[15:42, 5/6/2017] Rrspectable: [06:55, 05/12/2016] Tyetyelorh-❣: 💋💋💋 *UMARNIN IYAYE*💋💋💋 *Na tyetyelorh* *I dedicate dix buk to a special frnd she's not only a frnd she's a sister to me luv yuh so vry mch* 1⃣ ↗ 5⃣ Wata yarinya na hango akan royal bed dinta yar kimanin shekara 17 Laptop ne a gabanta me kirar apple ta sa headphone ga iphone 7 dinta me pink pauch ansa *AG* ma'ana *ARIANA GRANDE* tayi connecting da laptop din Acan gefe kuma ga ipad dinta me pink jacket ansa *kylie jenner* a jiki Sannan ga tv a kunne tasa *SCREAM QUEENS* duk da ba kallo takeyi bah Daga ita se pink night gown a jikinta dede cinyanta da pink and white sucks a kafanta Hakeem ne keta knocking kofanta amma bata bude bah dan headphone ne a kunnanta ta kure wakan side to side na Ariana grande Da yaji shiru yasan waka takeji se ya shiga dakin mami ya dauko spare-key din dakin *Ameenah* ya bude kofan dakin yana shiga ya ganta kwance batama ganshi bah dan ta juyama kofan baya Ya shiga a hankali ya dauke ipad dinta yasa hannu xe dauki iphone dinne se ta juyo tayi ihu danta tsorata shima yayi ihu se yayi waje agoje ta tashi ta bishi yayi hanyan parlo tana ta binshi tana kiran Abbah!! Abbah!!! Abbah da Mami suna parlor Abbah ya tashi ya tare hakeem ya kwantar dashi a kasa yace ma Ameenah meyafaru Da muryan shagwaba take magana tace Abbah ina kwance a daki na kawai yazo yasatan min iphone dina Abbah yace bata abunta Hakeem yace toh Abbah dagani in bata Tace Abbah wlh karka dagashi ze gudu Abbah na dagashi ya tashi aguje ya boye bayan mami yace wlh senayi deleting vedio kafin kiyi posting Ta fashe da kuka tace Abbah kamai magana karyamin deleting Mami tace wai vedio meye Hakeem yace mami jiyane ina cikin dakina zanshiga toilet naga wani katon snake a toilet dina Ameenah tana dariya tace karyane barin baku labarin Hakeem yace wlh idan kikayi magana zan sake wayamnan a kasa yanzin nan Tayi shiru Abbah yace toh abamu mu kalla vedio Tace yawwa Abbah amsa ka gani Hakeem yace ae na gane wayon Mami tace toh ni bani na kalla Yace amma se kinyi promising baza kiyi daruya bah and kina kalla zaki ban nayi deleting Tace toh Yace no se kince i promise Mami tace *I PROMISE* Sannan ya bata Tana budewa Abbah ya matso shima ya kalla Hakeem ne daga shi se towel yasa waka dakinshi yana bi ya bude toilet ze shiga yayi wanka yaga wani katon snake a kasan toilet din yayi ihu ya rungume kofan toilet din yanata ihu kaman mace kuma ya kasa motsawa daga wajan Se yaji muryan Ameenah tana dariya yana juyawa ya ganta da camera a hannu tanata dariya [07:20, 05/12/2016] Tyetyelorh-❣: 💋💋💋💋💋💋💋💋 Mami tasa hannu a baki Hakeem yace Mami kince fa baza kiyi dariya bah Abbah kam daya ringa dariya hadda hawaye itama Ameenah se dariya takeyi Abun yaba hakeem haushi ya amsa iphone din yayi deleting Ameenah tace too late tayi hanyan daki a guje shima ya bita Tana zuwa tasa keyy a dakinta yanata buga kofan Haka ya hakura ya tafi yana shiga parlo yaga su Mami sunata dariya ya daure fuska ya tafi dakinshi yana shiga ya dauki wayanshi ya hau instagram se yaga Ameenah tayi sabon post yana budewa ae kuwa yaga vedio tayi posting Se comment akeyi Yace am gonna kill you Mami da Abbah suna zaune a parlo Mami tace nifa wallahi bansan ta inda zan gayan ma Ameenah zancen nan bah Abbah yace toh ki bari gobe se na kirata da daddare na gayan mata nasan baza tayi musu bah Mami tace idan baka san ranta ya bace sosai kayi mata ordering designers din kylie su handbag da kayan kwalliya dade sauran su Yace toh babu damuwa zan gayan ma assistant dina tayi Mami tace yauwa hakan zefi sauki Shi kam hakeem yana kan gado ya rasa mezeyi mata ta cire post dinda tayi sannan yana tunanin muguntan daze mata Ameenah tana dakinta phone dinta yayi ringing ta duba taga Ameerah ce tayi murmushi ta daga suna cikin magana se taji muryan fatye a ciki ta mugun tsorata tace ke kuma daga ina Tace banza confrence call ne Tace awww Ameerah tace gobene fa zamuje gidansu maryam dazin amina ta kirani wai babban abokin ango ze zo se muyi maganan event dinda za'a A lokacin ne Ameerah ke gayan masu ta sama admission a nasarawa Itama Ameenah ta sama a Abuja Fatye kuma ta sama a ABU Suka taya junan su murya sannan sukayi sallama [08:28, 05/12/2016] Tyetyelorh-❣: 💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋 Ta kunnaa karatun Qur'an sannan ta kashe wutan dakin tayi addu'a ta kwanta Washe gari asuba nayi ta tashi tayi alwala sannan tayi brush tayi sallah ta Sannan ta dan karanta Qur'ani ta kuma gado ta cigaba da baccinta Goma da rabi ta tashi tayi salati ta kunna heater toilet taje tayi wanka ta wanke gashinta ta daure da towel sannan ta fito ta hada drier tayi drying din gashinta tayi oiling sannan tayi stretching gashin tayi packing ta gefe ta zubo gashin a kirginta ta shafa mai sannan sannan tasa powder da eye pencil tasa maron lipstick Ta shiga closet dinta tana budewa haka na sake bakina Kayane kala kala da takarma da handbags Na tabbata hadda wanda bata taba sakawa bah Kana shiga ga wani katon wajan takarma ban hawa hawa akayi su layin farko pink takalma ne dukka se na biyu purple na uka red na hudu black Sega wajan handbags dinta gasunan kala-kala bazan iya maku bayani bah Ga wani katin mirror nan a jefanshi akwai drower data bude na farkon yan kunne ne da sarkuna na buyu rist-watch ne kala kala na uku glasses (jikina ya fara rawa ) Ta kulle can kuma ta bude wajan kayan sawa dukkansu *GOD* ba'a magana shiru kawai Dan dugayan riguna ne gaba daya babu atanfa babu wani riga da wando gasunan daban-daban ta ja daya daga ciki Ta bude wani karamin drawer inner wears ne a ciki Can kuma ga wani karamin wadrop na tight ne da wist Nace masha Allah Tana fitowa da wani dogowan riga a jikinta red da black blet a jiki se black handbag da black veil ta daurashi ga kuma black takalmi amma flat Tana fitowa sannnan karfe sha biyu yayi ta fito zuwa dinning ta sama Mami da Abbah se hakeem suna karyawa Abbah yace my princess kinyi kyau fah tayi murmushi tayi mai peck shida Mami sannan ta gaidasu Ta gaida hakeem ya galla mata harara Tayi dariya dan tasan abunda ta mai Mami tace ina zaki tace zamuje maganan bikin maryam ne Tace amma se kinyi break-fast koh tace wlh na kushi Mami tace to ba inda zaki se kin karya Ta farayi kaman zatayi kuka tace Abbah in tafi koh Yace na goya bayan Mami yau Ta fara hawaye tace nifa slimming nakeyi Hakeem ya bude baki yace me zakiyi ma slimming anan abu duk kashi Ta harareshi ya mata gwalo kaman tayi hauka tace ji Daddy yace ya isa haka kisha golden morn kawai se ki tafi Tace daddy akwai milk fa a ciki Haka ya ringa lallamanta sannan tasha hakeem se gwalo yake mata tana gamawa ta tashi zata fita Mami tace driver ne fa ze kaiki Tace Mami am 17 fah se na zauna driver yana tukani Abbah yace toh kina da drivers licence ne Ta zumbura baki tace ba sunce baxa suyi min ba sena kai 18 Yace toh se kinkai 18 zaki fara fita da mota for now driver ya kaiki Hakeem yace Abbah to ni na kaita mana Ta zara ido tace wlh ban yarda ba driver ze kaini Mami tace yawwa tashi ka kaita Tace wlh na fisin driver nina fasa ma zuwan Hakeem yace haba little sis dina zo na kaiki mana Abbah yace kije ya kaiki mana Tace Abbah wurgar dani a daji zeyi fah Hakeem ya tashi yaja hannunta suka fita ita kuma se ihu takeyi wai ita driver xe kaita *TYETYELORH'S NOVELX*✍🏻 [15:42, 5/6/2017] Rrspectable: [11:22, 06/12/2016] Tyetyelorh-❣: 💋💋💋 *UMARNIN IYAYE*💋💋💋 *Na tyetyelorh* *NOTE:* *MUTANE DAYAWA SUNA MIN MAGANA TA PRIVATE WAI DANA BARI NA GAMA ZULAIHATOU KAFIN NA CIGABA DA UMARNIN IYAYE NI NACE ZANYI AND I KNOW I CAN DO IT AND FOR DOES DAT ARE PRAYING FOR ME THANKS SO MCH AND I LUV YOU ALL*😘 *LUV U SO MCH MUMMY KAMEELA* 0⃣5⃣ ↗ 1⃣0⃣ Suna shiga mota hakeem yace am gonna kill you Ta fara kukarin bude motan Yace wlh karki ballamin door din mota na Ya tada motan suka fara tafiya Tace please ka bari sena dawo daga gidan su maryam sannan kamin duk abunda zakamin Yayi murmushi yace ae idan na kaiki gidan frnd dinki na yafe maki ni yanxin ma gidansu Ahmed zani Ta fashe da kuka da kuka tace you are gonna regreat dix Hakeem yace if you jst apologize i might forgive you Ta kalleshi tace ban taba ba mutum hakuri bah and am not gonna start from you Yace we shall see Can se fatye ta kirata tace mata gashi fa kowa ya hadu ita kadai ake jira ta fashe da kuka tace wannan mugun ya hana ni zuwa wai mun fito daga gida yace shi gisan frnd dinshi zashi Hakeembya fuzga wayan ya kashe call din Tace give it back Yace idan kina da karfi ki kwata Ta cire sit belt ta fara kukarun amsan wayan hannu daya kawai yasa ya tureta ta sake fashewa da wani kukan Suna isa gidan gateman ya bude mai gate dayake yasanshi Suna shiga yayi packing ya fito itama tana kukarin fitowa ya zagaya ya bude kofanta ya fusga jakanta ya bude ya dauka ipad inta daman wayanta yana hannunshi ya wulla mata jakan 💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋 [18:00, 06/12/2016] Tyetyelorh-❣: Ya kulleta a cikin motan ya tafi abunshi se bubbuga window motan take amma dayake yasha teens Is very dark ba me jinta Yana shiga cikin gida yaga mommy Ahmed yayi sallama ya tsoguna ya gaidata Ta amsa yace ina mutumin ne tace yana dakishi ya tashi xe shga dakin sega Ameerah ta fito daga kitchen da pancake a hannunta tasa earpice daga ita se three quater da wani top ansa *JB* a jiki Hakeem yace dake da kawan naki halinku daya se son wanda basu san kunayi Tace wlh yaya hakeem sunsan munayi tunda ni nayi following justin bieber a instagram kuma yayi following dina back Yace mistake de yayi besan ku bane Tace ina Ameenah yace tana cikin mota na kulleta Tayi dariya tace wlh ka iya fadan bakar magana yayi murmushi ya wuce Yana shiga dakin yaga Ahmed ya baje akan gado yanata waya Yana isa gunshi ya fusga wayan yayi eanding call din yace kasa yarinyan mutane ta fara sanka alhalin playing dinta kakeyi Ahmed yace amma kasan wani abu wlh na fara sonta dan naga tanada hankali Yace kaide ka sani Suka kwashe awa daya da rabi suna hira sannan yace shi ze tafi ya bar mutum a mota [18:24, 06/12/2016] Tyetyelorh-❣: Ahmed ya rike baki yace wa ka bari a mota na tsahun lokacin nan Ya tashi yace ina ruwanka ya kama hanyan fita yana zuwa parlo ya kira Ameerah yace mata tazo yana da present daya kawo mata yana mota tazo ya bata Tace yeeyy yaya Hakeem shiyasa nake sanka wlh Suna fita ya bude motan yace ga present dinki Tana lekawa taga Ameenah ta gaji da kuka tace yaya hakeem daman da ita kazo shine ka barta a mota Ya bude motan ya shiga yace punishment na bata yaja motan ko sallama be masu bah Suna tsaye suna kallonsu kawai Ahmed yace kai abokina mugune Ameerah tace ae nasan itama tana nan tana planing mai wani abu Suna cikin motan ku ufffn bata cemai bah ya fito da wayanta ya hau inatagram ya cire post dinda tayi sannan yahe gellery yayi deleting vedio ya wulla mata wayan Batace komai bah ta amsa tasa cikin jaka Tace Hakeem please ga wani store nan dan tsaya na saya ruwa Yace tab na tsaya ki gudo tace wlh ba haka bane kishi nakeji for how many hours ka barni a cikin motan nan please tsaya na saya Ya hango wani store ya tsaya ta shiga ze saya ruwa amma kuskuran da yayi se ya bar key din a jikin motan Ita daman abunda ta shirya kenan tasan baxe barta taje ta sayo bah Yana fita ta dawo sit dinshi tasa sit belt ta fusga motan Shi kuma yana jin tashin mota ya juyo yaga ta tafi da motan yayi jifa da ruwan hannunshi yace fck Ya tsayarda keke napep abunda be taba hawa ba kenan a rayuwanshi Ya tsayda ya hau Ita kuma data fusga motan bata ko tsaya bah seda ta isa gida tana isa gateman ya bude mata gate ta shiga tayi packing ta fito Tana shiga parlo taga su Mami a zaune Abbah yace princess ina Hakeem yake tace yana baya tayi shigewanta daki tasa keyy tahau gado yayi kukanta iya san ranta Can sega Hakeem ya shigo Abbah yace kaikuma ina ka tsaya Yace i had something to take care of shima ya shiga dakinshi Mami ta juyo ta kalla Abbah shima ya kalleta suka girgiza kai Maminta tashi yaje tayi knocking dakin Ameenah Ita kuma tana can tanata kuka tanajin anyi knocking tayi ajiyan zuciya ta gyara murya tace waye Mami tace nice idan kika yi sallah kizo Abbah nasan maki magana Kawai setaji gabanta ya fadi batasan dalili bah Tace toh [15:42, 5/6/2017] Rrspectable: [16:38, 07/12/2016] Tyetyelorh-❣: [12:57, 07/12/2016] Tyetyelorh-❣: 💋💋💋 *UMARNIN IYAYE*💋💋💋 *Na tyetyelorh* *IN DEDICATION TO A VERY SPECIAL FRND I WILL OLWAYS LUV YUH*😘 1⃣0⃣ ↗ 1⃣5⃣ Kawai setaji gabanta ya fadi batasan dalili bah Tace toh Seda ta karasa kukanta sannan ta tashi taje ta sake wanka tayi sallah sannan ta dauko riga da wando ta sa ta zauna gaban mirror tayi kwalliya tayi lining idonta sosai dan kar a gane tayi kuka ta fesa turare sannan ta fito ta tarar da Abbah da Mami a parlo se hakeem Tana zuwa ta zauna ku kallon hakeem batayi bah tace Mami gani Abbah yace hakeem tashi ka tafi Hakeem yace kai Abbah wlh zakasa yarinya nan ta rainani a gabanta kana kurana Mami tace hakeem zo muje inada magana da kai ta tashi tayi dakinta shima ya mike se suka hada ido da ameenah yayi mata gwalo ita kuma ta murguda mai baki Yana tafiya Abbah ya miko mata wani jaka irin shopping bag dinnan amma na tagarda da murna ta amsa tana budewa taga wani designer bag na kylie a ciki ta fito dashi se tayi ihu tayi huging daddy tanata murna ta gwada se kuma tayi shiru ta kuma ta zauna tace daddy me kake so dan tasan idan ya mata irin wannan kyautan yana bukatar wani abu a gunta Yayi murmushi yace zauna tukunna tace yawwa aena sani. Abbah yace ameenah gabanta ya sake fadi dan tunda take a rayuwanta Abbah ba taba kiranta ba sede yace princess dina koh baby nah Taji wani ladabi yazo mata tace na'am Abbah Yace mama na inason nayi wata magana dakene me mahimmanci ne kuma nasan bazan nema abu a gunki na rasa ba dan haka inason kiyi mana biyayya nida mahaifiyarki Tace Abbah inajinka Ya cigaba Ameenah na saman maki miji ina son..... Kafin ya karasa tace Abbah miji Abbah are yuo serious miji fa kace Aurwn dole zaku min seta fashe da kuka Abbah yayi mata wani irin tsawa da ku shi be taba tsammanin ya iya bah Ameenah kam wani firgita tayi seta hadiya kukan Ya dawo kujeran da take kai ya zauna ya dafata yayi my princess am so srry kinji ta daga mai kai Sannan tace daddy na yarda dan nasan baza ku zaban min abunda ze cutar dani bah amma daddy plxz ka bari sena shiga 20 kafin kamin aure yace nanda 3yrs kenan fa Ta daga kai [16:34, 07/12/2016] Tyetyelorh-❣: 💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋 Yace Ameenah please kiyi hakuri kinji da muryanshi yana rawa ya ce idan kika yimin wannan abun i promise you zan kaiki kiga kylie da arian Tace Abbah karka damu na amince kuma badan zaka kaini naga kylie bane yasa na amince saboda nasan duk abunda kuka zaban min baze cutar dani bah Amma karka manta you promise zaka kaini naganta Ya daga hannu daya yana murmushi yace i promise tayi mai peck tace i luv you so mch yace i luv you my princess thank you so mch Tace Abbah ka bar gode mun *THIS IS MY WAY FOR SAYING THANK YOU DA ABUNDA KUKA YI MANA A RAYUWAN MU NIDA HAKEEM DUKDA HE'S ANOYING SOMETIMES BUT I LUV YOU ALL SO MCH* Daddy ya sake huging dinta se yaji ya kara sonta Harta tashi zata tafi se ta dawo tace Abbah waye mijin Abbah yace *ADEEL* Tace *OMG* Abbah karkace min adeel dinda na sani Ya daga kanshi yace shi Ta dawo ta durkusa tace Abbah dan Allah ka zaban min duk wanda kake so amma banda Adeel wlh Abbah yanada girman kan tsiya gashi bamu taba magana dashi bah Abbah ya share mata hawaye yace amma ba yanxin kika yarda ba Tace Abba na yarda amma Abbah dan Allah ka changer wlh bansan Adeel he is irritating Abbah yace kiyi hakuri kinji insha Allah zaku zauna lafiya dashi Tace toh shi kenan Abbah ta mike se kuma tace amma Abbah shi yace yana sona Abbah yace *GOD* wlh kina da matsala Ta fara shagwaba tace kai Abbah ae ya kamata na sani yace toh jeki zaki sani Tace amma Abbah you promise zaka kaini na ganta yace i promise tayi tsalle seta tafi *ASALINSU* Alhaji siraj asalinshi mutumin kano ne babban dan kasuwa ne tun suna yara Allah ya hada jininsu da Alhaji Musa kuma abunda ya fara hada su shine fada suna makaranta su kullun cikin fada suke kullum danbe Shine ranan nan iyayen su suka hada plan su kullesu a daki harse sun gaji da dambe Haka kuwa akayi duk suna cikin bacci aka kinkimu su aka ajiye su a dakin suna tashi suka gansu tare suka ringa fada gashi babu me raba su sukayi2 har suka gaji suka hakura kuwa yana haki Shine sukayi dabara suka fito daga dakin tundaga ranan suka fara shiri har suka girma kansu a tare A rana daya ma aka daura masu aure shi Alhaji siraj sunan matanshi khadija while Alhaji musa sunan matanshi fatyemah A rana daya suka haihu duk suna haifa maza dan Alhaji siraj aka sa mashi hakeem while dan Alhaji musa aka sa mashi *Adeel* Bayan shekaru 5 Allah ya kara ma Alhaji yarinya kyakkyawa san kuwa kin wanda ya rasa aka sa mata *AMEENAH* sunan mahaifiyar Alhaji siraj kenan suna ji da ita amma su kullum suna cikin fada da hakeem dan shi ya iya neman ita kuma baza ka mata ta bari a kwana bah dukda tanada kamin kai batasan hayaniya kuma gata butty tanaji da weight dinta kwata2 bata cin abu me nauyi dan a ganinta mutum me kiba loser ne 😂 Bayan watanni bakwai da haihuwanta matan Alhaji musa itama ta haihu aka sa mata safieyarh sunan mahaifiyar Alhaji musa kenan Haka rayuwa ta ringa tafiya Allah ya hada kan hakeem da *Adeel* Se *Ameenah* da safieyarh gaba dayansu suna shiri suna son junansu amma ita Ameenah ta tsana adeel dan yanada dan banxan girman kai itama tana da nata wanda ma yafi nashi toh shiyasa ta cireshi ta ajiye a gefe guda *BCK TO OUR STORY* [17:07, 07/12/2016] Tyetyelorh-❣: Sanda mami taja hakeem zuwa daki ta bashi labarin hadin da suke son shiyi yayi dariya yace ashe akwai showw zamuga abu Mami ta bejeshi tace Insha Allah zasu baka kunya Mami ta fito taje gun Abbah ta tambayeshi ya akayi yace ta yarda amma da kyar ya bata labarin su uku tana dawowa tace bata yarda bah Mami tace ae nasan za'a runa amma Alhamdulillah tunda ta yarda semu kira Alhaji musa mu fadan masu tunda sunce shi adeel din ya yarda se asa rana kawai Abbah yace hakan za'ayi *TYETYELORH'S NOVELX* [15:42, 5/6/2017] Rrspectable: [08:35, 08/12/2016] Tyetyelorh-❣: 💋💋💋 *UMARNIN IYAYE*💋💋💋 *Na tyetyelorh* *IN DEDICATION TO A VRY SPECIAL FRND LUV YUH SO MCH*😘 1⃣5⃣ ↗ 2⃣0⃣ *GIDAN SU ADEEL* Adeel ne dunkushe a gaban iyayenshi Daddy yace toh Adeel kai muke jira kasa ranan da za'ayi daurin aure Adeel yace daddy kawai kasa ranan da kanka Daddy yace toh shikenan Allah yama albarka yace ameen Yanxin ka fara hada kayan akwati nan da one month za'a daura aure Adeel yayi sauri ya daga kai yace haba daddy kaman kun gaji da ganina ne a gidan Mommy tace ba dole mu gaji da ganin ka ba ta cigaba yau da yamma ina son kaje gunta Zeyi magana kenan ta dakatar dashi tace ba alfarma nake nema ba umarni nake bah Yace toh shikenan insha Allah zanje amma mommy kinsan yarinyan da girman kai ku gaidani fa batayi idan tazo gidan nan Mommy tace wannnan kuma ba ruwana bane A cikin satin nan daddyn ku xekai gaisuwa sannan akai sadaki kai kuma kaje ka hadu akwati a dubai Yace shikenan Insha Allah zanbi umarnin ku Allah sa shine mafi alkairi Daddy yace ameen Allah ma albarka Yace ameen ya tashi ya tafi dakinshi Yace zanje gidansu amma wlh yarinya ta kawo min raini zan zubar mata da hakuri Ashe safieyarh tana jinshi tazo dakinshi neman headphone dinta dan tasan shine ze dauke mata danshi kwata2 besan yajita tana jin waka Tace lalala yaya Adeel Ameenah zaka fasa ma baki chabb wlh zaku fasa ma juna baki Ya juyo yace dan uwarki me kikeyi a nan Tace haba yayana yau ni kuma kake zagi Yace srry little sis Wlh yau gabadaya haushi nakeji ta matso kusa dashi tace yaya idan de saboda auren Ameenah da su daddy suka ce se kayi wlh karka samu damuwa idan kuka saba da ita wlh tana da saukin kai tana da kirki Adeel yace shikenan yanxin me kika zo yi Tace yaya Adeel plxx headphone dina zaka bani yanxin nayi downloading sabon track inason naji ne Yace idande headphone dinki ne toh banzan bada bah Nxt ma wayan zan dauke gaba daya bansan ma meyasa ake baku manyan phone bah tun kuna yara Tace yara 3 month fa ya rage na shiga 17 Tace yauwa yaya Adeel plxx idan zaka je gidansu Ameenah zan raka ka Yace ki bari se wata rana se muje tare Ya tashi ya bude wani drawer ya dauko twist ya mika mata Ta ringa jin dadi ta tashi taje gun mommy [13:15, 08/12/2016] Tyetyelorh-❣: 💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋 Bayan magrib Amrenah tana kan gado tanata tunani abunda bata tabayi ba a rayuwanta Se Mami ta shigo bata yi mata magana ba ta shiga closet dinta ta dauko mata wani dogowan riga tace mata tasa Adeel yana hanya Ameenah ta fashe da kuka Mami tazo ta rungumeta tace mata Ameenah kiyi hakuri please ki bar kuka Insha Allah wannan auren alkairi ne tunda har *UMARNIN IYAYE* zaku bi Ameenah tace Mami wai yaushe ne bikin tace nanda one month Ameenah tace dan Allah ku bari na na shiga university tukun na kafin kuyi min aure wlh idan na gama nayi maku alkawari zan zauna da duk wanda kuke so Mami tace yanxin de tashi ki sirya yana hanya ta ajiye mata rigan ta fita hawaye a cike a idonta se suka ci karo da Hakeem ashe yana labe yana sauraran su Ya kalleta yace Mami kuka kikeyi Yace yanxin nan wani kwaro ya shigan min ido Yace toh tsaya na hura maki Tace banso ta wuce Yayi murmushi dan yasan kuka takeson yi ita kuka be mata wuya Ya sake leka dakin ya hango Ameenah ta dauko rigan zata je tasa yayi wani murmushin mugunta ya tafi dakinshi ya dauko wani karamin bucket din penty yazo kufan dakin Ameenah ya leka be ganta bah yasan tana closet dinta Se ya dan bude kufan dakin kaman half se ya ajiye bucket din akai inda ana sake jan kufan ze kifo ma mutum yaji motsin bude kofn closet din seya gudu Data fito tayi kyau sosai ta dauko wani silk ta daura batayi wani kwalliya bah tasaka chapet da eye-pencil a ido ta feshe jikinta da turare se taji wayanta yana ringing tana dubawa taga Mami ta dauka Mami tace mata ta sauko kasa tace toh Tana bude kofanta ta fito se taji wani abu ya zubu mata a kai ta kulle idonta tace *HAKEEM* da karfi shi dama yana zaune a dakinshi yana jiran yaji ihunta ae kam yana ji ya dauka keyy din motanshi yabi ta kofan baya yashiga mota ya tafi yawonshi se dariya yake mata [17:08, 08/12/2016] Tyetyelorh-❣: 💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋 Ita kuma Ameenah kuka ta fara tanata kwallama Mamai kira Mami tana zuwa ta ganta a cikin penty tace meyafaru haka Cikin kuka tace Mami Hakeem ne mana Mami tace Hakeem dinda ya fita tin dazin ta dauke waya tayi dailing number shi Yana cikin mota yaga number mami yayi murmushin mugunta Ya daga yace hello Mami tace kana inane yanxin yace ina gidan frnd dina ba tun dazin na gayan maki zan fita bah yace Mami meya faru Tace babu komai tayi ending call din Mami tace toh idan bashi bane waye yanxin a bar mgn nan Adeel fa yana can parlo yana jiranki Tace Mami kawai kice mai banda lafiya tace noh yanxin je ki sake wani wankan Ta kuma daki tanata kunkuni a zuciyanta kuma tanata shirya abunda zata ma Hakeem dan ta san shine Ta shiga toilet ta sake ma kanta shower bayan ta gama fitar da pent din a gashinta tayi wanka ta fito tayi drying gashinta ta shafa man ta sake dauko wani duguwan rigan ta saka sannan ta fito zata bude kofan kenan se kuma ta kuma baya ta samo dugan abu ta tura kofan taga ba abunda ya fado se ta fito. Adeel yana zaune a parlo baki shida Abbah se aka kirashi a waya ze fito yayi answering call din kenan ita kuma zata shiga parlon se sukayi karo dayake be riga ya daga labulen ba Ita ta aza Hakeem ne se ta kaimai ciro a hannu Adeel yace auch [17:18, 08/12/2016] Tyetyelorh-❣: Ya daga labulan yaga waye ya cijeshi Kawai se yaga Ameenah har call din ya tsinke be daga bah Ita kuma data ga Adeel ne tayi baya tace ewwww kai na taba *OMG* se tayi sama da gudo Shi kuma yana tsaye kawai yana kallonta se ya girgiza kai ya shiga parlo yace ma Abbah ze tafi sun hadu da Ameenah Abbah yace toh shikenan Allah yayi maku albarka yace Ameen ya bari yaje yama Mami sallama ya fito daga parlo sega Mami ya dan rage tsayi yace Mata ze tafi Tace har Ameenah tazo Yace a tazo mun gaisa tace toh shikenan ka gaida mutan gidan Allah maku albarka Yace Ameen ya tashi ya tafi *TYETYELORH'S NOVELX*✍🏻 [15:42, 5/6/2017] Rrspectable: [12:27, 13/12/2016] Tyetyelorh-❣: 💋💋💋 UMARNIN IYAYE💋💋💋 WRITTEN BY: TYETYELORH EDITED BY: AMEENATOU IN DEDICATION TO A VRY SPECIAL LUVING CARING SISTER AND SHE'S ALSO A BST FRND TO ME LUV YUH SO VRY MCH HAWWATIEE HAPPY ANNIVERSIRY😘 2⃣0⃣ ↗ 2⃣5⃣ Ita kuma Ameenah data shiga daki ta cire veil din kanta ta shiga toilet a guje ta dauki brush ta ringa brush kaman zata cire hakuri Shi kuma hakeem bayan ya gama yawonshi ya dawo gida shi gaba daya ya manta muguntan da yayi ma Ameenah ya tafi dakinta stregth Ji kake suuuuuuuuuuuuu Hakeem ya zamule akan pent dinda ya rubama Ameenah timm ya fadi Ya juya yaga bame kallonshi ya mike rike da kugunshi ya sauko kasa se suka ci karo da Mami yacr Mami kinga abunda Ameenah tayi min koh toh wlh nima sena rama ya tafi dakinshi Mami ta kalleshi tace toh waya zuba pentin nan WASHE GARI MISALIN KARFE 3:00PM Magaba tan Adeel suka zo suka kawo kayan gaisuwan Ameenah ita bata ma san anayi bah dan tana dakinta tasa key tasa waka se tikan rawa Adeel Matashi ne me jini a jika irin namijin nan ne masu jijiyoyi a jiki amma ba irin sosai dinnan ba koma ga gashi ta ku ina a jikinshi yana da saje amma ba sosai bah sannan yana da packs Shi packs dinshi is natural tun yana yaro yake dashi Be murmushi kwata kwata haka yake tun yana yaro shi bameson hayaniya bane da mutum daya yake hira amma ba sosai bah da safieyarh Shi Hakeem mutum ne me saurin sabo amma wani sain yanada girman kai kuma ga surutu da tsokana idan yaje gidansu adeel da safieyarh suke hira sosai idan kingan shida Adeel suna hira toh Hakeem ne me surutun Shi kawai aikinshi ya daga mai kai ku murmushi Kuma duk abunda yakeyi duk sonda yake ma abun nan iyayen shi suna hana shi ze bari Shiyasa da suka ce ya aure Ameenah beyi masu musu bah Dukda ya mugun tsanan Ameenah sabuda iyayinta ga dan banzan girman kai ga kaudi (A ganinshi) Mimi ta je dakin Ameenah taji kida na tashi ta taba kofan taji shi akulle tayita knocking amma bata bude bah dan bata jinta Seta koma dakinta ta shirya Dama zasuje da Ameenah ta sayo mata kayan da zata sa idan danjin Adeel sunzo ganinta Ta sirya taje ta sake knocking kofan amma still bata bude ba dan haka kawai seta sauka kasa ta kira driver yazo ya kaita [12:39, 13/12/2016] Tyetyelorh-❣: 💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋 Taje wani shopping mool ta sayo mata wani duguwan riga dan ta san idan ba duguwan riga ta sayo mata bah toh bazata sa bah Rigan maroon ne da stone work a gabanta ta biya kudin sannan ta dawo gida Data dawo ta tafi dakin Ameenah ta ganshi a bude Taga Ameenah akan gado daga ita se wani top zuwa cinyanta da plate a hannunta Cucumber ne a ciki an yanka shi kanan tana ci da fork a gefe kuma glass cup ne da water melon a ciki anyi blending dinshi Mami ta shigo tace wai ke bazaki ringa cin abincin kirki bah a rayuwanki Da muryan shagwaba tace Mami yanxin wannan ba abinci bane Mami ta zauna bakin gadon tace yanxin wannan a grinku abinci na ta zumbura baki Mami ta mika mata bag din tace gashi Tayi saurin ajiye plate din a gefe ta amsa tana bude wa Tace OMG Mami thank you kin iya zaban kaya tayi hugging dinta Tace ba kaman Abbah ba Mami tace lalala aekam sena fadan mai Ta rike baki tace seriously bansan sanda ya fito bah Mami tayi murmushi ta tashi har zata fita se ta dawo tace ma Ameenah gobe da yamma Mommy Adeel zata zo da yamma seta fita Ameenah tayi wurgi da kayan tace daman na sani akwai wani abu a kasa Wai dan Allah ni zan aura wannan yaron shi kwata kwata be dariya ga dan banan girman kai bala'i ni wlh da badan Abbah yace ze kaini ganin kylie ba da bazan aureshi bah Tayi shiru can kuma ta dauki wayanta ta hada confrence call da bst frnds dinta Ameerah da fatye tace masu su kunna laptop dinsu zata hada masu video call Ta dauko system dinta ta hada tana kallon fuskansu se kuma ta fashe da kuka [19:58, 13/12/2016] Tyetyelorh-❣: Duk suka rude dan suna ji da ita saboda itace karama a cikinsu Ameerah tace Meenah meyafaru plxx stop crying and tell us ku zamu iya baki shawara Sukayi sukayi tayi shiru ra fadan masu abunda ya faru taki Can se fatye itama ta fashe da kuka itama Ameerah ta kama suka ringa kuka mara dalili Bayan kaman minti goma Ameenah ta share hawaye tace meya saku kuka Ameerah tace ke mana tun dazin kinki magana se kuka kikeyi Ta kwashr komai ta gayan masu gameda gada aurensu tana magana tana kuka Ameerah taja wani tsaki abunda yasaki kuka kenan muma muka biye maki Daman a cikinsu itace me basu shawara saboda duk ta girme su Ta cigaba ni na aza yaya hakeem nema wlh amma kin ban haushi Ameenah ta sake fashewa da kuka Hakeem yazo wucewa se yaji kukanta se ya leko dakin ya hangota kan gado da laptop a gabanta Ya karaso yace little sis meyafaru kike kuka ta juyo ta dauki pillo ta wulla ma tana kuka tana cewa ka fitan min daga daki Ya kama pillo ya karaso gunta yace habah little sis**** Be karasa magana bah yaji muryan fatye tana cewa yaya hakeem ya leka jikin laptop din se ya hangosu su biyu Yace dama tare kuke kukan mstewww wlh harkun ban haushi kadde ace saboda auren ne kuke kuka Ameenah tace get out from my room Yayi kaman be jita bah Se kuma ta sake fashewa da kuka tace hakeem dan Allah ka tashi ka tafi Yace bazan fa fita na barki kina kuka bah besan sanda ya furta kalman nan bah Fatye tace awwwwn 😊 beson yaga little sister shi na kuka Ya juya ya kalla laptop din yace wlh sena jefeki Yace she will call you guyx later Be jira sunyi magana bah ya kulle laptop din [20:11, 13/12/2016] Tyetyelorh-❣: 💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋 Ya juya ya kalla Ameenah yace habah Ameenah ki dena kuka muyi magana Tace maganan me zamuyi yace share hawayanki first Ya cira toilet paper ya mika mata ta amsa Bayan ta gama share hawayen yace yanzin gayan min kina son auren ku baki so Tace ni banso yace toh shikenan meyasa bakison ki aureshi Tace shiya cika gigi da kai ga miskilanci and his not my type ni ban taba imaging mijina haka bah Hakeem yace ba gi da kai bane shi be cika haya niya bah sannan idan kika saba dashi beda matsala Tace taya ka sani yace saboda na saba dashi Ameenah tace wani sabo idan fa kuna zaune kaine me surutun shi kawai kallonka yakeyi Hakeem ya susa keya yace toh naji Amma ki dena kuka akan abun nan kinsan iyayanki ne suka zaba maki shi kuma i promise you zaki ji dadin zama dashi So plzzz ki dena kuka bansan inganki kina kuka Ta rike baki tace da gaske hakeem ne a gabana shi yake cewa beson kuka na Ya dauki pillo ya jefeta dashi yace toh karya nakeyi ya fita daga dakin Tana murmushi tace I LUV YOU BRO Ya dawo yace me kika ce Tace ina ruwanka fitan min daga daki Yayi murmushi ya fita seda yayi nisa sannan yace I LUV YOU TOO TYETYELORH'S NOVELX [15:42, 5/6/2017] Rrspectable: [20:34, 15/12/2016] Tyetyelorh-❣: 💋💋💋UMARNIN IYAYE💋💋💋 WITTEN BY: TYETYELORH EDITED BY: AMEENATOU IN DEDICATION TO A SPECIAL AND LUVING PERSON LUV YUH 2⃣5⃣ ↗ 3⃣0⃣ WASHE GARI Misalin karfe bakwai na yamma Mami tasa Ameenah a gaba wai seta shirya Ita kuma se zumbure2 takeyi Bayan ta shirya tasa babban veil tasa powder da maroon lipstick sannan tasa eye liner ta feshe jikinta da turare Tayi masifan kyau Mami tace princess din Abbah tayi kyau fa Ta hada fuska Mami tayi murmushi tace barinje na dawo Tana sauka ta tarar da mommy da wasu mata suna zaune a parlor ta shiga ta zauna suka gaisa sosai sannan ta tashi ta dauko masu drinks snacks da kuma ruwa ta kawo masu ta ajiye Ta dan zauna sukayi dan hira irin tasu na manyan mata Sannan ta mike ta tafi dakin Ameenah ta sameta a zaune da wayanta a hannu tanata selfie Tace toh uwar selfie taso muje Tace Mami dan tsaya na kara wani Ta fuzge wayan tayi wurgi dashi kan gadon tace idan kin dawo kya cigaba Ameenah ta rike baki tace Mami zaki tarwatsamin wayan Mami taja hannunta ita kuma se surutai takeyi wai Mami idan kika kashewayan nan kin kasheni Suna isa bakin kofan parlon Mami ta tsaya tace ina shiga ki rusuna ki gaidasu Tayi murmushi tace yau kuma hadda gaisuwa zaki koya min Mami kaman karamar yarinya Ta dungure mata kai da dan yatsanta ta shiga Ita kuma tayi murmushi ta girgiza kai sannan ta shiga da sallama cikin nutsuwa 💋💋💋💋💋💋💋💋 Duk suka amsa mommy adeel ta kanta ta mike ta kamo ta suka shigo tare tace zauna kusa dani diyata Amma Ameenah taki ta zauna a kasa Tace noh diyata tashi ki zauna kusa dani Ta dukar da kanta kasa taki tashi Ta gaidasu cikin girmamawa suka amsa Ita kuwa Mami dadi ya isheta se jin dadi takeyi a zuciyanta abunda Ameenah tayi Ameenah tana zaune a kasa duk ta kusa ta tashi ta tafi dakinta dan maranta wani ciwo yake mata Idonta ya cika da hawaye dan azaba Ta dago ta kalla Mami tace Mami barin shiga daki cikina yana ciwo Tace toh shikenan Mommy tace Allah kara sauki Tace Ameen ta mike ta futa Da kyar take tafiya tana rike da maranta Mami tace toh Allah sa ba maran bane Mommy tace ameen sukace toh su zasu tafi Allah kara sauki suka tashi suka tafi Mami ta rakasu suka shiga mota suka tafi Da sauri ta kuma ciki dakin Ameenah ta wuce direct tana shiga taganta akan gado tanata juyi hannunta a mari ta shigo a rude ta riketa tace maran ne Ta daga mata kai Tace toh barin kira Hakeem ya kaimu hospital Mami na fita Ameenah ta mike daga kan gadon ta wani kwalla kara seta zube a kasa Ta dawo a guje ta ganta akasa ta riketa ta dauka waya ta kira Hakeem tace kazo ga Ameenah ba lafiya Nan da nan se gashi a guje ya kinki meta yayi waje da ita Mami ta biyo shi ko mayafi babu Yana zuwa zun mota ya bude yasata a baya ya juya ya kalla Mami Yace Mami mayafi fa Sannan ne ta tuna babu mayafi a jikinta seta kuma ta sako Tana fitowa suka kama hanyan dialogue Idan de da sabuwa akan ciwon Ameenah toh sun riga sun saba dan duk wata se an kara mata ruwa likita ya basu shawara ayi mata aure kawai Harse an mata aure ciwon ze bari Suna isa aka amsheta dayake sun riga sun saba kawai allora akayi mata sannan aka kara mata ruwa bayan 2hour ta farfadu Tana tashe taga karin ruwa a hannunta tace an runa Mami ta juyo ta kalleta tace me aka runa Tace karin ruwa mana tayi murmushi tace ae ya kusan zuwa karshe Tace me kika ce Mami tace noh bada ke nake bah ta tsaho zuwa bakin gadon tace ya jikin Ameenah tace nifa na warke kawai a sallame ni dan wlh na tsana kanciyan asibiti Tace an ma sallame mu dama jira ake ruwa ya kare se mu tafi gida Bayan yan mintuna ruwa ya karw sega Hakeem ya shigo yana dariyan mugunta yace Mami daman a barta a kara mata leda 20 ku zata kara kiba Tace ae daman baka sona su kake na muto Mami tace ae dakinga inda ya rude da kika su......................... Bata karasa bah ya tushe mata baki yace tunda an sallame ta mu wuce kawai ku Tayi murmushi tace toh Ameenah ta mike suka fito suka kama hanyan gida [20:56, 15/12/2016] Tyetyelorh-❣: Suna isa suka tarar Abbah ya dawo yace daga ina kuke Ameenah tayi huging dinshi tamai sannu da zuwa shima hakeem yayi mai sannu da zuwa ya amsa Suka wuce daki Mami ta kalla Abbah tace kasan wata yaxo daga asibiti muke Abbah yace ohh ni wannan ciwon Mami tace ae insha Allah yaxo karshe Yace Allah sa tace ameen Ta kawo mashi abinci bayan yaci sukayi dan hira sannan tace bari taje dakin Ameenah shi kuma ya wuce dakinshi Ita kuma Ameenah tana shiga dakinta tayi wanka tasa pad sannan tasa kayan bacci ta hau kan gado ta dauka ipad dinta tana kallon wani waka da ariana grande tayi a miami a stage Mami ta shigo da plate a hannunta ta yanyanka kankana ta kawo mata Da murna ta amsa tana ci se tace mata tanason ta bata number Ameerah da Fatye Tace Mami me zakiyi dashi Tace ina ruwanki kawi ki bani Tayi tayi da ita ta bata amma taki bata Seda tayi mata alkawarin abu sannan ta bata Tana amsa tayi mata seda safe sannan ta fita Ita Ameenah se mamaki takeyi ko me Mami zatayi da number su Mami tana fita parlor ta kira su tace gobe suzo su amsa kayan bridesmate dinda zasusa da bikin suka ce toh WASHE GARI Da sassafe taje kasuwa ta sayo masu wani pink cut-less me tsada kuwa yadi hudu da net da zasusa a kasan gown din sannan ta sayo masu golden head su hudu Tana dawowa ta tarar da safieyarh sister adeel sannan safieyarh sister Ahmed sannan Ameerah da Fatye bst frndz dinta Ta gansu a parlor da Ameenah ita duk mamaki takeyi Tana shigowa duk suka gaisheta safieyah ta amsa kayan hannunta Data zauna Ameerah sister Ahmed ta kawo mata ruwa me sanyi Tayi murmushi ta amsa Bayan tasha ta fito da kayan ta mika ma kowa nashi ta gayan masu tana san kuwa yayi style iri daya dan tasan Ameenah baza ta taba maganan bikin ba duk sukayi dariya Sukayi mata godiya sosai Ameenah ta hada fuska tana ta gunguni Mami ta tashi ta hau sama 💋💋💋💋💋💋💋💋 TYETYELORH'S NOVELX [15:42, 5/6/2017] Rrspectable: [07:37, 17/12/2016] Tyetyelorh-❣: 💋💋💋UMARNIN IYAYE💋💋💋 WRITTEN BY: TYRTYELORH EDITED BY: AMEENATOU IN DEDICATION TO TULAR YASH LUV YHU 3⃣0⃣ ↗ 3⃣5⃣ TWO WEEKS LATER Ameenah ce take kunce a daki amma ba bacci takeyi bah duk tunanin yadda rayuwanta ze kasance idan aka mata aure da Adeel takeyi Ta sake ramewa daman ita abunda takeso kenan Da ta rame idanuwanta suka fito hancin ya kara tsini sannan shape dinta ya sake fitowa Mami ce keta faman knocking amma kwata kwata bataji ta ba harta hakura ta tafi Adeel ne ke zaune akan kujeran dake dakinshi dagashi se wist da boxers ya harda kara yana girgizawa Daddy yayi sallama ya shiga dakin adeel ya sauke kafan Yace ka shirya inason na aikeka ne Yace toh daddy ya mike shi kuma daddy ya tafi parlonshi Daya mike ya shiga closet dinshi ya ciro wani maroon kaftan da wando yasa yayi kyau sosai da tsaya a bakin mirror yayi combing gashinshi sannan ya fesa turare kala uku ya fito ya tarar da daddy a parlonshi yana zaune da wasu papers a hannunshi Ya durkusa yace daddy gani Yace yawwa dan albarka gashi ka kaima Alhaji suraj Kawai yaji gabanshi yayi mummunan fadi Ya amsa yace toh ya mike ze fito sega safieyarh ta fito a guje da dugan wando a jikinta se top Tace yaya adeel ran rakaka plxxxx Yace toh jeki sa hijab tace duguwan riga kawai zansa Yace toh baza ki bini bah Toh zansa hijab din Ta shiga dakin mommy ta dauko hijab din sallah ta tasaka Ta fito hijab din yana jan kasa tace toh muje Ya kalleta ya girgiza kai yace ke kin fiya son yawo ta shiga suka kama hanya Mami data shiga daki ta dauki akwati ta fara hada kayanta seta tafi dakin Ameenah tace mata tazo ta dauko mata walet dinta a kasa Suna isowa parlon Abbah suka tafi yana shiga ya tararda shi a zaune Ya durkusa ya gaidashi sannan ya mika mashi pappers din ya amsa ya ringa sa mashi albarka Ita ku safieyarh tana shiga ta gaidashi seta haye sama gun Ameenah Da Mami taji shiru se ta sauko itama seku ci karo da safieyarh ta gaidata ta haye saman Tana shiga parlon Abbah sega Adeel ya durkusa ya gaidata cikin gurmama wa Ta amsa da fara'a Sannan yayi mata sallama tace ya tsaya mana koh ruwa ya sha yace wlh ya kushi sukayi sallama ya fito Tace ya gaida mata mommy yace zataji Ita ku Ameenah tana saukowa seta bi ta kufan baya da headphone a kanta rana jin wata tana bi kuma tana rawa Ba irin rawan nan sosai ba Daga ita se maroon toh da black streght skirt babu dan kwali akanta tayi packing gashin ta gefe tazo wucewa ta kofan parlon Abbah Idonta a bude Shi kuma yana fitowa se ya hangota idonta a kulle ta waka ya kalleta a zuciyanshi yace mutun da rama kaman ana yankanshi Kawai ji tayi ta buge se taji kamshin turare me dadi tana bude ido se taga Adeel ta cire headphone sannan tayi tsaki mstewwww😗 Ta wuce ae ko ya fuzgu hannunta ya kama lips dinta me laushi yace wa kikayi ma tsaki Kawai se yaga hawaye na zubu mata Ya saketa tana saketa kawai seta fashe da kuka tace dakai nake mugu kawai Mutum na cikin good mode dinshi kazo ka bata min ta sake tsaki Ya gurgiza kai ya wuce itama ta kuma sama aguge tana kuka Suka ci karo da safieyarh Ta riketa tace meya faru dake kike kuka 💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋 [08:18, 17/12/2016] Tyetyelorh-❣: Tace mugun yayanki mana ta wuce daki ita kuma safieyarh ta sauka kasa Tana fitowa taganshi yana cikin motanshi yana jiranta Ta bude kofan ta jefanshi tace yaya Adeel me kayi wa Ameenah Yace zagayo mu tafi gida Tace ni a nan zan kwana yace baki isa ba Tace watch me ta juya ta shiga ciki shi kuma ya fuzga motanshi ya wuce Yana driving amma tunanin yadda zamansu ze kasance yakeyi he has nothing in common with her amma a haka za'a masu aure yayi tsaki yana isa gida ko parlon daddy beje bah ya wuce dakinshi yasa ki ya fada toilet ya sake ma kanshi shower Ita ku Ameenah tana shiga dakinta ta fada kan gado ta ringa kuka safieyarh ta shigo ta riketa tanata bata hakuri har tayi bacci itama taja pillo ta kwanta bacci ya dauketa Ita daman Ameenah ta riga ta saba duk sanda tayi kuka se tayi bacci Tun da take a rayuwan bata taba zama ace ta zauna tana tunani bah se lokacin da akace za'a mata aure ta fara wani abu wai shi tunani Tana cikin baccinta me dadi taji se take mafarki wai gata nan tana zaune tanata murmushi sega Adeel yazo yanata bubbuga mata kafa ta fara mashi bala'i Ashe hakeem ne ke tashinta yana cewa ki tashi tana farkawa taga hakeem tayi murmushi sannan kuma ta daura fuska tace me Ya kuma kan safieyarh itama seda ya tasheta Ameenah tace wai meye Ya kama hanyan fita yace naga kuma bacci ne kuna murmushi shiyasa na tada ku ae ku a tare suka mike sukayi kanshi ya fita a guge yana dariya Yana isa dakinshi yasa keyy suka ringa buga kofan yaki budewa haka suka hakura suka tafi Suka shiga dakin Mami Safieyarh ta hangota tana zaune akan kujera tasa glass tana kallon taje ta haye kan cinyanta Mami tace wass zaki karasani ae tayi musmushi Ameenah ta zunbura baki tace wlh ban yarda ba nima sena zauna Daddy ya shigo tace yawwa dady zuka zauna yana zama ta haye cinyanshi Mami tace wai ku bakusan kun girma bane Tace yawwa Ameenah ku tashi kije ki shirya kayanki gobe early flight zamu shiga Tace ina zamu Mami tace india zamuje siyayya safieyarh ku zaki kema tace a zata Tace toh barin kira mommy ki ta aiko min da passport dinki Safieyarh suka ringa murna Mami ta dauki waya ta kirata ta gayan mata tace toh shikenan gashi babu kowa a gidan daze kawo mata passport dinta Safieyarh taje kusa da wayan tace baru mu hada kayan Ameenah se muzo tare mu amsa Tace toh se kunzo Sukayi sallama Mami ta kashe wayan 💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋 [11:12, 17/12/2016] Tyetyelorh-❣: Ameenah ta nade hannunta tace ba inda zani Abbah yace ae ko se kinje Ta fara hawaye tace Abbah jiya fa dayazo murda min baki yayi da hannunshi Mami tace halan kin mai rashin kunya Tace tsaki fa kawai na mai Abbah yace assha ba dole ya murda maki baki bah Tace Abbah ka shigan mai kenan yace aa ba abunda nake nufi ba kenan Mami da safieyarh se dariya suka masu Daddy yace ae zan gamo dashi Tayi murmushi tamai peck tace shiyasa nake sonka daddy Mami tace toh ku tashi kuje ku shirya kayan Suka mike suka tafi dakin Suna shiga Ameenah tace bafa inda zanje Ameenah ta dauko katun akwati kawi debu kaya takeyi bata san adadinsu ba ta debu tasa haka takeyi bayan ta gama sa kayan tasaka inner wears da veils da takalma Safieyarh tana tsaye kawai tana kallonta Ta gama sawa da kyar ta kulle seda ta hau kai sannan ya kullu tana juyo wa taga safieyarh tana kallonta tace WAT Tace tunda kin gama tashi muje Tace nifa ba inda zani Banson ganin mugun nan Abun yaba safieyarh haushe tace mugun nan yayana ne and i love him so mch ta juya zata fita ta riketa tace toh shikenan i apologize Mami ta shigo tace toh kuzo ku wuce tace safieyarh kije ki amso ki dawo Mami ta mika ma safieyarh keyy din BMW tace gashi kije ki amso se ki hada kayanki daga nan Ta mika hannu zata amsa Ameenah ta rigata fuzga tace wlh zanje Sukayi murmushi Mami ta fita Ameenah ta dauki wani babban gyade tasa akan skirt tace muje Safieyarh tasa zubbulelan hijab din ta kama hanyan fita ta riko ta tace ina zaki tace bansani bah Ameenha tace wlh bazn fita dake da wannan katon hijab din ba Tace nima wlh kunya nakeji yaya adeel ne yasani dole sena sa hijab shina na dauka na mommy A zuciyanta tace kaga iyayin banxa Amma a fili cewa tayi tou je closet dina ki duba veil daya Ta dauka phone dinta da jaka tafita dan ta fito da motan Tana zuwa gun motan tagan har an kanke ta shiga sega safieyarh ta fito ta shiga taja motan suka fita Suna fita sega hakeem yana dawowa ya tare masu hanya da motanshi Ya kallesu da murmushin mugunta yace ku wuce mana Ameenah itama tayi murmushi ta bude jakanta ta ciro wani designer glass irin wanda su kim kardashian suke sawa baki Ta saka sannan ta ja motan baya yayi baya sosai ae koh ta fuzga.motan da karfi tayi kanshi da shi A rude yayi gaba ya basu hanya safieyarh tayi dariya Ameenah ta kalleshi da dariyan mugunta a fuskanta yayi mata 🖕🏻 fc**** Taja motan suka kama hanya Ta kure wan side to side a cikin motan sunata bi ita da safieyarh ana zuwa gun raping din ta dauko waya tayi masu vedio ta front camera sukayi posting a instagram Suna isa gidan gateman ya bude mata suka shiga tayi packing suka shiga cikin gidan Babu kowa a gidan se mommy 💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋 [11:35, 17/12/2016] Tyetyelorh-❣: Suna shiga ta gaidata ita ku safieyarh huging dinta tayi Mommy ta kalla Ameenah tace yau koh dan hug dinnan bazan sama tayi murmushi tareda huging dinta Tace ko kefa Safieyarh tace mommy yaya adeel fah Tace ya fita Tace toh bari muje mushirya kayan se muzo mu amsa passport din mu wuce Mommy tace ae a nan zaku kwana Ameenah tayi rau da fuska tace mommy ki bari idan muka je india muka dawo se mu kwana Tace noh ban yarda da wayon ba Tace ae ban ma tambaya Mami bah bari muje gida mu tambyata tulun na Tayi murmushi tace sefa kun kwana a nan sannan Mami ce da kanta tace ki kwana a nan Ta zunbura baki tace toh ae ban shirya kayan bah kuma gobe first flight zamu shiga Safieyarh tace wlh karyane ta shirya Ameenah ta mintsineta tace awchh Mommy tace meyasa baki son ki kwana a nan amma da ba kina zuwa bah Safieyarh taje gun kunnan mommy ta gayan mata wani abu Se tace awww yanzin na tuna Ta rufe fuska🙈 tayi dakin safieyarh a guje 💋💋💋 TYETYELORH'S NOVELX [15:42, 5/6/2017] Rrspectable: [11:49, 19/12/2016] Tyetyelorh-❣: 💋💋💋UMARNIN IYAYE💋💋💋 WRITTEN BY: TYETYELORH EDITED BY: AMEENATOU IN DEDICATION TO AMEENATOU LUV YUH 3⃣5⃣ ↗ 4⃣0⃣ Tana shiga dakin ta hau kan gado ni wlh daman banzo bah gashi zan kwana gida daya da mugun nan Safieyarh ta shigo tace toh tashi ki tayani hada kayana se mu godu Ta dago da sauri tace badani bah Tayi murmushi tace toh se mu kwana din Ta shareta ta dauka jakanta ta ciro ipad dinta da earpiece ta sa Ita kuma safieyarh ta dauko akwatinta ta fara shirya kayanta MISALIN KARFE TARA DA RABI Mami ta shigo dakin da wani cup ta mika ma Ameenah tace gashi shanye kiban cup din Ta daga kai ta leka cikin cup din tace ewww mommy meye wannan Mommy tace amsa kisha sena gayan maki ta amsa Mommy ta mika ma safieyarh nata a cup danta san idan taba Ameenah zatace itama zatasha Yogurt ne a cikin cup din Ita kuma Ameenah nata magani ne wanda ake hadawa da yogurt dan haka nata yadan changer colour Suka ce su baza su sha bah Mommy ta daura fuska tace tun dazin nace ku sauko kuce dinner kunki saboda haka se sunsha wannan Safieyarh tana dan danawa taji ya mata dadi ae ko ta kurbe Ameenah ta yamutsa fuska tace i thought mun hada baki munce baza musha shine ke zaki sha Safieyarh tace wlh ni dadi yayi min Ta ajiye cup din tace mommy wlh na kushi ni banshan madara Mommy tace toh shikenan seta fita Dakin adeel taje Yana kan gado yana kwance kawai shi bema san Ameenah tana gidan ba Mommy ta shigo tace ya biyota ya mike ya bita suka shiga dakin safieyarh Shi binta kawai yakeyi besan me ze mata ba dagashi se three quter ku riga babu a jikinshi Ameenah tana zaune se taga mommy ra sake shigowa se taga adeel a bayanta ko riga babu ji tayi gabanta ya fadi Shima ta gefanshi hakane Batayi magana ba tayi sauri ta dauka cup din tareda tushe hanci ta sanye gabadaya sannan tayi sauri ta tashi ta bar dakin Adeel ya sake daure fuska datazo wucewa kusa dashi ita kuma ta galla mai harara ta futa parlon daddy taje ta zauna sunata hira amma ba inda suka sabayi ba dan yanzin gabadaya kunyansu takeji Shima daddy ya gane da hakan Adeel yace wai meyafaru mommy tace shikenan tunda ta sha Daman yogurt na kawo masu ita taki sha data ganka kuma ta shanye Yaji wani haushi ya juya ya shiga dakinshi Yana shiga yasa key ya daga hannu ya laushe bango da karfi yace banson me suka gani a jikin yarinyan nan ba da suke sonta Ya sakejin wani tsananta kayan dressing mirror shi ya watso su gabadaya duk suka fadi suka tarwatse Mommy tazo wucewa taji karan fadin abu se tayi knocking dakin tace adeel meyafaru a rude take magana Yace babu komai mommy turarena ne ya fadi Tace toh bude na gani Mommy ki barshi kawai seda safe Tayi tayi dashi ya bude mata amma yaki Haka ta hakura ta kwanta WASHE GARI Tund asuba da suka tashi basu kuma bah sukayi wanka Ameenah ta dauka wani wando high wiest na safieyarh da riga tasa Sun shirya zasu fito mommy ta tare su wai se sunyi break fast kafin su tafi haka suka hakura Suna zaune akan dinning mommy ta mika mata fresh milk a glass cup tace tasha Ta amsa tana runbura baki tana cikin sha sega adeel ya sauko daga sama be dadi da dawowa da gym ba babu ko ruga a jikinshi packs dinnan manya manya (GOD) da waya a hannunshi yana kallon wayan Tana daga kai ta ganshi seda ta kware Shi kuma yana jin tari ya dago suna hada ido se ya juya Mommy ta kirashi tace zo kayi breakfast mana yace mommy zanyi anjima yanzin banjin yunwa Ta sake maimaitawa kazo ka zauna kayi breakfast Badan son ranshi ba yazo ya zauna kujeran kusa da ita ne empty dan haka kusa da ita ya zauna Yana zama ta mike tace ta gama sha Mommy tace ae baki shanye ba Ta wuce tayi kaman bata jita bah Se mommy taji phone dinta yana ringing dan haka ta tashi ta wuce daki Adeel yana ganin mommy ta wuce ya daka ma Ameenah tsawa ke!! Ta tsaya tace wat!! Yace dawo ki dauki cup din nan ki shanye Ta dawo kaman abun arziki ta tsaya a gabanshi ta tsaya tace karka sake min tsawa Ya mike ya kama hannunta ya murda ta baya tayi ihu da karfi tana kiran mommy Yayi sauri ya saketa Tace mugu kawai tayi sama tana hawaye Safieyarh tana kallonsu tana ganin abun mamaki tace akwai drama a nan Mommy tace meyafaru adeel yayi sauri yace babu komai mommy Tace Ameenah kuyi sauri ku tafi Mami na jiranku Safieyarh ta mike tace toh mommy Ta kalla adeel ya galla mata harara Batayi magana ba ta haye sama 💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋 [16:19, 19/12/2016] Tyetyelorh-❣: Tana shiga dakin taga Ameenah tana kuka Taje ta riketa tana bata hakuri Ameenah tace wlh idan na aureshi wata rana kasheni zeyi ni wlh na tsane shi Safieyarh tayi mata wani kallo Ameenah tace you know wat i mean wlh ni bazan iya zama dashi ba Abbah zanyi ma magana shi zefi ganewa Safieyarh tace Ameenah karkiyi haka kin san UMARNIN IYAYE zaku bi kuma insha Allah wata rana zakuji dadin zama tare Tace ba dole kice haka ba tunda yayanki ne nide wlh na fasa kuma nasan baza ayi min auren dole bah Tace toh ki kinada saurayi ne Ameenah tace banda saurayi amma inada crush ae Safieyarh ta girgiza kai tace yanzin tashi mu tafi mommy tace ana jiran mu Ta tashi ta dan gyara fuska ta fesa turare ta dauka ipad dinta tasa a jaka sannan ta dau phone dinta tasa glasses Ita kuma safieyarh akwatinta ta dauko sannan ta dauka handbag dinta tasa mini laptop dinta da tab dinta Itama tasa glasses suka fita tana jan akwatinta Suna saukowa mommy tace iye yan matan india kunyi kyau fa Duk sukayi murmushi Adeel na zaune ko kallon juna basuyi bah yana kallon tv Suka je sukayi hunging dinta sukayi sallama har zasu fito safieyarh tahe tayi huging adeel tace yaya adeel da ku sallama baza ka min ba Yayi murmushi yace ni a wa kinsan dole na maki sallama Yayi pecking goshinta sannan ta tashi Ita ku Ameenah ko kallon inda suka batayi ta kama hanyan fita Suna fita mommy tana jan akwatin safieyarh Ta bude suka sa a trunk din mota Sannna suka shiga motan mommy ta daga masu hannu Daman gateman ya riga ya bude gate Tana shirin fuzgan motan da karfi Mommy tace drive slowly and be vry carefull tayi murmushi Sannan taja motan a hankali kaman da gaske suna fita daga gidan ta fuzga motan da karfi seda ta tada kura Ta kure waka a motan 💋💋💋 Karfe bakwai suka isa gidan Suna isa gidan gateman ya bude masu gate suka shiga Suna shiga parlo babu kowa a ciki dan haka se suka haye sama Sun zo wucewa ta dakin hakeem Ameenah ta yaba kofan tajishi a bude dan haka ta dan leka seta hangoshi a kan gado babu riga a jikinshi ya rungume pillonshi yana bacci kaman mace Ta kira safieyarh ta nuna mata a tare sukayi murmushin mugunta Ameenah tace mata taje ta samo igiya ita kuma ta tafi dakinta ta ajiye jaka ta bude wani drawer ta dauko wani camera sannan ta shiga toilet dinta ta sama karamin bucket ta sauko kasa babban kitchen ta shiga ta bude friezer ta sama irin manyan goran nan na faro guda biyu masu sanyi ta dildila a cikin karamin bucket din Sega safieyarh ta samo igiyan Se suka hau saman xuwa dakinshi da suka shiga har yanxin yana bacci dan haka Ameenah ta amsa igiyan ta fara daurawa a jikin gadon sannan ta daure hannunshi a hankali tana gamawa seta mika ma safieyarh cameran tace fara video tiping a hankali suka magana Tana fara wa Ameenah ta dauka karamin bucket din me ruwan sanyi ta kwara mashi ae ko a furgice ya tashi se kuma ya shide ya kasa numfashi Ya fara wani abu kaman me asma Ameenah ta rude ta rikeshi ta fara kuka Ita ku safieyarh tuni tayi wulli da cameran tayi waje aguje Dakin Mami ta tafi ta ringa kwalla mata kira amma babu Mami TYETYELORH'S NOVELX [15:42, 5/6/2017] Rrspectable: [16:03, 20/12/2016] Tyetyelorh-❣: 💋💋💋UMARNIN IYAYE💋💋💋 WRITTEN BY: TYETYELORH EDITED BY: AMEENATOU IN DEDICATION TO HAWWATIEE 4⃣0⃣ ↗ 4⃣5⃣ Shiku hakeem da kyar yake numfashi Kuka Ameenah takeyi sosai jikinta na rawa ta cire daurin data mai ta rikeshi tana kuka se kiran Mami takeyi da Abbah Safieyarh ta dauka waya hannunta se rawa yakeyi yata ringing bata dauka ba ta sake dialing ringing biyu ta dauka Mami tace hel...... Bata karasa ba Ameenah ta fuzga wayan ta fashe da wani kuka me ruda mutum Mami jiki na rawa murya na rawa tace me....me..meyafaru ku gayan min mana Ta sake saka wani kukan ta kasa magana dan inda hakeem yakeyin wani abu kaman za'a zara ranshi Safieyarh ta amsa wayan ita ta kasa ma kukan se ajiyan zuciya takeyi Tace Mami hakeem de tayi shiru Tace meyafaru dashi gayan min meyafaru dashi Sabuda rudani inda taga yakeyi batasan sanda tace Mami hakeem ya muto Daman Mami ta tafi airport ne ta masu booking flat dinsu tana cikin mutane batasan sanda wayan ya zamule a hannunta ba tayi wajr aguje Da driver tazo amma saboda bata cikin hayyacinta driver yana bakin mota tazo kawai ta fuzga key a hannunshi ta shiga motan taja Ita da take mugun tsoran tuki dan idan zatayi tuki rungume stary takeyi Amma yau fuzgan motan tayi tana tuki kaman wanda ta kware dan ance danta ba rai(uwa uwa ce) Acan bangaren su Ameenah kuwa ta rungume yayanta se ihu takeyi tana maganganu Safieyarh ta sake daukan wayanta ta kira Adeel dan taga Mami ta dade bata zobah Yana dakinshi ya kwanta amma ba bacci yakeyi bah se yaji phone dinshi yana ringing yana dubawa yaga little sis Yayi murmushi ya daga Se a lokacin kuka yazo mata tace yaya Adeel kazo please hakeem ze motu Ya mike daga kwanciyan da yake a rude yake magana yace meyafaru yanxin kuna ina ne Tace muna gidansu yaya Adeel dan Allah kayi sauri wlh mu biyu ne bamusan abunda zamuyi bah Yace relax ganinan zuwa ya kashe wayan ya zura jallabiya ya dauka key din mota ya fito da sauri Yana sauka mommy bata parlo dan haka yayi waje Motanshi ya shiga ya fuzga gateman yayi sauri ya bude Se tikan gudo yakeyi nan da nan ya isa Yana ida bakin gate din hannunshi yasa wajan horn be cire bah seda yaga an bude man gate din ya shiga da sauri bamayi packing bah ya fito a guje ya bar kofan a bude Ya shiga ciki sama ya hau stregth bema san dakin daze shiga ba kawai tafiya yakeyi se yaji kuka a wani daki dan haka ya shiga da sauri [14:34, 21/12/2016] Tyetyelorh-❣: 💋💋💋💋💋💋💋💋💋 Yana shiga yaga hakeem akan gado kaman gawa sannan ga Ameenah tana zaune bakin gadon de kuka takeyi da kan hakeem akan cinyanta Ita kuma safieyarh se zaga dakin takeyi ta rasa abunyi se share hawaye takeyi Safieyarh tana daga kai ta ganshi tayi kanshi tana kuka tace yaya Adeel dan Allah ka taimaka karya muto Yayi sauri yaje ya sureshi ya daukeshi yayi waje dashi Daman gashi kaman pencil kwata kwata beda kiba se raman masifa amma a haka yake zagen Ameenah wai siririya Suma suka tashi a guje suka bishi ko dankwali babu Gateman yana zaune yaganshi ya fito da hakeem a hannunshi dan haka da sauri ya tashi yana tambayan lafiya ku kulashi beyi bah yazo ya bude mai motan Sit din baya yasashi ya kulle ya zauna drivera sit ze tada motan kenan se su Ameenah suka zo suka shiga safieyarh na gaba ita kuma Ameenah ta zauna a baya tana rike dashi Ya juya ya kalleta beyi magana ya fuzga motan da karfin gaske ya fita daga gidan Suna kan hanya se tikan gudo yakeyi Ameenah tana kuka tana cewa dan Allah drive faster karya muto beyi magana ba ya kara gudu Suna isa dialogue dayake sunada file a can emergency aka shiga dashi Suka zauna a receiption din Ameenah kam ta kasa zama akan kujera a kasa ta zauna se kuka takeyi kaman zatayi hauka ita data tsana hospitan gabadaya dan kyankyami yake bata amma yau itace a zaune a kasa (dan uwa rabin jiki) safieyarh tazo ta dagata tana bata hakuri amma kaman tana kara tuzurata se kuka takeyi Adeel yana zaune yana kallonta duk ta bashi tausayi se kuma ya daka mata tsawa yace ke kiyi mana shiru dallah ku meya faru ae ku kukaja Ta daga jajayan idanunta ta galla mai harara sannan tace mind your business dayake ae ba danuwanka bane shiyasa zakace nayi shiru ta cigaba da kukanta Ita ku Mami ikon Allah ne ya kawota gida ku shiga da mota batayi bah ta fito da sauri ta shiga gidan Tana shiga gateman se mata magana yakeyi ko jinshi batayi bah ta shige Dakin hakeem ta wuce kai tsaye se kiran sunashi takeyi amma shiru Tana isa dakin babu kowa a ciki ta karasa seta ga kan gadon a jike yake Ta tsaya tana kallo se kuma se fito da sauri ta dauko kasa ta fito tsakar gidan Gateman ya tareta yace mata ae sun tafi hospital A rude tace wanne yace wlh bansani ba sede ki kira adeel shi ya kaisu Tace toh ta fito da dan saurinta dan ta dauka phone dinta a mota ta duba bata gani bah se ta tuna ya fadi a airport dan haka se ta kuma cikin gidan dakin hakeem taje tana shiga taga wayan Ameenah a kasa ga kuma camera Ta dauka wayan ta duba ko zata sama number adeel amma bata sama bah se ta duba na safieyarh Tayi dailing Ameenah suna can asibitin se kuka takeyi safieyarh na zaune kusa da ita taji wayanta na ringing tana dubawa taga number Ameenah ta juya ta kallata se kuma ta daga 💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋 [15:55, 22/12/2016] Tyetyelorh-❣: Tayi ajiyan zuciya kafin ta daga Tan dagawa kafin tayi magana Mami tace wanna asibiti ne Safieyarh tace dialogue bata bari ta sake magana bah ta kashe wayan da hanzari ta fito da cameran a hannunta Tana shiga motan ta ajiye camera sannan ta fara tukida gudu take tafiya Tana isa ta fito da sauri kofan motan ma abude ta bari tana shiga ta hango Ameenah a baje a kasa Tace ina hakeem din yake duk suka dago Ameenah ta mike tazo ta riketa tace Mami am so sryyy wlh bansan haka ze faru bah am sorry Mami tace meyafaru ina hakeem din yake Adeel ya tashi ya rike ta yace Mami cool down yana ciki ana dubashi Ya zaunar da ita se kuka takeyi abun tausayi Phone din Adeel ne yayi ringing yana dubawa yaga mommy dan haka seya fita ya daga Yace hello ta daya bangaren mommy tace kana inane na duba dakinka ban ganka ba Yace mimmy muna hospital ne A firguce tace waye ba lafiya yace hakeem ne wannan hospital ne ya gayan mata tace toh gamunan zuwa ta katse wayan Ta bangaren hakeem kuwa oxcegen aka samai dan kwata kwata baya nishi suka ga still baya numfashi Se wani doctor ya dauka (wannan abun nan me shocking da ake guda biyun nan da ake sawa a kirjin mutum idan ya suma) Aka ringa yi amma ko motsawa ma bayayi aka duba heartbit dinshi shima ya tsaya se kawai suka hakura aka lullubeshi suka fito Suna fitowa Mami ta tare daya daga cikin su tace ya jikinshi ya tashi ya warkekoh Doctor ya durkusar da kai Ameenah ta mike ta rikeshi tace doctor tell us ya jikin brother na ka mana magana plzzz yace sede kuyi hakuri duk mai rai mamaci ne Dede nan mommy adeel ta shigo Ameenah ta kwalla wani kara seta fadi sumammiya daman ita suma beya mata wiya Adeel ya mike da sauri ya riketa Mami kuma ba abunda take cewa se innalillahi!! Innalillahi!!! Se itama ta fadi Safiyarh kuwa ihu takeyi tama kuka tana cewa wlh bamuyi dan mu kasheshi bahh se surutai takeyi Mommy ta karaso da sauri ta rike Mami aka kira doctor suka debesu akayi daki dasu Mommya taje gun safieyarh tace meyafaru Tace yaya hakeem ya rasu mommy mu muka kasheshi wlh bamuyi dan mu kasheshi bah Yaya hakeem kayi hakuri la dawo Tace gayan min abunda kukayi Tana kuka tana bata labarin abunda suka mai hadda recording da sukayi Adeel ya mike ya gaura mata wani wawan mari yace bakuda hakali ku Gashi ae haukanku yaja maku kunyi kisa kuma hukunci wanda yayi kisa shima kasheshi za'ayi Mommy itama ta kaimata wani mari Se kula takeyi abun tausayi tana cewa yaya hakeem kayi hakuri ka yafe mana Wani likita ya fito yace dan Allah azu a daukeshi a kaishi makwancinshi A lokacin ne wani zafafan hawaye suka zubuma Adeep ya mike ya fita Mommy kufa kuka ta fashe tanata salati Adeel daya fita ya dauka wayanshi ya kira daddy shi ya gayan mai hakeem ya rasu ya ringa salati Ya katse wayan sannan daddy ya kira Abbah Yana dagawa yace yanxin kana ina ne yace yan gun aiki Yace bakaji abunda ya faru bane A firgice yace meyafaru Daddy yace yanxin kazo dialogue kafin ya sake magana ya katse wayan nan da nan shima ya tashi ya tafi asibitin 💋💋💋 TYETYELORH'S NOVELX [15:42, 5/6/2017] Rrspectable: [15:06, 23/12/2016] Tyetyelorh-❣: 💋💋💋UMARNIN IYAYE💋💋💋 WRITTEN BY: TYETYELORH EDITED BY: AMEENATOU I DEDICATED DIX PAGE TO YUH GUYX WANDA SUKAYI MIN ADDU'A SAMUN SAUKI TA GRP DANA PRVT GODIYA NAKE ALLAH YA BIYU *ESHAT QADEER* GODIYA NAKEYI DA KUMA *MAMAN MUHSEEN* THANKS GUY MUCH LUV😘 4⃣5⃣ ↗ 5⃣0⃣ A tare suka iso kaman hadin baki Daddy yana shigowa safieyarh ta tashi tana kuka tace wlh daddy bada gangan mukayi bah se kuka tayi yi tana surutai da shi ba ganewa yakeyi bah Abbah yace wai meya faru daddy ya juya ya kalleshi yace Alhaji sede kayi hakuri Be karasa ba ya sume Danshi a zatonshi dukkansu sukayi hatsari dan sunyi sallama da Mami dan cewa zasu wuce kafin ya dawo Daddy yayi kanshi yana salati Yace ma Adeel yayi sauri ya nemo mai ruwa Yana kawo ruwan ya shafa mai a fuska yayi ajiyan zuciya sannan ya tashi se salati yakeyi yace ina gawansu yake Daddy yace me kake nufi gawansu Ya sake maimaitawa yace gawan iyali na mana sannan ya mike Daddy yace ae Mami da Ameenah suna daki ana kara masu ruwa hakeem ne daman Be karasa bah Abbah yayi ciki da sauri Da sauri ta mike ta kwalla wani kara daya firgetar da safieyarh dake kwance kusa da ita Datayi karan nan seta mike aguje tayi waje daga ita de night gown zuwa