🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 1 - 2 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟5STAR MAR 2017 🌟 |_________________________| ***** 5 star ***** 🌟5⃣STAR ONLINE WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©5SWA ***** 5 star ***** dukkan yabo da godiya sun tabbata ga allah. tsira da aminci su kara tabbata ga shigaban mu kuma annabin mu mai cetan mu shugaban halittu baki daya ANNABI MUHAMMADU S.A.W ina rokon allah ya kara hada kan yan kungiyar mu wato 5star kuma allah kasa mu dinga rubuta abunda zai amfane mu baki daya allah ina rokon ka yanda na fara rubutun nan lafiya kasa in gama sa lafiya. . . . . .Tana zaune a falo tana kallo ita kadai ne a gidan ba kowa shiru gidan sai waje da take jin wani irin kuka kamar na tsintsaye duk a tsorace take . shi isa ta kamo tv channel mbc2 domin ya dan rage mata zafi wani film ne American horror take kallo mai suna world war . duk a firgice take kamar kace arr ta saki fitsari a wando gashi ba dole aka sata kallan ba amma taki tashi sai razana take ita kadai tana kalle-kalle kunsan film din horror ko ku da yawa ne ya balle ita daya kuma gata mace ma. ji tayi an shafe ta ta baya tayi saurin waigawa bata ga komai ba a hankali ta koma ta juya tana ci gaba da kallan ta. wani mugun kara ne irin na razanarwa ya daki dodan kunnan ta ta saki iho tayi saurin rufe kunnuwanta ta dan dade a kame sannan a hankali ta bode ido sannan ne ta lura ashe a cikin film din ne. sannan ta dan samu natsuwa ita dai tama rasa me yasa taki kashe kallan ko ta canza tasha. Kofar waje taji an buga gwamm gwamm kara sosai sai da ta dan firgita a zuciyarta tace to minene haka tasan dai al ameen baya dawowa har haka domin yanzu karfe tara da rabi shi kuwa sai karfe 10:00 yake dawowa daga aiki. ta tashi a hankali cikin sanda ta leka ta window abunda ta ganine yasa ta rusa uban iho hade da yowa baya da gudu wani abu ta gani a tsakar gida kamar mutum mutum dinma kamar mace da bakaken kaya gashin ta duk ya barbaje a fuskarta idanunta jajawur kamar garwa shi kunnuwa fato fato hakoran zako-zako sun zuro daga cikin bakin abun abun tsoro sai wanda ya gani ma (ni dai ba dani ba). abun tsaye yake chik baya tayi da gudu ta nufi dakinta ta jawo kofa ta rufe gam garin sauri kuwa bata ma tsaya cire key din ba ta haye gado ta ja katan bargon ta rufa ta wani kudun duni kamar mage. a hankali taji an murda key din an turo kofa kara kudun dunewa tayi ko motsi taki yi ji tayi an kulle an kara budewa alamun dai ana wasa da kofar. itadai tana nan ko lunfashin kirki bata yi dan kar tayi motsi wai ji tayi an kama abunda ta rufa ana ja............. Uhm tsoro ya kamani sai ya sake ni tukun i hope kuna so inci gaba???? king boy 🤓 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 3 - 4 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟5STAR MAR 2017 🌟 |_________________________| ***** 5 star ***** 🌟5⃣STAR ONLINE WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©5SWA ***** 5 star ***** Wata kalar shu'mar dariya taji dakin ya dauka hahahahaj irin wasu muryoyi da taji yana fita daga baya taji ana cewa "hahahaha keee karya kike wllh baki isa ba kinyi kadan domin al ameen yafi karfin ki miji nane kuma ki sani cewa. bazan taba barin ki ba domin mu aljannu ba kamar yan adam muke ba mu matan aljannu ba'a mana kishiya kuma baza'a fara a kaina ba..... Jikin ta duk ko ina bari yaki sai karkarwa take kuma duk jubi ya jike ta sharkaf kamar wace aka zubawa ruwa. Hahahaha bari ki gani ji tayi an kama bargo da karfi anja.... Firgigit ta tashi ta dafe kirji tana nunfashi da daya hakika mafarkin ya girgizata saida taga ba gaske bane sannan ta dan sama natsuwa haka bata yi wani add'ua ba..... . ( hmm kaji matsalan mu yawacin mu bamu cika add'ua a lokacin da zamu kwanta ba kuma haka wasu idan sukayi mumunan mafarki basu damu da yin adda'u ba bayan akwai adda'u masu yawa da annabi ya bamu mu rinka yi pls dan allah yan uwa mu kula) Haka ta tashi sumi sumi ta shiga toilet ta dan watsa ruwa sannan ta dauro tawul fito tana tsane ruwan gashin kanta da dayan tawul din hannunta taje gaban mirror ta dade tana kwaliya tukwanan ta je ta bude wardrobe wasu hadadun kaya naga ta dauko riga da sket ta saka kayan sun mata kyau sosai bama kamar rigar ta mata kyau sosai kasan cewar rigar fara ce ita. kuma Yasmeen ta kasan ce chacult color ce duguwa ce kyakyawa tana da hanci iyayan ta gaba daya yan fulani ne. Saida ta shirya tsaf sannan ta fito ta nufi kitchen domin ta dako abinci . domin yanzu karfe 1:00 al ameen ya kusa shigowa cin abinci domin karfe 1:30 yake zuwa cin abincin rana kafin kace me ta dauko uwayan kuloli ta jubge a dinner. sannan ta koma jikin socket ta ciro wayanta ita kadai dai a gidan sai tayi nan tayi nan ta zauna ta kunna data ta shiga facebook gabanta ne ya fadi ganin wata mumunar hallita data cika mata screen................ . King boy kuneeeeeeee . 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 5 - 6 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟5STAR MAR 2017 🌟 |_________________________| ***** 5 star ***** 🌟5⃣STAR ONLINE WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©5SWA ***** 5 star ***** Abun ba kyan gani kallo da sauri tayi lock din wayar ta rufe ido domin pic din ya tsoratata sosai wani irin abune shidai gashi nan kawuna sun fi a kirga a jikin sa abun kamar jaki yake saidai shi baya da bindi baki wul da shi. kuma ko wanne ido na jikin kan jawur da shi gashi busu busu duk dai abun sifar tsoro a hankali ta daga ido ta danna switch na wayar tare da kauda ido daga kallan wayar wai a nufinta dan karta kuma ganin abun sannan ta juyo. mamki ne ya kamata domin yanzu kuma hotan wata balarabiya ne ma a gun kunsan home din face book notification duk nan yake zuwa ta basar ta shiga dube duben novels din da take bibiya wajan karfe 1:30 ya shigo gidan. Ya yi salam da fara'a sa da sauri ta taso ta tare shi tare da rungumo shi ta daura mai wasu hot kiss a kuma tu. ta wani shagwabe mai shine sai ynz zaka dawo ko. Shima ya yi kmr ynda tayi yace to da yaushe nake dawowa. ta kalli a gwogwan wayan ta sannan ta ce ka kara 4mint a kai dan haka sai ka dau hukunci ya dan zaro ido yace a kan minti hudun ma sai anmin hukunci to shikenan ina jira. tace to kasan cewa laifinka kadan ne to hk ma hukuncin daukar ni ka kaini dinner daga nan sai a idasa yanke ma hukunci kafin ta rufe baki ji tayi yayi sama da ita yayi mata irin daukan yar baby. Yace wannan hukuncin gaskiya ya min dadi dole gobe ma in makara ya fada yana kalan fuskarta yana murmushi. Huum uhm irin dan kukan shagwabar nan tayi tare da cewa wllh karka je gobe ka dade kaga dai bana iya cin abinci in ba tare da kaiba sahibina daidai lokacin suka karasa dinner ya ajiye ta a hankali. Kallan ta yayi yace kin ma isa kici abinci bana nan ai da bazanci abincin ba ya dan tsuke fuska kukan shagwaba ta fara hada dan hawayanta ni ni ni tana buga kafa pls ya al ameen wllh wasa nake maka. ta fara kuka ciki ciki da sauri ya taso daga kujerar sa yaxo ya rungumo ta tana tsaye haba my sweet me yasa kike kuka bafa fushe ne nayi ba kawai wani abu na tuna naji haushi dago fuskar ki ki kalle ni. sannan ta dago tana kallan sa harshe yasa ya fara lashe hawayan wani irin abu taji na yawo a jikin ta da sauri ta rufe fuska tana murmushi yace my ynz hawayan ma rowar su ake. ba haka bane abunda ta ce kenan ya sake ta daga rungumar da ya mata yace to zuba mana abinci ba gardama ta dau plats ta fara zubawa.............. Muje zuwa King boy kune ♥ u oll 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 7 - 8 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟5STAR MAR 2017 🌟 |_________________________| ***** 5 star ***** 🌟5⃣STAR ONLINE WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©5SWA ***** 5 star ***** a plat daya ta zuba musu abinci taliya ce jolluf da miya sai farfesun kaji da dambun nama a gefe Yasmeen ta iya girki sosai. a baki ta fara bashi nan fa ya fara yan surutai yana ta yaban abincin nan dai suka ciyar da juna jug ta jawo ta zuba musu kunnun aya mai sanyi wanda aka hada da madara da kwakwa al ameen dan dadin kunnun ayan nan sanda ya kwari cikin sa Yasmeen kuwa ta hau mai dariya ganin yanda yake nishi yaci da yawa. my husband ko dai in dauke ka in kaika daki ne dan naga kamar baraka iya tafiya ba. " hmm wannan abincin naki ai bani ba kowa ya dandana dole yaci da yawa wai kura a kasuwar nama tace yau sai naci naji ba waje. dariya Yasmeen tayi lokacin data kwantar da kanta a kirjinsa tana dariya tace ya zakaga kura a kasuwar nama ai nasan dai ba saya zatayi ba dan hk dole tayi zari. dariya sukayi. kursiyya ce tsaye a gefan su gashi busu busu a fuskanta ba"a ganin fuskarta bakaen kaya ne a jikinta jini na malala ta kasanta ranta yayi mugun baci ganin Yasmeen da al ameen da tayi rungume da juna. Yasmeen kamar ance ta juya wajen tana daga kai ta kalli wajen sai ta saka uban ihoo ! ahhhhhhhh! da karfi ta rufe idanunta ta fara karkarwa al ameen da shima ta firgita shi tambayar ta ya shiga yi miye me ke faruwa.? yana tambayarta a firgice. bata yi mai magana ba sai ma kara shigewa jikinsa da take yi tana nuna wani bangare da hannunta. juyawa yayi ya kalli gun amma baiga komai ba. tambayarta ya kuma yi miye ne. ni banga komai ba me ya tsorata ki.? ahankali ta dago kai ta kalli wajen wayam ba komai tuni kursiyya ta bar gun. Yasmeen tace wllh wata mata na gani abun tsoro sai jini ke ta futa ajikin ta a daidai can ta nuna mai gun. murmushi yayi yace tsorata dai kawai kikayi malam ba kowa a gidan nan sai mu biyu. kinga tashi mu tafi daki mu kwanta. tashi sukayi har lokacin manne da juna suke ta wani kamkame shi. ahaka suka shiga dakin barcin nasu. nan cikin su kowa ya tube yasa kayan barci. tun a tsaye suka fara aikawa da juna sakunan kiss kala-kala ta ko'ina suke kissing din juna. daukarta yayi chamak ya dora kan gado suka ci gaba da romantic. abun ya kara bawa kursiyya haushi hakan ya kara sata fitowa. Yasmeen da tuni ta lula kogin kauna idanta a rufe yake tana jin wani dadi na shigarta. domin yadda al ameen din ke sarrafata yana romantic dinta. bude idanta keda wuya ta kara sakin wani ihun da sauri al ameen ya sake ta. ya mike zaune. Yasmeen wai yau lafiyan ki kuwa miye hk kike yi. wllh abuna sake gani. tsaki yaja mtseew wllh kedai kin cika tsoro. ta tayar mai da sha'awa amma dole ya hakura domin ita tace barci ma take ji. parllo ya koma ya dauko wayarsa dake makale a charji. data ya bude ya koma daki lokacin massages sun gama shigowa nan fa ya hau dube duben replys din da suka shigo mai. massage din bakuwar number yagani an aiko mai da sako har guda 3. nan yayi saurin budewa. 