cinya Safieyarh ta tashi ta biyota se kiran mommy takeyi Ita kuwa se tikan gudu takeyi ta kama hanyan fita gate Zat fita kenan sega Adeel ya dawo daga gym yana shigowa yaganta tana kukarin begeshi ta fita daga gidan ya damko ta yace gidan ubanwa zaki a haka Se kurma ihu takeyi tana kiran sunan hakeem Mommy suna fitowa tace ma Adeel karka saketa daukota ka dawo da ita cike Ba muso wa kinki mota se kurma ihu takeyi tana furge2 haka ya daukota ya dawo da ita cikin gidan yana ajiyeta a kan kujera ta mike a guje tayi hanyan fita tana ihu kaman me aljanu Da sauri yayi gun kofan yasa key sannan ya cire Se kuma ta zauna bakin kofan tanata ihu tanacewa mommy dan Allah ku kaini gida inga hakeem Ta zu ta durkusa kusa da ita tace toh ya isa tashi ki sa hijab muje na kaiki da sauri ta mike tayi sama biyu biyu take tsallakewa nan da nan ta jawo wani katon hijab ta sauko Tana sauko wa tayi losing step daya ta kurma ihu dan ta san fidi zatayi Adeel aguje yazo ya rungumota idonta a damkeyake taji shiru bata fado bah Ta dan bude idon a hankali setaga Adeel da sauri ta janye jikinta tace mommy muje dan Allah Mommy ta kalleta tace sanda zakizo waya kawoki ae da sauri ta juya zata dauko keyy din motan da suka zo dashi Ta rikota tace muje na kaiki da sauri tayi waje taje jikin motan tana jiranta Ita kuma mommy ta dauko hijab dinta ta mikama Adeel keyy din tace gashi kai zaka kaimu Be suba haka ya amsa ba yadda zeyi yaje ya zura jallabiya da fito Itama safieyarh ta dauko hijab duk suka fito Suna fitowa sukaga Ameenah tayi tagumi tana kallon motan Mommy tazo ta dafata ta furgita ta daga kai Tace yawwa mommy muje Daman Adeel ya bude motan da sauri ta shiga se share hawaye takeyi abun tausayi Duk suka shiga motan safieyarh ce kusa da ita tace Ameenah wai meya faru ne Ta huyo ta kalleta se kuma ta sake fashewa da kuka tace ni kawai ina son ganin hakeem ne Adeel yayi tsawa yace toh ina za'a kaiki idan ba gunshi bah idan bakiyi mana shiru bah zanyi droping dinki anan ne Ta daga jajayan idonta ta kalleshi ta mirron gaba se kuma ta kama kofan motan tana bubbugawa tace ka tsaya na fito se ihu takeyi a motan kaman mahaukaciya Tanata buga window motan ta kicking kujeran dayake zaune akai Ya fara irin slowing down ze tsaya mommy tace karka tsaya Ameenah kiyi hakuri kinji yanxin zamu isa ki bar kuka dan Allah Safieyarh ta rungumeta tana bata hakuri Sannan tayi shiru se ajiyan zuciya takeyi 💋💋💋 [08:45, 28/12/2016] Tyetyelorh-❣: Suna isa Adeel ya tsaya bakin gate sin yana horn Kawai seta bude motan tayi waje itama safieyarh ta bude ta bita sukayi cikin gidan Adeel ya juya ya kalla mommy yace wai meke damun yarinyan nan anya ba aljanu bane Mommy ta tallabe mai keya tace ita bata da aljanu Yayi dariya aka bude masu gate suka shiga Ameenah kuwa gudu takeyi safieyarh na binta a baya Suna shiga babban parlo babu kuwa a ciki ta tube hijab din tayi wulli dashi sannan ta cigaba da gudu Ta hau sama tana shiga dakin hakeem se kuma taja burgi Safieyarh na isowa tayi dariya tace ji yadda yake bacci kaman mace Ta kalleshi sosai haka yake bacci a cikin mafarkin ta Wasu zafafan hawaye suka fara zubu mata ta share sannan ta shiga dakin a hankali Safieyarh tace barinje na dauko ruwan sanyi mu tadashi Tayi sauri ta riketa tace meya maki dazaki watsa mai ruwan sanyi Ta karasa wajan gadonshi kawai seta fashe da wani wawan kuka A guje ya mike yace meya faru dan ya tsorata da kukan da takeyi Se kawai ta rungumeahi tana kuka tana cewa am very sorry se hakuri take bashi Ya kalla safieyarh yayi mata alaman meya faru Ta girgiza kai alaman itama bata sani bah Shima ya rungumeta Daga baya ya dagota yace ku kin kasa bacci ne jiya kinyi missing dina Se kuma ta sakeshi tace wa ni Allah ya kiyaye Yayi dariya Ta kama hanya zata fita se kuma ta sake dawowa ta rungumeshi tace I luv yuh so mch se ta fashe da kuka Yace mata wai meke damunki Ta dago tace yaya hakeem promise me bazaka taba tafiya ka barni bah Yace i promise yuh and i luv yuh too Tayi murmushi sannan tace bari muje mu shirya amma yaya hakeem dan Allah karkaje ku ina yanxin zan dawo Ta fiya ajuge Ya kalla safieyarh yace meki damun yarinyan nan halan wani abu kika bata Tace wlh aa nima abunda zan tambaye ka kenan and since wen ta fara kiranka yaya hakeem Yayi dariya yace tayani gani Ta wuce itama danta sirua tana shiga dakin seta tuna bata dauko akwatinta bah Ta kalla Ameenah ta galla mta harara Tace me nayi maki Tace dalla bake kika ja min ba kwata2 na mnta da akwati na ban dauko bah Tace toh ni me nawa a ciki Ban sani bah ta fita daga dakin tayi kasa gunsu Mami tana shiga parlon ta gansu mommy da Mami suna zaune shi kuma Adeel yana zaune a kasa ya durkusar da kai Tana zuwa ta zauna gun Mami ta gaidata sannan ta fara magana cikin shagwaba Mami kinga bn dauko kayan bah koh duk lefin Ameenah ne tanata ihu Mami tace wai meya faru ne Suka kwashe duk abunda Ameenah tayi suka fadan mata Mami tace toh Allah de yasa lafiya dan bata taba yin haka bah Suka amsa da Ameen Ita kuwa Ameenah shiga wanka tayi se gode ma Allah takeyi da Allah yasa mafarkinta be zama gaske bah Tana gama shiryawa tasa wani purple duguwan riga da black silk ta daurashi akanta sannan ta feshe jikinta da turare Tayi kyau sosai ta fito daga dakin ta dakin hakeem ta wuce stregth tana shiga shima yayi wanka ya shirya yana gaban mirror yana cambing gashin shi Shi gabadaya abun daure mai kai yayi se tanaji kamanba Ameenah daya sani bane Tana shiga tace yawwa yaya hakeem ka gama shiryawa koh Tare zamuje dakaiku Sega Mami ta shigo tace meyasa zamuje tare dashi Hakeem yace ae Mami nima banson zuwa da murmushi a fuskanshi Ameenah ta kallesu hawaye ya cika a idonta hakeem yace lafiyanki se kuma ta fashe da kuka kaman karaman yarinya tace toh wlh idan bazaka ba toh nima na fasa zuwa Se ta zauna a kan gadonshi Mami ta kalleta da mamaki tace Ameenah wai meke damunki ne yau dinnan Tayi shiru batayi mata magana bah Hakeem ya zauna kusa da ita yace toh yi hakuri little sister na kinji tare zamu Tayi sauri ta share hawayanta da murmushi a fuskanta tace yawwa Mami ta kalleta tace Ameenah ki sameni a daki ina jiranki Ta biyota suna shiga dakin Mami tace mta ta zauna Ta zaun bkin gado tace Mami n zauna Mami tace tambayanki zanyi ki fadan min tsakaninki da Allah ki fadn min gaskiya Ameenah da gabanta ke duka uku uku tace toh Mami Tace ki gayan min gaskiyan abunda ya faru dake kika tashe yau kina kuka Hawaye ya fara zubu mata a ido Mami tazo ta zuna kusa da ita Ameenah ta fara bara labarin mafarkin da tayi tana bata labarin abnda ya faru tana kuka Mami ta rungumeta tace ya isa haka ki dena kuka Tace Mami ji bansin yaya hakeem ya tafi ya barni Tace ki dena kuka ba inda zeje ya barki tare dashi ma zamuje Kamata yayi kiyi sadaka ae da kika tashe Ta danyi murmushi tace Mami ni ina nayi tunanin wani sadaka Duk sukayi dariya Tace jiki ki cema hakeem din ya shirya kayanshi tare zamu tafi Da sauri tayi huging Mami tace thank you vry mch Tayi murmushi tace u re wlcm Tace zaki karyani fah tayi murmushi ta saketa tayi waje aguje tana kiran yaya hakeem Yace sup Ta rungumeshi tace Mami tace tare zamuje Ni fa ba inda zani dan ind gurun zuwa Muryanta ya fara kaman zatayi kuka tace dan Allah yaya hakeem kayi hakuri muje tare kaji Ta rike baki yace yau Ameenah ce ke cewan dan Allah nayi hakuri Tana dariyabta laushe cikinshi Ya tsaya cak beyi motsi ba ta tsaya tana kallonshi tana mamakin beyi motsi bah Ya daga riganshi yace packs kenan Packs dinshi guda shida Ta kalla tayi dariya tace wanan shine packs kaga na Adeel ne guda takwas manya manya Tace duk dayake ae wannan gardi ne Yace wlh Adeel ba gardi bane yanada murdaddan hannu de kai gardi ne Ameenah tayi dariya tace kaima ka fada Safieyarh ta shigo tace waye gardi Duk suka juya da sauri Hakeem yace wai.... ae kuwa da sauri ta kama bakinshi tacs bagashi nan ba Safieyarh tayi dariya tace yaya hakeem shine gardi Hakeem yace matan Adeel kide fada gaskiya Ta dauka pillo ta jefeshi dashi ya kauce yana mata dariya Taja safieyarh suka fita ta tambayeta ta dauko kayan nata Tace A sun dauko tare da yaya Adeel Daman da mommy zata tafi da Adeel ze kaita seta bishi ta dauko kayana da jakan Ameenah data bari a gidansu da phone dinta dade sauransu 💋💋💋💋 Bayan kuwa ya shirya shima Hakeem ya shirya suka fito zuwa tsakar gida Adewl ya amsa kayan mama yasa a trunk din motan Bayan kuwa yasa nashi ciki suka shiga mota Gateman yazo sukayi sallama mommy ta ciro kudi ta mika mai masu yawa dayake shi kadai zasu bari a gidan sun riga sun kulle ku ina Abbah shima ya sassafe yayi tafiya saboda haka babu kowa ta gidan Suka fita suka kama hanyan Abuja dan ta airport din Abuja zasu tafi Adee ne ke driving se hakeem yana kusa dashi Se layi na biyu Mami ce ke zaune a gefe se safieyarh na tsakiya sannan Ameenah na karshe motan shiru babu me magana dan ita Ameenah da safieyarh headphone ne a kunnan su Mami wayane a hannunta Shi kuwa Adeel dama bame surutu bane Hakeem kuma ya kulle idonshi kawai amma banson ku bacci yakeyi bah Motan KIA ce black sannan window ix vry teented so yayi dark bame ganin cikin motan daga waje Can suna cikin tafi sun danyi nisa dan sun fita daga kaduna sun shiga zaria Hakeem yayi tsaki Adeel ya juya ya kalleshi yace lafiyanka Yace a haka za'a ta zama motan shiru Ya juyo ya kalle su Ameenah duk idon su a rufe haka itama Mami se ya juya yayi wani murmushi Adeel ya kalleshi yace me zakayi Yace babu komai Adeel ya girgiza kai ya cigaba da driving dinshi Can anjima bayan kaman minti talatin kawai hakeem ya kwalla wani kara yana cewa innalillahi da karfi Adeel shima ya tsora sosai da sauri yaja motan suka tsaya Mommy itama ta kama tana fadin innalillahi su Ameenah suma suka tashi suna ihu Mami tace meyafaru a rude take magana Se ya fashe da dariya ya ringa masu dariya........... TYETYELORH'S NOVELX [15:42, 5/6/2017] Rrspectable: [13:32, 1/2/2017] Tyetyelorh-❣: Y 💋💋💋UMARNIN IYAYE💋💋💋 WRITTEN BY: TYETYELORH EDITED BY: AMEENATOU IN DEDICATION TO LAWIZAS LUV YUH GUYX😘 5⃣0⃣ ↗ 5⃣5⃣ ae kuwa Ameenah ta dago ta ringa laushinshi se ihu takeyi Mami tace kara mai ji inda ya furgita mutane Shi kuwa sr dariya yake masu Ameenah ta gaji ta kuma ta zauna Adeel ya dausa hannunshi Ya rike yace Awch wayyo yayi min targade Adeel ka karyani fah Mami tace yawwa kamin daidai Adeel yayi murmushin mugunta yaja motan suka cigaba da tafiya Itama Ameenah ta kuma ta zauna Suna isa Abujan a airport suka tsaya kuwa ya fito daga motan da kayanshi a hannu Ameenah taga shima Adeel ya fito da bag dinshi daga trunk din motan ta kalleshi shima ya kalleta seya daga mata gira ta murguda mai baki ta wuce Shi kuma ya amsa bag din Mami ya tafi Ameenah tana jan jakanta taje gun Mami tace Mami wai da Adeel zamu je Tace A mana ta zunbura baki hawaye ya ciko mata a ido tayi gaba ta bar Mami a baya wani bakin ciki ne ya zo mata se taji ita tafiyan ma ya hau mata kai kaman ta kuma gida takeji Hakeem yazo kusa da ita suka jera yace mata meke damunki kika hada fuska haka kaman an maki duka Ta kalleshi hawaye a cike a idonta tace wai....wai yaya hakeem da Adeel zamuje india Yayi murmushi yace toh me ya faru Tace ban sani bah ta wuce ta barshi Yayi mata dariya suna isa gunda za'a basu ticket dinsu basu dadi ba kowa ya amsa nashi suka wuce inda ake zaman jiran a kirasu suka zauna Safieyarh na zaune kusa da Adeel tace mai yaya Adeel daman dakai zamu Yace ohu Tace is gonna be fun gani gaka ga yaya hakeem ga Ameena we are gonna enjoy it Ya kalleta yayi mata dan murmushi sannan ya juya a zuciyanshi kuwa ji yake kaman ya kuma gida amma baze iyaba tunda *UMARNIN IYAYE* yasa yazo gun 💋💋💋 Abunda yasahi zuwa india tare dasu shine Mami ce ta kira mommy tace mata me ze hana Adeel ya bisu suje tare zesa shakuwa tsakanin su kafin ayi auren se mommy tace toh shikenan zan tambayan Adeel din idan zr biku Data ma Adeel magan yace mommy dan Allah kiyi hakuri karkisa ni dole naje wlh banson zuwa Se Mommy ta hada fuska shi kuma a duniyan nan ba abunda ya tsana kaman yaga iyayenshi suna fishi balle ace sabuda shi Nan da nan yace mata shikenan Mommy dan Allah kiyi hakuri wlh zani Ta juyo tayi murmushi tace Allah yayi maka Albarka Allah ya raya min kai Allah yasa wannan auren shine mafi alkairi Yayi dan murmushi yace Ameen Amma a zuciyanshi ji yake kaman yace mata shi beze jiba amma abunda baze iya bah kenan BCK TO OUR STORY Suna zaune sega shi wata mata tazo tace suzo wu nuna ticket dinsu za'a shiga plan Kowa yazo yayi layi yana mika nashi dayake FIRST CLASS zasu zauna Suna gama mikawa duk suka shiga Suna shiga irin wajan zaman su kuwa biyu biyu ne saboda haka safieyarh tazo ta zauna kusa da hakeem Adeel shima ya zauna shi kadai Mami itama ita kadai Toh dayake Ameenah itace karshen shiguwa cikin jirgin toh tazo zama kusa da Mami Mami tace wa wlh bazaki zauna kusa dani bah ga mijinki can ki zauna kusa dashi Da juya ta kalleshi yana zaune da wayanshi a hannu hawaye ya ciko a idonta tace Mami dan Allah kiyi hakuri na zauna kusa dake Mami tayi murmushi ta dauka jakanta tasa a kujeran tace kinga yanxin babu wajan zama saboda ku ki zauna kusa da Adeel ku kuma ki zauna tareda wancan ta nuna mata wani kato baki dashi yana zaunr shi kadai Ta kalleshi tace ae gara na zauna kusa dashi Mami tace ae nan na fara zama wlh wari yakeyi se cikin mutum ya kumbura Ameenah ta sake kallonshi tayi kaman zatayi amai tace ewwwww Tace kinga yanzin hes your only option Tace Mami plzzz toh zan rike maki jakan a laps dina Tace nop ban yarda bah Jeki zauna ku na kira a zaunar dake Haka ta juya kaman zatayi hauka hawaye na rubu mata a ido daman ita kuka be mata wahala. 💋💋💋 [18:47, 1/3/2017] Tyetyelorh-❣: Gunsu hakeem ta tafi tace ma hakeem yaya hakeem dan Allah ka kuma gun Adeel ni kuma sena zauna gun safieyarh fuskanta abun tausayi Safieyarh se dariya takeyi yace hell noh ban yarda bah Daman hadin bakin su ne su uku hakeem Mami da safieyarh akan dole se sun zauna tare Ta ringa rukanshi akan ya kuma gun Adeel amma yake Tana tsaye se kawai taji wata mata tana magana ta wani radio wai Pleasa all passengers shld have a sit d plane is about to start Se Ameenah tayu tsaki Hakeem yace kije ki zauna mana ta galla mai harara Suka fashe da dariya ya bana safieyarh hannu suka tafa Abun ya kullar da ita Se ga matan datayi magana ta radio fazo tace mata she should have a sit jirgin ze tashi Ta kalla matan se ta galla mata wani harara Hakeem yace sit well baby sis Shima ta sakan mai harara Babu yadda ta iya haka ta hakura taje ta zauna kusa da Adeel kaman ta kurma ihu ta fita daga plane din Tana zama ya juyo ya kalleta yace meya kawoki gurin nan Ta kalleshi wani bakin ciki ya kulleta tace Ask me Yace am asking you so answer me Ta shareshi ta bude handbag dinta ta dauko music player ta ta hada da headphone dinta tana niyan sawa a kunne se yayi sauri ya karbe Yace baki da hankali koh Ta yi mai wani irin kallo Tace ina ruwankada abuna ka amshe kin give it back Yace baxan bada bah yanxin ba fata nakeyi bah amma idan muka yi accident a jirgin nan duk muka mutu zaki tashi kina jin waka ne fah Tace hmmmm looks like you care Yace who me Allah ya kiyaye Zatayi magana kenan se taji jirgin ya tashi ae kuwa tayi mugun tsorata tayi sauri ta riko hannunshi idonta a danke Shi kuma ya tsaya yana kallonta seya ji ta burgeshi Taji shiru tana bude idonta taga ta kama hannunshi da sauri ta sake ta juya Shi kuma ya girgiza kai yace da alama baki taba shiga plane bah Tayi mashi wani irin kallo irin kallon ka rainani kawai ta juya ta shareshi bata kulashi bah BAYAN HOURS Suka isa a india tare suka fito a plane din da Adeel Tana sauko wa ta fara shararo amai kaman wata me ciki Shi kuma Adeel ya dan daga mata gyalen ta saboda karta bata Mami ta miko mata ruwa tace ta kuskura bakinta ta juya Tana gamawa ta kalla Adeel tace why are you been so nice to me Yace because Mami na nan Tace no wonder Suka wuce motan da aka kawo masu su biyar suna shiga direct hotel dinda aka masu booking nan suka tsaya dakuna biyar suka kama kuwa da dakinshi Duk suka shiga nasu sukayi wanka sannan kuwa ya huta 💋💋💋 Misalin karfr takwas bayan an idar da isha duk suka zo dakin Mami anata hira shide Adeel kallonsu yakeyi kawai yana murmushi Su hakeem an zage ana sana'an wato surutu da neman fada Kusan so uku suna fada da Ameenah Mami bata cewa komai kawai kallonsu takeyi Safieyarh tana zaune kusa da hakeem tana kwance akan cinyanshi wato tasa kanta akai tanata sana'anta chatting seya fuzga wayan a hannunta yana duba dawa take chatting ita kuma da sauri ta mike tana kukarin amsan wayan Yace halan bakida gaskiya Tace inada gaskiya mana nide kaban wayana ta kalla Mami tace Mami kicr mai yaban phone dina Ita Mami bacci ma takeyi Adeel yace toh tinda kinsan kinada gaskiya ki barshi mana Tace wlh ban yarda bah Hakeem ya bude yana gani ta mike tana kokarin amsa aeko Ameenah ta riketa tace wlh semunga abunda kikeyi da bakison a gani Daya bude da saurayinta take chatting sunanshi jamal Da hakeem ya gani se beji dadi bah ya mika mata wayan yayi dakinshi Duk suka tsaya suna kallonshi Ameenah tayi sauri ta bishi Adeel yace meye a phone din naki ya gani face dinshi ya changer haka Tace oho ta mika mashi phone Kawai irin shirmen chatting din nan ne tsakin saurayi da budurwa irin kinci abinci shirme de Yayi murmushi dan ya gane abunda yasa ya changer fuska Suka zauna sukayi dan hira Ameenah na shiga dakinshi ta ganshi ya kwanta a kan gado yana kallon sama ta zauna kusa dashi Tace yaya hakeem meya faru wai Yace babu komai ciki na ne ya fara ciwo ke ina ruwanki ma Tayi dariya tace maybe you are jeolousy ae ko ya mike ya bita aguje Tana fitowa daga dakin aeko tayi karo da Adeel ya rungumota Shi kuwa hakeem dayaga haka seya kulle kofanshi Ta bude idonta kawai ta ganshi setayi baya Tace meyasa nake yawan karo da shi a zuciyanta take magana Se taji yace mata ae udan kina natsowa baza kina cin karo da mutum bah ya wuce ya barta Ita kuma tayi tsaki ta wuce dakinta Tana shiga ta cire hijab dinta ta haye gado se bacci Shi kuma hakeem ya kasa bacci chat din safieyarh ne kawai yake mai yawo a kai Haka ya mike ya fita daga dakin resturant din hotel din ya wuce ya zauna yadan ci abinci sannan ya zaga hotel din daga baya de yayi ta salloli sannan ya kwanta TYETYELORH❣ [15:42, 5/6/2017] Rrspectable: [10:42, 1/5/2017] Tyetyelorh-❣: 💋💋💋UMARNIN IYAYE💋💋💋 WRITTEN BY: TYETYELORH EDITED BY: AMEENATOU IN DEDICATION TO LAWIZAS 5⃣5⃣ ↗ 6⃣0⃣ WASHE GARI Da misalin karfe goma bayan kowa ya karya suka sirya aka shiga gari Da mools da kasuwan ni babu inda basu shiga bah dayake a babbar garin suka sauka mumbai Bayan an dawi gida aka shiga bude kaya kowa ya saya kayan sawa banda Adeel yashi wani abu ya saya kaman earpice ne irin wanda ake sawa a jefan hannu idan za'a fita gym toh irinshi ya saya Ameenah ta kalleshi irin kallon mamaki Ya daga kai ya kalleta ya daga giranshi irin alaman me kike kallona ta girgiza kai ta juya Tace ma Mami Mami ke baki bude jayan ki bah tace ae baxan bude bane Hakeem yace meyasa tace wai ina ruwanku Hakeem yace ae kuwa Mami se munga me kike buye mana ya taso ya kama kokarin bude jakan shida safieyarh Mami ta mike tana kokarin dauke jakan itama Ameenah ta mike duk suka tarun mata Adeel ne ya taso yace tubda tace babu wanda zega jakan toh babu me gani ya shigan ma Mami ae ko ya fuzgo jakan a hannunsu Mami tayi dariya tayi masu gwalo Ameenah ta kalla hakeem tace wai kaman bamuda namiji a cikin mu Hakeem yace aekam fuzga daya ya amsa yana magana yana kallon safieyarh kaman itace namjin Se kuma yace waittt nine namijin Mami da Adeel suka kyalkyale da dariya Safieyarh tace ae ba lefinshi bane kinga fa inda yake kaman nace Hakeem yace ohhh yanxin kuna cewa banda karfi kenan Ameenah ta nannade hannunta tace yap Kowa yace a mana Yace ni kuma zan nuna maki ni namiji ne muyi compotition nida Adeel tunda shi kuke cewa namiji koh Adeel yayi murmushi yace wannan irin competition chose anything Hakeem ya tsaya yana kallon dakin seya hango wani side drawer agefe Yace wancan kowa ya dagashi sau uku banda ajiye wai Adeel ya kalla yace good by me amma wait idan aka ci me gift din mutum Mami tayi sauri ta amsa tace gift guda biyu ne zan bude mashi bag din ya gani sannan zan bashi wani ticket na wani show da za'ayi gobe Hakeem yayi sauri yace idan naci nida safieyarh zamuje Safieyarh ta washe hakuri tace yawwa yaya hakeem jai zaka ci Mami tace kaifa Adeel idan kaci dawa zaka Ya tsaya ya kalla Mami sannan ya kalla Ameenah yace ni kuma da Ameenah zani A zuciyanta tacr kaji munafuki Amma a zahiri ta daure fuska shi kuma seda ya tabbatar Mami na kallonsu yayi mata murmushi Mamu kuwa se murmushi takeyi tana jin dadi Adeel ya fara son Ameenah alahalin shi ganin idonta yakeyi dan Allah kadai yasan abunda yake shirya ma Ameenah idan ta shigo gidanshi Safieyarh se zuga Hakeem take shi se wani bubbuga hannu yakeyi waishi me karfi Ameenah tana dariya tana hawaye tace karfa ka balla hannunka kana jinka kaman pencil Ya juyo ya galla mata harara Mami da Adeel suka ringa mai dariya Adeel yace toh waje fara Hakeem da karfinshi yace kai Yace okeyy oo Ya mike ya fara daga drawer kaman yana daga loka daya na shinkafa haka takeji ya daga so uku cigan iyawa Yana gamawa Mami ta fara mai tafi da durgura Ameenah itama tayi mai tafi Hakeem ya taso kaman wani lagwani yace matsa ma master Adeel yayi murmushi ya matsa mai Shi hakeem inda yaga Adeel ya daga toh seya aza beda wani nauyi dan haka da karfinshi yaje wajan Yana fara daga na farko se bayanshi yayi wani kara ji kake kasss Da sauri ya ajiye yace i give up Dukkan su suka ringa mai dariya hadda hawaye shi kuma kaman yayi kuka yace safieyarh hadda ke i thought kina cikin team dina Ta daure fuska tace a mana ina cikin team dinka Yana juyawa se dariyan ya tsinke ta kasa contrlloing dinshi Mami ta bude jakanta tace toh ga gift dinka Ya amsa seya mikama hakeem da murmushin shi ze amsa Mami ta buge hannun tace baka isa ka bashi bah ba kace tare zaku da Ameenah bah Adeel yace a amma su suje nan mu kuma zamu wani wuri goben Ameenah tayi sauri tace gobe am not free suka juya suka kalleta Mami tace uban me zakiyi goben Tace Mami bacci mana yau bazanyi bacci bah se 4am Tace ni bansan da wannan bah gobe zaku fita tare da Adeel Adeel yace Mami ki barta tayi bacci Tace noh bata isabah Hakeem yayi sauri yace Mami baki bude bag dinba Tace ina ruwanka Yace wlh Mami kin iya gwale mutum Mami tace Adeel zo ka bude ka gani yace nohhh ba sena gani bah ni seda safenku yayi masu sallama ya fita Daya fita Mami tace ni dannan yana burgeni yana jin maganan manya sosai daman hakeem ka kuma irinshi Hakeem yace nah am happy been who i am shima ya fita safieyarh tace se yaya hakeem dina kana burgeni Yayi murmushi yace kinsama kyautan headphone daya Ameenah najin haka itama ta mike ta bisu ta ringa wasa shi yace kije gun Adeel mana ya baki Safieyarh tayi mata gwalo Mami kowa se dariya take masu dan suna burgeti inda suke shiri 💋💋💋 [11:21, 1/5/2017] Tyetyelorh-❣: Shi Adeel irin mutum nr ba murdadde sosai bah yanada jijiyoyi dayawa a jikinshi amma shi ba irin katon nan bane inda de jikin *yash* yake na married again haka yake ta wani fannin ma suna dan kama kadan dan ranan da suka fara shiga cikin garin mumbai mutane se tsaidashi sukeyi ana selfie dashi Kuma dayake dan kwallo ne so wasu sun shanshi a cikin su WASHE GARI MISALIN KARFE 2pm duk suka shirya mommy tasasu dole se sun fita tare Su kam su hakeem tuni aka shirya aka fita Ameenah ta shirya tayi kyau sosai black doguwan riga tasa normal dressing dinta kenan sannan ta daura wani red raw silk akai Tayi masifan kayau damn ita baki na amsanta tunda ita fara ce sannan ga red Babu wani kwalliya a fuskanta eye pencil tasa kawai tayi lining sannan tasa powder se maroon lipstick ta feshe jikinta da turaruka Ta fito dakin Mami ta shiga Mami tace kinga kyan da kikayi kuwa ta ringa daukanta picture daman ita bata gajeya da daukan hoto Sega Adeel shima ya shigo shima ya hadu ba'a magana Black kaftan ne a jikinshi shima wannan shine dressing dinda ya saba yi Black kaftan da bakin wando gashin nan nashi a kwance yana shigo se kallon Ameenah yakeyi itama shi take kallo dan ya mta kyau Daga baya koma se tayi sauri ta juya ta amsa phone dinta a hannun Mami tana ganin pictures din Mami ta kalla Adeel tace kunga kyan da kukayi kuwa kaman yan gari Adeel yayi murmushi ita kuwa Ameenah ko daguwa batayi bah Mami tace ku tsaya na daukeku hoto Ameenah tace Mami dan Allah ki barshi Ta galla mata waji harara bada son ranta bah haka ta tsaya ta ringa daukansu pictures Daga baya de tace su tafi kar yamma yayi Sukayi mata sallama suka tafi suna fita cap suka tara dan basu amso mota bah Ita ta fara shiga sannan shim ya shiga suka tafi a wani resturant suka tsaya ta bude ya fito itama ta bishi binshi kawai takeyi kaman jela Suna shiga daman ansan zasuzo toh an rigada an shiya masu wurin zama Suna zuwa shi ya fara zama ko kallonta beyi bah itama ta zauna Ya dauka menu card din ya mika mata Tace nop ita baza taci komai bah Ya daura fuska yace amsa Ta kalleshi tace wlh bazan amsa ba tunda banyi niya bah ta dauka phone dinta tana dannawa Abun ya kullar dashi ya fuzga wayan ta dago ta kalleshi tace give it back Yace ae kina da karfi koh zaki iya kwata Abun ya bata haushi ta mike ta kai hannunta tana son ta kwata ya kauce haka ya ringa mata kaman tayi kuka Tana juyawa se taga wasu couples suna kallonsu macen tan filming dinsu Tace mata uban me kike video taping Adeel yace yar 9ja toh batajin hausa Tace mai na tambayeka ta kuma ta zauna Matan tazo gunsu tace am vry sorry is jst dat you guyx are the bst couple i have ever meet Ameenah ko kallonta batayi bah Adeel yace thank you but we are not really a couple Matan ta kalla Addel seta bude baki ta kuma wurin mijinta suka zo tare mijin yace plzz are you Adeel the great footballer Yayi murmushi yace yess matan tayi wani ihu tace ohh myy god tace plxx can i have your authorgraph Yace why not ya amsa yayi mata suka ringa daukan pictures Abun ya kullarda Ameenah ta mike ya rikota yace ina zaki Tace restroom ko zaki bini ne Yace yes yayi kaman ze mike Tayi sauri ta fuzga hannunta ta wuce yayi murmushi Tana shiga ta kalla fuskanta a jikin mirror tayi murmushi tace not that bad ta gama shirmenta a toilet din daga baya ta fito Tazo wucewa kenan se taji a bigan mata ass dinta ta juya da sauri abun ya bata mamaki Tana juyawa setaga wani katon gardi yana zaune yana mata murmushi Da ta juya ne da niyan mashifa amma tana ganinshi seta wuce wurin Adeel ta tsaya tace mai kaga yanzin wani ya dakan min duwawu ina cikin tafiya Adeel ya mike ya ce what yana ina Ta nuna mai shi ya tafi wurin tana binshi a baya Yana zuwa kan mutumin seda ya tabashi ya juyo sannan yayi mashi wani wawan punch Tyetyelorh❣ [15:42, 5/6/2017] Rrspectable: [13:39, 1/11/2017] Tyetyelorh-❣: 💋💋💋UMARNIN IYAYE💋💋💋 WRITTEN BY: TYETYELORH EDITED BY: AMEENATOU IN DEDICATION TO LAWIZAS 6⃣0⃣ ↗ 6⃣5⃣ Ya sake buga mai wani nan da nan jini ya fara kwaranyuwa Mutane aka fara rikeshi ana bashi hakuri mutumin ya mike yace wat d fck is wrong with you Ameenah tazo tace this for touching my butt tayi kicking d***k dinshi yayi ihu ya rike Adeel shima yace this for touching my wife ya ya sake kaimai wani punch din a jefan fuska Ameenah ta kalla Adeel da mamaki Wani mutum yace is it not Adeel one of d bst footballers Adeel ya kalleshi amma beyi magana bah Mutane suka ringa daukan selfies dashi ya ja hannun Ameenah suka fita daga gun Mutanen wajan aka taro akan mutumin daya taba Ameenah se fada ake mai shi kuma kallonsu kawai yakeyi Suna zuwa gun dazasu hau mota suna jiran cap yazi su tara har yanxin hannunshu yana rike dana Ameenah Ta kalleshi ta kalla hannun tace can you...... Ya juyo ya kalleta se yaga tana kallon hannun se yayi sauri ya sake dan ya manta yana rike da hannunta Tace yah tnxx cuz you are hurting me Yayi kama be jita bah can se tace why do yiu did that dan yanxin Mami bata nan bare kace saboda ita kayi Yayi shiru dan besan me xe ce mata bata can seya ce because you are my sister bazan bari wani yayi humiliating dinki a cikin mutane bah Zatayi magana kenan sega wani cap Ya tara suka shiga tare Da suka shiga babu wanda yayi ma wani magana a cikin su shi Adeel phone dinshi ma ya dauka yanata dan na danne Ita kuma kallan nails dinta take tayi Allah kadai yasan tunanin me takeyi Suna isa bakin hotel dinda suka sauka Ameenah tayi sauri ta fita daga motan ta shiga shi kuma ya tsaya yana biyan me taxi din kudin shi Yana biyan shi ya shiga shima shi duk ya kusa su koma gida dan idan yana nan yana yawan ganinta toh he think he may have feelings for her shi kuma abunda be so kenan Ameenah tana shiga dakin Mami ta wuce Data shiga bata ga kowa bah a ciki dan haka se kawai ta juya ta tafi dakinta dan tayi wanka Shi ma dakin Mami ya wuce Tana fitowa daga dakin setaji tayi karo da mutum dana dagowa ta ganshi Se yace God why do i keep touching dis thing Ta bude baki irin excuse ne Se kuma ta juya tayi tsaki sannan ta wuce ae kuwa yayi sauri ya kamota yace wa kika na tsaki ya kamo bakinta da hannunshi Nn da nan se yaga idonta sun fara kawo kwalla ta saketa Tace mugu kawai tayi daki a guje Shi kuma ya girgiza kai ya wuce nashi Tana shiga daki wanka ta shiga sannan tayi alwala ta fito ta gabatar da sallolinta sannan ta haye gado ko kayan arjiki babu a jikinta daga ita se bom shorts se weist dayake da katon hijab din Mami tayi sallan Shima ta gefanshi hakane wanka yayi sannan yayi sallah sannan ya haye lallausar gadonshi se bacci Duk basu tashi ba se misalin karfe takwas kaman hadin baki a tare suka tashi Ita Ameenah tana tashi sallah magrib tayi da isha sannan ta dauka wani jallabiya ta saka ta tafi dakin Hakeem Tana shiga ta tarar dashi yana zaune kawai yana kallon kofa Ita dariya ma ya bata Ta tabashi tace yaya Hakeem lafiyanka ya daga kanshi ya kalleta kawai se yace babu komai Ameenah taji wani iri dan tunda take bata taba ganinshi in a serious tone ba danshi kullum yana cikin wasa ne Ta rikeshi tace yay Hakeem pls tell your baby sis meke faruwa da kai Yayi shiru can kuma seya ce its safieyarh i think i have falling for her Ta fashe da dariya kawai Ta kalleta se ya mike ya ja hannunta yace fitan min daga daki tunda you can't help me feel better dariya kawai zakiyi min Dakyar ta hadeye dariya sannan ta bashi hakuri ta ringa bashi baki har ya fara dariya sannan suka fito daga dakin suka tafi dakin Mami acan suka sama safieyarh yana ganinta seya juya ze fita tayi sauri ta kamo hannunshi sannan suka kuma cikin dakin Ana zaune anata hira hadda Adeel itade Ameenah mamakin Adeek takeyi dan ta san shi kwata kwata be cika magana bah Hakeem kuwa shiru yayi kawai yana satan kallon safieyarh Mami ta lura da shirun da Hakeem yayi amma batayi magana bah Can Mami tace gobe fah zamu kuma ae da sauri Adeel da Hakeem suka mike A tare Mami da Ameenah sukace lafiya a tare suka ce kayan mu zamu shirya suka kalla juna sannan suka fita Ameenah tace lallai kuwa ya gaji kenan 💋💋💋 [07:43, 1/13/2017] Tyetyelorh-❣: WASHE GARI Tun asuba da suka tashi ba wanda ya kuma se hada kaya akeyi Ameenah da akwati daya taje amma ta taho da akwati biyu da kuma wata karama Itama safieyarh tayi siyayya sosai Adeel kuwa ba abunda ya saya se abu daya Hakeem kowa kuwa na faman shirya kaya shi kuma yana zaune da waya a hannunshi yanata murmushi safieyarh ce ta shigi dakin yana daha kai yaga itace yayi saurin boye phone dinda yake kalla Ta karaso tana murmushi tace yaya Hakeem me kake boyewa Ya fara inina Ammm.......mm.....babu komai se ya mike ya kama hada kayanshi yace kije ki hada kayanki mana tace ae na gama tun dazin Se ya sake cewa toh kije ki taya Adeel Ta kalleshi tace yaya Hakeem are you avoiding me Ya juyo seya sosa keya ya kasa magana Ta tsaya tana kallonshi tace do you know what you have been weird lately duk sanda na zauna kusa da kai seka fara wani kame kame you are making me feel like ina shishige maka luke you want to get rid of me toh daga yau na fita daga harkanka Tayi wulli da headphine dinda Hakeem ya bata daman yana hannunta ta fita daga dakin Shide yana tsaye kawai beyi magana bah tana fita yaje ya dauka headphone din se yayi pecking nashi yasa a akwati Shi kuma Adeel yazo wucewa ya ganta ta fito da fushi ya tiketa yace mata meyafaru dake seta fashe mai da kuka tace yaya Hakeem ne yanxin ya dena kulani Yayi murmushi rungumeta yana bata hakuri harta kwantar da hankalinta sannan suka je dakinta suka lebo akwatinta suka fito Kowa ya fito daman an kawo masu motan da zasu tafi airport dashi toh shiga motan kawai sukayi irin babbn motane driver ya ringa jida kayan nan a cikin trunck din motan Yana gamawa suka kama hanyan airport Da suka isa ba'a wani dade ba aka kirasu suka shiga Wannan karan de Ameenah tayi sauri ta shiga plane din seta zauna kusada safieyarh shi kuma Hakeem tare suka zauna da Adeel Suna zaune Adeel ya kalla Hakeem dan yau abun ya bashi mamaki wai tareda Hakeem suka zauna amma yayi shiru kaman bashi bah Yace mai wai lafiyanka kwanan nan baka cika magana bah Murmushi kawai yayi beyi magana ba Adeel yace kaga abunda nake gaya the Hakeem i know baza ka taba zama dashi ma kaji yayi shiru Yace i promise you babu komai kawai de na gaji da kasan ne Toh shikenan Ameenah suna zaune tace safieyarh wai meke damunki yau baki zauna da Hakeem bah Shiru tayi bata.mata magana bah Ta buje ta tace am talking to you Se a lokacin ta dan furgita tace me kikace Ta kalleta baki ma san ina magana bah Wlh tunanin wani abu nakeyi me kika ce Tace cewa nayi meyasa baki zauna da yaya Hakeem bah yau Ta daure fuska tace we had a fight A fight meya hadaku Seta fara hawaye tace yanxin idan naje gunda yake seya changa gabadaya seya kusa na tashi ni kuma i dn't want to feel like besan ina zama kusa dashi shiyasa Ta share mata hawaye tace ya isa gajiya da yayi da garin ne yasashi haka amma Gajiya da garin. kwata kwata kwanan mu nawa ne da har za'ace ya gaji Tayi shiru batayi magana bah Mama tana kallonsu duk ta gane abunda ke faruwa sannan ta gane itama safieyarh tanada feelings akanshi 💋💋💋 Ana isa Abujah suka fito daga plane din suna fito daman driver yaxo daukansu dan haka suka shiga aka cigaba da tafiya motan shi dan kuwa ya gaji....... 📸Instagram-_tyetyelorh_ Wattpad-tyeetyeeloh [15:42, 5/6/2017] Rrspectable: [19:37, 1/16/2017] Tyetyelorh-❣: 💋💋💋 _UMARNIN IYAYE_💋💋💋 _WRITTEN BY:_ _TYETYELORH_ _EDITED BY:_ _AMEENATOU_ _IN DEDICATION TO LAWIZAS LUV YUH GUYX_❣ 6⃣5⃣ ↗ 7⃣0⃣ Suna isa Kaduna aka bude masu gate suka shiga gidan Da driver yayi packing kowa ya fito da kayanshi amma safieyarh da Adeel nasu na ciki motan dan bazasu dade ba suma zasu tafi gida Suna shiga dayake Mami tabar wata yar uwarta _kande_ ake kiranta Suna shiga suka tarar kan dining a cike da abinci kala kala ae kuwa nan kowa ya nufa sega kande ta fito ta masu sannanu da zuwa ta kalla Ameenah tace uwata lallai garin nan ya amshe ki kinga inda kika kara haske kowa Ta washe baki ta fara juye juye tace danma na debi rana ne barinyi wanka Tace iyye se yan india Ta kyalkyale da dariya Bayan da suka gama cin abincin akayi sallah su Adeel suka tafi gida bayan Mami ta bashi tsaraban Mommyshi yakai mata Ita kuwa safieyarh ko kallan Hakeem batayi bah ta fita Ameenah ta rakata _ANA SAURAN KWANA GOMA A FARA BIKI_ Mami ta samo ma Ameenah me gyran jiki(dilka) daga maiduguri aka je musamman aka daukota aka fara mata gyara ita kuwa idan za'a mata kaman tayi hauka takeji dan se ta tube ga kuma wani hayaki da ake kunnawa sau biyu akeyi a rana duk sanda aka fara harse an gama tanata mita wai ta ringa tubewa tsindir gaban matan da bata santa bah Ana cikin kwana na uku da aka fara mata dilka gidan su Adeel suka kawo akwatinta Akwati yayi ba'a magana dan guda shida ne se kit guda daya Ita Ameenah tana zaune a dakinta da phone dinta a hannu akace mata an kawo akwatu seta sa kuka Ita kanta batasan dalili bah bayan yan kawo akwatin sun tafi Mami ta shigo dakinta tace mata tazo taga akwatin sunyi kyau seta sake sa mata kuka Ta tsaya ta kalleta tace toh me amfanin kukan Tazo ta zauna kusa da ita tace mata ta gaya mata dalilin kukan da takeyi Tayi shiru bata amsa mata bah Ko baki son auren ne Ameenah da sauri ta daga kanta Tace aeko aure kaman anyi an gama da izinin ubangiji ta tashi ta fita ta barta se kuka takeyi kukan da takeyi yana cin mami amma batasan abunda zata mata bah A ranan Ameenah tayi kuka harta gode ma Allah idonta sunyi lubu lubu dan kuka Da daddare bayan an gama yi mata dilka ta shiga wanka bayan ta fito aka fara mata gyaran gashi Daman duk sanda akayi dilka se anyi gyaran gashi wani abu ake shafa mata shi zata kwana dashi sannan washe gari da safe ta wanke haka ma kafanta foot smoting ake sa mata shima Ita yan gidan ma dukkansu haushi suke bata dan tabar zama tayi hira dasu kullum tana dakinta tana video chat dasu fatye Wani sa'in idan yan tsokanan suna mintsinin hakeem ze shigo dakinta yata neman tsokanan ta amma bata cika kulashi bah haka ze kari abunshi ya mike ya fita Akwai wata rana yazo yata tsokanan ta bata kulashi ba tana kallonshi kawai seya dauka wayanta ya mike Kawai seta fashe mai da kuka Ya juyo ya kalleta se yaji ta bashi tausayi shi se a lokacin nema ya lura da raman da tayi Ta rame sosai amma ta wani fanin raman ya kara mata kyau da shape dan hips dinta suka kara fitowa ga boobs dinta suma sannan idonta sun sake manya da kuma wani karin hanci da ta sakeyi Yazo ya zauna kusa da ita ya rungumota ta gefe yanaya bata hakuri da kyar ya samu tayi shiru seya mike ya shiga closet dinta ya dauko mata wani maroon jallabiya da black veil ya mika mata Dayake daga ita se dugan wando da top a jikinta Ta kalleshi tace me zanyi dashi Kisa zanu fita ne Babu musu ta amsa daman gata uwarson yawo Tasa suka fito daga dakin suka sauka kasa gun motoci suka je Hakeem ya fito da key din BMW dinshi daga aljihu ya danna motan ya bude seya mika mata keys din Ta kalleshi tayi wani murmushi ta amsa tashiga shima ya shiga gateman ya bude masu gate suka fita _💋💋💋_ [20:05, 1/16/2017] Tyetyelorh-❣: Suna fita ta kalleshi tace ina zamu Yace anywhere you wish Ta fuzga motan da karfi cikin zumudi bata tsaya ba se a wani babban titi wanda zakaga mota jefi jefi suna tafiya dan haka ta tafi can karshe seta tsaya tasa sit belt Ta kalla Hakeem tace shima ya sa nashi sit belt din yasa Data fuzg motan nan da karfi Hakeem iyayan tsoro ihu yasa a cikin motan itama ihu takeyi tana dariya Tana zuwa karshen tayi wani U Turn Ta sake wani ihu ta kuma hakeem yace dan Allah ya isa haka Tace mai kasani maybe wannan shine opputunityna na karshe ka barni nayi enjoying Ta sake fuzgan motan da karfi bata lura da wani me rake da yazo wucewa bah da dan barunshi yana tafi Yana daga kai yaga tayo kanshi aeko a guje ya sake baron ya juya a guje Ta tsayar da motan se dariya suke mai Dayaji ta tsaya ya juyo ya kallesu suka fito daga motan suna dariya Ya dawo yaja baronshi ya cigaba da tafiya Hakeem yace mata suje pack ae ko haka akayi pack suka tafi suka sha ice cream sukayi selfies sannan suka zazzagaya wurin se kallonsu akeyi seka rantse saurayi da budurwa ne idan ka kallesu Irin tasa hannunta ne a cikin nashi A ranan sunyi yawo tun karfe biyu suka fita se shida suka dawo duk suka kashe wayansu seda idan zasuyi selfie suke kunnawa Ita Ameenah taji dadi sosai dan rabonda tayi dariya tun ranan da suka dawo daga india se yau Da suka dawo suka shigo da mota cikin gida ta fito tazo tayi huging Hakeem tace _Thank you so mch you are the bst brother ever_ Yayi murmushi yace Awwwwwwwn u re wlcm and you are the bst sister ever and am gonna miss you so mch Mami tana daga dakinta ta hangosu taji dadi sosai dan haka seta fasa masu masifan datayi niya _WASHE GARI_ Sister Mami tazo Auntie Aysha Ameenah tace ita wlh seta bita gidanta inya so se a cigaba dayi mata dilken acan dan ita kanta tana jin dadin jikinta babu karya Haka ta tattara kayanta ta tafi da ita can gidanta saboda yan uwa sun fara zuwa Kati ya fito Mami ta kira _bridesmate_ dinta wato _Ameerah,fatye,safieyarh da dayan Ameerah sister Ahmed_ Ta kirasu ta basu katin biki da kuma na dinner tace masu su raba ma frnds dinsu dan tasan idan taba ma Amaryan toh ajiyewa zatayi harse bayan biki ta fito dasu Hakade akayita shirya shiryan biki ta gefan Adeel kuwa shi mantawa yakeyi kwanaki ya rage a daura masu aure amma ya gama gina gidanshi dake Abuja acan zasu zauna amma ance kar a gayan ma Ameenah dan za'a sha wiya da ita. 💋💋💋 📸 _ tyetyelorh_ [15:42, 5/6/2017] Rrspectable: [21:33, 1/19/2017] Tyetyelorh-❣: 💋💋💋 _UMARNIN IYAYE_💋💋💋 _WRITTEN BY:_ _TYETYELORH_ _EDITED BY:_ _AMEENATOU_ _IN DEDICATION TO A VRY SPECIAL PERSON *AMEERAH BAWA* ALLAH YABAR MIN KE HAR ABADA YOU ARE THE BST AMONG THE BST FRNDS U WILL OLWAYS LUV YOU_ 7⃣0⃣ ↗ 7⃣5⃣ Bridesmate din Ameenah ne ke video chat suna son su hada mata bridal shower but suprise dan basu san ta sani idan ta sani zata bata masu ne kawai Safieyarh tace ita ta dauka nauyin snacks da ice cream da za'a ci a wurin Ita kuma Ameerah sister Ahmed tace ayi a gidansu dan sunada babban parlo kuma ba'a cika yin bridal shower a hall ba dan haka duk suka yarda kuma tace ita zatayi decorating wurin Ameerah ta fatye kuma sukace su zasuyi gift dinda za'a ba kowa dan frndz dinta za'ayi inviting kawai Duk abunda mutum yace shi zeyi safieyarh ke rubutawa sannan suka fitar da dress code Ameerah tace ita zata ma Ameenah dress dinda takeso dan tasan perfect dress dinda take dreaming idan zata aura prince charming dinta ranan da za'ayi bridal shower toh an bari ita zata mata dress din Dress code dinsu ix red gown Hakade suka gama shirya komai kuma akace kar wanda yayi magannan a gabanta Ita kuwa Ameenah tana kwance a daki gidan Auntie Aysha ta kwanta akan gado tana kalan sama kawai abun duniya ya isheta Se kawai birthday dinta ya fado mata ta mike zaune tana lissafi yau sauran kwana biyar ta shiga 18 Se kawai ta fara hawaye tace inda take tunanin 18 birthday dinta ze kasance amma yanxin its impossible Ta dauka ipad dinta dake kusa da ita ta hadashi da bango ta sake fashewa da kuka Meemah ce ta leku dakin seta ganta tana kuka seta kuma gun mamanta Auntie Aysha tana kitchen tana girki se meemah ta shigo tana jan mata skirt tace mommy Auntie Ameenah is crying in her bedroom Tayi sauri ta wanke hannunta ta fito ta shiga dakin seta sameta a kan gado tanata kuka Ta jirjiza kai taje ta sameta tace meyafaru kike kuka Se Ameenah ta fada jikinta ta sake sa wani kukan Ta dade tana kukan can tace Auntie seriously i hate this marrige infact i hate d guy Ta dagota tace dn't say dat Adeel is lyk a brother to you and i promise you zakuji dadin auren nan tunda *_UMARNIN IYAYE_* zakubi wlh wata rana dakanki idan an tambaye ki a raba auren nan zakice no dan nasan Adeel yanada hankali wata rana fa yana zuwa gaidani kuma meemah na sonshi tana ta mata wa'azi Ameenah tayi shiru kaman tana jin abunda take gayan mata alhalin ita ipad dinta take kalla tana bala'in sonshi toh meyasa tayi jifa dashi Ta kalla Auntie Aysha tace Auntie ipad dina fa tana magana irin na shagwaba Tayi murmushi tace karki damu Birthday dinki sauran 5 days koh Ta daga mata kai Seta mike ta fita can se gata ta shigo da wasu pappers a hannunta ta ajiye akan gadon tace kalla katin bikin Ameenah ta hada fuska koh kallon su batayi bah Auntie Aysha ta dauka ta kalla ranan daurin auren on 5th rana daya da birhday ta Ta kalleta tace on 5th daurin auren ki fa ae batasan sanda ta fuzga katin ba ta kalla Wai abunda za'a mata kenan on 18th birthday dinta memakun abarta tayi shagalinta tunda zata zama adult Tayi shiru kawai tanata tunani Auntie ta amsa katin tace nasan me kike tunani karki damu ko an daura aurenki ne se munyi chason mu Ae Ameenah batasan sanda ta rungumeta ba tana murmushi tace thank you so mch Washe gari da safe misalin karfe 12 ta gama wankanta ta shirya cikin normal dressing dinta wato duguwan riga sannan ta daura dankali ta dauka handbag dinta ta bude ta ciro wallet dinta ta tabbatar credit card dinta na ciki sannan ta sake fesa turare ta dauka phone dinta ta fito ta tafi dakin Auntie Ta sameta tana zaune akan dadduma ta gama sallalan arzahar Meemah tanata tsalle akan gadonta Tana shiga Meemah taje tayi huging dinta kaman wanda ta fita Tace Auntie zan rakaki please Tayi murmushi tace toh dauko takalminki ae aguje ta shiga dakinta ta dauka *_MEEMAH_* Meemah ita kadaice yarinyan Auntie Aysha shekaranta 3 yarinyace fara gata da pink lips ga gashi Kuma gata shiririya sosai dan yarinyan is a vigan kwata kwata bata cin nama ko kifi tana ci zatayi amanshi da kuma indomie tana cinsu zatayi amai Idan kana son ka burgeta kace mata Meemah zo ki amsa corn flask ku kuma ice cream kai hadda ma garin rogo duk a cikin su yafi burgeta Yarinyace me farin jini sosai Akwai wata rana suna zaune ita da mamanta a parlo da daddare se akayi sallalma maman ta tashi ta bude se taga wata makuciyarta yar meduguri ce tayi tafiya seta aiko mata da fara To se maman meemah ta bude faran ta fara ci ta sa faran ne ta bayanta saboda kar meemah ta gani se meemah tace ita setaci faran se Nepa suka dauke wuta Se maman meemah tace mata toh ta bude baki tasa mata faran a ciki Suka runga cin faran acikin duhu ita meemah batasan meye bah Can setace mommy ki samin babba mana Zata kai mata baki kenan se aka maido wuta Meemah ta kalla paran tace mommy meye wannan Tace mata fara tace ewwwww ta ringa kwaran amai to tun lokacin idan zata sa mata abu a baki seta amsa tasa da kanta 💋💋💋 [22:02, 1/19/2017] Tyetyelorh-❣: Meemah ta dawo a guje da takalman a hannunta ta mika mata Tayi murmushi ta durkusa ta sa mata Auntie Aysha bayan ta idar da sallah ta kallaeta tace se ina Tace zanje na sayo wasu kaya ne wlh Tace amma kinsan amare basa fita koh Ta dan yi fuskan shagwaba tave haba Auntie plxxxx yaune karshen fita Tace to shikenan seta kalla Meemah da duk ta gama kusawa su tafi dan se janta taketayi Tace ke kuma dawo nan ba inda zaki ae aguje ta boye bayan Ameenah tace ni tare zanu tafi bazan sake dawowa ba se daddy ya dawo Tace haka kikace koh toh shikenan nima yau zanje na sayo ice cream nasha ni kadai T A guje tazo ta rungumeta tace Am srry mommy na dawo tare zamu koh Ameenah tace ni kuma yanxin zanje nasayo nawa ta juya tayi kaman zata tafi Ae Meemah se tayi waje ta rigata fita Suka kwashe da dariya Auntie tace da wannan mota zaki Tace ni ko wannne ne Ta mika mata key din RANGE ROVER da zumudi ta amsa ta fita tana jin dadi Tana fita ta same Meemah tana jinjine da motan tana jiranta motan is white and black tana budewa tasa Meemah a dayan sit din sannan tasa mata sit belt seta bude jakanta ta dauka glasess dinta ta bude sit din baya tasa bag din a ciki sannan ta shiga suka fito Meemah duk dadi ya isheta Wani shoping mool suka tsaya ta fito da ita sannan ta ciro handbag dinta suka shiga wurin tana rike da hannun ta Wajan dresses suka tsaya ta diba kaman guda biyar seta shiga wajan changer kaya tana sawa duk wanda tasa idan ta fito se Meemah ta yamutse fuska ita kuma seta changa haka suka ringa yi harde ta sama wata black gown irin me armless ce ta bude sosai har kasa tana fitowa meemah ta ringa tafawa tayi murmushi taje ta changa suka dauketa sannan suka tafi gun na yara ta debo ma meemah gowns kala kala daga pink se purple dan idan zata gwada mata wani clour seta ki yarda ta sa mata ta deban mata kusan goma sanan suka je gun biya ta mika mata credit card dinta ta cire kudin sannan tasa mata kayan a leda suka fito Suna fitowa taci karo da wani haddde se kayan ya zube daga hannunta tana daga kai ta kalleshi kawai seta Adeel wani haushi ya turniketa ya durkusa ya debu mata kayan shi bema ganta bah yana mika mata kayan a lokacin ya lura da ita Shima ya hada fuska Meemah tayi ihu tayi huging dinshi tace Uncle Adeel damab biyo mu kakeyi Yayi murmushi yace a mana dole na biyo ku karku bata Tace zamuje mu sayo ice cream yace a mana Ameenah ta kalleta tace ba kince tare zamuba Tace nop n fasa zuwa dake Ta kalleta ta kalla Adeel ya mata gwalo taji haushi ta dauka kayanta tace kuma na fasa baki kayan tace Uncle Adeel ze sayan kin ae Yace wanda yafi wannan kyau ma Ya juya ta wuce gun motan ......... 📸 _ tyetyelorh_ [15:42, 5/6/2017] Rrspectable: [21:23, 1/21/2017] Tyetyelorh-❣: 💋💋💋 _UMARNIN IYAYE_💋💋💋 _WRITTEN BY:_ _TYETYELORH_ _EDITED BY:_ _AMEENATOU_ 💋💋💋 7⃣5⃣ ↗ 8⃣0⃣ Tana shiga motan ta fuzga ta kama hanyan store din cakes taje tayi ordering cake din birthdayta ta gayan masu ranan da zatazo amsa Red and black takeso Akace mata 15k dan ta masu bayanin yadda takeso ta mika masu credit card dinta suka cire kudin sannan ta amsa ta wuce tana shiga mota phone dinta yayi ringing Tana dubawa taga Abbah ta dauka Yace princess ya kike Tace lafiya lau Abbah suka gama gaisawa can yace kina enjoying yau koh Tayi murmushi tace naje sayan outfit dina ne na birthday na Yace no wonder su biyu ana min sndin message cewa an cire kudi a account dinki Abbarh seda nace maka ka saka number na amma kasa naka Yace nop nafison nasa number na dan naga yadda zaki ringa spending kudi Haka suka ringa hira har daga karshe sukayi sallama sannan ta tada motanta ta kama hanya gida Seta tuna da Meemah tace lallai yarinya yau zakisan ni kika ma wulakanci ta tsaya a ostrich backery ta saya snacks da ice cream sannan ta wuce gida Tana shiga gida aka bude mata gate ta shiga tayi packing malam musa yazo ya mata sannu da zuwa ta amsa tareda gaidashi sannan ya bude baya a ciro kayanta suka shiga ciki Suna shiga parlo suka tarar da Auntie tana kallo ita kadai Ta baje kan kujera tare da cewa wash Ita kam Auntie sake baki tayi sanda taga mallam musa yayi sallam ya shigo da kaya ya ajiye sannan ya fita Ameenah ta mai godiya sannan ta sauko daga kan kujeran tana bude kayan Auntie ta mike ta leka waje bataga alaman Meemah ba ta dawo tace ina take wai Ameenah tace aww na manta ban gayan maki bah muna fitowa daga mool barawun yara ya saceta Hadda min gwalo wai zasuje su sayo kaya Auntie ta zare ido can tace hmm wasa kikeyi Tace toh shikenan tunda baki yarda bah Ta ciro kayan data sayan ma Meemah tana nuna ma Auntie ita kuwa se murna takeyi dan ita idan mutum ze burgeta toh kaji da yarinyarta Auntie ta cire kaman set shida ta ajiye a gefe tace wannan se ranan bikinki zata sasu ta ciro wata pink dayake duk gowns ne Pink din har jan kasa yakeyi tace ita zata sa ranan dinner dan itace a gaba idan zaki shiga Ameenah ta daure fuska tace bani kayana tunda ni na saya Ta kwashe tace wlh baki isa bah sema nasa mata me pink and Ash dinnan ranan kamu ta kwasa tayi daki Itama Ameenah ta mike ta bita tace ta fasa kyautan daman Meemah tace itama bata so haka suka ringa guje guje a gidan kaman yara harseda Auntie tana haki tace ta yarda bazata sa mata rannan biki bah Ta ciro wata tace kinga wannan rannan daurin aure daddy ta ze dawo daga tafiya shi zan sa mata Sannan nema Ameenah tadan hakura ta kuma parlo ta ciro gown dinta ta nuna mata Auntie ta kalla ta yamutse fuska tace wannan rigan fa kaman na vampires Tace A ahaka nakeso Amma ita Auntie tasan rigan yayi kyau Ta mike tasa ledan ice cream a cikin frigde tace se Meemah ta dawo zan ciro na mata gayu dashi Tace barita je tayi wanka Ta mike ta dauka handbag dinta kawai ta shiga dakin Tana tafiya Auntie ta zauna kusada snacks din ta ringa ci kaman me ciki Ita kuwa tana shiga daki phone dinta yayi ringing tana dubawa taga Hakeem tayi murmushi sannan ta haye gado ta daga call din Tana dagawa yace mata lallai tun kafin ayi biki harta manta dashi Tace wlh bata manta dashi bah Muryanshi a hankali yace kinsan wani abu Tace aa Ya cigaba gidan babu dadi idan baki nan se hayaniyan mutane kawai da kukan yara i really missed you Ita da hawaye beda tsada agunta nanda nan ta fara hawaye muryanta na rawa tace i really missed you too Suka sha hiransu amma rabin hiran ita hawaye takeyi Yake bata labarin tunda ita bata gida yanzin ya rasa wanda ze tsokana ya leka dakin Mami ya tarar da ita akan gado ta juyama kofa baya tana waya seya kuma cikin dakinshi ya ciro wani mask fuskan me kama dana boss din cikin wannan horror film dinnan _*saw*_ yasa ya tafi dakinta Ita Mami ta tsana film din duk sonda takema horror film dan yadda ake kisa a film din yayi yawa Ya shiga a hankali dayake gadonta kasanshi irin me space din nan ne sosai toh nan ya shiga ya zagaya ta gabanta amma be fito ba yana jira ta gama waya Ae kuwa tana gamawa ya fito Ita tana ajiye waya tanada niyan tashi kawai sega shi ya fito ta gabanta ae datayi wani ihu tareda salati kafin ya cire mask din kawai ya hangota a bakin kofa Ya cire ya ringa mata dariya tana ganin shine ta ciro takalminta tayo kanshi abinka da dan siririn mutum ae a guje yayi super ya bar dakin yana mata dariya Ameenah ta ringa dariya shima haka Tace this how it feels idan bani akayi pranking bah Tace wlh wata rana seka sata hawayn jini Yayi dariya a tare sukace am gonna miss you sukayi murmushi sannan sukace mee too sannan suka ma juna sallama Dukda ta kashe wayan se dariya taketayi ta mike taje tayi wanka sannan ta biya sallolinta ta zunbula wata riga ta fito parlo ta sama Auntie kusa da snacks dinta tanata ci ta rike baki tace wlh zance kar a kawo min cake dina nan se ranan birthday dan kafin na tashi daga bacci kin cinye dukka Ta kalleta tace dan miko min ruwa na kura sannan naci gidan ku Tayi murmushi ta dauko mata ta bata sannan tace dan gidanku wai ina yarinya na Ta bude burger daya sannan tace na gayan maki ae baki yarda bah Zata kai baki kenan sukaji sallama Tana daga kai setaga Adeel ne Meemah ta shigo aguje da ice cream a hannunta taje gun Ameenah ta zauna akan laps dinta Ameenah tace saukan min daga jikina mutum kanan mage ba kince kin fasa zuwa dani bah toh na sayo gari hadda gyada maga wanda ze baki Meemah tayi fuskan tausayi dan an tabu weak point dinta tace Auntie am sryyyy Auntie ta jayo gyale ta yafa ta amsa mai sallama ya shigo ya durkusa ya gaidata sannan ya zauna ita kuwa Ameenah ku kallonshi batayi bah tanata fada da Meemah ji tayi an buda mata dundu tace auchhh Auntie tace dan gidanku kikace min an sace ta Tayi murmushi ta mike zata gudu ae ji tayi ta kamota tace zauna dan gidanku kafin a zaune ki Ta kuma ta zauna dan tasan zata iya kuma idan ta zauneta toh se makabarta Auntie suka danyi hira da Adeel Meemah kuwa tana nan tanata ba Ameenah hakuri akan garin kwaki Adeel ya mika mata kayan daya sayo ma Meemah tamai godiya sosai sannan ya mike Meemah ta rungumeshi tace Uncle Adeel thank you Yayi murmushi ya mata peck yace you are highly wlcm sannan yayi masu sallama ya fita Ameenah ta galla mai harara ta gefan ido Auntie ta mintsineta tace tashi ki rakashi tayi ihu ta kalla wajan tace ba inda zani Tace wlh idan baki tashi bah sena zuga Mami da Abbah su hanaki celebrating birthday ki Seta mike dan tasan kadan daga cikin aikinta ne saboda zataje ta hada abubuwa ne harse sun yarda kuma zasu iya hanata and idan aka hanata zata iya karamin hauka dan tana planing abubuwa kala kala Ta rike hannun Meemah tace zuki rakani Auntie tace ba inda zata haka ta hakura ta bishi tana fita kaman daman jiranta yakeyi dan be shiga motan bah Ta tsaya bakin kofan bata karasa ba ta hada giran sama dana kasa tana kallon nails dinta Shi kuma yana juyawa yasan sarai se Auntie tace tazo ta rakashi shiyasa yaki sauri dan yanason yamata rashin mutunci Yazo gunta yace wani shishigin yasa ki biyoni abun ya kullar da ita ta juya zata koma dan haka yayi saurin rikota Ta juyo tayi saurin fuzgan hannunta Yace God i can't wait na ganki a gidana cux am gonna kill you Tayi wani murmushi sannan tace Hell no we are gonna kill each other and karkaga ina ma shiru iyayena kawai nake bi dana yarda zancen nan kuma bari kaji wani abu wlh i won't take anything non-sence Ya kalleta ya girgiza kai yace you are still young Ita kuma a rayuwanta abunda ta tsana kenan ace mata karaman yarinya Yace your face looks cute idan kinhada rai Ta juya kawai batayi magana ba Shima ya ja motanshi ya tafi yana jin haushin kanshi da ze aure wannan karaman yarinyan shi da yake sha'awan auren wanda ta gama school ma'ana babban mace 💋💋💋 [22:09, 1/21/2017] Tyetyelorh-❣: _*WASHE GARI*_ Misalin karfe 3 ta fito daga dakinta ta tarar da Meemah tana kallon carton a parlo seta wuce kitchen ta debu garin kwaki ita ba wani sha takeyi bah amma danta ja mata rai ne kawai Taje ta wanke sannan tasa madaran ruwa da peanut a ciki da sugar ta ta fito ta zauna kusa da ita Ta daga kai ta kalleta taga tana shan abu a cup dan haka ta leka ta ga gari ta matso kusa da ita tace Auntie Ameenah wai Uncle Adeel yace kinada kirki bakida rowa Tayi murmushi kawai tana juya garin da spoon tace zakisha ne Da sauri tace yes please Zan baki amma se kinyi promising abu daya Tace whatever it ix i promise Ta mika mata sannan ta tashi daman me kurkur tazo dan haka taje sukayi Ita kuma daman Auntie ta tafi kasuwa sayo yadin kayan da Amarya zata sa na Kamu, Mothers day da kuma na Dinner Hadda Indian night za'ayi amma Mami ta sayo masu kayan da zasu sa ranan hadda Adeel Yau ta kama ranan Monday ana sauran kwana biyu a fara biki dan Ranann Wedesday za'ayi lalle da daddare kuma ayi Indian Night Thursday za'ayi Kamu da yamma Firday Mothers day da misalin karfe 2:pm Da yamma kuma bridesmate dinta zasuyi bridal-shower Saturday daurin aure da safe se yini sannan da daddare ayi dinner sannan akai amarya Sunday kuma ayi budan kai Amma duk wannan shirya shiryan duk Ameenah bata sani ba ita tana can tana tunanin yadda takeson brithday ta ya kasance batasan ranan birthday ne za'ayi yini da Dinner babu time A yaune zata kuma gida dan akwai wani kawan Mami a layinsu take tace taba ma Amarya da kawayanta part daya a gidanta toh can zasu kuma harse an gama biki.......... 💋💋💋 📸 _ tyetyelorh_ [15:42, 5/6/2017] Rrspectable: [18:53, 1/24/2017] Tyetyelorh-❣: 💋💋💋 _UMARNIN IYAYE_💋💋💋 _WRITTEN BY:_ _TYETYELORH_ _EDITED BY:_ _AMEENATOU_ 💋💋💋 8⃣0⃣ ↗ 8⃣5⃣ Da aka gama mata kurkur sannan Auntie ta dawo dan data sayo kayan ta tsaya ta hadu da telon da gidansu Adeel suka turo ta mashi snding styles dinda zeyi sannan ta tsaya a wani shagon takalmi da poss da sayo kala uku ku wanne da dan uwanshi sannan ta taho gida duk a gajiye Seda ta huta tayi wanka taci abinci ta biya sallah sannan tasa Ameenah ta hada kayanta suka kama hanyan gidansu ita ke driving Ameenah na zaune dayan sit din ita kuma Meemah tana baya an hada ta da video game tanata faman yi Suna isa ta fito daga motan tayi cikin gida a guje tana kiran Mami. Hakeem amma bata gansu ba se uban mutane yan kauye yan uwansu ne duk sun ciki gidan A ranta tace ina biki sude kawai azu a cika cika tayi tsaki tana shiga parlo sega wata yar tsohowa abukiyar fadan ta ce Tace Amarya bakya lefi kuda kin kashe baban angon ta kalleta batayi magana ba Ta cigaba kinga inda kikayi kyau kuwa Tace toh ina ruwanki da kyan da nayi wlh inna lami tsofanki yana kara saki gulma Inna lami ta mike wai zata kamota da dan sandanta Ameenah ta tsaya tana mata dariya tace ae base nayi godu bah dan ba iya kamani zakiyi ba mutum ma da kyar yake tafiya amma se gulman masifa Da taga ba iya kamota zatayi bah seta daga sandanta zata buga mata ae se Ameenah tasa kafa tana mata dariya ta godu. Tace ae da kin tsaya da yau se anyi amarya me kafa daya Ta kofan baya ta shiga dakin Mmi dan taga mutane sunyi yawa a gun da zata wuce kuma duk masu surutu ne Tana shiga dakin Mami ta tarar da ita a tsaye tana neman abu cikin handbag dinta ae aguje taje ta rungumeta tana ihu Mami ta juyo itama ta riketa dan tayi kewanta babu karya Tace Mami me kike nema haka Ta saketa tace wlh keys din dakinki na nema na rasa dan zanba Abbah ajiya danni bakin sunyi yawa a dakina Kuma idan kin haihu kika zo gida wanka seki sauka anan tana magana tana dariya Ta hada fuska kaman baza tayi magana bah tace toh kaya nafa da handbags dina ga shoes dina rabinsu fa ban taba sawa bah Kuma akwai wasu kayan da na sayo masu fatye a india suna ciki Mami tace toh bari na nemu sena baki ki debu su Sega Auntie ta shigo ta wulla ma Ameenah handbag dinta tace kin barma baiwarki da dauko maki koh Ta amsa tana mata dariya tace ina Meemah Wlh tana gun Hakeem suna kasa tare da Ahmed na gansu Ta cigaba Mami nida wa zamu geran ne dan yanxin aka kirani wai sun iso da kayan dakin Ameenah Mami tace keda Ameerah zaki dan kinsan yakamata ace akwai frnd dinta daya tunda ita zatasan yadda takeson dakin ya zama kuma tun dazin ma suka iso itada fatye suna gidan da zasu zauna ae a guje Ameenah tayi waje dan ta je gun frnds dinta Auntie ta girgiza kai tace toh barin je mu wuce dan kinga Yamma yayi daga nan kawai zamu tafi da ita na tabbata ta fadan ma iyayenta ae amma se wesnesday da safe zamu dawo Tace toh Allah ya kiyaye hanya amma Meemah fah Tace tare zamu da ita Toh shikenan se kun dawo Allah bada sa'a Ta amsa da Ameen sannan ta fita dayake ta hadu kayansu daman harse bayan biki zata kuma gidanta ranan daurin auren kennan kuma ranna daddy Meemah ze dawo Ameenah tana fita ta dan rage gudu amma tana dan sauri kadan seta hango Hakeem ae batasan sanda ta fara gudu ba tayi huging dinshi shima ya riketa yace ae na aza bazama ki kulani bah dan naga shigowanki Murmushi kawai tayi Meemah ta kallesu ya yamutsa fuska tace act mature plxx Duk suka bude baki suna kallonta ita babu ruwanta ta cigaba da playing video game dinta Ameenah ta dungura kanta Tace auchhh Ahmed yace dn't hurt my wife Hakeem yace aa matana de Meemah ta daga kai ta kalle Hakeem tace you are not my type but Uncle Ahmed is my type Yace dats what am talking about suka tafa Hakeem ya kalla Ameenah yace na tabbata ke kike koya mata wannan abun Tayi dariya tace ae yarinyan nan tafi karfina Ahmed wlh munada case dakai Yace me nayi yanxin Ta lausa hannunshi tace bansani bah ta wuce Tana shiga gidan part dinda aka bar masu ta wuce ae kuwa ta tarar dasu dukka tayi ihu ta ringa huging dinsu tace i miss you guyx like crazy Suka zauna akata hira ita kuma Ameerah ta dauka karamin travelling bag tana sa kayanta a ciki dan Mami ta gayan mata tare zasu da Auntie Ameerah tayi mata wani irin kallo Ameenah ta bugeta tace me haka Tace wlh kinyi kyau kalla inda hips dinki ya kara fito wa ji boobs dinki Ta kulla kirjinta tace bansan iskanci wlh kina sani kunya Duk sukayi dariya Ameerah tace amma kunsan wani abu a cikin mu fa ban taba tunanin ke zaki fara aure bah dan ke kwata kwata baki san maganan aure Tace ae da yadda nasone da sena gama karatuna gabadaya sannan na aura prince charming dina Amma an kama an hadani da wani waishi footballer dukdade inason footballer amma- Bata kau aya ba fatye ta katseta tace yanada packs Ameenah tace a mana randa naga packs dinshi ae seda na kware Safieyarh ce tayi gyaran murya Se a lokacin suka tuna ita sistern shice Fatye ta rike baki Ameerah sister Ahmed wanda ake kira da ummitarh ta kawo wani zancen Haka suka taro akanta sunata mata tsiya Har Auntie ta shigo suka gaidata sannan Ameerah ta mike suka kama hanyan Abuja 💋💋💋 [10:24, 1/25/2017] Tyetyelorh-❣: Ranan wednesday da misalin karfe 7am duk sunata bacci a dakinsu Amarya da kawayenta Mami dakanta taxo ta tashesu dan me lalle tazo Ameenah data tashi Mami tace tashi ga me lalle tazo Se kawai ta fashe mata da kuka tace dan Allah Mami kiyi hakuri ku bar lallen nan gasu safieyarh nan ayi masu wlh ni na hakura Safieyarh tace idan ba haukanki ba taya za'ama kawayen Amarya lalle amma ba'ama gaiyan biki bah Ameenah ta kalleta ta mata dakuwa🖐🏼 tace jiya fa se gun 3am muka kwanta wlh bacci be isen bah dan Allah ku a fara maku Mami ta wulla mata wani bakin riga tace gashi kisa wannan idan aka fara dake zefi sauri danke hadda jan lalle za'a sa maki Da kyar aka samu ta yarda amma da zumbure zumburen baki aka fara lallen se galla ma me lallen harara takeyi tun bakwai da fabi aka fara ba'a gama ba se 11 duk ta gaji da zama amma lallen yayi masifan kyau dan atafin hannunta akayi mata design din lalle me kyau sannan aka sa A amma ita Ameenah bata sani ba dan Mami ce tasa me lallen dole tasa Bayan an gama su safieyarh aka ringa daukan shi photo dan design ya masifan haduwa Kuma da aka gama ba daman tashi dole seya bushe ga jan lalle a tagin kafa kawai kallanshi takeyi itama tasan ya mata kyau amma ji take kaman ta kwabe shi dukka amma tasan idan ta kwabe Mami zatace se an sake wani Da safieyarh aka fara bridesmate dinta za'a masu hannu biyu kafa biyu while raguwan yan bikin hannu ne kawai Ana gama ma safieyarh sega su Ameerah sun dawo daga geren suka ringa ihu Ameenah ba halin tashi dan haka ihu ta ringa yi Ameerah ta zauna tace kunga gidan waiyazubillah tunda Ameenah ta sama mu semu ruke Allah namu yafi nata Wlh gidan kaman palace idan zaka shiga gate din cewa zakayi kawai _*open sesame*_ Amma se anyi registering voice dinka sannan dakin Ameenah inda wannan dakin nata yake amma kayan ciki God yafi wannan sosai dan closet dinta ba'a magana kai Abbah yayi kukari wlh dan kunsan wani abu akwatinta ba'a taba bah fa munde jerasu a closet dinta amma ku budewa bamuyi bah dakinta is purple and light pink dakin Adeel ma ya hadu shi gadonshi is blue kai dakinshi shima ya hadu dan ma yafi na Ameenah haduwa Ameenah ta galla mata harara batayi magana ba duk suka kwashe da dariya Duk aka gama masu lallensu sannan na Ameenah ya bushe dukka hadda jan da aka mata dan haka safieyarh ce ta taimaka mata ta tayata wankewa tunda nata ya bushe Suna zaune musalin karfe daya da mintuna Mami ta kira number fatye tace mata suzo itada safieyarh dan haka suka tashi suka tafi gidan Suna shiga cikin gidan da Hakeem suka ci karo safieyarh ta galla mai harara ta wuce seya jawo hannun fatye yace zo dan Allah akwai maganan da zamuyi Tace toh ina zuwa barinje na dawo Mami na kiran mu Yace dan Allah idan kika dawo ki kirani a phone dina Tace toh ta wuce ta kira safieyarh tace ta jirata Tana isowa gunta tace wani wulakanci ne kuma wannan kindena ma Hakeem ne magana Ta kalleta tace ya dena min magana de ta kwashe yadda sukayi sanda sukaje india ta fadan mata Ta girgiza kai tace amma wlh ke banza ce yanxin baki gane sonki yake ba Seda gabanta yayi wani mummunan fadi taja burki ta tsaya tace wannan irin sona yake Tace mude je Mami na jiran mu zamuyi magan wani lokaci Tace toh shikenan amma jikinta har wani rawa yakeyi Suna shiga dakin Mami akwai mutane dayawa a ciki dan haka taja su suka shiga dakin Ameenah ta dauko kaya ta mika masu kayan da Ameenah zatasa dan yaune indian Night da daddare Da suka bude kayan ya hadu irin duguwan rigan nanne zuwa kneels irin budeden nan se wando da veil dinshi kalanshi is golden suka ringa santin kayan Sannan ta ciro masu nasu dan tasan suma basusan za'ayi indian Night bah Nasu su hadu is red and blue kalan bridemates kenan Suka amsa suka ringa godiya Tace babu komai suma yaranta ne zata iya masu komai Suka fito gidan suka tafi fatye tama manta da magan da sukayi da Hakeem Suna shiga suka fito da kayan kowa yazo ya zaba ae ko kaman tasan size dinsu kuwa cicip Ameenah ta kalla nata tace ba inda zata Duk suka taro suna bata hakura akan ta yarda taje dukka event din bikin saboda farantama iyayenta rai kodan ta rabu dasu lafiya Ummitarh sister Ahmed tace wlh Ameenah Abbah da Mami sun kashe kudi a bikin nan kudansu kiyi hakuri mana idan ba haka ba wlh Allah seya tambayeki Suka ringa mata wa'azi harta yarda Safieyarh ta bata yan kunne da sarkanshi da abun hannu sannan da abun nan na india suke sawa a goshi wanda zata sa da event din inji Mami Mami kuwa aeka Auntie Aysha tayi gidansu Adeel takai mai kayan data sayo mai na indian Night din Shi yana kwance a dakinshi yana kallon football gabadaya ya manta wai yau za'a fara bikinshi se idan ya sauka kasa ne idan yaji hayaniya yake tunawa dan gidansu a cike yake da danji Mommy ta shigo ta kawo mashi kayan ya kalla yace dan Allah Mommy kiyi hakura amma bazan sama zuwa bah Ta kalleshi kawai seta mike zata fita Yayi sauri ya ya kamo hannunta tayi murmushi seta daure fuska sannan ta juyo yace am srry kawo zani Tayi murmushi tayi pecking kumata tace Allah ma albarka sannan ta fita 📸 _ TYETYELORH_ [15:42, 5/6/2017] Rrspectable: [23:07, 1/29/2017] Tyetyelorh-❣: 💋💋💋 _UMARNIN IYAYE_💋💋💋 _WRITTEN BY:_ _TYETYELORH_ _EDITED BY:_ _AMEENATOU_ 💋💋💋 8⃣5⃣ ↗ 9⃣0⃣ Da misalin karfe takwas bayan sun gama isha aka shiga wanka kuwa ya kara wanka lokacin me kwalliya tazo Dan haka tana fitowa daga wanka ta shafa mai tasa inner wears sannan ta zauna aka fara mata kwalliyan ita bata san too mch make-up dan haka lips dinta kawai aka gyara mata akayi lining dinshi sosai sannan aka mata gyaran gira amma beyi dark sosai bah se powder shi kenan ko su foundation ba'a sa mata ba ande mata using dinsu a gyaran lips da gira Sannan aka mata wannan _*cheek-bone*_ dinda ake yayi a make-up tayi mashifan kyau dukda ba wani kwalliyan hauka aka mata bah Ana gamawa tace ayima frndx dinta duk sukace basaso suma sun iya haka kowa yayi kwalliyanshi Bayan Ameenah ta gama shiryawa tasa duguwan riga da wandon se aka mata donut da gashinta yayi kyau setasa gyalen inda india suke sawa a kafadansu Duk suka kalleta sukace bade haka zaki bah tace haka zani mana Kai Ameenah akwai fa manya agun wlh ban taba ganin Amarya kamanki ba baki damu da auren ba sannan bakida kunya Ameerah ke wannan magana Tace toh ya kukeson nayi Ameerah ta dauko wani katon veil irin na india ne amma is blue tunda blue takalmi zatasa tace idan zaki shiga hall din se ki yafa wannan kina zuwa inda zaki zauna baseki cire bah Tace tohm naji Duk suka gama shirinsu se kamshin turare kakeji kawai Ameenah tasha yan kunnen da Mami ta bada akawo mata gabadaya set din tasa abun goshin nan Idan ka kalleta sekace indian ce dan kawai haskenta ba irin nasu bane amma tayi kyau ba'a magana Suna zaune lokacin 8 da mintuna aka aiko cewa ga motan daukansu yazo dan haka duk suka fita ummitarh ta yafa mata veil din suka fita Adeel kuwa da mommy ta bashi kayan ajiye wa yayi seya cigaba da kallonshi ita se jiranshi takeyi amma be fito ba gashi tym se wucewa yakeyi ka gashi su duk sun shirya wasu ma sun tafi hall din dan haka ta mike ta shiga dakinshi ae kuwa ta tarar dashi yana kwance harya fara gengedi salati ta fara tana tafa hannunta ae a furgice ya tashi dan yasan bashida gaskiya Yana mikewa beyi magana ba ya tashi da sauri ya shiga toilet yayi wanka ita kuma ta zauna a bakin gadonshi tana jiranshi ya fito dan tasan idan bata tsaya ba yana fitowa zama ze karayi Yana gama wanka ya fito ya tarar da ita ta dauka kayan ta mika mai ba muso ya amsa ya shiga closet dinshi anan ya shafa mai ya shafa mai a gashinshi dukda ba me yawa bane gashin sannan ya shafa turaren jikin yasa kayan Ya kalla kanshi a mirror yayi murmushi kawai ya fito tareda hulan kayan a hannunshi Mommy tayi murmushi tace kaman _yash_ murmushi kawai yayi mata ta amsa hulan tasa mai sannan ta debu turaruka kala biyu ta runga fesa mai seda yayi atashawa sannan ta kyaleshi Phone dinta ya fara ringing ta dauka Zaid ne tace mai yawwa gashi nan shigo ku fita tare Abokin Adeel ne shi bema san da bikin ba seda Mommy ta kirshi ta gayan mai Shigowa yayi da sallama Adeel ya kalleshi da mamaki ya durkusa ya gaida Mommy ta amsa sannan ta fita Adeel yazo ya rungumeshi yace yaushe a garin Yace dallah ni sakeni wai ace zakayi biki Mommy ce zata kirani ta gayan min sannan na kira number switched off Adeel ya ringa bashi hakuri dakyar ya sauka sannan suka fito yan gidan se tsokanshi akeyi ana ango ango shi murmushi kawai yayi masu ya wuce Suna isa gun motan Zaid Adeel ya kama kofan gaba yana son ya shiga yace toh wlh baka isa ba a baya zaka zauna Ya kalleshi meyasa zan zauna a baya Yaufa kai angone kuma yanxin gidan su amaryan zamu mu daukota tare zaku wajan Adeel ya juya wai ze koma cikin gida Yayi sauri ya rikoshi yace meye haka ana jiranmu fah Yace kaje kawai ka dauko amaryan ku tafi tare ni na fasa zuwa Zaid yace toh shikenan amma bari kaji wallahi idan ka kuma cikin gidan nan toh karka sake tuna kasan wani wai _zaid_ Ya juya ya kalleshi Ya daga mai kai yace yes am deadly serious i mean every word i said ya bude motan ya shiga yasa key ze tada kennan kawai yaji an bude kofan baya yayi murmushi amma be juya bah ya tada motan suka kama hanyan zuwa dauko amarya Suna isa suka faka sega wani yaro yazo wucewa zaid ya aikashi ya kira su dan beda number amaryan Haka suka fito tun daga ciki suka yafa mata veil din dayake hakeem ma ya dauko motanshi shima Ahmed ya dauko nashi Toh suna fitowa zaid ne ya karaso gunsu suka gaisa da frndx dinta sannan yace ran amarya ya dade ita bata san muryan ba dan haka ta gaidashi kawai yace shi ze tafi da amarya dan angon yana cikin motan Ameerah tace toh shikenan ta rike hannun Ameenah dan su karasa gun motan ta nuke wai ita bazata shiga mota daya dashi bah Ameerah tace toh ta ciro phone dinta tace barin kira Abbah na gayan mashi inji ku ranshi ze baci da sauri ta fuzga wayan daga hannunta tace muje Zaid yayi murmushi yace nice job Ameerah itama murmushi tamai ta rike hannunta suka tafi gun motan zaid ne ya bude mata kofan da zata shiga ta shiga ta zauna ita kuma Ameerah ta gaida Adeel ya amsa da fara'a sosai a fuskanshi yace ya gajiyan biki tace ae yanxin muka fara Ameenah tayi mamaki da taji yayi magana ita kuwa rufe kofan tayi ta wuce Zaid ya tsaya yana kallonta ita bata ma sani bah tanata tafiyanta Adeel ne yace toh mallam nifa na gaji da zama da wannan abun gu daya kazo mu tafi A lokacin ne ya shiga motan yana murmushi Ita kuwa Ameenah abunda ya gaya ya kullar da ita amma tayi shiru kanta a cikin veil Zaid yana tada motan yace wlh yarinyar ta burgeni ya tada suka fara tafiya Adeel yace ae daga ganinta tanada hankali da nutsuwa ba kaman- seya juna Ameenah da babban yatsanshi Ita kuma tana gani ta cikin gyalenta Bata san sanda ta fito daga cikin veil dinba ta cije danyatsan Ae da sauri ya janye yace awchh yana rije da hannun Tace stay out of my business Ya juyo yace what d heck anan ne yaga kwalliyanta ya tsaya yana kallonta Ba lefi ta danyi kyau a zuciyanshi yayi maganan Taja veil din ta rufe fuskanta Shi kuwa zaid se dariya yake mashi dan yaga alaman yaji zafi Adeel yace kutt ni kika ciza koh za ki gani yau babu Mami sannan babu Mommy agun nan Ya fara matsowa kusa da ita a hankali se matsowa yakeyi Ita kuma dataga haka se gabanta ya fara dukan uku uku Ya daga hannunshi yasa a west dinta yana cewa ni kika ciza koh Da taji hannunshi a west dinta ta kwalla wani uban kara da bata taba yinshi ba a rayuwanta dan tasan shine kawai ze taimake ta Rike kunnanshi yayi yace damn!!! Zaid kuwa bema san sanda ya sake motan bah ya rike kunnanshi dashi Dan isaka kawai toh ni ba yar isaka bace mugu kawai seta fara hawaye Zaid yace dan Allah Adeel kabar yarinyan mutane Ya sake matsawa kusa da ita yace me kikace dan isaka koh toh barin nuna maki aikin dan iska ya kara matsawa kusa da ita da yaga alaman tana son ta sake wani ihun yayi sauri ya kamo bakinta da hannushi yace plxx karki kara na barki ya saketa ya kuma gun zamanshi Taji alaman lipstick dinta ya baci ta taba taji yayi baja baja Seta fara kuka a hankali tace mugu kawai me kamada mugaye ka kama ka batamin lipstick dina Yayi sauri ya kalla hannunshi gashi nan a jiki yace ewww yayi sauri ya ciro abu ya fara gujewa yace shiyasa kikayi kyau ashe kwalliyan ne Shi bema san sanda maganan ya fito daga bakinshi bah Ta dago tace Awwwwwn really?? Nayi maka kyau Yace who me.Allah kiyaye Tayi murmushi tace too late Zaid shi se dariga yakeyi yace you guyx are d cutest couple ever A tare sukace we are not a couple Ita Ameenah mamakin Adeel takeyi kaman bashi bane wanda be magana kwata kwata be dariya se idan suna hira da safieyarh amma gashi yau yace mata tayi kyau Can kuma se tace ewww A zuciyanta taketa maganan nan 💋💋💋 [13:09, 1/30/2017] Tyetyelorh-❣: Su Ameerah kuwa motan Hakeem ta shiga itada Ummitarh Ahmed kuwa fitowa yayi daga nashi motan yace lallai se fatye ta shiga motanshi haka kuwa akayi Safieyarh ma ta biyosu dan tunda fatye ta gayan mata cewa Hakeem sonta yakeyi se gabadaya batasan ma su hadu dashi. A motan hakeem ummitarh ce a gaba Ameerah na baya se hira sukeyi a ciki Motan Ahmed ma Safieyarh ce a gaba fatye na baya suka kama hanyan hall din Dayake a silver-sand za'ayi event din nan suka tafi suna isa an cika dan motoci ne kala kala a gun su Adeel tun dazin suka iso su kawai suke jira su shiga hall din Suna isowa fatye da safieyarh ne suka je gun motan su Adeel suka bude gun Ameenah Ta dago da jan idonta tace fatye ko gyara min lipstick dina suka kalla lipstick din gaja gaja a tare suka kalla Adeel Kaman ance ya juya shima ya kallesu Safieyarh tace yaya Adeel seya kalla Ameenah Yace wait nthing happened see your dirty mind Tayi murmushi tace ae bance komai bah Ummitarh ta dauko make-up poss dinta ta gyara mata sannan aka aika akace ga amarya da ango sun iso dan haka aka saka masu waka daban na shigowa Meemah ce a gaba da dan duguwan riganta na india gashin nan an gyara matashi sannan ga lallenta tayi kyau sosai se Amarya da Ango se Zaid da Ameerah sannan Hakeem da safieya se kallonta yakeyi amma ita ta dauke kai se Ahmed da fatye da kuma ummitarh da fa'iz shima frnd din Adeel ne agun suka sameshi ya rigasu zuwa Sunyi matukar kyau danse daukansu hoto Auntie Aysha ce tazo ta hada hannunsu gu daya Sukaje suka zauna agun zamasu Ameenah tayi saurin ta kwace hannunta daga nashi Ameerah tazo ta cire mata veil din Haka de akayi indian Night anyi barin kudi kowa yaci yasha akace su fito suyi rawa dakyar suka fito anyi masu liki sosai kai anyi barin kudi ba'a magana Ba'a bar wurin nan ba se 11 da rabi da mutane suka fara tafiya se Ameeenah ta zage tayi rawanta Yanda sukazo haka suka koma se fada sukeyi a cikin motan a tare suka iso da frndx dinta Zaid ya sauketa yace toh seda safe koh Tace toh Allah ya kaimu ta gallama Adeel harara tayi shigewanta Suna shiga kowa changa kaya yayi ya haye gado tunda kafin su tafi sukayi sallah su Washe gari ya kama ran thursday akayi kamu shima duk sunyi kyau Amarya kuwa ango se satan kallonta yakeyi Ran firday kuma akayi Mothers day seda yamma ne za'ayi bridal-shower se shirya shirya sukeyi dan tunda aka dawo daga Mothers day suka tafi gidansu ummitarh wato(Ameerah sister Ahmed) sunata shirya gun suka bar Ameenah ita da Hakeem se hira sukeyi kaman basu bane da kullum cikin fada 💋💋💋 📸 _ TYETYELORH_ [15:42, 5/6/2017] Rrspectable: [20:22, 2/4/2017] Tyetyelorh-❣: 💋💋💋 _UMARNIN IYAYE_💋💋💋 _WRITTEN BY:_ _TYETYELORH_ _EDITED BY:_ _AMEENATOU_ 💋💋💋 9⃣0⃣ ↗ 9⃣5⃣ Suka gama gyara wajan suka dawo gida lokacin karfe bakwai yayi dayake idan suka je can aka gama bridal-shower acan zasu kwana se suyi slomba party washe gari sesu dawo tunda ya kama ran sati kenan za'ayi daurin aure Bayan sun dawo Ameerah ta ciro kayan data sayo ma Ameenah na bridal-shower din ta bata Ihu kawai tayi ta rungumeta dan rigan ya hadu rigan is red gaban iya kneels dinta ne while bayan yana jan kasa hannun is armless Tace just i imagine ta sake rungumeta bt wait na meye Safieyarh tace na bridal-shower ne yau zamuyi Amma shine baku gayan min bah Ix jst a wedding gift fatye tace Tace Awwwwn thank you guyx this the best thing that happened to me tun ranan da aka fara bikin Bayan sun gama shiryawa Hakeem ne ya kaisu tayi masifan kyau dan ita red yana masifan haskata Suna isa gidan sukaji tashin waka dan har dj ya iso Dayake sun bar ummitarh ne a gidan Waje yayi kyau ba'a magana ga frndx dinta wanda bata taba tunanin zata sake ganinsu bah duk sunxo se ihu takeyi Haka akayi aka gama anyi rawa ba wasa sannan anci snacks ayi kuma selfies wanda zasu tafi sun tafi while wanda zasu kwana duk an shiga daki se shirme akeyi _Washe gari_ Daman da tayi sallan asuba bata hau kan gaso bah akan dadduman ta sake wantawa ae kuwa safieyarh da Ameerah suka tashi a hankali aka shiga toilet suka debu ruwa a bucket a hankali suka zo gunta suka kwara mata ruwan nan da tayi wani ihu dukka yan dakin seda suka tashi dan sun furgita Ummitarh da fatye kuwa waje sukayi a guje Ta mike ta bisu da takalmi sunta mata dariya Da sassafe Mami ta aiko akazo aka debe su suka koma gidan Misalin karfe 10 Adeel ne ke zaune kawai shi besan meke damunshi bah kawai yana zaune ya dafe kanshi wani ciwo yake mai Daddy ne yayi knocking door dinshi ya mike ya bude mai ya shigo Ya gaidashi ya amsa sannan ya mika mai kayan da yayi mai ordering ya amsa yamai godiya fuskanshi babu yabo ba fassala Daddy ya lura da haka dan haka seya sama wuri kusa dashi ya zauna ya dafashi yace ya dai lafiya Adeel yayi murmushin karfin hali yace lafiya Daddy Idande akwai matsala ka gayan min Yace babu komai Toh shikenan ya mike ya ringa sa mai Albarka sannan yace mai ya kamata ya shirya yanxin Yace toh ya mike shi kuma Daddy ya fita Ya kalla mirror dinshi dake manne a bango kawai seya daga hannun ya laushe mirror ji kake _tusss_ ya tarwatse Zuciyanshi wani tafasa yakeyi ya kasa gane dalili dan haka ya kunnan kira'a kawai yahau kan gado Ko minti goma ba'ayi ba ya dauke da bacci me dadi wanda ya dade beyi irinshi bah Hankali kwance be tashi ba se wurin 12 shima Mami taji shirun yayi yawa ne shiyasa ta bishi tana shiga ta tarar dashi yana kwance ta mugun jin tausayinshi taga yayi wani mugun rama Ta tada shi yana tashi ya mike ya zauna tace Adeel zan tambayeka wani abu kuma inason ka fadan min gaskiya Toh Mimi inajinki Ka fadan min gaskiya idan bakason auren nan jifa yadda ka rame ka gayan min idan kanaso idan kuma bakaso a fasa duk ka gama lalacewa haka kawai Yace Mami ba haka bane banda lafiyane jiya da zazzabi na kwana kuma kuda banson auren dole na yarda tunda biyayya zanyi maku kuma yanxin idan nace banso ae be kamata a fasa ba tunda an rigada an tara mutane is already too late Mami tana kallonshi duk tausayinshi ya rufeshi yadda yake maganan nan bema karasa ba ta mike ta fita tana hawaye Shi kuma kallonta kawai yayi Sannan ya kalla agogo ya mike ya shiga toilet dan yayi wanka 💋💋💋 Ameenah ce daga ita se towel ta fito daga wanka tasa Safieyarh a gaba tana rokanta dan taje ta amso mata cake dinta Ke you are disturbing me ina tunanin prince charming dina Ameenah tace habah my cute little in-law dan Allah kije tki amso min mana zan amsan maki mota kije dashi Am still not going meyasa ke bazaki bah and kinsan wani abu yau babu tym din wani celebrating birthday ki Ji tayi kawai gabanta yayi wani mugun fadi meyasa kikace haka Safieyarh ta mike zaune tace yau idan an gana daurin aure za'ayi yinin biki sannan ayi dinner ana gamawa kuma a kaiki gidanki sede idan keda mijinki zakiyi celebrating Tace why not after all his my husband so Dan Allah kije ki amso min Haka ta ringa lallamata hadda guntun hawayenta sannan ta yarda tace zata Ameenah ta ruki Auntie Aysha ta ara mata key din motanta Tace amma fa kuyi sauri dan daddy Meemah yana hanyan banson yaga ana min yawo da mota Ta amsa key din sannan ta shirya ta fita tana zuwa gun motan seta hango Hakeem ae se jikinta ya fara rawa tana kukarin sa key din amma ta kasa Shi kuma daya ganta seya tsaya yana kallonta a zuciyanshi kuma cewa yakeyi Allah ka bani daman gayan mata feelings dina ko yayane Tayi tayi tasa key din ta kasa seya karaso yace may i help Ko kallonshi batayi bah tace No thanks Seya kai hannunshi gun key din yana son ya amsa key din seya shafa mata hannun by mistake A tare suka cire hannun da sauri dan se yayi kaman sun taba abu me shocking Ya durkusa ya dauko key din ya bude motan sannan yaja kofan motan yace mata bismillah Ta kasa ko motsawa ne jinta se rawa yakeyi daya gane hakan seya ja hannunta yakaita dayan sit din ya bude mata ta shiga ba musu Seya zagaya ya shiga ya tada motan suka fita daga layin yace ina zaki Ji tayi kawai hawaye ya fara zubu mata babu dalili muryanta na rawa tace _lawiza cake store_ Ya juyo da sauri ya kalleta yaga tana hawaye seya yi packing ya kalleta yace _dan Allah ki dena kuka am so sorry for ignoring you wlh i have my reasons i didnt do it to hurt you_ a hankali yake magana Tace ban damo da rayuwanka bah Auntie Aysha tace nayi sauri so plx take me to _lawiza cake store_ or get out so dat i can drive myself ita bata ma san sanda ta fada haka bah Hakeem yace safieyarh i really am so sryyy wlh i missed you so mch- Why do you keep saying you are sryy w- Bata karasa bah yayi sauri ya kasteta da cewa _Because i love you_ Tayi sauri ta dago idonta ta kalleshi Shi kuma yayi shiru can seya cigaba _Yes i luv you ban taba sanin ina sonki ba se ranan da naga kina chatting da saurayinki jamal i have never knew i had feelings for se a ranan a ranan ne naji wani abu da ban taba jinshi bah you are d first girl i have ever falling in luv with_ kafin ya karasa maganan da yakeyi tayi sauri ta bude kofan motan seta shiga titi A guje ya fito ya bi bayanta yana kiran sunanta kawai seta tara keke napep ta shige kafin ya karaso tace ma me napep din dan Allah malam tafi ba musu ya tada napep din suka fara tafiya tana ta kuka a cikin napep din batasan dalilin dayasa ta fita daga miotan bah kuma itama tasan tanada feelings akanshi Da sauri ya kuma cikin motan ya fara binso suna isa gida yaga ta fito daga napep din tayi cikin gida a guje Shima ya fito da sauri amma seda ya tsaya ya biya mutumin kudinshi ko changin be tsaya amsa ba ya bi bayanta Tana shiga ta tarar dasu Ameenah suna zaune a parlo suna hira a guje ta shige dakin tasa key dan tasan yana binta Da sauri suma suka tashi suka bi bayanta dan sunga tana kuka Ameenah tace Safieyarh meyafaru bude kofan ki gayan min kinji se kawai sukaga Hakeem shima ya shigo yace ina safieyarh Ameerah tace wai meya faru ne Tana ina plz Tana cikin daki meya faru da ita Seda yayi ajiyan zuciya sannan ya fadan masu abunda ya faru Fatye ta tuntsure da dariya duk suka ringa masu dariya Abun ya kular dashi yace toh me haka kun tambayeni abu na gayan maku kuma kuna min dariya mtsewwwww seya fita Haka suka ringa dariya Ita kuwa safieeyarh phone dinta ta dauka tayi dialing number Adeel seta shiga closet din dakin Ta gefan Adeel kowa ya fito daga wanka yasa tv a gaba kawai yana kalla amma a kashe tv yake kawai tunanin duniya yake se phone dinshi tayi ringing beyi niyan dauka bah Seda ya kusan katewa sannan ya dauka wayan yana ganin _baby sis_ seya daga Yace baby- be karasa ba yajita tana kuka A rude yace meyafaru Tace yaya Adeel Na'am meya faru Yaya Hakeem ne seta kara rushewa da kuka Yace baby sis kiyi hakuri gayan min abunda ya faru Yaya Hakeem ne wai yana sona Kawai seya fashe da dariya, dariyan daya dade beyi irinta bah Seta kara karfin kukan Yace yahakuri ki dena kuka gayan min abunda yace maki haka ta kwashe duk abunda ya faru ta gayan Yace toh ke do you have feelings for him Tayi shiru batayi magana bah Yace trust me and tell me A hankali tace _probably_ Yayi murmuahi yace toh meyasa kika fita daga motan Ta sake wani kukan tace i don't know Toh ya isa haka haka ya ringa kwantar mata da hankali har tayi shiru ta dena kuka sannan ta kashe wayan yana mata dariya ita kuma tana kashe call din ta fito daga dakin Ita kuma Ameenah tayita rokan ummitarh ta amso mata cake din ta mike taje ta amso mata data dawo sukaga cake din ya hadu ba'a magana 💋💋💋 [20:48, 2/4/2017] Tyetyelorh-❣: Adeel ne a closet dinshi yasa kayan da daddy ya kawo mashi farar shadda ne yana wani sheki yana cikin combing gashinshi Mommy ta shigo da turare a hannuta ta kalleshi tace ango kasha amshi yayi mata murmushi kawai Ta dauka holanshi tasa mai yayi masifan kyau fararen kayan nan ya haskashi yasa black shoes mommy ta fesa mai turaren se wani kyali yakeyi Can se Zaid da fai'z suka shigo dakin suka durkusa suka gaida Mommy ta amsa da fara'a sosai sannan ta fita Suka shiga mai tsiya ango kasha amshi kaga kyan da kayi kowa Phone dinshi yayi ringing yana dubawa Daddy ne da sauri ya daga yace mai su fito su tun dazin suna gun daurin auren dayake a _sultan bello_ za'a dauka Yace toh gamunan Suka fito dukkansu suka shiga wata farar _ford_ fai'z ne ke driving shi kuma Zaid yana dayan sit din dan haka Adeel ne kadai a baya suka kama hanya Hakeem kowa da kyar Mami ta lallameshi yaje gun daurin auren dan ya gayan mata duk abunda ya faru Ta ringa kwantar mai da hankali sannan ya shirya cikin blue shadda ta haskashi sosai shida Ahmed suka tafi gun daurin auren 📸 _ TYETYELORH_ [15:42, 5/6/2017] Rrspectable: [19:11, 2/15/2017] Tyetyelorh-❣: 💋💋💋 _UMARNIN IYAYE_💋💋💋 _WRITTEN BY:_ _TYETYELORH_ _EDITED BY:_ _AMEENATOU_ 💋💋💋 1⃣0⃣0⃣ ↗ 1⃣0⃣5⃣ Ta cigaba da kukanta ita abunda ke sata kuka shine wai kaman ba yar gata bah za'a kaita gidan mijinta babu kowa daga ita se shi Seta sake fashewa da kuka Shi kuma Adeel ta gefe yake kallonta babu daman yayi mata magana A haka har suka isa Hotel din ya shiga yayi packing ya fita shi kadai ya shiga ciki dan yayi masu booking daki guda biyu ya barta ita daya a cikin motan Yana shiga gun receptionist suka gaisa sannan yayi mata magana yanason daki biyu "Am so srry sir but daki daya kawai ya rage babu kowa" Ya dafe kanshi sannan ya kalla agogan hannunshi yaga 12 hartayi babu yadda ya iya dan haka ya biya kudin ya amsa key din sannan ya fita Yana zuwa gun motan trunk din ya bude ya ciro kayansu ya kalleta ta waje har yanxin kanta a kasa tana kuka dan haka seya je ya ajeye kayan nasu a dakin ya dawo ya bude sit dinda take still bata dago bah dan haka seya kama hannunta a hankali a lokacin ne ta dago ta kalleshi Be kalla fuskanta bah ya jawo hannun nata ya fito da ita daga motan haka ta fito ba musu Yana fito da ita ya kulle motan kana suka shiga ciki hannunshi yana rike da nata. Su safieyarh kowa sun kasa kwantawa se kuka sukeyi daga bayade Ameerah ta dauka phone dinta ta kira number Auntie Aysha dan tasan ita kadai ce zata magance masu wannan abun Auntie Ayshevtayi nisa a bacci tana makale da mijinta kaman mafarki se taji phone dinta yana ringing ta bude ido taga yana hanske akan side drawer dan haka seta dauka taga Ameerah Se gabanta ya fadi Allah sa lafiya tace sannan ta daga"Hello" Cikin kuka tace "Hello Auntie kinsan meyafaru" Subhanallah meyafaru meyasa kike kuka Auntie wai a cikin daren nan se Abbah suka sa Ameenah da Adeel a gaba wai se sun tafi Ta mike zaune tace yanxin suna ina sun tafi Abujan ne a cikin daren nan Aa tun dazin suks tafi sunce wai dole se sun kama hotel a kaduna sannan da sassafe su kama hanyan Abujan ta gama tana kuka Ya isa haka ae kinsan abunda baze taba yuwuwa kenan bah yanxin zan kira number Adeel zan gayan mai karsu tafi da wuri da safe duk zamu tafi hotel din yadda aka saba yima Amarya haka zamuyi ma Ameenah idan a cikinku akwai ne number daya daga cikin abokanshi ku kirasu tare zamu tafi dasu kai amarya kana ku gayan ma Hakeem gobe da safe karfe 8am A lokacin ne Ameerah ta saukar da wani wawan ajiyan zuciya sannan tace toh shikenan ni inada number zaid zan kirashi da safen Yawwa toh yanxin ku kwantar da hankalinku kuma karku gayan ma su Mami goben kawai kuyi masu sallama akan zaku tafi gida To Auntie mungode kana sukayi sallama ta kashe wayan Ta bama su safieyarh labarin abunda zasuyi a haka duk hankalinsu ya kwanta sannan kowa ya samu ya kwanta Adeel kowa suna shiga dakin bakin gado ya nuna mata ta zauna har yanxin bata dago bah se wayanshi ya fara ringing yana dubawa yaga Auntie Aysha Da mamaki ya daga yayi sallama kana ya gaidata Bayan ta amsa take cemai goben karku tafi zamuzo hotel din dan tare zamu tafi Abujan Yace toh ba komai Sannan ta tambayeshi wane hotel ne ya gayan mata kana sukayi sallama Ya maida wayan aljihu tareda kallon Ameenah ko motsawa batayi bah Ki kwanta mana Ba musu ta juya ta kwanta tareda juya mai baya shi kuma ya cire rigan jikinshi dagashi se vest da wandon shaddan nashi ya kashe wutan Da taji ya kashe wutan koma taji shiru se gabanta ya fara fadi dan gabadaya ta aza gadon ze hau Shi kuma couch din dakin ya hau ya kwanta yayi addu'a ya tufa Ita kuma tafi minti goma da kwanciya amma se juyi takeyi ta kasa bacci Shima idonshi biyu dan yana jinta Ta sauko daga kan gadon a hankali dan tana son ta dauko phone dinta ne daga jakanta ta shiga tayi alwala se lalube lalube takeyi amma bata tabo bah dan batama san inda ya ajiye bah Ta mike dan ta kunna wuta se ware hannunta takeyi can seta tabo hannun couch din da Adeel ke kwance akai Seta shafa ta tabbatar da karshen couch din kenan seta sake ta tafi da karfinta zata kunna wutan Se ji tayi kafanta ya bugu da couch din seta fada kan Adeel tayi sauri ta rike bakinta Ashe shima idonshi biyu yanajin duk abunda takeyi Se taji numfashi a fuskanta hakan ya tabbatar mata da tana gun fuskanahi ne a hankali ta mike ta cigaba da ta wulla wullan hannunta a iska Shi kuma dayaji ta mike seya saki wata murmushi Seta kai hannunta gun couch din dan ta aza ta wuce tana shafawa setayi saurin cire hannunta se kuma tayi murmushi dan cikinshi ta shafa Da sauri ta matsa jefe ta taji babu couch din a gun dan haka seta mikar da hannunta dan ta kunna wuta ae kowa ta tabo se haske ya mamaye dakin Adeel ta fara kalla se kuma ta dauke kanta ta fara waige waigen inda zataga handbag dinta can seta hangosu gefan fridge Shi Adeel yana cikin murmushin shi se ji yayi ta tabo mashi packs kawai waji zirrrrr yaji a lokaci daya Ta kama hanyan gun fridge din da sauri ta bude seta hango _Nutella_ a ciki da sauri ta ciro tace thank god ta kalla saman fridge din taga spoon ta dauka shima ta kulle fridge din ta mike a bakin gadon da zauna ta bude ta ringa ci kaman tuwo Idonshi ya bude guda daya a hankali dan yaga me takeyi yana kallonta seya girgiza kai ya juya mata baya Taci taci seda tayi rabin choculate din nan sannan ta mike ta maida cikin fridge din ta kalla cikinta daga tumbi be fito bah setayi ajiyan zuciya ta bude handbag dinta ta ciro tablet dinta da phone sannan ta bude akwatin ta ciro night wear dinta riga da wando ta kulleshima kana ta mike ta ajiye tablet din da phone din bakin gado ta wuce toilet ta changa kayan tasa night wear dinta ta dauro da awala ta fito da rigan dake jikinta a hannunta ta ajiye akan akwatin ta yafa veil dinda ke jikinta da ta sama sallaya ta fara salloli ta ringa nafila Ya juyo ya kalleta se yaji ta burgeshi daman duk haukan yarinyan nan tana sallah Shima seya mike dan yafi hour a wance ya kasa bacci ya shiga toilet yayi alwala ya hango sallaya ya dauka ya shinfida shima dan gaba da ita ya ringa sallah shima din Tana ganinshi ya shiga toilet se gabanta ya fadi daman idonshi biyu seta fara tunani kala kala dan haka ta sallame sallaln ta kabbara wani Se wuraren 3 ta gama sallah shi kuma yanatayi dan shi yanason ya hada hadda asubah ne Ta mike ta cire veil din ta haye gado tareda kunna wayanta tanata danna danne daga bayade tayi addu'a ta kwanta wani bacci me hauyi ya dauketa Shi kuma seda akayi asubah yayi nashi kana ya kashe wuta shima ya kwanta a couch shima nan take bacci yayi awun gaba dashi Basu suka tashi bah se 10 shima Ameenah ce ta fara tashi tayi sallah sannan ta ja akwatinta zuwa toilet tayi wanka a ciki ta shafa mai sannan ta saka duguwan riga baka kana ta fito ta shafa powder da lipstick ta fesa turare ta kuma kan gado seta daga kai ta kalla Adeel fuskanshi yana kallo ta Kawai kallonshi takeyi tana tunani barkate wanda ita kanta bazatace ga abunda take tunani bah Can seta ja tsaki "mstewww" Ta kwanta tareda rufe idonta Toh tsakinda ya tada Adeel kenan ya bude manyan idonshi a hankali tareda lashe lips dinshi ya mike yayi mike tareda salati ya mike ya shiga toilet yayi wanka ya fito dagashi se towel da kuma kayanda ya cire a hannunshi ya ajiye akan couch din a dauko akwatinshi ya ciro wata bakar kaftan da wandonta ya ajiye seya shafa mai yana cikin combing gashin shi ita kuma ta juyo dan daman ba bacci takeyi bah Shi kuma tsammaninshi bacci takeyi shiyasa be saka kayanshi bah a toilet din Tana ganinshi seta kwalla ihu tareda sa hannun a ido ta rufe idonta dasu Hannunshi yana kan gashinshi ya juyo da sauri yace meyafaru!!! You! Me what Seta mike da sauri still hannunta na fuskanta ta kama hanyan fita daga dakin gabadaya Yace ina zaki Bata kulashi bah ta cigaba da tafiya ta tsaya dan ta bude door din dan anyi locking dinshi da key Shi kuma yayi sauri yakai hannunshi ya danne kofan inda kota bude key din bazata iya jan kofan bah Ta juyo ta kalleshi se idonta suka sauka a packs din shi dan idan kanason kaga weak point dinta toh packs ne Tayi sauri da dauke kanta tace whats wrong with you Noh whats wrong with Ta nunashi tace this bakajin kunya babu kaya a jikinka Ya daga jira daya ya fara matsowa kusa da ita meyasa zan ji kunya after all ke matata ce Tareda cigaba da matsowa God you are so annoying ta juya Yayi murmushi ya deba kayanshi ya shiga toilet seda ya shirya tsaf ya fito Ta kalleshi tace much better Ya girgiza kai yace yarinta yana damunki Ta rike kugunta tace excuse me shekara na 18 for your information Yace "so" Na wuce a cemin yarinta dan am no more a teenager Kanki akeji ya dauka akwatinshi ya kama hanyan fita Tace tsaya i always get d last word Ya tsaya tareda hura iska a bakinshi alaman ya gaji da surutu Tace kanka akeji ta wuce kan gado Ya kalleta yace shikenan?? Ta shareshi yace Allah kiyaye a zuciyanshi ya fada dan yasan idan ya furta zasu fara wani sabon conversation din ne shi kuma be cika son surutu bah Ya shafa gashinshi ya dauka akwatin ya fita 💋💋💋 Gefansu safieyarh kowa da safe da suka tashi kowa yayi wanka suka shirya kayansu kana sukaje sukayi sallama dasu Mami Mami ta debu manya manyan jakan kuna taba kowa nashi ta kalla safieyarh tace kema yau zaki koma gida Se jikinta ya fara rawa eh........da......man...... Se Ummitarh tayi sauri tace eh gidan mu zamu tafi yanxin Ohk Allah sarki toh mun gode sosai Allah maku albarka Allah sa kuma wata me zuwa muzo naku Duk sukayi murmushi tareda cewa Ameen a hankali Suka fito Ameerah ta ciro wayanta ta kira Zaid ta fadan mai duk abunda ake ciki yace toh babu matsala zan kira frndz dinmu take kaduna yanxin su fito tamai godiya ta gayan mai sunan hotel din sukayi sallama kana tayi dialing number Auntie tace gasu nan sun fito Tace toh shikenan Hakeem fah Ohh barin kirashi Bayan ta kashe seta tuna ashe batada numbershi ta kalla safieyarh "Safieyarh kira mana Hakeem ya fito mu tafi" Ta kalleta tace _hell noh_ Meyasa ke bazaki kirashi bah Saboda banda Airtime Haka suka ringayi harta yarda ta kirashi Tasa a speaker ringing daya ya daga "Hello safieyarh" Gamu a bakin gate ka dan fito Toh kawai yace ya mike ya fito. Yazo ya samesu Ameerah ce tamai bayanin komai kana ta mika mai keys din motan Ameenah tace mai dashi zasu tafi 💋💋💋 [20:32, 2/15/2017] Tyetyelorh-❣: Ya amsa tareda ciro phone dinshi ya kira Ahmed yace yazo yanxin zasu tafi Abuja Ya shiga cikin gidan ya ciro motan a hankali inda za'a a jibah dan bema kunna bah yana gamawa fitowa dashi sega Zaid sun iso su biyu ne kowa yana cikin nashi motan dan haka aka raba Ameerah ta shiga na zaid Ummitarh na fai'z sega shima Ahmde ya iso fatye ta shiga nashi Hakeem ya fito ya ringa rokan safieyarh ta shiga cikin nashi dakyar ta yarda ta shiga dukkansu suka kama hanyan gidan Auntie Suna isa itama suna fitowa da mota ita da mijinta da Meemah basu bata lokaci bah suka kama hanyan hotel din. Yana gama kai kaya cikin mota ya dauka telephone yayi ordering breakfast dinshi ya tambaya Ameenah me zataci tana zaune a kasa a bakin gado tana chagin wayanta tajishi amma tayi banza dashi Shi kuma seya dauka trow pillo ya wulla mata ae ko cikin sa'a ya sameta a hannu Tace awwch tareda juyowa "what was dat for"?? Na maki magana amma kinyi banza dani Ohh i thought waka kakeyi bazanci komai bah Be kulata bah ta cigaba da ordering abincinshi yana gamawa yayi hanging up befi 15mins bah segashi an kawo Ta daga kai ta kalle parantin da aka sa abincin a ciki kaman na mutum uku Tace duk wannan a cikinka Ko daga kai beyiba yace magana kikeyi Ta shareshi ta cigaba da abunta Yana cikin ci wayanshi tayi ringing ya daga ya gaidata ta tambayeshi room number kafin ya gayan mata Ameenah tazo wucewa zata dauka ruwa a fridge tasha seta suntuma sandwitch guda daya yayi sauri ya kamo hannunta tareda cewa 101 Tayi ihu sukayi sallama da Auntie Ya kashe call din se tayi sauri ta ajiye mai Ya saketa da cewa ba kince bazaki ci bah ya cigaba da cin a binshi Bata daddara bah ta sake suntuman wani ta tafi a guje Ya kalleta yana cewa mutum kaman pencil bata kulashi bah ta dauka sauran _nutella_ din jiya ta kara gugawa a jikin sandwitch din ta zauna tana ci Ita ba yunwa takeji bah kawai tsokana dan ta rigada ta saba da Hakeem _10mins later_ Bayan ya gama ya kira aka dauka plate din sukaji knocking Ameenah tana can ta koma gun wayanta dake chagi Adeel ya bude kofan sega su Auntie da su Ameerah sun shigo kaman a mafarki Ameenah ta kallesu dan bata taba tsammain su bane a guje ta mike ta rungumesu se kuma ta fashe da kuka......... 💋💋💋 📸 _ TYETYELORH_ [15:42, 5/6/2017] Rrspectable: [19:16, 2/10/2017] Tyetyelorh-❣: 💋💋💋 _UMARNIN IYAYE_💋💋💋 _WRITTEN BY:_ _TYETYELORH_ _EDITED BY:_ _AMEENATOU_ 💋💋💋 9⃣5⃣ ↗ 1⃣0⃣0⃣ Suna zuwa gun masallacin motoci ne dayawa hakan ya tabbatar masu da cewa an kusan farawa dan haka suka sama gu a ciki sukayi packing Fa'iz na gama packing sega Abbah yazo da sauri yace yawwa kozo muje jiranku akeyi Haka suka fito daga cikin motan nan ango yasha shadda se wani tafiyan kasaita yakeyi se kirari ake mai Suna shiga aka gabatar da waliyan kowa sannan aka daura auren *ADEEL MUSA DA AMEENAH SIRAJ* Akan sadaki dubu dari da hamsin lakadan ba ajalan ba Aka ringa gaisawa dashi ana dauka hotona se ganin frnds dinshi yakeyi hadda wanda sukayi primary school se huging juna aketa faman yi Hakeem yazo suka gaisa dashi Adeel yayi mai murmushi Yace yanxin akwai auren sister na akanka take care of her if not am gonna kick your ass Sukayi dariya gaba dayansu Adeel yayi murmushi yace and you take good care of safieyarh too ka kula da ita sosai cux she belongs to you Ya shafa gashin kanshi sannan sukayi huging juna kowa ya kama gabanshi Haka aka watse daga gun daurin auren aka wuce hotel dan acan za'ayi walima Anyi walima lafiya anci ansha sannan an dauka hotuna kala kala Ana daura aure Hakeem ya dauka phone dinshi ya kira Ameenah Ita kuma ta gama shiryawa kenan da atanfan da Mami ta aeko mata dashi tasha dauri tana zaune da phone dinta a hannu Kawai seta ga call din Hakeem ya shigo da zumudi ta gada "Happy birthday baby sis" Awwwn thanks bro Kinsan wani abu Tace aa "Toh yanxin nan aka daura auren" Kawai saken wayan tayi seya tarwatsa se kawai ta fashe da wani kuka Su Ameerah dake zaune can nesa da ita a guje suka taso dan sunga tana waya "Meyafaru? Waye rasu?" Ko kulasu batayi ba ta cigaba da rera kukanta seda tayi me isarta sannan taja hancinta tace"yanxin yaya Hakeem ya kirani wai an daura aure" Seta sake sakin wani kuka Duk suka kalleta wani haushi ya kamasu gabadaya kowa ya mike ya bar wurin Ummitarh ce kawai ta tsaya tata bata baki harde ta kwantar da hankalinta Shi kowa Hakeem da yaji call din yayi ending sharewa yayi kawai taresa murmushin mugunta yace birthday gift dinki kenan dan yasan se tayi kuka Yan daurin aure da sukazo kowa ya kama gabanshi akan se anjima idan sunxo dinner haka aka watse daga ango se abokanshi guda biyu suka rage _3 hours later_ Sannan an dade da fara yinin biki duk suna zaune dan an kirasu sunje cikin gidan an danyi rawan shantu se suka dawo gidan da suke zama Can sega Auntie Aysha ta shigo duk suka gaidata dan yau kwata kwata bata zauna ba tanacan tana dawainiya da mijinta "Ameenah kizo inji Abbah" Ji tayi kawai gabanta yayi wani mummunan fadi jiki a sanyaye ta mike ta dauka veil dinta tabi bayan Auntie Suna zuwa parlon Abbah suka shiga dan ba'a bar baki sun shiga bah Da sallama ta shiga ta lulluba fuskanta da veil din kanta a kasa ta shiga Ita kuma Auntie seta juya Abbah ne da Daddy kawai a cikin parlo Ta shiga ta durkusa ta gaidasu amma bata bari sun hada ido bah Abbah ne ya fara magana "Mamana mun kiraki nan ne dan muyi maki nasiha akan aure, aure de ba abun wasa bane ki daraja mijinki ki mai biyayya yi nayi bari na bari dan Aljannaki tana karkashin kafanshi kuma inason kiyi koyi da Mamin ku banson a kawo kara banaso" Haka ya ringa mata wa'azi me ratsa jiki se hawaye takeyi kanta a kasa yana gamawa daddy shima ya amsa haka suka ringa bata shawara daga karshe Abbah yace ungo Ya mika mata wani abu se a lokacin ta dago da jajayen idonta ta amsa data kalla abun seta kara ware idonta ta tabbatar da abunda idonta ya gane mata Se tayi ihu ta fada jikin Abbah tana murna Drivers linces dinta ne yayi mata "OMG thank you so mch" Se murna takeyi Duk suna mata dariya Abbah yace"amma kinsan a gaban sirikinki kike koh" Se a lokacin itama ta tuna a hankali ta zame ta kuma ta zauna tana murmushin jin dadi Daddy yace ya haka yarinya tana jin dadinta ka barata mana yace toh nima ga nawa birthday\wedding gift a hankali ta dago se taga key din mota kawai seta kwabe veil dindata lullube fuskanta dashi Ta rungume Daddy tana ihu tace "this d bst birthday ever" Abbah ya fara salati yana tafa hannunshi biyu yana mamaki Yace Allah ya kawo mu zamani Daddy yayi murmushi yace bamusan shishigi fah yata tashi muje kiga motan har gida na kawo maki ae a guje ta mike ta fita ta barsu a baya tanata faman ihu ta daga keys din a hannun se tsalle take Toh daman Abbah da Daddy sun kira Adeel yazo gidan suna fadan mai ya mike be bata lokaci bah ya shirya ya tafi toh daya shigo gidan ne dayake Auntie da Mami suna bakin parlo Abbah da mutane toh seya tsaya yana gaidasu Mami ta ringa sa mai albarka Yana mikewa ya kama hanyan shiga parlo kenan seya ji ihu ya tabbata Ameenah ce dan ya gane muryanta seya matsa gefe yana jiranta ta fito ae kowa dukda matsawan da yayi itama ta kwanan dayake zatabi garin tsalle se kafanta ya lankwashe tayi ihu zata fadi Shi kuma dayaga haka seya nade hannunshi gu daya yana murmushin mugunta dan jiranta ta fadi se ya tuna su Mami suna bayanshi dan haka se yayi sauri ya tarota seta fado a kafadanshi idonta a damke tana ihu dan wani zafi kafan keyi Ta bude idon a hankali se suka hada ido tayi sauri ta kawar da kanta gefe ta kwace kanta se ta sake wani ihu ya sake tarota dan kafan kaman tayi targade ne dan wani azaba yake mata Abbah ne suka fito da sauri suka karaso gunta suma tambayan meyafaru su Mami ma sukazo Mami tace wai mutum yana girma amma besan yana girma ba ae ga irinta nan Auntie kowa cewa tayi wai ba fada aka mata bah amma ta fito a guje kaman mahaukaciya koh dan kukan nan ma babu ae ko bazakiyi kuka ba kamata yayi keyi kaman kinayi kaman inda nayi Kowa ya juyo ya kalleta hadda me ciwo se tayi sauri ta rike baki Mami ta kalleta tace kaman yadda kikayi da mamaki Daman karya kikeyi ranan mama ta karasa bacci dan inda taga kina kuka Ta dake tace wlh kukan yaki zuwane a lokacin Ameenah seta fashe da kuka dan kafan wani radadi yake mata kaman ana shafa mata wuta Daddy ne yace zaunar da ita kaja mata babu ko musu ya sama dan karaman kujera kusa da su ya zaunar da ita Yana rike kafan seta sake sakin wani ihu yayi sauri ya saketa Mami tace me dalilin wai tun farko kika fito kina ihu Ta daga keys din tace Mami daddy ne ya sayan min a brand new car muryanta yana rawa kuma Abbah yayi min drivers- Bata karasa ba ta sake sakin wani ihu saboda Adeel daya ja mata kafan yayi wani wawan murmushi Ta kalleshi seta dakan mai kafada da hannu tace mugu kawai Ya mike yace you are wlcm A lokacin ne ya gaida su Abbah sannan kai a kasa yace gani. Abbah yace yawwa tashi mu shiga daga ciki Haka ya kike yabi bayansu Ameenah kowa harara ta aika masu amma se taji kafan yayi daidai amma dukda hakan akwai dan zafi kadan ta mike ta wuce gun motan tana dingeshi Auntie tabi bayanta Mami kowa juyawa tayi ta kuma ciki 💋💋💋 [20:30, 2/10/2017] Tyetyelorh-❣: Tana zuwa tsakar gida ae kowa seta hango motam an lullubeshi da sauri ta karasa ta janye rigan tayi wani ihu saboda kalan motan da ta gani "OMG my best colour" Motan red ne wurin glass ne da tires kawai black koma RANG ROVER 2015 Tayi huging dinshi tana murna itama Auntie ta tayata shirme ae hadda pics suka ringa yi da sauri ta fita ta shiga gidan da suke zama ta shiga a guje Suka tambayeta meya faru tace Daddy ya sayan mata mota a guje suma suka mike safieyarh tana gaba sana shiga a tare suka sake ihu Ta kira Hakeem shima kaman mace seda yayi ihu Ameenah dan murna hadda hawaye takeyi **** Adeel kowa sashi a gaba akayi anata mashi wa'azi Daddy yace yarinyan nan amana ce a wurinka na baka amana banson koh ihu kayi mata abunda yasa bamu kiraku tare ba saboda banson taji na hanaka mata ihu ita koma tayita rashin ji dan nasan halinta sannan koma banson ka bata mata rai banso kasata kuka dan wlh idan kasata kuka ban yafe bah Da sauri Adeel ya dago da mamaki Abbah kuma rike baki yayi yace A'uzubillah Alhaji be kamata kace haka bah Barni kawai haka ya ringa mai fada sannan daga baya suka sallameshi jiki a sanyaye ya mike ya fita A zuciyanshi kowa mamaki yakeyi yace yanxin akan wannan yarinyan se Daddy yace be yafe minbah hakade ya ringa magan zuci harya bar gidan _Da misalin karfe 8_ Anata shirye shiryen dinner frndx din amarya ansa kayan nan da Mami ta sayo masu while Amarya ansha wani fitted gown ya fito da shape dinta sosai tayi kyau ba'a magana Zaid ne ya kira Ameerah a phone yace mata gasu nan a waje da ango tace toh Shi seda ya samo number ta dan yarinyan akwai natsuwa tana burgeshi Gabadayansu suka fito ta raka Ameenah gun Motan ta shiga sannan ta juya itama ta shiga motan Ahmed suka kama hanya dukkansu A cikin motan amarya da ango kuwa se fada akeyi shi kuwa zaid se dariya yake masu Ana isa ba'a wani dade bah suka shiga aka fara program se 10 aka gama kowa ya dawo gida suna shiga gida akan gado suka baje Daya baya ta mike ta shiga ta sake wanka sannan ta fito tasa brithday dress dinta yayi mata kyau sosai a jiki ta dauko black lipstick aka shafa akayi linging ido da black eye pencil ta koma kaman vampire ta dauko camera su sunata kallon ikon Allah ne kawai Ta kallesu tace bazaku shirya ba muyi hotona Haka dan dole suka shirya suma ta dauko cake din aka ringa daukan hotona anata shirme ta dauko kwalban _Capel_ guda biyu a frige Non alcholic suka cire karfen ji kake puss y bude suka ringa ihu cikin daren nan aka sa waka se video akeyi ana posting aka ci cake kaman hauka daga bayade duk suka gaji aka baje akan gado bacciya daukesu lokacin 11 da yan kai ko changa kaya basuyi bah Adeel shima yayi shirin kwanciya se kawai wayanshi yayi ringing yana dubawa yaga Daddy dan haka da sauri ya daga yace mai yazo yanxin nan ya dauka matanshi su tafi Da mamaki yace Daddy yanxin fa 11 Kade zo muna gidansu za'a san yadda za'ayi Rai a bace yace toh sannan ya mike ya shirya cikin blue sadda ya feshe jikinshi da turare sannan ya dauka akwatunshi ya dauka keys dinshi ya fita yanata kunkuni shi daya Ya kulle dakinshi tare da dauka abun amfanin shi Su koma can sun baje Ameenah harta fara bacci se sukaji ana knockin kofansu a tsorace dukkansu suka mike sukace waye babu amsa harsau uku amma ba'a amsa bah Sukayi sauri suka tada Ameenah a tsorace itama ta mike fatye ta sake tambayan waye amma shiru dan haka itada safieyarh se suka fashe da kuka sukace yan fashi ne anzo sace amarya Ae nan da nan Amarya ta fara jin futsari cikinta seya kada Ameerah ce da Ummitarh masu dauriya a cikinsu suka dauko kwalban _Capel_ dinda suka sha su biyu sukayi gun kofan Ameerah ta bude key din a hakali ta jawo kofan se sukayi ihu a tare saukayi waje a tare Hakeem shima seya yayi ihun yayi baya Ameerah ta ajiye kwalban tace daman kaine kaki magana wlh yau da kanka ya rushe Ya kallesu yace lafiyanaku wannan kwalliyan fa Ya kalla Ameenah kaman mayya duk a tsorace take ya kwashe da dariya yace toh Abbah, Mami,Daddy da Mommy duk sun kiranki sunce ki shirya yanxin zaki tafi A guje tayi toilet tayi fitsri tukun ta sama natsuwa tace ina zani yace gidan mijinki mana Dukkansu saka kalla juna ta fashe da kuka tace ba inda zani wlh Hakeem ya juya dan ya gayan masu sakonta su sukama sukayi kanata suna bakata hakuri akan ta tashi ta tafi taki Kawai se sukaga su Abbah sun shigo Abbah yace maman tashi kinji Ta sake sakin wani kukan tace Abbah da daddaren nan baka tsoran yan fashi su tare mu Mami tazo kusa da ita taja hannunta suka shiga daki tace "Ameenah dan Allah kibi UMARNIN IYAYENKI ki shirya ku tafi da mijinki" Mami a cikin daren nan zamu kama hanyan Abuja Aa yanxin hotel zaku kama a garin nan da sassafe kawai seku tafi Ta ringa bata hakuri harta yarda karamin awati Mami ta sama ta deban mata kayanta a ciki dan duka sauran kayan nata suna can Abujan sannan itama tana kuka ta dauko wayanta da tab dinda Auntie ta bata na birthday da kuma laptop dinta da chargers din tasa a cikn wani katon handbag dinta Mami ta bata wan katon veil ta yafa tace base ta cire wannan kayan jikinta bah sannan tana rike da hannunta suka fito se kuka takeyi Frndx dinta ma kuka sukeyi suma cus abun yaxo masu unexpected Suna fitowa Adeel shima ya iso dan haka aka sa kayanta a trunk din motan sannan handbag dinta a sit din baya hannunta na rike dana Mami Ta bude mata motan amma taki shiga haka ta rungume Mami yana wani kuka abun tausayi taki sakinta Mami me kayaran xuciya nan da nan hawaye ya cika a idonta se tayi sauri ta kwace jikinta ta koma gida hawaye na zuba a idonta Ameenah ta tafi a guje zata bita Hakeem yayi sauri ya rikota ta rungumeshi tana kuka abun tausayi ya gayan mata waji abu a kunne seya ja hannunta ya sata a cikin motan Dukka gun kallonta suke abun tausayi Abbah gaba daya ya gama jin tausayinta ji yake kaman ya komar da ita Hakeem shima gidan ya koma dakinshi ya tafi streaght ya kwanta kawai Tana cikin mota frndz dinta se daga mata hannu sukeyi suna kuka Adeel ya shiga motan suka tafi kowa yana daga masu hannun Daman Abbah ya gayan mai su kama hotel ne gobe da sassafe se su tafi Abujan dan haka seya taho da kayanshi a akwati dukda beso Ya kalleta kanta a kasa se kuka takeyi se yaji tausayinta 📸 _ TYETYELORH_ [15:42, 5/6/2017] Rrspectable: [17:19, 2/17/2017] Tyetyelorh-❣: 💋💋💋 _UMARNIN IYAYE_💋💋💋 _WRITTEN BY:_ _TYETYELORH_ _EDITED BY:_ _AMEENATOU_ 💋💋💋 *110* Auntie tayi murmushi" me kuma na kukan tareda da dagota" Batayi magana bah ta cigaba da kukanta Ta kalla Adeel wanda tunda ya bude masu kofan yake tsaye yana kallon Ameenah kaman ba ita bace wanda ta gama mai fashin sandwitch bah "su zaid suna jiranka fah" Beyi magana bah ya fita da sauri danshi he does'nt feel confortable ace yaga mata dayawa a waje shine kadai namiji Yana fita sega safieyarh tana hawowa tareda kallon phone dinta ta dago tana ganinshi seta rungumeshi shima ya riketa yana murmushi "Am really gonna miss big bro" "Mee too baby sis" Sun dan dade a hakan daga baya ya dagota dan yaji kaman alaman tana kuka ya share mata hawaye yace is okey zan ringa zuwa ganinki kuma ba kin sama Admission a Abujan bah seki zauna damu Da sauri tace tahb bazan iya bah ni dama nasan a Abujan zaku zauna da tun farko banyi applying can bah "Ohhh really haka kikace koh toh shikenan" ya saketa ze wuce Tayi sauri ta rikeshi tace am just kidding and Daddy ma bazasu yarda bah kaima kasan am really gonna miss you yanzin ni kadai a gida su Mommy zasu sake takura min kullum ina gida koma gashi babu kowa ta gama magana tana kyakyafta ido kaman wata baby. Yayi murmushi yace ni kuma yanxin zan huta da surutun ki zan ringa sabon bacci sosai ya saketa ya wuce yana murmushi Ta kalle bayanshi kaman zatayi hawaye da karfi tace toh nima wasa nake maka yanxin gidan ma zefi dadi tunda ni kadai ce. Taga be kulata ba ya cigaba da tafiya seta buga kafanta ta kama hanyan dakin tana tafiya irin na shagwaba Dariya yayi mata a lobby ya tarar dasu zaid, hakeem se fai'z suna ya karasa gunsu yana murmushi duk ya rungumesu kana ya karasa gun Daddy Meemah ya mika mai hannu suka gaisa ya dauka Meemah tanata mai iyayi. A can daki kuma suna can da Ameenah ta barke masu se kuka takeyi tace "Auntie wai kaman ba yar gata bah ace gidan miji zanzo daga ni seshi ko wanda basuda da gata dangi na rakosu amma wai seni. Ni nama gane su Abbah basu sona shiyasa suka kosa na tafi" seta sake sakin wani kukan Safieyarh ce tace ku kalla wani convoy da aka yi ma wata amarya kai yar gatace wannan amaryan duk mercedex nefa duk sukazo dansu kalla Ameenah ta sake sakin wani kuka Duk suka kwashe mata da dariya daman tsokanata sukeyi babu wani convoy "Toh ya isa tsokananki sukeyi kema ae kinsan abunda baze taba yuwuwa ba kenan yanxin tunda su basu kaiki bah mune zamu kaiki yadda akeyi ma yar gata haka zamuyi maki" Da sauri Ameenah ta rungume Auntie tace i love you guyx so mch And we love you too Yanxin ina kayanku suke Tace Adeel yasa a mota Yawwa dauko veil dinki mu kama hanya haka akayi duk suka fito daga dakin a lobby suka same su dan haka se Adeel yayi sallama da receiptionist din duk suka fito tare Suna fita ta hango motanta a guje taje ta rungumeshi Adeel ya girgiza kai yace Allah sa wani ya girma duk sukayi dariya Ta kalleshi ta murguda mai baki tace ina ruwanka dani Ya daga hannunshi irin ba ruwana Kowa ya fara shiga motah ita Ameenah tace lallai a cikin motanta zata dan haka ta zauna a baya Hakeem yana driving safieyarh tana zaune a dayan gefan Auntie koma yadda sukazo haka suka shiga Zaid shida Adeel a motan Ameerah ita kuma tana driving motan fai'z se Ummitarh tana zaune a dayan gefan Shi fai'z ya shiga motan Adeel Motan Ahmed koma shida fatye ne a ciki haka suka hada convoy suka kama hanya anata fira Da motoci shida suka tafi duk bakake na Ameenah ne kawai red dan haka natane a tsakiya Can se phone din Hakeem yayi ringing yana dubawa yaga Mami ganbanshi ya fadi Dumm!! Ya wulla ma Ameenah phone din yace nikam bazan daga bah dan nasan maganan motanki zatayi bata ganshi a gin bah koma bansan me zance mata bah Zata daga wayan kanan Safieyarh tayi sauri ta amsa tace idan kika daga zasu gane muna tare haka ya kare ringing din harya katse Se tayi sauri ta sa wayan a Airplane mode dan karta kashe aji switched off Sunata tafiya dayake Ameerah itace na biyu se su Ahmed suna gaba Adeel suna bayanta se motan Ameenah da Hakeem ke driving Ameerah tana driving suna hira da Ummitarh lokacin sun shiga Abujah ita Ameerah bata taba driving me tsayi haka bah Can kawai se ji tayi motan ya kwace a hannunta dan tsorata da tayi se ta sake tasa hannu a kunne tana salati Wanda ke bayanta koma da sukaga abunda ke faruwa se suka tsayar da motan su da sauri Ummitarh tayi sauri ta rike ta tsayar da motan dan itama duk ta tsorata ta rike Ameerah tana tambayanta meyafaru Seta fara kuka ta kasa magana dan ita abunda ya bata tsoro shine batada sit belt toh ta aza zata fita ta gaban ne Ta rungumeta tana dan bubbuga mata baya Dayake motansu Adeel ne a baya sukayi sauri suka fito sukayo gun motansu Zaid ne yayi sauri ya bude kofanta ya kamo hannunta ya fito da ita Su Ahmed dake gaba suma suka tsaya Kowa ya fito yana tambayan meyafaru ta kasa magana se ajiyan zucuya takeyi Ummitarh ce ta fadan masu abunda ya faru Daddy Meemah ne yace Adeel ya amsa motan ita kuma ta koma motan Zaid haka akayi Ameenah itama ta kuma gunta dan yanxin she needs a frnd Haka aka cigaba da tafiya Ummitarh da Adeel suna dan hira amma ba sosai bah dan an tara marasa hayaniya ne Amma dukda hakan ta gane yanada saukin kai Ameenah ta tambayeta meyafaru muryanta a hankali tace itama wlh batasani abunde data sani shine bata taba driving nisa ba se yau Itada zaid suka ringa kwantar mata da hankali harta sake sunata hira Hakeem kowa an sama opputurnity ya samu sun gana da Safieyarh sunta hira yake tambayanta jamal take cemai sunyi fada. _2 hours later_ Suka isa gidan lokacin 3 da yan mintuna Tun daga nesa suna hango gidan kowa ya bude baki dan gidan ya tsaro iya tsarowa dan Adeel ne ya zana gidan saboda abunda ya karanta kenan amma yafisa kallo a gaba Ameenah itama tasan gidan ya hadu Duk suka tsayar da motan shi ya fito yaje bakin gate din dan voice dinshi kawai ya sani yace _open sesame_ Se gate ya budu da kanshi ya koma cikin motan shine ya fara shiga Gabadaynsu kallonshi kawai sukeyi kowa ya zama bakauye Suma duk suka shiga da nasu motan duk motoci shida duk sunshiga dan gidan akwai fili koma is not stairs Duk aka kwasa jiki aka shiga a parlo aka zauna Auntie koma ta wuce da Ameenah dakinta amma kafin su shiga gidan ta sata tayi addu'a kana ta shiga da kafan dama Adeel ya debo kayansu ya ajiye a gefe guda a parlo hadda handbag dinta Daddy Meemah kowa ya debu kayan da sukazo dashi Ameerah tana tayashi kololi ne babban ciki soyayyan miya ne da Auntie tayima Ameenah yasa naman shanu suka kai store Sauran koma abincin da ta taho masu dashi ne dan tasan zasuyi yamma Ameenah tana ganin dakinta wani dadi taji hadda hawaye ji take kaman ta kurma ihu dan dakin ya hadu yafi nata na gida haduwa _After some minutes_ Aka yi serving kowa aka fara cin abinci Auntie ta deban ma mijinta ta kaimai kana ta deban ma Ameenah takai mata daki dan ita kadaice a dakin tana zaune da wayanta a hannu Ameenah tace ta koshi ita bazata ci bah Ta kalleta tace me kikayi breakfast dashi Seda ta danyi tunani tace sandwitch Guda nawa Ta nuna mata alaman daya da hannunta Toh tashi kici abincin nan tun kafin na bata maki rai Da karfi da yaji taci abincin nan seda tayi rabin plate din Auntie ta barta Kana ta ciro wasu kaya a jakanta ta mika mata tace taje tayi wanka tazo ta saka su Kayan atanfane super Tace Auntie dan Allah nasa wani mana banda atanfah wlh idan na saka ji nake kaman ana sukana Hakade zaki sasu Badan taso ba taje tayi wanka ta bata mai ta shafa kana ta shirya Auntie tayi mata kwalliya ta daura mata dan kwalin Tayi masifan kyau Auntie ta fita dan ta fadan masu su shirya yanzin zasu koma Kowa ya mike Kawayenta suka shiga dan suyi mata sallama Suna kallonta kowa ya bude baki fatye tace wlh atanfa yana maki kyau amma bakison sawa Ta daure fuska Sukace toh mude zamu tafi a rije miji hannu biyu Ta fara wiki wiki da ido alaman zatayi kuka Ameerah da safieyarh suka fita a guje dan sunsan yanzin zata sasu kuka Aekowa fashewa tayi da kuka wai dan Allah karsu tafi suma se suka fara Auntie ta shigo tagansu rungume da juna dakyar ta samu suka fito suka barta tanata kuka Suna fita parllo sukayi sallama da Adeel ya fiti ya rakusa tareda yima Auntie godiya tace babu komai Sune suka fara tafiya dan yamma ta farayi Hakeem ne ya shiga dakin Ameenah tanata kuka ya lallamata tayi shiru ya bata key din motanta kana ya fito shima idonshi cike da kalla besan zeyi kewar baby sis dinshi ba se yau danshi kulum kafin ya kwanta seya tsokaneta idan kuma bata gidan ze shiga dakinta yayi mata mugunta koya bata mata waji abu kuya satan mata laptop koh headphone Sukayi sallama da Adeel suka rungume juna ya rakashi gun motan Ahmed ya shiga su hudu ne a motan Ahmed,Fatye se Hakeem da safieyarh ya daga masu hannu suma suka tafi ya kyaftama safierh ido ta galla mai harar dan har yanzin tana ciki dashi yayi murmushi Fai'z da Ummitarh suma suka tafi Zaid ya fito ya rungumeshi yace take it easy on her Yadan buga mai kafada yayi dariya ya shiga motan Ameerah itama ta fito sukayi sallama kana suma suka tafi Ya kulle gate din ya dawo ciki a parlo yaga kayansu dan haka ya deba nashi ya kai daki ya deba nata itama ze kaimata yaji alaman tana kuka seya tsaya bakin kofan yafi 5mins daga baya ya shiga 💋💋💋 [20:37, 2/17/2017] Tyetyelorh-❣: A hankali ya murda handle din kofan ya shiga yayi sallama Bata amsa ba se cigaba da kukan da tayi Ya shiga da kayan a hannushi ya ajiye akwatin a bakin closet dinta kana ya ajiye handbag dinta akan gadonta Harya juya ze fita seya juyo ya kalleta ya karasa gunta ya dan dade a tsaye ya rasa mezeyi can kawai seya kamo hannunta ta mike suka fito daga dakin se sukayi waje direct shi janta kawai yakeyi ita kuma tana binshi kaman akuya Gun motanshi ya je ya bude mata yace shiga fuska daure ba muso ta shiga ta zauna ya kulle ya zagaya dayan gefan ya shiga yasa ma motan key kana suka fito Se kuma tayi shiru tana kallon ikon Allah shi kuma dayaga tayi shiru se yace "harkin gama kukan" Ta galla mai wata harara Shima ya rama kaman kasa ya shigan ma baby ido haka yakeyi abunda ya bata dariya kenan Tayi murmushi ta cigaba da kallon window Sunata tafiya se suka tsaya a gun wani gashi ya tsaya yace a basu guda biyu Ta kalleshi kai kadai zaka ci biyu tana yamutse fuska ya shareta ita kuma abunda ta tsana kenan tayi ma mutum magana ayi banza da ita se tayi tsaki Yace aradu kika sake min tsaki sena maki abunda baki taba tsammani bah ya cigaba da driving dinshi Tayi tsitt dan ta tuna sanda suke cikin mota zasuje gun indian Night A bakin wani bakery suka tsaya ya fita shi kadai yashiga can tana zaune tana kallon nails dinta seya dawo d ledoji biyu a hannunshi ya bude baya ya saka suka juya suka koma gida Yana packing ta fito ko tayashi debo kayan batayi bah ta shige ciki Shi kuma ya debo ledojin dining a ajiyeye ya shiga daki dan yayi sallah dan lokacin ana kiran isha'i Ita kuma har tayi alwala tana shifida dadduma zatayi sallah se phone dinta taji yana ringing ita tama manta da zamanshi ta fara dubawa seta jiyoshi a cikin handbag dinta dake kan gado tana daukowa ta duba se taga Mami dan haka seta maida ciki tayi sallah ta dan ota gabadaya tana fishi dasu dukka tana gama magrib tayi isha'i kana tayi shafa'i da wutiri kana ta nannade dadduman ta wulla shi kan kujeran mirror ta fada kan gado tareda jayo jakanta ta ciro phone din dan tinda aka fara biki bata kara wani social media bah dan haka ta kunnaa data ta hau instagram dan tafi damuwa dashi akan whatsapp Ta dade can ta ajiye ta mike ta kunna tv se taji cikinta ya fara kara sega Adeel ya shigo da phone a hannunshi wai Mami nasan magana da ita Ta nuke wuya tace bazata amsa bah yayi yayi da ita amma taki amsa yace ma Mami taki amsa Tayi murmushi tace toh kyaleta haryanzin bata huce bane sukayi sallama Ya kalleta meyasa baki amsa bah Ta kalleshi ina ruwanka ya kamota yace ki kara cemin ina ruwana ki gani se tayi shiru yana saketa tace ugannin mugaye kawai ta fita a guje Yace ae da kin bari kina kusa dani Tana jinshi ta shareshi ta kunna tv ta zauna da remote a hannunta Ya fito yana bakin dining yace zo kici abinci Ta shareshi itama zata rama Yace "Yo" Ta daga kai ta kalleshi da gira daya a sama Yace zo muci abinci Ba muso ta mike taje gun tana zuwa bude ledan ta farayi daga kajin da suka siya se wasu snacks da kuma fresh milk kwalba biyu Fuska ta yamutse ta kalleshi seta dauka donut ta juya ya dawo da ita yace dauko min plate ta fara kalan gidan Ya gane seya nuna mata Ta shiga kitchen din ba'a magana ya hadu iya haduwa ta zaro plate daya takai mai yace naki fah Tace na kushi wannan ya isheni Ae ku me zakice se kinci Tace seriously bancin kazan waje se home made and banshan milk Dats your business yace Seta kama hanyan kitchen din tace then why do you ask ta shige da sauri Tana bude fridge setaga fruits ne kala kala a ciki dasu aya,kwakwa,dabino,Apple,grape,banana,pinapple,water melon,cucumber dade sauransu Tayi murmushi dan tasan aikin Auntie ne wannan dan one week dinda tayi a gidanta ta koya mata abubuwa daban daban da friut Ta sama bowl ta debo aya da kwakwa se dabino ta ajiye a xink ta wanke kana ta dauka blander ta daurayeshi shima seta juyesu a ciki ta hada tayi balanding dinshi kana ta tace shi ta zuba a glass cup sannan ta juye raguwan a cikin jug ta saka ice na cube a ciki ta fito tana sha Wannan hadin yana gyara mace sosai yana kara ni'ima dan kayan itace yafi amfani akan kayan matan da akeyi su sunada side effects dayawa Tana shiga parlon yana zaune shi se ci yakeyi ta girgiza kai ta shiga daki ta ajiye akan side drawer kana ta shiga closet dinta tayi smiling ta dauka bom short ta saka da vest sannan ta dauka wani riga kaman jallabiya yake amma shi net ne gabadayan shi and bekai kasa bah ya daura kawai akai ta dauka laptop dinta ta hada chagi dan tanason tayi snding hotonan da suka ringa yi da biki da kuma ranan birthday ta. Shi kuma yana gamawa ya dauka fresh milk din gida biyu da raguwan kazan yakai fridge snacks din koma ya barsu a wurin ya shiga daki. 