1. ° assalamu alaika wara'hmatul lahi ta"ala wa barakatuhu. ya angona masoyi na. 2. ° angona ko ka manta dani ne naga duk yau baka nema amaryar taka ba a grp ganin haka yasa na biyo ka prvt sahibina. 3. ° ko dai baka shirya kai amaryar taka gidan ta bane ? " murmushi al ameen yayi nan ya shiga tuna abinda ya faru jiya da dadare a cikin wani grp da yayi join jiya mai suna masoya zallah. al ameen baisan ko grp din suwaye ba baisan ko yan ina ne ba kawai join yayi ta wani line da ya gani a Facebook. jiya suka yi wata gasa a kan kursiyya kuma shi yaci gasar abokin gasar nashi saurayin kursiyya ne soyayya suke da shi sosai sai jiya take cewa bai iya kalaman soyayya ba idan ta sama wani wanda yafi shi wllh canza wa zatayi shi zata aura. nan fa hankalin duk yan grp din ya karkata ya dawo kan su kursiyya a nan ne al ameen ya sama damar kutsa kai domin ya kware a fannin soyayya ya iya kalamai masu dadi. na soyayya. al ameen da yaji wannan dream kawai sai ya kutsa kai farkon abunda yace shine. .............. ..king boy 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 9 - 10 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟5STAR MAR 2017 🌟 |_________________________| ***** 5 star ***** 🌟5⃣STAR ONLINE WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©5SWA ***** 5 star ***** al ameen abunda ya fara cewa a grp din shine ( assalamu alaikum warahmatullahi. da fatan na same ku lfy yan uwa wato a gaskiya nayi farin ciki da kasan cewa ta member na grp din nan naku kuma naji maganar da kika fada kursiyya dan haka ina fatan sarauniya nan gimbiya farin wata sha yabo da kirari zata yarda ta kuma amince in shiga wannan gasar domin in gwda sa'ata) smile icon kursiyya ta saka tukun tace muna maraba da kai bakon mu kuma kofa a bude take indai zaka iya ai ga fili nan ga kuma mai doki. kowa na grp din baiyi gangancin shiga gasar ba sai al ameen dan haka aka umarci kowa yayi shiru dursum da al ameen da kuma kursiyya kawai ake sauraro. al ameen ya fara da cewa : yake dan masoyiya mai zakin suna da ya zarce na zuma zaki zan so ki amince min ki bani fili a cikin fafadar zuciyarki koda kuwa wajen daidai inda tsinin allura ne kawai zai iya tsayuwa a gun. ni kuma zan baje kolina in nuna miki tsantsagwaran so da kauna da kulawa na kuma mallaka miki zuciyata xan samar miki da farin ciki a cikin rayuwarki. kallo daya nayi miki na gane cewa kece matata uwar yayana sanki ya riga ya mamaye dukan garuruwa da kauyukan da ke fadin zuciyata bukata ta shine ki so ni kuma ki yarda dani zan rike ki amana. yan grp kowa ya sa icon mai alamun good. ynz we ar waiting u dursum. ba'a jima ba dursum ya turo nasa kamar haka.. aslm masoyiyata kinsan dai ina sank kuma duk wanda ya shiga tsakanina dake nine ajalin sa ke koda kuwa dan uwanki ne ko ma waye a duniyar nan wannan alkawari ne kuma ke tawa ce bana san fushinki bazan bar duk wanda yace yana sanki sakat ba a fadin duniya idan kuma kika juya min baya zaki san kin yaudari dursum ke kinfi kowa sanina ina sanki ina kaunarki kece rayuwata ke nake gani inji dadi kece fitila mai haske duniyar dake cikin zuciyata idan na wayi gari banji sautin ki ba a ranar wuni nake ba sukuni a tarw dani idan na rufe ido ba abunda nake gani sai hotan Kyakyawar fuskarki kar ki barni kursiyya sunanki shine abun ambato na ina san ki ina sanki..... kursiyya abun ya daure mata kai a ciki ta rasa na zaba domin kowa ya yi bajintarsa sai dai dursum yayi bakaken maganganu dukda a cikin sone. yan grp aka tambaya a kan waye yaci gasar. duk suka ce ai 50% 50% ne saidai a sake. .ba bata lokaci kuwa al ameen ya shiga type.... hmm ya masoyiyata ki kwantar da hankalin ki ni naki ne ke kadai kursiyya sanki ya mamaye dukkan fadin zuciyata ya zama bishiya yayi jijiyoyo a cikin zuciyata kursiyya sanki ya zama sauro ya hayayafa ya yansa sun war watsu cikin duniyar zuciyata wanda yace zai hadasu gu dayama yana da babbN aiki balle yace zai ciro su domin sun zama jini da hanta kursiyya. bazan taba mantawa dake ba a rayuwa bazan barki ba soyayyar da nake miki banawa ko wace ya a nan doran duniya. nakan raba dare ina addu'a nafila da zikiri duk a kan allah ya mallaka min ke a matsayin matata uwar yayana bana san kukan ki bazan yadda wani abu ya bata miki raiba bazan miki kishiyaba ke daya ce only one in my house kursiyya.... ( zeesa na kalla nace wannan yanada hankali kuwa daga haduwa yau. harara ta daka min tace duk mazan social net ai hk kuke sai kalaman syy na karya ta murgude baki..) dursum ne ya fara typ kamar haka shima. aminci annashuwa jin dadi da natsuwa tare da kwanciyar hankali su tabbata gare ki ya annurin zuciyata yanayin sanyi yakan sa kiga mutane sunata rufa da bargo wasu kuma a daki dakin ma sai sun rufo shi amma ni sanki shi yake zama bargo a gare ni. kyawanki ya zarta misali tafiyarki abar koyi ce murmushinki nasa wa in fita a hayyacina tsabar iya kwalliya kuwa daga anzo kan tawa saidai ayi baya. takawarki lafiya yar toran giwa gaba salamun baya salamun yar sarkin aljan dole ayi miki biyayya ko asha wuya tawa daya tamkar dubu damisa bakyasan kallan raini kin taho maza sun kauce wazai tari gabanki yau ya kwana kiyama. sanki shine gaskiya a cikin zuciyata kallan ki nasawa in futa a duk damuwar da nake ciki idanuwanki fararene tas abun sha'awa. karki barni ki so ni gimbiya kursiyyya. ( zaro ido mukayi muka kalli juna nida zeesa nace bari in gyara zama inji yanke hukuncin nan waye zai ci ) ........ ... ........................ ?????? king boyn ku ne ♥ INZAN ♥ 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 11 - 12 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟5STAR MAR 2017 🌟 |_________________________| ***** 5 star ***** 🌟5⃣STAR ONLINE WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©5SWA ***** 5 star ***** ... . bayan yan grp sun danyi shiru suna nazari kuma sai suka ce al ameen 70% dursum 60% al ameen kalamai yayi amfani da su zallah dursum kuma yasa ka kirari a ciki bayan kuma nan dandalin soyayya ne. dursum yaji haushi sosai domin a lokacin left yayi daga grp din. kursiyya ta saki yan kawuna luv tana farin ciki nan fa ba bata lokaci tace a daura aure. al ameen da ya dau abun wasa gashi dama da jan fada a whatsapp ga zolaya da san wasa da nishadi. nan aka shiga shirye shiryen aure a grp. shi ba ruwansa baisan ko suwaye ba baisan ko yan wane gari bane ba sunnayen su ma ba tambaya yayi ba sai wanda akasa a login nan fa aka daura aure kursiyya da al ameen ango cikin barkwanci. abunda ya lura kawai shine suna matukar bawa kursiyya girma. to ko prvt baibi kursiyya ba bayan sun gama hirar su a grp ya sauka cikin farin ciki yayi barcin sa mai dadi bai sake hawa whatsapp din ba sai ynz. da ya bude yaga kursiyya ta biyo sa. ynz bata onine murmushi yayi tukun ya mata reply kmar hk. wa'alaiki slm amarsu ta ango amarya bakya laifi ai ba matsala in kin shira ko ynz ni a kawo min amaryata. yayi sent abun mamaki yana turawa kawai sai ganin ta yayi a online oyoyo ta fara mishi tukun tace to shikenan ango na yau za'a kawo maka amaryar ka kuwa. ka dai tana di kaza ko? icon din dariya yasa tukun yace kwarai akwai kaza. ... sauka yaga kursiyya tayi daga online murmushi yayi tukun shima ya kulle data ya jona carji ya kwanta. Yasmeen barci take abunta nan fa ta shiga mafarki. zaune take cikin shiga ta alfarma a parllo nan fa ta fara jin goda yirrri,! yrii! gabanta ya shiga faduwa ga gudar kara nufo gidan akeyi. bude kofa aka yi nan ta zurawa kofa ido tana kallan ikon allah. wasu fararen yan mata ne maso kyau kamar larabawa suka dinga burarowa gidan tana kallan fuskar kowa sai wata ta tsakiya da fuskanta ke rufe da wani gyale mai duhu. bata ce da su komai ba ido kawai take binsu da shi. kujerar da ta kalli Yasmeen a nan aka zaunar da amaryar sauran yan matan kuma suka zagaye ta. wata tsohowa ce Kyakyawa fuskanta duk furfura ta zo ta zauna kusa da amaryar nan fa ta fara cewa to uwar gida ga abokiyar zama mun kawo miki duk da dai ta girme ki yanzu tanada shekara 600 amma hakan bazai sa aki kiranta da kanwarki ba domin ke muka iske a gidan kece uwar gida ki tauke ta kamar kanwarki kinji. Yasmeen gyada kai tayi abun ya daure mata kai . tsuhuwar ta juya ta kalli amaryar tace to kursiyya ga yayarki nan uwar gidan ki ki bita sau da kafa kinga ita mutun ce yar adam tana da rauni dan haka duk abunda zata miki kiyi hkr ki kyale.. ta karfinku ba daya ba. nasiha akawa amarya sosai nidai kallo ne nawa. tsohuwar ce ta juyo ta kalle ni tace inane dakin amaryar. banyi gardama ba na nuna wani bangare inda ba kowa a ciki na nuna da hannu. tashi sukayi suka nufi gun. har sun kusa shiga. amaryar naga ta tsaya ta cire mayafin da ke kan nata. sai da na fado kasa daga kan kujera dan tsabar tsorata fuska lafiya lau kyakyawa rabin fuskanta kuma abun tsoro kamar an toya shi idan kuma ja gashi ya wani zazago kanta kuwa ba gashi sai wasu irin bakaken macizai duk a mimike suke kamar gashin suna wani bude baki.. da wata irin kausasar murya tayi magana : ki shirya fada dani na shigo gidan mijina kenan ba abunda zai fitar dani kuma nasha alwashin sai na fidda ke daga gidan nan hahahahaha ta saki wata dariya da tasa duka parllon girgizawa. . firgigit na tashi na farka. tsoro ne ya shige ni na juya gefe naga al ameen nata sharar barcin sa. ni fa al amarin nan gaba daya ya fara bani mamaki miyake shirin faruwa dani ko dai aljannune ke san su rikita ni ko kuma mayune dazu nayi mafarkin kishiya aljana kuma ynz ma hk kai wllh bazai yuyuba bari gari ya waye wllh sai na dau mataki inaga mayu ne kawai. tunani take a zuciyarta ko taje wancan bangaran ta gani. sakkowa Yasmeen tayi daga kan gadon ta nufi kofan fita parlllo wai sai taje ta gani domin ita mafarkin ya tsorata ta. a wankali take bude kyauran bedroom din me zata gani kuwa. nadis da gudu tayo baya wai ita ta tsorata barata iya bin bayan Yasmeen taga me zai faru ba nace dama aiki ai sai maza daka kuma sai mata ban takardar in bita...................................... king boy ♥ nadis 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 13 - 14 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟5STAR MAR 2017 🌟 |_________________________| ***** 5 star ***** 🌟5⃣STAR ONLINE WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©5SWA ***** 5 star ***** ... . parllon ta gani duhu rudum an kashe goluluwan bango ta shiga lalube har ta dai ci sa'a ta lalibo switch din ta kuna wutar tukun ta yi aji yar zuciya tukun ta nufi step din. a tsorace take tafiyan a hankali kamar marar gaskiya kofan dakin ta murda a hankali duhu rudum dakin nan ma tayi lalube ta kunna kwan wayam ba komai a dakin sai da ta shiga ta duduba har toilet da ko'ina na dakin tukun ta fito. bata kashe wutan ba zata jawo dakin kenan taji wata irin guda ayyirii yirriii da sauri ta saki kofan ta ruga da gudu kofan dakin ta ta kusan zuwa ta dan juyo gani tayi dakin duhu rudum kaman yadda ta iske sa. wutar parllo taga ta fara farfari can jumawa kuma sai ta dauke. wajen kunnawa ta lalubo ta kunna. juyowar ta ke da wuya sukayi ido hudu da wasu kalar hallitu cike da parllo zazaune a kujeru. cikin daki tayi da gudu har tana tuntube. ko rufe kofa batayi ba ta fada kan gado ta wani kudundune duk ta makalkale al ameen. ta dan juma a hk tukun barci ya yi gaba da ita. sis zeesa na tambaya wai wancan halittun fa na parllo.? tace ai yan kawo kursiyya amarya ne 😆😂😆 kursiyya nagani sanye take cikin wata doguwar riga baka fuskanta ba kyan gani domin rabi na mutum rabi aljan. hannunta dauke da plat a ciki da katuwar gasasar kaza. ta nufi dakin Yasmeen . kan mirror ta ajiye kazar tukun ta nufi gadan da suke kwance. saitin Yasmeen ta tsaya tsugunawa tayi ta dan shafi fuskan yasmin da hannun nan take naga ta rikide ta dawo Yasmeen sak. (ni da zeesa sakin baki mukayi muna kallan ikon allah ga Yasmeen biyu 😦) chamak ta dauki Yasmeen ta bace da ita bata dade ba sai gata ta dawo ita kadai ba Yasmeen din kayan jikinta ta cire daga ita sai pant ta bude Wadrop din Yasmeen wata yar share sharen riga tasaka wadda tasan lalai zata tadawa al ameen sha'awa bayan tasa rigar ne plat din kaxan ta dauko ta ajiye a kan carpet tukun tazo ta hau jijiga al ameen ta tada shi. cikin barci ya bude ido da niyar yayi mata fada. suna hada ido da ita naji kuma yayi shiru baiyi mgn ba. cikin wata sasanyar murya irin wacce Yasmeen take yi mai tace sweetyna kaxa na dafa maka sauko muci. ido kawai ya tsira mata domin gaba daya ta tafi da imaninsa wata irin sha'awar ta yake ji. saukowa yayi takama hannunsa suka nufi toilet sanda ya yi brush tukun suka dawo bayan sun zauna yake ce mata. "Yasmeen amma me yasa tun da wuri baki dauko kazan ba sai ynz wajen karfe 1:30 fa. wani mugun bakin kishine ya zo ya tsaya mata a makoshi jin ya kirata da yasmeen amma ba yanda zatayi dole tayi hakuri ya dinga kiranta hakan in har tana san zaman lfy. murmushi tayi tukun tace wannan wani plan ne da na shirya ta fada lokacin da ta yanko wata tsokan nama ta ce bude bakin ka masoyina. daga bakin yayi lokacin da yake kallan fuskanta. wow gaskiya baki taba soya kazar da takai wannan dadi ba tunda mukayi aure. murmushi kursiyya tayi a xuciya tace au ashe dai duk da tana mutun na fita iya girki ma. nan fa suka shiga ciyar da juna tsakanin su saida suka kusan cinye kaxan duka sannan kowa yace ya koshi. wanko hannuwan su suka je yi tun a ban dakin al ameen ya fara rikice mata domin duk shashafa tan da yake bai isa ba sai faman cire mata rigan da ke jikinta yake. da kyar ta samu ta jawo shi zuwa kan gado nan fa suka shiga salan so. al ameen yaga canji sosai irin salon da kursiyya take mishi. kursiyya dadi take ji sosai domin yaune daranta na farko ta cika burin ta ta xama cikakiyar matar aure ynx. nan fa tasha alwashin ba wanda ya isa ya rabata da al ameen mutun ko al jan. duk da tasan ba aure tsakanin mutun da aljan amma ita tayi kuma ba wanda ya isa ya hana. sai wajen karfe 3:40 al ameen ya samu yayi barci kursiyya ma yi tayi kamar tana barcin. sai da ta lura yayi barci tukun ta mike juyewa tayi ta dawo kursiyyar ta ta asali. batt ta bace zeesa zata ruga na riko ta lolz. ........................... king boy nadis 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 15 - 16 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟5STAR MAR 2017 🌟 |_________________________| ***** 5 star ***** 🌟5⃣STAR ONLINE WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©5SWA ***** 5 star ***** ... . ba'a dade ba naga ta dawo da Yasmeen kamar yanda take dai har ynz barcin ta take yi. karfe 4:30 ta farka nan ta fara tashin al ameen ya tashi yayi shirin masalaci. tashi yayi yana mika my Yasmeen wllh kin gajiyar dani sosai jiya amma ke naga alamun ko a jikin ki ko. wai har kinyi wanka kenan? ya fada bai jira amsa ba ya tashi ya nufi bathroom domin yayj wanka. Yasmeen kuwa nan ya barta maganganun sa nayi mata yawo a kai to me yake nufi ne. dora hannunta da zatayi taji lema da sauri ta kunna fitila duk gadan a bace yake. nan fa abun ya kara daure mata kai. to wai yaya al ameen ko dai mafarki yayi. to kuma ai in mafarki ne baici ace ya bata gadan nan har haka ba. nan dai tq tashi tana ta tunane tunane. kafin ya dawo ta cire zanin gadan ta canza wani ta feshe dakin da turaruka masu kamshi domin irin wani wari wari da taji yana tashi. zuwa tayi ta dauro alwala. tukun ta dawo ta canza kaya ta tsaya jiransa domin shi yake jinta sallar asubah. ba'ajima ba ya fito nan suka tada sallah bayan sun gama. nan ya koma barci ita kuwa ta nufi ketchin domin hada musu breakfast. sai da ta gama komai tukun taga ynz ai karfe 6:30 lokacin tashin al ameen baiyi ba hakan yasa ta koma itama ta kwanta barci yayi gaba da ita. karfe 7:30 kursiyya ta bullo a dakin daidai Yasmeen nan ta sake sauyawa zuwa Yasmeen ta kuma dauke Yasmeen din. tada al ameen tayi suje suyi break ya tashi nan ta durkusa ta gaida shi. yayi mamaki domin kuwa yau ne karan farko yasmeen ta gaida shi. ( zeesa tayi dariyar mugunta tace malam kursiyya dai ta gaida ka ba Yasmeen ba. dankwashin ta nayi nace kaji muguwa) amsawa yayi tukun ta kama hannunsa ta ja sa har dinner inda Yasmeen din gaskiya ta jera abincin. a baki ta dinga bashi yana ci. wani irin san Yasmeen ne ke kara shigar al ameen. domin shi tun jiya ta yi matukar canza mai. " Yasmeen amma dai kwanan nan kina amfani da mgnin mata ko. baisan lokacin da wannann tambayar ta kubce mai ba. kursiyya tayi murmushi tace kwarai kuwa ango na me ka gani ne.? ina fatan dai kaji dadin hakan. sosai ma ya fada lokacin da ya jawo ta jikinsa ya dorata a kan cinyar sa bakinsa ya hade da nata ya fara tsotsa. kursiyya ta ga ya fara wuce gona da iri yana neman zarcewq cikin sigar wayo ta kwace jikinta. haba my sweety ango na ka bari sai ka dawo mn ni fa taka ce ina nan ina jiranka ynz zaka makara kaga har 8:00 fa. al ameen da duk ya wani rikice ya canza kamanni da kyar ya iya sarrafa kansa ya mayarda sha'awarsa ciki ba dan yaso ba. jakan sa ta miko mai ta raka shi har mota saida ya shiga mai gadi ya bude mai gate tukun ta dawo. dakin Yasmeen ta bullo ta maido da ita tukun ta bacce bat. Yasmeen bata tashi ba sai karfe 8:30 tashi tayi taga al ameen baya nan ta tashi tana murzar ido ta nufi ban daki duk ta duduba bata ji motsin sa ba. haka ta fito parllo shiru dinner ta hanga alamun anci abinci. da sauri ta karasa gun ta tarar anci abinci hmm wato yaya al ameen shine ya taso yaci abinci ba tare da ya tayar dani ba ko. zaunawa tayi tayi break din itama tukun jawo wayanta ta kira al ameen da sauri ya dauka ganin ita ke kira. kai my wife gaskiya kina ji dani ba yanzu muka rabu ba amma har kin kira ni ko wani abun ne? chakwakiya....,............................ king boy nadis 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 17 - 18 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟5STAR MAR 2017 🌟 |_________________________| ***** 5 star ***** 🌟5⃣STAR ONLINE WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©5SWA ***** 5 star ***** ... . *_WANNAN PAGE NAKI NE KAWAR KURSIYYA NASMAT. NA GODE DA KULAWA ALLAH YA KARA BASIRA SANNAN MUNA JIRAN NEXT BOOK DINKI DUK KINGAM MU NAN CIKIN JIRA. WE LUV U TOOOOO MUCH*_ kan Yasmeen ne ya kara daurewa. "dawa kuka rabu ynz din? ke din mana fatan dai za'a min tanadin abincin rana mai dadi kamar na safe domin naji dadin abinci sosai my. lokacin ta dan ji sanyi amma fa har ynz hankalin ta ba kwanciya yayi ba wai me ke shirin faruwa ne a gidan nan ita ga baki daya kwalwarta ta juye ma. katse wayan tayi domin ta dan samasasauci. kursiyya da ke tsaye a gaban yasmeen saidai a wannan karan yasmeen bata gani ta kishi ya cikata wai ana waya da mijinta. hararen yasmeen tayi a zuciya tace wai ke nan kishiyata ce hmm to ai kuwa zaki sha wuya domin kin daina moran duk wani dadi daga gun al ameen sai ni nan kursiyya yar sarkin aljan amarya al ameen. Yasmeen abubuwan fa sun fara yawa amma tace baza ta fada a gida ba tukun. kofan dakin kursiyya ne ya fara bodewa yana rufewa da kansa a hankali ya farayi har kuma ya farayi da sauri ya bude gam ya kuma ya kuma rufe. tashi tayi a dan tsorace ta nufi kofan. cikin sanda ta je kofar dakin ta leka. ba kowa. motsi taji cikin bathroom. hakan yasa ta nufi gurin tana budewa kuwa taga wani dan jariri cikin bath jini ne cike da bahun wanka dan jaririn sai fachali yake cikin jini yana kallan ta yana dariya. iho ta saki ta yo baya a guje ta futa a dakin bata xamie a ko'ina ba sai dakinta. kullo dakin tayi tana karkarwa ta lalibo number mai gadi tayi calling. da sauri ya dauki wayan ganin mai kira. hello hajiya me ake bukata. malam lawali dan allah kayi sauri ka shigo gidan nan ba lafiya pls kazo ka gani. to hajiya gani nan wayan yana yankewa ya shiga daki ya dauko wata sharbebiyar ada ya nufi cikin gidan da gudu. assalamu alaikum hajiya miye ne a hankali ta bude kofa ta leko saida ta tabbatar da shine tukun ta fito. yauwa malam lawal wllh aljanune a cikin gidan nan dakin ta nuna mai shiga kaga ni malam lawal wllh aljanu mgnr take a wani firgice. aljanu kuma. mu ai ba tsoran su muke ba su din ma inji man lawal kursiyya dake gefe tana kallan su ciza lebe tayi jin ciki baki gurin mai gadin. a hankali ya nufi kofan dakin cikin tako irin ya san aiki da kafa ya tura kyauran. ya lalaka ba kowa hakan yasa ya shiga ko'ina baiga komai ba. ya dawo ya sanarwa Yasmeen ba kowa a ciki. tace ka duba cikin bathroom fa. eh na duba banga komai ba. Yasmeen tace muje inga. gaba ya shiga ta bishi baya. ya bude bandakin wayam bataga kowa ba. hakuri kawai ta bashi tace tsorata nayi ashe. lawal yacr ba komai wannan makeken gida ke kadai ai dole ki dinga tsorata dan idan wata ce wllh baratq iya ba. godiya tayi mai ya fito ya tafi. Yasmeen tq dade a gun tana mamaki ita da taga abun kirikiri ba mafarki ba yanzu kuma gashi taga wayam ba komai. kursiyya aljannah tsaye take tana kallan Yasmeen amma ita Yasmeen bata ganinta. ta wani murtuke wata yar kwalba dake saman wani dan bench ta taba. ta fado kasa. da gudu Yasmeen tayo waje. ita kuwa kursiyya me zatyi in ba dariya ba. haka nake sanki bakya addu'a ni kuwa zan sakata in wala a gidan nan yarinya yau aka fara wasan zamuga waye matar al ameen tsakanin ni da kuma ke. dr al ameen bayan ya gama duba mararsa lafiyan dake karkashin kulawansa ya dawo office yana yan dube dube. wayarsa ce tayi kara. kursiyya yagani. murmushi yayi yace kai gaskiya nima shege ne har na sace zuciyar wannan yarinyar haka daga haduba. (nida nasmat dariya mukayi nace kinji fa baisan tuni ya aure ta har sunci amarcin su jiya ba.lolz............................... king boy 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 19 - 20 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟5STAR MAR 2017 🌟 |_________________________| ***** 5 star ***** 🌟5⃣STAR ONLINE WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©5SWA ***** 5 star ***** ... . in dedicated to you oll members of hausa novels by king cikin sasanyar murya tayi mai sallama. shiru yayi na dan seconds domin muryar da yaji bai taba jin zazakar murya mai wani fitar da sauti mai dadi ba irin wannan. .ameen wa'alaiki salam amaryata. kiyi hakuri fa ynz nake niyar in kiraki sai kuma gashi kinki. hmm ba wani nan da alamu dai kama manta dani ko. hb dai ni din wa nama isa in manta da amarya ta ke da aka kawoki jiya gida na. ya fada cikin zolaya. . . humming tayi tukun tace wow gaskiya angona gidan ka ya hadu ba karamin dadi nake ji a ciki ba. sai dai fa ina tsoran kace zaka min kishiya domin inada masifar kishi. al ameen da yake daukar zantukan duk a wasa yace hb wa ni din ya za'ayi inyi ganganci hada sarauniyar mata da wata ai bazan taba aikata wannan kuskuren ba uhm to allah yasa haka. ynz yaushe zaka zo online ne muyi hira domin nifa bana jin dadin chat din ko kadan in baka on. .. my sweet ki bari ina wani dan aiki ne amma da zarar na gama zaki ganni Yasmeen inaso inga kyakyawar fuskanki wace nasan ta zarce ayi kwatance domin ke din ta daban ce ki a murya kinyi fice. kursiyya da ita tasan komai amma kawai sai ta basar. "wacece kuma Yasmeen ko dai matarka ce al ameen karfa ka yaudare ni ka jefa ni kogin kaunarka kuma aje kanada mata.. au wai Yasmeen nace srry my one wata yarinya ce tazo wucewa shine na ambaci Yasmeen. kursiyya ranta ne yayi matukar baci jikin ta ya fara wani turiri nan fa ta fara chanza kama duk wasu yan kananun hannuwa ne suka firfito mata a jiki ko wane hannu kuma motsi yake haka idanta ma ya wani koma tsanwa sharrr nan fa tace sai ta dau mataki a kan anbatan sunan Yasmeen da yayi suna waya. Yasmeen ita kadai a kitchen sai burun -buruntu take tana faman girki domin bata san al ameen ya dawo bata idar ba. bayan yan mintuna ta karasa komai yau kunun gyada tayi mai. mai dadi. bayan ta kamalla komai ne ta shiga jido wa tana kaiwa dinner. kursiyya kuwa zaune take kan armchair tana kallan ta kawai. amma ita Yasmeen bata ganinta. bayan ta kimtsa komai ta shiga daki ta cire kaya duk abunda take kursiya na biye da ita domin so take ta mata hukunci. bathroom ta nufa dadai kofan kursiyya ta tsaya taji wai ko zatayi addu'a domin indai tayi addu'a na shiga bayi kursiyya bazata iya shiga ba. Yasmeen kuwa wakar dorobucci ma take lokacin da ta shiga ban dakin hakan yasa kursiyya ta wani harareta tare da yin murmushi mugunta ta bita ciki. rowa ta hada lafiya lau mai gumi a cikin bath kafin ta je tayi brush ta dawo tuni kursiyya ta bullo a gurin yatsa tasa nan take ruwan yayi mugun zafi ta koma gefe tana murmushi mugunta. bayan Yasmeen ta taho ne santsi ya dan kwashe ta zata fadi da sauri tace bissmillahi- a'uzubillah. bat naga kursiyya ta tsere daga bandakin domin wani zafi taji lokacin da Yasmeen ta fadin kalmomin nan ruwam ma ya dawo kamar yadda yake. Yasmeen kuwa zuwa tayi taci gaba da wankanta bata ma san me ya faru ba. ( wannan ya nuna muhimmancin ambatan sunan allah kenan ko wani abun zai same ka idan ka ambaci allah sai ya kubutar da kai ba tare da kama sani ba. be careful.) kursiyya parllo ta bullo ranta a bace domin tasan muguntar da ta shirya baratayi tasiri ba. Yasmeen ta gama wankanta ta fito taje gaban mirror bayan ta goge ruwan dake jikinta da gashinta. tsaye take tana kwaliyya tana wakar gwanja asha rawa rawa. bayan ta shafa hoda ta sa man lips tana cikin sa jagira. ta hangi kamar jariri ta cikin madubi ta hange shi yana mata dariya. tsayawa tayi chak daga abunda take ta tsura mishi ido ta madubi a hankali take juyowa. ta duba gado bata ga komai ba. tsoro ne ya kamata da ta juyo mirror ba taga komai ba a gagauce ta gama kwaliyyar ta bude wardrobe ta dauko wata doguwan riga ( dress) ja mai kyau mai yan guntayen hannuwa tasa tasa sarka da dankune. tayi kyau sosai kamar yar indian. parllo ta dawo ta saki sauti wai kafin al ameen ya dawo.