📸 _ TYETYELORH_ [15:42, 5/6/2017] Rrspectable: [01:52, 2/22/2017] Tyetyelorh-❣: 💋💋💋 _UMARNIN IYAYE_💋💋💋 _WRITTEN BY:_ _TYETYELORH_ _EDITED BY:_ _AMEENATOU_ _Kuyi hakuri na rashin jina yanxin kullum saboda wasu dalilai ne amma yanxin ga two pages for every novel ya zama hudu kenan kuma nayisu da tsayi nasan kuna hakuri ku cigaba plxxx insha Allah idan abu yayi dede zaku ringa jina kullun_ _Ku cigaba da bina i love you all so mch_❣ _This page is for you guyx members of tyetyelorh novelx i love you guyx so mch_❣ 💋💋💋 *111* Suna isa suka ajiye Hakeem da safieyarh suka wuce Bema shiga ciki ba ya ciro motanshi ya kai safieyarh gida yana dawowa yayi packing ya shigo cikin gidan yana waka hadda rawa se yaci karo da Mami tana zaune a parlo ta nade hannunta ta hada giran sama dana kasa Yana ganin haka ya juya a wayince ya cigaba da wakanshi Tace come back!! Da karfi Seda ya tsorata dan be taba jin ta daga murya haka bah Ya dawo ta nuna mai kujera tareda cewa sit!! Ba musu ya zauna dan yasan yayi lefi Can kafin tayi magana yayi sauri yace Mami wlh ba laifina bane Auntie ce tace muzo mukaita shine Ameerah ta bani key din motan Ameenah mu tafi mata dashi Seta mike da sauri ta leka window aekowa bataga motan Ameenah bah ta dawo ta zauna tace interesting keep going Haka ya kwashe komai ya gayan mata hadda inda Ameerah ta kusan accident be bar komai bah Ita dan ta kirashi yaki daukane kuma yayi dare abuda be taba yibah shiyasa ta kirashi ya zauna amma ya gayan mata komai Murmushi kawai tayi ta mike tace dinner ka yana kan dinning Ya mike da sauri ya rike hannunta yace Mami are you not mad Nop kawai tace ta wuce dakinta toh a lokacin ne ta kira Ameenah taki dagawa harta kira Adeel Shi kowa Hakeem tsalle yayi kaman karamin yaro yaje ya fara cin abinci Ita Mami haka taso itama taga ankaita da yan uwanta da kawayenta amma dan taga sun yanke wannan ne shiyasa tayi shiru kawai amma setaji dadin abunda Auntie tayi Abbah yana dawowa bega motan Ameenah bah dan ya fita da wuri ne yau ya tambaya Mami tace Ameenah tace Hakeem ya kaimata harya kai ya dawo ta zuba mai karya Haka ya yarda ta kawo mai abinci yaci _Washe gari_ Ameenah ce ke kwance se faman juyi takeyi da alaman baccin yana mata dadi dan tunda aka fara biki bata somu tayi irin wannan baccin bah Se wuraren karfe 10am ta tashi dan ta tashi da asubah tayi sallah Tana tashi tayi mika tayi salati tareda addu'an tashi daga bacci seta sauko daga kan gadon ta tafi toilet tayi brush tayi wanka ta fito daga toilet hannu daya ta dafa towel dinda ke jikinta dayan hannun koma tana shafa fuskanta dan tana jin dadin shafa fatanta dan wani laushi da yake dashi saboda haka idonta a kulle yake Shi kuma Adeel daya tashi yayi wanka ya dade da fitowa yayi warming snacks ya hada tea harze fara sha kenan seya tuna da abunda Mommy tace mai "dan Allah ku ringa cin abinci tare yana kawo shakuwa kuma ita batasan cin abincin dan haka ka ringa sata a gaba" Dan haka seya mike yayi knocking yaji shiru seyz murda kofan a hankali ya leka Toh a lokacin ne take fitowa bata ganshi bah shi koma cinyanta ya fara kalla zankala zankala kawai shi kallonta yakeyi Ita koma tana cire hannunta ta bude ido taga mutum a bakin kofa yana kallonta tayi ihu ta kara rike towel din seta koma toilet din a guje Shi koma ihun da tayi ne ya dawo dashi duniyan daya tafi na yan mintina yayi sauri ya juya tareda jawo kofan ya fita Ya zauna akan kujeran dinning amma seya kasa cin komai ita kawai yake gani Data shiga toilet kuka ta fara kusan mintuna 5 seta mike ta wanke fuska ta fito a guje tasa key a kofan seta fada gado tana tunanin "wai yanxin yaga jikina " se sake sake takeyi a xuciyanta daga bayade ta mike ta shirya cikin wani atamfa dan Auntie tace mata ta ringa sa atamfa harsetayi sati daya seta fara shirin da takeso Gown ce taga sama zuwa kirginta a matse yake raguwan koma an sakeshi ya wani bude ta daura dankwalinta ta feshe jikinta da turare ta kalla mirror setayi murmushi ta kyafta ma kanta ido ta dauka waya ta ringa mirror pic dan style din ya fito daga baya ta fito daga dakin a hankali dan taji alaman ya shiga daki dan cikinta se wani kugi yake mata Tana fitowa taje gun dining taga abunda yayi warming ta dauka guda daya ta wuce kitchen ta ciro jug dinda tasa ta leba a glass cup ta ciro cucumber guda biyu ta kama hanyan daki segashi ya fito daga dakin yana kallonta ya dauke kai Ita ko kallonshi batayi bah dan gabanta se fadi yakeyi ta kara sauri zata shiga dakin kenan yayi sauri yashawo gabanta seta tsaya dan tsokana seya kai hannunshi ya dauka cup din dan akan plate ta ajiye yakai bakinshi ya kurba seya wuce dashi a hannunshi ya hau kan kujera Kawai kallonshi takeyi "lallai ma wannan dan rainin wayo ne" ta fada a xuciyanta ta wuce dakinta ta ajiye plate din a kan side-drawer ta fito ta ganshi a zaune yana sha yana wani lumshe ido bata kulashi ba ta wuce kitchen Shi kuma murmushi yayi ya aza ta barshi ne ta ciro raguwan wanda ya rage ta zuba cup ta ajiye a gefe ta yanka water-melon tayi blanding dinshi ta juye a cup shima ta fito parlo kawai se tayi kanshi dayake yana zaune ne kujeran yana kallon tv toh ya juya mata baya Kawai ta dauka cup din blanded water-melon ta juye mai akai kuma ga kayan jikinshi fari tana gama juyewa ta tafi dakinta a guje da dayan cup din a hannunta tasama kofan key tana dariya Shi kuma kofin hannunshi ya ajiye a gefe ya mike da sauri kafin ya juya ta gudu ya kalla jikinshi yayi murmushi kawai yana mata planing mugunta ya wuce dakinshi seda ya kalla kanshi a mirro ya wuce toilet ya sake wanka ya wanke gashinshi dan daga sama ta zuba kana ya fito ya sake wani shirin wannan karon kaftan ne yasa ya kwanta yana tunani kala kala"lallai yarinyan nan ta rainani am gonna teach her a lesson" Harde bacci ya daukeshi harseda yaji ana kiran azahar ya fita yayi sallah dan basuda nisa da masallaci saboda haka ana kiran sallah kaman akanka ake kira Yana gama sallah daya dawo ya dauka motanshi ya tafi wani resturant yayi masu take-away su biyu seya ya dawo gida har yanxin bata fito ba murmushi kawai yayi yaci nashi a jiye mata nata ya wuce daki. Ameenah kowa tana shiga daki tasa key seda ta gama dariyanta dan tayi missing tsokana seta kunna tv dakin tana kallon E! tana cin abinda take kira abinci Tana gamawa ta ajiye cup din ta hau kan gado ta kwanta tana kallo can aka kira sallah ta mike taje tayi ta dawo ta sake hayewa gadon se bacci yayi gaba da ita Se wuraran uku ta tashi tayi salati ta kalla agogo taga lokaci seta bude fridge din dakin shi babu wani abun arziki a ciki balle tace bazata sake fitowa daga dakin ba choculate ne kala-kala se drinks da ruwa tayi tsaki tareda dauka ruwan ta kurba can aka kira la'asar tayi ta dauka choculate taci ta shiga closet dinta seta hango akwatin aurenta a sama ba'ama budesu ba ta fito ta dauka kujeran mirronta ta hau ta sauko dasu dukka seta baje a kasa tanata budewa tana murmushi dan kayan ciki sun mata kyau sosai Kayan kwalliya kowa ba'a magana gasu yan kunne ta bude na inner-wears ta duba size din dede nata seta yamutsa fuska can setace nasan wannan aikin safieyarh ce ita zata gayan masu size din daga baya ta maidasu ta fito lokacin cikinta yana mata wani irin kugi da yana bakadan abu me hauyi ta rasa yadda zatayi wuraran 5 ta yanke shawaran ta fito Shi koma yana zaune a parlo yana kallon kwallo seyaji fitowanta yayi murmushin mugunta wanda yasa dimple dinshi fitowa Tana fitowa ya juya ya kalleta yace ga lunch dinki can amma kaman yayi sanyi se kiyi warming dinshi Ta kalleshi da mamaki da kuma rashin yarda ta je bakin table din ta bude take-away din setaga manya manyan nama ga kuma abinci me lafiya se kuma jikinta yayi sanyi ta juyo ta kalleshi tace na koshi na sani ko ka kamin maganin bera a ciki naci na mutu Ba tareda ya juyo ba yace ae da nayi niyan kasheki da ijiya kawai zan samo na daure wuyanki harse kin dena nunfashi A naji still de bazan ci bah ta wuce kitchen Kanki akeji yace ya cigaba da kallonshi Ta shiga kitchen ta ringa dubawa babu wani abinci kawai setaga wani kofa ta bude store ne seta shiga 💋💋💋 [23:29, 2/22/2017] Tyetyelorh-❣: Tana shiga abinci ne kala kala se taga wani kula tana budewa se taga suyayan miya tayi murmushi dan Auntie ta gayan mata ta kawo mata miya ta dauka bowl ta leba kadan dede cikinta da yankan nama guda biyu tadan kara suyawa ta dawo store din ta dauka maccroni leda daya ta bude ta daura ruwa ta zuba maccroni din dede cikinta ta kulle seta deba kwanukan da sukayi datti ta wanke tana gamawa ta juye abincinta ta dauka fork tayi blanding cucumber tasa a glass cup ta fito Adeel yana daga kai ya ganta seyayi wani smiling din mugunta Ta shige dakinta bata kulle kofa bah seta ajiye akan side drawer ta shiga toilet Yana jin alaman ta shiga seya mike da sauri ya shiga dakin a hankali gun plate din ya tsaya ya dauka yankan nama daya dan tsokana ya tura cikin baki ya sake dauke dayan ya fita da sauri ya kuma inda yake zaune ya wani dake shi cikinshi a cike yake dan kawai ya bata haushi Tana fitowa se taje gun tv dakin ta kunna ta dauka remote din ta dawo ta zauna kan gadon takai hannunta ta dauka plate seta kalla taga babu nama a ranta tace kude ban saka bane kuma ga sedan nama ta kalla parlon ta inda take zaune ta hango Adeel yana zaune da remote inda ta barshi seta ajiye plate din ta fito daga dakin aguje tana ihu Shi kuma seya nuna irin shima ya tsorata ya mike yace meyafaru kike wannan ihun kaman karamar yarinya Tace wlh akwai ghost a dakin nan na ajiye abinci na da nama amma yanxin babu naman Ya kuma ya zauna yace halan aljanunki suka satan maki Ta rike karamin west dinta tace ni banda aljanu Be sake magana ya cigaba da kallonshi Tace kallo ma kakeyi Toh me kikeso nayi so kike naje na amso maki gunsu Tace why not Toh yace seya mike ya kama hanyan dakin itama tana binshi a baya yana shiga ita kuma seta tsaya bakin kofan gun abincin yaje ya dauka cup din cucumber ya kwankwada ya ajiye raguwan a gun ya juyo ya fito Tanata binshi da kallo dan taga abunda zeyi seya shiga dakinshi ya turo kofa hadda sa key A guje ta bishi tana buga kofan wai ita akwai ghost a dakinta Ya shareta harta gaji ta koma parlo ta zauna tana kallon tv daga baya ta mike ta tsaya bakin kofan dakin tayita addu'a duk wanda ya shigo mata kai hadda na shiga gida dana shiga toilet seda tayi tana gamawa ta shiga a hankali ta tura kofan abincin da bataci ba kenan harta kwanta drink kawai tasha ta kwanta _Washe gari_ Da karfe takwas ta tashi ko wanka batayi bah ta fito daga ita se night wear zuwa cinya ta daura black rope shima kadan ya wuce kneels dinta ta fito da plate din abincin da tayi ta ajiye a kitchen Akan fridge taga wani bread ta dauka ta ciro kwai guda shida ta daura guda uku akan wuta ta fasa uku ta soyasu ta ciro cucumber ta yanka sirara ta ajiyeshi shima ta dauko gwan gwani daya na saiden ta bude ta juyeshi a cikin karamin bowl ta sama spoon ta farfasashi ta dauko dafafen kwai ta zubashi shima a cikin bowl ta farfasashi shima din ta hada da _bama_ ta kwabasu kana ta debu bread din ta ajiyeshi akan plate ta guga ketchup ta daura daura soyayan kwai akai ta daura wani bread din ta dauko dafafan kwai ta shafa a jiki ta sake kullewa dawani bread kana ta saka sausage ta kulle ta yankashi ta gefe ta ajiye a gefe Ta dauka wani bread ta guga saiden ta kulle ta saka ketchup tasa soyayan kwai ta sake kullewa ta saka cucumber da carbage ta kulle tasa bama shima ta yanka ta ajiye ta maida dukka kayan da tayi anfani dasu Ta dauka sandwitch din ta ajiye akan dining ta hada tea ita da bata shan madara gashi yau ta labta madara a cikin tea yayi kauri sosai ta fara sha ta deba yankan sandwitch din guda biyu ta kulle raguwan biyu ta fara ci sega Adeel ya fito a shirye ko daga kai batayi bah ta cigaba da cin abincin ta Shi kuma yana kallonta dan ya fito da guntun yunwanshi shima Ya dauka tea-cup ya zauna akan dining din shima ya hada tea seya mike ya kuma cikin parlon ya zauna Ko kallonshi batayi bah yaga bata kulashi ba seya dawo ya bude plate din dayaga a kulle se yaga sandwich din kawai ya suntuma yayi parlo dashi dan karfin hali "A hankali tace ae daman nakane ole kawai" Ya zauna ya gama ci ya kura da ruwa ya dawo da plate din ya kalleta yace "mutum da iyayi wai da beshan madara-" Kafin ya karasa seta mike aguje tayi toilet ta ringa kwarara amai kaman kayan cikinta zasu fita Shi kuma dariyan mugunta yayi ya wuce se kuma ya dawo yabi bayanta yana shiga toilet din ya ganta har yanxin bata dena bah ta durkusa a bakin toilet sit seyi takeyi har reborm dinta ya cire Se kuma ta bashi tausayi danshi yanada zuciya me saurin karaya dan haka ya je gunta ya durkusa ya kama mata gashi ya tara gu daya harta gama ta ciro abun ruwan toilet din ya amsa yana sa mata ahannun while ita kuma tana kuskure bakinta dashi Tana gamawa ta mike ta kalleshi shima ya kalleta seya danna abun ruwan se'a fuskanta tayi ihu tayi baya seya ajiye ya fita Tace bangode ba me halin mugaye kawai Ya shareta ya fita Sandwitch dinda bata karasa ci ba kenan tun ranan bata kara marmarin sake shan madara bah dan ta saba duk sanda tasha se tayi amai seyasa ta cireshi a list dinta _Two week later_ Rayuwansu de se kara tafiya yake ita ta gaji da zama gu daya Tana parlo tana waya da Mami dansun shirya se shagwaba take mata wai haryanxin ba wanda yazo duba lafiyanta Haka ta ringa bata hakuri daga baya sukayi sallama Seta fara downloading film a wayanta dan duk _Wesnesday_ take downloadin sabon episodes na films dinda takebi _Teen wolf_ da _The flash_ Tana gamawa ta ciro memory card din ta sa a flash ta hada da tv ta fara kalla Adeel ya dawo dan yaje masallaci yana shigowa harze wuce daki se yaga tana kallo tana murmushi dan haka se ya dawo ya zauna shima a two seater Bata kulashi bah ta cigaba da kallo se kawai ya mike ya dauka remote din tv ya maida gun kwallo Kawai ta daga kai ta kalleshi seta dauka wayanta tana chatting shi kuma abun ya bashi haushi yana kallo amma hankalinshi yana kanta Kawai se aka sa wani lokacin da ake final tsakanin UNITED STATE da MAXICO Yana cikin players din yana representing UNITED STATE Se kallo akeyi se Ameenah ta dago ta ga Adeel yana cikin players din seta fara kalla dukda ba ganewa takeyi bah tanata kallo United state sanci 2-1 Can seta mike ta dauko ruwa ta dawo tana shan ruwan tana kallo lokacin ball din yana gun Adeel ze buga kenan kawai a cikin players din Mexico sega wani yazo a guje ya buga kafan Adeel se gashi a kasa Ameenah kawai seta kware dan tana shan ruwan kenan taga abun zatayi dariya seta kware dukda hakan tana tari tana dariya Kawai seya mike ya barta agun Ta ringa dariya harta godema Allah Aka zo aka dauka Adeel aka wuce dashi shi kuma wancan aka bashi red card Ta sake fashewa da dariya inda aka sashi akan abun daukan wanda sukaji ciwo ya wani kwanta seta sake sakin dariya Da abun ya isheshi seya dawo ya fuzga remote a hannunta ya maida mata inda take kallo da ya zauna Seta gintse dariyanta da kyar ta cigaba da kallon se satan kallonshi takeyi da hannun a baki Ya kalleta yace wlh zan fasa maki baki Ta daure fuska tace sekace nice na karya maka kafa ta sake sakin wani dariya ta cire flash din tayi shigewanta daki Ta sake kular dashi daman yana ciki da ita data watsa mai abu a jiki..... Tana shiga ta hada da system dinta tayi kallonta hankali kwance [truncated by WhatsApp] [15:42, 5/6/2017] Rrspectable: [19:46, 2/25/2017] Tyetyelorh-❣: 💋💋💋 _UMARNIN IYAYE_💋💋💋 _WRITTEN BY:_ _TYETYELORH_ _EDITED BY:_ _AMEENATOU_ _dix page is for you *Abubakar Abdullahi gabiya kawo* May your soul rest in perfect peace Allah ya jikanka Allah kai haske kabarinka Allah ba iyalinka hakurin rashinka we are all gonna miss you most expecially *DITV* we are gonna miss your funny stuff Allah sa ka huta_ _Ameen_ 💋💋💋 *112* _Washe gari_ Tun 7am ta tashi amma tana kan gado se juye juye takeyi dan maranta ke mata wani azaban ciwo se wani nishin azaba takeyi abun tausayi Adeel tun 9am ya fito a shirye dayaga be ganta a parlo ba seya hada tea yasha Wuraren 11 ya mike ze shiga daki yana latsa waya se yaji nunfashi sama sama dan haka seya natse ya kasa kunnashi ya tabbatar da abunda yaji dan haka se yayi dakin Ameenah da sauri Ya tarar da ita se fama juyi takeyi kana gado da hannunta akan maranta ya karasa da sauri ya dagota yana tambayanta meke damunta ta kasa mai magana nuna mai maranta kawai takeyi hawaye na rubuwa daga idonta Yana dagata yace bari muje hospital Tace noh ze dena da kanshi tana magana da kyar kaje kawai Yayi yayi ya kaita hospital amma taki yarda dan haka ya saketa ya kama hanyan fitowa Ita kuma ta mike tsaye da kyar tana rike da maranta zata shiga toilet kawai ji kake dumm ta zube a kasa kaman mattaciya A guje ya dawo ya kinki meta yayi waje da ita se kuma ya dawo ya dauka keys dinshi ya sake fita yana sata a mota se ya kara dawowa cikin dakin da sauri ya shiga closet dinta ya duba bega hijab ba dan daga ita se bum short da vist kawai seya jawo wani jallabiya baka ya fito koh kulle gidan beyiba ya fuzga mota se hospital suna isa emergency akayi da ita shi kuma yana lobby se zirga zirga yakeyi Can se yayi tsaki ya zauna yace meyasa na dama kaina akan wannan yarinyan se kuma ya sake mikewa ya ciro wayanshi seya fasa ya maida aljihu Sega doctor ya fito ya mikama Adeel hannu suka gaisa yace kai mijinta ne?? Dan iskanci irin na Adeel se cewa yayi a'a ni elder brother tane whats wrong with her?? Nothing important da zan sama ne inyi magana da mijinta Ya dake yace tou ae batayi aure bah Yayi shiru can yace toh muje office Haka suka tafi office dinshi shi yana gaba while Adeel na biye dashi a baya Suna shiga ya nuna mai wuri ya zauna se ya fara magana "Ba wani abu ke damunta bah kawai period dinta ne yazo" Se Adeel ya yamutse fuska yace idan de akan wannan ne ka rike kayanka ya mike Doctor ya dawo dashi yace "shawara zan baku tunda kace kai yayanta ne ayi mata aure dan idanba aure aka mata ba duk month haka za'a ringa fama da ita and ever month zena worst ne" Tou kawai yace ya mike ya shiga dakin da yaga an kaita ya bude kofa a hankali ya ganta akan gado she's still unconsious ya jawo kujera ya zauna a bakin gadon da phone dinshi yana danna-danne har kusan 30mins se ta bude ido a hankali tayi mika tareda salati Yana jinta amma bema dago bah Ta mike zaune ji tayi kanta yayi mata nayi tana dafe da kan setaga ana kara mata ruwa tayi tsaki dan ta tsana ta ganta a hospital amma duk wata setayi wannan suman Ta fuzga alluran dake hannunta ta mike tsaye a lokacin ne ya dago ya kalleta da mamaki harta mike ta kama hanyan fita se wani wawan jiri ya sake dibanta zata fadi kenan ya rekota ya ajiyeta a kan gadon Ta amshe jikinta seta dafe kanta dan wani juyawa yakeyi "Halan kanki ya fara tabuwa ne" Seya kalla cinyanta ya mike ya dauko mata abayan daya dauko mata ya wulla mata Wani wawan harara ta galla mai batayi magana bah tasaka Sega doctor ya shigo ya kalleta yace ya akayi aka cire karin ruwan Tace doc plx kayi discharging dina na tafi gida Toh ki bari ruwan ya kara first se muyi discharging dinki dan bazaku kwana bah Haka ta kuma aka maida mata ruwan seda ya kare doctor yayi discharging nata Suna shiga mota tace wait taya nazo hospital dinnan daukoni kayi Yace "God forbid ni zan daukeki janki na ringayi harseda mukazo gun mota Ita kuma smiling tayi kawai Suka tsaya a _Zufeey bakery_ suka saya snacks da drinks suka kama hanyan gida Suna isa ta fito seta kasa bude kofan se cewa takeyi open sasame amma yake budewa ta kalla Adeel setayi guntun tsaki Yana zuwa yace open sasaeme kawai seya bude Tace wlh ban yarda bah nima se anyi registering voice dina dan nima ae gidana ne Yace toh tsaya kiyi da kanki ya wuce ya barta ana Ta bi bayanshi tace nifa ban yard- Bata kai aya bah seji tayi amai yazo mata a guje ta shiga dakinta ta shiga toilet ta ringa amai Adeel ya juya yaga bata bayanshi seya wuce dakinshi Tana gamawa ta dawo daki ta zauna se wani zazzabi ya riketa lokacin wuraren karfe daya ta lallaba tayi wanka ta fito tasa riga wando ta kashe Ac dakin ta shiga bargo amma se karkarwan sanyi takeyi kaman tana cikin kankara dakyar ta mike ta kunna warmer dakin ta kuma kan gado still tana jin sanyi amma ya rago dakyar bacci ya dauketa tana bacci tana wani nishi kana ganinta kasan ba baccin gin dadi bane Adeel yana zaune a daki har wuraran karfe biyu seya fito ya a zauna parlo ya dade amma beji motsinta ba kuma yaga ba'a taba snacks dinda ya ajiye bah dan haka seyayi tunanin koh jikinta ne dan haka seya mike yayi knocking kofanta a hankali amma shiru dan haka seya murda ya bude ya ganta akan gado ta nannade cikin bargo jikinta se rawa yakeyi ga wani nishi da takeyi Da sauri ya karasa gunta yaga idonta a kulle alaman bacci takeyi ya taba tamperature ta jikinta zafi sosai kawai ya tsaya yana kallonta kode na tasheta ne ya tambaya kanshi Kawai seya shiga toilet dinta ya debo ruwan zafi a karamin roba da karamin towel ya fito dashi se ya dauko kujeran mirror ta ya ajiye a bakin gado ya zauna akai ya shiga tsuma towel din cikin ruwan rabin ya matse kana ya daura mata akan goshi Seda taja wani nishi yayi sauri ya cire se kuma ya maida haka ya ringa yi mata yanata sawa a goshinta har yaga ta dena rawan sanyi seya tsaya yana kallon lips dinta yanata kalla kawai se yakai hannunshi kai dan ya duba ko tasa lipstick ne dan pink din yayi yawa Ya kalla hannun babu komai seya sake maidawa dan laushin yayi mai dadi Seyaji tayi motsi yayi sauri ya cire hannun Ya mike yaje ya zubar da ruwan ya dawo kan kujeran ya zauna ya dan dade a zaune seya daura kanshi jikin gado se bacci ya daukeshi. _30 mins later_ Ta bude idonta ahankali seta kulle ta sake budewa setaga alaman mutun a kusa da ita ta sake kullewa da sauri ta bude ta murza idonta ta tabbatar mutun ne seta mike a hankali ta leka fuskan taga Adeel kawai ta tsaya tana kallon fuskanshi tace ba lefi fah ta kai kallonta zuwa lips dinshi se ta kai hannunta kai ta shafa kadan laushi tayi smiling ta kuma ta kwanta dan jikinta ya warware se bacci ya sake daukanta haka suka ringa bacci kaman ana gasan bacci seda aka kira sallan la'asar kaman akansu Adeel ya fara tashi ya bude idonshi seya fara karo da fuskanta seji yayi yana sha'awan ya taba lips dinta again No second thougt yakai bakinshi gun nata yayi pecking lips dinta kawai yayi murmushi ya mike ta maida kujeran junshi dan karta gane ya zauna a gun besan ta ganshi bah ya fita yana tunanin wannan shine frist peck dinshi a duniya 💋💋💋 [20:53, 2/25/2017] Tyetyelorh-❣: Yana fita dakinshi ya shiga yayi alwala kana ya tafi masallaci Ita kowa se kiran sallah na biyu ta tashi tana tashi bata ganshi agun bah kawai batasan dalili ba seta shafa lips dinta ta girgiza kai ta shiga toilet ta gyara jikinta seta fito ta shiga kitchen se taga snacks dinda suka sayo ta dauka donut manya guda biyu tasa tayi warming dinsu ta fito ta zauna a parlo ta kunna tv tana cin donut din tana gama ci seji tayi still tana jin yunwa ta mike ta shiga store dan ta sama abunda zata dafa kawai seta debo shinkafa ta dauka ta gyara kwakwa ta hada coconut rice seta debo soyayan miya ta kara soyawa ta juye a kular ta kawo dining ta deba aya,kwakwa da dabino tayi blanding tasa ice a ciki ta juye a jug ta ajiye akan dining da cups dinshi Ji tayi kawai she wants to pay him back for taking care of her dukda batasan abunda ya mata bah daya dumama mata jiki Ta deba nata abincin ta zauna tana ci ta dade rabanda taci abinci me hauyi haka ta deba madaran data hada a cup ta ajiye a jefanta Can segashi ya dawo ya shigo ya ganta tana cin abinci harze wuce seyace ya jikinki Da sauki kawai tace Yace Allah kara sauki a hankali ze shiga daki kenan tace ga launch fah daman yanaji da guntun yunwanshi yace Noh nakushi Wait ke kikayi abincin Ta daga kanta alaman yh Toh meyasa kika hada dani Tayi murmushi tace kawai Seya fara tafiya tayi sauri tace thank you Gabanshi ya fadi yace for what?? For taking care of me Ya daga kanshi kawai ya gudu daki a zuciyanshi yace Allah sa batasan abunda na mata bah Tana gama ci takai plate din kitchen taji cikinta ya cika damm Seta dawo ta cigaba da kallonta Shi kuma yana daki cikinshi har wani kara yakeyi dan yunwa daga bayade ya yanke hukuncin ya fito yaci ya mike ya fito daga dakin yazo ya dauka cup ya deba abunda ta hada yazo ya zauna a parlon shima yana sha Ta kalleshi seta dauke kai Kawai se wayanshi ya fara ringing yana dubawa se yaga Dddyshi ya daga da sallama ya gaidashi Daddy yace ya iyali Lafiya klwa yasu Mommy da safieyarh duk lafiyansu lau Ina Ameenah take Gatanan in bata ne A bata mu gaisa Toh yace ya mikama Ameenah wayan Ta amsa dan taji yana cewa Daddy Sallama ta farayi kana ta gaidashi Ya amsa yace kuna lafiya Lafiya kalw Daddy yasu safieyarh Lafiya suke suna gaidake Ina amsawa Ba wani matsala koh Mamana Tayi murmushi tacs babu Be maki mugunta ?? Da sauri tace yanayi min Daddy Se Adeel yayi sauri ya juyo Tayi dariya tace baya min Suka ringa hira ita kuma se shirme take mai tanata dariya daga baya sukayi sallama ta mikama Adeel Adeel yace Daddy daman inason na kiraka muyi wata magana dakai Toh ina jinka Jiya ne manager na ya kirani wai in two weeks time inada wani game zanyi representing UNITED STATE Ae Ameenah bata san sanda tayi ihu bah seta tushe bakinta tana dariya Ya juyo yayi mata wani irin kallo Toh shi kenan Allah yakaimu amma da iyalinka zaka koh A toh bansani ba tukun nan Ban gane baka sani bah da ita zaka Toh daddy makaranta fa na saman mata addmission fa nxt week zata fara zuwa Seta karayin wani ihun tana tsalle Yayi sauri ya mike ya tafi daki Daddy yace toh shikenan Allah bada sa'a sukayi sallama ya dawo parlo kafin yayi magana tace dagaske ka saman min addmission Yace Nop dan kar naje dake ne kuma a gidan nan zan barki kide ghost Ta murguda mai baki tace i don't believe in ghosts so babu wani abu waishi ghost a duniya Lips dinta kawai yake kalla Toh shikenan we shall see Ta matso kusa dashi tace bt plxx ban sama bah da gaske Yup kawai yace ya mike ta mike tana magana a hankali Ya dawo ya rikota yace what do you say Tayi shiru Wlh idan baki gayan min ba koh Mmmmm Da sauri tace wlh nima bansan me nace bah kawai magana nakeyi Ya saketa ta wuce daki tana zuwa bakin kofan tace me halin mugaye kawai ta shige da sauri tareda sa keyy Shi kuma abinci ya je ya deba ya zauna yana ci Laptop dinta ta dauko ta hada video chat Ameerah,fatye,Ummitarh da safieyarh sunata hira can fatye tace ya jiki tace wlh da sauki Tsaya ya akayi kikasan banida lafiya Duk suka kwashe da dariya Safieyarh tace ae duk Amarya batada lafiya balle ke ji yadda kika kara haske ji boobs dinki ta kare kirjinta tana dariya tace batason iskanci fah ta mike ta dauko jacket tasa Ameerah tace ina kika baro mijin naki da daddaren nan Yana dakin- Bata karasa bah setaji ana knocking kofanta ta mike da laptop din a hannunta Ameerah tace toh ya gaji da jiranki yazo amsan hakkinshi Tayi mata dakuwa tareda ta bude kofan Ya bude baki zeyi magana seyaji muryan mutane a laptop din dan haka seya amsa daga hannunta tana ja yana ja Daga karshe ta sake mai yana juyo dashi yaga fuskokinsu su hudu A tare duk suka toshe bakinsu dan suna ta mata tsiya wai sun kusan zuwa cin ragon suna safieyarh se dariya take masu Duk suka gaidashi yayi murmushi ya amsa ya wuce da laptop din parlo tana binshi wai ya bata kayanta amma ya shareta Ya zauna ya kalla safieyarh ta harareshi yayi murmushi yace meya faru kike harara na Tace bansani bah Yayi dariya yace am still not missing you Tace who cares Haka suka fara hira da kawayanta Ameenah tanata kallonshi dan abun ya bata mamaki kaman ba Adeel din dabah ga miskilancin tsiya ga kuma girman kai Yana basu labarin Ameenah bata iya girki bah wai ta dafa nama be dahu bah Ta matso tace yausha ka taba cin naman dana dafa Ranan da kikayi maccroni mana Ta rike baki tace daman kaine ghost dinda ka sace min nama Murmushi kawai yayi Ta basu labarin tayi abinci ya sace mata nama suka ringa masu dariya Ummitarh tace you guyx are so cute Ta amshe laptop dinta zata shiga daki ya sake kwacewa yace kuje ku kwanta dare yayi ya kashe ya wuce da latop din dakinshi aguje ta bishi[truncated by WhatsApp] [15:42, 5/6/2017] Rrspectable: [22:56, 2/28/2017] Tyetyelorh-❣: 💋💋💋 _UMARNIN IYAYE_💋💋💋 _WRITTEN BY_ _TYETYELORH_ _In dedication to my newest crush_ *ILY*💋 💋💋💋 *113* Yana shiga yasa key dan haka ta juya tana kunkuni ta shiga dakinta Haka rayuwansu ta cigaba da tafiya yau suyi fada gobe suyi magana Se wata rana tana kwance a dakinta tana kallon tv amma ba kallo takeyi bah dan a kashe yake Adeel ne ya shigo dan ya bata laptop dinta saboda ya gama binciken da ze mata yana ganinta haka a zuciyanshi yace today is my day seya fita dakinshi ya tafi ya dauko snake din ruba Hakeem ne ya bashi wedding gift ya fito yana wani murmushi me kara fito mai da kyanshi ga kuma wani dimple dinshi nan Ya shigo dakin still tana kwance inda ya barta a hankali ya karasa gunta ya ajiye snake din a gun kafanta se yayi sauri ya fita. Tana yin juyi setaji alaman abu ta duba kawai taga maciciji seta dauke nunfashinta ta kasa motsi kwata-kwata dan ta taba ji yadda akace idan maciji yahau jikin mutum tou kar a motsa dan motsin ne zesa ya sareka Idonta ta damke haryanxin taki nunfashi se wani wawan rawa da jikikinta keyi tunaninta daya taya snake ya shigo mata daki kawai seta bude idon a hankali ta kalla snake din ta sake kalla kawai se tayi tsaki tayi wulli dashi ya fita daga dakin ta mike ta fito daga dakin dan ta gane snake dinta ne wanda ta taba franking yaya Hakeem dashi Dakin Adeel ta nufa se kuma ta ganshi a parlo dan haka seta yo kanshi kana ganin fuskanta kasan yana tattare da masifa Ta rike karamin west dinta ta tsaya a gabanshi shi kowa ko dagowa beyi bah Kawai kuma seta juya ta koma dakinta ta yafa karamin veil dinta ta dauka phone dinta ta fito ta kama hanyan fita tayitayi ta bude kofan amma ta kasa se open sasame take cewa koma gashi bataga remote dinda aka ajiyeshi a gefe bah seta dawo parlon tace mai dan bude min kofa Kaman baxe dago ba yace where too?? Tace am tired, Kullum ina waje daya i recently gain 2ponds inason naje strolling ne tunfa dana zo gidan nan so biyu kawai na taba fita kuma dakai ne Ta gama maganan tana murtike fuska Ya mike yace toh muje tare Hell noh,no way kawai in kama fita dakai tahb Toh shikenan bazan bude bah And anyway ni na daukeki ne kaman safieyarh sister na wanda na bah five full years And ni kuma na daukeka kaman yaya Hakeem ne wanda dukda ya ban 5yrs i won't take sh*t frm him ta juya Ae ko da sauri ya kafkota yace say sh*t one more time Tayi shiru batayi magana bah ta fuzga hannunta tayi gaba shima ya biyota ya bude kofan ta fara masifa "Ni wlh ban yarda bah yanzin kace zakayi tafiya and kofan bemasan ni bah haka zanta zama harse ka dawo ina cikin gida yanxin idan na mutu fah" Idan na dawo sena ja dead body ki na fitar dashi kawai Suka ringa fada har suka fita bakin gate ta kalleshi tace toh ka kuma mana Yayi banza da ita Tace "you know, i hate this ka ringa banza da mutum da gangan wlh idan wata rana ka kaini bango sena maka abunda bazaka taba mantawa dani bah" Ya kalleta yace wait a haka ma zaki fita toh kuma kisa babban abu Ta kalla jikinta tace Are you kidding me ba inda zan koma seta fara tafiya Ya bita da sauri ya jawo hannunta yana janta suna komawa yace ko kisa babban abu ko kuma kiyi zamanki a gida Tanata kukarin jan hannunta amma ta kasa dan rikon da yayi mata harseda suka shiga cikin gidan ya saketa ta kalla gun rikon har yayi pink ta daga kai ta kalleshi kawai se hawaye ya fara diga daga idonta seta shiga cikin gidan aguje Ya tsaya yana kallonta harta shige se shima ya shiga Tana shiga dakinta ko kulla kofan batayi bah ta fada kan gado ta fashe da kuka Kukan da idan aka sa mata wuka a wiya akace ta gaya dalilin kuka bazata iya gaya bah yana shigowa yaji tana kuka harze wuce se kuka yaji baze iya barinta bah ya shiga dakin a bakin gado ya zauna Har yanxin bata bar kukan ba dukda ta ganshi shi kuma beyi mata magana bah Can bayan ta gaji da kukan still beyi mata magana bah ta dago idonta wanda harsunyi jajir ta kalleshi tace "So?" So,what?? Ya maimaita Seta sake sakin wani kukan ya dagota hannunshi yana rike da fuskanata yace gayan min meke damin ki "Ni am seriously tired of staying in one place wlh nagaji Tana magana lips dinta kawai yake kalla Ta cigaba yau how many weeks kenan da zuwa gidan nan amma ko motana ban taba fita dashi bah kuma na fa sama admission a garin nan amma koh- Abunda bata kasa ba kenan yasa bakinshi cikin nata A lokaci daya seta dauke shima haka wani duniya suka shiga ita kuma ji take like thousands butterflies in her stomach bayan kaman three mins setayi sauyi ta tureshi batama iya kallonshi bah ta mike a guje ta shiga toilet tasa key Shi kuwa wani shock ne ya kamashi he cn't belive he jst kissed her yayi kusan 20 mins a zaune ya kasa motsi se kuma ya mike jiki a sanyaye ya jawo mata kofa ya wuce dakinshi Tana jin ya fita seta sake wani ajiyan zuciya ta sama gu ta zauna ta fara tambayan kanta tambayoyi dayawa se kuma tace meyasa na tsaya zeyi tunanin ko yayi min dadi ne seta shafa lips din tayi murmushi tace he's not a bad kisser after-all Amma meyasa yayi kissing dina wani zuciya tace maybe he has falling for you Seta mike tace noh-way se ta fita tasa key a kofan dakin da baje kan gado tana kallon cilin din dakin babu lefi his lips are so soft tayi murmushi ta sake shafawa seta mike ta hada phone dinta da speaker dakin tasa waka kawai tana zaune tana bin wakan Yana can kwance a dakinshi yanata tunanin abunda ya faru seyaji kida ya saurara sosai ya tabbata daga dakinta ne seya mike yace toh meyasa zan damu kaina ita batama dauka da wani abu bah ya fito kitchen ya shiga dan ya nema abunda zesa a cikinshi ya duba be sama komai bah shi kuma ba iya girki yayi bah seya fito yaje yayi knocking dakinta tana jinshi amma ta shareshi yayi2 ya gaji seya hakura yaje ya hada tea ya sha. Wuraren karfe biyar itama lokacin cikinta ya fara kara haka ta fito a hankali tana wani leke leke kaman barauniya dan batasan haduwansu ta kalla parlo baya nan seta ja kofan a hankali ta kama hanyan kitchen ta shiga ta hada masu dinner ta ajiye mashi nashi a dining ta deba nata ta kuma daki bata sake fitowa ba harta kwanta. _Two days later_ Har yau wasan buya akeyi tsakaninsu idan taji motsinshi bazata taba fitowa ba harsetaji ya tafi masallaci dan shine kawai wajan zuwanshi shi ba abokai gareshi ba a garin Tun rana da abun ya faru tsakaninsu basu sake haduwa bah kaman ba gida daya suke bah shima de besan haduwansu Tana kwance akan couch a parlo amma ba kallo takeyi ba tana karanta wani Novel ne _What to expect when you are expecting_ zata bude next page kenan se gashi ya fito daga daki batasan meyaaa ba se jikinta ya fara rawa ta cigaba da kallan littafin amma hankalinta be kai ya sama gu ya zauna acan gefe seyace "gashi" Ta dauke kai kaman batasan yazo gunba seya mike ya buga mata papers din a kafanta ta mike zaune da sauri a ajiye mata akan hannun kujera ya mike ya kuma daki Da kaman bazata taba su bah se kuma ta dauka ta bude admission latter ne ta sama ihu kawai ta ringa yi tayi wulli da novel dinda take karantawa yaushe rabanda taji irin wannan dadin tun randa Daddy ya bata mota Motan da bata taba shiga ba har yau ta gama tsalle tsallata daga baya ta dauka waya ta kira Mami ta gayan mata ta sama admission ta tayata murna sukayita hira duk ta gama addabanta akan yaushe zatazo gida ita ta gaji da zama a Abuja Mami tace ae be kamata ki fita ba yanxin haryanxin ke Amaryace Mami tayita mata wa'azi ajan rike miji ta sa mata arbarka daga baya sukayi sallama ta kashe wayan seta kway2 yadda Mami tace "Har yanxin ke Amaryace" ta cigaba da karatunta Yau one month dai-dai da daurin aurensu ta tayar da tsiya wai ita wlh seta fita a motanta koma seyayi registiring voice dinta dan ta kusan fara zuwa school idan ta dawo baya nan fah Ya kalleta alaman ta dameshi yace ke wai dan Allah bazaki iya 10mins bah ba tareda kinyi magana bah Kayimin abunda nakeso kaga idan zanyi maka magana ka aza an damu da a maka magana ne kaman wani star Ya matso dab da ita yace me kikace Da zatayi repeating ne seta tuna abunda yayi mata tace bance komai ba nide kawai kamin registering Yace better ya wuce gun kofan inda asalina gun yake A hankali tace mutum babba dashi amma yanada dimple se kuma ta biyoshi Tana tsaye tana kallonshi ya danna wasu digits yace tayi magana tayi kana ya sake danna wani ya kalleta yace shikenan koh dan zaki bugar min da kai Ba shikenan ba zanje yawo Yawo ya maimaita gidan wa?? Ohho nima ban sani bah fita zanyi na huta da kallon ungly face dinka a hankali ta karasa Ashe yajita yayi wani mahaukacin dariya wanda bata taba ganin yayi irinshi bah yace and you are stock with it Ungly face dinda mata ke hauka akanshi Ta yamutsa fuska amma batayi magana bah Kuma tare zamu fita Zatayi magana kenan yayi saurin cewa idan kikayi musu zakiyi 2-0 Ba yadda ta iya dan tsakani da Allah ta gaji da zama gu daya dan haka ta shiga dakinta ta dauko keys din da wallet dinta dan licence da creadit card dinta suna ciki ta yafa babban gyale ta fito Batama jirashi ya fito bah ta fita waje ta yaye rigan da akasa ma motan se tayi murmushi ta shiga tasa sit belt wani dadi takeji ta kunna motan se gashi ya bude ya shigo suka fito daga gidan tafiya kawai takeyi dan batasan inda ta dusa bah 💋💋💋 [19:53, 3/1/2017] Tyetyelorh-❣: Shi wayanshi yake kalla se tafiya takeyi tana murmushi ita daya Yana dagowa seya ga wani store Ta hango anyi hanging wani riga ae da sauri ta tsayar da motan Ta cire belt din tana kukarin fitowa yace ina zaki Ciki mana tace kana ta fito shima ya fito suka shiga tare Gun rigan ta fara zuwa ta cira ta shiga ta gwada daidai ita daga nan ta fara sayan shirman mun kaya shi kuma yana tsaye a bakin basket dinda take ajiyewa idan ta lebu da wayanshi a hannu danshi mayen waya ne kuma be wani social media kawai tsaban karatu ne online Can ita ta shiga gwada wani wando data gani crazy shi kuma still yana tsaye se wata budurwa tazo tayi mai sallama Dan rashin mutunci irin nan Adeel ya nuna bega wani halittaba agun ta sake mai magana a lokacin ne ya dago ya cire glasses dinda ke idonshi tace sannu se ya daga mata kai kawai ya maida Tace dan Allah tamabaya nakeson nayi maka Seya sake daga mata kai Yarinyan nan dake ajiye kaya anan matarkace koh sister kah Sedaya bata mata lokaci kana yace sister na can i help you?? Setayi murmushi tace toh dan Allah zan iya samin phone number ka cus inason mu zama frndz ne Wannan karan gabadaya ya cire glasses din ya kalleta daga sama zuwa kasa ya yamutsa fuska yace Nah!! Not intrested yaja basket din ya wuce inda ake biyan kudi Abun ya kular da ita dan ba'a taba yi mata irin wannan disgin ba a rayuwanta ta dauka tsinman kafafuwanta da wuce Ita irin matan nan ne yan duniya dan daga shigansu ma zaka gane hakan Yana zuwa aka juye kayan ana lissafa kudin shi kuma yanata kalla2 inda ze hango Ameenah har aka gama bata zo bah Ita koma taje inda ta barshi amma bata ganshi bah seta fito ta ganshi a tsaye agun bada kudi ta ajiye wandon dake hannunta ta kalla Adeel ya sakan mata wani harara itama ta maida mai Yace an gayan maki ni bawan gidanku ne Tace waya sani tana kukarin bude wallet dinta Haka kikace koh Hmmmm. Aka mike masu bags kaya seya nuke ya wuce ya barta agun be amsa koh daya bah Ta mika ma matan gun creadit card dinta danta cire kudin setace mata ae mijinta ya biya Ta kalleta tace waya gayan maki mijina ne toh yayana ne ta amsa bags ta wuce tana zuwa gun motan tasa a baya shi kuma tuni ya shige gun driver Tana budewa zata shiga taga mutun agun Ya mika mata hannu alaman ta bashi keys din Ta kalleshi ta kalla hannun tace tahb nida motana Yace wlh idan baki bani bah zan maki abunda baki so kuma maganan school you should just forget about it haka zaki ta zaman gida babu ke ba fita harki tsofa Badan taso bah ta buga mai keys din a hannu ta koma dayan gefan ta zauna tana kunkuni wai ita da motanta za'a mata karfin hali Beyi magana bah dukda yaji abunda take cewa yaja motan suka koma gida suna isa ya fito haka ta jido kayan ta shiga dasu dakinta Ana gobe zata fara zuwa school dan ya rigada ya gama mata komai xuwa kawai ya rage Duk se zumudi takeyi ta hau kan kujera ta sauko da akwatin lefanta dan duk sunyi kura ta ajeye ta zaba kayan da zatayi amfani dashi su inner wears kayan kwalliya jakankuna talama da sauransu duk ta zaba raguwa ta maidasu dan ba kalanta bane atamfa kowa koh daya bata dauka bah _Washe gari_ Tana tashi ta duba time table dinda Adeel ya bata wuraren 12 takeda lectures dan haka ta shiga kitchen ta soya dankali da kwai ta hada mai akan dining ta gyara gidan taje tayi wanka riga da wand tasa seta zunbula katon hijab ta dauka designer bag dinta na _kylie_ wanda Abbah ya bata sanda zeyi mata dadin baki ta fito parlo sannan shima ya tashi ya fito a shirye yana break-fast ta sama karamin bowl ta zuba a ciki itama tana ci ya kalleta yace tunda kike baki taba kamada musulma ba se yau Koh kallonshi batayi ta cigaba da cin abincin ta abunda ya tsana kenan yayi magana ayi banza dashi amma shi yanason ya ringa ma mutum ya mike ya dawo kujeran kusa da ita ya juyo da kujeranta yana facing dinshi yace nayi maki magana kinyi banza dani yana magana amma tana jin nunfashin shi a fuskanta Tace naji thank you! Yayi murmushi ya mike ya kuma inda yake zaune yace you are welcome ta sakan mai harara ita tun ranan dayayi kissing dinta seta fara jin tsoranshi ta wani gefan dan haka daya gano se yake using dinshi agenst her. Tare suka fito dan ita bata san makarantan bah saboda haka shi ze kaita harta kama hanyan zuwa gun motanta ya kalleta yace do you expect me na kaiki kuma na bar maki motan Mmm! Dan haka seta dawo gun motanshi black *KIA* ta shiga suka fita se makarantan lokacin har 11 tayi Suna isa babban makatanta ne suka shiga ciki da mota kan suka fito ya kira wani mutum a waya yazo hargunsu ya hadusu da Ameenah dan abokin Adeel ne class mate dinshi a secondary school kuma lecturar ne a makarantan dan haka shine ze nuna mata makaranta shi kuma ya koma dan yaga time-table dinta yasan nawa zata gama seya dawo ya dauketa Yana tafiya gun wani katon gini ya tsaya a gaban ansa *LAWIZAS* ya fito daga motan ya shiga yaune first day dinshi dan ze fara aiki ne saboda ya gaji da zaman gida dan haka idan yanada game seya ringa dauka live kawai tunda shi daman architec ne abunda yayi studing yana shiga aka kaishi office dinshi aka nuna mai Asistant dinshi wata mace ce Ameenah ana kaita class dinsu ba'a dade ba aka fara lectures dayake english suke dashi Suna gamawa ta fito ta sama kujera ta zauna tana jiranshi yazo ba'a dade ba se gashi suka taho gida tana shiga ta ajiye jakanta da hijab a parlo ta wuce kitchen ta hada mai abinci ta ajiye akan table ita kuma ta dauka maltina ta bude tana sha seya dago ya kalleta se a lokacin ta tuna shigan da tayi crayz tasa se wani top me V neck seta kinkima jakanta zata gudu daki yace dawo nan taki kulashi yace wlh idan baki dawo bah zan biyoki dakin ta dawo tareda kare kirjinta da hijabin Ya mike a haka kika fita daman,no wonder kika zunbula katon hijab toh wlh karki kara yanxin idan kika manta kika daga fah Ta kalleshi tace kana magana kaman kana kishi na se tayi murmushi ta wuce daki Da karfi yace meyasa zanyu kishin ki mstewww!! Se wayanshi tayi ringing yana dubawa Mommy ce suka gaisa take cemai gobe zasuzo itada safieyarh yayi murmushi yace toh se kunzo sukayi sallama yaji dadi dan a gaskiya yayi kewarsu ba wasa Yayi knocking dakin Ameenah "Uhmmm" kawai tace yace fito ya kuma parlo Seda ta gama shanye maltina seta mike ta shiga closet dinta ta dauka wani jacket shara shara ta daura akai ta fito Wetin?? Ni kike cema wetin yace A hankali tace toh kai waye dan kaga ina ma sanyi kwana biyu ta juyarda bakinta Heheh zanyi maganaki Mommy da safieyarh zasuzo gobe Ae data daka wani tsalle tareda ihu se kuma ta daura fuska a lokaci daya tace karfe nawa dan inada class gobe Ya kalleta yace kaji yar rainin wayo toh ban sani bah Ta kama hanyan daki tace kai ka sani din me halin mugaye Taga alaman ze mike seta karasa da sauri ta kulle kofan Shi gyara zama yayi dan yasan idan ya mike kafin yakai ta shige mutun kaman tsinke ***** Ta ringa zumudi ta shiga gyara dakinta dukda a gyara yake ta shiga closet ta debo wasu atanfa wanda Mami tayi mata bata taba sawa ba ta debo su guda shida ta ajiyesu dan da ta turasu wani gune ta fito guest room ta shiga tadan karkade ta wanke toilet seta dawo tana rike da kukunta wai ta gaji Wanka ta shiga ta fito tasa kayan bacci lokacin biyar ma batayi bah dan tasan ba inda za[truncated by WhatsApp] [15:42, 5/6/2017] Rrspectable: [20:27, 3/5/2017] 1D-Tyetyelorh-❣: 💋💋💋UMARNIN IYAYE💋💋💋 WRITTEN BY: TYETYELORH _diz page is for you guyz Mama da Baba i luv you so very mch i dn't knw how to do without you i luv you, i luv you there is no word to describe it all i knw is i can do anything just to see dat we are together forever i really can't do without you we will be here for you no matter how. One month to you guyx 37year anniversary can't wait we love you_❤ _In dedication to Aysha wakili and Aysha sayedi *ILY* guyz and more grace to your elbow_💋 💋💋💋 *114* _Washe gari_ Karfe shida ta tashi tayi sallah dan bata samu ta tashi da asubah bah tana gamawa tayi wanka ta shirya cikin duguwan riga ta yafa gyale ta dauko handbag dinta ta ajiye a parlo ta kalla agugu sauran 20 mintues 7:00am yayi kuma bakwai daidai tanada class se 10 zata fito se kuma gobe dan haka da sauri ta hada mai sandwitch ta ajiye ta bude jakanta ta ciro ta rubata mai note cewa ta tafi makaranta dan tanada class karfe bakwai ta ajiye kusa da sandwitch din ta dauka jakan da sauri ta fita ta shiga motanta ta wuce tanata tafiya tayi nisa se hold-up ya tsayar da ita tana tsaye se taji anyi knocking windon motanta ta dayan gefan ta saukar da kadan wata tsohowa ce irin ta tsofa sosai tace sannu yarinya Ameenah ta kare mata kallo sannan ta gaidata ta amsa da murmushi kwance a fuskanta Kana tace yarinya kinada baiwa wanda ban taba ganin irinta ba a duniya Tayi murmushi tace nagode ta bude wallet dinta ta ciro 500 ta mika mata Tace ni ba almajira bace kawai gayan maki nayi dan randa zaki gane baiwan nan naki zakiji dadi sosai haka ma mijinki zeyi alfahari dake dukda baku son junanku seta juya ta wuce Tana kallon tsohowan harta juya se kanta ya daure taya tasan bamuson juna setayi sauri ta fito ta duba tsohuwan nan sama da kasa amma ta rasa haka ta koma cikin motan ta wuce makaranta Tana isa da sauri ta fito har lecturar ya shiga ta shiga ta sama waje ta zauna yana teaching amma hankalinshi yana kanta duk ta gama tsarguwa duk daguwan da zatayi se sun hada ido dan haka ta mike tareda cewa i cn't take it duk aka kalleta ta dauka littafin data fito dashi tareda handabag dinta ta kama hanyan fito yace Mrs. Adeel where are you heading to?? Ta kalleshi se kuma ta tsaya taje gab dashi tace "so you know am married msteww" seta fita Duk aka tsaya ana kallonta Tana fita gun motanata tayi ta shiga ta fuzga da karfi ta kama hanyan gida tanata faman bala'i ita daya a mota Adeel ya fito a shirye gun dining ya nufa ya bude kolan data sa sandwitch din ya cira daya seya tafi kitchen yana ci ya dauko tea cup ya dawo ya hada tea yana zama ze fara sha kenan se idonshi yakai gun paper ya dauka ya karanta se kuma ya tsaya yana kallonshi kawai can seya ajiye ya cigaba da break-fast dinshi yana gamawa ya mike ya shiga daki a gaban mirror ya tsaya seya cire holan kanshi ya sake cambing gashinshi ya maida holan yayi murmushi se kuma ya fito key din motanshi ya dauka ya fito su basu ma damuda sa key a kofan bah Motanshi ya shiga ya fito daga gidan Tana karya kwanan shiga layinsu seta hango motanshi tana zuwa dab dashi harta dauke kai setaga ya tsayarda motanshi dan haka ita ta tsaida nata a tare suka sauke glass din window ta kalleshi yace meyafaru kika dawo da sauri yana magana yana kallon agogan hannushi Seda ta dan yamutsa fuska sannan tace kawai lecturar ne ya ban haushi Tahb kawai yace ya kulle glass din a tare kowa ya kama gabanshi Tana shiga gida tayi packing ta fito ta shiga ciki dakinta ta tafi ta ajiye handbag dinta ta cire duguwan rigan jikinta tasa rigada wando ta fito kitchen ta shiga ta rike kukunta tanata faman kallon kitchen din ta rasa mezata dafa masu mommy se kawai ta daura ruwan zafi ta fito ta kunna waka a parlo ta koma tana tafiya tana rawa ta dauka bread akan fridge ta gutsura kana na akan plate ta baza ta fita waje akan motanta ta daura danya bushe Tafashen naman kaza ta daura sannanta ta dauko semovita ta tilga kadan ta dauka ruwan zafin data daura ta sama katon ruba seta kwaba semovita da ruwan zafi tasa yist a ciki ta yanka albasa shima ta ajiyeshi akan motanta dan ya kumbura Tana dawowa kan kujera ta haye wai ta gaji Seda tayi kusan mintuna 20 daga baya ta mike ta koma kitchen tafasen naman saniya ta daura tana cikin yankan albasan ne seta yanke a tafin hannunta ihu tayi tayi wulli da wukan ta kalla wurin tace mayan lalle yaki fita Lallan bikinta bakin ya fita henna tafin hannunta ne be fitaba haryanxin Ta fito tana kallonshi kawai ta rasa me zatayi se awch taketa faman fada Adeel yana isa office din be wani dadi ba ya fito ya dawo gida yana shigowa ya fito daga motanshi ya shigo ciki seya tarar da ita a tsaye seda ya karema shiganta kallo Dataga shigowanshi seta maida kollonta inda jini ke ziba a hannunta kawai se hawaye ya fara zubuwa kaman ruwa Shi bema lura da hawayen da takeyi ba harze tafi seyaji tasha majina dan haka ya kalla fuskanta yaga hawaye ya karasa gunta yace meyafaru Nuna mashi gun yankan tayi seya juya ya shiga dakinshi first aid box ya dauko karami ya zauna tukun ya kirata ba musu tazo ta zauna a dan gefe sedaya bude kana ya mika hannunshi alaman ta daura hannunta a kai ta daura ya kalla hannun Yace ina ciwon yake Gashi nan kana gani ta nuna wani karamin yanka amma jini se zuba yakeyi kaman katon yanka Ni ban ganin komai se lalle kawai Ta janya hannunta da nufin mekewa seya kamo hannu yace toh tsaya na wanke Haka yasaka ya fara wanke wa kawai seya tsaya yana kallon hannun can ya kara motso da hannun gun fuskanshi sosai yace wait meye wannan Gabanta ya fadi ta aza wani abu ne taja hannun danta gani Meye?? tace Yace A & A mana Ta sake kalla tayi wani dariya irin na rainin wayon nan tace kana tunanin zan tsaya asamin A wai da nufin sun- Abunda bata karasa ba kenan ta ganshi Wtf ta fada tareda mikewa tana kara kallon gun "Am gonna kill you" Seta shige daki tanata masifa ita daya Shi ko kallo ya bita dashi kana ya mike ya maida box din Wayanta ta dauka ta kira number safieyarh dan daga gidansu Adeel aka kawo me henna Ringing daya biyu ta daga kafin tace hello Ameenah ta fara bilbileta da fada Safieyah tace toh yanxin menayi Nasan ke kikace me henna design tasa A & A a hannu na Ta fashe da dariya ta ringa mata dariya hadda buga cinya Kefa yar rainin wayo ce banda san iskanci ina maki magana kina min dariya Toh ba dole nayi maki dariya bah yau how many weeks dayin henna abu a hannunki amma baki taba gani bah se yau Toh ya a'ayi na lura anyi abu kana na wlh da zanga me lallen da sena shafa mata bakin lalle a fuska Dariya safieyarh ta kara sakewa tace toh Mami ce tasata shiyasa itama tayi Se masifan ya kuma kan Mami wai taya zatayi min haka Daga baya koma setace wai kuna hanya ne Safieyarh tace yanxin zamu fito muna jiran yaya Hakeem ne danshi ze kawo mu Ihu ta saki tana murna hadda hakeem za'azu daga baya sukayi sallaman bayan sun danyi gulma Fitowa tayi tana saka wani karamin bandage agun ta shiga kitchen din ta sake yanka wani albasan tasa a cikin tafashen tayi mai hadi Fitowa waje tayi ta dauka bread din ta farfasashi ya kuma kaman gari ta sauke tafashen naman kazan da ta daura ta fasa kwai tana soya kaza da bread da kuma kwai tana gamawa ta dauko kullin waina ta daura tanda ta fara soyawa A xuciyanta tana gode ma Mami da Auntie dan sune suka sakata a gaba suka koya mata girki amma da dan itane toh a barshi gashi yau yana mata amfani Tana gamawa ta saka a kulan Adeel sauran ta zuba a wani kula shima kazan haka tayi Gun miyan ta kuma ta hada miyan alaiyahu shima tana gamawa ta gerasu akan table ta saka drinks a fridge daga nan ta gyara kitchen din tas dan ita akwai tsabta parlo ta dawo ta kunna turaren wuta nan da nan gidan ya kama kanshi Gun kulan kazan taje ta dauka yanka daya tana ci ta shiga dakinta 💋💋💋 [21:57, 3/5/2017] 1D-Tyetyelorh-❣: Yana kwance a daki duk kanshi ya gama cika mai ciki se juyi yakeyi akan gado daga baya de ya mike ya fito wani ajiyan zuciya yayi da wani kamshi ya sake dakan mai hanci seya saki lallausar murmushi gun dining ya nufa ya bude dukka kollolin duk wanda ya bude kamshi kawai Plate ya dauka ya deba naman ya sama waje ya zauna yana ci tareda kurawa da lemo ****** Wanka ta shiga ta wanke gashinta tayi wanka ta fito dring gashin tayi oiling ta shafa mai ta dan gyara fuska daga powder se eye liner sannan tasa chapet dukda batayi wani kwalliya bah tayi kyau sosai Wani riga da skirt ta dauko red na atanfa tasaka ta feshe jikinta da turare sannan tayi zama na musamman ta fara daura dankwalinta 2yard Tana gamawa ta kalla mirror ita kanta tasan ta fito phone dinta ta dauka ta ringa selfie tayi iya yinta ta fito tana kallon wayan Adeel kowa kaman ance ya daga kai seya ganta kawai seya kware Abunda ya dago da ita kenan ta kalleshi Wani dariya ne yazo mata tana kokarin tarewa amma ta kasa shi kuma yana mata alaman ta kawo mai ruwa ta gane sarai amma tana tambayanshi meyake so Daga baya ta bude fridge ta mika mai ruwa seya fuzga ta kalleshi tace gobe ranace ae ta sama waje ta zauna ta cigaba da sana'arta wato hoto Yana dawowa daidai yace dan mugunda na kware amma seda kika gadama kika ban ruwa Nunawa tayi kaman bataga wani halitta agun gah Abun ya kular dashi ya zagayo ta gabanta ya amshe wayan se a lokacin ta dago tace give it back Yasaka a aljihunshi yace zaki iya kwata idan kinada karfi seya juya ya kama hanyan fita waje Da sauri ta kai hannunta zata dauka ya chafke hannun yace lallai kina ganin hakori na kwana biyu Ae wlh Mommy na zuwa zan tafi da ita dan na gaji da zama dakai kullum na tashi wannan fuskan nake gani kaman na mayo idan zan kwanta ma shine karshen abunda zan gani its annoying seriously Really haka kikace idan haka ya faru i will be so glad dan nima na gaji and idan tazo dakina zaki dawo dan karsu gane wani abu Tace chab ae nafison ta gane ni kuma bazan taba kwana dakai a daki bah da wani dimple dinka kaman a hankali tace zomo Wani murmushi ya sake yace yanade burgeki Ta rike west dinta tace are you kidding me ba abunda ze burgeni anan gara manade voice dinki Awwwn finally ya cigaba da tafiya Ta sake biyoshi tace ka bani phone dina haka ka daukemin laptop dina and an bani assignment wlh mommy tana zuwa duk zan gayan mata ta wuce Shima ya wuce Se kuma ta dawo da sauri tace ka bani mana I thought kinyi zuciya ne kice please kawai sena baki Tahb ka rike ta wuce dakinta da karfi ta bugo kofa Yace kede kika sani shima ya fito gun garden ya nufa ya sama waje ya zauna seya ciro wayan ya fara nata bincike gun gallery ya fara zuwa shirme ne Daga hoto na kylie sena Ariana da kuma screamshots din lipstick din kylie da kuma handbags kala kala Gun camera kuma hotanta ne baja baja kaman hauka Tsaki yayi ya maida aljihu yadan kwantar dakanshi a jikin kujeran ya rufe ido ☆☆☆ Duk abun haushi ya gama ishanta se kunkuni taketa faman yi _30 mins later_ Duk ta gaji da jiransu ta kunna tv dakinta tana kallo kawai setaji bell din parlo yayi ringing se kuma karan horn daga waje ae batasan sanda tayi wani super ba ta fito daga dakin a guje hadda tuntube ta fito waje se gasu suna shigowa da motan dan Adeel yana garden din har yanxin Se tsalle takeyi ita daya duk ta kusa su tsayar da motan Ae kowa motan na tsayuwa tayi gun aguje safieyarh ce ta fara fitowa a tare sukayi ihu suka rungume juna Hakeem ne yazo wucewa da kaya a hannunshi yace zaku fasama mutane dudan kunn- Kawai ta dane jikinshi tana ihu seta fara hawaye dan a gaskiya tayi kewarsu d[truncated by WhatsApp] [15:42, 5/6/2017] Rrspectable: [17:52, 3/11/2017] 1D-Tyetyelorh-❣: 💋💋💋UMARNIN IYAYE💋💋💋 WRITTEN BY: TYETYELORH 💋💋💋 _Nasan last page was too short am so sryy for that zanyi replacing a wannan page din_💋 _In dedication to lawizas_ *116* Da asubah kaman hadin baki a tare suka tashi toilet dinshi ya shiga yayi alwala ya fita suka wuce masjid da Hakeem ita kuma mikewa tayi ta shiga dakinta ta tada safieyarh sukayi sallah tare ta kuma dakin Adeel dan tasan be dawo bah seta ga laptop dinta ya daura wayan akai ta kinkima da sauri ta kuma dakinta ta kwanta kafin gari yayi haske Suna dawowa shima baccin ya kuma da beganta a dakinba be wani damu ba sema pillo daya gyara ya saka a tsakiyan gadon ya wanta Wuraren bakwai ta tashi ta sake tada safieyarh wai tazo ta tayata aiki dan rashin mutunci se tace ni wlh bacci be isheni bah ta kuma tareda kulle fuskanta da bargo Wani wawan duka ta buga mata tace wlh idan baki tashi ba Mommy zan gayan mawa kefa ya kamata kimin gyaran gidan Ta kalleta tace kaman nazo gidan Auntie nah Ameenah tace toh gidan wa kikazo idan ba na Auntie naki bah ki tashi baf Badan taso ba ta mike suka shiga kitchen Dishes din tasa a dishwasher se suka fara hada breakfast suna hira Suna gamawa Ameenah ta gera akan dining ita kuma safieyarh ta gyara kitchen din da parlo Dakinta ta shiga tayi wanka atamfa ta sake sawa riga da skirt dan kwalin nan ya dauro ta feshe jikinta da turare Black handbag ta dauko tasa laptop dinta a ciki da bakin takalmi ta yafa gyale ta fito Safieyarh tace inyeee amarso kinyi kyau fah Murmushi kawa tayi sega Adeel ya fito daga dakinshi kallonta yayi lokaci daya koma ya dauke kai Safieyarh kowa shigewa daki tayi Ita kuma gun kofa ta nufa zata fita Yana kokarin zama kan kujeran dining yace ina zaki Ta juyo tace school ofcorse Toh jirani nayi dropping naki kallonshi tayi se kuma tace mommy ofcorse ta dawo tareda zunbura baki Kan table din ta nufa ta dauka dankali guda daya tasa a baki seta dauka ketchup ta matsa a bakinta haka ta ringa yi kaman sau uku shi tsayawa yayi yana kallon ikon Allah Kaman ance ta kalleshi se taga yana kallonta tace what!! Girgiza kai yayi yace "you are so weird" Gun fridge ta nufa ba tareda tayi mai magana bah ta dauko malt ta sama waje tana sha shi kuma yana cin abinci kaman mace yana yanga kallonshi kawai takeyi duk ta kusa ya gama su tafi yadda yake tauna abinci kawai yayi mata kyau lips din na natso tana kalla they are so pink Sega Hakeem ya fito a shirye ya kalla Ameenah inda ta natso tana kallon Adeel yayi dariya ta tabata Da sauri ta kalleshi tace kaban tsoro Ba dole kiji tsoro ba kin tsaya kina kallon mijinki yana magana inda Adeel baze ji bah Kame kame ta fara tace me zan kalla ajikinshi se kuma tayi tsaki ta cigaba da shan malt dinta Murmushi yayi ya zauna a hannun kujeran da take yace kalla na fara tara gemo Kollon gun tayi babu komai kaman fuskan jinjiri tace hala ka bada ajiya ne a fuskan wani ta mike Kallonta yayi ya hada fuska Adeel kowa wani dariya ya saki yana mikewa Harara ya aika mai fuskanshi a daure Hanya fita sukayi da Ameenah se kuma Adeel ya juyo ya kalla Hakeem yace idan Mommy ta tashi kace mata na tafi gun aiki Yace ae kun ajiyeni ne Ameenah tayi murmuahi tace wai ina zaka kayi wannan shirin Sakin fuska yayi yana gyaran wuyan rigan dake jikinshi yace neman aure Kaman an gefo safieyarh se gata ta fito daga daki ta kalleshi Yana ganin ta fito seya juya Su Ameenah kowa fita sukayi suna mai dariya Motan Adeel suka shiga suka fito ba wanda ke magana Bayan sun danyi nisa se ta kalleshi tace wai yaushe ka fara zuwa gun aiki Kaman baze amsata bah se kuma yace meye ruwanka Kanka akeji ta murmuda mai baki Maimakon taga sun nufa makarantansu setaga sabanin haka Taso tayi magana amma se kuma tayi shiru dan tasan "ina ruwanki" zece Sunata tafiya tana kallon window gefenta se suka tsaya a wani katon building a saman ansa *Lawizas* phone dinshi ya ciro yayi dialing wani number seya sa a kunne can sega wata budurwa ta fito da file a hannunta tayi knocking window ta gefan Adeel seya sauke a lokaci daya kuma seya changa fuskanshi Gaidashi tayi ya amsa ciki ciki sannana ta gaida Ameenah da murmushi ta amsa Se budurwan wato Assistant din shi kenan tace "sir bakada apointment yau se gobe kakede meeting" Tana magana tana wani fari da ido Shi kuma phone dinshi kawai yake kalla tana gamawa yace "okeyy" koh kallonta beyi bah yaja motanshi Gyara zamanta tayi tana facing dinshi tace waye ita? Ba tareda ya kalleta ba yace "if you most know everthing Assistant dina ce" Dariya tayi tace she is seriously into you "Well good for her" Seriously kaga wani yangan da take maka Yace she's not my type Kara kallonshi tayi tace then who's your type "Wai ina ruwanki ne wait mema kike karantawa?" Fuska a daure tace _Law_ Kallonta yayi yace "no wonder it fits you " Ba wanda ya sake magana har suka isa makarantan fitowa tayi daga motan har zata wuce se kuma ta juyo tayi knocking glass din ya sauke "By 12 zan gama class dina gabadaya" Then kije ki fadan ma driver ki garama tun wuri ki sama me keke napep "Haka kace koh toh wlh Mommy zan kira in gayan mata kaki zuwa daukana ae daman iyayinka ne ya saka ka kawoni tin farko " Zanga da wani wayan zaki kirata ae kawai seya ja motan ya wuce Tsayawa tayi ta duba jakanta ae kowa ta daura akan dash-board din motan kaman tayi kuka tace mugu kawai ta wuce Yana cikin tafiya phone dinshi tayi ringing Manager shine ya daga suka gaisa yace mai nan da 5 days ne match din saboda haka ana sauran 4 days zakazo zan shirya maka komai Sukayi sallama Gidan wani frnd dinshi yaje sunsha hira se 12 dai-dai suka rabo ya kama hanyan dauko ta Ita kuma tana gama class dinta ta fito ta sama wani kujera ta zauna sega wani saurayi yazo shima ya zauna kusa da ita dan corse mate dinta ne suna dan gaisawa amma besan matan aure bace hira dukeyi sama sama shine ma de me magana ita daga mai kai kawai takeyi se faman kallon agogan hannunta takeyi. _Some minutes later_ Se gashi yazo yayi packing ya hangosu amma ita hankalinta gabaya begon tanata murmushu fitowa yayi daga motan yana wani takon kasaita hannunshi a aljihunshi dayan koma yana shafa gashin kanshi har gabansu yaje se a lokacin ta ganshi murmushi tayi jakanta dake kan laps dinta ya sa left hand dinshi ya dauka dayan hannun kuma ya kamo hannunta ta mike tafiya suke a hankali se kallonsu akeyi still yana rike da hannun nata Suna isa gun motan dayan jefan ya bude ta shiga ya wulla mata jakanta akan cinyanta ya shiga gun driver ya fuzga motan da karfi besan dalilin haushin da yajiba da yaganta da wani suna zaune tare Bayan sunyi nisa seta kalleshi tace "whats with the bad mood?" Shareta yayi beyi magana ba se wani gudun da yakeyi sosai "Easy am not ready to die kayi dropping dina ni kam idan yaso kai kadai ne a motan kayi iy-" Bata karasa ba ya daka mata wani tsawa da seda ta furgita "Shout up" Murguda bakinta tayi tace anje can an bata maka rai kazo ka sauke min Wayanta ta hango seta dauka ae kowa sega missed calls. Suna isa yayi packing motan ta fito shima ya fito tana tafiya kawai yazoya wuceta ya shige tsaki tayi ta cigaba da tafiyanta Yana shiga parlon Hakeem ne da safieyarh suna zaune suna hira ya wucesu koh magana beyi masu bah dakinshi ya shige yayi locking kofan Itama ta shigo fuskanta a daure Hakeem yace meyafaru da mijinki "Oho" tace itama ta shige nata dakin Kallon juna sukayi suka cigaba da hiransu. 💋💋💋 [19:50, 3/11/2017] 1D-Tyetyelorh-❣: _Three days later_ A lokacin su Mommy sun kuma kaduna dan kwanansu hudu suka koma taci kuka sazasu tafi. Tana kwance a dakinta se taji ta gaji da kwanciyan dan haka ta mike ta fito a parlo ta tarar dashi seta wuce kitchen burger da suka sayo jiya a _zufeey bakery_ ta saka tana warming dinshi seta zauna kusa da inda take jira plate dinta tana chating tana gamawa ta saka a plate dayake guda biyu ne ta fito a parlon ta zauna Adeel kowa yadan kishingida da remote a hannunshi ya kalleta shi baci yake ba amma dan tsokana seya kai hannunshi ya dauka daya ya gutsora seya maida mata Kallonshi tayi tace "kaji dadi koh wlh bansanme kakejiba idan kayi tsokana baci zakayi ba kawai-" Shiru tayi dantaga alaman hankalinshi be kanta ta cigaba da ci tana kallon wayanta Gyara zama yayi yace gobe zanyi tafiya Da sauri ta dago da murmushi a fuska zatayi magana ya katseta da cewa "Nop bazan kaiki kaduna bah, so ki tsaya kiji me zance" Shiru tayi ya cigaba cewa zanyi 5 days probably one week dan haka idan kinada bukatan wani abu ki gayan min Girgiza kai tayi tace banson komai amma nikadai zaka bari a gidan "Yah why not" Tace ni wlh tsoro nakeji Mikewa yayi yace tazo ta gani itama ta mike tabi bayanshi gun kofan shigowa ya tsaya wani red Alarm ya nuna mata yace idan kikaga wani abu weird a gidan shi zaki danna Toh idan na danna mezeyi Za kigani ae ya wuce ya zauna Dakinta ta shige tayi wanka tayi shirin kwanciya. _Washe gari_ Wuraren karfe 10 ya gama shirinshi se wayanshi yayi kara wanda zezo daukanshi ne ze kaishi kaduna dan an kulle airport din Abuja so ta kaduna zebi Ya kira number Daddy ya gayan mashi zasu tafi amma yace mai mota aka turo masu dan haka baxe sama biyowa ta gida bay Addu'a yayi mashi yabama Mommy itama tayi mashi sukayi sallama Ameenah ya kira ta fito ya mika mata kudi yan duba daya daya Bata amsa ba tace for what Idan zaki amsa ki amsa banson iyayin seda ta murguda mai baki ta amsa Wlh kika sake murguda min baki zakiyi mamakin abunda zan maki Shiru tayi ta ajiye akan hannun kujera ya kama hanyan fita kaman abun arziki tabi bayanshi harsun kai bakin kofa ya kalleta yace idan kuma zaki fita ki tabbata jin gayan min Hadda school din Yace a mana Toh ni inama da phone number kane Yace ae ni inada naki idan muka isa zan kiraki Toh kawai tace Har ya cigaba da tafiya ya sake juyowa A zuciyanta tace "god" dan ta kusa ya tafi. Duk wanda yayi knocking a dakina akwai camera na gate ki fara dubawa first kafin ki bude "Toh" Karfa ki fita sekin gayan min ya sake repeating mata Tace toh zan fara zuwa exerise da safe fah farkon layin nan zuwa karfe dan gaskiya i have gain more ponds kwanan nan Noh ban yarda bah idan na dawo semu fara zuwa tare Murguda baki tayi a zuciyanta tace toh babana Kafin ta ankara yakai lips dinshi zuwa nata a lokaci daya ta dauke nunfashinta kuma ta kasa janye kanta kusan 3mins seya saketa da sauri ta shige ciki Shi kuma murmushi yayi yace ae na gayan maki ya fita shima yana fita ya shiga motan suka tafi. Dakinta ta shige ta fada kan gado tana shafa lips dinta ta dade a haka har bacci ya dauketa. _Some hours later_ Sun isa kaduna lokacin har ya shiga girji suna isa UNITED STATE ya fito daga girgin da glass a idonshi yana jan akwatinshi sega wata yar budurwa kaman Ameenah yana ganinta Ameenah kawai ya tuno tazo gunshi tace can she plx take a selfie with him buturiyace yarinyan Yace why not Ta ciro wayanta jikinta na rawa ta dauka guda biyu ta mai godiya ya cigaba da tafiya dayake an aiko da motan daze daukeshi se kawai ya shiga suka tafi hotel dinda ake ajiyesu Yana shiga dakin shawer ya sakan ma kanshi ya saka three quater koh riga babu ga abs dinshi manya manya guda takwas (so sexy) gado ya haye se bacci koh abinci be nema bah Ita kuwa tana tashi tama manta abunda ya faru alwala ta dauro tayi sallah se kuma ta fito parlo lokacin 1:00pm tv ta kunna tana kallon wild child. Yana tashi daga bacci yayi sallah ya bude fridge din dakin cookers ya gani ya dauka da madara yaci seya saka riga ya fito waje da glass a idonshi Dakin wani frnd dinshi yaje shima yana cikin players din amma bature ne suka zauna suna hira. Mikewa tayi tayi shirin zuwa makaranta dan 2:30 takeda lectures yau duguwan riga tasa ta yafa veil din ta fito koh handbag bata dauka bah wayanta kawai ta dauka se laptop dinta tayi shiga motanta ta kama hanyan makaranta. IG.Tyetyelorh [15:42, 5/6/2017] Rrspectable: 💋💋💋UMARNIN IYAYE💋💋💋 WRITTEN BY: TYETYELORH 💋💋💋 *115* Mommy tace toh mena kukan kawai seta sakeshi ta kuma kanta se kukan ya karo Seda sukayi kusan mintuna 5 a haka se mommy tayi murmushi ta dagota tace toh ya isa but still bata dena kukan bah se hawaye takeyi Adeel se galla mata harara yakeyi ta gefan ido dan taki sake mashi mamanshi shima ya dan rungumeta Ya kalla safieyarh se tayi sauri ta juya yace haba baby sis are you still angry Am sorry okeyy?? Riketa yayi yanata lallashinta harta sauko Haka suka dinduma suka shiga gidan mommy tasa hannunta ta dafa bayan Ameenah suna tafiya tare suka shiga Hakeem ya ajiye kayan a parlo se Adeel ya deba yakai dakin Ameenah Duk suka zauna Addel da Ameenah a kasa suka xauna suka gaidata ta amsa da fara'a sosai a fuskanta dan taji dadi yadda ta gansu sunyi haske gabadayansu ga Ameenah ta danyi kiba ba laifi Bayan dan gaisuwa da hira Kiran sallah akayi Adeel da Hakeem suka mike suka tafi masallaci while su kuma suka shiga daki sukayi nasu Da suka gama Ameenah kanta a kasa ita duk kunyanta takeji safieyarh data gane haka ta ringa mata dariya mommy ta bugeta Parlo suka dawo sannan su Adeel suma sun dawo aka fara hira duk Hakeem ne me surutun se dariya sukeyi Ameenah da safieyarh suka mike suka shirya dining safieyarh ta gayan masu cewa azo aci abinci Ita kuma Ameenah kitchen ta shiga ta dauko ma kowa drink ta ajiye seta koma ta dauko ma Adeel aya da kwakwa data hada saboda Mommy tayi dan karta kawo komai zuciyanta ta ajiye mai a gabanshi da cup Hakeem iyayen surutu yace "lallai na mijinki daban ne toh nima shi zansha" Akayi dariya batayi maganaba ta dauka cup ta zuba mai shima harzata zauna kusa da safieyarh se taga Mommy tana kallonta tana murmushi dan haka seta koma kujeran kusa dana Adeel Hakeem ya fara deban nasa safieyarh ta mike itama ta zuba tasama Mommy Adeel ya motso dede kunnanta yace what about me Tayi banza dashi tana shan ruwa Ya sake cewa idan bakison tayi suspecting wani abu dole ki zuba kin A hankali itama tace wlh saboda mommy zanyi ba dan kai bah Smilling yayi sannan yace bade yadda kika iya Kafanta ta daga da karfi ta take kafanshi yace awchhhh Duk suka dago amma banda mommy safieyarh murmushi kawai tayi dan ta gansu suna magana a hankali Badan taso ba ta zuba mai dan mugunta ta ringa zubawa kuma tasan yayi mai yawa seda yaja plate din ta dena ta zuba miya seta kuma ta zauna Ta gefe yayi mata gwalo yace ba yadda kika iya Dan haushi mikewa kawai tayi Mommy tace Ameenah bazaki ci abincin bah Tsayawa tayi chahk sannan ta juyo tayi murmushi tace na koshine na rigada naci Adeel yace karyane bataci komai bah ita kwata-kwata bata son cin abinci wata rana ma sena mata dure takeci Murmushi tayi tace yauma duren ya kamata kayi mata Wani wawan murmushin mugunta ya sake tareda kallon Ameenah Ae tana jin haka ta dawo taja plate tasa guda biyu ta ringa turawa Duk dariya suka saki Suna gama ci safieyarh takai dishes din kitchen suka dawo parlo aka ringa hira itade ta kasa sake jiki Wuraren karfe 9 bayan sun gama dinner suna zaune a parlo suna kallo se Mommy itada safieyarh suka mike zasuje su kwanta se itama Ameenah ta bisu mommy wai ita alankatafar bazata kwana a dakin Ameenah bah se'a guest room se safieyarh ta kwana a dakin ba yadda ta iya haka suka deba kayanta suka shigan mata dashi safieyarh itama taje ta kwanta a dakin Ameenah Hakeem shima a dayan guest room din ze kwana Ta dawo parlo ta cigaba da kallo se aka gama film dinda suke kalla daman _twilight_ suke kalla aka saka wani horror film _The ring_ duk jikinta rawa yakeyi kuma gata tason horror dan haka ta ringa kalla Dayake a three siter suke zaune itada Adeel yana can gefan itama tana dayan gefan while Hakeem yana zaune a sitter daya shine kusa da tv Se dukun kunewa takeyi duk ta gama takurewa gu daya kaman dole seta kalla Hakeem shima duk a tsorace yake dan yama fi Ameenah Gara-garade Adeel ya natsu yana kallo Yarinyan film din ta fito daga rigiya gashinta ya rufe fuskanta tana zuwa toward the camera Kawai se sukaji dubbbbb An dauje NEPA Duk sukayi shiru Hakeem kam still idonshi yana kure da tv kaman yana ganin alaman yarinyan Wani wawan ihu ya saki kaman karamin yaro Ae Ameenah tana jin ihun nan daman a tsorace take wani tsalle tayi se akan cinyan Adeel ta rungumeshi Alaman mutum dayaji a jikinshi ta mugun tsoratashi da sauri ya mike amma still tana rike dashi toh abunda yasashi ihu kenan shima Hakeena yana jin ihun Adeel seya kara kain wani kaman mata Duk abun nan befi a cikin 3mins ba ya faru Kawai se solar ya kunnu Haske na zuwa Hakeem ya kallesu Ameenah tana kankame dashi still idonta a rufe Wani dariya ya saki se suka bude ido a tare da sauri Ameenah ta sakeshi tayi hanyan dakinta dan tasa pajamas dinta da sauri take tafiya Adeel kam gun Hakeem yaje ya ringa lausa kaman an aikoshi still Hakeem bebar dariyan bah Tana shiga dakin closet ta shiga ta changa kaya seta saka sucks dinta da katon hijab ta fito hadda sa hannu ta gansu gun tv ta nufa ta kashe dan tsokana seta kashe wutan parlon gaba daya Hakeem da sauri ya mike ya shige daki ya kwanta Se kuma ta kunna wutan ya kalleta seya shige dakinshi ta dade a tsaye agun daga baya ta kashe wutan kitchen tazo ta kashe na parlon a hankali ta shiga dakinshi kaman dagaske Baya dakin da alama ko ya shiga closet koh toilet ta tsaya ta karema dakin kallo tace ba lefi a zuciyanta Se gashi ya fito daga toilet dagashi se three quters koh riga babu ita kuma kaman ance mata ta kalle gun se ta ganshi idonta akan packs dinshi yayi masauki seda tayi 2mins tana kallonshi seta dauke kai Shi yama manta cewa ana zata kwana dan haka closet ya shige da sauri ya zura jallabiya ya fito still tana tsayen kaman statue yace se ki shigo dakin mutum babu sallama kam- Ta katseshi da cewa am glad to live seta juya xata fita da sauri yasha gabanta yasa lock akofan yace baki isa bah wlh baki isa ran mommy ya baci sboda ni bah Batayi magana bah ta wuce gun gado tana cewa am only doing this to her Da sauri ya dakatar da ita yace what do you think you are doing nida gadona sena fake da kwana akan cauch You expect me to sleep where??? Seya nuna mata kujera Murmusawa tayi kawai ta haye kan gado taja pillo ta kwanata akai hadda juyamai baya Yayi mugun kuluwa ya dauka dayan pillo ya wulla mata Whatever kawai tace ta rufe ido ya dade a tseye yana ta sake-sake ta ya Yadda ze kwana shi kuma kwana akan kujera yana sa mai tsamin jikin And baze iya kwana a kasa bah Kawai seya debo pillos dayawa ya jerasu yayi kaman ya rabasu kenan ya kashe wuta ya haye gado shima Duk motsinshi tana jinshi harseda taji shiru tayi addu'a ta tufa bacci ya dauketa [truncated by WhatsApp] [15:42, 5/6/2017] Rrspectable: [19:55, 3/14/2017] 1D-Tyetyelorh-❣: 💋💋💋UMARNIN IYAYE💋💋💋 WRITTEN BY: TYETYELORH EDITED BY: AMEENATOU 💋💋💋 _in dedication to lawizas_ *117* _Washe gari_ Wuraren karfe uku tana zaune duk ta gaji da zaman gidan gashi ita kadai mikewa tayi tasa takalmi ta fita tsakar gidan yau two months da zuwanta gidan amma bata taba zaga gidan bah Gun garden tafara zuwa can gefe taga suke suke daban-daban zuwa tayi gun hadda mint wato (na'ana'a )n gasu carrot amma kaman basu nuna bah mint din ta tsinka ta rike a hannunta ta cigaba da zaga gidan can bayan gidan ta shiga tana tafiya tana waka tayi kusan rabin se taji bell din gate ana dannawa komawa gun gate din tayi har zata bude seta tuna batada mayafi seta kuma ciki a guje dakin Adeel ta fara shiga gun cameran gate din ta nufa ta kunna wani kyakkyawan saurayi ta gani yana tsaye hannunshi aljihunshi se faman danna bell din yakeyi da daya hannun Dakinta ta tafi da sauri ta dauko hijab din sallah ta kuma parlo remote din gate din ta dauka se wani zuciya ya hanata kawai seta maida ta ajiye ta cigaba da harkanta shi kuma ya danna har ya gaji dan haka ya tafi. Adeel ne ke kwance akan kujera dagashi se gajeran wando yunwa yakeji amma yasan baze iya cin abincin ba kawai coffe ya hada ya sha seya dauka wayanshi Hakeem ya kira ringing na biyu ya daga dan shi Hakeem din yanada numbershi na US din Suna gama gaisawa yace mai dan Allah yadan mai sending number Ameenah dan numberta yana daya sim dinshi kuma ya barshi a nigeria ya sharara mai karya Toh barin turo maka se yayi hanging up Ba'a dade bah ya mai snding kallan number yayi kusan for 5mins can kawai seya kira lokacin tana sallah dan haka bata dauka bah shi kuma maimakon ya sake kira se ya ajiye wayan ya mike dan girman kai Tana kan sallaya ta idar da sallah tana jin ringing wayan amma bata daga ba seda ta gama addu'anta ta shafa seta mike ta dauka wayan number ta gani kuma ba irinta Nigeria bah tsaki tayi ta ajiye wayan itama ta cire hijab kwata-kwata bata kawa a ranta cewa shi bane infact tama manta cewa yana can kasan _After like 30mins_ Kasa hakura yayi ya sake kiran number wannan karan tana kusa da wayan amma yana ringing seda ya kusan katsewa seta daga ta kara a kunne amma batayi magana bah Shima shiru yayi se can yace "Hello" Can karkashi ta amsa Masifa ya fara mata yace dazin na kiraki baki dauka ba kuma nasan kinga missed call baki kira bah "Wait wai waye daga kira ka fara ma mutum masifa" Sarai tasan waye iskanci ne kawai irin nata Cewa yayi bansani bah se yayi hanging up Wani dariya ta saki tace dan rainin wayo kawai Shi kuma magana zuci ya fara wai meya kaishi ma kiranta in the first place gashi ae abunda ka jama kanka tsaki ya saki Mikewa yayi ya sake wanka dan lokacin match dinsu ya kusa Text tayi mai tace ita zata fita danta gaji da zaman gidan ita daya bata jira reply nashi bah ta mike dayake three quater wando ne a jikinta da vest kawai tasa hijab me hannu ta dauka car keys nata da credit card se wayanta ta fita. Harta kunna mota seta tuna da kudin daya bata kumawa tayi ta dauka dan tanason ta biya ta bank tasa ta gwammace ta ringa yawo da credit card abinta Yana fitowa wayan ya dauka seya messege dinta da sauri yayi replying mata wai karta fita ashe iskanci ne ta ganeshi ne Saloon taje aka gyara mata gashinta sega messege dinshi ya shigo sake replying tayi itama tace "too late dan yanxin ma zan kuma gida" Shareta yayi ya dauka sport bag dinshi ya fita Tana gamawa bank taje data saka kudin ta kamo hanyan gida. Haka rayuwanta ya cigaba da tafiya ita daya kwallin kwal gashi makarantansu an tafi strike kullum tana gida Adeel kuma yayi match biyu sauran daya yana gama dayan se yaje wani meeting daga nan ya dawo gida kuma tun tafiyanshi kwana uku kenan har yau be zauna yaci abincin kirki bah shima ya kasa gane dalili kawai daga ya yanka wannan yaci yasha coffe se drink haka yakeyi Ranan da zeyi match dinshi na karshe tana zaune seta dauka remote kawai takai sport channel ae kowa se gashu Adeel sunayi live ajiye wa tayi tana kallo 2-0 akaci su Adeel sune masu 0 dariya tayi tace losers seta mike ta shiga dakinta ta kwanta Daga baya duka fara ci har 4-2 na karshene Adeel yaci aka ringa ihu yan team dinsu se ihu akeyi. _Washe gari_ Tunda safe data tashi ta gyara gidan ta goge ko ina gidan yashaturaren wuta se kamshi yakeyi wanka ta shiga bayan ta fito Bom-shorts tasa da wani half top ansa MSFTSrep a jikinta baka head-phone ta saka a kunnenta ta shiga kitchen tana girki lokacin karfe 2:00pm Ta gama hadawa kenan ta fito parlo tana tsaye tana kallon tv juyawan da zatayi kawai taga mutum a tsaye yana kallonta shidewa tayi kaman na 3mins daga baya ta saka wani kara seta kuma kitchen din a guje tasa key bata bar ihun bah har lokacin Fashewa yayi da dariya se ya shige dakinshi ya shiga wanka Gabadayanta a tsorace take tana manne da kofan ta dade a wurin se taji abincin na kauri kashe gas din tayi seta dauka wuka ta bude kofan a hankali taga babu kowa a gun dakinta ta shige da sauri tasa key zama tayi bakin gado tana maida numfashi se kawai alarm dinda ya fadan mata ya fado mata wukan ta sake dauka ta bude kofan a hankali taje ta danna alarm din a sittin ta dawo dakin Ya fito daga birthroom din kenan towel ne a waist dinshi da kuma wani a hannunshi yana goge gashin kanshi yaji karan alarm din Sake towel din dake hannunshi yayi da sauri ya fito daga dakin gun alarm din ya jufa ya kashe seyayi knocking dakinta A bakin gadon take taji ana buga kofan da karfin gaske wani wawan fitsari taji yazo mata toilet ta nufa tana rike da maranta seda tasa key sannan tayi fitsari Buga kofan yakeyi da karfi sosai amma bata bude bah kiran sunanta ya farayi bata amsa ba seya cigaba da knocking din Fitowa tayi closet dinta ta shiga ta rasa me zata dauka seta hango takalminta hill ne daukowa tayi ta fito kofan ta nufa kirjinta na dukan uku-uku tana bude kofan idonta ta kulle tana ihu wajan hill din ts buga mai a kanshi tana kukarin sake bugawa se yayi sauri ya riketa ya kwace hill din Amma still bata bude idon ba sema wani ihu da take karayi sunanta ya kira da karfin gaske a zuciye Furgita tayi ta bude idon ta kalleshi sun hada ido goshinshi kuma ga jini yana zuba Jada baya tayi tace yaushe ka dawo Ban sani bah yayi wulli da hill din gun kafanta yayi hanyan dakinshi Da sauri ta bishi tace am really sorry seriously i thought- Bata karasa ba yace i don't care Yana shiga dakin ze turo kofan kenan tayi sauri ta shige kallonta yayi "Dan Allah kayi hakuri wlh bansan kai bane" Toh naji fita "Toh ka tsaya nayi treating dinka" "Banaso ki fita zanyi dakaina" Shareshi tayi ta nufa inda yake ajiye first aid box din ta dauko bakin gadon ta zauna tana budewa tace kazomana i promise ina gamawa zan fita. Tsayawa yayi yana kallon shiganta ita tama manta abunda ke jikinta Bakin gadon yaje ya zaune Dan matsowa tayi kadan Tana dagowa takalla wurin fashewa tayi da dariya "Wlh na samoka sosai" Kin gani ko tashi ki tafi zan iya gogewa dakaina kuma sena rama in fadan maki kokarin amsan box din ya farayi Tana kokarin gintse dariyan tace toh tsaya yahakuri Mikewa yayi nace banso koh ana dole "Allah tunda nayi niya sena goge koh danneka zanyi sena goge" Haka kikace koh toh ma gani Tana mikewa idonta akan abs dinshi suka sauka tsayawa tayi tana kalla so sexy ji take kaman taje tayita shafa har seta gaji Da yaji tayi shiru seya kalla fuskanta ya gane inda take kallo se yace zo ki fita kona wullaki waje Se a lokacin ta dawo duniyan data tafi Kumawa tayi ta zauna "wlh ina gamawa zan fita kalla inda jinika yake zuba" Dakyar ta lallameshi ya dawo ya zauna gogewa ta farayi tana gamawa ta dauka plasta zata samai ya matsar da fuskan yace bansonshi "Taya zakace bakasonshi jams fa zasu shiga ka tsaya mana na saka maka" Jikina ne koh toh banaso bani box din ki fita Kokarin jan box din ya farayi ita kuma taki sakewa Wannan karan dukka karfinshi ya hada yaja da karfi seya janyo hadda ita ta fado jikinshi se suka kanta a atare shi kuma first aid box din ya wuntsile gefe ya baje Tsayawa sukayi suna kallon idon juna fadunwan da tayi se hannunta ya tsaya akan packs dinshi dukka biyun Sun kai 9mins a haka suna shakar nishin juna se tayi sauri ta mike ta gayara riganta se a lokacin ta tuna dressing dinda tayi kallonshi tayi yana kallonta da sauri ta kare cibiyanta dake a waje ta fita da sauri Shi kuma yafi 30min yana kwance inda ta barshi kaman statue daga baya ya mike yana jin kanshinta a jikinshi murmushi yayi ya shafa gashinshi seya mike ya shafa mai yayi combing gashinshi yasha turare suman nan dan duk jikinshi daga abs nashi se gashinshi yake kula dashi sosai Data shiga dakinta tsaki taja seta saka streght shirt ta cire rigan tasaka vest a ciki ta maida kitchen ta shiga warming abincin tayi ta juye a flask akan dining ta ajiye kitchen din ta kuma zubu ta hada wanda tayi blanding pinapple daya a ciki dan haka yayi kauri sosai tasa ice na cube a ciki ta ajiye shime deban nata tayi seta kuma dakinta 💋💋💋 [20:35, 3/14/2017] 1D-Tyetyelorh-❣: Yana fitowa da gajeran wando a jikinshi se shirt zama yayi ya fara cin abincin yaci sosai dan tun tafiyanshi beci abinci bah zoban ya diba ya shiga cikin parlon ya zauna da wayanshi a hannu Fitowa tayi da plate a hannunta tana ganinshi a zaune seta dauke kanta daga wurin ta shiga kitchen Tana fitowa gun dining ta nufa tana kwashe plate dinda yayi using seta kalleshi tace wai meyasa ka dawo yanxin bakace one week ba kuma four days kawai kayi Banza da ita yayi ya cigaba da shan zobanshi da alama yana mai dadi dan hadda wani lumshe ido yakeyi kare mashi kallo tayi A hankali tace losers kawai Kallonta yayi yace canceling meeting dina nayi and for your information mu mukaci Fashewa tayi da dariya hadda shewa "Kaman ban kalla bah live na kalla fah so don't pretend" Smiling yayi ya dauka remote yakai channel din cikin sa'a an saka seya mike ze tafi dakinshi "Ki sama glass kisaka kafin ki kalla" Ya wuce dakinshi dan yayi alwala dan an fara kiran la'asar Harara ta galla mai kaika sani kai plate din tayi tana dawowa shi kuma ya wuce masjid dan haka seta sama wuri ta zauna tana sake kallon match din. _Two days later_ Tana kwance a parlo ne akan three sitter tana rikeda maranta saboda wani radadi da yakeyi mata gashi Adeel ya tafi office Mikewa tayi dakyar ta debo zam-zam da Mommy ta kawo mata sanda sukazo karamar jarka a cike zama tayi ta tufa addu'a a ciki tasha seta kuma ta kwanta ba'a dade ba wani wahalallan bacci ya dauketa amma still hannun yana rikeda maranta KADUNA Hakeem ne gaban Mami ya sata gaba waishi wlh aure yakeso ita kuma dariya taketa mashi Daure fuska yayi yace haba Mami ina maki magana amma kina min dariya wlh dagaske nake ni aure nakeson ayimin Kallonshi tayi tace kanada aiki ne Girgiza mata kai yayi "Toh taya zaka rike iyayi?" Mami ae sena fara aikin "Daga baya kenan ba yadda bamuyi dakai bah Abbah ya saman maka aiki a Katsina wai kai yayi maki nisa gashin nan ae" Wlh Mami yanxin zanje koh maiduguri nema zani i promise Ae kowa akwai wani aiki a maiduguri- Da sauri ya katseta "Mami ke bakisan wasa bane a neman min na katsinan kawai" Wai dagaske kake zakayi aure wai ma wazaka aura "Safieyarh mana Mami" "And iyayenta zasu baka kayi yaro ae" Haba Umma Adeel fa mate dina ne amma shi bakuce yayi yaro bane kuka bashi yarku seni "Saboda shi yasan abunda ya kamata yayi da wanda be kamata bah" Yace toh nifa Mami yawancin mate dina fa sunyi aure amma ni kice nayi yaro Allah Mami idan bakuyi min aure bah zan shiga duniya seya mike yayi ficewanshi Dariya ta ringa yi tace ae ga alaman yarintan nan namiji dakai zaka shiga duniya ta ringa mai dariya. ******** Bata dade a baccin bah seta tashi kuma sena kasa kikewa zaune dan rikewan dayayi wani kuka ta saki dan kaman ana suka mata abu me tsini Tana jin alaman shigowan mutum shiru tayi amma hawaye na zuba a idonta na azaba Haryazo wucewa dakinshi ya juyo ya kalla parlo se yaganta tana kwance tana hawaye ga hannunta rike da maranta Karasowa yayi da sauri yana tambayanta mike damunta take hawaye "Marana ze fashe" Kawai ta fada ta cigaba da kukan Dagota yayi yace tashi mu tafi hospital toh "Noh please idan mukaje karamin ruwa zasuyi ka barni kawai anjima ze dena" Ae kowa ya tuna abunda doctor ya fadan mashi se yaji tausayinta Mikewa yayi ya shiga dakinshi wani karamin leda ya dauko ya bude frigde ruwan gora ya dauko ya saka itacen (ararrabi) a ciki ya girgiza yadan ajiye danya jiko Can seya dauko ya zuba a cikin cup seda ya tufa mata addu'a seya dagota ya bata batayi musu ba ta amsa tasha Tana sha kaman tsafi yana sauka a hankali Zama yayi akan kujeran kanta na kan laps nashi tana sha harta gama ta kalleshi meyeshi wai "Oho nima bansan sunanshi ba Mommy ta bani nima" Shiru kawai tayi can tace "sometimes you are nice" Cire kanta yayi daga cinyanshi seya shige daki Murmushi tayi ta gyara kwanciyanta bacci ya dauketa. IG.Tyetyelorh [15:42, 5/6/2017] Rrspectable: [05:55, 3/22/2017] 1D-Tyetyelorh-❣: 💋💋💋UMARNIN IYAYE💋💋💋 WRITTEN BY: TYETYELORH EDITED BY: AMEENATOU 💋💋💋 _Ina gaisuwa Naja'atou salisu jahun jigawa state dis page is highly dedicated to you Tyetyelorh loves yuh_❣ *121* Fitowa tayi bayan gidan ta zagaya harcan karashe tana zuwa setaga wani kofa murda handle din tayi danta bude but it's locked tsaki tayi har zata juyo seta tuna da keys dinda ya fadan mata da sauri ta kuma cikin gidan dakinshi ta shiga bunch of keys ta dauko ta kuma gun kofan trying keys din ta shigayi har daga baya tayi dace wani ya shiga daidai bude kofan tayi a hankali seta taja da baya Da taji shiru seta shiga kunna wutan dakin tayi sake baki tayi kawai setayi wani tsalle na murna shiga ciki tayi sosai tana shafa kayan wani dadi takeji Dakin Adeel ne na gym so akwai kayan training dinshi kala-kala a ciki A fili tace ashe nan kake zuwa idan ka dawo daga sallah asubah dan mugunta baka fadan min bah Ba tareda bata lokaci bah ta fara excising itama ta dade sosai a ciki daga baya ta kulle ta fito duk tayi zufa Ajiye keys din tayi akan tv stand seta wuce dakinta wanka tayi ta saka riga da wando parlo ta dawo tayi zamanta A zuciya ta cewa tayi _"Allah yasan am missing you alot the house is so boring without you"_ Dan guntun tsaki ta saki seta kwanta kan kujeran Shima haka ta gefanshi yana kwance se faman juyi yake ji yake kaman yayi tsalle ya ganshi gabanta he's missing her like crazy wayanshi ya dauka ze kirata har yakai kan number seya maida wayan a ajiye wani mugun yunwa yakeji amma shi baze iya cin wani abinci bah idan ba nata bah tun zuwanshi beci abin arziki bah Sake daukan wayan yayi kawai yana kallan kan screen din tunani barkate yakeyi a zuciyanshi Wayanta ta dauka babu second thought tayi dailing numbershi seta saka a kunne Kallon screen din yakeyi kawai yaga numberta akan wayan alaman kira da sauri ya mike zauna seya dan tsaya wai shi jan aji Can seya dauka "Hello" yace itama ta amsa seta gaidashi Mamaki yayi sosai dan bata taba gaisheshi bah Amsawa yayi a hankali se duk sukayi shiru kuma Can se tace daman akwai gym a gidan nan baka fadan min bah Murmushi yayi yace a mana shiyasa na gayan maki inda keys din gidan yake dan nasan wata rana if you get bored zaki zaga Ae kowa daga nan nake yanxin Yanxin ma shiru sukayi se tace yaushe zaka dawo ne Dariya yayi "Someone is missing mee" "Seriously to be frank i missed you ni kadai a gidan kaman mayya" Yaji abunda tace kuma yaji dadi sosai seya basar yace toh meyasa baki fita ki dan ringa shiga makuta mana Da muryan shagwaba tace "ni na gwammace nayita zamana a gida a kan na shiga makuta dan mata sun fiye gulma "Toh school fah?" "Ae ba kullum nakeda lectures bah" Tahb kawai yace Akwai wani frnd dina zan kirashi ya kawo maki matarshi gobe da safe seta maki yini Dadi taji sosai "yeey thank you" "You are welcome" Toh seda safe ni zan kwanta yanxin "Sweet dreamx" se yayi hanging up Wani murmushi ya saki dan har cikin ranshi yaji dadin wayan da sukayi and the best part is da tace she missed him pecking gaban wayan yayi yana murmushi seya mike training ya farayi dan yau basuda wani match se nan da two days Da daddare ta kasa bacci se famam juyi takeyi mikewa tayi alwala tayi ta ringa gero sallah ta kusan 30mins tanayi tayi addu'anta seta kuma kan gado dukda hakan ta kasa bacci parlo ta dawo ta kunna tv ta ringa kallo but still koh gyan-gyadi ta kasayi kuma gashi dare yayi sosai dan har 1am tayi Mikewa tayi dakin Adeel ta shige karkade gado tayi ta haye seta kashe lamp din kusa da gadon tana kwance kan pillo amma tana jin kanshin turarenshi sosai koh 10mins batayi bah bacci yayi awon gaba da ita baccin da tun randa ya tafi batayi irinshi bah dan bacci rabi da rabi takeyi kullum batasan dalili bah Mafarki takeyi wai gatanan tanata shafa packs dinshi tana murmushi ita daya haka ta ringa baccinta _Washe gari_ Karfe takwas na safiyan ranan tana cikin baccinta se taji bell na gate yana kara a firgice ta mike kallon cameran gate din takeyi tana mika tareda salati Mota ta gani zooming fuskan tayi se taga mace da namiji ne a cikin motan wanda tanada tabbacin cewa bata taba ganinsu bah Komawa tayi ta kwanta kawai se abunda Adeel ya gayan mata cewa gobe da safe ze aiko abokinshi ya kawo mata matanshi Da sauri ta mike fitowa tayi parlo seta bude masu gate din dakinta ta wuce ta zunbula katon hijab na sallanta seta fito a bakin kofan parlo ta tsaya tana kallonsu Yana gama packing shiya fara fitowa seya zagaya gunta ya bude mata ya mika mata hannu seta fito Sun burgeta sosai inama itace abunda tace kenan a fili Dusowa sukayi gunta suna murmushi se a lokacin ta gane shi shine wanda ya taba zuwa yanata danna bell din gate amma bata bude bah Murmushi ta sakar masu lokacin da suka karaso inda take "Sannunku da zuwa" tace seta koma cikin parlon suna biye da ita Seda suka zauna seta fara gaidashi amsawa yayi da fara'a kwance kan fuskanshi itama haka suka gaisa Mikewa tayi tace bari ta kawo mai ruwa tunda shi yanxin ze koma Dakatar da ita yayi yace ta barshi kawai jiranshi akeyi idan yazo daukanta yasha Murmushi tayi seta kuma ta zauna Mikewa yayi yayi mata sallama akan bayan magrib zezo daukanta se ta fito ta rakashi ita kuma Ameenah tana kallonsu sun mugun bata sha'awa Muhseen kenan abokin Adeel ne sosai dansun dade tare da matanshi me suna Fauziyya Yana tafiya Fauziyya ta dawo parlon anan suka sake gaisawa Shiru sukayi can se Ameenah ta mike kunna tv tayi tace ina zuwa dakinta ta shiga watsa ruwa tayi tana fitowa shafa mai kawai tayi ta taje gashinta seta saka duguwan riga na atamfa ta fito haka gashinta a waje Kallon fauziyya tayi seta sakar mata murmushi seta zauna can mikewa tayi tace barin hada mana breakfast koh Itama fauziyya mikewa tayi tana cire gyalen jikinta tace muje na tayaki babu musu suka shiga kitchen din Ameenah na gaba Dankali ta debo suka shiga barewa tare suna dan hira sama-sama har suka gama Soyawa suka shigayi dankali da kwai sukayi seda suka gyara kitchen din se suka fito kan dining suka zauna kayan tea Ameenah ta tura mata tace ta hada tea ba musu ta amsa ta fara hadawa Ita kowa dankalin kawai take ci Tambayanta tayi ke bazaki sha tea bah Girgiza kanta tayi tace Aa banshan madara Murmushi tayi halan munada Baby ne toh Allah saukar lafiya "Banida komai fah " Ameenah tace Shiru tayi kawai suka cigaba da cin abincin suna gamawa tare suka shiga da dishes din kitchen Parlo suka dawo suna dan hira Wuraren karfe 2pm by now sun dan saba dan ita Fauziyya ta gane cewa ba wani son juna sukeyi ba dan haka tace zata koya mata rike miji da kuma girki daban-daban Kallonta kawai takeyi Shiga kitchen sukayi dan fara koyan girkin yanxin abinci kala biyu sukayi na yan gayu Ameenah taji dadin zuwan Fauziyya dan ta koya mata abu kala-kala banda ma girki hadda yadda zata gyara jikinta yadda zatayi tattalin kanta a matsayin ya mace da kuma rike mijinda Da yamma Muhseen yazo ya dauka matanshi seda suka sashi ya zauna yaci abincin da suka hada Ameenah tayi mata godiya sannan ta tambayashi akan dan Allah gobe ya kawota Murmushi yayi yace insha Allah ********** Wayanta ne ke ringing tana dubawa taga Adeel ba tareda bata lokaci bah ta daga Gaisawa sukayi se yake tambayanta Muhseen ya kawo matan nashi kowa "Ya kawota tunda safe harse yamma yazo ya dauketa tanada kirki wlh ta koya min abubuwa kala-kala hadda girki" "Allah sarki, girki dame ta koya maki?" "Abu mana" "Abun nakeson naji ae" Wai ina ruwanka tsakanin mata ne. "Kide fadi gaskiya hadda rime miji ta koya maki koh" Katse wayan tayi da sauri dan wani kunyanshi ne yazo mata Da yaji ta kashe wayan dariya yayi yana kallon kan wayan dan ya gane kunya taji Ya rasa gane dalili tun barinshi garin idan yana waya da ita yana samun nishadi sosai ku meyasa ohu Ta gefanta kowa itama dariya takeyi hadda rufe fuska wane tana gabanshi ne "She's really crushing on him cus she admit it he's handsome his lips are killing her he have this big brown sexy eyes that duk lokacin da take kalla she's feeling like thousanda butterflies in her stomach and he have this romantic voice wanda tasan ko shi besan yanadashi bah ga wani tafiya da yakeyi kaman yana cat walking ga wasu jijiya a hannunshi wanda tun suna school itada Ameerah da fatye idan kaman class-mate dinsu masu jijiya a hannu ne suna burgesu and the best part is his packs thats her weak point dan lokacin kafin tayi aure wayanta hotonan shirtless maza ne dayawa ga account dinta na instagram packs ne baja-baja Mami ce ta sata a gaba gabadaya ta goge su dukka A kwance take wannan tunanin a dakin Adeel Har bacci gwanin sata ya sace ta Ta gefan Adeel shima haka yaketa tunanin nan yasan he have already falling for her dukda besan ya *so* yake bah Saboda idan tana magana abu biyu kawai yake sakashi tsayawa kallonta na farko lips dinta suna kasheshi dan idan za'a bashi dama ace yata shafa lips dinta harseya gaji ze iya kuma yasan ba gajiyan zeyi bah na biyu kuma voice dinta dan akwai wasu lokaci da take cewa yana banza da ita shi beman san abunda take cewa ba lokacin dan idan tana magana ji yake tana mashi waka a kunne "He knows it he have feelings for her but he have no idea taya ze fara gayan mata dan a rayuwanshi be taba tunanin ze fada tarkon soyayya ba balle harya gayan ma ya mace yana sonta but Ameenah deserve it she deserve more" Tunani barkate kawai yakeyi shima har bacci ya daukeshi ************* Tun daga ranan idan Muhseen zeje office ze kawo Fauziyya gun Ameenah ta yini mata dansu basuda yara har tsahon kwana biyar haka yake kawota Rana na biyar ya kama ranan saturday kenan shiyasa be kawota bah Ranan Monday kowa A lokacin Ameenah tasan komai gameda zaman aure da kuma gyaran jiki( bawai da bata sni bane Noh amma yanxin ta kara ganewa) Ameenah ta cigaba da zuwa makaranta abunta idan kuma batada class toh zatayi zamanta a gida ta ringa koyan girki da littafin koyan girkin da Fauziyya ta bata 💋💋💋 [06:28, 3/22/2017] 1D-Tyetyelorh-❣: . KADUNA Mami ce ke zaune ita kadai da glass a idonta tana danna wayanta se Hakeem ya shigo dakinshi ya shige ba'ayi koh minti 10 bah sega Abah ya shigo mikewa tayi da sauri ta amsa jakanshi tana tambayanshi lafiya ya dawo ba lokacin daya saba dawowa bah Samun waje yayi ya zauna yana mikar da kafa se yace wlh dan zazzabi ne ke damuna shiyasa "Subhanallah toh ka tasu muje doctor ya dubaka mana" "Aa lafiyana kalawa fah hutawa zanyi kawai zan dawo daidai" "Habah Allah ya zaka ce haka toh barin kirashi yazo kawai" tayi magana tana niyan dauko wayanta Hannunta ya rike "calm down nace maki lafiya na kalaw fah ki barshi kawai" Badan taso ba ta hakura seta dauko mashi maganin zazzabi ta mika mashi da ruwa a cikin glass cup ba musu ya amsa yasha Zama tayi a kusa dashi _30 minutes later_ Mikewa yayi yace barin dan watsa ruwa sena- Maganan dabe karasa ba kenan ya zube a kasa sumamme Salati Mami ta farayi tana hada hannunta waje daya tayo kanshi jijjigashi ta farayi tana cewa Alhaji!! Alhaji!!! Amma shiru Kwallama Hakeem suna ta shigayi Allah ya taimaketa yana nan dukda weekdays ne Kiran sunan Hakeem take sosai tana hawaye A guje ya fito daga dakinshi a durkushe ya sameta ga Abbah a gabanta kaman mamaci kansu yayo shima ya shiga tadashi yana cewa Abbah!! Abbah!!! Amma shiru mikewa yayi aguje yayi waje gate-man ya kira danya tayashi sa Abbah a mota suje asibiti Shigowa yayi shima da sauri a kafada kowa ya saka hannun Abbah suka sauko dashi a hankali Mami na binsu a baya tana salati da kuka dukka A sit din baya suka sakashi Mayafi ta ganyo ta shiga itama bude masu gate megadi yayi a guje suka fita IG.Tyetyelorh [15:42, 5/6/2017] Rrspectable: [16:47, 3/16/2017] 1D-Tyetyelorh-❣: 💋💋💋UMARNIN IYAYE💋💋💋 WRITTEN BY: TYETYELORH EDITED BY: AMEENATOU 💋💋💋 *118* Abbah daya dawo daga office yana zaune shida Mami da Hakeem tace "Yawwa danka yace aure yakeso kuma idan ba'ayi mashi bah ze shiga duniya" Dariya ya saki "toh gaskiya ya fito da mata tun kafin yaja mana abun kunya" Ya fada yana dariya Hakeem yace Allah Abbah dagaske nake aure nakeso Dafa mashi kai yayi yace toh an gama wace tayi sa'an samunka Murmushi yayi yace safieyarh "Safieyarh dana sani" Daga kanshi yayi Toh ae daka fada tun wuri da mun hada dana Ameenah kawai Wani dadi yaji yace amma yanzin za'ayi din koh "Da zaran ka fara sana'a naga kuma kana kukari sosai za'a daura" Mikewa yayi ya rungumeshi yana jin dadi Mommy tace kaga irinta koh a haka za'a maka aure Kumawa yayi ya dake ya gyara wuyan riganshi yace "Toh yaushe zan fara zuwa office din" Dariya Abbah ya saki yace haka akeso ranka ya dade Yanzin ran monday zamu je na kaika Dadi yaji sosai ya mike dakinshi ya shiga yana murna _Two weeks later_ Adeel yayi wata sabowan mota shima kia ce but wannan glass din motan is bulletproof ta ku wannan window kuma is black yasha tint Sunata shirye shiryen zuwa kaduna zasu kwana biyu acan Ameenah se duki takeyi randa ya gayan mata bata san sanda ta rungumeshi bah Suna gama shiryawa da sassafe bayan sun karya suka fito kuma ya hanata gayan masu Tunda suka shiga suketa faman fada kaman kishiyoyi data gaji baya ta kuma seya tsayar da motan yace kaman wani driver ki ae wlh baki isa bah fito ko kuma fito dake Shareshi tayi ta kulla idonta Bude kofanshi yayi ya fito zagayawa yayi da karfi da yaji ya kinkimota tana ihu yasata a gaba suka cigaba da tafiya Se surutai takeyi ita daya Tsayawa yayi a wani store ya sayan masu tsaraba kala-kala se suka cigab da tafiya Suna isa gidansu Ameenah suka fara zuwa dan shine a kusa tayi hauka data shiga gidan se ihu takeyi kwanansu daya amma basu gayan ma su safieyarh bah Mami se ji da ita ake duk abunda tace zataci shi ake bata danta ganta tayi wani kiba ga haske Ameenah bata gane abunda take nufi bah se wani kwanciya take a jikinta kaman mage Washe gari suka wuce gidansu Adeel sukaje lokacin safieyarh bata gida dan ta fara zuwa school daddy ya hanata zuwa Abujan Mommy jiki na rawa take tambayan Ameenah me zataci Adeel yace ni baza'a tambayeni bah "Gafara can ae ita tanada nalura ne" A tare suka hada ido seya fashe da dariya mikewa tayi a guje ta shige dakin safieyarh Duka takai mai toh mena dariyan gashi kasata ta gudu "Wai Mommy kunyi tsammanin tanada ciki ne batada komai fah" Ban gane batada komai ka sani bansan hauka fah Shiru yayi kawai yana murmushi Da safieyarh ta dawo rungume Adeel tayi seta tambayeshi Ameenah dakinta ya nuna mata wucewa dakin tayi tana ihu Rungume juna sukayi suna ihu take ce mata wai kinsan wani abu Mommy fa da Mami sun aza inada ciki ne "Toh bakida shine" Ke wlh banza ce yaza'ayi kice inada ciki "Ya ko za'ayi bazan ce bah ji yadda kika kara wani haske gashi kin danyi kiba abunki" Seta kai hannunta gun cikinta tace kuma fa ya fara girma Bege mata hannu tayi ta mike tace ke kika sani Washe gari wuraren karfe 3pm sukayi sallama dasu Mommy Gidansu Ameenah sukaje suma sukayi sallama dasu akan zasu koma kuka ta fara dakyar aka rabata da Mami danta riketa wai ita bazata koma bah Suna hanya se shan majina takeyi tana kuka a hankali branch din office dinsu yaje dan zekai ayi mai signing wasu documents toh basu tashi barin kaduna bah se ana kiran magrib tace mai kawai su koma se gobe da safe su kama hanya amma ya shareshi ta ya cigaba da tukin Sunyi nisa sosai dan har sun shiga Abujan lokacin har anyi isha an gama Suna cikin tafiya se sukaga motoci sunata juyowa wasu suna masu nuni da hannu suma su juya ga yan-fashi a gaba Zare ido Ameenah tayi tace mai su juya mana Yaki kawai se sukaji harbin bindiga wani ne ya gudu shine suke harbin motanshi har seda suka samoshi Ihu Ameenah keyi ta tushe kunnanta gabadaya ta burkice se kuka Sit belt dinta ya cire mata ya dafa mata kafada yace kalleni Ta dago jajayen idanunta still ta tushe kunnanta da hannunta _"its okey babu abunda ze faru window motan nan is bullet-proof babu abunda ze faru kinji"_ Still ae zasu iya harbin tires din please kawai mu juya Saketa yayi ya bude wani abu a cikin motan bindiga ya ciro a ciki Tana gani ihu ta sake yi ta juyarda kanta tana kallon jefe "Saka sit belt dinki" Yace mata nan take ta juyo tace me zakayi Wucewa mana Rike mashi hannu tayi tace "i beg of you kawai mu juya kowa juyawa yakeyi" Murmushi yayi dan duk tabi ta tsorata Juyarda motan zeyi amma motoci sun cika a bayansu kowa nasan guduwa amma an kasa saboda wannan ya shiga gaban wancan Daga kanda zatayi kawai barayin sukayo kansu da bindigoji a hanunsu koma motansu shine na biyu Kawai harbin bindiga suka karaji se sukaji ihun mace aka kara harbawa se shiru koma Yana jin haka ya maida gun din sit belt dinshi ya cire itama ya cire mata nata dan shock dinda ta sama Fita yayi daga motan ya zagaya ta gefanta ya fito da ita security yasa a motan kawai yajata suka shige daji Gudu kawai sukeyi se kuma harbin bindiga se duhu da sukeji sosai Barayin da sukaje gun motan kokarin budewa suka fara amma sun kasa kuma sun haska duhu kawai suke gani dan haka suka shiga harbin windows din amma be fashe ba se bullet dinda ke manne a jiki Daga baya duka hakura Cigaba da gudu sukeyi yana rike da hannunta se bayan sunyi nisa sosai seta tsaya tana maida numfashi tace ta gaji dakyar take magana Shafa aljihunshi yayi seya ji waya da sauri ya fito dashi ya kunna haske daga ita se dankwali dan atanfane a jikinta toh tabar gyalen ma a cikin motan Tausayinta yaji sosai network din wayan ya duba yaga babo ku daya Haska gefansu yayi se kuma ya dawo da hasken gunta zaunar da ita yayi shime seya zauna Kuka ta farayi tace toh yaza'ayi mu kuma gida yanxin gashi dare yayi Shiru yayi Can bayan tadan huta se suka cigaba da tafiya koh zasu sama gida su kwana a ciki se da safe su kama hanya Sunyi nisa seta rikeshi suka tsaya kawai yankan jiki tayi ta zube Kamota yayi da sauri kiran sunata ya shiga yi amma shiru Daukanta yayi kaman baby ya cigaba da tafiyan Wani dan runfa ya gani seya karasa wurin da dabara ya ciro wayanshi ya haska zama yayi seya kwantar da ita akan laps nashi Fuskanta kawai yake haskawa Inda yaga dare haka yaga safe dan kwata kwata beyi bacci bah koh rufe ido ya kasa fuskan Ameenah ya kwana yana kalla she looks very innocent Da gari ya fara haske har yakaiga yana shafa fuskanta bude ido ta farayi a hankali seya cire hannunshi da sauri Da fuskanshi ta fara sallama da sauri ta mike zaune gefe ta fara kalla ta tabbatar da ba mafarki takeyi bah Hawaye ta fara seta kalleshi mikewa yayi yana karkade kayanshi yace toh tashi mu kuma Babu musu ta mike suka fara tafiya seta zo ta rike hannunshi Tana rike mai hannun wani abu yaji jirrrr ya tsireshi dakewa kawai yayi suka cigaba da tafiyan Sunyi nisa se kuma ya tsaya danya manta hanyan da sukabi saboda jiya hanya daya kawai ya gani amma yanzin seyaga biyu Kallonshi tayi tace meyafaru "Babu" kawai yace mata Hanya daya kawai yabi tafiya kawai suke amma shide besan inda suka nufa bah Sunyi nisa sosai kawai se sukaga katon rafi a gabansu shi kuma ya tabbata jiya bega wannan rafin bah Kalloshi ta sakeyi tace hala mun bata Daga mata kai yayi alaman hakane "Toh wayanka fah ka duba map nama" Cirowa yayi yana unlocking nashi seya mutu tsaki yayi ya maidashi Juyawa yayi yace mu kuma semu bi ta dayan hanyan haka akayi sun koma amma basuga hanyan bah sun kara bata haka suka ringa yawo a dajin nan har kusan karfe 3pm Waje ta sama ta zauna wai ita wlh ta gaji gashi kuma tanajin yunwa Toh hala namana zan yankan maki na baki "Its not a bad idea zaka iya yanka ae wlh duk laifinkane daka bari mun sake kwana da duk haka be faru bah" "Haka kikace koh ae seki kuma gidan da kanki" Seya juya ya fara tafiya mikewa tayi ta bishi da sauri Tafiya sukeyi idan sunyi nisa sesu huta se kuma a cigaba duk ta gaji se dingishi takeyi har muryanta ya dashe dan kuka Juyawa yayi seya ganta tana tafita a hankali tana dingishi tsayawa yayi harta iso gun da yake Kawai daukanta yayi kaman baby gashi daman batada nauyi batayi musu ba dantasan ta gaji haka ya ringa tafiya da ita tafiya suke amma basu san inda suka nufa ba dan they are totally lost Ya gaji sosai shima seya sauketa suka zauna Har gari ya fara duhu basu bar dajin nan bah kuma through out basu ci abinci ba talkless of sallah Suna tafiya ne akwai dan haske kadan kawai suka fito titi wani ihu tayi danjin dadi Tafiya sukeyi a titin duk motan dayazo wucewa seya saka hannu yana tsayar wa amma dan tsoro ana zuwa kusa dasu se kaga an kara gudu shi abun har dariya yake bashi. 💋💋💋 [18:57, 3/16/2017] 1D-Tyetyelorh-❣: Can sega wata mota tazo wucewa seta fara tafiya kaman zombie danta tsoratar dasu suna isowa kusa dasu wata mace ce a ciki tana ganinta kuwa seta kara gudu sosai Dariya ta saki Shima dariya yakeyi yace idan kika ba kowa tsoro ae se muga inda zamu koma gida. "Toh yan rainin hankalin sunki tsayawa" Hannu ya kara sawa amma ba'a tsaya bah Wani haddan mota ya kara zuwa kallonshi tayi tace karka sa hannu "watch and learn" Kallonta ya tsaya yi Wani dan iskan tsayuwa tayi hadda harde kafanta wuri daya seta saka hannu Ae kowa ba tareda bata lokaci bah ya tsayar da motanshi Kallon Adeel tayi ta sakar mashi da murmushi Shi ya kasa motsi ma mamakin abunda tayi kawai yakeyi Gun motan ta nufa ta gaidashi saurayin ya amsa da fara'a shi yaga yan mata "Daman lift muke so dan Allah motan mu yana gaba yan fashine suka taremu jiya da daddare shine muka bar motan a dajin nan muka kwana so please ka taimaka mana nida brother nane" Tana magana tana wani fari da ido inda tasan ze yarda kuma tace yayanta ne saboda ta tabbata idan tace mijinta ne baze yarda bah Murmushi yayi yace Allah sarki babu komai ko shigo Godiya tayi mai seta kira Adeel wanda ya sankare yana kallonta kawai Jawo hannunshi tayi ya shiga gaba saurayin ya bashi hannu suka gaisa ita kuma ta shiga baya suka fara tafiya Chager ya gani a cikin motan seya fito da wayanshi ya hada 5% yana shiga ya kunna seya kunna GPS dinshi yana anfani dashi wurin neman direction din motan Sunata tafiya babu me magana a cikin motan Adeel se duban motan yakeyi Ba'a dade ba sega motoci dayawa a wajan anyi fata fata dasu amma an matsar dasu gefe da alama sujoji sunzo wurin Cigaba da tafiya sukayi se suka hango motansu da sauri Ameenah tace gashi nan tsayar da motan yayi suka fito glass din motan yadan tsage kadan kadan alaman bullet din bude security na motan yayi Ameenah godiya tayi ma saurayin yace ze iya samin number ta murmushi tayi charap a kunnan Adeel juyowa yayi yace Mallam da aurenta saboda haka ka wuce kawai Beyi magana bah yaja motan ya wuce Shiga motan sukayi wayanta ta fara dauka tayi unlocking missed calls ne baja-baja a ciki Hadda naso Mami Kunna motan yayi ya fara tafiya gudu kawai yakeyi dan kar su sake haduwa dasu Basufi 30mins ba suka shiga gari a wani bakery ya tsaya dan cikinshi har wani kara yakeyi,shi ya shiga ya sayo masu burger da lemo se ruwa Yana dawowa a tsakinyansu ya ajiye kafin ya tada motan harta kai hannu ta dauka guda daya Kallonta yayi yace i thought yana saki kiba "Ina ruwanka yunwa nakeji yini daya banci abinci bah wasane" Murmushi kawai yayi Kafin ya fara tafiya ta dauka ruwa kuskure bakinta tayi ta fara cin burger nan shima haka yana tafiya suna ci Seda ta cinye guda biyu ta kura da ruwa se tayi ajiyan zuciya shi kuma guda daya yaci Suna isa gida yayi packing koh kayansu na cikin motan basu fito dashi bah suka shige tare duk sun manta dashi ita hatta wayanta ma a cikin motan ta barshi da gyalenta Suna shiga ciki kowa dakinshi ya wuce Wanka ya shiga yana fitowa sallolinshi ya biya yana gamawa gado ya haye wani wawan bacci ya daukeshi Itama haka shower ta sakan ma kanta ta dade seta dauro alwala sallah itama tayi daga nan koh hijab bata cire bah bacci ya dauketa Su Mami kowa duk hankalinsu yaki kwanciya dan sun kira number Ameenah so nawa bata dauka ba na Adeel kuwa a kashe Basu suka tashi ba se washe gari shima se wuraren karfe 11am Ameenah ta tashi tayi sallah Asubah seta sake wanka ta fito kitchen ta shiga ta fara hada masu break-fast Adeel kowa har lokacin be tashi bah se sharan bacci yakeyi se bayan ta gama tana gyara gyaran kan dining din ya fito koh wanka beyi bah da gajeran wando se riga a jikinshi Tana daga kai ta kalleshi seta tintsire da dariya Kallonta yayi yace dadinta de tare muka sha wahala Dariya take sosai hadda zama akan kujera Haushi dariyan ya fara bashi "Wlh idan baki dena min dariya bah zan gefeki" Toshe baki tayi tana kokarin rike dariyan tace yahakuri- seta sake fashewa da dariya Mikewa yayi yayo kanta da sauri ta mike tayi waje a guje shima ya bita gudu suka ringayi a tsakar gidan tanata dariya shima dariya yakeyi Wajan pipe na ruwa taje kunnawa tayi yana yowa kanta fesa mashi ruwan ta ringayi jikashi yayi shakaf Zuwa yayi ya amshe itama ya fara jikata se dariya sukeyi. IG.Tyetyelorh [15:43, 5/6/2017] Rrspectable: [21:46, 3/17/2017] 1D-Tyetyelorh-❣: 💋💋💋UMARNIN IYAYE💋💋💋 WRITTEN BY: TYETYELORH EDITED BY: AMEENATOU 💋💋💋 *119* Sake pipe din tayi ta shige ciki a guje shima ya biyota dakinta ta shige tana dariya Changa kayanta tayi seta dauko drier tayi drying gashin Shan majina ta farayi alaman mura ze kamata fitowa tayi ta shiga kitchen tea ta hada da na'ana'a yasa ginger a ciki cup biyu ta hada tana fitowa a parlo ta sameshi yana zaune shima ya changa kaya mika mashi cup daya tayi itama ta zauna a dan gefe tana sha amma se tari takeyi shima haka gashi daman lokacin sanyi ne Mikewa yayi ya kunna hitter parlo ya dawo ya zauna Still bata bar tarin bah kallonta yayi yace kinason ki dene tari daga mai kai tayi seya ajiye cup din yace toh matso Daga gira tayi alaman tambaya "What ba abunda zan maki ki matso mana" Mikewa tayi ta dawo kusa dashi ta zauna hannunshi ya daga yasa a kafadanta se tayi sauri ta matsa Murmushi yayi yace serioualy ba abunda zan maki Jikinshi ya matso da ita tareda saka hannu ya yagaya zuwa bayanta dan kwantawa tayi kadan a jikinshi setaji dumi tea din ta cigaba da sha "This so weird"Ameenah tace "Why do i feel close to you in a very short time?" Adeel shiru kawai yayi a zuciyanshi yace "you have no idea" Cup din ta ajiye tayi lamo a jikinshi wani dadi takeji dan zatayi iya bacci a jikinshi for the rest of her life Dagowa yayi ya kalle fuskanta yaga idon a kulle ta fara bacci smilling yayi yana shafa gashin ta a hankali har bacci shima ya daukeshi Bacci suka ringayi har se wuraren karfe biyu suka tashi Abinci ta daura seta kuma dakinta danta dauka wayanta ta tuna da missed calls dinda ta gani dubawa tayi sama da saka amma ta rasa seta tuna bata dauko daga motan bah Tana fitowa taga Adeel shima ze je gun motan dan haka seta bishi yana budewa trunk din ta fara ciro kayanta ta dauka wayanta da veil din seta kuma ciki Mami ta fara kira suna gaisawa ta tambayeta sun isa gida lafiya tace lafiya kalaw Toh meyasa baki dauka call dina bah tun shekaran jiya naketa faman kira Taso ta bata labarin abunda ya faru amma tasan zasu tada hankalinsu shiyasa tace mata wayan was silent ta nema ta rasa ashe ya fada karkashin kujera a motane ta zabga mata karya "Toh shikenan ya Adeel din" Lafiya klww Yawwa toh ki gaida minshi se anjima Zeji ina gaida Abbah da Hakeem Ta katse wayan Wani call din ya shigo wayan smilling tayi seta dauka Afra ce yarinyan sister Abbah amma tun suna yara suke paris acan aka haifesu kuma acan suka girma se suyi shekara biyu basuzo nigeria ba amma haka be hanasu zumunci ta waya ba yaransu biyu ne Afra da Afreen twins ne Afran ce babba Yaran kyawawane dan mamansu a paris din tayi karatu so acan ta hadu da babansu Saboda haka sun dauko haskenshi da gashinshi sosai kuma sun iya hausa dan mamansu hausa take masu Tana dauka tace Afra ae nayi fushi dake tun yaushe kikace zakizo min hutun amma har yau "Habah babe yanxin kira nayi na gayan maki in two months time nida Afreen zamuzo maki hoto hadda Mama" Ihu tayi wlh da kin gama min komai toh ya kuke "Lafiya kalw ya Adeel dasu Hakeem" "Wlh lafiyansu kalw wai anya baki crushing ma Hakeem din nan last post dinki na snapchat was his picture" Dariya tayi tace kaman kinyi reading mind dina tun karshen zuwan mu nake crushing mai Wani dariya Ameenah ta saki tace ae kowa yarinya you are too late dan yanxin yana dating safieyarh "Ohh my goodness meyasa kika gayan min karkisa na fara kishi da ita" Hira sukayi tayi daga baya tace tabama Adeel su gaisa Mikewa tayi tace toh barin kai mashi Knocking tayi seta shiga dakinshi a gaban laptop ta sameshi yana zaune mikamai wayan tayi tace gashi Afran ce Amsa yayi ya kara a kunne "Hello" "Hello Ya Adeel ina wuni" Lafiya klw Afran ya kuke ya school Wlh lafiya kalaw "Ji yadda kike hausa kaman kina 9ja" Smilling tayi tace ba dole bah Mama bata mana turanci koh french kwata-kwata idan muka mata magana bada hausa bah bata amsawa Dariya yayi yace ae haka ya kamata toh ya Afreen "Wlh gatanan har tayi bacci" Hira suke sosai har Ameenah ta gaji tayi wucewanta _2 hours later_ Mura ne ya kamasu sosai suna zaune se shan majina suke dukda hitter dake parlo Wayanshi ne yayi kara alaman messege ya shigo dan haka seya duba alert ne yana dubawa 3million ya gani anyi mai snding a account dinshi ware ido yayi da mamaki ya tabbata hakan ne seya kira number manager shi Yana dagawa suka gaisa yace yaga alert ne kudin meye "Toh nima de ban sani bah captain dinku ya turo na tambayeshi na meye yace inde tura maka" Toh shikenan barin kirashi se yayi hanging up Yana kiran captain din yace mai babu wani dalili kawai turo mai yayi "Dan ba yau ya fara bah tun aurensu da Ameenah kawai seyaga alert ya tambaya dalili seyace kawai turo mashi yayi amma be taba kaiwa millian uku bah se yau" Godiya yayi mashi sukayi sallama Se yayi using wayanshi daga bank dinshi ya turama Daddynshi 1millon hakama Abbah shima ya tura mashi 1millon Ba'a dade bah se Abbah ya kirashi mikewa yayi ya shiga daki ya daga call din Gaidashi yayi sosai ya amsa yace ya iyali Lafiya kalaw "Naga alert ne na meye" Dan shiru yayi yana susa kiye kaman yana gabanshi can yace daban captain dinmu ya turomin dazin shine na tura maka kaida Daddy Dukda Abbah shima yanada rufin asirinshi sosai amma yayi mashi godiya ya saka mashi albarka sosai sannan yayi ta mashi addu'a daga baya sokayi sallama Kafin ya ajiye wayan sega Daddy shima ya kirashi shima yace mashi yaga kudi Bayani yayi mashi shima yayi ta mashi addu'a sosai yaba Mommy tayita sa mashi albarka da fatan kuma Allah ya bashi yara masu bin umarninshi kamar yadda yabi UMARNIN IYAYENshi shima godiya yai sukayi sallama Abbah yana cikin office dinshi seya kira number Daddy suna gama gaisawa yake cemai yanxin yaga alert Adeel ya turo mai millan daya Daddy yace shima ya turo mai addu'a suka ringa mai da kuma fatan Allah ya barsu tare Ameen Dawowa yayi ya zauna se faman shan majina Ameenah keyi gashi saman hancinta yayi jajir abunka da faran fata Cewa yayi maganin ki kenan ae Murguda mai baki tayi tace duk ba laifinka bane da baka biyoni ba ae bazan taba ruwan ba gashi kaja min mura "Kede kika sa-" se yayi atishawa Dariya tayi "ni karka karamin da wanda ke damuna nawama ya isheni" Mikewa yayi ya shiga kitchen ginger,garlic,lemon tsami se tom tom ya hada su waje da ya nikasu sannan yasa honey(zuma) A wani karamin bowl ya saka ya daura spoon akai ya fito Zama yayi ya sha spoon daya kaman ya maida cikin bowl din dakyar ya hadiye haka yasake kai wani shima dakyar ya hadiye tana kallonshi se yamutsa fuska takeyi wane ita kesha Kallonta yayi ya mika mata "gashi kisha" "Ewww no thanks" tace seta juya dan ko warin amai ze sata "Wlh dure zan maki idan baki sha bah" Ae idan ana dole se muga yadda zaka dura min Mikewa yayi kujeran da take zaune akai ya zauna yace bude baki kallonshi tayi seta kalla bowl din tayi dariya "Do you really expect me to take that" Seta nuna abun tana wani yamutse fuska wane taga kashi "Seriously idan baki amsa ba zan maki karfi da yaji" Dariya tayi toh ae semu gani sena zauna kaman gunki kana- Bata karasa ba ya kamo lallausar hannunta dukka biyun ya hadasu gu daya kuma da hannu daya ya rike Ihu ta farayi "Zaki tsaya kisha da kanki ko sena danneki na baki" Wlh zansha, Zansha Allah Dan Allah ka sakeni Murmushi yayi seya saketa kallan wajan tayi har yayi ja Mikewa tayi niyanyi ta gudu amma seyayi sauri ya rikota ya maidata ta zauna tareta yayi inda bazata iya sauka daga kujeran bah "Kiyi two spoons dakanki ko kuma na dura maki five spoons" Toh bani nasha ta mika hannunta Mika mata yayi ta deba cokali daya seta toshe hancinta ta kai baki harcenta ta matsar dashi gefe inda baxe taba maganin ba balle taji taste dinshi seta zazzaga a cikin bakin Lokaci daya koma seta damke idonta tana hadiyewa seyi tayi kaman zatayi amai da sauri yasa hannunshi akan bakinta ya tare Wani spoon din ta kara kaiwa kaman zatayi kuka tana hadiyewa ya mika mata ruwa tasha setayi niyan mikewa Tareta yayi yace se nanda seya kalla agogon hannunshi ya cigaba nan da 20mins seki tashi lokacin ya gangaka A hanakali tace "mugu kawai" Murmushi yayi yace kice duk abunda zakice kinde sha Harara ta galla mai ta gefe _20 mins later_ Mikewa tayi da sauri tayi dakinta toilet ta wuce tayi2 tayi amai amma ta kasa haka ta hakura ta kwanta akan gadonta harta fara baccin dole 💋💋💋 [22:31, 3/17/2017] 1D-Tyetyelorh-❣: Life moved on wani sa'in kaman abun arxiki suyi shiri amma anjima kadan se suyi fada Har yau kowa school din nasu basu bar strike bah Har wata rana Manager shi ya kirashi yake gayan mashi in two days time yanada wani match din amma idan yaje two weeks zeyi Badan yaso bah ya amince Ameenah ya fadan mawa amma dan hauka irin nata setayi murna dajin haka shi kuma besan dalili bah amma se yaji ba dadi da yaganta tana murna Dakinshi ya shiga ya kulle be sake fitowa ba se washe gari koh dinner beyi bah hatta masallaci beje bah a dakinshi ya zauna kawai Data fito daga dakinta taga se taga dinner shi be ciba bah bataji dadi bah amma seta kuma dakin washe gari ma haka da safe ma be fito bah beyi breakfast ba kuma ita ta ajiye mai a dining tazo kwashe dishes din se taga bema taba bah Dakinshi ta nufa danta aza beyada lafiya ne Knocking ta shigayi amma be amsa ba balle ya bude Murda handle din tayi setaji shi a bude a hankali ta shiga tareda sallama Akan gado ta sameshi yana kwance da alama bacci yakeyi karasawa tayi bakin gadon ta kalleshi babu riga a jikishi ga abs dinshi manya manya Wani murmushi ne ya kwace mata a fuskan ta Tsayawa tayi tana kallonshi sosai batasan sanda ta zauna a bakin gadon bah kawai murmushi takeyi fuskanshi ta kalla he looks so very cute idan yana bacci A hankali takai hannunta kan packs nashi se kuma ta cire da sauri sake sakin murmushi tayi wannan karon hannu biyu takai wurin a hankali ta shafa Wani dadi takeji wane anyi mata kyautan daki a aljanna se murmushi takeyi she's really enjoying it dan a rayuwanta bata taba shafa packs ba se yau binshi takeyi kaman tana zanawa Ji takeyi kaman tayita yi harseta gaji dukda tasan ba gajiya zatayi bah Juyawa yayi kafin ta cire hannun harya danne mata hannu daya kokarin ja takeyi amma ta kasa har hannun ya fara sagewa wani zuciya yace mata kawai ta kwanta itama Cigaba da jan hannun takeyi but tasan bazata iya ba Tapping hannunshi ta farayi a hankali danya tashi amma kaman ba tabashi takeyi bah baccinshi yake hankali kwance Har wani murmushi yakeyi ta tabbata yana enjoying baccin dan haka seta dena tadashi ta cigaba da kallon fuskanshi dayan hannun kuma yana kan cikinshi haryanxin murmushi takeyi Juyin da zeyi seya jawota daman abunka da mutum me kiba (Lmao) Rabin jikinta yana kan gadon while rabin na waje A zuciyanta tace na kawo kaina yau Kallonshi taketa yi har yanxin bata sani bah bacci ya dauketa itama din haka suka ringa tikan baccinsu ita tanada wani abu kuma ta gane ne lokacin da ya kwantar da ita a jikinshi sanda sukayi wasan ruwa abun shine idan tana kusa dashi bacci na saurin daukanta kuma tana dadewa tana bacci. Basu suka tashi daga baccin nan ba se ana kiran la'asar shima shine ya tashi mika yakeyi amma idonshi a kulle yake yana salati kawai se yaji ya tabo mutum da sauri ya bude idon tareda matsawa baya kadan Abunda ya bashi mamaki kawai seyaga Ameenah tana bacci kusa dashi hankali kwance mamaki yayi sosai "Toh meya kawota dakina"abunda ya tambaya kanshi kenan Wata zuciya tace kilan aljana ce da sauri ya mike fita yayi dakinta ya shiga bata nan ya leka kitchen thesame answer infacts gidan gaba daya seda ya duba bata nan seya koma dakin har a lokacin tana bacci hannunshi yakai a hankali dan ya taba yaji ko itace da gaske Yana tabawa ya tabbata itace murmushi yayi se yayi pecking goshinta toilet ya shiga yayo alwala seya wuce masjid.. IG.Tyetyelorh [15:43, 5/6/2017] Rrspectable: [12:40, 3/22/2017] 1D-Tyetyelorh-❣: 💋💋💋UMARNIN IYAYE💋💋💋 WRITTEN BY: TYETYELORH EDITED BY: AMEENATOU 💋💋💋 *122* Suna isa asibitin emergency ward aka shiga dashi Wani kujera suka zauna akai Hakeem yana shafa bayan Mami a hanakali yana bata hakuri shimade hawaye yakeyi a hankali Can setace mai ya kira Daddy ya fadan mai beyi musu ba yadan fito waje ya shiga kiran numbershi Bugu daya ya daga ku gaisawa basuyi yace "Daddy, Abbah ba lafiya yanzin muka kawoshi asibiti" "Subhanallah amma da sauki koh" "A toh har yanxin de za'a fito daga dakin bah" "Waiyazubillaha toh gani nan zuwa" seya katse wayan Number Ameenah ya shiga kira na farko bata dauka ba sena biyu tana dagawa se tace Ya Hakeem "Uhmm Ameenah Abbah fa bayada lafiya" Mikewa tayi da sauri tace meyafaru dashi "Sumewa yayi muna gida yanzin de yana asibiti but ya sama sauki" fada yayi kawai dan karta bamu sosai Kuka ta farayi sosai shi kuma seya kasa magana Katse wayan tayi kawai tana kuka ta shiga kiran number Adeel be wani dadi yana ringing ba ya daga Kukan da yaji tanayi ne ya mugun firgitashi mikewa yayi zaune yana tambayan lafiya meyafaru "Abbah!!" "Abbah ya maimaita meya faru dashi Ameenah "Wai yana asibiti an kwantar dashi bayada lafiya" "Subhanallah" "Ni inason naje na ganshi" Da Mamaki yace "Ameenah are you kidding me ke kadai zaki kaduna" "Dan Allah i really want to see him please" "Kin manta abunda ya faru damune a hanyan Abujan" Tace i really don't care i just want to see him seta sake fashewa da kuka "Toh ya isa barinsa a turo maki wani daga office dinmu yazo ya kai ki dan is not save kije ke kadai" "Noh please befa da lafiya i want to be with him now dan Allah this the one thing am asking from you ina zuwa naga ya sama sauki zan dawo" "Ameenah bafa zuwanki bane banso ki kama hanyan tun daga kaduna zuwa Abujah ke daya shine banso" "Why do you care i just want to see my father" seta sake fashewa da kauka "Because i care about you Ameenah i don't want anything to happen tou you" Se yayi shiru "Ya Adeel this once please" kuka me tsuma rai ta saki da sauri yace "toh ya isa haka dena kuka kinji" Daga mai kai tayi kaman yana gabanta "Ameenah be kamata ace yanxin ke kadai ki kama hanyan Kaduna