( tecon duro) take ji duk fadin gidan gabaki daya karan ya cika shi kasancewar manyan spekune yi take tana bin wakat daga kwance tana jijiga kai. a hankali barci mai nauyi yayi gaba da ita kursiyya kuwa farinciki ne ya mamaye ta ganin abunda ya faru dama ita tafi san shedan ci. tsullum ta bullo gaban Yasmeen tana kallan ta tana wani murmushi mugunta. dan tsugunawa tayi ta kai bakinta kusa da kunnan Yasmeen. " hk nake sanki Yasmeen da kin kasance mai riko da addini to da ba abunda na isa in miki amma ynx kin bani dama kuma naji dadin kasan cewar ki shedaniya hkn zaisa in sama damar kwace mijin ki ya dawo hannuna. ta kyalkyale da watq irin dariya mai fita da sauti biyu. ba bata lokaci ta rikide ta dawo yasmeen sak ba banbanci ko kadan. daukan yasmeen tayi chamak bata zame da ita ko.ina ba sai kan wani dan dogwan dutse dake tsakiyan teku...................................... juyawa nayi na kalli sis zeesa nace dama yasmeen ta farka ynz taka kalanta muga me zai faru...... king boy 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 21 - 22 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟5STAR MAR 2017 🌟 |_________________________| ***** 5 star ***** 🌟5⃣STAR ONLINE WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©5SWA ***** 5 star ***** ... . dutsen da ya kasance a tsakiyan teku hakan yasa wajen wani iska mai dadi yake kadawa nan kursiyya ta ajiye ta bat ta bace ta bullo a gida. toh dama kursiyya ta kasan ce shedaniya ce akwai ta da san kida da wake wake dayake ba muslma bace ce itama. nan fa tahau rawa kamar Jackson. ita duk karan nan bai ishe taba sai da ta kara volume . man lawal mai gadi shi kansa da yake gate saida kidan ya takura mai yace wannan abu kamar dai club ai dole ma aljannu su dame ki kullum sai kin ishi mutane da kida wllh makwabtan matar nan hakuri gare su yake fadawa driver. idi driver da yake faman cin garau garau yace hmm kaidai bari ni duk ba wannan ne yake damuna ba wllh ni rashin kawo mn abinci shi yake damuna ka tuna lokacin da umma na gidan nan kullum abinci sai mun koshi amma ynz yarinyar nan wai baxata iya ba ta barmu da abincin saye. lawal yace to yq zamuyi ai sai hkr badan mai gidan nata nada kirki ba ya kara mana kudin albashi ai da a abinci ma kadai zamu dinga cinye salary din. karan motar al ameen ne ya katse su da sauri lawal ya tashi da sauri ya bude mai gate. al amern tun da ya shigo layin yake jin tashin kida sai da ya zo saitin gidan ya gane a nan ne. da sauri ya fito a motan yana fada su lawal na gaishe shi amma bai wani tsaya amsawa ba yayi cikin da sauri. kursiyya idanta ya rufe kawai rawa take tikawa. da niyar marinta ya shigo amma ganin irin kyawan da rigar tayi mata da kuma yanda duk sasan jikinta ke juyawa a rawar da take yi bama kamar breast inta da yake kusan rabi a wajen ya tsaya cikk ya zuba mata ido. a hankali ya taka har gurin dvd ya kashe sai a lokacin kursiyya ta dakata da rawar duk da ta ganshi. u w welcome my Sweet. murmushi yayi lokacin da ya tako a hankali ya kama hannunta ya jata sofachair ya xaunar da ita a cinyarsa. " Yasmeen me yasa bakya jin mgn volume din nan ai yayi over ki dinga rage volume pls. kursiyya da takr a matsyin Yasmeen bata rai tayi tukun ta sadda kai kasa alamun tashi fushi. hannu yasa ya dago fuskanta yana kallanta yana murmushi. " au fushi kikayi dan nace ki dinga rage volume to kiyi hkr my one kinsan cewq bana san bacin ranki ke nake gani inji dadi kallanki yakan fitar dani a damuwan da nake. kursiyya abunda ya bata haushi shine Yasmeen yake cewa. toh amma ba damuwa tunda dai sunan ne kawai ai itace. wow! tnx my one shi isa sanka kullum ke kara shiga birnin zuciyata yanata gini abunsa. tashi muje in baka abinci sahibina. ta dan shafa cikinsa nasan dai ka debo yunwa a cikin nan naka. ya kalle ta yayi murmushi kamar kin san kuwa duk abinda nake hankalina a kan abincin yake domin irin kamshin shi da ya cika min hanci. tashi sukayi suka isa dinner din inda suka dinga ciyar da juna abincin a baki suke bawa junansu abincin kursiyya ta zuba mai kunun gyadan ta mika mar tukun itama ta zuba ta suka fara sha tare. ( sis nasmat ta juyo ta kalle ni tace shegiya kursiyya tsuntsu daga sama gasashe kenan ba ita da yin girki ba gatanan tana morewa abunta. zanyi mgn kursiyya ta harare ni tsoro yasa ni yin shiru) sun dade a gun suna nunawa juna kauna al amern kam sai suburbuda mata kalaman love yake ita kuma kursiyya tana washe baki. bai fita ba sai karfe 2:30 nan ya bar kursiyya datake da sifar Yasmeen yana fita ta kama wata shu'umar dariya hahahaha wanda yasa gabaki daya fallan amsawa. bacewa tayi taje ta dauko yasmeen da take ta sharar barcin ta har ynx. kan sofa ta kwantar da ita kamar yanda take da. a hankali fuskan kursiyya ta fara sauyawa ta koma kamanin ta. yasmeen bata tashi ba sai karfe uku harda mint 6 tana tashi ta dubi agogo tayi mamaki sosai saidai ba wannan ya bata mamaki ba dinner da ta hanga alamun ance abinci. da sauri ta mike zumbur ta nufi dinner din. bata rai tayi tukun tayi tsaki mtseeww wai ni al ameen me yasa yake min hk da safe yaci abincin sa bai tayar dani ba kuma ynz ma haka. ta nufi daki da niyar ta dauko waya ta kira shi taji dalili. al ameen bayan ya koma office yaga ba aiki hakan yasa shi bude data. nan fa massage suka fara shigowa. al ameen ya shiga dubawa. al ameen ya kasance mutun ne mayaudari amma fa na yan matan whatsapp domin a halin ynz yan matansa sunfi a kirga wasu ma har mantawq yake da su. massage din wata number mai suna yar wahala naga ya bude massages ne kamar haka" ° bayan salama da fatan alkhairi masoyina ina so kasani cewa jiya banyi barci ba kwata kwata dan rashin ganin reply dinka kwana nayi a online amma baka zo ba why. srry my sweet karki damu kaina ne ke dan yi min ciwo shi isa na dan kwanta. bai karanta sauran ba yayi tsaki ya fito daga massage din lokacin husaini ya shigo.office din. yayi mai sallama. ah sai ustaz ya akayi ne. lokacin usaini ya karaso wato kaidai har ynz bazaka canza halin ka ba na kin amsa sallama ko ynz kayi asarar lada goma fa. al ameen dan sosa keya yayi yace au srry fa wslm. gidan ku ne wslm din baraka amsa min sallama cikaka ba wato chat ya bata ka baki daya ko al ameen. dariya al ameen yayi. kuma nace ma ka daina cemin ustaz din nan karma mutani suji su zata ni din wani malami ne ku dama mutanan nan daga fadin gaskiya sai ku fara cewa mutun ustaz shehu miye da miye. al ameen yace ynz dai ba wannan ba dama ina so in baka wani labari baka san nayi saban kamu ba ko. usaini ya kalle shi cikin rashin fahimta yace ban gane ba me kake nufi. al ameen yace bazaka gane ba kai kam ai shekaran jiya nayi sabuwar budurwa galeliya har a ledan ta. usaini yace hmm budurwa kuma ai ni har nagaji da ji indai a gunka ne domin kusan kullum idan muka hadu sai ka fadan kayi sabuwa. kai wannan fa ta daban ce karkaso kaga yanda ta damu dani al ameen yayi murmishi yace wai kasan wani abu irin auren whatsapp din nan mukayi amma da ango take kirana. usaini yace uhm lalai tsageran cin yayi yawa wato har wasa da aure kuka a whatsapp din ko to wllh zai iya dauruwa da gaske indai kunbi ka'ida kai dallah share duk shirme ne ba wani gaske ba. messages din photos yagani a number kursiyya yauwa yar albarka ashe ma ta turo pics din ya kalle usaini yace matso kusa ka ga matan manya domin nadan babbar yarinya ce. usaini ya matsa yana murmushi. me zasu gani kuwa inba photan................................. kuyi hkr fa sis nasmat nace ta leko min pics din taki amma bari in leka da kaina. shiga nan kayi like din page din mu domin karanta sauran labarin https://m.facebook.com/bigboyisahfans/?ref=bookmarks king boy 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 23 - 24 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟5STAR MAR 2017 🌟 |_________________________| ***** 5 star ***** 🌟5⃣STAR ONLINE WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©5SWA ***** 5 star ***** ... . *wannan page din naku ne yan samari facebook luv kursiyya tace in gaida ku. lolz* (ina lekawa nayo baya da gudu. nasmat tayi dariya tace me zan gani hk kaifa namiji ne. kardai ace duk abunda kake fada cika baki ne. hararenta nayi nace da kinga pic din ba kyan gani abun tsoro bari dai in dawo in baki lbr na juya na koma ) al ameen da husaini kallo daya sukawa pic din suma basu yarda sun kara ba. pic din wata halita ce mace amma bakikirin da ita kamar gawayi ba abunda kake gani a jikinta sai wasu jajayen idanu chaka-chaka a jikinta tana da bindi ( hutsiya) bakin ta wani wakeke ne idan kasa jariri zai shige. kafafun doki ne da ita hannuwa ma kofato ne. kana iya ganin abubuwan cikin kanta su kwalwa ne da sauran su. bayan al ameen ya goge pic din yayi tsaki mwtseew data tsorata mutane hk kurum. husaini da shima kansa ya tsorata sai kuma abun ya bashi dariya ganin yadda al ameen din ya tsorata. dariya yake kyakyala masa. hada rike ciki al ameen ya harare shi. malam ya isa haka. husaini ya dan sasauta dariyar yana mgn cikin dariya- dariya toh toh shikenan. kallan al ameen yayi yace _MIJIN ALJANAH_ ya kuma kyalkyale wa da sabuwar dariya. husaini kaga ni fa bana san wannan abun miye kuma na dariya hada ce min wani _MIJIN ALJANAH_ toh ni allah ma ya shiga tsakanina da su ni fa ka sani duk gidan mu ma aljanu tsoran su suke because ba wanda aljani ya taba shiga. aha. to naji usaini ya fada lokacin ds ya dakata da dariyar yace ba wanda aljani ya taba shiga amma inaga ai kai ka kwaso ta domin ni ko a fim din horror ban taba ganin kalan hallita mai ban tsoro irin wannan ba. al ameen yayi yar dariya yace kaji matsoraci kawai inaga tayi ne dan ta tsorata ni kuma gashin ban tsorata ba sai kai. hmm muka tsorata dai in baka tsorata ba kai miye yasa ka gogewa kaji mutun. al amern wllh ina gayama ka kula domin ynz al jannun ma chat suke sosai sai su shigo cikin mutane atayin harka da su kuma bazaka taba ganewa ba. al ameen dariya yayi sosai yace amma gaye ban san kai mugun matsoraci ne ba sai yau wato dan kaji ana cewa wai aljanu na chat har ka wani dauka to ya za'ayi ma aljani yayi amfani da waya bayan ba ganin su ake yi ba kuma su iska ne. husaini yayi murmushi yace to naji amma kasan cewa aljani yana iya rikidewa ya zama mutun ko wata hallitar ko. al ameen zaiyi wata mgnr husain ya daga mai hannu kaga bani amsa eh ko aa. eh hk aka ce amma ni sam ban yarda ba. husain yayi murmushi yace to kar allah yasa ka yarda amma tunda suke iya zama mutun kuma suna ci suna sha to kaga kuwa dan su sayi waya suyi chat ba wani abu bane kadai kawai ka kula ka rage yaudarar yaran mutane . al ameen yayi dariya yace ai gaye ba abunda za'a fasa kaga wannan yarinyar. ya nuna mai number da aka rubuta yar wahala. husai