ba be kamata wlh kuma kince bakison na turo da yanxin ya iso har kun kama hanya" "Ya Adeel wlh bazanyi gudu bah i promise" batasan sanda kuka ya sake kwace mata bah Ya isa toh ki dena kuka mana ya isa haka tashi ki tafi besan sanda ya fadi haka bah ko dan besan jin kukan nata ne Wani tsalle tayi "Thank you so much i love you, U're the best" seta kashe call din ta ajiye wayan akan kujera mikewa tayi dakinta ta shiga dayake duguwan riga ne a jikinta armless gyale ta yafa irin babban nan amma babu kauri dakin Adeel ta shiga key din tsohowan motanshi ta dauka fitowa tayi da sauri Code din security ta danna nan da 1minute ze shiga security dan haka duk wanda ze shigo gidan seya danna Motan ta shiga taga full tank fita da motan kawai tayi babu abunda ta dauka ko wayanta ma bata dauka bah kota manta ne oho Addu'a tayi seta fita ta kama hanya ba wani gudu takeyi bah amma tama driving tana hawaye Shi kam haryanxin wayan na manne a kunnanshi cus he is shock by what she just said Itaa bata ma san ta fada bah dan dadi ne kawai Ya dade a haka har wani team mate dinshi ya shigo dakinshi bema san ya shigo ba seda ta tabashi ya furgita seya cire wayan Tambayanshi yayi meya faru dashi "Nothin" kawai yace seya mike jakanshi na sport ya dauko suka fito PARIS Afra ne da Afreen keta shirya kayansu dan gobe zasuzo one week zasuyi su kuma se faman dauki akeyi Wayan Afra ne yayi ringing tana dagawa taga saurayinta ne salman ke kira Soyayya suke sosai tana sonshi shima yana sonta dande ba wani babba bane shiyasa basuyi aure bah Afra da Afreen mate din Ameenah ne da safieyarh Sunada hadin kai yaran sosai dan ku a school ne ba'a tabasu ka zauna lafiya duk inda sukaje ana sansu Afreen batada saurayi ita cus tace she's not ready to date farkon haduwan Afra da salma lokacin bata sonshi kullum seya zo gidan idan batajin fita seta tura Afreen ta fita dan ba'a taba ganesu se wanda ya dade dasu ke ganesu Mama ce ta shigo ta kalla Afra wani kallo da seda kayan cikinta ya kada tace ba nace maki jiya karki fita bah na gayan maki salman dinnan is a bad influence on you amma baki yarda bah koh Afra zatayi magana Mami ta mika mata hannu tace bani phone dinki you are grounded for two days Babu fita koh tv bazaki kalla ba Ba yadda ta iya haka tayi ending call din ta mika mata Afreen zatayi magana Mama ta dakatar da ita tace don't even start dan duk abunda zakiyi bazaki zauna da ita a daki bah and maganan zuwa Nigeria se nan da two days na fasa goben Saboda sun saba duk sanda za'ayi punishing daya toh dole se an hada da dayan zata tayin rashin ji harse itama an hada daita Zuwa tayi ta dauka laptop din Afra ta fita dashi A cikinsu Afra ce mara jin magana Afreen kuma duk abunda ka sata babu musu zatayi shi and idan kace ta zauna anan for two hours zata zauna toh banbancinsu kenan da yar uwanta Duk basuji dadin daga tafiyan da Mama tayi masu bah kuka Afreen ta farayi tana cewa its all your fault seda nace karki fita amma kika fita Hakura Afra ta ringa bata har seda tayi shiru NIGERIA Abbah har yanxin be tashi bah su Daddy sun iso hadda Mommy da Safieyarh Mami gabadayanta a rude take se kwantar mata da hankali akeyi Adeel kowa tunda suka fara match dinsu hankalinshi be kanshi kwata-kwata se tunanin Ameenah yakeyi besan dalili ba amma se ji yake daman be yarda ta tafi bah yayi zurfi cikin tunani se kawai yaji an bugu mai kwallo a kanshi Seya dawo hayyacinshi kallon wanda ya bugu mai kwallon yayi yaga yana mai dariya dan dayan team dinne Wani murmushin mugunta yayi ya cigaba da kwalla Kallonshi ya sakeyi kawai ya bugu mai kwallo a abunshi (dick) rike wajan yayi kawai seya kwanta a tsakiyan feild din dan azaba Wani wawan dariya Adeel ya saki Bashi red card akayi kawai ya dauka jakanshi ya bar wurin dan daman baya cikin kanshi Gida ya wuce abinshi Ameenah tafiya take a cikin low speed guntun tsaki ta saki seta fuzga motan da karfi gudu ta ringayi _40 minutes later_ Abbah ya farfado har an barsu duk sun shiga dakin Dr yace daman gajiya ne kawai yanxin za'a barshi a asibitin na kwana biyu yadan hutu dan be kamata a age dinshi ya ringa aiki sosai bah Hira sukeyi dukkansu hadda Abbah kaman bashi bane ya sume dazin daga kan da Hakeem zeyi ya kalla tv kawai seya mike a furgice yace "Wannan ba motan Adeel bane" Gabadayansu suka maida hankalinsu kan tv Abbah yace daga ganin mota anyi accident a tv se kace na Adeel ne shine kadai me irin motan Cameran dake daukan accident din seya tsaya akan number motan yace yanxin nan akayi accident dinnan dan koh 10mins ba'ayi bah kuma mace guda dayace a cikin motan Ga number motan nan duk wanda ya santa azo a dauki gawanta a bakin tall gate dake kaduna kafin a tafi da ita Jiri ne ya fara kwasan Hakeem Daddy dake kusa dashi ya tareshi yace lafiyanka "Wlh motan Adeel ne ga number nan" Mami ce ta karaso gunshi tace meya faru ne "Mami wlh Ameenah ce nina gayan mata Abbah bayada lafiya kuma wlh number motan Adeel ne wannan" seya fashe da wani kuka Mami kasa yarda a abunda take ji a kunnanta take seta fara baya-baya a hanakali tana girgiza kanata "No! No!! No!!!" Kawai take maimaitawa Abbah na ganin haka seya mike kafin ya karasa gunta harta fadi sumammiya Salati duk suka farayi safieyarh ce ta fita a guje ta kira doctor ba'a bata lokaci ba akazo aka dauketa wani daki aka shiga da ita Abbah ya bisu Daddy ne ya dawo gun da Hakeem ke tsaye ya kasa ko motsi ne se cewa yake "nine wlh its all my fault" Daddy yace Hakeem ka fahimtar damu abunda ke faruwa mana Dakyar ya rike kukan da yakeyi yace "Daddy dazin sanda Abbah ya suma na kira Ameenah na gayan mata bata bari na gama magana ba ta kashe tana kuka and wlh wannan number motan Adeel ne dan tare mukaje muka sayo" Ya karasa magana yana wani irin kukan da be tabayi bah "Innalillahi wa'innailaihir raji'un" shine kawai abunda suke maimaitawa safieyarh kowa kuka takeyi kawai ta durkusa a kasa Hawaye Mommy ta farayi itama Daddy kowa ya kasa magana se salati yakeyi 💋💋💋 [14:10, 3/22/2017] 1D-Tyetyelorh-❣: Daga baya Daddy ne kawai yayi karfin hali yakama hannun Hakeem suka fita motanshi suka shiga Tall gate suka tafi Hakeem ba abunda yakeyi se kuka ji yake kaman a mafarki "this not happening ya Allah kasa ba ita bace Allah ina rukanka kasa ba Ameenah bace" kuka ya sake saki wane danshi aka aikoshi duniya Abbah ne ke tsaye a bakin dakin da aka shiga da Mami yana leka ta window se kawai doctor ya fito yace Alhaji be kamata ka fito ba munason ka hutane "Dr meyasa zakace haka matata ce fah wannan and you are expecting me na zauna kawai" "Noh ba haka nake nufi bah and anyways she's going to be okey shock ne kawai ya sameta, wai meyasa ta samu shock dinne??" A lokacin ne ya tuna abunda Hakeem ke fadan masu dan haka da sauri ya wuce dakin yabar doctor a tsaye a wurin Yana shiga dakin Safieyarh ya sama tana durkuse se kuka takeyi haka ma Mommy ta dafe bango tana kuka kasa magana yayi seya taba aljihunshi yaji wayanshi dan haka seya fito dashi number Ameenah ya shiga kira dan kwata-kwata be yarda da abunda Hakeem ke cewa bah Ya kira yafi so 10 amma ba'a daga bah still be hakura bah ya cigana da kira zuciyanshi na mashi wani radadi dan he can't bare it to lose his daugher that he care so much of Cigaba da kiran number yayi yana zazzaga cikin asibitin Basu wani dade suka isa tall gate saboda gudun da Daddy keta famanyi a titi Suna isa lokacin wanjan a ciki yake kowa yana ganin mumunan hatsarin da ya faru wasu hadda kuka Ambulance ya iso gun dan haka harsun dauka gawan ansa a mota police kuma sun fara binkice akan hatsarin dansu ganu idan ganganci ne ku kuma kasheta akayi Suna zuwa dakyar Daddy ya cusa kanshi cikin mutane gun motan yaje yaganshi a mole kaman irin an maidata ball ji yayi kaman ya fashe da kuka Tambaya ya farayi ina yarinyan cikin motan yake wani police ya gayan mashi tana cikin Ambulance dan haka wajan ya nufa Driver yayi ma magana yace mashi shine baban yarinyan fitowa sukayi gefe suka raba yake cemai yanason ya tafi da ita gidane ayi mata sutura "Ka tabbata yarka ce" "Mallam wannan wanna irin tambayane zanzo nayi maka karyane barin kira maka yayanta" be jira amsanshi bah ya juya cikin motan ya kuma ya kira Hakeem fitowa sukayi dakyar Hakeem ke tafiya idon nan nashi jajir kaman gaiwashi suna zuwa gun mutumin yace ga yayanta nan kuma mijinta baya kasan ance mata babanta ba lafiya ne daga Abuja take shiyasa ta kamo hanya Girgiza kai yayi alaman yaji tausayinsu zuwa yayi ya bude masu ita ba'a ganeta dan ta kune ta kuma baka sosai baxa'a taba cewa ita bace dalili dayane za'a tabbatar itace shine kibanta da tsayinta Hakeem yana gani fashewa ya sakeyi da wani kuka Mutumin da sauri ya kulleta Daddy koma da aka budeta kauda fuska yayi sauri yayi kawai se hawaye ya fara zubu mai rike Hakeem yayi ya maidashi cikin motan kaman karamin yaro Sake dawowa yayi aka bashi wasu yakardu yayi signing sannan ya kuma cikin motan Hakeem ne ya kalleshi yace ina take dakyar yake magana dan muryanshi har ya fara dashewa "Zasu biyomu da Ambulance din" kawai ya iya cewa yana tada motan Fita daga motan Hakeem yayi ko magana beyi ma Daddy bah gun Ambulance din ya nufa kawai budewa yayi ya shiga ze zauna kenan wani mutum ya tambaueshi "lafiya ?" Beyi mashi magana bah se driver yace yayanta ne ka barshi Zama yayi kusa da ita dafata yayi se kuka yake kaman ranshi ze fita Daddy harya biyoshi amma dayaga ya shiga motan seya kuma nashi motan gaba ya shiga yana tafiya while Ambulance din yana binshi a baya ************* Abbah kowa harya gaji da kiranta waje ya samu ya dafe kanshi kawai yana hawaye danya fara yarda da abunda Hakeem yace Adeel kowa yana isa gida jikinshi yaji ya fara rawa wanda ya kasa gane dalili wayanshi ya dauka ya shiga kiran number Ameenah amma bata daga bah se jikinshi ya fara sanyi koma.... IG.Tyetyelorh [15:43, 5/6/2017] Rrspectable: [08:21, 3/25/2017] 1D-Tyetyelorh-❣: 💋💋💋UMARNIN IYAYE💋💋💋 WRITTEN BY: TYETYELORH EDITED BY: AMEENATOU 💋💋💋 *124* Salati suka farayi duk mutanan dake tsakar gidan aka zagayeshi Da taimakon Hakeem da wani makutansu dan yaga sanda ya fadi seya dawo hannunshi suka daura a kafadansu cikin gidan suka shiga dashi dakin Hakeem aka kaishi dan nashi dakin yana kasa Safieyarh ce ta shigo dakin tana kuka a bakin gadon ta durkusa tana kallonshi Fita su Hakeem sukayi dan zuwa makabartar Bayan yan mintuna lokacin an rigada an kulleta toh a lokacin ne Hakeem ya tabbatar shikenan ya rabu da yar uwarshi kuka ya farayi sosai yana gaban kabarin yana mata addu'a Sun dade suna mata addu'a aka mike za'a tafi Hakeem yaki mikewa Akayi2 dashi amma yaki cewa yakeyi shi abarshi anan kusa da yar'uwarshi ze zauna da ita har shima ya kuma ga mahaliccinshi Daddy ne ya lallabashi suka shiga mota ****** Suna isowa koke-koke aketa famanyi fatye da Ummitarh suma sunzo rungume juna sukayi gabadaya suna kuka kaman danshi aka aikosu Ana zaune ana amsan gaisuwa Mami ce da hijab dinta ga kuma charbi a hannunta tayi shiru kawai se addu'a take ma autanta a zuciya Wayanta dake gefanta wanda tama manta da zamanshi taji yana ringing shareshi tayi ta cigaba da addu'anta se fama kira akeyi na ukun ne ta daga Mamansu Afra ce a kunne ta kara amma batayi magana bah tasan tana bude baki toh kuka ne "Hello Mami kunjimu shiru koh wlh wasu yan matsaloli ne amma gobe muna hanya" Shiru taji babu amsa "Mami!!" Ta kira sunanta "Uhmmm" kawai tace "Meyafaru kaman ba lafiya bah?" Mikewa tayi seta shiga ciki a kitchen ta tsaya dan nan ne babu kowa bude baki tayi kawai seta fashe da kuka "Subhanallah Meke faruwa ne" "Ameenah ce" seta sake sakin kuka "Meya faru da ita dan Allah kiyi magana meya sameta?" Kuka takeyi sosai ta daya gefan koma Mama se hakuri take bata tana tambayanta dalilin kukan Ta dade tana kuka daga baya tace "Ameenah ta rigamu gidan gaskiya" "Innalillahi wa'inna'ilaihir raji'un" Shita take fada kawai Mami ta cigaba "Ameenah ta tafi ta barmu" kuka take sosai Itama Maman su Afra kuka ta saki kawai seta saki wayan a kasa ya tarwatse dan haka the call was ended Durkusawa Mami tayi ta jingina da bango tana wani kuka me tsuma zuciya Only god knows ya takeji dan uwa ta rasa yarta na cikinta ba karamin abu bane dan ita kadai tasan azaban da taji lokacin haihuwanshi kuma ace ya rasu Gwiwanta ta rike tasaka kanta akan cinyanta tana kuka sosai "yanzin Hakeem ne kadai ya rage masu ya Allah ka kai haske kabarinta ya Allah inda ta faranta mana rai tabi Umarnin mu Allah kasa makumanta mai kyau ne, Allah yajikanki Ameenah Allah ya rahma maki i just wish i saw you one last time Ameenah kinada hakuri kinada biyayya kin gama min komai Allah ka kai haske makwancinta" Kuka takeyi sosai a wurin nan ji take dama itama Allah ya dauka ranta taje ta hadu da yarta a gidan Aljanna Ta dade sosai a wajan dan zata kai 30min seta share hawayenta ta kira number Auntiee Aysha danta san itama batasani bah Bugu daya ta dauka "Hello yaya" daman haka take kiranta asali tun lokacin da aka haifa Hakeem ta kuma kiranta Mami dan yaran suji suma su saba Cikin kukan daya sake kwace mata tace "Aysha, Ameenah ta tafi tabarmu ta tafi she did'nt even say goodbye meyasa zata min haka" "Yaya ban gane me kike cewa bah wai tun aurenta batazo ta ganku bah" "Aysha ba haka nake nufi bah Ameenah ta tafi ta rigamu......" shan majina tayi ta cigaba "Allah ya dauka kayanshi ya rabamu da ita lokaci daya" "Wai Amee....ena...h ta rasu....kenan?" Daga mata kai tayi kaman tana gabanta "Wlh ba mutuwa tayi bah karku kaita ko ina Ameenah bata mutu bah yaya dan Allah karki bari su karta......" An riga an kaita Aysha.... Ihu ta sake me karfin gaske itama wayan nata ya fadi Daddyn Meemah dake dakin Meemah suna wasa ya jiyota fitowa yayi a guje Meemah itama ta biyoshi suna isowa gunta "Babe meya faru kike wannan ihun" Cikin kuka tace "Dear Ameenah ce, wai Ameenah ta rasu " ta gama magana tana kuka "La'ilaha'illahlahu muhammadan rasul'illahi salla'lahu alaihi wasallama,, innalil'lahi wa'innailaihir raji'un" ya ringa maimaitawa Lallaman matanshi ya farayi yana kwantar mata da hankali ita kowa Meemah kallonsu takeyi kawai ta zura masu ido "Dauko hijab dinki muje gidan, an kaita ne?" "Wlh ban sani bah" tana magana tana share hawaye amma kaman karo su takeyi. Shiga cikin motan sukayi suka kama hanyan zuwa gidansu marigayiya Ameenah Tafiya suke a motan hawaye kawai Auntiee keyi tunanin Ameenah kawai takeyi tana hango fuskanta .Meemah kowa tana bayan sit din se faman game takeyi da video game dinta Suna isa layin kwata-kwata babu wurin wucewa da mota dan haka acan nesa sukayi packing Daddyn Meenah yana rike da hannun Aunty while dayan hannun ya dauka Meemah dashi Suna shiga bakin gate din da Hakeem ta fara haduwa suna tsaye da Abokin Abbah yana mashi gaisuwa tareda mai wa'azi akan ya dena mata kuka addu'a take bukata kawai Yana hango Auntiee a guje yaje ya rungumeta a tare suka saki wani kuka me dan banzan tsuma rai kuma sun kankame juna Meemah ta kalla babanta "Daddy meyasa Mommy da Uncle Hakeem ke kuka?" Itama muryanta ya fara rawa Kwantar da kanta yayi a kafadanshi yace "Babu komai" ********* Ta gefan Mamansu Afra kowa kuka ta shiga rerawa ita daya a wajen Afreen ta shigo tana tambayanta lafiya Bata saurareta ba ta cigaba da kukanta Afra ce itama ta shigo da sauri ta dafe Mama tana tambayanta meyafaru still batayi responding bah can tace kuje ku hada kayanku Afreen tace Mama me...... Shhhhh no questions kuje ku hada kayanku tana magana tana sake share hawaye Basu sake magana bah suka kuma dakinsu kowa ya dauka babban akwati ya cika kayanshi a ciki bakin Motan Mama suka ajiye suka kuma ciki da dauko handbags dinsu A lokacin harta kira Babansu Afra ta gayan mashi saboda haka ya bata izini akan su tafi shi kuma se taho gobe saboda akwai abunda zeyi Kayanta ta shiga hadawa tanayi tana hawaye idan ta tuna halin Ameenah seta sake fashewa da kuka harta gama itama ta fito da nata bude masu motan tayi seta kuma ciki passport dinsu su uku ta dauko seta kulle gidan ta fito Lokacin sun saka kayan a motan shiga tayi Afra na gaba ta saka sit belt while Afreen na baya Tada motan Mama tayi suka kama hanyan Airport. Adeel kowa har yanzin yana kwance kaman gawa kuma har a lokacin Safieyarh na kusa dashi ta kafa mai ido tana hawaye kawai can seya fara kiran sunan Ameenah idonshi were still closed dagowa tayi da sauri se kiran sunanta yakeyi mikewa tayi da sauri ta fito Abbah ta fara hangowa dan haka seta karasa gunshi ta rike mai hannu "Abbah zo kaga Adeel please" tana magana kaman zatayi kuka Beyi magana bah yabita suka shiga dakin Hakeem har a lokacin cewa yake "Ameenah ki dawo dan Allah nasan baki mutu bah Ameenah i love you so much come back and i will take you place " Da sauri Abbah ya karaso gunshi ya dafashi yana cewa "Adeel!!!! Adeel !!!! Ka bude idonka" A hankali ya bude manyan idonshi yayi jajir kaman garwashi Safieyarh ya fara kalla fuskan Ameenah kawai yake gani dan haka seya mike da sauri ya sake kallonta still fuskan Ameenah was there dan haka seya kai hannunshi da sauri ya rungumota "Nasan dama baki mutu bah amma duk babu wanda ya yarda matseta yayi sosai" Sake ihu tayi tace "Ya Adeel it's not Ameenah nice fa Safieyarh" ko sauraranta beyi bah ya cigaba da surutanshi Tsoro abun ya fara ba Abbah seya mike yayi waje da sauri Yaki sakinta ita kuma bata fasa cemai ba Ameenah bace Riketan da ya sakeyi sosai yasa tayi kara da karfi tace "let go of me you are hurting me" Fuzgan kanta tayi da karfi seya saketa yana kallonta a rude Rike mashi hannu tayi " Ya Adeel kayi hakuri Ameenah is in a better place kuma nasan aljanna ce makumanta insha Allah saboda batada matsala tana bin UMARININ IYAYENnta and am pretty sure kaima tana bin naka dan haka Ya Adeel kayi hakuri please ka dena wannan abun" Huging dinta yayi yace "Safieyarh i already misses her i did't had a chance to even say goodbye it's all my fault da tun farko ban yarda ta fita ba da duk wannan abun be faru bah" ya gama maganan yana sake sakin wani kuka itama haka Safieyarh tausayinshi takeji sosai dan bata taba gaininshi a irin wannan halin bah 💋💋💋 [10:23, 3/25/2017] 1D-Tyetyelorh-❣: _30 minutes later_ A lokacin Aunty tana zaune kusada Mami hawaye kawai sukeyi Adeel kowa haryanzin yana kwance shi kadai a dakin dan Safieyarh ta tafi wani numfashi yake sama-sama yana kallon celin din dakin Ameenah kawai yake tunani yana hango murmushinta ita kawai take mai yawo a kanshi A waje kowa duk wanda yazo gaisuwa kaman abokan Daddy da Abbah se sun tambaya ina Adeel yake sumai gaisuwa se ace masu bayida lafiya Alhaji Lawal shine me company da Daddy ke aiki dan haka shima yazo gaisuwa zama yayi yace "A karanta falaki da Nas kafa uku-uku Allah yasa Ajanna ce makumanta Allah ya jikanta da rahma ya haskaka kabarinta kuma Allah ba iyayenta da mijinta hakuri da juriyan rashinta nasan Ameenah yarinyace me hankali kuma me hakuri da biyaya tunda kowa iyayenta suka zaban mata miji wanda bata sonshi amma tayi hakuri tabi Umarninsu Allah ya saka mata da alkairi " Ameen kowa ya amsa ya dan kara wasu addu'oi kowa ya shafa ya mike yana sake ma Abbah gaisuwa se can ya tambayeshi ina Mijinta yake yamai gaisuwa Shiru Abbah yayi can kaman zeyi kuka yace Wlh yana daki baida lafiya Se hawaye ya fara zubumai "Ya isa rakani dakin namai gaisuwa" Haka suka tafi Abbah na gaba Alhaji Lawal yana biye dashi a baya Suna shiga tun daga nesa suka hango numfashin shi was worst yi yake kaman ana zare mai rai Karasawa Alhaji yayi da sauri yace "Subhanallah" taba temperature shi sukayi jikinki zafi sosai Tapping dinshi yakeyi amma ya kasa bude idon sosai seya bude kuma ya maida ya kasa tsayawa waje daya Alhaji ya kalla Abbah yace tayani dagashi mu kaishi Hospital da sauri Adeel yace "aa ku barni nima na mutu nabita Allah ka dauka raina nima wlh na gammace na mutu nima akan rayuwa babu Ameenah nace ku barmin ita zan iya zama da ita a haka but you never listen gara na mutu nima maybe i will have peace but idan na cigaba da zama her death will be hurting me cus it was all my fault da ban barta ta tafi bah....... " se kuka yaci karfinshi Alhaji yace "ya isa haka mike muje asibiti" yana magana yana kukarin dagoshi shida Abbah amma kwace wa yakeyi kaman karamin yaro daga karshe fuzgan kanshi yayi da karfi dukda yadda yakeji gun mirror yaje kawai seya buga hannunshi a jiki yace "I love you Ameenah" kawai se mirror gabadaya ya tarwatse amma ko a jikinshi Da sauri su Abbah sukayo kanshi amma kafin su karasu ya zubu da turarukan kai sun zubu a kasa duk sun tarwatse "Ameenah i can't live without you" Alhaji ya kira sunanshi da karfi dan ya dusa inda glass din mirror suka zubu kuma babu takalmi a kafanshi Ko jinshi beyi bah ya taka su amma ko irin motsin nan alaman ya taka abu beyi bah ya cigaba da tafiya yana cire kafanshi jini ne kawai a wajan Kanshi sukayo kafin su karasu yayi gun wardrope dayake irin me mudubin nan ne a jiki "Ameenah am so sorry its all my fault i love you so very much and i will do anything just to be with you" Gabadaya hannunshi ya daga a tare ya bugasu akan mudubin duk suka fashe hannunshi jini kawai ke zuba Kallonshi sukayi lokaci daya suka tsaya they were shocked Daddy,Mami,Mommy,Hakeem da Safieyarh suka shigo a guje dan sunji karan glass din a tare suka tsaya yadda sukaganshi cikin jini dan kafanshi akan glass din yake Hannu Mommy ta saka akan bakinta yadda taga halinda danta ke ciki Durkusawa yayi da dauka glass guda daya akan hannunahi ya saka wajan vein (jijiya) dinshi seya maida kallonshi kansu _"Ni gara na mutu nasan nima ban raye akan na zauna a duniya babu Ameenah, my life is completely useless without her she's my first love and she will be my last love whats the meaning of life without you, You left without saying goodbye Ya Allah menayi maka to deserve this meyasa zaka rabani da matata i love her so much why!!! But its all over now nima zan bita can"_ Glass din ya daura ready to cut his vein Abbah yace "tsaya Adeel karkayi i beg of you se kace ba musulmi bah kasan makuman wanda yayi commuting suicide kowa" "I don't care anymore Abbah i seriously don't all i want is to be with Ameenah even for a single secoud" duk cikin kuka yake magana Cikin kuka Mami tace "Ameenah would not want that am begging you dan Allah karkayi lets not loss you too please" Girgiza kai yakeyi kawai ya kasa magana "Ya Adeel dan Allah karkayi she's in a better place kuma Allah ya fika sonta shiyasa ya dauka abunshi dan Allah karkayi" Mommy da Daddy sun kasa cewa komai da Hakeem se hawaye da sukeyi Kafin kowa ya ankara harya yanka sakin piece of glass din yayi se jiri ya fara kwasanshi Kurma wani uban kara Mommy tayi sukayi kanshi dukka amma kafin su karaso harya zube kaman matattace Durkusawa Mommy tayi akan glass din ta daura kanshi akan cinyanta tana wani irin kuka Da taimakon Alhaji suka kinkimeshi masu zaman makoki se leki sukeyi Waje aka fito dashi a cikin Motan Alhaji dayake drivershi yana ciki a baya aka saka shi Mommy itama ta shiga tana kuka sosai cus she can't help it Gaban Alhaji ya shiga dayan gefan Driver ya tada motan da sauri sukayi asibiti dashi jini ne kawai ke zuba a hannunshi Babban rigan dake jikin Alhaji ya barkeshi ya juya daure mashi hannun yayi Suma kuka sukeyi sosai Abbah ya shiga motanshi shida Hakeem suma suka bisu a baya while Daddy,Mami da safieyarh suna gidan dan masu zuwa gaisuwa kuka kawai safieyarh da Mami keyi Dayake Auntie da mijinta suna waje basusan abunda ke faruwa bah suna ganin an fito da Adeel cikin jini kaman gawa Kuka Meemah ta saki wai meya faru da Uncle Adeel dinta rungumeta Daddynta yayi Auntie kuka ta saki itama tayi ciki wajan Mami tana tambayanta abunda ya faru anan ta kwashe komai ta gayan mata tana kuka IG.Tyetyelorh [15:43, 5/6/2017] Rrspectable: [18:28, 3/23/2017] 1D-Tyetyelorh-❣: 💋💋💋UMARNIN IYAYE💋💋💋 WRITTEN BY: TYETYELORH EDITED BY: AMEENATOU 💋💋💋 *123* Su Daddy gida suka wuce (gidansu Ameenah) da Ambulance din har a lokacin Hakeem yana dafe da yar uwarshi yana kuka yan cikin motan harsun gaji da bashi hakuri duk sunyi shiru Gawan aka fito da ita me gadi yana ganin an shigo da gawa ga kuma Hakeem na faman kuka ga Daddy shima yana hawaye seya fashe da kuka yana " Innalillahi wainna'ilaihirraji'un Alhaji lokaci daya zaka tafi ka barmu" Babu wanda yabi ta kanshi shiga da ita cikin dakin Abbah akayi a lullubeta Fitowa sukayi Hakeem ya sama waje ya zauna kusa da yar'uwar shi kuka yakeyi sosai har a yanxin yana dafe da ita yana kuka while a zuciyanshi yana hada mata da addu'a kuma yana blaming kanshi wai duk lefinshi ne Police din shiga Amblance sukayi suka kama gabansu *********** Abbah beyi kwari a gwiwa bah ya cigaba da kiran number nata idan nashi ya shiga sena Adeel shima ya shiga haka suka ringayi can se doctor ya leko ya kirashi akan matanshi ta tashi mikewa yayi da sauri ya shiga dakin A kwance ya sameta tanata faman ajiyan zuciya fuskanta ya jike sharkaf da hawaye karasawa yayi kusa da ita da sauri ya dafa ta Kafin yayi magana se tace "Alhaji an dauko gawanta" Dumm!! Yaji kirjinshi ya buga "Gawanta kuma" ya maimaita Cire hannunta yayi daga jikinshi seya fara baya a hankali "Kema kim yarda ta mutu No!! Ameenah tana nan Ameenh bata mutu bah she's too young to die this not right No!!! Please Ameenah bata mutu bah" Se yayi waje a guje mikewa tayi itama ta bishi da sauri Suna shiga har a lokacin Mommy da safieyarh suna kuka kaman ransu ze fita tsayawa yayi yana kallonsu hawaye ne ya fara zubu mai kama hanya yayi ze fita Mami ta rikoshi itama tana hawaye "Alhaji ina zaka" "Dauko maku Ameenah zanje nayi ku ganta dan bata mutu bah" Mommy ce ta mike dakyar fitowa tayi kuma se duk suka biyota da doctor suka ci karo a bakin kofa "Lafiya ina zaku haka dukkanku" Bude gefan jakanta Mommy tayi credit card dinta ta ciro mika mashi kawai tayi danta san kudinsu yakeso Beyi magana bah ya amsa saboda ba a wannan asibitin suka buse file ba a Giwa suka bude toh abunda ya kawosu nan shine dan yagi sauri yakeyi lokacin Hakeem a rude yake Bata jira yayi wani magana bah ta wuce Mami na rikeda hannun Abbah suka bita while safieyarh na biye dasu itama a baya Gun packing mota suka tsaya Abbah na kokarin ciro key ya shiga Mommy tace ya bata key din danta san baze iya tukawa bah Mika mata yayi kaman robort Goge hawayenta tayi seta amsa shiga tayi safieyarh ta shiga gaba Mami da Abbah kuma suna baya kwantar da kanshi yayi akan kafadanta kaman karamin yaro yana hawaye itama tanayi Tada motan tayi suka fara tafiya Kuka safieyarh keyi mara sauti sosai wayanta ta ciro messege ta farayi cewa Ameenah ta rasu a yau dinnan marking number Ameerah,fatye da Ummitarh tayi ta masu sending Motan shiru se shan majina da kowa ke faman yi a cikin motan Suna isa gidan har mutane sun cika dan dayawan mutanen unguwa sunji karan Ambluance dan haka aka leko se kuma sukaga an shigar da gawa Wani wawan kuka Safieyarh ta sake saki Gabadaya suka fito Daddy ya rike hannun Mami se kace karamin baby Cikin gidan suka wuce se kallon Abbah akeyi dan acikin 100% na mutanen gidan toh 80% duk sun dauka Abbah ne ya rasu basu kula kowa bah suka hau sama a zaune suka tarar da Daddy yana dafe da kanshi Dagowa yayi da yaji motsin mutane fuskanshi sharakaf da hawaye Kasa magana Abbah da Mami sukayi suna kallonshi kawai Karfin hali yayi seya nuna masu kofan dakin kawai Shiga sukayi dukkansu hadda shi a hankali Abbah ke tura kofan Hakeem ya fara hangowa ya rungumeta yana kuka amma ba'ajin komai dan muryanshi ta gama dashewa Mami ce ta karasa gunta seta yaye abunda aka lullubeta dashi tana ganin fuskan a kune yake Fashewa tayi da kuka se tayi waje a guje Safieyarh kowa tana makale a jikin bangon dakin tana rera nata kukan Abbah kowa ya kasa komai yana tsaye kawai Can ya kalla Daddy daketa kallon Hakeem yana share hawaye yace "Alhaji Adeel kowa ya sani?" Girgiza mashi kai yayai alaman be sani bah dan haka se yace "Toh a kirashi ace ya dawo gida yanxin dan yayi ma matanshi addu'a kafin akaita final destination dinta" Kallon Hakeem yayi yace "jeka kira liman" Be tsaya yaji amsanshi bah ya fita daga dakin Daddy yace ma Hakeem dake niyan tashi yana share hawaye " bari zan kirashi" seya fita Wayanshi ya ciro kan Number Adeel har ze kira se kuma ya tsaya yana kallon number kawai ya kusan 10mins yana kallon number kawai se finally ya kira Lokacin Adeel harya gaji da kiran number Ameenah ya kira na Hakeem shima yafi sau 10 be daga bah na safieyarh shima ya ringa kira bata dauka bah saboda wayan a silent yake toh se jikinshi ya fara bashi babu lafiya ya kira Number Mommy itama thesame answer dan haka kawai seya kulle gidanshi ya fito dagashi se wayanshi da passport dinshi se credit card Airport ya nufa dan zuciyanshi na ayyana mashi kawai Abbah ya rasu yana isa Airport din jet ya sama wanda ze kawoshi kaduna direct (shata kenan inji mama 😂) Harya shiga sunyi nisa se wayanshi ya fara kara da sauri ya duba yaga manager shi dan yau da yamma yanada wani match din guntun tsaki yayi amma be daga bah Yana gama ringing harzesa a Airplane mode seya kara ringing amma wannan karan Daddy ne Da sauri ya dauka a kunne ya kara yace "Daddy" "Uhmmm ka taho gida yanxin" Gabanshi ne ya fadi dumm!!! "Lafiya Daddy? Meyafaru?" Ka taho de kawai kuma meye zaka gani kuma kazo kaduna ne gidan Abbah ku. Dumm!! Ya sake fadi Daddy be tsaya yaji meze ce bah kawai yayi hanging up "Innalillahi wa'inna"ilaihirraji'un " abunda ya fadi kenan a fili "Allah sarki Ameenah only god knows halin da take ciki yanxin i really want to be by her side right now" tunanin da yakeyi kenan yana ji kaman ya bace ya ganshi tare da ita Kwantar da kanshi yayi a jikin sit din idonshi a kulle kawai se wayan ya sake ringing dagowa yayi ya duba kan screen din still it was his manager Dugan tsaki yaja seya kashe wayan gabadaya ya saka a aljihu ya kumar da kanshi inda yake da yana tunanin yanzin dukka family kowa na nan shine kadai agogon hannunshi ya dago ya kalla seya leka window "God" ya fadi a fili gabadaya ya kago yaga sun isa ji yayi dama tun farko beyi wannan tafiyan bah "Mteww" ya sake jan wani ********* Abbah daya fita daga dakinshi dakin Ameenah ya wuce yayi sa'a a bude yake dan da safe Mami ta bude ta dauka abu Yana shiga ya maida kofan ya rufe hadda saka key Kawai sake wani kuka yayi seya durkusa a kasa "How he wish all this was a dream ji yake dama shine ya mutu ba Ameenah ba cus she has a life ahead of her" Kuka yake rerawa kaman yaron shekara 10 wanda mamanshi passed away recently _Some hours later_ Lokacin har anyi mata wanka an sakata a likafani Hakeem na ganin haka kaman a mafarki kuka ya sake fashewa dashi yace "Be kamata a sata cikin wannan abun bah wlh bata mutu bah Ameenah is still alife bacci takeyi wlh bacci takeyi karku dauka hakkinta ku kasheta Ameenah please ki tsaki ki gayan masu ba mutuwa kikayi bah zasu kasheki da ranki fah" Sanbatu yakeyi wasu ma gani suke kaman ya fara taubuwa Daddy ne ya kama hannunshi dakin Mami suka shiga ya zaunar dashi bakin gado kwantar mashi da hankalinshi ya farayi but it does'nt work shi kawai so yake yaga sistershi ta mike Adeel ne ya sauka a Airport din kaduna taxi ya samo ba tareda bata lokaci bah ya shige koh ciniki basuyi bah Saka shi yayi ya zinga gudu a titin nan kaman wanda saku haura sama. 💋💋💋 [21:36, 3/23/2017] 1D-Tyetyelorh-❣: Suna isowa bakin layin motoci ne a cike a layin Har kofan gida taxi driver ya ajiyeshi ya fito da sauri harze shiga cikin gidan driver yace mashi kudinshin fah Dawowa yayi kawai ya cire designer watch dinshi ya mika mai dan koh biyar bedashi a hannunshi credit card dinshi ne kawai Be tsaya jin me zece bah ya shige gidan Motane ne cike a gidan tun daga bakin gate din aka fara mai gaisuwa "Allah jikanta Allah sa ta huta" Kallonsu kawai yakeyi amma beyi magana bah dan kanshi ya daure Cikin mutane ya ringa shiga se "Allah jikanta" ake cemai amma se yayi ignoring dinsu Sama yahau kawai se yaga Abbah ya fito daga dakin Ameenah Wani wawan firgita yayi tsayawa yayi chak a wajan ya kasa motsawa Abbah na ganinshi da sauri ya karaso yayi huging dinshi yana hawaye Har a lokacin yana tsaye kaman kendil and ya kasa huging nashi back Dagowa yayi ya kalleshi irin kallon da yake mai ya tabbata shima ya aza shine ya rasu girgiza kai yayi yana shafe hawaye seya wuce inda gawan yake dan yayi mata addu'a Binshi da kallo yayi kawai ji yayi an fada jikinshi ana kuka juyawan da zeyi yaga Safieyarh tana kuka tana cewa "Ya Adeel, Why would this happen to her she don't deserve it" Dagota yayi yace waye wai? Meke faruwa? Wait ina Ameenah take batazo bane Kuka ta sake fashewa dashi ta kasa magana kawai sega Ameerah ta shigo tana hawaye gunta taje tayi huging dinta sunata kuka abun tausayi Kallonsu yakeyi gabadaya kanshi ya dagule ya rasa tunanin me zeyi wai ina ma Ameenah take Dakin da yaga Abbah ya shiga nan ya nufa jiki a sanyaye yanxin kuma seya fara tunanin koh Mami ce ta rasu Tura kofan yayi se yaga Daddy ,Mommy, Mami da Hakeem a ciki da kuma Abbah daya juya ma kofan baya yana durkushe kaman mutum a gabanshi A tare gabadaya suka juyo suka kalleshi banda Abbah Dukkansu kuka sukeyi kallonsu shima yakeyi Mami ce ta mike da sauri ta rungumeshi tana wani kuka ita kwata-kwata batayi wani kuka sosai ba seda taga Adeel kawai se taji tausayinshi Chak ya tsaya can yace Mami ina Ameenah take ko bata iso bane har yanxin Kuka duk suka sake sekewa a lokaci daya Kwace kanshi daga runguman da Mami tayi mashi yayi yace "Can someone just tell me what the fuck is going on here why do you people keep crying and where the hell is my wife" magana yake a tsawa ce abunda be tabayi ma babba ba kenan gashi kuma harya kaiga yima iyayenshi Hakeem ne yace gatanan ya nuna mai gawanta Kai kallonshi yayi zuwa inda ya nuna mai seyaga Abbah gaba ya karayi for better view mutum ya gani a lullube cikin likafani "No!! No!!" Ya fada da karfi karasawa gun yayi da sauri se kuma ya tsaya can ya cigaba da tafiya daya isa gun durkusawa yayi a hankali yakai hannunshi ya yaye fuskanta Kauda fuska yayi da sauri "No!! This not Ameenah wlh ba ita bace Ameenah fa yanxin zata iso ba ita bace wannan ba ita bace ita fah bata iso bah wlh bata iso bah No!!! You can't do this to me " seya saki wani kuka me tsuma rai kaman ba namiji bah Mommy ce ta taso ta rungumeshi itama tana kuka "Mommy kema kin yarda itace wlh ba ita bace ku dena mata kuka Ameenah bata rasu bah nasan bazata tafi ta barni bah you can't just live ki tashi ki gayan masu baki mutu bah i have so much to tell you bazan iya rayuwa ba tareda ke bah " kuka ne yaci karfinshi Abbah ne ya taso ya rikeshi yana cewa "Adeel addu'a ya kamata kayi mata ba kuka ba saboda haka ya isa haka kuzo muje muyi mata sallah" karfin hali kawai yakeyi shima din ******* An riga anyi mata sallah an ajiye ta akace family ta suzo suyi mata addu'a kafin akaita makwancinta haka akayi daga kan Abbah aka fara Ya dade yana mata addu'a yanayi yana kuka Mamai itama tayi mata tasha kuka majina baja-baja a fuskanta Se Daddy shima ya dade yana mata Mommy itama tazo tayi nata Se Hakeem durkusawa yayi ya dade yana kuka kafin yayi mata addu'a sosai se safieyarh ita kasa addu'an tayi kuka kawai takeyi kaman za'a cire mata rai Mommy ce tazo ta dagata Adeel shine karshe yana durkuse kusa da Mami yama kasa kuka binsu yake da ido kawai Daddy yace yaje yayi ma matanshi addu'a kafin akata makwancinta na hakika Dakyar ya mike yana zuwa gabanta ji yayi wani kuka ya kwace mashi se kawai ya rungumeta kaman ze sata a ciki kuka yakeyi kaman ba namiji bah riketa yayi gagam Dakyar ya saketa still yana kuka addu'a yashiga yi mata kusan 30mins yana mata addu'a sosai yake kuka Matan wajan suma kuka suka shigayi saboda tausayi Anzo daukanta dayake daman an sakata a makara Riketa yayi yace kar wanda ya taba mashi matanshi ze cigaba da zama da ita karwanda ya tabata Kuka yake abun tausayi shima haka su Hakeem da safieyarh Abbah ne ya rikeshi yana bashi hakuri kan cewa ya bari a tafi da ita kwace jikinshi yayi da karfi Yayi kan gawanta "Ameenah dan Allah ki mike ki tashi karsu tafi dake i love you so much wlh idan kika tafi kika barni zan kashe kaina na gwammace na biki mu tafi tare Ameenah ki tashi karkiyi min haka please" Kukarin daukan gawan suka farayi Abbah yana hawaye yana kukarin rikeshi " Abbah dan Allah am begging you guyx ku barmin matana wlh zan iya zama da ita a haka ku barmin ita karku rabamu" Su Mami kuka sukeyi sosai dan ya mugun basu tausayi kallon Daddy yayi seya je gunshi da sauri ya rikeshi "Daddy kayi masu magana su barmin matana zan iya zama da ita a haka wlh Daddy zan iya mutuwa idan suka tafi da ita" Abbah ne ya bada izinin a tafi da ita Hakeem yana kuka yazo ya rike Adeel "Hakeem kaima hadda kai kaima zaka bari a tafi da ita am really disappointed in you" juyawan da zeyi kawai yaga sun wuce da ita hadda Abbah da Daddy kama hanyan binsu yayi su Mami suka rikeshi suna bashi hakuri kallon gawan ya sakeyi kawai seya zube a kasa ..... IG.Tyetyelorh [15:43, 5/6/2017] Rrspectable: [14:40, 3/26/2017] 1D-Tyetyelorh-❣: 💋💋💋UMARNIN IYAYE💋💋💋 WRITTEN BY: TYETYELORH EDITED BY: AMEENATOU 💋💋💋 _#I give zero fucks and i got zero chill in me_❣ *125* _Some minutes later_ A lokacin su Afra sun iso layin dayake taxi suka sama Mama ce ta zauna a gaba tana hango mutane a kofan gidan kuka ta saki kawai Afra ce ta fara tambayanta meyafaru shiru tayi still batayi mata magana bah Parking taxi driver yayi yace gaskiya mota bazata iya wucewa ba daga nan dan haka bari ya taya su shigar da kayansu Fitowa sukayi ya bude trunk din ya fara fito da kayan suna gaba yana binsu a baya Jikin Afra da Afreen de ya fara sanyi da suka shiga gidan dan se kuke-kuke ake famanyi Mama tana hango Mami aguje taje ta rungumeta suna kuka Kallon juna twins suka se kuma suka maida kallonsu gunsu Mami Can da suka saki juna se Afreen taje gun Mami ta rike mata hannu tace "Mami meyafaru wai meyasa kuke kuka meyasa kowa ke kuka?" Itama ta rike mata hannu tace "Afreen ,Ameenah ce.Ameenah ta tafi ta barmu" Da sauri Afra ta motsu kusa dasu "Mami what do you mean by that?" "I mean Ameenah left us she left all of a sudden she's too young to die" ta gama tana kuka Mama ce ta riketa tace Mami ke dena irin wannan maganan "kullu nafsin za'ikatul maut" so duk kankantan yaro dole ya mutu "No!! Noh!!! Munyi da ita fah zamuzo why?? Meyasa zata tafi" seta fashe da kuka Afra ce me wannan maganan durkusawa tayi a kasa suka hada kansu itada Afreen suna kuka sosai Durkusawa Mami tayi ta rungumesu tana tapping bayansu While Mam tana tsaye ta saka hannunta akan baki tana hawaye Shide driver ya gama ajiye masu kaya dayaga alaman rasuwa akayi seyayi masu gaisuwa ya tafi Acan hospital din kowa Adeel rai a hannun Allah dan sun isa akayi emergency ward dashi abunda Alhaji yayi using ya daure mashi hannun dashi har ya kuma jajir dan farar shadda ce Kuka Mommy keyi sosai Alhaji yana bata baki sesu Abbah suma suka iso ******* Doctor ne ya fito da sauri sukayi kanshi suna tambayan jikinshi murmushi yayi "Allah de ya taimaka cut din da yayi be taba vein din nashi bah dan haka fatan hannunshi ne kawai ya yanke so yanxin de munyi mashi alluran bacci kuma an dinje wajan saboda yana cikin tashin hankali se maganganu yake akan...... Ameenah ryt ita" Girgiza kai sukayi Alhaji ya mika mai hannu sukayi musabaha "toh mun gode sosai doctor yanxin mahaifiyarshi zata iya shiga ganinshi" "A zata iya amma please kar ayi surutu sosai yadda ze huta sosai" Mommy da sauri ta shige dakin Su kuma suka dan zauna suna jiran ta fito dan kar suyi yawa a ciki Tana karasawa bakin gadon kallonshi tayi har ya rame kaman wanda yayi kwana biyu yana jinya Gashinshi ta shafa tana hawaye she really can't afford losing him Ta dade a haka seta share hawayenta ta leko dan haka suma suka shiga sun tausaya mai sosai kuma haka ya tabbatar masu cewa yana son matanshi _Two weeks later_ Kwanansu Adeel biyu aka sallamesu maimakon suyi gida se suka kuma gidansu Hakeem acan suke kwana dukkansu hadda Daddy Su Afra ma anan suke kwana a cikin dakonan dake kasa Yanzin Adeel ko magana bayayi be fitowa daga daki se daki anan yake sallah abinci ma ya yaye shi se idan Mommy ta sashi a gaba tana kuka yake ci duk ya gama lalacewa ya kare a lokaci daya kwata-kwata be bacci yana kwantawa tou dole yayi mafarkin Ameenah koma ya ringa kiran sunanta kenan Idan Hakeem ya shigo dakin binshi yake da kallo yake kawai idan ya mashi magana kuma kaman da gwinki yake magana shi jiran mutuwanshi kawai yakeyi dan his life is totally over and is useless without Ameenah Manager shi ya ringa kiran numbershi na can amma baya shiga ya fara trying na Nigeria shima thesame answer danshi yanxin ko wuka za'a saka mai a wuya ace ya gaya inda wayanshi yake bazeniya gaya bah Da ya gaji seya kira na Daddyshi anan ne yake gayan mai ae Matanshi ta rasu ne Yayi amshi ta'aziya bayan kwana biyu ya debo team mates dinshi dukka hadda ugansu da kadan daga cikin yan dayan team suka zo mai ta'aziya dukda kusan dukkansu arnayene dan a cikin 10% toh 8% duk kafirai ne 2% ne kawai musulmai Duk sun tausaya mai yadda ya koma kwanansu daya suka koma Office dinsu ma sunzo gasu Zaid da Fa'iz duk sun mai kara Kuma duk wanda yazo sede kawai ya bisu da kallo be magana kaman kurma toh haka ya kuma duk wanda yasanshi a da toh idan ya kalleshi yanxin seya tausaya mai sosai Dangi da sukazo daga gari daban-daban duk sun koma amma su Afra suna nan Baban su ma yazo lokacin anyi bakwai a washe gari ya kuma Daddy ya yanke hukunci su kuma gida haka akayi duk suka shirya suka koma tun randa suka koma da Adeel ya shiga dakinshi yayi lockin be sake fitowa ba kwananshi biyu Allah kadai yasan me yakeci randa ya fito ma dakyar ya fito seda Mommy da safieyarh suka zauna a bakin kofan dakin suka ringa kuka sannan yazo ya bude ya kuma ya kwanta yana sana'arshi wato tunanin Ameenahshi Cire keys din Mommy tayi ta tafi dashi Da abun ya ishe Daddy masallatai ya saka aka ringa mashi addu'a sannan ruwan shan Adeel ya kuma ruwan rubutu da zam-zam amma dukda hakan ba nasara se kara tsotsewa yakeyi Wata rana duk suna zaune a parlo Daddy suna shawaran akan abun Adeel se kawai suka ganshi ya shigo parlo kallanshi sukeyi da mamaki harya zauna "Daddy daman inason kumawa Abuja ne dan nafison zaman can" "Habah Adeel ae be kamata ka koma can ba kai kadai mukasan abunda zaka ma kanka a gaban mu ji abunda kayi balle ace kasan babu kowa sede gawanka ae" Daddy ne ke wannan magana Dukar da kanshi yayi kawai beyi magana bah Wa'azi suka shiga mai akan ya dugara ga Allah dan wannan JARABAWA CE wata kila Allah yana shirya mai wani abu ne anan gaba Bece kala bah har suka gama ya mike ya kuma dakinshi Qur'ani ya dauko ya ringa karantawa da kira'arshi me dadi ya kusan Two hours yana karantawa daga baya ya kulle addu'a ya ringa ma matanshi dan ya saba tun randa ta rasu haka yake mata _One month later_ Yau watan Ameenah daya da sati biyu da rasuwa Har a lokacin Maman Afra sunki komawa Abbah yayi fadan harya gaji kusan kullum se Alhaji yazo shida wani danshi me suna _Marwan_ sun gaisa da Abbah sannan yaje ya gaida Adeel dan yana tausaya mai sosai _Marwan_ Yarone dan shekara 22 kyakkawa ne sosai gashi kuma fari kaman balarabe dansun hada jini da larabawa saboda mahaifiyarshi balarabiya ce dan Alhaji Lawal bame zama waje daya bane yana tafiye-tafiye sosai saboda haka a dubai suka hadu da ita har sukayi aure dan haka ya saya gida a can yana xama da ita idan akayi hutu kuma sesu dawo gida har wata rana ta sama juna biyu Ciki yayi girma ya isa haihuwa A randa ta haiwa ta haifa danta namiji lafiyaye kafin ta daukeshi ta rasu Alhaji yayi suka kaman yayi hauka dan haka ya dauka Alkawari ze zame ma Marwan Uwa da kuma Uba baze taba neman abu a gunshi ya rasa ba kuma baze taba rashin uwa ba Dan haka Marwan ya taso cikin so da kauna ga ilimin boko dana arabiya duk ya sani be taba kukan rashin Uwa bah amma yana mata addu'a sosai ******* Ranan da Daddy yaje yaga yadda Adeel ya kuma har hawaye ya zubar mashi saboda haka ya zauna yayi tunani toh meze hana ya sake aure koh abun ze ragu Da wannan tunanin ya sama Daddy shima yaji dadin shawaran nan haka duk aka zauna meeting hadda Safieyarh da Hakeem se Mamansu Afra Amma banda twins Kowa ya yarda da shawaran Abbah yace shi harya saman mai mata a take kowa ya tambaya wacece ita Yace "Afra" A take gaban Mama ya fadi dan tasan kowa ze yarda amma ita Afra bazata taba yarda ba saboda tana bala'in son salman Kallonta kowa keyi amma ita hankalinta baya wajansu Mami dake kusa da ita tace lafiya kikayi shiru "Aa babu komai zan kira Babansu anjima sena gayan maku yadda yace" "Toh shikenan Alhamdullilah" Daddy yace yana jin dadi 💋💋💋 [15:58, 3/26/2017] 1D-Tyetyelorh-❣: *** Wuraren karfe takwas na dare Maman Afra ce ke kwance da waya a kunnenta tana waya da Babansu bayan yan gaise-gaise take gayan mashi halin da ake ciki dan dumm yayi se kuma yace toh shikenan ae shima Babanta ne yanxin kin tambaya ta bakinta ne?? "Aa daman nafison idan ka yarda sena tambayeta nasan zatayi musu da UMARININ IYAYEnta bah" "Toh shikenan ki bita da lallama ne dazin ma Abbah ya kirani yake gayan min toh amma nace mashi zanyi shawara. yanxi barin kirashi na sa'anar dashi daman na aza beyi maki magana bane" Toh shikenan seda safe haka sukayi sallama ya kira number Abbah ya gayan mashi babu komai duk rannan da aka saka se a kirashi a gayan mashi da haka sukayi sallama Abbah ba karamin dadi yaji bah Hakeem kowa soyayya sukeyi sosai da Safieyarh yanxin kuma suna zama ayita wasa da dariya dasu Afra amma shi gabadaya abunda aka yanke na hadin auren nan shi beso bah besan dalili ba amma abunda ya sani kawai beson ayi wannan auren (ze taya yar'uwanshi kishi😂) An sake taruwa amma wannan karan iyaye ne kawai aka yanke nan da two weeks (ya zama 2 months kenan da rasuwan Ameenah) Aka kira Babansu Afra aka fadan mashi yace toh Allah sanya Alkairi ana gobe daurin aure zezo dan yanada aiyuka dayawa a gabanshi ******* Daddy ne da Mommy a parlo suka aika Safieyarh akan ta kira Adeel Tana shiga dakinshi a gaban dadduma ta sameshi ya gama sallah isha'i yanata addu'a hadda hawaye a idonshi zama tayi a kusa dashi harya zama addu'an ya shafa itama ta shafa "Ya Adeel Daddy yace kazo zasuyi magana dakai" Daga mata kai yayi kawai ta mike har zata fita seta dawo "Ya Adeel nasan kanason Ameenah but she's in a better place Allah ya fimo sonta shiyasa ya dauka abunshi but abunda take bukata a wurin mu yanxin shine addu'a shi kawai take bukata and ka sani we are all here for you we love you so much" Daga mata kai ya sakeyi dan yasan yana magana kuka ze iya saki koma beson yayi kuka agaban kanwanshi (daga baya kenan) Tashi tayi tayi huging dinshi seta fita Hawaye ne kawai ya fara zubu mai kaman ruwan fanfo dakyar ya samo ya tsaya seya mike ya fito a hankali yake tafiya abun tausayi fuskan nan kowa har gemo ya taro sosai daman gashi da dan banxan gashi kaman mace Yana isa besan dalili bah kawai se gabanshi ya fadi saboda kallon da suke mai samin waje yayi jiki a sanyaye ya zauna "Daddy gani" "Yawwa daman kiranka mukayi dan na sanar dakai wani abunda muka yanke kuma nasan zaka bi Umarnin mu kaman yadda kabi a baya" Kirjinshi ne ke bugu da saurin gaske amma be dago ba balle yayi magana Daddy ya cigaba "Adeel mun gaji da ganinka haka kalla yadda ka kuma kaman ba kai bah munsan kana son marigayiya amma Allah ya fimu dukka sonta dan haka mun yanke hukuncin hadaka da Afra Dagowa yayi da sauri ya kalla fuskanshi seya kalla fuskan Mommy sena Safieyarh duk shi suke kalla Safieyarh kowa har hawaye ya cika a idonta "Haba Abbah so kuke ku kasheni bakujin tausayina yau kwata kwata ko wata biyu Ameenah bata shiga da rasuwa ba but you want me to get MARRIED AGAIN dan Allah ku taimaka min ask for something but not this anything zanyi maku but please banda wannan" Shiru sukayi gabadaya suna kallonshi Matsuwa yayi kusa da kafan Daddy ya rike gam yace "Daddy, Mommy dan Allah karkuyi min haka ku taimaka min ku barni a haka har nima na kuma ga ubangiji na idan bakusan zamana ne a gidan zan kuma can Abuja nayi zamana ni kadai harse Ameenah ta dawo Amma dan Allah i beg of you ku taimaka ku barni a haka wlh idan akayi auren nan dukkan mu wiya zamusha dan ni wlh bazan taba son wata mace bayan Ameenah bah and i believe wata rana zata dawo min wlh akan ku aura min wata gara ku kasheni" Tashi Safieyarh tayi a guje tabar parlon tana kuka sosai saboda itama bata son auren kwata kwata Mommy itama a lokacin kuka takeyi she can't bare to see her son suffering this way Saukowa tayi ta rikeshi "Adeel kayi hakuri ka yarda da wannan abun is for your own good bazamu taba zaban maka abunda se hallakar dakai bah da-" Be bari ta karasa bah yace "toh shikenan Mommy idan wannan shine abunda kukeso zanyi yadda kukeso amma dan Allah karku taba komai nata ku barshi yadda yake" "Karka damu munyi magana da Abbah yace a bar komai har se randa ka shirya" Daddy ne yayi wannan maganan Agiyan zuciya Adeel yayi can yace "duk abunda kuke bukata zanyi but you should just know this duk abunda ya faru i mean ko meye is all you fault karkuyi kuka da kowa da kanku zakuyi " Seya mike yana tafiya a hankali kamar yadda yazo yana share hawaye dakinshi ya shiga ya kulle kofan Kuka Mommy ta shigayi Daddy na bata hakuri 💋💋💋 _I don't care anymore mind yor business and take you ass off mine why do you care so much about me?? Please i beg of you stay out of my life and stop reading my Novel if that happen i will be so happy i care about you nomore why won't you do thesame you freaking loser_ _i know am not that popular but i don't care all i care is my dream to come true nothing more and nothing less i have a number of people that like me thats encough for me so please am begging you one last time leave me out of this please._ IG.Tyetyelorh [15:43, 5/6/2017] Rrspectable: [11:39, 3/28/2017] 1D-Tyetyelorh-❣: 💋💋💋UMARNIN IYAYE💋💋💋 WRITTEN BY: TYETYELORH EDITED BY: AMEENATOU 💋💋💋 *127* Bakinshi rawa yakeyi hadda harcenshi ma ya kasa prouncing sunan gabadaya "A..aaaa......mm" Kawai yake iya fada gara shima su Mami dukkansu babu me iyayin komai se tsayuwan da sukayi kaman statue Kuka Meemah keyi sosai babu wanda yabi ta kanta Seta dosa gunta zata dauketa Auntie a guje tazo ta rigata daukanta se tayi gefe da sauri Murmushi tayi "Tsoro na kukeji yanxin" "It's really you Ameenah" se hawaye ya fara zubu mai kaman ruwa Dosan gunshi tayi shima ya fara tafiya yana yo gunta da sauri Abbah ya rikeshi yace "Ko waye ko munfi karfinku da hannun mu muka burne yarinyata" Adeel ya kwace jikinki "Ameenah.Ameenah kece" Daga kanta tayi tana hawaye" Ya Adeel its really me" Suna zuwa kusa da juna se suka tsaya kallonta yakeyi seya daga hannunshi a hankali yakai gun fuskanta a hankali yakai seya shafa fuskan Kulle idonta tayi a hankali tana murmushi ga hawaye dake zubu mata Rungumanta yayi da sauri yace wlh Ameenah ce itace yana magana yana hawaye Huging nashi back tayi "Someone really missed me" magana takeyi tana murmushi amma hawaye se kwaranyo mata yakeyi itama Su Abbah kowa kallon ikon Allah sukeyi kawai dan duk basu yarda ita bace Afreen kowa tana daki taji ihun dasu Hakeem sukayi se kuma taji shiru dan haka ta mike ta fito a hankali tana fitowa taga kowa na kallon bakin gate se itama ta kalla Ameenah data ganta da sauri take Afreen Tana jin sunata kowa ihu ta saki se tayi gun Mamanta taje tsaye taredasu Abbah Hawaye ne ya fara digan mata yadda taga kowa ya gudunta Hakeem ne ya tako a hankali ya iso gunsu "Ameenah " ya kira sunanta a hankali Bude ido tayi seta saki Adeel shima ya saketa amma hannunshi yana rike da bayanta dan kwata-kwata he don't want to let go of her cus he believes yana saketa she will be gone again "Ya Hakeem" itama ta kira sunanshi in a soft voice "Ameenah kece dagaske" murmushi tayi kawai tana share hawayen dake zubu mata sosai amma bata amsa ba "Idan kece ki ansa min wannan Wanna novel na dauka naki" _What to expect when you are---_ bata karasa ba ya kai mata wani wawan runguma "Ina kikaje for all this time wait amma hadda ni fa muka burneki " ya fada tareda sakinta Juyawa tayi ta kalla matan da suka shigo da ita ta daga mata kai Se matan tace "Wannan de itace Ameenah da kuka sani wanda kuka zauna da ita for 18yrs amma mu shiga daga ciki muyi magana" Daga masu kai Adeel yayi har a lokacin hannunshi na dafe da bayan Ameenah Hakeem ne ya fara gaba ya shiga parlon matan ta bi bayanshi suma suka bisu Suna zuwa gunsu Daddy matsa masu sukayi sosai suka shiga parlon Ameenah kallonsu takeyi kawai Ta rame dan kiban da tayi ya sabe dukka amma de ta kara haske sosai dan tamafi da haske dugan hijab ne me hannu a jikinta Zama sukayi a two sitter itada Adeel suna zama seya rike mata hannu kallonshi tayi seya sakan mata murmushi itama ta maida mai seta kalla su Daddy dake bakin kofa haryanxin sun juyo suna kallonsu hadda Safieyarh da Auntie "Abbah ku shigo mana kuji abunda ya faru" kallan juna sukayi se kuma suka shigo dukkansu kujeran da ke facing dinta suka zauna Safieyarh da Auntie suna bakin kofa sun kasa shigowa While matan da sukazo dare da Ameenah me kamada bafulatana itama tana zaune a kasa tana facing su Mami Girgiza kai Ameenah tayi dan bataji dadi abundasu Mami suke mata ba kaman ba yarsu bah Magana ta farayi _"Abunda ya faru shine a lokacin da Ya Adeel ya yarda nazo Kaduna na fito inata gudu dan Hakeem yace min Abbah ba lafiya toh inata gudu a titi na fito daga Abuja kenan sega wata yarinya mate dina ta fito daga daji a guje ta shiga titi se nayi sauri na tsayar da motan dan haka se tayo gun motan a guje tana kuka da alaman ana binta ne tace min dan Allah na taimaka mata ga wasu maza suna binta zasu kamata ban tsaya second thought ba na bude mata ta shiga ta saka sit belt na tayarda mota da sauri muka ringa gudu a titin bayan munyi nisa sosai sena naga kuma babu me binmu sena rage gudun na kalleta se faman kuka takeyi se nace mata tayi hakuri ta gayan min abunda yasa suke binta. Dakyar na samu tayi shiru se ta fara ban labari "Auren dole za'a mata a gida ita kuma batasonshi saboda yana shaye-shaye kuma yana bin mata toh ya gama saye iyayenta saboda hake suka yarda da auren a lokacin da yace masu yana sunta dukda sunsan beda hali me kyau tayi-tayi dasu akan karsu yarda basu damu ba suka yarda harya kawo baikontaa dan haka tege gun me unguwa ta gayan masa halinda ake ciki dakaishi yazo gidan be aika an kirasu ba dakainshi yayi masu nasiha akan a ganye maganan dan shima yayi shidar yaran beda hali me kyau rashin mutunci suka mai suka zazzageshi sannan suka koreshi ba yadda ya iya haka ya cire hannunshi daga zancen haka suka ringa shirya-shiryan bikin har ranan daurin aure aka daura aure toh kafin akaita seta yarke shawaran gara ta shiga duniya akan ta zauna dashi dan tasan wata rana idan ya bugu ze iya kasheta" Shawara na fara bata akan da ta yarda tabi UMARNIN IYAYENTA ta zauna dashi duk tsanani se shiryu su zauna lafiya muna cikin maganan ne kawai mukaji anyi jifa a motan ya fasa glass din motan Ya Adeel danni motana babu bakin mai koma bansan yadda ake sawa bah ina juyawa sit din baya naga wata kwalbace da wuta a ciki ta se kwallabn ya fashe sanadiyan wurguta da akayi ana da nan sit din ya kama da wuta salati muka farayi kuma na kasa tsayarda motan dan haka muka fara kokarin fita dayake ni babu sit belt a jikinta sena fara kokarin taya yarinyan cirewa amma mun kasa motan se ci yake harya fara kama kujeran da muke kai sena kai hannuna na bude kofa na dan muna cire belt din semu fita mukayi-mukayi mu cire amma muka kasa se yarinyan tace min na fita kawai na barta tana magana tana kuka se nace mata aa tare zamu fita muka ringa kokarin cirewa yaki cirowa wuta harya fara kama min kayana kafin na ankara kawai ji nayi ta turoni waje na gangara cikin daji tou daga nan ban san abunda ya faru bah sanadiyan black-out dinda na samu_" Ta kare maganan tana kuka sosai Adeel ne ya kwantar da ita a kafadanshi yana shafa mata bayanta Se matan ta cigaba _"Mu kuma a lokacin ne muka ganta malam yaje nemo mana ice saboda a dagin muke zama tareda shanun mu toh daya ganta ne se kuma yaga mutane a titi dayawa an zagaye wata muta data kune kurumus dan haka seya dauketa akan shanunshi ya kawota gida muka zauna da ita dan Allah daman be bamu haihuwa ba toh daga ni seshi muke zama kwanata biyu muna mata magana saboda ta buge kanta sosai toh ta zubarda jini munata mata magani data tsahi se bata tuna abunda ya faru ba kwata-kwata ta manta da kowa da kuma komai naso a bada cikiyarta se malam ya hana yace ze iya yuwuwa idan aka fada ana cikiyar mutum wasu zasuzo suce sune iyayenta tunda ita ba gane iyayen nata zatayi ba haka muka cigaba da zama da ita tareda mu harta saba ta daukemu kaman mune iyayenta kullum cikin shan rubutu take kuma mallam ya fito cikin gari ya bada sadaka dan a sata a addo'a bayan wata daya da sati uku da faruwan abun wata rana kawai ta dawo mana lebu ice dan tun samun lafiyanta tace ita zata ringa lebowa dan haka itada malam suke zuwa suna dawowa zata shigo gida kawai setayi karo da bango toh daga lokacin ne ta tuna komai da komai akan rayuwanta cikin ikon Allah. Ta tambayemu kwananta nawa da zuwa muka gayan mata seta tayarda hankalinta akan cewa zata dawo gida dan mahaifinta beda lafiya tanason taje ta ganshi dan saboda shi ta fito tun farko shine muka fara shirya-shiryan dawowa se shi kuma ciwon kafan malam ya tashi dan haka nace ya zauna ni kuma na rakota gida amma a gaskiya yaso zuwa shima Amma kunsan abun mamaki tun zuwan Ameenah gidan mu komai namu ya chanja wata rana malam daga zuwa masallacin juma'a aka bashi zakka makudan kudi ne sosai munyi murna sosai seya tafi kasuwa ya sayo ma Ameenah kaya kala-kala bafa shi kenan ba daga a bashi kwautan abinci sena kudi kuma munsan sanadiyan Ameenah ne haka ya faru danni sheda ce Ameenah tanada baiwa wanda ba kowa keda irinta bah baiwan da ba ko wannan dan Adam keda irinta ba"_ Juyowa Ameenah tayi da sauri ta kalleta "Baiwar da ba ko wanan dan Adam keda irinta ba " abunda ta maimaita kenan danta tuna abunda tsohuwar nan ta taba gayan mata kenan Bata karasa tunanin nan ba taji an rungumeta Maido da kanta tayi gun wanda ya rungumeta tayi Mami ce ta rungumeta tana kuka itama huging nata back tayi ta fashe da kuka dan tayi missing arms dinta sosai "We all thought you left us we are so sorry we tired to make your husband marry again" Dagowa tayi da mamaki "Aure, waza'a aura mai ??" Ta tamabaya a rude Mami ta kalleta se kuma ta juya ta kalla su Abbah ta kasa magana Afreen ce ta taso ta rike mata hannu se kawai ta rugumeta ta fashe da kuka " thank god you are back i wanted to betray you i was the one who almost marride your husband after Afra left am so sorry" "Its okeyy nasan *Umarnin iyaye* zakibi bason ranki bah ina Afra take" ta tambayeta tana dagota tareda share mata hawaye Kuka ta kara saki "ta gudu wai bazata iya auran mijin da kika aura bah i really want my sister back" Kwantar da ita tayi akan kafadanta ya isa "she will definately come back kuma Allah xe kareta insha Allah ki dena kuka kinji" ta kare maganan itama tana share hawaye Daga mata kai tayi Mikewa Ameenah tayi taje gun Abbah wanda tun shigowanta beyi magana ba kallonta kawai yakeyi Durkusawa tayi ta rike mai hannu "Abbah you still don't believe its me ryt" 💋💋💋 [11:50, 3/28/2017] 1D-Tyetyelorh-❣: Seda ya dade yana kallonta se kuma ya sauko shima ya rike mata hannu "Its not that my daughter am just surprise and a little shocked" seyayi huging nata sosai Murmushi tayi seta rikeshi itama sun dade a haka Adeel kallonsu yakeyi yana hawaye da style yake sharewa cus he can't ask for more Allah ya amsa Addu'an na ya dawo min da matata Allah nagode maka thank you so much ka gama biyamin bukatuna dukka Mommy ce itama tayi huging dinta tanata kuka Se Daddy ya dade yana rike da ita ya dagota "Duk a cikinmu Adeel ne kawai be yarda da mutuwanki ba. Ameenah ki godiwa Allah ya baki miji nagari me sonki dan so nawa yana kukarin kashe kanshi wai ze biki he really loves you ban taba ganin irin wannan son ba yana sonki sosai" Murmushi tayi ta juya ta kalla Adeel ya wani dake kaman bashi ba ya juyarda kanshi a hankali ta furta "I love you so much" inda ko Daddy dake kusa da ita baze jiba Tun sanda ta dawo da memory ta tasan taan son Adeel dukda bata taba soyayya ba but she believes tana sonshi sosai dan gabadaya kullum se tayi tunaninshi kullum seta fada she loves him kullum se tayi kuka cus she missed him alot Dawo da kallonta tayi gun Mamansu Afra data tsureta da kallo "Mama" ta kira sunanta Hawaye seya fara zubu ma Mama Da sauri Ameenah taje ta rungumeta tana shafa bayanta kuka kawai takeyi kaman karamin baby Ita kukan da takeyi dadi takeji da ba'a rigada an daura auren ba sake riketa tayi sosai sun dade a haka sannan tayi breaking hug din A guje Safieyarh itama tazo ta rungumeta ta fashe da kuka Yaude Ameenah tasha hugs daga gun kowa Auntie ce da take kallon ikon Allah tazo tace "thank god kin dawo dan kwata-kwata banson auren nan aradu seta" rungumeta Dariya Ameenah tayi tace kece me tayani kishin kenan "A mana nida Hakeem ba shiryawa mukeyi yadda za'a fasa auren nan segashi Allah ya kawo gidan sauri" kowa ya fashe da dariya dan sunsan tabbas zasu rina idan de Auntie ce itada Hakeem _20 minutes later_ After all the hugs and crys aka zauna ana dan hira duk an dame Abbah da Daddy da kira wai ga yan dauren Aure sun iso fah tuntuni Adeel kowa yana rike da hannun Ameenah kaman za'a kwace mashi ita Kallonshi tayi tace "is it true you tired to kill yourself for me " "Ban sani bah" ya fada seya mike ya fita daga parlon gabadaya ya kuma hanyan hawa sama Itama fitowa tayi ta bishi Su Mami murmushi kawai sukeyi dan basusan me zasuce ba Allah ya gama masu komai Kafin ta fito harya kai karshen step din binshi tayi da sauri Gun fridge din parlon ya nufa ya bude ruwan sanyi ya dauka ya bude kwan-kwada ya farayi Tun randa akace Ameenah ta rasu babu abunda ke mai dadi a baki koh ruwa ya sha wani daci yake mai Amma yau har alaman saukan ruwan yakeji Karasowa tayi ta tsaya tana kallonshi "She loves him so much and she admit it he has everthing she wants her husband to be like" Be gama sha ba ya saukar dan yadda yaga tana kallonshi "What!!" Ya tambayeta "Can't i look at my prince charming a person that can die for me" Yaji dadin abunda take sosai se yace" bafa dagaske bane Daddy ne kawai ya fadi haka" "Hmmm kaga ango' tana magana tana kallon babban rigan dake jikinshi Shima rigan ya kalla se yayi guntun tsaki ya cireta a hannun kujera ya kifar da ita se ya maida kallonshi zuwa gun Ameenah hannunshi ya daura akan kafadanta "Tunda na shigo gidan nan gabana keta faman fadi ashe saboda kene" Murmushi ta sakar mai seta kalla kofan dakinta "Allah sarki dakina zo kaga dakina" Taja hannunshi suka shiga Suna shiga ya tura kofan "God i missed you so much" ta fada tana refering ma dakin Closet dinta ta shiga se tsalla-tsalle takeyi ba karamin dadi takeji bah ta dade tana haukanta shi kuma kallonta kawai yakeyi "He loves each and everthing about her" Dawowa tayi inda yake tsaye se idonta yakai inda ya yanka a hannunshi da sauri ta riko gun "Meyafaru da nan" tayi pointing gun Saka dayan hannun yayi a kan yankan dan ya warke sede spot dinne kawai agun "Nothing" ya fada "Me karya" tace tana cire dayan hannun "Da gaske ne koh kaso kayi commiting suicide kasan me nakeso kayi min yanxin" Girgiza kanshi kawai yayi "Just say you love me so daya na jika kawai" Kallonta yayi se yayi guntun murmushi babu secoud thought ya fadi "Ameenah ni Adeel love you with all my heart and zan iya fadi a gaban kowa" Murmushi tayi kawai se tayi huging nashi "i missed you alot" Dagota yayi yana kallon fuskanta "i missed you more" kafin ta ankara yakai lips dinshi kan nata Da ta fara pulling back setaga rashin amfanin haka hannunta ta daura akan wuyanshi ta zagaya dashi itama seta fara kissing nashi back Shi kuma hannunshi ya zagaye a kukunta yana kissing dinta sosai There first french kiss and the sexiest among them.. IG.Tyetyelorh [15:43, 5/6/2017] Rrspectable: [21:34, 3/26/2017] 1D-Tyetyelorh-❣: 💋💋💋UMARNIN IYAYE💋💋💋 WRITTEN BY: TYETYELORH EDITED BY: AMEENATOU 💋💋💋 *126* Hakeem ne da Afra suna zauna a dakinshi ita tana kan gadonshi da wayanta a hannunta dan tun zuwansu Mama ta bata kayanta While shi kuma yana kasa a kwance da wani novel a hannunshi _What to expect when you are expecting_ na Ameenah ne tun zuwansu ya sace mata tayi-tayi ya bata kayanta amma yaki shine ya fito dashi yana karantawa dakin shiru Afreen ce ta shigo ta fuzga wayan Afra "Mama na kiranki kuma wlh naga fuskanta a daure" "Nashiga uku Allah sa bata gane na saya sabon sim card bane" "Hehe yau wata yarinya zataci gidansu " Hakeem ya fada yana dariyan mugunta shida Afreen Punching kafadanshi tayi irin na wasa ta mike ta fita jikinta har rawa yakeyi dan duk rashin jinta Mama na gyara mata zama Tana shiga dakin Mami ta ganta a zaune akan kujera Murmushi Mama ta sake mata kafin ta karaso dakin Wani wawan ajiyam zuciya tayi tunda taga fuska karasawa tayi gunta tace gani Mama Nuna mata gefanta tayi zauna anan baby girl Zama tayi "Yawwa kinsan muna sonku keda sister ki bazamu so abunda ze cutar daku bah koh" Daga mata kai tayi alaman ehh "Toh barin tafi kan zancen munga kin girma dan haka muka zaban maki mijin aure a garin nan" Da sauri ta dago kanta tareda dafa hannunta kan kirjinta "Aure!!!" Ta maimaita Daga mata kai tayi alaman taji daidai "muna son kibi Umarnin mu dan har Baba ma ya yarda da zancen nan da two week za'ayi bikin Kuka ta fashe dashi "Mama dan Allah kuyi hakuri ku rufa min asiri idan de salman ne wlh i promise you na rabu dashi daga yau bazan sake kulashi bah am still young dan Allah kuyi hakuri wlh frnds dina zasu ce-" "Me frnds din naki zasuce since when do you care about what people say about you Afra? yanxin de maganan aure babu ja dole se kin zauna ko kinaso ko baki so" "Mama Hakeem ne??" Kallonta tayi da mamaki yadda ta dauke kukan lokaci daya tana tambayan idan Hakeem ne" "Toh bashi bane Adeel ne" "Innalillahi wa'inna'ilaihir raji'un" na shiga uku yau Mama Ya Adeel zaki aura min mijin Ameenah wayyo yau an kasheni ta daura hannu akai tana ihu Daka mata wani tsawa tayi "bakida hankali koh meye haka toh" "Mama yanxin fisabilillah Mijin Ameenah zaki aura min" seta fashe da kuka dan Allah ku taimaka min ni wlh na yarda da auren amma dan Allah da Ya Hakeem nakeso Mikewa tayi ta zare mata ido "Baza'a aura maki Hakeem dinba Adeel zaki aura babu gudu bajada baya dole ki zauna dashi" har zata fita se kuma ta tsaya "Sauran kuma ki kira Baban ku wlh nida kene" Seta fita daga dakin Fashewa tayi da kuka wai ita wlh batason ta aura mijin Ameenah ya zataji idan ta gane ta auran mata mijinta dama dane kafin ya aureta toh da zata iya aurenshi dan yana mata kyau kuka take sosai Ashe duk wannan zancen a kunnan Afreen da Hakeem dan tana fita suma suka biyota suka labe da Mama zata fito kuma sukuyi sauri suka sauko Daman shi Hakeem ya gane tun zuwansu tana sonshi so be wani damu da abunda tace bah Afreen ce ta dawo ta rungume Yar'Uwarta sunata kuka tare Shima Hakeem beji dadi ba ******** Zance de ya garara gari da dangi cewa za'a hada auren Adeel da yar'uwan marigayiya matanshi wasu na zagi cewa koh wata biyu ba'ayi bah wasu kuma Allah bada zaman lafiya kawai suke cewa Adeel de har yanxin kaman ana miya dashi se wani kara ramewa yakeyi yasa a ranshi kawai mutuwa zeyi shima dan haka maganan aiki gabadaya ma ya dena tunanin shi Amma su office din sun gane halinda yake ciki saboda haka basu mai maganan komawa bah sun bashi time dan ya kuma abun tausayi Rayuwa ta cigaba da tafiya anata shirya-shiryen bikin kullum Afra cikin kuka take ita batason tayi aure yanxin Har Babanta ya turo makudan kudi wai a sayan mata kayan daki dasu dan Mama tace mashi a kaduna zasu zauna shi yafison ayi auren sesu kuma paris din da zama Ana sauran One week a lokacin Alhaji ya bada kyautan gida wanda zasu zauna a ciki dakyar Daddy ya yadda ya amsa dan seda yaga Alhajin ya bata rai Alhaji yace "Ni kamar yaran cikina na daukesu dan haka karku damu" Godiya yayi mai a gaban Adeel ya bada gidan amma seya dauke kai yayi kaman besan abunda sukeyi bah ji yake kaman ya shake wuyanshi ya mutu ko ze huta Daddy ya basu Mami key din gida su uku sukaje ganin gidan Mami,Mama da Mommy sunyi santin gidan sosai dan ya hadu ga gun parking babba hadda garden a cikin gidan Afra dukta rame tana kwance da waya a kunnanta tana waya da Salman "Babe har yanxin fa suna kana bakansu basu chanja ba ni wlh bazan iya aurenshi bah" "Ya isa dena kuka kinsan wani abu ranan daurin auren idan basu chanja ba kawai ki kamu hanya passport dinki na gunki koh" "Aa yana gun Mama" "Toh ae kinsan yadda zakiyi ki dauko zan turo maki kudi kawai seki kamu hanya ni senazo na daukeki a Airport" "Haba yanxin so kake na gudu daga gun iyayena ni gaskiya bazan iya bah" "Bazaki iyaba wanda suka nuna basu sanki shine kike cewa bazaki gudu ba toh shi kenan kita zama nasan daman baki sona ae" Da sauri ta tsayar dashi" Am so soryy zanzo nasan Mama batasona ae Baba ne kawai ke suna shima hadda shi aka hada abun nan gara na gudu kawai " Haka suka gama plan dinsu akan ranan dauren aure zata taho Bayan two days hartaji alert ya turo mata kudin Su Mama anyi ordering kayan dakin Afra online har an kawo masu dan haka aka je mata jere hadda Safieyarh dasu Ameerah suna cikin yi Ameerah ta fashe da kuka tace ita bazata iya ba jakanta ta dauka ta fice sunata bata hakuri ta dawo amma taki gida ta wuce abinta tanata kuka Gidan Afra yayi kyau sosai ba'a magana komai nata me tsadan gaske an gama shirya komai Ku ina acan-acan gwanin sha'awa Kuma an kawo mata wata mata yar muduguri tazo tana mata gyaran jiki itama Afreen tace dole se an hada da ita ba yadda ta iya se ta mata itama Su Daddy koma sun hada akwatuna duk abunda akeyi dukkansu basusan ya ake ciki bah kowa na daki gara ma Afra dan Afreen takanzo ta gayan mata abubuwa kaman gidanta ya hadu an kawo akwati Adeel kowa duk wanda ze shigo mashi daki seya hanashi shigowa wani katon drawer ya saka ya tare kofan daki Daddy yazo yata knocking amma baze bude mai bah haka ze hakura danshi duk haushinsu yakeji ji yake kaman basu damu da happiness dinshi bah shiyasa suka sake hada aurenshi da wata Ana gobe daurin aure Afra ta lallaba dakin Mamansu taje ta dauko passport dinta ta boye cikin jakanta tareda credit card dinta ta ajiye dan batason ta tafi da komai saboda idan tazo fita daga gida aka ganta da kaya za'a gane Auntie kowa Mami ta kirata akan tazo harta gaji danta ki zuwa dan tun zanda aka gayan mata za'ayi hadin batayi magana ba de amma bata sake lekowa gidan ba dan taga be kamata ba kaman basu tausaya ma Adeel a yanxin tace bazata sake saka kafanta a gidan bah tunda su basuda tausayi Abbah ne a kofan dakin Adeel yanata knocking da wani bugeggen shadda a cikin leda irin farar ledan nan Ya dade yana knocking amma ba'a bude bah idan ya tura seyaji abu ya tare kiran sunanshi ya shiga kira amma be amsa ba dukda yana jinshi sarai "Adeel taso ka bude min kofan nan tun kafin na bata maka rai" Shiru ba'a bude bah "Adeel you know we all love this the best we can do for you please open up" Lallaman shi ya dade yana yi a bakin kofan kawai se Adeel ya mike ya bude mai seya kuma ya zauna bakin gadonshi Binshi yayi a baya ya zauna kusa dashi "Adeel i know exactly how you feel-" "No you don't" ya kaste shi da sauri "Noh you have no idea how i feel have you ever lost some one you ever loved have you??? Have you ever lost a girl you loved and never told her you love her?? You don't have any idea how it feels you don't" ya kare maganan yana niyan tashi Rike mai hannun yayi ya maidashi ya zauna "You are right i don't am so sorry but this the best we can do for you right now ga kayan nan gobene daurin auran wannan kayan shi zaka saka nasan duk wannan abunda kake yi saboda ka faranta mana ne kuma insha Allahu, Allah ze saka maka Allah yayi maka albarka yasa ka gama da dunyi lafiya yajikan matanka" Da sauri ya amsa da "Ameen " Murmushi yayi se yace dan Allah ka aske wannan gemu kaji dana Daga mai kai kawai yayi yana fita yamaida drawer ya kuma ya kwanta A daren ranan Babansu Afra ya iso fadawa tayi jikinshi tanata faman kuka wai ita yace a fasa auren Hakuri ya shiga bata dan haka seta mike ta barshi a wurin 💋💋💋 [22:29, 3/26/2017] 1D-Tyetyelorh-❣: _Washe gari_ Ranan ya kama ranan juma'a tou an yanke se an sauko daga sallah juma'a se a daura auren se ayi walima akai amarya anata shirye-shirye Daddy yasa Adeel a gaba sedaya aske gemun nan gabadaya sannan ya shiga wanka yayi ya fito ya saka bugaggiyan farar shadda yayi kyau sosai duk a ganban Daddy yake shirin saboda yasan idan ya fita baze shiraya bah Yana gama shiryawa seya fita Mommy ta shigo tana fesa mashi turare seya tuna haka ranan dauren aurensu da Ameenah ta ringa mashi wanka da turare dukda yana hanata Rungumeta kawai yayi murmushi tayi se tayi huging nashi back tana tapping bayanshi a hankali Sun dade a haka daga baya ya saketa Mama ce da atamfa a hannunta super ta bada a dinka ma Afra saboda ta saka Dakin ta shiga babu kowa seta ajiye kayan kan gado tayi knocking kofan birthroom amma shiru dan haka seta murda ta bude babu kowa a ciki Tazo fita ne se taga paper akan mirror kai hannu tayi ta dauka ta bude Karantawa ta farayi seta saki salati "Afra abunda kika zaban ma kanki kenan toh kije duniya ce" Fitowa tayi parlo taga Mami da Afreen a zaune duk Afreen ta haye jikinta kaman maje Hawaye cike a idonta tayi gunsu mikama Mami paper tayi "Lafiya takaddan meye wannan" tana tambaya tana kukarin buedeqa "Afra mana" Afree ita ta leka ta karanta salati itama saki tana tafa hannu "Yanxin abunda Afra zatayi kenan ta gwammace tabi saurayi akan tayi aure" "Hmm ki barta kawai duniya ce da kaman ita kadai na haifa se nayi hadiyan zuciya Allah nagode maka" Tana gama magana se tayi parlon Abbah Dukka ta tarar dasu acan Abbah da Baba se Hakeem take gayan masu abinda ake ciki Waya Baba ya dauka ze kirata "Don't bother tace tabar wayan a gida dan haka ka barta da kafanta zata dawo" inji Mama Abbah yace "ae sujuji za'a kira a dubata tin kafin tayi nisa Hanawa Mama tayi tace wlh abarta duk dadan dadewa da kafanta zata dawo Badan sunsu ba suka hakuri Baba yace toh ayi auren da Afreen dan yasan ta fita biyayya ita zata yarda Mama tace toh shikenan seta fita Acan parlo kowa Mami ta dauka wayanta ta kira Number Mommy tana bata labarin abunda ya faru Itama salati tayi Adeel dake kusa da ita wanda yaji abunda suke fara seya saki murmushi wanda rabanshi dayin murmushi tun wayansu na karshe da Ameenah randa zata rasu Abbah shima ya kira Daddy yake gayan mashi amma yace ya kwantar da hankalinshi da Afreen za'a daura "Amma dukda hakan Alhaji kamata yayi ya bincikata koh" "A hakane ni na rigada nasa a dubata amma karku damu yadda aka saka lokaci a lokacin za'a daura" "Toh shikenan Allah sa shiyafi alkairi" Ameen ya amsa dashi seya kashe call din Mama ta fito parlo taga Afreen dan haka seta ja hannunta sukayi daki a bakin gado suka zauna "Afreen kinga abunda yar'uwarki tayi koh nasan ke bazaki yi haka ba dan kinada biyyaya Afreen am begging you-" "Mama ki dena rukana nasan abunda zakice min karki damu na amince your wish is my command" Wani wawan hug Mama takaima Afreen hadda hawayenta "Afreen kin gama min komai Allah maki albarka saka wannan aure alkairi na" "Ameen Mama" Saketa tayi jekiyi wanka kizo na shirayaki dakaina Murmushi tayi ta mike ta shiga toilet An gama magana an sanar da kowa cewa da Afreen za'ayi yanxin a take a wajan ta sama motoci guda biyu daya daga gun Daddy while dayan taga gun Abbah dan ba karamin dadi sukaji bah kuma duk masu tsada Ta gama shirinta ba karamin kyau tayi ba tasha zinare gashi daurin dankwanin nan yayi kyau ba karamin kyau tayi bah Mami ce ta dauka waya tana kiran Auntie dakyar ta samu ta dauka kafin tayi magana tace "Aysha wlh idan bakizo a yanzin ba babu ni bake" se tayi hanging up Badan taso ba ta kama shiryawa dukda yau mijinta ze dawo suka kamo hanya itada Meemah Adeel ya gama shirinshi suka shigo mota yana baya shida Safieyarh se Mommy da Daddy suna gaba dan gidansu Hakeem zasuje yanxin daga nan se'a tafi masallacin ayi sallah juma'a se'a daura aure A tare suka iso da Auntie dan tana shigo da mota suma suka shigo da nasu Tana fitowa suka gaisa dasu Daddy seta kalla Adeel wani mugun tausayinshi taje kawai seta shige gidan dasauri Babu kowa a parlo dan haka seta leka na Abbah acan ta gansu dukka amma banda Afreen dake daki ita daya Gaida kowa tayi amma Mami take amsa nata Matsawa tayi kusa da ita ta ringa lallamata abunka da jini nan da nan ta hakura Meemah kowa tana makale a jikin Hakeem Su Adeel suka shigo suka sama waje suka zauna suma Adeel a kasa ya zauna aka gaigaisa Shima ya shiga gaida kowa tunda ya shigo gabashi ke fadi sosai Zama akayi anata hira amma shi tunda ya dukar da kanshi be daga bah Can Hakeem,Safieyarh da Meemah suka fito tsakar gida suna hira a bakin mota yasha shadda shima ya daura Meemah a saman motan se faman hira sukeyi suna dariya Se sukaji an shigo a tare suka daga kansu suna ganin wanda ya shigo gabadaya suka saki wani dan banzan ihu a tare kuma suka kasa motsawa Can Hakeem yayi karfin amma be bar ihun ba yayi parlo a guje itama Safieyarh ta bishi anan suka bar Meemah tana kan mota se ihu takeyi tana kuka Suna shiga parlon a guje a tare kowa ya tashi a tsorace yana tambayan lafiya sun kasa magana se nuna kofa sukeyi Auntiee kowa tamabayan yarta takeyi A tare Auntie da Adeel sukayi waje se kuma suka tsaya a tare sanadin abunda suka gani sun kasa motsi kwata-kwata Yan parlon gadaya suma suka fito Hakeem da Safieyarh ne a baya dan su kadai suka san abunda sika gani Suma tsayawa sukayi they were all shocked ko motsi ba meye a gun se Meemah daketa ihu tana kan mota bazata iya saukowa bah Sun kusan 10mins a tsaye babu wanda yayi kwakwaran motsi se Adeel daya bude bakinshi dakyar yace "Am......."...... IG.Tyetyelorh [15:43, 5/6/2017] Rrspectable: [10:40, 3/30/2017] 1D-Tyetyelorh-❣: 💋💋💋UMARNIN IYAYE💋💋💋 WRITTEN BY: TYETYELORH 💋💋💋 _I dedicate dis page to Lawizas guyx i love you so very much and i will always do_❣ _Yanxin kam na huta aradu Ameenah is back_💃 _#12 April is the date am so damn excited can't wait_ *128* Sun dade a haka dan sun kai 20mins se daga baya Ameenah ta janye jikinta but idonta were still closed "Meyasa se yanxin kikayi pulling back??" Ya tambayeta dan yayi tsammanin tuntuni zata kwace Juyawa mai baya tayi tasa hannu a fuskanta not ready to answer him Rungumota yayi ta baya hannunshi yana gun cikinta while kanshi yana gun wuyanta ya kulle ido"i still can't believe you are back how i wish this dream never ends Rike hannun nashi tayi seta budesu but tana rike da hannun seta juyo sannan ta kulle hannun as in ta zagayashi a waist dinta tana ciki kenan "idan mafarki kake za'a maka haka" Seta mashi light kiss akan lips nashi "Yah why not. so nawa ina irin wannan mafarkin" Zata sake magana kenan sukaji muryan Hakeem yana kiran sunanta Wani burkicewa tayi ta juya zata gudu toilet se yayi sauri ya riko hannunta "Meyasa ina zaki"ya tambayeta "Ya Hakeem nefa daga dawowa na a ganni dakai" ta gaya tana kukarin kwacewa again "Toh whats wrong with it niba mijinki bane and since when kika fara tsoran Hakeem" "Ae ba tsoranshi nake bah be kamata bane sakeni dan Allah na boye idan ya shigo kace kaima nemana kakeyi" "Bazanfa sakeki ba afterall we are not doing anything wrong" yana magana yana sake jawota jikinshi Sunajin ya duso bakin kofan ae hadda shi aka boye closet suka shige itace a gaba Bude kofan yayi yana sake kiranta dayaji shiru harze juya se yaga hijab dinta murmushi yayi "Toh Abbah yace kozo yana nemanku seya kulle kofan" Har zasu fito se kuma ya dawo "Nima i want to see my sister cus i misses her too" seya sake kullewa Dariya Adeel keyi a hankali juyowa tayi ta kalleshi ta hada fuska seta buga mai cikinshi "awwchh menayi" "Ban sani bah" seta wuce mekewa yayi yabita Harta wuce hijab din zata bude kofa seya mika mata fuzga tayi hannunta ya janyo "Its only Hakeem fah" "Toh kasan ko ze gayan masu muna tare" ta gaya tana kukarin amshe hannunta "Toh tsaya barin fara fita kaman 20mins kema seki fita kinji bazasu ce muna tare bab" Daga mai kai kawai tayi Hijab din ta amsa seya fita a parlo ya tsaya ya dauka babban riganshi ya saka seya fito parlon Abbah ya shiga da sallama aka amsa mai inda yake zaune ya kuma ya zauna Murmushi Mommy keyi yadda taga ya chanja hadda murmushi kwance a fuskanshi its all what she's asking for taga danta yana jin dadi once again Dayake Abbah ya kira Alhaji ya gayan masu cewa Ameenah ta dawo ya labarta mashi komai a waya da murna seyace toh gashi nan zuwa dan shi harya isa masallacin kuma har an gama sallan juma'a magabatan Afreen kawai ake jira Tare suka taho da marwan gudu kawi seyi a titi danshi yana son yarinyan sosai An kira Baba shima an gayan mai da murna yace gashi nan a hanya shima ya shigo motanshi dan daman ya fita ne Daddy ne ya kalla Adeel "yanxin hankali ya kwanta zamu huta muma kai Allah mun gode maka Allah ka kara soyayya tsakaninsu ya baku zaman lafiya da yara na gari ya sake hada kawonanku" "Ameen" kowa ya amsa dashi hadda Adeel din "Toh ina Ameenah take" Daddy ya tambayeshi Sosa keya yayi can se yace "Nima bansan inda take bah" "Ina tare kuka fita da ita" Mommy ce ta dan bugeshi tana murmushi "kabarsu mana he missed his wife" ta gayan ma Daddy a hankali Shima murmushi yayi se yayi alaman yayi ziping bakinshi Matar da Ameenah ta zauna gunta wanda ake kira da inna tace "Atoh ku barsu wata biyu wasane suma suna bakatan junasu ae sunyi kukari" tana magana itama tana murmushi "Nifa bamu tare da ita ruwa naje nashi" Adeel ya gaya Hakeem yace toh waya ce kuna tare nide ban gayan masu shima yana magana da alaman zulaya a fuskanshi "Ya Hakeem ka cika gulma ina ruwanka dasu ka barsu " Safieyarh ce tayi magana Hakeem yace "Toh nayi shiru ranki ya dade Abbah da Mami kowa murmushi sukeyi kawai dan rabanda a zauna a ringa irin wannan abun tun barin Ameenah gida gashi daga dawowanta an cigaba "Kai Ameenah baiwa ce a tare damu Allah mun gode maka Allah kaine abun godiya daka azurtamu da yara nagari masu bin Umarnin mu badan sunaso ba kawai dansu faranta mana rai Allah kabarsu tare" Mami ce ke addu'an nan ita daya a zuciyanta Can sega Ameenah ta shigo kana ganinta kasan batada gaskiya dan gabadaya a rude take ga kuma alaman kunya a tare da ita tana shigowa kowa ita yake kalla seta dukar da kanta kasa gun Mami ta nufa ta zauna gunta Hakeem yace "Lafiyanki kike wani dukar dakai kaman bakida gaskiya" "Ina da gaskiyana ina ruwanka dani ma ne banson gulma fa" Matsawa yayi kusa da ita haba Baby sis you know i missed you alot Murmushi ta sakar mai and i missed you more se tayi huging dinshi Adeel kowa kallonta kawai yakeyi daga nesa ji yake har yanxin kaman mafarki kwata-kwata be yarda ta dawo ba kuma he feels close to her so easily da kullum suke cikin fada he can't wait su kuma gida ji yake kaman ya suntumeta kawai su tafi. Dafata Mami tayi "daga ina kike wai" "Uhmm toilet din dakinki na shiga" kana kallonta kasan karya takeyi cus shes not good at lying tana karya ake ganota "Aa bade dakina ba yanxin fa daga can nake" "Na dakina fa nace" "Atoh gara ki gyara" Shiru tayi kawai sega Alhaji ya shigo da sallama ku gaisawa dasu Abbah beyiba yayo kan Ameenah itama ta mike ta rungumeshi shi kawai yanason yarinyan ne ji yake kaman yarshi ta cikinshi "Am so glad you are okey" yayi magana yana dagota Smiling kawai tayi mai sannan ta gaidashi ya amsa da fara'a sosai a fuskanshi Seta kalla Marwan "Kai bakayi missing dina bane" ta gaya kaman da shagwaba "I just can't believe its really you" ya gaya yana dosan gunta se tayi huging nashi Dan suna shiri sosai sede shima be cika zama bane se yayi shekara biyu bezo 9ja bah Hakeem yace "Amma yarinyan nan tasha runguma da addu'oi barin ma Adeel dayafi kowa dade wa agun" Kwashe wa akayi da dariya Mami tadan buge Hakeem kadan "Ae she deserves it cus she sacrifies her life for me and ni danasan daga inda take da naje na tayata neman gafara gun iyayenta" Tayi magana hadda kwalla a idonta Shafa mata baya Marwan yayi a hankali kallonshi tayi tadan mai murmushi Auntie tace "Insha Allah ma sun yafe mata kuma sun gane kuskuransu" Alhaji gun inna yaje ya durkusa har kasa suka gaisa yake mata godiya sosai akan abunda suka ma Ameenah "Babu komai Alhaji ni jinta nake kaman yar cikina kuma kuda mun rabu haka zan ringa daukanta" "Bazama mu rabu ba inna na muna tare" Ameenah ta fada tareda kwantar da kanta akan kafadanta Murmushi tayi tana shafa kanta "Toh yanxin yadda za'ayi driver za'a turo se a tahoda Mallam din kawai daga nan se'a tafi dashi ayi mai passport a wuce india ayi mai aikin kafan koh" Abbah ne yayi maganan "Har india Alhaji ni ko anan ma idan aka mai kun gama min komai" "Aa ko saudiya ne zan iya kaishi dan abundan kuka mana kun chanchanta abunda yafi wannan" Kuka ta saki mungode Alhaji Allah jikan mahaifa ya kara zumunci "Ameen ya Allah" kowa ya amsa Meemah Ameenah ta dauka dan tun dazin se binta take da kallo "Meemah yada kallon " "Auntie ina kikaje anata kuka" Dariya kowa yayi agun amma bata amsata bah _10 mins later_ Baban Afreen ya shigo ae aguje ta rungumeshi dan suna dasawa saboda yana aeko mata latest lipsticks na kylie toh dan haka suna shiri sosai dan ita kana hadata da wani abu na kylie toh ka gama da ita ***** Zama akayi ana shawara yadda za'ayi da mutanan dake masallaci Se Alhaji yaga Afreen tana kukarin cire daurin dankwalinta dannita gabadaya daman bason auren takeyi ba dan kawai tasan mahimmancin bin UMARNIN IYAYE ne shiyasa batayi musu dasu bah amma ita asali Marwan take crushing mawa tunda ta taba ganin hotanshi a snapchat din Ameenah lokacin birthday shi yake burgeta "Aa karki cire" Alhaji ya fadi da sauri kowa ya kalleshi maida kallonshi yayi gun Baban Afreen "Alhaji ina roko idan ka bamu Afreen toh se'a hada aurenta da Marwan danya matsa min tun randa ya ganta toh seda naga kun yanke hukuncin auren da ita se nayi shiru" Kallon Afreen Baba yayi ita kuma da taji abunda yace dukar da kanta tayi dadi kasheta Seya kalla Mama murmushi takeyi tana daga mai kai alaman ya yarda dan batason yarta tayi feeling bad kuma ta taba nuna mata hotanshi wai yana burgeta Murmushi shima ya sakar mata se yayi mata alama ta tambayeta aji ta bakinta Kusa da ita ta kuma "Afreen kinji abunda akace kinasonshi" Hannu ta saka a fuska seta mike a guje tabar parlon Dariya kowa ya saki se Abbah yace toh ta yarda dan haka mu tashi muje a daura kawai Hamdala Mama tayi danta ji dadi sosai Ameenah dariya tayi ta matso kusa da kunnan Mami tace "daman can tanasonshi" Murmushi tayi kinga dai-dai kenan Allah bada zaman lafiya "Ameen" Marwan ji yake kaman yaje ya rungumota yata tsalle da ita dan dadi mikewa yayi ya fita waje fuskanshi wani annuri yakeyi waya ya shiga kira yana fadan ma abokanshi na kusa akan suzo _Sultan bello_ yau aurenshi Wasu sun yarda while wasu sun karyata dan haka yace suzo se su ganma idonsu ******** Fitowa mazan sukayi dukka kowa ya shiga mota aka kama hanyan masallacin Adeel ne karshen fitowa toh dayake duk matan sun shiga ciki hadda su Auntie daga Ameenah se Adeel ya rage Kallonshi tayi "kai bazaka masallacin bah?" "Zani but banson zuwa" "Kayi zamanka kawai toh" "Dagaske?" Ya tambaya da zumudi Murmushi tayi babu ruwana "Wait wai ina wayana i missed it" "Kezan tambaya ae baki fito dashi bane?" "Yh a kan kujera na barshi" "Shiyasa na ringa kira ranan ban samu bah ae har yau banje gidan bah" "Meyasa?" Ta tamabaya da mamaki "Because idan na shiga zan iya haukace wa and su Daddy ma sunki barina wai zan iya kashe kaina a gidan" "Awwn you really love me don't you?" "I seriously do and i can do anything for you" ya fada yana riko waist dinta Murmushi tayi tana futa daga rikon "sunyi nisa fah bazaka bisu bah" "Wlh banson zuwa kuma idan banje bah drama ne" "Ango dakanshi bazaki bikinshi bah" Hada fuska yayi seya fara kokarin cire babban rigan dake jikinshi "Meyasa kuma?" "Dan banso" cirewa yayi seta amsa wuyan rigan ta gaira mai Smilling yayi yana kallon fuskanta harta gama gyarawa pecking dinta yayi seya fita motanshi ya shiga ya kama hanyan masallacin Wani ajiyan zuciya tayi tana shakar kamshin riganshi "She loves him so much Allah nagode maka" Abunda ta fada kenan ta kama hanyan hawa sama tana shakar rigan 💋💋💋 [11:00, 3/30/2017] 1D-Tyetyelorh-❣: "Se yanxin Adeel ya tafi?" Kawai taji ance mata Rigan tayi sauri ta boye a bayanta seta kalla ta inda taji muryan Mami ce a tsaye tana murmushi danta ga abunda takeyi Girgiza mata kai tayi se kuma tace "yes" danta rude Dariya ta saki seta wuce Da sauri ta bi bayanta Mami ban gane wannan dariyan ba "Me nace daga dariya nide bance komai bah" Seta wuce dakinta dan acan suke dukka hadda inna amma banda Mama da Afreen Seda taga ta shiga dakinta se itama ta wuce nata dakin still babban riganshi was with her Kan gado ta kwanta tayi hugging rigan kawai ji take kaman ta dade da sabawa dashi kaman sunyi shakuwa sosai dashi Safieyarh ce ta fado dakin kawai se tace "ewww" Dagowa tayi da sauri ta kalleta se kuma ta tura rigan a bayanta "mena shigo min daki babu ko sallama Zama tazo tayi bakin gadon "Me kikeyi da rigan Ya Adeel haka?" "Ina ruwank nida rigan miji na banson gulma" se kuma ta fito dashi ta cigaba da shaka Yamutsa fuska tayi "dan Allah ki dena sena fita ki cigaba its annoying" "Toh naji me kike so" Yawwa seta riko hannunta dukka biyun _"Ameenah niba yarinya bace nasan bakison Ya Adeel dan ko zuwana gidanki na gane haka so please am begging you ko yayane ki fara sonshi he truely loves you wlh Ameenah so nawa yana kukarin kashe kanshi saboda ke gabadaya yabar kula kowa yabarcin komai kullum yana dakinshi wai yana jira shima lokacinshi yayi shima ya mutu Ameenah you have no idea how it feels saboda ke ya kuma rago kullum cikin kuka yake yayana ya kuma kaman bashi ba ko zama bamuyi muyi hira gabadaya ya dena murmushi se yau yayi tun barinki riga Ya Adeel wanda yasan kaddara amma shi yake cewa ze kashe kanshi saboda ke wlh ranan nan haka ya yanka hannunshi wajan vein nashi ikon Allah ne kawai ya saka yake raye wlh kin yi sa'a da kika sama miji wanda zeyi komai saboda ke ze iya kashe kanshi saboda baki tare dashi, Ya Adeel has never falling in love this his first time Ameenah am begging you as your sister please give him a chance how i wish nice na sama miji me suna haka wlh na gama samin komai a rayuwata"_ Ta kare maganan tana hawaye Itama Ameenah hawaye takeyi sosai _"Safieyarh you have no idea just how much i love your brother da bansan da haka ba seda bana tare dashi nasan ina sonshi i love him so much with all my heart and am ready to be the perfect wife he ever wished for i can do anything he ask for from me so please ki dena damun kanki kinji"_ Rungume juna sukayi very tight can se Ameenah tace "su Ameerah sunzo ne suma" Dagowa tayi"Hmmmm duk sunzo barin baki labari wai lokacin da mukaje ma Afreen jere Ameerah kawai seta fashe da kuka wai ita bazata iya ba she feels kaman tana cheating nakine" "Allah sarki babe kira min su plzz" "Chab ae tun dazin na kirasu duk suna hanya" Sun dan jima suna hira Safieyarh na bata labarin haukan da akayi lokacin da akace ta rasu har hawaye takeyi cus she had no idea her family loved her that much" Daga baya safieyarh ta mike ta fita ita kuma seda ta sake shakar rigan seta mike ta shiga toilet wanka tayi ta wanke gashinta sosai dukda bayi datti ba saboda Inna na iya kokarinta kullum sai mata combing nashi tana mugun ji da ita Ta fito ta busar da gashin tayi oiling nashi zama tayi a bakin gadonta tana shafa mai daga ita se towel. Tunanin yadda zata farantama mijinta rai kawai takeyi ********* Adeel yana isa masallacin ana daura auren toh dan hotuna akayi da gaida jama'a a lokacin har zance ya garara gari da dangi cewa ba Ameenah bace ta rasu wasu harsun fara shirya-shiryan zuwa Marwan se hotuna akeyi an zama ango se wani murmushi yakeyi gashi daman shima gabane gun kyau abokanshi sunzo sun tabbatar dan haka a cikin suka fara shirya mai dinner Adeel ne karshen zuwa gun dauren auren kuma shine farkon dawowa se zabga gudu yakeyi dan yafison ganinshi kusa da Ameenahn shi dan he don't want to let go of her anymore Afreen ce da Mama a daki tanata bata shawara tareda nasiha akan rike miji "Afreen nasan saboda UMARNIN IYAYEN da kika bine bakiyi musu ba Allah ya hadaki da Marwan Allah maki albarka yasa shine alkairi a tareda ke ya baku yara na gari Allah baku zaman lafiya da hakurin juna" Jan hancinta tayi saboda kukan da takeyi "Ameen Mama" Seta rungumeta riketa tayi itama tana hawaye dan a yanxin tafison Afreen akan Afrah tunda ita ta fifita saurayi akan iyayenta Allah ya shiryeta Ameen Mami, Mommy,Inna se Auntie da Meemah suke dakin Mami suna hira Inna ke basu basu labarin zaman da sukayi da Ameenah hadda hawaye dan batason a rabata da yarinyan Abbah ne a waya ya matsa gefe guda dan hayaniyan mutane yayi yawa da PA dinshi yake magana akan yayi mai passport guda biyu ze tura mai information nasu idan ya kuma gida IG.Tyetyelorh [15:43, 5/6/2017] Rrspectable: [14:01, 4/1/2017] 1D-Tyetyelorh-❣: 💋💋💋UMARNIN IYAYE💋💋💋 WRITTEN BY: TYETYELORH 💋💋💋 _#12 Aprl_❣ *129* Yana isowa parking yayi ya fito parlon Abbah ya fara shiga amma babu kowa dan haka seya wuce sama shima babu kowa a hankali yayi hanyan dakin Ameenah yana zuwa kawai ya murda handle din ya shiga dagowa tayi ta kalleshi har a lokacin tana shafa mai murmushi ya sakar mata itama ta maida mai kawai seta tuna babu kaya a jikinta zare ido tayi setayi sauri ta dauka pillo ta kare jikinta dashi "Ya Adeel" ta fada irin a tsorace Dosowa yayi gunta "Ya Adeel me kakeyi anan" "Bazanzo inga matana bah" "Har an dauran, bafa kaya a jikina" "So" yana kokarin zama kusa da ita matsawa ta farayi murmushi yayi "idan kin gama goduwa ki gayan min "Dan Allah Ya Adeel ka bari in gama saka kaya" kaman zatayi kuka "Toh baga closet dinki ba nifa ina dakin nan babu inda zani" Sake maraice fuska tayi tana kallonshi Hijab dinta ya hango mikewa yayi ya dauko ya mike mata da sauri ta amsa ta saka seta mike ta nufa closet din da sauri Hannunshi ya saka a aljihunshi ya zaro wayanshi missed call din wasu daga frnds dinshi ya gani hadda na Muhseen mijin Fauziyya dan duk Abbah ya gayan masu daurin auren duk kaman sun hada baki kowa yace be garin dukka Zaid yana nan shi kawai baze iya zuwa bane dan yana matukar tausayin Adeel Text ya shiga rubutawa dan yaga missed calls dinsu Akan Ameenah ta dawo ya hada BC na kaman su biyar ya fadan masu ae kafin ya maida wayan Muhseen ya kirashi daga wayan yayi "Ban gane Ameenah ta dawo bah " Labarta mashi abunda ya faru ya shigayi kaman mace se ihu yakeyi shida Fauziyya dan har kuka yayi sanda akace ta rasu "Toh gamunan a hanya yanxin nan" "Yamma bazata maku ba kafin ku kuma" "Ae ko dare ne semun zo" se yayi hanging up murmushi ya saki "God am the happiest living thing in the world today Allah nagode maka Allah na gode maka" Seya shafa Ameenah kowa tana can a kayanta daman akwai atanfofin da bata taba sakawa ba da suke dakin su ta shiga sakawa duk wanda ta saka daga wuyan ya zamule se skirt ya fada se tsaki take zubawa daga karshe de ta sama wata duguwan riga daman sanda aka dinka mata yayi mata kadan shi ta saka ta fito tana ware dankwalin Dago kai yayi yana kallonta gaban mirror ta zauna powder kawai ta shafa se eye liner da chapert seta shiga daurin dankwalin ya dauro sosai Mikewa yayi yazo bayanta ya tsaya yana kallon fuskanta ta mirro din Tana kukarin daukan dankunne seta kalleshi ta mirror din itama Murmushi ya sakar mata "Meyafaru kake min kallon nan" "Hmm i just can't believe you are really back i missed you so much i missed each and every event about you" "Awwwn mee too" "You too what?" Ya tambayeta yana kukarin amsan sarkan dake hannunta yana kokarin saka mata "I missed you too" ta fadi da alaman kunya murmushi kawai yayi yana gama saka mata bakin gadon ya kuma ya zauna Ita kuma se fesa turare take famanyi tana gamawa tazo kusa dashi "inga wayanka i missed selfie i swear" Beyi musu ba ya zaro ya mika mata Hotuna ta ringa dauka shi har a lokacin kallonta kawai yakeyi can seya kwanta still his eyes were looking at her yana wani lallausar murmushi Tana gamawa ta mika mai kayanshi se yace "Come over" yana mata nuni da inda yake kwance "Meyasa" tayi kaman da shagwaba "Please" ya fadi tareda yin wani face "You know i can't refuse this face" ta gaya tana hawowa kan gadon Kwantawa yace tayi kusa dashi "Dan-kwalina ze baci fah" "Se na gyara maki please ki kwanta" Bata sake magana ba ta cire daurin gabaki daya ta kwanta a jikin hannunshi seya matso da ita kan kirginshi yana shakar gashinta A tare suka saki ajiyan zuciya se kuma sukayi shiru Can yace "yaushe zamu kuma gida?" "Se su Daddy sun kuremu" "Wai anan zamu kwana yau" "A mana za'ayi waliman Afreen fah kuma idan muka ce masu zamu kuma ae rashin kunya ne, so kake mu kuma tare?" Ta tambayeshi tana kallon fuskanshi "Why not i want to show you how much i love you and miss you" "You are so cute" "Cute!" Ya maimaita "kaman baby" "Toh what are you idan ba baby bah" "Who's baby" "My baby" ta fadi a hankali wanda dakyar ze jita "Uhm banji ba" dukda yaji but yanason ya tabbatar da abunda kunnanshi suka jimai "You heard me" "Seriously noh just repeat it once" "I said my baby" ta gaya tana kukarin kulle fuska Wani dadi yaji se ya manna mata peck akanta se shiru ya ziyarci dakin He can't believe Ameenahn shice ke wanan magana duk ya gama kusawa su kuma gida cus he wanna shower he his love he want to make her feel very special dukda he knows she's special but he want her to know she has a paticular place in his heart He want to make her feel like a princess Shi bawai jikinta yakeso ba ko wani abu Noh ita kanta yakeso shi ze iya zama da ita a haka ba tareda wani abu ya hadasu ba dukda yasan its impossible amma baze taba yi mata abunda bataso bah Sun dade a haka anyi shiru se sake-saken da kowa keyi a zuciya daga baya Ameenah ta dauke da bacci Baccin da ta dade batayi irinshi ba Da yaji shirun yayi yawa seya kira sunanta a hankali amma shiru seya tabbatar tayi bacci shime be dade ba bacci yayi awon gaba dashi Mami ce ta shiga dakin da Maman da Afreen suke ciki da wani cup a hannunta ta mika ma Afreen "drink up kiban cup din" Amsa tayi seta kalla Mama ta kalla Mami se kuma ta kalla cup din seda ta yamutse fuska setakai baki ta kwan-kwade tass ta mika mata cup din "Yawwa yar gari Allah maki Albarka ya bada zaman lafiya" Ameen suka fadi dukka seta kalla Mama "Za'a iya bani gu da diyata" tayi magana da alaman zolaya "Abun hadda yar gori toh shikenan nima ae inada yar" ta mike "A naji a tafu de" Dariya sukayi gabadaya se Mama ta fita Mami kuma ta zauna kusa da Afreen ta rike mata hannu "Afreen Allah maki albarka Allah sa Marwan shine alkairi a tareda ke ya baku yara nagari" Addu'a take mata sosai tareda shawarwari kala-kala gameda yadda zata rike mijinta Da ta fara kunya se kuma ta saki jikinta Tanata fadin mata yadda zata ringa gyara jikinta ******* Can masallaci kowa an gama gaishe-gaishe aka kamo hanyan gida hadda Hakeem da Ahmed dan tunda Hakeem ya bashi labarin dawowan Ameenah ya fito daga gida zeje ganinta Mommy ta fito neman Ameenah seta leka dakinta kawai ta gansu suna bacci hankali kwance basuda damuwa ita ta aza ma yana can masallacin ne Wani sanyi ne ya ziyarci zuciyanta danta ji dadin ganinsu haka Finally her son is back ta fadi a zuciyanta seta janyo masu kofa Tana wani sanyayan murmushi dan a rayuwarta idan yaranta suna cikin damuwa har zuciyanta takeji Dukka iyaye ma Suna isowa da mamaki sukaga motan Adeel shiga ciki akayi hadda Alhaji amma Ango bezo ba Motan Abbah a waje ya barsu dan yanason yanxin su tafi dauko Mallam Kiran Mami yayi ta kira mashi Inna su tafi "Dear bazaka ci abunci ba first" "Aa sena dawo kinga yanxin shi kadai tace yake zaune muje mu taho dashi tukunna kafin a hada masu Passport din" "Shikenan" seta haye sama ta kirawota nan da nan yace ta fito su tafi Su biyu suka tafi Inna tana cikin 30s dinta bata wani tsofa ba kawai wahalan duniya ne ya tsofar da ita while Mallam kuma yana cikin 50s dinshi su duk ba wasu tsofaffi bane amma sun cire hope din haihuwa a rayuwansu. Su Ameerah ne suka iso su uku Ameerah,Fatye da Ummitarh Safieyarh na ganinsu ihu suka saki tare Gaida iyayensu sukayi se suka nufi dakin Ameenah they were all eager to see her Suna zuwa bakin kofan Safieyarh ta tura suka cusa kai dan duk basuyi expecting ganin Adeel a dakin bah. "Awwwn" duk suka fadi a tare hadda saka hannu akan kirji kallonsu kawai suke suna murmushi dan sun burgesu Su kam baccinsu suke tsakani da Allah dan dukkansu sun dade basu sama irin wannan baccin bah hankalinsu kwance Ameenah ta wani lume a jikinshi ta daura kafanta daya akan kafanshi guda daya shi kuma hannunshi daya ya rungumota dayan kuma ya sake rungumota dashi kaman za'a kwace mashi ita Ameerah ce ta ja hannunsu dukka suka fice ta tura masu kofa Dariya suka saki a tare suka sauka kasa dakin Hakeem suka shiga suna hira Safieyarh tana basu labarin halinda Adeel ya shiga sanda Ameenah bata nan _One hour later_ Brand Walima akeyi a gidan an cika rabin mutanen da sukazo dan ganin Ameenah ne Su Zaid suma sunzo se zuba soyayya akeyi shida Ameerah Fatye kuma da Ahmed se Ummitarh da Fa'iz kowa yana soyayyanshi gwanin sha'awa Suma Hakeem suna nan suna nasu Har a lokacin Ameenah suna baccinsu Mommy ta hana a tashesu dan gadinsu takeyi tana zaune a parlo duk wanda ya nufa dakin take dakatar dashi hadda Mami Afreen tana can a daki itada Safieyarh da Hakeem suna hira ta sake jikinta abunta Marwan kuma suna tareda frnds dinshi a babban parlon kasa anata zulayanshi shi kuma bakinshi har kunne sakashi a gaba sukayi wai seya kira amaryanshi Ya dauka wayanshi daman tun-tuni yanada number ta ya shiga kiranta amma ya matsa gefe Yanata ringing harya katse bata dauka ba dukda tana gani ita bata dauka number ne Ya sake kira Hakeem ne yace ta dauka mana taki kawai se ya daga call din ya sa mata a kunne dan dole ta amsa "Assalamu alaikum" taji muryan Marwan me dadi masifa dan seda tayi ajiyan zuciya "Waalaikumus salam" ta amsa a hankali Lumshe ido yayi "Amarya kinsha amshi" Murmushi kawai tayi batayi magana ba dan tanada masifan kamun kai "Angonki ne " taji wani ya fadi daga gefe "Banson iskanci fa Mu'azzam" ya fadi yana mikewa parlon ya bari gabadaya Ita batayi magana ba tana jinshi kawai "Afreen" ya kira sunanta wani murmushi ta saki dan bata taba jin wanda ta iya kiran sunanta ba kaman haka "Na'am" she answerd with her sweet voice Hira suka danyi kaman wanda suka saba ita kawai "Uhmm ko Aa" take fadi Har daga baya sukayi sallalama Tana kashewa kwanciya tayi kan gado tana wani murmushi Dariya su Hakeem suke mata dansun gane dawa take waya. 💋💋💋 [14:01, 4/1/2017] 1D-Tyetyelorh-❣: Walima sosai akeyi se ciye-ciye akeyi kuma kowa se tambayan Ameenah ake Yan uwansu dake kusa harsunzo anata murnan dawowanta wasu kuma jahilan cewa sukeyi "Waya sani ma ko aljani ne yayu suffanta yace itace" Hakade kananan maganganu Su Ameerah harsun gaji da jiran tashinsu Zaid kowa cewa yayi shi tashi zeyi ya tafi Ameerah ta hanashi Hakeem ne a kofan dakin yana son ya tasheshe amma ya rasa ya zeyi dan ya gaji kowa idan yazo shi ake tambaya Ameenah Kujeran dakin Mami na mirror ya jawo yazo daidai kofan dakin kawai seya daga ya buga a kasa da sauri ya dauka ya maida seya sauka kasa yasan dole su tashi A tare suka furgita suka bude ido Ameenah taga inda ta shege jikinshi kaman mage se abun ya bata kunya cire kafanta tayi tana mika tareda salati shima haka Agogan hannunshi ya kalla yaga 4:32pm zare ido yayi yana kallonta Hannunshi taja gun agogan itama ta kalla ae seta diro daga kan gadon ta shiga toilet dan tayi alwala tasan an nemeta Tana fitowa shima ya shiga yayi zama tayi tana jiranshi dan yaja masu Fitowa yayi yana gyara hannun rigan seya kalleta mikewa tayi ta dawo kan dadduman kaman yasan abunda take nufi seya shiga gaba ya tada suka fara sallahn Suna gamawa tayi addu'anta seta mike ta cire hijab din gaban mirro taje ta gyara fuskanta ta dauka dan-kwalinta ta shiga daurawa ya gama shima amma yana zaune yana kallonta shi be gajiya da kallonta kwata-kwata. Tana gamawa ta juyo" How many hours muna bacci ze kai 3 fah" Murmushi yayi mata kawai seya mike "Can we go no" "Tare" ta fada tana zare ido "Yah Why not se kace ba matana bah" Taso tayi magana se kuma ta mike bude mata kofan yayi ta fara fita shima ya fito ya janyo kofan dafa hannunshi a bayanta yayi suka jero Ba suyi nisa ba sega wata mata irin family frnd dinsu ce kawai seta rungume Ameenah Itama tayi huging nata back tana murmushi "Wlh se yanxin na yarda kin dawo am so glad" Can bayan yan surutai suka sauko tare har a lokacin yana dafe da ita Duk inda ta wuce daga me rungumeta seme rike mata hannu hadda masu kuka Dakin Hakeem suka shiga suka tararda kowa a ciki (frnds) hadda Afreen se hira akeyi su Ameerah suna ganin shigowanta a tare suka saki ihu sukayo kanta se kuma aka fashe da kuka rungume juna akayi sosai dukka su hudun sun dade a haka aka sake juna Su Zaid sannu da zuwa suka mata ita kuma ta gaidasu da fara'arta "Matarshi ta dawo yaki barin kowa ya ganta" Abunda Zaid ya fadi kenan yana ma Adeel wani kallo "Daman yaza'ayi na barta yanxin ma sa'a kukaci ta fito kana bata min rai sena maidata dakin"dariya kowa ya saki "Ayi mana hakuri" Ameerah ta fadi Ita kowa Ameenah murmusawa kawai takeyi waje suka sama aka zauna anata hira Ameerah tana rike da hannunta har a lokacin hawaye takeyi She can't believe her best frnd is really alife Ahmed ne ya shigo yana ganinta kanta yayo da sauri ze rungumeta dan zumudi seyaja burki ya kalla Adeel daya zare ido yana kallonshi "Ya Adeel zan dan iya rike kanwata kadai kawai" da zulaya yake magana "Uhmmmm Noh!!!" Shima ya fadi "Toh shikenan tunda an min ruwanki" yana magana yana kallon Ameenah Mikewa tayi tayo gunshi tana dariya kawai seta rungumeshi "Am so glad you are here" "And am so glad you are alife" "1....2... idan na kai 3 baka sake ba i will punch you" Adeel ya fadi yana dosan gun Ahmed kokarin ganyewa yakeyi amma Ameenah dan mugunta seta ki sakeshi "Ameenah ki rufamin asiri ki sakeni" dariya takeyi sosai Adeel yana zuwa gun seta sakeshi ajiyan zuciya ya saki "Amma wlh ke muguwa ce har yanxin baki bar mugutanki bah" Fashewa akayi da dariya kowa Adeel kuwa murmushi yayi ya riko matanshi Hakeem yace "Nifa tun zuwanki Adeel ya hanani rikeki" yana magana kaman karamin yaro yanson yin kuka "And meyasa zan barka" "Because nima i missed my sister" "Awwn really you do?" Ta fadi tana zuwa gunshi ta rungumeshi "And i missed you too big bro" Kallon dakin tayi taga babu mirror shi dukka biyu "Ina mirror ka suke wai dakin yayi wani iri haka" "Hmm ba mijinki bane ya fasa min dukka ae ina jiran randa zaku kuma ne na biko na dakinki zan ciro" Kallon Adeel din tayi "How comes?" Tana dusan inda yake Shiru yayi ya wani hada hannunshi gu daya yana kallon gefe kaman badashi take magaba bah Safieyarh tace ni zan gayan maki abunda ya faru "Wlh idan kikayi magana Motan da nayi maki alkawari on your 18th birthday zan baki is done" Ae komawa tayi ta zauna bata sake magana ba "Ni barin baki labari" Hakeem ya fadi wani kallo Adeel yayi ma "Ae sefa na fada sede idan zamu sa labule zanyi shiru" "Zamu saka"ya fadi da sauri "Haba mana dan Allah ku gayan min" Auntiee ce ta shigo ni zan gayan maki Ita tun dazin ta kuma gida tana ma Daddyn Meemah girki dan yau ze dawo se yanxin ta dawo tareda shi "Haba Auntie karki fadan mata mana" Adeel ya fadi "Why?? You don't want her to know you love her, tou sena gaya" Ta kwashe dukka event daya faru ta gayan mata hadda maganganun da yakeyi dukda itama Mami ce ta fadan mata Ameenah ji tayi ita ta gama sa'a a rayuwa she have nothing else to ask for sede godiya dan ta gama samun komai ga iyaye masu sonta kuma nagari ga kuma mijinta "Allah nagode maka" ta fadi a zuciyanta Tana wannan tunanin amma idonta na kan mijinta shi kuma wani basarwa yakeyi Su Muhseen suma sunxo amma basu wani dade ba suka kuma sunyi murnar ganinta sosai ***** Abbah sun isa an dauko Mallam amma dakyar ya yarda har seda matanshi abun kaunanshi tayi hawaye seya yarda a taho dashi kulle gidan sukayi aka kamo hanya a lokacin an gama masu komai isowarsu kawai ake jira daga nan ma baze tafi gida ba Airport din Kaduna ze kaisu sesu tafi su uku da PA dinshi ne Suna isa Airport din Abbah ya bama PA din makudan kudi wanda zasuyi amfani dashi kaman gun sayan kaya dan basu dauka komai ba da kuma gun zama amma komai da komai an gama biya jiranshi kawai akeyi Godiya suka ringa ma da Addu'oi kala-kala suna kuka dakyar ya lallasesu akan abunda suka mai yafi abunda ze masu Suna gamawa ya taho gida abunshi sati biyu zasu acan su dawo. Misalin karfe 7pm Ameenah da Afreen se Safieyarh suka zaune a dakin Ameenah suna hira abunsu dansu Ameerah duk sun tafi gida dan su shirya saboda kai Amarya da za'ayi se'a tafi Dinner daga nan dan a gidan Amaryan zasu kwana dukka Dan ita Afreen batada kawaye kwata-kwata anan so sune zasu mata kara Kaya Mami ta kawo ma Afreen dakin kala biyu Da wani less da zata saka yanxin idan za'a kaita da kuma na Dinner Ameenah ce ta amsa wai ita Afreen kunya takeji Bayan Mami ta fita suka sakata tayi wanka dan sune manyan yayyu saboda Auntiee ta tafi ita tana fitowa aka shiga shiryata cikin less din yayi mata kyau sosai daukwalin ya zauna kwalliya aka shiga mata suna gamawa gyale aka yafa mata Mommy tazo ta fita da ita dan kaita gun iyayenta suyi mata fadi Su kuma a lokacin suka shiga nasu shirin Safieyarh daman ta dinka sabon kaya saboda bikin Adeel da Afra ita kuma Ameenah daman tanada kayan da bata taba sakasu ba daman Cikin atanfa suka shirya sunyi masifan kyau Jaka Ameenah ta samo ta dauka kayan da zata saka da Dinner da kuma kayan baccinta se duguwan riga kuma Itama haka Safieyarh ta saka nata a jaka Number su Fatye aka shiga kira sukace gasunan a hanya sunma iso Fada ake ma Afreen sosai se kuka takeyi duk ta bata kwalliyan Mama ma ita kukan takeyi kaman ba gobe suna gama mata seta rungume Mama wai ita batasan a rabata da Mamanta dakyar aka rabasu aka fito da ita A lokacin an kawo motocin daukan Amarya se aka fito da ita waje se kuka takeyi a motan dake tsakiya aka ajiyeta Safieyarh taje ta zauna kusa da ita Ameenah na shirin shiga taji an jawota kawai taga Adeel "Wlh ka ban tsoro" "Ina zaki da kayan nan" "Kai Amarya ofcourse" "Ki fasa zuwa mana kawai" Murmushi ta saki "ae kasan baze yuwuba dagani ni se Safieyarh manya kaga dole muje" "Tou Auntie fah ita bazata bane" "Zatazo Dinner amma baza'a kai Amarya da itaba dan mijinta ya dawo" Da kyar ya samu ta yarda akan ta jirashi ya shirya seya kaita daga nan sesu tafi Dinner tare Cema Safieyarh tayi su tafi ita zata zo anjima Kumawa ciki sukayi dakin Hakeem suka shiga wanka ya wuce kawai ya wanke gashin kanshi ya fito dagashi se towel ita kuma tana zaune bakin gado da wayanshi a hannunta tana kallon hotona Hotonanta ne baja-baja a ciki hadda wanda batasan ya dauka bah Daga kan da zatayi se ganshi da towel kawai idonta akan 6 packs nashi suka sauka tayi 3mins tana kalla shi bema san tanayi ba dan ya rufe fuskanshi da wani towel yana guge gashinshi Dauke kanta tayi da sauri gabanta na dukan uku-uku kawai se taga ya duso gunta ae wayan dake hannunta hannunta kallonshi kawai takeyi amma hankalinta be gun jikinta har wani rawa yakeyi Gabanta ya tsaya dai-dai ita seta dago yana kallonta hannunta tayi sauri ta kare idonta "Ya Adeel meye haka babu kayafa a jikinka" "Wannan towel din meye toh" Kawai se taga dukuwa gunta baya-baya takeyi amma a zaunan shi kuma se binta yakeyi fadawa tayi kan gadon ta kwanta har a lokacin idonta na rufe Cigaba da binta yayi "Ya Adeel please stop it" Hannunshi yakai seya dauka kayanshi a bayanta seya sakar da murmushi danya ga ta tsorata juyawa yayi ya nufa closet din Hakeem Da taji shiru seta bude ido taga babu kowa a gun ajiyan zuciya ta saki dan ta aza tabata zeyi se kuma ta saki murmushi Can seya fito a shirye gaban mirror ya shafa ya gyara gashinshi ya feshe jikinshi da turare Da sauri ta mike "Nima bani na fesa" Be bata ba seya shiga fesa mata seda tayi atishawa ya barta Buttile din riganshi ta gyara mai seya riko waist dinta tana gamawa zata juya se taji be sake ba kallonshi tayi seya ce "Just a kiss" "Ammm Nop Akwai lipstick a bakina" "So zema fi dadi please just one" "Kasan fa ana jirana kilan ma yanxin sun isa dan Allah kazo mu tafi" "Seriously bazan sake-" Ba karasa ba takai mai hannunta na kan packs dinshi shi kuma a waist dinta seda taga yayi nisa se tayi pulling back ta kwace gabadaya tana murmushi Kallonta yayi "Anya dagaske Ameenah ce wannan" yana magana yana kokarin sake kamota Tuni ta kama hanyan fita tana dariya biyota yayi suka fito yana rikeda jakanta Kawai se sukaci karo da Mamai "Daman baku tafi bah " Kunya ne ya lullubeta seta kasa magana dan taga Adeel ya fito Shima susa keya yakeyi can yace wayan Afreen muka dawo dauka ta manta dashi ne "Ohh tou sekun dawo" seta wuce Can kowa an kai Amarya yar'uwan Mami ce ta sakata tayi addu'a kafin ta shiga haka tayi dukda tana kuka da kafar dama ta shiga ciki basu tsaya ko ina ba se dakinta fuskanta a lullube se kuka takeyi Safieyarh ce keta faman bata hakuri Suna zuwa gun motan seda ya bude mata ta shiga ya ajiye jakan seya zagaya ta gefanshi shima ya zauna tada motan yayi suka kama hanyan gidan Suna isa ba tareda bata lokaci ba suka fito ya rakota har bakin kofan dan akwai mutane ne amma yayi niyan shiga har ciki Mika mata jakan yayi "karfe tara fa zanzo mu tafi tare" daga mai kai tayi seta shiga ciki seda ya ganta ta shige har ciki seya juya ya shiga motanshi Tana shiga dakyar ta iya shiga cikin dakin dan mutane sunyi yawa a cikin parlon a bakin gado ta samesu Safieyarh nata bata baki amma kaman tana kara zugata ne Zama tayi itama ta shiga lallashinta dakyar tayi shiru su Ameerah suka iso suma duk suka shigo dakin Ba'a wani dade ba yan kawo amaraya suka tafi daga Amarya sesu Ameenah a cikin gidan hira duke danyi dan Afreen ta saki jikinta 9:30pm Suka shiga shirya ta cikin wata blue gown yayi mata kyau sosai Ummitarh ta daura mata head golden da golden takalmi tayi mata kwalliya tayi masifan kyau kaman ba Afreen da aka sani bah se suma suka fara kokawan shiri Wayan Safieyarh ne ya fara ringing tana dubawa taga Hakeem a kunne ta kara "Babe kuna inane wai tun dazin muke jiranku a waje da Marwan kuma se kirana akeyi wai an cika Amarya kawai ake jira" "Gamu nan fitowa yanxin muka gama shiri" "Tou shikenan" seta kashe Gayan masu tayi ana jiransu a gurguje suka karasa shiryawa aka fito Ameenah na rikeda hannun Afreen fuskanta a lullube Itama Ameenah tayi kyau dan red gown suka ska dukkansu da kuma black head Daman safieyarh ce ta fara siya tou Ameenah nadashi se suka fadan ma su Ummitarh suma su saka shiyasa sukayi anko Bude motan tayi Marwan ne a ciki yasha shadda ba karamin kyau yayi ba da wani murmushi kwance a fuskanshi Tana shiga ciki se Ameenah ta kalleshi "Ka rike mata hannu duk abunda ya sameta nida kaine wlh" "Tou Auntie babba" seya kai hannunshi ya rike nata a tare jikinsu yayi wani yarrrrr!!!! Murmushi tayi ta kulle kofan Afreen kowa kanta a kasa yake Kowa ya shiga motan saurayinshi aka hada convoy suka tafi se Ameenah kawai tana juyawa taga Adeel daman shi take nema kallonta yake dan ta tafi dashi "I thought bazakazo bane" Riketa yayi you look amazing "Thank you" "Amma zaki saka gyale koh" "Iyye kishi kakeyi ba gyalen da zan ska" "Haka zaki jikinki a bude tou ae gara a fasa zuwa gabadaya" "Tou tsaya naje na dauko" da sauri ta kuma ta dauko ta dawo suka kama hanya hotona taketayi a motan wayan Adeel de ya bani Cewa tayi ya juyo ta daukesu tare dakyar ya juyo se dauka takeyi rabi fuskanshi jefe ake gani saboda driving da yakeyi. 💋💋💋 [14:01, 4/1/2017] 1D-Tyetyelorh-❣: An gama Dinner lafiya amma kadan ya rage Adeel beyi hauka ba dan sanda Ameenah taje ma Amarya da Ango liki se kallonta ake mazan gun besan sanda ya mike ya dawo da ita ba Anyi barin kudu a gunnan Auntie itama tazo da mijinta sunyi liki suma Ango ya rikema Amarya hannu sukayi rawa abun sha'awa Bayan an watse Adeel yazo ajiyeta a gidan yace wai su kuma gida lallaminshi ta shigayi kaman baby harseda ya yarda ta fito daga motan ta shiga gidan Shi kuna gidansu ya wuce dakinshi ya shiga ya watsa ruwa ya haye gado Mommy kam taga changi sosai wani dadi takeji kaman an bata daki a aljanna Su Ameenah ne keta hira bayan sunci abincin da aka aeko masu dashi sunata ba Afreen shawara kala-kala Washe gari Karfe uku akayi budan kai danjin ango ma sunzo anyi kara Wuraren karfe 8pm kuwa kowa ya kama gabanshi se Amarya kawai dake dakin tana kuka can ango yazo da leda a hannunshi ya tarar tana kuka lallashinta ya shigayi har seda tayi shiru sannan ya sakata tayi alwala sukayi sallah se sukaci kazan yana dan janta da hira Ango ya Angwance abinshi Afreen kam ba karamin wiya tasha bah abunka da butty tayi kuka ga cizo da yakushi duk yasha Sakata yayi a ruwan dumi sannan ya barta tayi wanka tsarki shi kuma yaje ya wanke bedsheet din a washing machine tana gamawa seta kasa fitowa har a lokacin kuka takeyi shigowa yayi ya dauketa akan gado ya direta yana lallashinta har bacci ya daukesu baki daya ******* Adeel daya daukota seya kira Daddy ya gayan mashi a gidan ze kwana bexe dawo ba yau suna isowa dakinta ta wuce tayi wanka abinta kayan bacci ta saka seta saka katon hijab ta fito gun su Mama ta nufa sunata hira har wurin karfe 10pm akayi sallama kowa yaje ya kwanta Safieyarh agun Mami ta kwanta Shi kowa Adeel yana dakin Hakeem ya kwanta amma se juyi yakeyi Hakeem kam se baccinshi yakeyi Har kusan 11pm ya kasa bacci seya mike ya kama hanyan fitowa yayi se Hakeem ya tashi ya tambayeshi inda zashi "Ina ruwanka dan gulma kana baccinka ka tashi" Seya fice shi kuma dariya yayi dan yasan inda zashi Yana fitowa gidan shiru da alaman kowa ya kwanta dakin Ameenah ya nufa yana taba handle din yayi sa'a a bude yake a hankali ya murda ya shiga Flash din wayanshi ya kunna seya hangota a kan gado tana baccinta a hankali ya saka key a kofan seya haye gadon ya rungumota amma ta juya mai baya tana jin an tabata ta bude ido dan batada nauyin bacci kwata-kwata bude baki tayi zata saki ihu kaman ya sani seya toshe mata baki ya haska fuskanshi da flash din se kuma ta sauke ajiyan zuciya juyowa tayi ta gyara kwanciyan sosai ta shige jikinshi shi kuma seya kashe flash din ya rungumota sosai Bacci yayi awon gaba dasu _Washe gari_ Da asuba Adeel ya fara tashi itama ta tashi alwala sukayi a daki yaja masu sallah suna gamawa suka koma baccinsu _One week later_ Duk a cikin sati dayan nan kullum tare suke bacci harta saba idan ta kwanta seta jirashi yazo Su Marwan kowa soyayya kawai akesha kaman ba gobe Marwan na matukar sonta dan haka yana kula da ita sosai ita kuma kullum tan jikinshi kuma kullum se ta tuna yar'uwarta tayi mata kuka ko ina take Allahu aalamu Abbah kowa har a lokacin ana dubamai ita Suna zaune a parlo sukkansu se Abbah yace wai ku yaushe zaku koma gidanku ne "Abbah abun hadda yar kora" Ameenah tace Mami tace "Ba dole a kureku ba kunxo kun tare mana a gida kaman bakuda naku" Dariya Ameenah tayi Adeel kowa Allah-Allah yake suce su tafi "Gobe da safe ku kama hanyan Abuja dan muma mun fara gajiya da ganinku" inji Abbah Ameenah tace"AbbH karka damu idan muka tafi harse kun nememo tunda har kuranmu kukeyi Mami tace "waye ze nemeku kude tafi kawai" Washe gari Sunata shirye-shiryen komawa wuraren 2:00pm suka fito bayan sunje har gidansu Adeel sunyi sallama dasu Mommy se suka biya gidan Afreen da Auntie suma sukayi masu sallama akan idan su Inna suka dawo zasu zo Sunyi nisa juyawan da zeyi kawai ya ganta tana bacci ta hada kanta da window parking yayi ya fito zagayawa yayi gunta ya bude kofan Kujeran ya kwantar mata dashi ya gyara mata sit belt din yadda baze dameta ba suka cigaba da tafiya Suna isa gidan a lokacin ta tashi parking yayi a waje yaje ya cire security sannan suka shiga da motan Sun daga waje ma ansan babu kowa a gidan dan Motocin sunyi mahaukacin kura parking yayi ya fito seya zagayo ya bude mata itama ta fito kayansu ya fito masu dasu suka shiga Ku ina yayi kura sosai ga gidan spiders ko ina "Chab akwai aiki a gidan nan yau" Gun three siter ta nufa se taga wayanta a wajen dauka tayi da sauri taga ya mutu bata bata lokaci ba ta hadashi a chargi Se suka shiga gyaran gidan su biyu amma rabi wasane kawai se dariya sukeyi a gidan Har kitchen seda suka gyara kayan frigde da frezer gabadaya sun fito dashi an zubar Se 5pm suka gama sunayi suna hotawa har suka gama kowa ya nufa dakinshi wanka suka shiga Kafin ta fito seda ta wanke toilet din tana fitowa ta gyara dakin ta goge ko ina seta shirya cikin riga da wando kawai ta haye gado se bacci ya dauketa Shima yana gama wanka ya saka three quater da shirt ya nufo dakinta ya tararda tana bacci hawa gadon yayi shima ya tayata Se ana kiran magrib suka tashi sallah sukayi se ta mike wai bari ta daura abinci hanata yayi wai suje su sayo kawai ta huta batayi musu ba suka fito suka tsaya a wani resturant se kuma tace ita ta fasa cin abincin dan tanada kyan-kyami yace toh su saya kaza wai aa bata iya cin kazan waje se house maid "Tou me zamu saya" "Kai ka saya abincin da zakaci kawai ni zan hada wani abu" Shima fasa saya yayi suka kamu hanyan gida seya tsaya a wani bakery ya sayo burger da shawarma suka dawo gida Life moved on Kullum sake son junansu suke soyayyade sokeyi amma bata taba gayana mai tanasonshi ba har yanzin yau watan su daya kenan da dawowa amma babu abunda ya taba shiga tsakaninku sunade kwana tare kuma kullum suna tare tana jikinshi Shi beson yayi mata abunda bataso dukda yanaso so yake ace first time dinta ya zama so special and unforgettable yana so duk sanda ta tuna zata ringa murmushi A yanzin sati uku kennan da dawowan su Inna, Mallam kafa yaji sauki sosai kuma Abbah ya hanasu komawa wai sede aje da driver ya debu masu kayansu ya basu gun zama a BQ Da daga farko ki yarda sukayi seda sukaga ranshi ya baci suka yarda Sun debu kayansu da komin su sun dawo zama a gidan Hakeem ya rainanata ji yaje kaman da kakanshi yake sunashiri sosai da ita dan agunta yake yini idan ya dawo weekends gida A yanxin Office dinsu Adeel sun kirashi yake gayan masu ze dawo amma se in one month time haka suka yarda dan suna son aiki dashi Hakama managershi shima ya kirashi yace mai ze dawo amma ba yanxin bah Mamansu Afreen kowa ta dawo nan da zama sede idan Babansu ya sama hutu yake zuwa mata dan tace ita baxatayi nisa da yarta bag *AFRAH* A ranan da ta tafi ta kama hanyan paris tana isa Salman yazo ya dauketa ya kama mata apartment su biyu kawai yana ji da ita amma babu abunda ke shiga tsakaninsu soyayyansu kawai seka sha abinsu kuma yana matukar ji da ita yana kashe mata kudi sosai 3 week bayan zuwanta ya fara chanja mata yanason kusartar ta amma taki yarda ba yadda beyiba amma tace ita bata yarda ba Wata rana abun ya bashi haushi abokanshi ya gaiyato su biyu tana dakinta se ya shigo dagashi se towel ya duso gunta ta mugun furgita da taga alaman be cikin hayyacinshi "Salam daman kana shaye-shaye ne" Ko kulata beyi ba ya fada kanta kuka ta fara tana kukarin tureshi amma ta kasa dan karfinsu ba daya bane Tayi kokari ta kubuce kafin ta sauko daga kan gadon ya bugota ta kuma kuka take sosai shi kuma ya shiga raping dinta tana rukanshi da Allah amma babu abunda ya dameshi seda yayi mata baja-baja ya kwanta yana hutawa ita kuma numfashinta har wani daukewa yakeyi dan ta sha Azaba Can seya mike ya fita seya dawo da abokanshi tana ganinsu ihu ta shigayi haka suma sukayi raping nata babu ko imani Har seda ta sumat suka yayyafa mata ruwa ta tashi suka cigaba da gashi Suna gamawa duk suka kama gabansu Salman wanka yayi shima ya bisu ko a jikinshi halinda take ciki Tayi kuka harta gaji miryanta har dashewa yayi sede kawai hawaye ya ringa zubuwa amma babu murya ta dade a haka ko motsi bata iyayi jikinta duk ya mutu har wani zazzabi takeji Hour ta biyar agun ta mike bin bango takeyi harta kai toilet cikin ruwan zafi ta shiga ta dade ciki sannan dakyar tayi wankan tsarki ta fito abun tausayi ko kwakkwaran tafiya bata iyayi se bin bargo tana takawa daya biyu seta zauna dan azaba tyi nadama sosai da tasan haka salman yake da tun farko bata zo gunshi ba da batama bijirema UMARNIN IYAYANta ba dan shiya fara bata shawaran ta gudu {Toh yan-mata masu bijire ma UMARNIN IYAYENsu akan saurayi ga ishara gashi ita saurayin yakaita ya barota dan Allah muyi kukari duk abunda iyayenmu suka sakamu mu bishi koda bamusanshi kuda kowa tsallaka wutane dan Allah kadai yasan alkarairin da zamu tarar kuma su iyayen namu bazasu zaban mana abunda ze cutar damu ba Allah sa mu dace Ameen} Gado ta kwanta zazzabi ne ya kamata sosai jikinta har rawa yakeyi ita fatanta Allah yasa basu saka mata wani cutar ba baccin azaba ne ya dauketa abun tausayi Shi kowa tun fitanshi be sake dawowa gidan ba se cikin dare ko bi ta kanta beyi ba yayi kwanciyanshi abunshi hankali kwance Washe gari worst jikinta ya kama ciwo ga zazzabi tayi kuka kaman ba gobe kuma tayi nadaman abunda ta aekata sosai so take ma ita ta kuma gida gun iyayenta One week later Se jinya takeyi ita daya harta warke amma ba sosai ba hada kayanta ta shigayi tana kuka ta dauka credit card dinta ta kama hanyan fita amma da mamamki se taga kofan fita a kulle bugawa ta shigayi amma ta kasa budeba kuka takeyi sosai daga baya ta hakura ta kuma Kwananshi biyar be leko gidan ba kuma ya kulle tana zaune taji alaman ana bude gate da sauri ta mike ko kaya bata dauka ba ta dauka jakanta tayi lullubi ta tsaya bakin kofan da sanda yana bude kofan kawai ta buga mai sega zube sumamme key din ta zare a hannunshi seta fita da sauri motan ta nufa ta bude ta shiga nan da nan ta fito da motan tana driving tana kuka dukta rame tayi baki kaman ba ita bah Airport ta nufa kafin ta isa ya tashi yaga babu motanshi 911 ya kira yayii reporting an sace mai mota yayi masu kwatancan ta ba'a bata lokaci ba aka ganta tana zabga gudu ae kowa aka kamata jail aka nufa da ita dan isakanci hadda zuwa dubata se dariya yake mata ita kuma tanata kuka kwanata biyar aka saketa taxi ta tara ya kaita bank ta ciro kudinta dukka seta nufa Airport ba'a bata lokaci ba aka gama mata komai suka kamo hanyan Nigeria suna isowa dayake ta jirgin katsina tabi seta sama motan daze kawota kaduna tana bacci cikin motan aka sace jakan gabadaya Allah ya taimaketa ta biya me motan kudinshi tana tashi taga ita kadai ne a motan kuma babu jakanta ta tambaya driver yace mata shuna bega wanda ta dauka ba kuka ta ringayi sosai suna isa a kawu ya direta gashi babu kudin mota Tara mota takeyi a taimaka akaita seta basu kudi amma kowa yaki yarda haka tayi kwana biyu anan take kwana babu ci ba sha ta kuma abun tausayi wani bawan Allah yaji tausayinta seya yarda ya kawota har gida kyauta Kuka ta shigayi tana mai godiya aekowa ya kawota tamai godiya ya juya ya tafi Tafi minti 20 bakin gate din ta kasa