ni yace ai yar wahala aka rubuta. eh sunanta fauziya tun da na tura mata pic dina ta rikice ni kuma wllh yarinyar bata min ba ko kadan dan karka so ka ganta wata black. husaini yaja tsaki mtseeww to uban wa yasa kace kana santa da farko ai dai nasan ba ita ce zata fara cewa tana sanka ba dan hkn abu mai wuya ne. al ameen yace gaye karka so kaji muryar yarinyar it ix very sweet but her face ix bad 4 me. allah ya sawake ma yasa ka gane kuma. al ameen yace ba amin ba domin ina nishadi sosai inga budurwoyina 5 ko sama da hk a online ko wacce kuma bana bari tayi chat da wani ko wata sai ni in dai ina on gaye ka shigo harkar nan fa zan baka number yarinya 20 domin ni sunyi expired a gare ni dan ni delet dinsu ma zqnyi. allah ya kiyaye min wllh ba dani ba kaga bari in koma office dina nima naga ba aiki ne nayo nan. husai ya juya yayi hanyar fita. al ameen yace to matsoraci sai ka dawo husaini yace matsorata dai ya fita yana dariya. husaini bai dade da fita ba wayar Yasmeen ta shigo. dauka yayi yace hello my dear gaskiya abincin ki na yauma yayi min dadi sosai. Yasmeen tace ai mun bata da kai yau fushi nake da kai. cikin wata irin murya yace haba my sweet wife me kuma nayi da za'a bata dani laifin me nayi? Yasmeen tace ai laifi ba daya kayi ba har biyu ma . na shiga uku na. ya fada cikin zolaya ni din ? Yasmeen ta danyi gungunin kuka cikin shagwaba tace. " shine zaka ci abinci kai kadai kuma kana gani na ina barci kakk ka tada ni ko laifi na farko kuma da safe ma hk kamin why.? al ameen yayi jim kadan ya rasa me xaice mata can kuma sai ya basar yace maybe wasa take yi bari nima in mayar mata da martani. " shima cikin shagwaba kmn yadda tayi yace to sarauniyata ayi hakuri aiki ne yamin yawa gashi nan tuli a office but baran kara ba. Yasmeen tace. uhhm uhhm baran kyale kaba sai nayi maka hukunci zaka dawo gidan ai ka same ni. al amin yayi dariya yace wow i want wllh indai irin na jiya ne. zan dawo ma da wuri me zan kawo miki. yasmeen duk da ba tare suke ba saida ta rufe ido tace uhm ka taho min da kankana mai zaki. yace shi kadai. tace da buhu uku na kiss.... ta katse wayan. dariya al ameen yayi cike da farin ciki ya fada a fili buhun kiss ko to ai hikenan yarinya kin samu. kursiyya dake zaune a kan wata kujera dake office din nasa ta zuro mai jajayen ido zumbur ta mike jin abunda ya fada. a zuciya tace duk kuwa yanda za'ayi ni zakawa kiss din nan.........................,......... *sis nasmat tace a gayawa kursiyya bata isa ba ita za'awa kiss din to nidai ba ruwa na. ke da ita ne in kuma a kwai wacce itama zata ja da kursiyya to.lolz* shiga nan kayi like din page din mu domin karanta sauran labarin https://m.facebook.com/bigboyisahfans/?ref=bookmarks king boy dan autan writer's king boy 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 25 - 26 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟5STAR MAR 2017 🌟 |_________________________| ***** 5 star ***** 🌟5⃣STAR ONLINE WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©5SWA ***** 5 star ***** ... . wannan page din naku ne yan group din 3star hausa novels thanks an ur Pray to me aci gaba da gashi kursiyya na gaishe ku. luv uhy ol . . . . . Yasmeen zaune take tana chat a facebook hankalin ta kwance ynz zargin da take ya lafa rudanin da ta shiga domin taji al ameen yace mata aiki ne yayi masa yawa shi yasa bai tada ita ba sabanin da da take zargin wani abu. magana suke da wata frnd dinta da sukayi school tare wayarta ce ta tsaya cikk tayi lock amma taki ta dauke ta yi hold na switch amma ina wayan tayi wani huking taki ta matsa battery ta cire abun mamaki wayar na nan yadda take. tsayawa tayi tana kallan wayar ga battery a hannunta amma kuma waya a kunne magana taji anayi hakan ya bata damar juyo wayar. wani kwarangwal ne skeleton ke mata magana. Yasmeen idan kina san kanki da arziki ki rabu da miji na idan kuma ba haka ba zaki jawowa kanki bala'i da matsifa. Yasmeen ta dan tsorata hakan yasa ta saki wayar ta tashi ta ruga a guje dakin ta ta kulle dan kwarangwal din nan kuwa dariya ya kamayi kamar na dan jariri hahahahaha. Yasmeen tana daki amma tana jin dariyar. lalai yanzu ta tabbata akwai aljanu a gidan nan kuma tabbas aljanar macece domin duk mafarkanta da kuma tsorata ta da ake bata ga namiji a ciki ba. sai da taji an dakata da dariya tukun ta leko parllo taga wayar nan inda ta yadda ita amma ba komai wato ba a kunne take ba. bata dau wayar ba. dakin ta ta koma ta shiga bath room dan ta danyi wanka domin dare ya fara yi. wanka take abunta shiru gidan ba motsin komai. ba'a jima ba ta fara jin kukan jariri. shiru tayi ta dan dakata da wankan ta saurara. tabbas kukan dan jaririne. to miye ruwana da shi inaga makwabta ne . ci gaba tayi da wanka abunta. kukan ne ya kara yawa. taji kukan kamar a cikin dakin ta ne hkn yasa ta dakata da wanka a hankali tazo ta kama kofan ta bude. ihoo ta saki mai rikitarwa ta kulle kufan da sauri. wasu yan jarirai ne guda biyu a tsakiyan dakin daya ba kai kan nasa ta gani a hannun dayan yana gurgura da hakori shi kuma marar kan shike kukan. ban daki ta koma ta kama karkarwa tsoro sai makyarkyata take tana waige waige a bathroom din. fachal fachal taji anayi a cikin bath. ita da bata bar komai a gun ba to miye hkn. a hankali ta nufi gun. ( sis nasmat tana cewa karki je tsoro nake ji amma ina bata ma kula da mu ba) tana lekawa ta saki wani kara. ahhhhhhhhhhhhh" kawai sai gani mukayi ta zube a gun sumamiya ( ni da nasmat da muke rabe a guri daya mun kakame saboda tsoro an rasa wa zaije ya leko bahon wankan domin ko ni a firgice nake. ) ba wani abu bane bahon ne cike da jini sai wata yar tsohowa a ciki duk kayan cikinta su hanji su miye gasu nan a fili tsutsotsi ne keta yawo a cikin wani katan kaine gare ta hancin wawakeke shima duk tsotsa ce ke fita a ciki ba abunda ya tsorata ni sai da naga kunnuwanta kalan na shanu ne idanta kuma baki ne wul wul ba alamun fari a jiki da gudu nayo baya sis nasmat na tambaya miye nace jeki gani. karan da tayi yasa su mai gadi da driver suka rugo da gudu cikin gidan bisa mamaki suka iske ta tana dadana waya. hajiya lafiya. me yafaru muka ji ihoon ku. man lawal kawai ina cikin farin ciki ne shine yasa hakan ba wani abu ba kuje ba komai. futa sukayi suna tsaki wannan yarinyar fitinana ce wllh kaji fa wannan ihon da tayi ko da rana ne ya balle yanzu takwas ta wuce. hmm kadai bari ai bakaji irin haushin da naji ba lokacin da take fadar wai farin ciki ne inji lawal. Yasmeen ta mike tana wani shu'umar dariyar mugunta. zeesa tace au dama Yasmeen ta iya dariya ne hk. nace da alamu dai har yanzu zazabin da kike bai sauka ba domin bakya ganewa ita Yasmeen a bandaki muka barta ai) daidai lokacin sukaji odan al amern da sauri lawal yaje ya bude mar ya shigo saida suka gaisa tukun ya nufi cikin gidan kursiyya kuwa wani dan juyu tayi kawai sai gani nayi kayan jikinta sun canxa sai uban kamshi yake tashi a jikinta. zaune take kan armchair tana dadana waya sai gashi ya shigo tashi tayi cikin farin ciki ta tarye shi. wow sweetyna kinga yanda kikayi wani masifafan kyau kuwa. wannan kyan duk nawane. ya fada yana rungume da ita. daka mai kai kawai tayi alamun eh. ajiye kayan dake hannunsa yayi. baisan lokacin da ya fara kissing dinta ba ta ko'ina domin kamshin jikinta da yayi matukar dauke mai hnkli ya kuma bashi sha'awa. nan fa itqma kursiyya ta shiga mayar mai da martani kissing din juna kawai suke chamak ya dauke ta kamar yar baby yayi dakin Yasmeen da ita wanda har a lokacin bakin su a hade yake. . . yau kam kursiyya tasha kiss iya kiss domin da ace Yasmeen din gaskiya ne to da inaga sai lips din ta sun dan kunbura dan tsabar tsotsa.lolz tashi yayi ya cire kayan jikinsa da niyar zai shiga ban daki yayi wanka. kursiyya kuwa rasa abunyi tayi domin Yasmeen na bathroom din kuma idan ya shiga tabbas sai ya ganta. ................................ good morning to oll my frnds wanda na sani da wanda ban sani ba have peaceful day shiga nan kayi like din page din mu https://m.facebook.com/bigboyisahfans/?ref=bookmarks king boyn ku ne little of writer's 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 27 - 28 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟5STAR MAR 2017 🌟 |_________________________| ***** 5 star ***** 🌟5⃣STAR ONLINE WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©5SWA ***** 5 star ***** kursiyya tace dr bari inje in hada maka ruwa kafin ka shigo. da sauri ta tashi ta shiga bandakin ta kullo har ynz yasmeen na yanda take a kwance sume. kursiyya tazo daidai kanta ta tsuguna ta taba kayan jikin yasmeen nan take suka koma kalan na jikinta har kamshin sannan ta mike ta dan mike hannunta sai ga ruwa yana dakar fuskan yasmeen kuwa sai ta tashi. kanta taji yayi wani nauyi ya fara ciwo. nan fa ta tuno abunda ya faru da gudu ta fito a ban dakin a dakin ta iske al ameen. yasmeen lafiya kuwa zaki wani rugo da gudu haka haba ai sai ji ciwo pls ki daina kinji. kin hada ruwan. ba amsar da ta bashi ba kenan domin a firgice take dr wllh akwai aljanu a gidan nan wllh tun jiya ake firgitani. murmushi yayi yace hmm mata! mata iyayen tsoro to kiji in gaya miki gidan nan ba wani aljani kawai tsoran ki ne. tafiya yayi zai shiga ban dakin da sauri ta ruko hannunsa pls dr muyi wankan tare domin ni kam tsoran zama ni kadai nake. murmushi yayi tukun a zuciyarsa yace af! to ai ni abunda nake nema kenan. yi sauri ki iske ni a bayin . hk ya shiga ba ko addu'a shiga bandaki yasmeen ta fara kokarin cire kaya ta iske shi. abun mamaki ai ni ba wannan kayan bane a jikina inji yasmeen to ni wannan kayan ai bani da ko shegen su. to tayayi ma suka kasance a jikina bayan ko wanka banba balle in chanxa kaya. wai me ke faruwa a gidan nan ne bari mu fito in tambaya dr kayan nan. lokacin da ta ajiye su a kan gadan ta daura towel ta bi bayansa. kursiyya tana ganin Yasmeen ta fita a ban dakin nan ta hada ruwa mai dumi kayan kamshi tasa a ciki da turaren wanka ita a nufinta tunda Yasmeen na waje to ita sai tazo a matsayin ta suyi wanka tare da al ameen din. abun haushi tare taga sun shigo abinda ya kona mata rai kenan ta ciji yatsa ta bacr bat domin bazata iya tsayawa kallan al ameen na wanka da Yasmeen ba dan idan ta tsaya tabbas mumunan abu zai faru domin har ynz bata da niyar cutar yasmeen tsoratatan da takeyi ma duk zafin kishine. a can kasar bagadad kukar bulokia kuka ce mai dumbun tarihi garin aljanune. wasu bakaken aljanu ne a kanta munanai ko wane da kalar sufar sa wani dogo mai kaho daya a goshi a cikinsu nagani ya murtuke fuska ba alamun fara'a a fuskansa. haba durmus miye na damuwa karka bamu kunya mana ka zama namiji dan ka rasa kursiyya zaka iya samun wata ai wacce ta fita. wata irin tsaw ya daka mai mai kama da saukar aradu kaaaaaai! dakata bazan taba samun kwanciyar hankali da natsuwa ba in ban dauki mataki a kan wannan taka dirin dan adam din ba da ya raba ni da kursiyya. aljanin na 1. wanda ya fara mganar yace to tayaya bayan kasan kursiyya ta riga ta zama mai bodygurd kuma fa kasan cewa a cikin mu ba wanda ya isa ya jada kursiyya ko ba dan karfi da allah ya bata ba kasan cewa sarki bazai barka ba in dai har ka cutar da yarsa. dursum yace haka ne amma kasani cewa zanci gaba da bibiyar sawun su duk inda suke ina wajen kuma dole sai an sama kuskure wani lokacin kaga sannan ne zan aika ta mai duk abunda naso. kuma ina tabbatar ma ya jama kansa kai bama shi kadai ba gabaki daya yajawa yan adam din baki daya maza da mata. ya juya ya kalle su ya mika wani talbeben hanunsa mai kamada jani talau. lolz yace duk wanda yake goyan bayana kuma ya yarda zai bani hadin kai wajen rama abunda akayi min ga yan adam to ya doro hanunsa nan. nan fa ya dinga binsu da kallo da idanunsa masu kama dana damusa. baki daya saida suka dora hannunsa yace yauwa naji dadin hk abokaina ynx ku tashi mu watsu gari duk wanda yama laifi kadan kai koma baima ba mace ko namiji ne indai yama kawai ka shiga jikinsa. gargadi but karku shiga jikin mai ruko da addini ko mace mai yawan barin tsiraicin ta a fili muje. dake sun kasance masu fukafukai nr ba bata lokaci sai gasu sun iso garin daura nan fa suka warwatsu ko'ina. tare sukayi wankan cikin farin ciki yana cuda ta tana cudasa bayan sun gama suka dauro towel suka fito nan aka sake shiga wani saban salon kaunar domin kowa a cikinsu komai sai dai dan uwansa ya masa Yasmeen ita ta shafa mai mai ta feshe shi da turare mai kamshi hatta kaya ita ta saka mishi abun gwanin bansha'awa. ( su mu gwabraye anji haushi. lolz bayan sun shirya ne tsaf tsaf ta kunna tsintsiyar kamshi mai dadi. nan dai take ta faman shirya dakin nata. kallan ta yakeyi yana lasar harshe yanda yake jin wani irin santa a can kasar zuciyarsa har yama matsu dare ya karasa yi domin ya..... . ba abunda ke kara burge sa a jikin yasmeen kamar kirjinta dake ciki full da na shanu. sai kuma hipa dinta da suke kamar wacce tayi ciko. kai masha'allah domin duk abunda yake bukata ga diya mace Yasmeen tana da shi hakan yasa shi yi mata alkawarin cewa bazai taba kara mata aure ba domin shi kam ba wata diya mace da ta fi mai Yasmeen shi kam ko yaga wata ma mai kyau din idan ya tuno tashi matar sai yayi hamdala. ( nasmat tace ai da wannan karin naka dama mata uku ka karo mata yafi da ace ka karo mata kursiyya.) bayan ta kamala gyaran dakin ko'ina tsaf tsaf ta gyara sai kamshi yake tashi a dakin . zuwa tayi ta zauna kan cinyarsa ta dan kwantar da kanta a kirjinsa dr wllh na gaji bazan sama damar girki ba ynz. su kam gabaki daya bama ta yin sallah ba suke tukun dan kwananan ba sallah ba salati sukr bare ma kuma addu'a kallanta yayi ya dago kanta da hannu yace my to ynz zabi na gare ki in tashi in girka miki ne ko mu tafi hotel ne. cikin sasanyar murya tace aa dr muje hotel din dama na dadw ban fita ba duk gidan ya isheni ga tsoro da ake ta bani kai kuma sam kaki yarda. hmm kinga tashi mu tafi ko in dauke ki ne kafin tayi magana camak yayi sama da ita. kirjinta ya hadu da nashi. wani laushi da dadi yake jikin nata baiki yayi tafiya daga nan zuwa kano ba yana dauke da ita.lolz........................... sis nasmat naga ta ruga da gudu kafin su fita ta fita. tambayarta nayi inazuwa.ta juyo tace kursiyya zan kirawo ince gashi nan za'a tafi aci da hakinta tazo ta dau mataki. lolx........ good night to all my frnds shiga nan kayi like din page din mu domin karanta sauran labarin https://m.facebook.com/bigboyisahfans/?ref=bookmarks naku har kullum kingboy little of writer's 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 29 - 30 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟5STAR MAR 2017 🌟 |_________________________| ***** 5 star ***** 🌟5⃣STAR ONLINE WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©5SWA ***** 5 star ***** *uhm naga yan nan gidan yau ko cigiyar kursiyya bakuyi ba balle ni kundai ganni yau sai ynz to kuyi hkr wani al amari ne yashigo min ina rokon asakani addu'a oll my friends* dauke yake da ita har saida suka zo farfajiyar tsakar gidan ganin an kusa xuwa gurin su m lawal shi kuma baida alamun sauke ta nan fa ta fara bugwansa cikin shagwaba tana fadin dr ni ka sauke ni dr hada dan kukan ta na shagwaba tukun ya sauke ta. suka shiga mota. kursiyya kam bakin ciki da zafim kishi ya dameta binsu take a saman iska. basu zame ko.ina ba sai wani katan hotel bayan sun zazauna suka sa akayi musu odan abinci kala kala aka shiga kawo musu. kursiyya na gefe kuma na kallan su hmm lalai yarinya kin debo ruwan dafa kanki ko dan bake ce mai laifin ba ango nane domin yamin alkawarin bazai kara aure ba uhm al ameen badan san da nake ma ba daka dandana kaji kai ma. jira take kawai su fara ci taji dame zasu fara idan sunyi bismillah batada damar ci amma in basuyi ba to tare zasu ci. ana kawo abincin a cikin su ba wanda ya wani tuna da bismillah ci kawai suka fara yi. shedanu ne kazama sama da uku sun zagaye abincin su al ameen naci suma suna ci sai kazanta suke musu a ciki. kursiyya na zuwa wajen duk suka watse domin sun san ita shugaba ce zaunawa tayi kusa da al ameen ta fara cin abincin gurinsa. da ita suka cinye tass. sai da sukayo sayaya sosai tukun suka dawo gida. abubuwan da suka sayo din duk a fridge suka zuba kasancewar a koshe suke. abun duniya gaba daya yazo ya ishi kursiyya ☠ ta wani bata rai tama rasa abunyi domin bata so al ameen yaga wata alama tata amma da tuni ta dau mataki ganin abunda ke faruwa. domin tun a parllo su yasmeen suka fara romantic din juna tukun ya dauke ta kamar yar baby har daki ya direta kan gado waje nayo ganin abunda zai faru yafi karfini domin am small 🙈 wajen kursiyya muka dawo muka tarar da ita parllo haushi ya cikata domin a cewarta ko a al adar yan adam ne ai bata ci amarcinta ba amma zata dau mataki. domin tun a parllo su yasmeen suka fara romantic din juna tukun ya dauke ta kamar yar baby har daki ya direta kan gado waje nayo ganin abunda zai faru yafi karfini domin am small 🙈 wajen kursiyya muka dawo muka tarar da ita parllo haushi ya cikata domin a cewarta ko a al adar yan adam ne ai bata ci amarcinta ba amma zata dau mataki. bayan sun gama raya sunnah ne tare suka tashi suka shiga ban daki domin yin wanka.... kursiyya na bakin kofa ita bata shigo ba kuma bata koma ba ta tashi daga kamaninta ta koma wata mumunan halita mai kamar mutun bakinta wani dogo ne kamar bakin jaki saidai yafi na jakin tsini idanunta jajur sai jini dake futa a ciki gashi ne yabayaba a kanta baki kirin da shi. karin abun tsoran shine kafafunta sirarane kamar ka taba ta karye. cikinta kuwa runbu guda tumeme da shi abun tsoro. waini bakin hayaki ne ys gauraye dakin kamar guguwa yana bacewa tsulum sai ga mace tsullum ta bullo a ciki. wata Kyakyawar budurwa ce sanye take da doguwar bakar riga mai wani adan kwarangwal a wuyan rigar. ba abunda zai baka mamaki sai gashints da ya rufe duk bayanta yake jan kasa Kyakyawa ce ta gaban kwatance gata fara sall bakaken kayan sunyi mata kyau sai wata kwaliyyar hauka wace na rasa gane kangadanta domin duk wani bakin abu ne kamar kwalli aka zazana layi layi a fuskar sai dai kuma abun mamaki jikinta wajeje duk alamun kuna ne duk ta susulge. na kalli ama nace amma wannan Kyakyawar fa anya kuwa za'a sama kamarta ko a india nace gaskiya da zata soni dana gwada sa'a ta. ama tace gaskiya dai kam wannan abu hk kmr aljanah. bamu gama mganar ba sai gani mukayi ta nufi kursiyya itama kursiyyar ita ta nufa suka rungume juna suna farin ciki................................... https://m.facebook.com/bigboyisahfans/?ref=bookmarks naku har kullum kingboy little of writer's 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 31 - 32 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟5STAR MAR 2017 🌟 |_________________________| ***** 5 star ***** 🌟5⃣STAR ONLINE WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©5SWA ***** 5 star ***** kursiyya