shiga kawai se Hakeem ya fito harya dauke kanshi ya tafi se kuma ya juyo ya sake kallonta ihu yayi daya gane itace seya kuma ciki Mami ya fadan mawa Ta fito da sauri seta ganta a tsaye abun tausayi "Afra kece" kuka takeyi sosai "Mami" tace se kuma ta fashe da kuka ta fada jikinta Rungumeta tayi itama daga baya ta jata suka shiga ciki Kowa mamakin ganinta yake duk ta lalace Mama taji surutai seta sauko tana ganin Afrah tsayawa tayi tana kallonta se kuma ta dauke kai tayi shigewarta ciki abinta Kuka ta sake saki Hakeem ne ya kira Ameenah,Safieyarh da Afreen ya gayan masu dawowanta Safieyarh da Afreen a lokacin suka kamo hanyan zuwa gidan Afreen tayi murna sosai na dawowanta suna zaune a daki bayan sun gama kuke-kuke data bata labain raping nata sa akayi Afreeb take bata labarin dawowan Ameenah da kuma ita aurenta da Marwan Kuka ta saki "Wai tayi ma kanta gashi Mama ta bar kulata" Mama na zaune a daki tana kallo itada Mami se Afrah da Afreen suka shigo durkusawa Afrah tayi tana bata hakuri tana kuka Mama tace "As far as i know ni yarda na gaifa dayace kuma itace Afreen" Ta mike ta bar parlon Kuka takeyi sosai Mami ta shiga bata hakuri akan ta kwantar da hankalinta Babanta zezo za'a daidaita _Two weeks later_ A lokacin Baba yazo dakyar aka samu Mama ta yafe mata ******* Ameenah ce ke kwance akan kujerah tayi zurfi tana karanta wani Novel da Safieyarh ta mata sndin ta whatsapp Hausa Novel ne A SANADINKI na Khairat up Se Adeel yazo yace mata ta tashi ta shirya he have a suprise for her da sauri ta mike tana tambayanshi me Suprise din "Ki shirya kayanki zamuje Atlantic ocean" Ihu tayi tayi tsalle ta rungumeshi yace mata yanxin zasu tafi Ae shirya kayanta ta farayi tana gamawa ta dauka waya zata kira su Mami yace mata ae ya gayan masu Suna gama shiryawa suka fito Airport suka nufa ana gama shirya masu komai suka kama hanya se doki takeyi 💋💋💋 [17:44, 4/1/2017] 1D-Tyetyelorh-❣: _Some hours later_ Suna isa mota ne yazo ya daukesu har Hotel dinda zasu zauna ga Hotel din ga ocean suna ganin kifi masu kyau a wurin Ameenah dadi kawai takeji Wanka sukayi aka kawo masu lunch sukaci se bacci Se wuraren 6pm suka tashi sallah sukayi se ta chanja kaya zuwa riga da wando rigan irin me buttile dinnan a gaba wanda gabanshi daidai while bayanshi dugu shi ta saka seta yafa gelenta shi kuma kaftan ne a jikinshi as usual Aka fita yawo shiyayya suketayi kala-kala se 8pm suka dawo Hotel din kulle mata ido yayi da hannunshi suka shiga dakin seya cire hannunshi Dakin an kashe wuta kendil ne kawai aka kunna dayawa se kan gadon anyi drawing heart da rose ♡ yayi kyau and so romantic "Awwwn it looks amazing and romantic" Rike mata hannu yayi waje daya "Ameenah i so much love you and i can do anything to be will you" "I know that" ta fadi tana murmushi se kuma ya riko waist nata se kuma jikinta ya fara sanyi danta farajin tsoro Kissing nata ya shigayi yana shafa bayanta a hankali yadda zata fara samun kasala kissing nashi back takeyi itama amma kirjinta na dukan uku-uku Kissing nata yake sosai seya gefata kan gado biyota yayi yana cigaba da kissing nata hannunshi kuma yana shafa jikinta Da taga abun ya fara wuce gona da iri seta fara tureshi amma kaman zugashi takeyi Da karfi tace "Ya Adeel stop it let go of me" Ko saurarenta beyi ba ya cigaba da abunda yakeyi har kukarin balla buttil din gaban riganta yake seta fashe da kuka "Ni ka sakeni i don't like it here ka maidani gida ka sakeni Ya Adeel" Ihu take tana kukarin tureshi amma ta kasa dan karfinsu ba daya ba cizo ta shiga aika mai amma ko'a jikinshi Balle butill din yayi gabadaya yayi wulli da rigan vest dinta ya fara kokarin cirewa se kuma taji yana addu'an saduwa da iyali Ae seta kara tsurewa "Ya Adeel ka taimaki rayuwana am too young for this am just 18 ka taimakeni kayi hakuri dan Allah" kuka ta cigaba dayi se'a lokacin ya kulata idonshi jajir (Mazaaa) "Ameenah i promise bazan maki da karfi bah trust me" "Ni ka sakeni ka maidaji gida ka sakeni" Ae seya cigaba da abunda yake ita kuma se ihu takeyi kaman danshi aka aekota tsakani da Allah takeyi abunta Vest din ya cire shima yana ganin kirjinta seya sake rudewa fuskanshi kawai ya saka a ciki a rude bra din ya balle shima tana ganin haka seta sadaukar kawai amma tanata faman kuka da sambatu kala-kala Can taga yana kukarin cire wandonshi daman tuni ya dube rigan Wani karfi yazo mata ta tureshi seta kuma karshen gadon ta rungume kirjinta tana kuka Biyota yayi yana bata hakuri yakai hannu se riketa da sauri tace "Don't touch me wlh kai mugune i told you am too young for this ni gida zan kuma gun Mami" tana magana tana kuka "Ameenah am really sorry i promise bazan sake tabaki ba se sanda kika shirya" riganta ya mika mata ya mike yana saka riganshi ya kama hanyan fita Wata zuciya tace mata Ameenah, Adeel yayi hakuri sosai dan be taba tambayan hakkinshi ba se yau and you know he loves you and you love him too why don't you give him a chance "Ya Adeel" ta kira sunanshi yana gabda fita juyowa yayi a hankali "Nasan kayi hakuri and am sorry am all yours now and forever" tana magana tana share hawaye Wani dadi yaji amma seyace " Noh its okey i know you are young so zan barki whenever you are ready i totally understand" "Noh!! Am ready now" ta fadi da karfin hali dan deep inside she's lying she's not ready" "You sure" seta daga mai kai murmushi yayi kendil din dakin duk ya kashe se guda daya ya bari na kusa da gadon Kan gadon ya nufa seya shiga kissing nata hanunshi nakan boobs nata yanata romancing nata sunyi xurfi sosai Dayazo shiganta kuma dakyar ya samu ya shiga saboda yadda take a rufe sosai kuma ita ba maganin mata take amfani dashi ba kawai tsaban shan kayan ice ne(fruits) Ihu ta farayi wai ta fasa ita ya barta she's not ready (too late) shi yana can duniyan maji dadi(😂🙈) Tayi ihu tayi cizo amma be saketa ba sumemai tayi kawai a tsorace da dawo hayyacinshi boxsize nashi ya saka seya kinki meta zuwa birthroom cikin ruwan zafi ya sakata duk a tsorace yake Mintunanta 10 ta farfado tana kallonshi seta kalla jikinta babu kata rungume kirjinta tayi seta fashe da kuka yadda jiki ke wani radadin zafi Duk ya gama rudewa ya shiga lallashinta "Wlh kai mugune nace maka am not ready amma kaki saurari ni wlh ka maidani gun Mami na fasa zama dakai" tana magana kaman karamar yarinya Lallashinta yakeyi amma se kuranshi takeyi ya fita dakyar ya fita a bakin gadon ya zauna ya defe kanshi daga baya seya mike bedsheet din yaje ya wanke ya shanya seya bude closet yaga wani dan haka seya shinfida zaman jiranta yake amma shiru seya mike a bakin kofan ya tsaya yana knocking Se kuka yakeji a hankali "ohh God" ya fadi dan kukanta ji yake kaman ana diga mai wuta a zuciya "Ameenah am so sorry okey, dan Allah ki fito i promise bazan kara ba" Kuka kawai takeyi abunta wani azaba gabanta keyi "Can i come in" shiru yaji ba'ayi magana bah seya bude kofan a hankali tana ganinshi sake sakin wani kukan tayi wai ita ya fita lallashinta ya shiga "Ameenah kiyi hakuri i did'nt mean to hurt you wlh bazan karaba kinji" daga mai kai tayi "Yawwa toh ki dena kuka please" "Ya Adeel ciwo yakeyi" ta fadi tana sake sakin sabon kuka Mikewa yayi ya saka mata detol a ruwan yadan gasa mata jiki seya fita dantayi wankan tsarki Dakyar ta samu tayi se ya tambayeta ze iya shigowa "Uhmm" tana kukarin saka towel da tayi spaing ruwan amma ta kasa tsayuwan arziki har a lokacin hawaye kawai takeyi Shigowa yayi bayi mata magana ba ya kinkimeta se'a kan gado ya direta maganin rage zafin ya bata batayi musu ba ta amsa tasha Seta ce mashi ya miko mata akwatinta ya dauko mata akan gadon ya ajiye ya bude mata seya shiga toilet dan shima yayi wanka Nightwear ta saka riga da wando dakyar seta saka hijab dinta ta kwanta tana share hawaye bata taba jin irin wannan azaban a rayuwanta ba Bata dade ba bacci ya dauketa Yana fitowa akwatin ya saukar seya bude nashi ya shigo kayan baccinshi shima ya saka kashe wutan yayi yazo ya kwanta shima rungumota yayi ae ta furgice ta tashi tana zare jikinta a hankali dan ita tsoranshi ma takeji "Ameenah i already promised you baxan sake bah" Bata kulashi ba ta zare jikinta ta matsa karshan gadon ta juya mai baya ta cigaba da baccinta Shima kwanciya yayi amma ya kasa bacci dan ya rigada ya saba rungumota yanxin Dakyar bacci barawo ya saceshi Washe gari Duk taki yarda su hada ido kunyanshi kawai takeji kuma taba yarda ya tabata da zaran yakai hannunshi jikinta seya zare da wayo abun harya fara damunshi har a lokacin tafiyanta be dawo daidai ba Tazo wucewa ta gabanshi tana wani takawa a hankali seyaji tausayinta jawota yayi ta fado jikinshi kukarin kwacewa takeyi "Nace maki baxan sake maki komai bah dan Allah ki bari in ringa tabaki mana" Shiru tayi bata mai magana bah Lallashinta yaketayi harta sauko ta yarda baze mata komai ba zama tayi kusa dashi ta kwanta a kafadanshi suna kallo tare Kwana biyar suka kara anan a lokacin sun sake shakuwa sosai amma be kara mata komai ba kaman yadda ya mata alkawari haka yayi keeping promise nashi Shiryawa sukayi suka taho gida a jirgi tana kwance a jikinshi idonta a rufe amma ba bacci take ba se yace "in tambayeki wani abu" Daga mai kai tayi "Wai baki taba zama kinyi tunanin abunda ya faru ba sanda kikayi accident dinnan" "Mene kenan" "Sanda kikace an gefo maku kwalba me wuta a ciki kuma a lokacin kunyi nisa ba wanda suka biyo marigayiya Dan basu san sunanta bah Da mamaki ta dago " wlh in yawan tunanin nan na kasa ganewa wanda ya gefo kwalban" "Tahb toh Allah ya kiyaye de" "Ameen" tace ta kuma ta kwanta _Some hours later_ Suna isa Abuja gida suka nufa suna isa sallah sukayi se suka kwanta dan ba karamin gajiya sukayi ba.. #secound to the last chapter insha Allah IG.Tyetyelorh [15:43, 5/6/2017] Rrspectable: [00:24, 4/8/2017] 1D-Tyetyelorh-❣: 💋💋💋UMARNIN IYAYE💋💋💋 WRITTEN BY TYETYELORH 💋💋💋 _*♡♡LAST CHAPTER♡♡*_ _This last page is dedicated to you guyx Tyetyelorh novelx i love you guyx so much_❣ #12 April 💋💋💋 *♡130♡* _Some days later_ Hanyan Kaduna suka kama dan zuwa ganin Afrah da kuma Inna Suna hanya ne ana hold-up tana kallon wayanta shi kuma Adeel ya dan kwanta a jikin kujeran yana kallon titi se sukaji ana knocking window ta gefan Ameenah Dagowa tayi da sauri ta tube shades dinda ke idonta ta gane ko wacce ce Wannan tsohowan ce wanda ta fara fadin mata tanada baiwa bude kofan motan tayi ta fito gabadaya Adeel na ganin haka seya gyara parking din shima ya fito Gaida tsohuwan tayi da fara'a kwance a fuskanta ta amsa kin ganeni koh Yarinya Daga mata kai tayi batayi magana ba can tace "Mama wai dan Allah meye baiwan nawa ki fadan min" Murmushi tayi "zan gayan maki" Sega Adeel ya karaso gun shima da girmamawa ya gaidata ta fara "Yarinya baiwan da Allah ya maki guda uku ne kuma karkiyi mamakin ta yadda nasani Na farko shine duk wanda kika zauna dashi kona kwana daya ne seyaga cigaba a rayuwanshi ko ta wacce hanya ce Na biyu asiri baze taba binkiba duk cin aikin Mallam Asiri baze taba binkiba sede wata ikon Allah sannan Na uku shine duk muguntan da mutum yake shirin maki tou kanshi ze kuma bazema iso gunki bah" Kallon Adeel tayi da alaman maganganun da tsohuwan ke fadi ita ta dauka shirmene ta cigaba "Sannan akwai abu daya shine idan kikayi zuciya tou ko waye a kusa dake ya matse dan ze iya kurmancewa" "Kurmancewa" suka maimaita a tare suka kalla juna juyawan da zasuyi su sake kallon tsohuwan suka nemeta suka rasa Baya Ameenah taja da sauri danta tsorata shima haka Adeel ae da sauri ta kuma motan Murmushi yayi ya biyota suna shiga ta kalleshi "wlh matan nan aljana ce idan ba aljana ba a cikin 2sec ta bata sannan wai baiwa dukda i will never believe in such things amma taya ta sani" "You should believe, Cus dagaske ne saboda koni nan ya faru dani zaman da nayi dake and akwai irin wa'innan mutanen da suke ganin kalan abun nan" Bata sake magana da alaman nazarin wani abu take shi kuma ya tada motan suka cigaba da tafiya ******* Suna isa Kaduna gidansu Ameenah suka fara zuwa suna parking Adeel ya bude mata ta fito shi kuma ya debo kayansu daga trunk din motan suja jera A bakin kofan parlo suka tarar da Afrah tana zaune akan kureja da waya a hannunta tanata danna-danne ita batama gansu ba Dukda Adeel ba wani kallon kirki ya mata daba amma ya gane cewa ta rame sosai ga kuma wani bakin da tayi "Afrah" Ameenah ta kira sunan alaman tayi mamakin ganin yadda ta koma Da sauri ta dago tana ganin Ameenah seta mike a guje ta rungumeta se kuma ta fashe da kuka ta dade tana kuka Ameenah na shafa mata baya se Afrah tace "Ameenah kinga yadda na kuma koh se yanxin na san amfanin UMARNIN IYAYE dani na tsallake na bi saurayi Saurayin da kullum Mama ke gayan min he's a bad influence on me amma banji ba kuma ban yarda ba. I truely regret every single act i made" kukane yaci karfinta Ameenah se shafa mata baya take a hankali tana bata hakuri Adeel kowa guduwa yayi ya shige parlon Abbah yaci sa'a yana nan duka gaisa se suka dan fara hira sama-sama "Ya isa haka Afrah jarabawa ce Allah ya maki ya isa ke dena kuka" doguwa tayi ta kalla fuskan Ameenh "Kinsan dana zauna a gida nabi abunda iyayena suka zaban min da nice zan aura Marwan da nice ke zaune gidan mijina hankali kwance" "Afrah, Allah ya rigada ya rubuta abunda ze faru kuma kuda ace baki bar gida ba Allah ya rigada ya rubuta Afreen matan Marwan ce baxe taba chanjuwa ba dan haka kema ki cigaba da addu'a Allah ya kawo maki miji nagari" "Miji" ta maimaita "yanxin a duniyan nan waze aureni Ameenah waze aureni a matsayin budurwa kinsan wani abu i was raped by three teenage boys" seta fashe da kuka "Subhanallah! raped?" "Yes raped, salman dana fifita akan abunda iyayena keso na tafi gunshi shine yayi raping dina sannan ya turo frnds dinshi guda biyu suma sukayi" kuka ta saki "Sun kwace min pride dina sun rabani da virginity na yanxin gayan waze aureni kuma gabadaya Mama bata cika min magana ba yanxin tace Afreen itace yarinyanta amso tired of this world duk laifina ne nina jama kaina"seta sake dakin kuka Lallashinta Ameenah keyi dakyar tayi shiru suka shiga cikin gidan gunsu Abbah ta fara zuwa suka gaisa "Mamana kinsan na taba maki alkawarin zan kaiki kiga kylie jenner koh" Daga kanta tayi alaman hakane "Yawwa tou ki shirya next week zaki" Murmushi tayi "Nagode Abbah, Amma kudin da zakayi amfani dashi gun jirgi ka bada gidan marayu kawai sun fini bukata" Dadi ya ziyarci zuciyan Abbah da Adeel dake zaune a parlon duk sukaji sun kara sonta "Allah maki Albarka Mamana ya kara shirya min ke ya baku yara na gari" "Ameen" suka fadi dukkansu Mikewa tayi ta shiga gunsu Mami A dakin Mami ta sama Mama da Mami suna hira fadawa tayi jikin Mami tana murnar ganinta "Wai ke bazaki girma bane yanxin shekaranki nawa amma kwata-kwata bakisan kin girma ba ni dallah dagani karki balla min kafa" "Haba Mamai dan ina murnar ganinki shine hadda korana" "An koreki ni ki barni da jinya kenan ko dagani kona maki dundu yanxin nan" Itama tayi kewar autarta sosai amma ta dake "Zo nan swthrt kyale Mami tunda kuranki take" Ae da sauri ta dawo gun Mama tana murmushi "Ae kunfi dai-dai idan ta ballaki se kuyi jinya tare" Se alokacin ta gaidasu suka amsa sannan ta tambaya Inna se Mami tace tana dakinta itada Mallam "Barinje na gaidasu" Mikewa tayi ta tafi BQ din tana shiga ta tararda Inna na kwance tana kallo Mallam kam baya nan a guje taje ta rungumeta Murmudhi Inna keyi "yaushe kukazo" "Wlh yanzin nan,ya jikin Mallam?" "Yaji sauki fa sosai yanxin mawai ya gaji da zama ne yace bari ya zaga ya dawo amma kafa ta warke sede muce Allah ya biya wlh amma anyi dawainiya damu ana kanyi ma" Murmushi kawai tayi mata seta dauko wayanta ta kira number Afreen da Safieyarh ta gayan masu sunzo Kaduna Duk sukace suna hanya Dan hira sukayi da Inna seta mike tayi dakin Hakeem kallo ta sameshi yana yi wani dundu ta buga mai a baya da sauri ya mike a tsorace "Ya Hakeem ka kyauta wai tun dazin kana jinmu mun shigo amma kayi shiru" "Hmmmm, kede bari wlh a gajiye nake nima yanxin na shigo garin wai Abbah daga yanxin senayi wata daya kafin na sake dawowa dan ba mata gareni ba" "Toh ae gaskiya ne damade aure gareka se ace zaka ringa zuwa weekends ganin iyali amma gauro dakai" "Ae inada iyalin saboda ita nake zuwa" "A iye ks kyauta kuma sena zuga Abbah yace two months" "Naji zan ringayin one month Dan Allah karki mashi magana" Sanin kanshi ne tana magana shikenan Abbah ze yarda Murmushi tayi suka ringa hira can Afrah itama ta shigk aka cigaba da ita _30 mins later_ A lokacin kowa yazo dayake weekend ne koma duk weekend haka ake gabadaya za'a taro a gida daya harse taran dare ake rabuwa Marwan ya iso da Afreen se soyayya su sukeyi abun sha'awa sunyi murnan ganin juna Tsaraban data sayo ma kowa ta shiga budewa Iyayen duk sun sama Super da kuma gold hadda Inna dan itama tana cikin iyayen Baba,Abbah,Daddy da Mallam suma ta sayo masu wata shadda gezina da turare designer amma shadda kowa da colour shi se albarka ake saka mata Afrah da Afreen se Safieyarh ta sayo masu designer handbag na kylie se takalmi na Jlo sannan wata shades kala daya dukkansu suma se murna suke Hakeem kam nashi a jaka aka mika mai ba'a ma budeba alaman daban ne nashi Marwan da Alhaji suma ta sayo masu nasu dan suma they are part of the family now Kowa se albarka ake saka mata da addu'oi kala-kala Hira ake tayi lokacin tafiya yayi Abbah ya kurasu wai subi su Mommy su kwana acan Ameenah harda dan guntun harara tayi wai a barta taji dumin mamanta mana A dakin Adeel suke kwana su biyu Kwanansu shida suka dawo amma seda suka biya ta gidan Auntie suka gaidata Meemah kam se kuka take wai seta bi Uncle dinta dakyar aka lallabata akan cewa idan akayi hutu dakanshi zezo ya dauketa _Weeks later_ A lokacin Afreen se laulayi take dan yanxin two months kenan da dawowansu Marwa ji da ita yake kaman kwai ya hanata tashi kullum tana zaune shike komai abinci ma a baki yake bata Ita kowa kullum godiya take ma Allah daya bata wannan mijin kuma tana godiya daya bata halin bin UMARNIN IYAYENTA tun farko dan saboda shine ta sama mijin nagari me sonta Afarh kowa yanxin Abbah ya saman mata aeki a gidan talabijin tana aiki acan dan mass comm ta karanta kuma ta dade da gama karatu dansu can ba'a dadewa kaman nan Tou kullum tana hanyan zuwa gun aiki dan ko ita ta gammace ta ringa aikin harta tsofa saboda bata saka ran zatayi aure a tunaninta ba namijin daze so ya aureta An aeka kudin gaisuwan Safieyarh dadi kashe wa'annan love birds din Hakeem hadda rungume Abbah sanda ya gayan mai an saka rana nan da 5 months se dadi dukeji Ameerah da Fatye suma an kai nasu Zaid yakai na Ameerah while Ahmed yakaina Fatye Ita na Ameerah in two montsh time Fatye kowa four months Kowa se dadi yakeji anata shirye-shiryan bikin Ameerah an barma Ameenah ta fito da Asoben biki Ummitarh an kai gaisuwanta amma ba'a saka rana bah Inna kowa se ciwo take duk ta rame anyi-anyi akaita asibiti taki yarda wai ze sauka dakanshi mallam kowa duk ya gama damuwa daga baya ko zama bata iyayi kullum tana kwance idan kowa ta motse setayi hawaye dan azaba Abbah suka sakata a mota dan dole akayi asibiti da ita Bayan yan gwaje-gwaje aka gano tana dauke da ciki ne sati uku kuma ana tunanin twins ne babu wanda beyi murnan wannan abun ba agun Mallam yayi sujjada harda hawaye yana gode ma Allah danshi gabadaya yama cire ran haihuwa shiyasa ya bude gidan marayu a tsohon gidansu dan idan sun rasu su sama masu yi masu addu'a Inna ta wani rame dan yana wahalar da ita ba kadan ba satinsu biyu a asibitin ana kula da ita sosai aka sallamesu su kuma duk wannan satin biyu Mallam ke kwana da ita na kula da matanshi. Mami tayi-tayi dashi ya tafi ita ta zauna amma yaki yarda Yanxin Inna ta warke sosai se rainan cikin suke itada Mallam yana wani lallabata dan dr. Yace kar a barta tayi wani aikin kirki Saboda haka Mami ta dawo da ita cikin gidan dan idan tana can dole tayi abu Kullum tana kwance abunta ba abunda takeyi wani sa'in ma har hawaye takeyi tanama Allah godiya daya hadata dasu Mamai dan bata taba tsamanin akwai irinsu a ba duniya. 💋💋💋 [00:52, 4/8/2017] 1D-Tyetyelorh-❣: Ta gefansu Ameenah kowa ita ta kuma makaranta amma seda suka mata sharadin zata kuma 100lvl dan corse mate dinta suna 200lvl yanxin haka ta amince ta cigaba da zuwa makaranta abunda Shima Adeel ya kuma gun aiki manager shi kowa se kiranshi yake yana gayan mai ze dawo amma ba yanxin ba. Wani lokaci setace ita batson driving dan haka seya kaita yake wucewa gun aiki idan ta gama lectures kowa yazo ya dauketa ya maidata gida sannan ya kuma haka suke rayuwa Adeel de hakuri yake kullum dan ya mata alkawari cewa baze kara tabata ba seta amince Wani sa'in se sunzo kwantawa idan ta shige jikinshi se sha'awanshi ya tsahi duk dare haka ze mike ya shiga toilet ya sake ma kanshi shower na ruwan sanyi dukda ba sauka yake ba amma yana ragemai wani gun Ita kuwa dan haukanta bata taba ganewa bah Har yazo ya zama idan sun kwanta wani sa'in seya kwace jikinshi daga nata ya juya mata bata dan beson ya mata abunda bata so Idan taga ya juya itama seta juya mai baya Wata rana suna zaune a parlo Adeel na kallo ita kuma ta daura kanta akan cinyanshi da wayanshi tana buga game danta fison wayanshi se wayan yayi kara alaman text ya shigo Bata bude ba ta mika mai "gashi anma messege" yana danna remote yace waye Dan haka seta bude dayake number ne karantawa ta farayi kaman haka "Adeel Dear. Please pick my calls yau kwana uku ina kiranka baka dauka bah dan Allah ka dauka ko zanyi muryanka inji dadi i love you so much" Bata dago ba seta kai gun call logs ae kowa ta ringa ganin missed calls din da thesame number "Waye wai" Ya tambayeta yana cigaba da chanja chennal Mikewa tayi zaune ta kalleshi kirjinta se bugawa yake uku-uku "Zaka iya dubawa" setayi wulli da wayan ya hadu da bango mikewa tayi tayi shigewarta daki ta bugo kofa hadda locking Kallonta yayi da mamaki seya mike yabi bayanta yana kiran sunanta knocking kofan ya shigayi amma bata bude ba se kukanta yakeji Abunda ya tsana kenan a rayuwanshi idan tana kuka ji yake kaman ana diga mai volcano "Ameenah open up and stop crying please ki gayan min meyafaru" Lallashinta yakeyi amma kaman kara mata kukan yakeyi Gun wayam ya nufa danyaga abunda ya sakata kuka Har battery din wayan ya fita dan wullin da tayi dashi hadawa yayi ya kunna amma ko tsagewa screen din beyi ba sabuda samsung S7 ce Gun text din ya nufa ya bude seya fara karantawa ya gane wacece kullum seta kirashi amma wayan na silent Ameenah bata sani amma shi yana gani kallon wayan kawai yake ya rasa me zeyi aljihu yakai ze saka kawai seta fara ringing yana dubawa yaga number ne be bata lokaci ba ya daga ya kara a kunnenshi "Hello Adeel" "Who the hell are you meyasa kikeson rabani da matana wayeke??" Murmushi tayi kaman yana gabanta "Adeel masoyiyanka ce wlh ina sonka ina kaunanka zan iya mutuwa saboda kai na dena kula kowa dan kawai ina sonka wlh Adeel koda matanka na hudu ne zan iya zama ka taimaka ma rayuwata Adeel" "Bana bukatan wata mata matana daya ta fiye min tubu saboda haka ban taba rukan mace wani abu ba amma am begging you dan iyayenki ki fita daga harkana inason matana karki zama sanadin rabuwan mu da ita dan Allah ki rabu dani please" "Adeel i love you so much wlh bazan iya rabuwa dakai ba bazan iya rayuwa bakai ba ka taimaka min ban taba son da namiji ba kaman yadda nake sonka ka taimaka min ka rufa min asiri "I already told you bana bukata inada matana dan Allah ki kyaleni inasonta" se yayi hanging up dakin Ameenah ya nufa yana knocking "Ameenah dan Allah ki bude kofan nan kinji i have no idea who she is i have never met her before open up please" Se surutai yake shi kadai ita tana ma closet dinta ta baje a kasa se kuka take rerawa bata taba sanin tana sonshi haka ba se yanxin dan wani kishinshi takeji kaman zatayi hauka Yayai surutai harya gaji daga baya seya mike ya tafi dakinshi sallah yayi seya kwanta se juyi yake ya kasa bacci danya saba bacci tana manne dashi Yafi karfin 50mins idonshi biyu yanata juyi daga baya bacci barawo yayi gaba dashi Ita kowa acan closet nata ta kwana ranan kwana tayi tana kuka idon nan duk ya kunbura yayi jajir _Washe gari_ Da asuba bayan ya dawo daga masallaci ya tsaya bakin kofan se kiran sunanata yake tanaji amma taki amsawa harya gaji ya kuma ya kwanta Se kuma ya kasa bacci har gari ya waye yana kwance akan gado Mikewa yayi ya yashiga toilet wanka yayi abinshi ya fito ya shirya cikin white kaftan da black design a jiki ya saka bakin hula ya fito dakinta ya sake kumawa "Ameenah atleast ki fito muyi sallama zanje gun aiki" shima shiru ya kara surutanshi ya fita ko karyawa beyi ba Driving kawai yakeyi amma hankalinshi yana gun Ameenah tunaninta kawai yake Yayi nisa yana gun traffic light red ne lokacin dan haka seya tsaya yana jira kawai se yaga wasu maza sun bude kofan motan su uku suka shiga kallonsu kawai yake shi yama manta be kulla Bindiga suka fito daga duka mai pointing akanshi Daga kai yayi ya sake kallonsu se kuma ya maida kanshi yana kallon traffic light din yace "amma kunsan ba taxi bane koh" ko alaman tsoro babu a fuskanshi Traffic light din yana kaiwa green na gaban yace mai "mu tafi" "Zuwa ina kenan" "Ka ringa tafiya zan nuna ma direction din" Murmushi ya saki "halan a saman mutan ansa taxi ne dazaku shigo min mota kuma kuna cewa mu tafi" "Idan baka tafi ba i will blow your brain" Girgiza kai yayi ya fara tafiya suna nuna mashi direction din har suka fara alaman kaman zasu bar Abuja baki daya se suka tsaya bakin wani gida babba ne sosai kuma shine kadai gida gun se kuma bishiyoyi Parking yayi na bayan suka fito suka shiga gidan while na gaban yana ciki kallonshi Adeel yayi yace "you are welcome zaka iya fitan min daga mota" Castro sunan na gaban irin mazan nan ne da zakuga jikinsu a murde bakake Kiran daya daga cikin wanda suka shiga gidan Castro yayi ya dawo se kuma ya kalla Adeel "Fito madam na jiranka" "Madam" ya maimaita Castro ya daga mai kai "To hell with who ever she is bazan fita ba" Castro yace "ku fito dashi" sukayo kanshi da yaga alaman dagaske de zuwa zasuyi su fito dashi se yace "Don't you dare touch me" seya fito dakanshi Nuna mashi hanya Castro yayi alaman ya shiga gidan Mazan biyu suna gama se Castro a baya har suka shiga cikin gidan wani daki suka shiga se suka fita suka barshi a ciki shi kallon mamaki kawai yakeyi irin me sukeso dashi Wayanshi ya fito dashi se yaga babu servies gabadaya tsaki yaja seya maida. window dakin ya tsaya yana lekawa se yaji an buda kofa yana juyawa dayan kofan ne danshi ya aza toilet ne saboda haka seya maida kallonshi gun kofan wata budurwace ta fito da rigada wando a jikinta murmushi takeyi shi kowa kallonta yayi daga sama zuwa kasa seya dauke kai _*MUFEEDARH*_ Shine sunan yarinyan yar kimanin shekaru 19 age mate din Ameenah ce Irin yaran masu kudi ne sosai. babanta ya rasu daga ita se mahaifiyarta gata gaba da baya bata taba neman abu ta rasa ba dan haka ta saka ma ranta bazata rasa Adeel ba Irin yan iskan matan nan ne dan daga shigansu zaka gane hakan amma tama kanta alkawarin Adeel zata ba virginity ta tana mutuwan sonshi itace yarinyan da suka taba haduwa da ita a shopping mall sanda sukaje shida Ameenah data tambaya ya bata phone numbershi ya hanata tou tun randa ta ganshi take matukar sonshi personal investigator ta nemo shi yake mata bincike akan rayuwansu Dan saurayi ne shine wanda ya bata turama Ameenah mota ta maida gida sanda ta fito dashi babu bakin mai Dan a kofan gidansu yake yini yasan fitansu da shigansu Mahaifiyarta kowa ta goya mata baya akan ta samushi Mufeedarh tabi boka tabi Mallam amma yaki ci dan haka ta yanke shawaran ta fito kawai ta gayan mai koda baze aureta ba ta zama mistress dinshi ba damuwanta bane kawai de tasan tana tare dashi ****** Murmushi ta saki ta karaso gunda yake ta daga hannunta zata riko mai hannu Da sauri ya matsar dashi "Haba Adeel na gayan maka inasonka wlh bazan iya rayuwa babu kaiba ka taimaka koda bazaka aureni ba na zama mistress dinka" Se a lokacin ya gano ta kallonta ya sake ji jiyayi kawai a lokaci daya ya tsaneta "Adeel plz i love you" "Daman kece kika saka aka kawo ni nan danna ki amincewa zaki min karfi da yaji kenan tou yi mu gani" "Wlh ba haka bane na sa a kawoka ne danna fadan maka how much i love you. I can't live without you ka taimaka min dan Allah" tana magana tana kukarin matsowa kusa dashi ta kai hannu zata rikemai hannu "Don't!!! Karki kuskura ki tabani na rokeki ki rabu dani inason matana amma kinki wlh idan kin zama sanadiyan rabuwa na da ita da hannuna zan kasheki" "Its okey, tunda nasan a hannun masoyina na mutu, ni idan kamain haka wlh ka gama min komai na gammace na mutu akan na ganka da wata mace kuma soyayya" Girgiza kanshi yayi dan ta fara bashi tausayi "Tunda kace bazaka aureni ba just sleep with me for today wlh i will never bother you again kuma babu wanda zeji abunda ya faru tsakaninmu and i promise myself i will give my virginity so am all yours kuma karkayi kaman bakaso i know you want it" Kallonta yayi seya sake girgiza kai"Bana bukata ki and bana bukatan disgusting virginity naki mata ta isheni" Yana kaiwa nan ya kama hanyan fita daga dakin a guje tazo ta rungumeshi ta baya a zuciye ya juyo ya hadata da bango ya cigaba da tafiya A gigice ta mike tayo waje itama "Castro!! Castro!!" Ta shiga kwalla mai kira "Castro kazo ze gudu" a guje yabi bayanshi kawai ya gamo wuyan Adeel ta baya kafin Adeel ya juyo seya turo mashi hanci wani abu a cikin hankyy yana shaka ya fadi sumame wani murmushin jin dadi Mufeedarh ta saki tasan yanxon zata iyayin yadda ta gadama dashi Daukoshi sukayi aka dawo dashi dakin Akan gado suka ajiye suka fita Cire kayanta tayi daga ita se bra da pant shima ta tube mai rigan jikinshi hadda vest ta haye gadon se shafa packs dinshi takeyi dadi kasheta **** Ameenah kowa da taji ya fita wanka ta shiga bayan ta fito ta shirya seta nufa kitchen tana hawaye ta hada breakfast dede cikinta ta fito taci seta kuma daki bacci ya dauketa se 12 ta tashi tayi sallah sannan ta gyara gida batasan dalili ba kawai seta ringa jin gabanta na fadi dan haka kan dadduma ta kuma tanata addu'oi kala-kala harta samu ya ragu seta sake kwantawa tana tunanin Adeel "Yanxin fa wata kila yana tare da ita" seta fashe da kuka zuciyanta wani radadi yakeyi kaman tayi hauka dan kishi Wayan Adeel, Mufeedarh ta ciro ta shiga selfie wani waje tana kissing dinshi wani tana shafashi seda tayi ya kusan hamsin se wata dabara ta fado mata meze hana ta turama Ameenah dan idan ta gani bazata so ta cigaba da zama dashi bah Neman number ta farayi amma batasan meya mata saving dashi ba can taga _Swthrt_ tasan definitely nata ne dan haka ta ciro hotuna guda biyu wanda tafi romancing nashi ta mata snding Tana zaune bakin gado taji wayan yayi kara alaman text ya shigo dan haj Ka seta kai hannunta ta dauka wayan tana amfani dayan hannun tana share hawaye Tana budewa kawai seta dauke numfashinta gabadaya ta dade sannan ta saki tareda wani kuka me tsuma rai mikewa tayi kawai ta shiga hada kayanta tana kuka sosai Ta gama tana cikin kullewa de wayan ya fara ringing batabi ta kanshi ba ta cigaba da kullewa se kira na ukun ta dauka wayan. Hakeem ta gani dan haka seta daga ta kara a kunne "Ya Hakeem" ta fadi seta saki kuka kuma "Subhanallah Ameenah lafiya" Batayi magana ba seta cigaba da kukan "Ameenah meyafaru ki gayan min kinji" "Ya Adeel ne " seta cigaba da kukan "Tou ya isa haka gani nan na kusan isuwa kinji ki dena kuka yanxin zan shigo" se yayi hanging up kukanta ta cigaba dayi _10mins later_ Ya isu tana daga dakin ta bude mai gate ya shigo beyi wani parking sosai ba ya fito da sauri ya shige be ganta a parlo ba seya nufa dakinta akan gado ya sameta ga akwati a gefanta ta yafa gyale se kuka take Gunta ya nufa "Ameenah" ya kira sunanta a sanyaye Dagowa tayi seta fada jikinshi ta cigaba da rera kukanta Lallashinta ya ringayi hartayi shiru "gayan min abunda ya faru kinji" Batayi magana ba ta dauko wayanta takai gun pic din seta mika mai Amsa yayi kawai yana ganin hotan "Subhanallah" ya sake fadi Shafa mata baya ya shigayi a hankali yana lallashinta "Ya Hakeem he is cheating on me. And hadda yimin hoto yana min sending" "No!! No!!! Adell will never hurt you this way" Kuka ta cigaba "Ya Hakeem kalla fa hotan and you don't believe your own sister" "Ba haka bane akwai wani abu a kasa Adeel baze tabayin wannan abun ya maki sndin intentionally ba kuma i trust him he will never cheat on you" daga wayan yayi ya sake kallon hotan sosai sai ya gane kaman ba cikin hayyacinshi yake ba yadda ya rufa ido Kallonta yayi ina laptop dinki? "Yana dakin Ya Adeel" Mikewa yayi ya nufa dakin yana shiga ya hangoshi dan haka ya kunna daman akwai free Wi-Fi a gidan hacking wayan Adeel yayi seya fara duba location din yana ganowa seya dauka wayanshi ya kira number wani abokinshi Mustapha police ne Bayan sun gaisa yake gayan mashi abunda ake ciki sannan yace ina tunanin kaman kidnapping nashi akayi "Toh shikenan tunda kace ka gane inda yake ka fito mu hadu a hanya se mu tafi da mens dina" "Toh shikenan ganinin" kashd call din yayi seya mike da laptop din a hannunshi "Ameenah bari muje---" "Noh karma ka fara sena biku" tana magana tana share hawayen har a lokacin Murmushi yayi dan yasan idan tace zata tou setaje tare suka fito suka shiga motanshi akan cinyanta ya ajiye mata laptop din seya tada motan suka kama hanya Suna isa police station din su Mustapha suma sun fito dan haka suka kamo hanya su Hakeem ne a gaba se mota na Mustapha guda biyu 💋💋💋 [01:15, 4/8/2017] 1D-Tyetyelorh-❣: Gun Adeel kowa da Mufeedarh taga alaman yana motsawa ze tashi seta shiga dura mai Alcohol wanda ta kara da maganin bacci a ciki seda ta dura mai dukka ya cigaba da baccin ita dadi kawai takeji mara adadi "I told you sena kwana dakai" seta saki wani dariya ****** Sunyi nisa sosai da taimakon Map din motan Hakeem suka gano gidan daga can nesa sukayi packing se suka fito daga motan suka haura har bakin gate din plan aka hada se Ameenah ta fara knocking gate din gidan Castro ne ya bude nan take gabanta ya fadi dan ya bata tsoro Idonta jajiri ta fara magana "Mallam dan Allah ka taimaka min wasu maza sun biyoni zasuyi raping dina ka taimaka min dan Allah" Tana magana tana waige kaman dagske Fitowa yayi daga gidan danyaga mazan kafin ya ankara kawai an lausan mai hanci Fito dashi Mens din Mustapha sukayi dakyar aka saka mashi handcuff aka kaishi motansu Dayan da yaji Castro shiru seya leko shima bindiga Mustapha ya nuna mai seya fito daga gidan handcuff shima ya saka mai ya hadashi da gate din seya ciro wata karamar wuka ya saka mai a wuya "Gayan min waye da waye suka rage a cikin gida" Murmushi yayi kawai beyi magana ba Bundigan ya buga mai magana nake maka fadan min sauran waye a ciki Dariya yayi still beyi magana ba Wukan ya saka mai agun hannu idan bakayi magana ba wlh zan chaka maka a hannu "And you expect me to---" be karasa magana ba ya chaka mashi wani ihun azaba ya saki Ameenah kowa kulle ido tayi ta kawar da kai "Zakayi magana yanxin" shiru ya sakeyi Mustapha ya murda wukan sake sakin wani ihun yayi "Sauran mutum daya se kuma madam da wani mutum a ciki" "Wani mutum" ya maimaita "Waye shi?" "Wlh muma bamu sani ba itace ta biyamu makudan kudi muka kawo mata shi dayazo guduwa muka saka mashi wani abu ya shaka shine aka maidashi" Kuka Ameenah ta saki se taji ta tsana kanta data fara zargin mijinta akan bin mata shafa mata baya Hakeem keyi "Ina dakin yake" Kwatancen dakin ya fara masu yana gamawa seya cire wukan nan ma ihu ya sake yi murmushi Mustapha yayi ya ciro hankyy na guge jikin Sakawa yayi aka kai shi mota shima se suka shiga cikin gidan da men dinshi guda biyu Dakyar suka kamo na ukun shima aka fito dashi seya saka aka kaisu cell dan haka Mustapha,Hakeem da Ameenah suka shiga cikin gidan da taimakon kwatancen da yayi musu suka gano dakin murda handle din Hakeem yayi sukaji shi a kulle dan haka su biyu suka buga da karfi seya bude Ihu Ameenah ta saka da taga wata mace akan mijinta a furgice Mufeedarh ta dago tana kallonsu Shigowa dakin Ameenah tayi a zuciye tayi wulli da Mufeedarh gefe guda setayi kan mijinta tana tapping fuskan Adeel a hankali tana kiran sunanshi bude ido yayi a hankali dukda ba sosai yake gani ba amma ya gane wake kanshi "Ameenah" ya kira sunanta a hankali kafin ta amsa Mufeedarh ta dawa daga ita se pant da bra ture Ameenah tayi tace "Adeel is mine he is mine alone" Juyowa Ameenah tayi ta kalleta sake hankadata tayi setayi baya finciko gashin kanta yayi ta hada da bango "Don't you dare touch him again" Mustapha ne yazo ze kwaceta Hakeem ya hanashi "barta kawai shi deserves it" Murmushi yayi yace "Hakeem bakada kyau" Dariya yayi ya dauko wayanshi yana video taping nasu shi kowa Mustapha gun Adeel ya nufa "Am warning you karki sake tamashi" seta wurgi da ita Hakeem kowa mamaki yake yadda Ameenah ta kuma amma be matso kusa dasu ba yana nan yana masu video Mufeedarh ce ta mike seta kai ma Ameenah mari kafin ta ankara ta sake kai mata wani marin rike gun Ameenah tayi ta dago tana murmushi kawai seta makure ma Mufeedarh wuya ta hadata da bango wani shure-shure ta farayi kaman zata muto da Hakeem yaga abun bana wasa bane seya ajiye wayan yadda ze dauka ya kamo Ameenah yayi baya da ita Wani irin ihu Ameenah ta saki a lokaci daya Hakeem sakinta yayi yayi baya yana rikeda kunnanshi Mustapha ma haka sakin Adeel yayi ya tsoshi kunne Mufeedah kowa da take kusa da ita ta kasa rike kunnan se jini daya fara fitowa a kunnan nata A halinda Adeel ke ciki dakyar ya mike yayi gun Ameenah dukda shima ihun na damunshi rungumeta yayi ta baya "Ameenah" ya kira sunanta a hankali Lokaci daya ta dauke se kuma ta zube a kasa summamiya kafin su auna shima ya zube da sauri sukayo kansu suna kokarin dagasu Se Mufeedarh tayo kan Adeel ta rikeshi tana kuka Hakeem ya juya ya kalleta duk hancinta a fashe laushi ya aika mata dashi a hanci dan haushin data bashi **** Mustapha ya kira Ambulance akazo aka daukesu akayi asibiti dasu Hakeem yana tare dasu Shi kuma suka bisu ta motanshi bayan ya sakata ta saka kaya dan ya kaita asibitin daga nan su tafi cell _2hours later_ Ameenah ce rike da hannun Adeel tana kallon fuskanshi tana hawaye bude ido yayi a hankali fuskanta ya fara gani a hankali ya kira sunanta Da sauri ta amsa se kuma kanshi ya fara amsawa "Ya Adeel am very sorry--" "Shhh, ya isa Ameenah i love you so much and i will never cheat on you" Murmushi tayi tana hawaye"i know that. I love you so much Ya Adeel" Zare ido yayi dan yayi mamakin jin abunda ta fadi "me kikace Ameenah?" Murmushi tayi "i said i love you so much" "Do you really mean it" daga mai kai tayi se yayi murmushi " i love you more" pecking kanshi tayi tace" have some rest zuwa anjima za'a sallamemu" daga mata kai yayi _3hours later_ A lokacin ya tashi har'an sallamesu se Hakeem ya shigo dakin yace Mustapha yace suzo police station yanxin basu bata lokaci ba suka fito Suna isa ciki suka shiga su uku ae kowa se Adeel ya hango Mufeedarh a zaune a zuciye yayi kanta ya aika mata mari guda biyu police din gun suka rikeshi ana calming nashi down Kuka ta saki "i deserve ever action am so sorry zan gayan maku abunda bakuma sani bah amma inason ku sani wlh nayi nadama se yanxin na gane ba komai kake samu ba wanda kake so" seta fashe da kuka Abun yaba Adeel haushi ya kama hanyan fita Mustapha ne ya rikeshi ya lallameshi akan ya tsaya yaji abunda zatace dakyar ya dawo amma can nesa suka zauna shida Ameenah Hakeem kowa wayanshi ya sake daukowa yana mata video dan yanason ya nuna ma su Mami duk abunda ya faru ne Mufeedar ta fara magana kaman haka:- _"A tun ranan da na ganku a mall na tambaya Adeel ke matanshi yace min aa dan haka na tambayeshi ya bani phone number shi dan mu zama frnds yaki bani tou ni tun a lokacin na fara sonshi kuma an sabamin duk abunda nakeso ina samu dan haka na sama wani yayi min bincike akan komai nasu ya tabbatar min da cewa Ameenah matan Adeel ce kuma auren hadi aka masu sabuda haka basusin juna dan haka na daukan ma kaina alkawarin sena aureshi kota hanya yaya ne ya samumin phone number shi kullum sena kirashi amma be taba dauka bah dan haka sena ce mai ya ringa zama a bakin gate din nasu ya ringa gayan min every movement nasu haka kowa yayi kullum yana gayan min sanda zasu fita har wata rana ya gayan min Adeel yayi tafiya dan sunada match se kuma wata rana ya sake kirana wai ga Ameenah ta fito daga gida kaman ba cikin hakanlinta take ba dan haka nace mai yabita yaga inda zata nima ganin nan fitowa haka yayi ya ringa binta a baya har nima muka hadu muka cigaba da binta se mukaga ta tsaya ta dauka wata yarinya a hanya se kuma suka fara gudu muma gudu muka ringayi har se daga baya ta rage gudunta dan haka se na wucesu nayi gaba bayan nayi misa kadan sena tsaya nayi parking nadan shiga cikin dagin yadda ba zasu ganni ba suna zuwa kusa dani sena gefa masu kwalba wadda na saka petrol a ciki sannan na saka kyale na cinna mai wuta nan da nan motan ya kama da wuta mu kuma suka wuce se nake gani a news cewa wata yarinya tayi hatsari anga gawanta kuma abinda ya daure kin kai kenan ni nasan su biyu ne cikon motan amma police sunce mutum daya ne bayan sati biyu na saka aka nemomin family house dinsu akace ae Ameenah tarasu ba karamin dadi naji ba a lokacin se kuma na ringa kiran number Adeel amma baya shiga se na hakura a lokacin bayan wasu wayanni akace ae Ameenah ta dawo gida ba itabace ta rasu ranan hauka ne kawai banyi sena yanke hukimcin kawai nabi bokaye ko ze dena sonta hardu rabu ni kuma ya fara sona amma yaki ci asirin na ksshe miliyoyi amma yaki ci se daga baya na hakuri na yanke shawaran kawai nabi ta wannan hanyan dana bi sena rabasu"_ Kukan take sosai dan munafurfi Ameena kowa sun kasa cewa komai kallonta kawai sukeyi Hakeem ma besan sanda ya sauke cameran ba yana daukan kasa Mikewa Adeel yayi yayo kanta wuyanta ya shakure wai seya kasheta sure-sure ta farayi rikeshi akayi dan a hanashi amma yaki sakenta Ameenah ce ta rikeshi "Ya Adeel let go of her please" kurum ya saketa Kallon Mufeedarh tayi wanda ke rikeda wuyanta "ni na yafe maki abunda kikayi tunda kin gane kuskuranki Allah ya shiryeki" seta kalla Adeel dake kallonta da mamaki "Can we go home" kallonta yake ya kasa magana jan hannunshi tayi suka kama hanyan fitowa seta kalla Hakeem tayi mashi alama su tafi dakai daga mata kai yayi seta fito Shi kowa kallonshi ya maida zuwa gun Mufeedarh seya cire kafan takalminshi daya yayi gunta kwada mata kawai yayi seya fito ya shiga motan suka wuce Abun dariya yaba kowa Mufeedarh kowa se kuka take Waya aka bata ta kira mamanta ba'a bata lokaci ba tazo tayo belling ta tunda har wanda tama laifin sun yafe su Castro kowa an sallamesu suma bayan sunsha wahala sukece se sun balla Mufeedah dan ita taja masu ***** Suna isa gida ba'a dade ba Hakeem ya kuma Kaduna Su kowa soyayyansu sukeyi abinci tamai lafiyayye seji dashi takeyi Hakeem yana isa babu wanda be nuna ma video ba duk sunyi mamaki sun kuma tausaya masu Mami ce ta kira Ameenh take tambayanta ya Adeel "Lafiya kalaw Mami hala Ya Hakeem ya baku labari" "Hmm video ma ya nuna mana amma Allah seya maku hisabi tsakaninku danita yanxin ya akayi da ita" "Nide na yafe mata sannan Musatapha ya kira ya gayan min mamanta tazo ta dauketa" "Ameenah you are sure kind hearted person duk wannan abunda ta maku kin yafe mata Allah ya maki albarka ya azurtaku da yara nagari" "Amiin Mami" Bayan yan hiran da sukayi se sallama Adeel yana kallonta "Meya faru kake kallona" "Gaskiyan Mami nefa duk abunda tayi taso ta kasheki amma duk kin yafe mata" Murmushi tayi"Muna Allah laifi ae kuma yana yafe mana zaman duniya ce duk abunda mutum zeyi dole ya ganshi a kokonshi" "God! Nayi sa'an mata" "And nima nayi sa'an miji" Kissing juna suka fara da taga ze wuce guna da iri se tayi sauri ta ganye Kallonta yayi "why!!!" Yayi magana da fuskan tausayi "Karka damu am all yours in days time" Ya gane abunda taje nufi se yace "promise?" "I promise my prince" Murmushi yayi seta kuma ta kwanta a jikinshi kasan wani abu? Girgiza mata kai yayi "Yanxin na dena wannan ciwon maran nan da nake every month" Dariya yayi "sabuda na maki maganinshi ne" "Maganinshi?" "A mana" se tayi shiru "Kona nuna maki yadda nayi maki maganin ne" Se alokacin ta gane "Aa banso" se tayi shiru can tace "okeyyy, shiyasa kafin ayi bikin mu Mami tace ya kusan zuwa karseh se yanzin na gane abunda ya sa suka hadamu" Murmushi Adeel kawai keyi da yaga tana ba kanta amsa Tace "And sun min zabin da ba kowacce mace bace zatayi sa'an miji kaman nawa" seta manna mai light kiss a lips nashi "I love you so much my king" "I love you more my Queen" se suda hada hancin su gu daya atare kuma suka saki dariya Yace "daga prince ya kuma king?" "You are everything to me my prince charming" "I can't wait naga baby na anan wata rana" ya fadi yana shafa cikin ya sake cewa "Maybe ma akwai already" Zare ido tayi "idan akwai ae seka fara suspecting dina" dariya suka saki dukka Soyayyansu suke abin sha'awa abinsu _2days later_ Tana gama wankan tsarki ta fito dafa ita se towel daga toilet kawai se taga Adeel shirtless yana kwance akan gadonta Mikewa yayi yazo inda take seya riko waist nata kafin tayi magana se yayi shouting nata da wani hot kiss Hannunta ta daura kan packs nashi abunda take enjoying sosai kenan shafawa take sosai shima shafa bayanta yakeyi Da sukaga kafan nasu baze rikesu ba seya dauketa cak ya daura kan dagon Se kuma ta farajin tsoro binta yake a hankali yadda bazata sha wahala ba ita ta aza ze mata zafi kaman na farko amma setaga sabanin haka Daukanta yayi ya sakata a cikin ruwan zafi tare sukayi wanka duk kunyanshi ya isheta. 💋💋💋 [01:30, 4/8/2017] 1D-Tyetyelorh-❣: _Two week later_ Ameenah ce ta tashi da safe bayan Adeel ya rigada ya tafi gun aiki yaga tana baccin shiyasa be tadata ba yasha tea kawai ya tafi Fitowa tayi daga ita se wani rigan Adeel a jikinta zuwa cinya ta nufo kitchen dan cikinta babu komai a ciki Tana shiga fridge ta nufa ta bude se taga raguwan kazan da ta gasa jiya shi ta fito dashi ta saka a oven yana gamawa ta juye a plate ta fito dashi parlo ta kunna tv tana kallo cin naman ta farayi ta dauka cinya ta gutsura kenan se ta tsaya tana kallon naman se taga kaman jini-jini alaman be gasu sosai ba tsayawa tayi tana kalla sosai a guje ta mike ta shige dakinta a toilet ta tsaya ta ringa kwarara amai kaman zata amayarda kayan cikinta tafi 20mins a gun daga baya ta mike dakyar ta wance fuskanta ta fito jikinta babu kwari kwata-kwata kan dago ta kwanta se kuma ta ringajin dakin na mata wari-wari da sauri ta fito ta dawo parlo ta kwanta anan wahalallan bacci ya dauketa Adeel yana office kawai ji yayi baze iya zama ba har'a tashi dan haka seyayi canceling meeting dinshi ya dawo gida yana shigowa a parlo ya tarar da ita tana kwance duk ta dukunkune yana tabata jikinta zafi sosai dagota yayi seta bude ido Murmuahi ta sakan mai a lokacin zazzabi ya riketa "Harka dawo time fa beyi ba" "Meyafaru dake jikinki zafi haka" shima ya tambayeta "Wlh ban sani ba ina cikin breakfast na ringa amai" "Toh tasu muje muga doctor" "Please no ni wlh banson zuwa asibiti ka bari idan na sake semuje kaji" Daga mata kai yayi "Toh kanajin yunwa na dafa maka wani abu" girgiza kanshi yayi"na koshi" jawota yayi ta kwanta a jikinshi se tayi sauri ta janye tana yamutse fuska "Darling wanna turare ne a jikinka haka?" "Wanda na sama sakawa meyafaru dashi?" "Wlh wari yakeyi" "Wari" ya maimaita "bake kikace kina son turaren ba nake sakawa" Fuskan shagwaba tayi "No wlh wari yake min" "Toh shikenan barinje nayi wanka bazan kara sakawa ba" Daga mai kai tayi yana mikewa ta kuma ta kwanta Da yamma tana zaune zazzabi ne ya riketa sosai amma batason nuna mai dukda ya gane kuma taki yarda suje asibiti Taki cin komai kuma "Babe ki tashi muje asibiti please" "Please no! Ni ka barni kawai haka" Lallamanta ya shigayi amma taki yarda haka ya hakura "Toh me zakici na dafa maki" "Kasan yadda ake wannan kunnun nan da ake da semovita da madara" kada mata kai yayai alaman be sani bah "Toh barin koya maka. Ruwa zaka daura kadan akan wuta seka barshi ya tafasa seka yi tilge kasan yadda ake tilgen tuwon semovita kana gamawa seka dan barshi for 3mins akan wuta sannan ka juye cikin bowl seka saka madara amma guda daya zaka juyemin a ciki sannan 6 cubes na sugar" Kallonta yake kawai "Wai lafiyanki yau" "Meyafaru please ni kamin" "Keda bakishan madara amma yau gabadaya gwan-gwani daya sannan sugar 6 cubes keda koh 3 baki sha" "Ni haka nakeso idan bazaka min ba nayi dakaina" ta fara mikewa Maidata yayi da sauri toh zanyi kuma ki zauna Shiga kitchen din yayi yadda ta fadan mai haka yayi ya kawo mata tundaga nesa ta fara murmushi yana kawo mata ta amsa ta fara sha tana sha tana kallonshi tana murmushi seda tayi rabin bowl din ya kalleta "Ameenah meke damunki wai" Kallonshi kawai tayi seta cigaba da shan abunta "Toh atleast ki ragemin mana nima nasha" "Na koya maka ko? Toh kaje kayi da kanka" Haka ta shanye dukka ta lashe cukalin seta mika mai bowl dan wulakanci Shi kuma ya amsa danta fara bashi tsoro yakai kitchen Dawowa yayi ya zauna kusa da ita seta kalleshi "Ya Adee--" abunda bata karasa ba kenan ta kwaranyo mai amai ya jiki dukka abunda tashaseda ya fito Kallonshi tayi yadda ta bata mai jiki Shi kuma se yace" kin gani yanxin dole muje asibiti" Kuka ta saki ita wlh kar ya kaita asibiti Lallashinta ya farayi hartayi shiru "Am so sorry" ta fadi tana kallon yadda ta batashi "No its alright amma wlh kina kara wani kinki manki zanyi muje asibiti" daga mai kai tayi seya mike ya shiga daki wanka ya sakeyi sannan ya dawo parlon ita kuma ta guge parlon tasa freshner _Washe gari_ Taki cin breakfast dan tasan tanaci ze fito kuma seya kaita asibiti Kitchen ta shiga ta fito da flower da kwai kayan da cake ta shiga mixing seya shigo kitchen din a shirye ta baya ya rungumota Murmushi tayi "Me kikeyi?" "Wlh cake shi nakeson yi" seta juyo tana gyara mai yadda ya saka hulanshi tana shakar turarenshi setaji amai yazo da sauri ta tushe bakinta Kallonta yakeyi "Meye ni bafa amai zanyi ba" tana kaiwa nan setayi waje aguje toilet ta shiga ta ringa amai gashi bataci komai ba Biyota yayi da hijab Tana wanke fuska ta juyo seta ganshi tsaye yana mika hijab ba musu ta amsa suka fito Asibiti suka nufa suka sama doctor bayan yan gwaje-gwaje aka tabbatar tana da cikin sati biyu Adeel besan sanda ya dagata ba itama murna takeyi doctor de y fita ya basu wuri ** Suka kamo hanyan gida tana rikeda paper da akayi scaning ba abunda take ganewa tanade kallo kawai duk dadi ya rufeta "Kasan wani abu" tayi magana tana kallon paper "Yace two weeks koh kuma yau two weeks da gama period dina" Dariya ya sake "kinason na maki bayani ne" Da sauri ta toshe kunnanta "bana son naji" dariya yayi "Me kikeso" "Ina inda muka taba zuwa muka saya wannan burger ranan" Daga mata kai yayi "Toh naman cikin burger nake so" "Nama" seta daga mai kai "Okeyy oo" A bakery din suka tsaya guda biyar ya sayan mata duk ina yaga kayan dadi seya tsaya ya sayan mata Naman cikin burger ta ringaci kaman tuwo seda ta cinye na dukka biyar din sannan ta mika mai bread din "Gashi na koshi" "Thank you. Seda kika gama cinye abin cikin zaki bani bread din" Dariya tayi tana shan yogort Ji yake da ita kaman kwai ko wajan aiki be cika zuwa ba hatta wanke-wanke ya hanata shike sakawa cikin dish-washer ya wanke ita aikinta kawai wanka se cin abinci ta kwanta Suna cikin bacci wuraren karfe 2am ta tashi ta fara tashinshi yana bude ido tace"bread din burger nakeso" Kaman ya sani randa ta bashi bread din ya ajiye mikewa yayi yaje kitchen ya bude firdge dukka ya dauka yayi mata warming a plate ya saka yakai mata Amsa tayi ta ringa ci shi kuma ya kuka bacci Haka suke rainon cikin nan tare amma shine yafi wahala Ta hanashi gayan ma kowa hadda Hakeem da Safieyarh Tayi wani kyau tayi haske ga diri kuma ya sake fitowa a jikinta ***** _5months later_ Afreen an shiga watan haihuwa itada Inna tou Afreen ta dawo gida duk an taru ana kula dasu baki daya Mami kowa harta fara damuwa da Ameenah ta fara tunanin ko bazata iya daukan cikin bane yanxin sunyi shekara da aure amma bata haihuwa ba tana sakata a addu'a sosai Anyi bikin Ameerah dana Fatye duk Adeel ya kawo Ameenah anyi shagali sosai kaman ba gobe class-mate dinsu mata da maza duk sunzo ansha hotuna kala-kala Da Ameenah tazo aka ga cikinta kowa yayi murna ita har kunya takeji Wata rana Afreen ta tashi da nakuda asibiti aka kaita bata wani dadi ba ta haifa yarta na mace sak Marwan kyakkyawa baby ranan suna anyi shagali babu wanda yakai Alhaji murna yaga farkon jikanshi anyi barin kudi ranan Yarinya taci sunan Maman Marwan wato _Hawwa_ amma ana kiranta da _iftihar_ Ranan suna da daddare itama Inna ta fara nakuda itama akayi asibiti da ita ta dade yana nakuda daga baya Allah ya sauketa lafiya ta sama yaranta yan biyu mace da namiji Mallam hadda hawaye yayi dan murna ranan suna yara sukaci sunan Abbah wato _Suraj_ ana cemai _Rabo_ macen kuma aka saka mata sunan mahaifiyar Mallam kuma sunan Mami wato _Hadizah_ ana ce mata _Kyauta_ Ameenah sunzo sunan Afreen amma satinsu daya dan tace se anyi sunan yaran Inna zata kuma 💋💋💋 [01:59, 4/8/2017] 1D-Tyetyelorh-❣: A yanxin anata shirye-shiryen bikin su Safieyarh an gama komai sauran kwana biyu ayi daurin aure su Ameenah suka iso suma anyi biki anyi shagali anyi barin kudi sosai Su Hakeem an zama ango se gyaran babban riga ake baki har kunne Yayi gidansu hadadde a Unguwan rimi gida ya hadu harda dakin yara akayi tun kafin ayi daurin auren Anyi biki lafiya kowa ya kuma gida lafiya An kai Amarya Ango ya amgwance abinshi _2weeks later_ Ameenah ta dawo daga school ta shiga gida kenan tayi parking seta tura kofa ta ganshi a bude bata kawo komai ba seta shiga ciki Tana shiga taji an kamota tareda toshe mata baki aka daura mata wuka a wuya hawaye ta farayi kawai tanata addu'oi a zuciya kala-kala Sake mata baki yayi yace ina safe yake Batayi magana ba seta kai hannunta a hanakli gun Alarm din gida ta danna Adeel yana zaune a office daman Alarm din ya hada da phone dinshi ne ana dannawa ze gani a wayanshi Mekewa yayi ya fito ya kamo hanyan gida se gudu yake a titi dan yasan bazata danna da wasa ba Shiru tayi batace komai ba "Magana nake maki ina safe din yake idan bakiyi magana ba zan yanka maki wuya" Kuka ta saki "dan Allah kayi hakuri ciki gareni fah" Shiru yayi can seya daura wukan akan cikin ta kawai seya yanka kan cikin ihu ta saki se kuma tayi salati sakinta yayi ya fita daga gidan da sauri Jiri ne ya fara daukanta kawai seta sume agun Adeel yana isowa gidan ya shiga a guje a waje ma yayi parking a bakin kofan ya tarar da ita kama a mace ga jini a jikin riganta jikinshi rawa kawai yakeyi Kinki manta yayi ya fito da ita a mota ya sakata suka kama hanyan asibiti se gudu yake ji yake kaman ze rasata Suna isa emergency ward aka shiga da ita shi kuma se zazzaga wa yakeyi ya kasa sukuni tunani yake idan yaga wanda ta mata wannan abun seya kasheshi Can wata doctor ta fito ta sameshi "Sir ka kwanta da hankalinka lafiyanta kalaw sannan babu abunda ya sama baby ba wani yankanta yayi sosai amma she's gonna be okey zaka iya shiga ka ganta" "Okey thank you" seya shige ya tarar da ita yana kwance se hawaye takeyi Karasawa yayi da sauri ya rike mata hannun "Meyafaru kike kuka its okey kinji ki dena kuka" "Me suka ce maka we lost the baby right" "No stop saying that sunce babu abunda ya sameta yankan be kai gunta ba. Ina ke maki ciwo?" "Ba ko ina" tana magana tana share hawaye "Zak iya gane waye ya maki wannan abun?" "Aa ni kawai ka barshi da Allah kudi yazo nema ba wani abu ba kuma ban gayan mai inda yake ba dan nasan idan na gayan mashi definately seya min wani abu baze barni haka ba" Share mata hawaye ya farayi Ta fara basu labarin abunda ya faru shida doctor din Doctor khadija tace" amma kinyi kukari da kika ce mai kinada ciki da abunda ze maki zefi haka" Basu kwana ba aka sallamesu suna zuwa gida suka gane hacking kofan yayi se ya bude dan haka a ranan ya kira aka chanja abun ya zama seda thumprint dinka zaka iya shiga gidan and more security. ***** Mufeedarh kowa wata rana su Castro suka kamata suka mata dan karan duk taci na jaki duk sun fasa mata jiki haka ta dawo gida duk tayi nadaman abunda tayi Afra kowa yanzin ta hadu da wani saurayi ba laifi yanada kyau sannan doctor ne suna shiri sosai har yake gayan mata shi yana sonta kuma da aure Kuka ta shigayi take bashi labarin abunda ya faru da ita yace shi babu komai dan Allah yakesonta Harya kai gaisuwanta an saka rana in 5months time A gidansu Ameenah kowa an ware daki daya an shirya kayan baby komai da komai tunda na tabbatar masu mace ce _Some months later_ Yau satin Ameenah daya kenan da dawowa gida dan ta shiga watan haihuwanta shima Adeel ya biyota ya dauka hutu agun aikinsu Yan biyu yanxin suna koyan rarrafe iftihar itama haka sun zama kaman yan uku Wani dare Ameenah ta kasa bacci a dakinta se fama shiga toilet take ta shiga yafi so biyar maranta ya wani rike Wani ihu ta saki Mami dake dakinta tana bacci a furgice ta tashi ta fito ta shiga dakinta a kasa ta tarar da ita tanata juyi "Ameenah lafiya" "Mami marana ze cire" Ina zuwa barin kira Adeel Daman a dakin Hakeem yake kwana shi beson yayi nisa da matanshi Knocking daya tayi ya bude kofan ta gayan mai Ameenah haihuwa yazo dan haka ya haura sama daukota yayi cak har cikin mota ita kuma Mami ta dauko akwatinsu bayan ta fadan ma Abbah Mami tana baya itada Ameenah se nishi take Mami ta hanata kuka "Mami dan Allah nayi kuka kadan" "Aa Ameenah ki daure kinji" "Ya Adeel tsaya zanyi amai"(my hawwaty😂) "Aa cigaba da tafiya" "Mami wlh mutuwa zanyi cikina ze fashi. Mami ki yafe min abunda na maki" "Ameenah bazaki mutu ba kinji ki daure" "Wlh mutuwa zanyi. Mami ina ranan da kika nema turarenki kika rasa nace maki Ya Hakeem ne wlh nice dan Allah kiyafemin zan mutu" Abun dariya ma yaba Mami Adeel kowa duk a rude yake se tuki yakeyi Suna isa emergency ward akayi da ita Adeel yana tare dan ita se sambatu take kala-kala gashi ta saka haihuwa har karfe ukun dare ana abu daya Se doctor ya fito shida Adeel yake cemai bazata iya haihuwa da kanta ba dan west dinta is tiny dan haka Cs za'a mata Nan da nan ya yarda dan yaga tana wahala sosai aka bashi wasu papers yayi signing sannan aka shiga da ita aka fara aiki kafin su tafi seda ta ruka gafaran Adeel wai tasan bazata fito da rai ba Shima kuka yakeyi kaman mace Mami kallonsu kawai takeyi tana jin tausayinsu kuka sun bata dariya Allura aka mata amma kafin ta fara bacci se surutai take kuma ta hadu da dan iskan likita ce mata yake kinga nan aljanna ne(Auntie na😂) se iskanci yake mata itama dayake a bige take se biye mai take _Some hours later_ Aka fito da ita it was a success an sama baby mace lafiyansu kalaw dukka da aka kawosu daki har a lokacin alluran be saketa ba Adeel yazo ya dauka baby har hawaye yakeji ji yake kaman a mafarki wai shine da babyshi yau addu'a ya ringa mata wani sonta yaji lokaci daya Ameenah tace "ni wlh bazan saje ciki bah" "Haba Ameenah ya zakice haka" Mami ce tayi magana tana rike da baby duk dadi ya lullubeta yau itace da jikanta a hannu "Mami kadan fa ya rage na mutu har aljanna seda aka nuna min" Dariya Mami ta saki itada Adeel dan sun lura ba cikin hayyacinta take ba "Mami nifa family planing zanyi Ya Adeel ka yarda koh" Daga mata kai kawai yayi Se faman surutu take har bacci ya dauketa Kwanasu biyar a asibitin tea kawai takesha babu wanda bezo ganin baby ba itama Safieyarh tazo da sabon cikinta An cika dakin da suke ciki Ana sallamansu kowa a gidan kullum a cike yake har ranan suna aka yanka raguna manya-manya Adeel ya bata daman saka suna tunda yaga wahalan datasha Ta saka mata _Fatyemah_ sunan yarinyan manzon Allah kuma sunan Mommy kenan Mami ce ta tayata zaban sunan amma ana ce mata _Inteesar_ Ba karamin dadi Adeel yaji ba dan shima sunan da yakeson sakawa kenan Mommy kowa tayi murna itada Daddy mara adadin akwati biyu suka kawo ranan suna A ranan da sukayi arba'in ba inda basuje yawon arba'in ba hadda gidan Safieyarh da Auntie da Afreen duk anje su Meemah an zama Auntie yanxin Bayan one week suka koma Abujah Ana jida yarinyan kaman kwai kullum cikin kara son junansu suke Yanzin Ameenah itace Manager Adeel komai nashi yana hannunta idan sunada match ita ake kira sesu tafi dukkansu _Some months later_ A lokacin anyi bikin Ummitarh sannan anyi na Afrah itama kowa yazo hadda dangin baba suma sunzo dan naa Afreen basu sani ba shiyasa basu zo ba Itama a Abuja ta tare mijinta na matukar sonta Inteesar kowa yanzin tanada 9months harta fara tafiya yarinyan sak Ameenah da iyayinta da kaudi sanda take yarinya amma ta dauko manyan idon Adeel da kuma rashin son magana duk ta debo nashi A lokacin itama Safieyarh ta haihu ta haufa danta namiji an sa mashi _Ammar_ se rashinji kaman babanshi kaman copy shi akayi amma yaron kyakkyawa ne sosai ga gashi se farin jini. _5 years later_ Yarane keta wasa a tsakar gidan Ga yan biyu sunata wasa ga iftihar sannan ga _siyamarh_(yarinyan Afrah wanda take shekara biyu yanxin) sannan ga Ammar ya zama saurayi Can gefe kuma Inteesar ce da Meenah suna zaune Inteesar ta wani harda kafa da wayan papa ta tanata buga game ga karamin shades dinta a idonta sak Ameenah de Yarinya ce kyakkyawa lips dinta kanana gata fara sol sannan siririya ga gashi kuma baki wuluk ga dan banzan kaudi ita ba komai takeci ba duk abu me hauyi toh bataci haka take A parlon Abbah ne kowa ke ciki kowa da kowa hadda Alhaji dasu inna anata hira abun sha'awa kowa kanshi a hade Adeel ne yaja Safieyarh waje ya bata key din mota sabowan mota ya sayan mata dayake yau birthday ta kiran Nissan ihu tayi ta rungumeshi dukda itama tanada motanta dan ranani daurin aurensu Abbah ya bata sabuwa Murna take sosai shiga tayi tana nuna ma kowa se tayata murna akeyi Hakeem kowa har yanxin ba'a girma ba yana gefan Ameenah yana tsokana A yanxin Ameerah,Fatye da Ummitarh kowa ya haihu abinshi Ameenah ce a dakinta itada Adeel suna kwance se soyayya sukeyi abinsu "I love you babe" "I love you my angle i can't wait naga kin kara haihuwa" "Mee too in haifa twins" Dariya ya saki bayan kince famliy planing zakiri" "Aa ni yanxin inason yara inaga sunata yawo a gida suna wasa" "Nima haka Allah kawo mana nagari" "Ameen" Se suka fara kissing juna Inteesar ta fara knocking da sauri ta janye jokinta "Come in darling" Shigowa tayi "Papa i think am gonna be sick" tana magana tana hawowa kan gadon riketa yayi "Why darling" "Cus the house is so noicy and my head is paining me" "Awwn sorry darling kwanta ki huta kinji" Ameenah ta fadi tana sakata a tsakiyansu Suka kwanta suna rungume da juna _And they live happily ever after_ *ALHAMDULILLAH* Anan ne na kawo karshen wannan novel nawa me suna UMARININ IYAYE Godiya ta musamman ga LAWIZAS i love you guys so much you guys are my life so this whole book is dedicated you and olso Ameenah Uthman you are just like a lawiza to me Love you babe Ameerah bawa babe i missed you so much can't wait ki dawo kd seta san kin iso love you so much Tyetyelorh novelx thanks guyx for your support i love you And Tyetyelorh novels 2 you guyx are very special to me i heart y'all Allah ina godiya yadda na fara novel dinnana lafiya na gamashi lafiya Allah idan nayi wani kuskure ka yafe min This my secound novel amma shine farkon dana gama Sekun jina a next novel dina idan na gama Zulaihatou amma sena huta tukun nan Last page din nan har hawaye seda ya sakani aradu nagode ma Allah daya bani ikon gamawa lafiya Tyetyelorh blogspot.com IG.Tyetyelorh