na ganin yarinyar nan sai ta chanza sufa ta dawo yanda take da rabin fuska aljana rabi kuma na mutun abun mamaki duk da rabin fuska ne zaka iya gane sunyi kama da wannan yarinya. rungumar juna sukayi cikin farin ciki ji nayi kursiyya tace haba marsiyya me nayi miki ne da zaki guje ni har nayi aure amma baki zo min ba ko sau daya. ina kika buya ne yar kanwata yama dai naga duk jikinki wani gu a kone me ya faru? marsiyya tayi wata irin dariya tukun ta bata rai tace wato yaya bansan ke jaruma bace a cikin mu mu jinni sai ynz na kara tabbatarwa domin a cikin mu dadaya ne ke auran mutane yan adam suma kuma sai maza masu sakaci. da addu'a da kuma karatun qura'ani. kursiyya tayi dariya hahHa tace kanwata da kinsan yadda nake jin dadin gidan nan da kema sai kinyi sha'awa domin gabaki dayan su jahilai ne bangaran addu'a basu iya komai ba ba abunda suka sani a Qur'an balle su nema kariya a gun allah ga mu. taci gaba da cewa matsalata kawai matarsa. kan marsiyya naga yayi jajur idanunta sunyi baki. yaya miji fa kika ce kam buhu ai kuwa yaya bazan tafi ba sai kishiyarku tabar gidan nan me ma kike jira da ita ai da nice da tuni na hallakata wllh aunty ina take nuna min ita kiga aiki da cikawa badai kince bata yin addu'a ba. kursiyya ta bazo wasu fukafuka ta tashi sama hahaha sis na ashe har ynz kina nan da muguntar ki da bala'i ki da shu'umancin ki da zalincin ki. to ina so in gaya miki cewa wannan ba ynz ba tukun bana ma so in wahalar da ita abunda nake bukata shine kawai ta tsorata ta bar min miji na ni kadai in koreta. dajin haka na juya da niyar guduwa zeesa ce ta chaf ko min rigata wai ina zani nace aradu na ma fasa daukan labarin daga ganin wannan kanwar aljanar baratayi kirki ba karta gama da su yasmeen tayo kanmu.lolz. hahahaha ta yi dariya aunty hk nake har ynz kuwa kuma indai hkn ma kike bukata to zamuyi kuma zamu kore ta cikin ruwansanyi yanzu tana ina a fara aiki. kursiyya tace barci suke. marsiyya tace aunty mu bita ciki a fara bata horo. kursiyya ta yi dariya hahaha tukun tace aa ke kiji da ita ni gun mijina zani allah yasa dai baiyi addua ba da zai kwanta. batt suka bace duk su biyun yasmeen na barci ta shiga mafarki.........↓ zaune take a parllonta ita kadai kanta a kunce yake ba dan kwali rigar ma yar shara sharace mai nuna tsirai ci. ( note pls yan uwana mata da maxa yayai da kannai a kula da irin suturar da za'a na sakawa karki yi wani tunanin wai ai a gida kike ko kuma kiyi tunanin a cikin daki ne kiki saka dan kwali to karki manta fa aljani ko'ina yawo yake kuma ko'ina akwai su kuma aljanu akwai masu naci wanda idan kayi musu laifi koda ace basu sama hanyar shiga jikinka ba a lokacin saboda to zasuta binka ne har sai lokacin ya dace ga kadan daga cikin irin lokutan. 1 lokacin da kake ko kike aikata saban allah 2 lokacin da kikayi shiga ta tsiraici. 3 lokacin da kake / kike jin kida da wake-wake 4 lokacin da ka manta da ambatan allah 5 lokacin da kake cikin kazamta domin aljani kazamai ne mafiyawancin su domin wasu ma kashi ne abincinsu 6 lokacin da kika bar kanki a bude ba dan kwali 7 ko lokacin da kake kake aikata zina ko mata masu lesbian mafi yawancin su suna da shafar iska ko ma bai bayyana ba in har basu tuba ba gaba zai bayyana allah ya kare mu ameen. 8lokacin da kuma kake cikin matsanan cin fushi nan ma aljani na samun dama. wasu daga cikin lokutan kenan wannan lokutan aljanu suna samun cikakiyar damar shiga jikinka. nasan wasu dasuyi la'akari da kafurai wato arna turawa ko bakar fata mutun zaiga ah to su wancan ai duk sunayi abubuwan da aka lissafo to su me yasa aljanun basa shigarsu.? eh idan kayi tunani zaka ga cewa mafi yawancin alanu masu shiga mutun shedanune. to suma kuma kafuran shedanune. to misali kanada customs ukuu a harkar kasuwancin ka to ga kuma wasu ukun ba custom dinka bane shin tambaya anan shine zakaje kayi invite din customs kane ko kuwa zaka nema wasu to kagani abun lura a nan shine kafure su tuni suma shaidanune kaga kuwa aljannun zasufi bukatar wanda ba shaidani ba wato mai bautar allah idan yayi saka ci shima wato ya bar hanyar allah allah ya kiyashe mu ameen allah ka yafe min inda nayi kuskure a bayani na) . tana jin kida a wayanta tana bibiyar wakar tana kuma gyada kai. knock taji anayi kofar shigowa parllon kamar za'a karya ta da karfi akeyi. waye? waye? ta shiga tambaya kuma sai taji andaina can kuma bayan ta kuma ji anci gaba da kwankwasa kofan cikin fushi ta tashi da masifa ta nufi kofa tana fada. wai uban waye wannan ana mgn yayiwa mutanw shiru to wllh koma waye zanyi mishi rashin mutunci wllh domin ni ba karamin aikina bane. ba'ayi mgn ba aka kuma bugawa cikin fushe ta bude kofar a firgice tayo baya da gudu tana iho kadan garone da yawansa kamar tururwa sukayo kanta kala kala da masu katan kai da kuma masu jajayen kane irin mazan nan kah harda mai irin kan nasmat ma lolz . ... .. https://m.facebook.com/bigboyisahfans/?ref=bookmarks naku har kullum kingboy little of writer's 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 33 - 34 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟5STAR MAR 2017 🌟 |_________________________| ***** 5 star ***** 🌟5⃣STAR ONLINE WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©5SWA ***** 5 star ***** *a gaskiya ina matukar jindadi yanda kuke karfafa mun gwiwa masoyan litaffin mijin aljanah idan nace zan zano sunayen ku page din sai ya kare amma dai zan iya cewa ina gaida ku yan grp din pharida khamshi. samee khaira.hausa novels by king. hausa novels. 3star hausa novels. hasnat novels and others fans. kursiyya ma tace a gaida ku but bani ta gayawa ba* a rode tayo baya da gudu wani katan kadan garan taga yayi tslle ya shiga gabanta ya tare mata hanya. wani gefe na dakin ta sake yi da gudu tana kara. kafin kace me kadangarun duk sun cika dakin zakiya suka sata juyawa tayi chan ta hange wani dan karfe cikin dakewa ta ruga da gudu ta dauka wani karfe nan fa ta dingi kwadawa duk kadan garen da ya nufota tana iho tana dukan su abun takaici duk wanda ta bugawa wannan karfen mutuwa yake kuma sai biyar sun tashi a gun . nan fa kadan farun suka mimike suka fara tafiya da kafafu biyu kmr dai mutane. nan fa abun ya .kara firgitata sukahau tsire ita da su tana zagaya kuje ru. da gudu wani kadan gare ya rugo bata ankara ba ya shige mata cikin zani ai kuwa tahau yin tsalle tsalle tana iho tana zazage zazage habawa sai ma kara yin gaba da yake yi. ji tayi wani ya kara duro mata a kai yana neman shigar rigarta. fabawa rikicewa tayi kamar mai hauka tahau zabure-zabure ta fadi tana ihu. ji tayi sunyi mata chaa! sun dabaibaye ta. can taji wani yqna neman ya wuce mata haba wani iban ihooo ta kurma aaaahhhhhhhhh! firgigit ta farka karan ihun da yq fito har waje shine ya tayar da al ameen daga mafarkin da yake yi wato shi kuma kursiyya taje mai a matsayin watq tsaleliyar budurwa. wash! wash shine abunda yasmeen ke furtawa. batyi ko a'uziya ba balle addu'ar mumunan mafarki. magana yayi mata cikin tsawa tsawa " ke dake fa nake kin wani tsaya cewa wash wash meye.? kadan garu..yace kadan garu kuma. eh dr wllh mafarkin kadangaru nayi cike da gidan nan. al ameen yace shirman banza kawai kinxo kin tashi mutun yana mafarkin sa mai dadi yaja tsaki mtsewww yaja blanket dinsa ya rufa Yasmeen kuwa ai gaba daya barcin ma ya tafi abunsa domin nemansa tayi ta rasa. su kursiyya dariya suka hau yi hahahaha suka kashe da hannu wani tartsatsin wuta ne ya fita a tsakaninsu. tashi sukayi sama suka rabuda juna suka ce sai mu yayan sarkin aljan duk wanda ya tabo mu ya tabowa kansa. suka kuma fashewa da dariya can sai kuma kursiyya ta bata rai marsiyya da ta gano hkn tace auntyna me ya faru. " kursiyya tayi murmushi tace ba komai yar kanwata kinyi min daidai saidai tashin al ameen daga barci ne ya ban haushi ya katse mu a duniyar so din da muka tsunduma. marsiyya tayi murmushi tace to Aunty ai zaki iya komawa waya isa ya hanaki keda kinsan ba addu'a suke ba balle su sa katanga a tsakaninsu damu. kursiyya tayi wata shu'umar dariya tace hk ne fa sis kinsan mugayen jahilai ne basu iya komai ba sallahr ma bayi sukeyi ba daga ta asuba ba mai karayi a cikinsu da alamu basu wani riki addini nasu da karfi ba. marsiyya tayi dariya tace yauwa ai nafi san hkn kinga kenan zan yi duk abunda naga dama a gidan nan gidan auntyna ne. kursiyya tace fadi da ihoo yar kanwata amma gaya min me ya faru ne dake naga duk an kokona ki. marsiyya tace wani mugun malami na hadu dashi lokacin da na shigi jikin wata amma kyale su zan koma bayan na huta aunty. kursiyya tace to bani lbr mana. marsiyya tace mu sama gu mu zauna tukun. waje suka samu suka zauna tukun marsiyya ta fara da ce wa..... *** babban malami ne da charbinsa a hunnu. naga wani mutumi nayi masa iso zuwa cikin gidan. babban malami ne a garin dauran aikin sa ne ruk'iyya aljani duk taurin kansa saidai in bai hadu da malam nasir mai ruki'ya ba domin har ynz bai taba yin ruki:ya kuma aljanin ya dawo ba. matar da take sanye da hijab sai sharar hawaye take dayar kuma da alamu babbar diyarta ce take lalashin ta. tana ganin malam nasir kuwa ta fara magiya. malam dan allah ka taimaki rayuwsr yata bata da laifi zasu kashe min ita malam dan girman allah kaa rabasu da yata. sun neman halaka min basmah. kuka yaci karfinta. malam ya kalle ta cike da tausayawa yace kwantar da hankalin ki isha'allah wahalar yarki tazo karshe ki share hawayen ki. ina marar lafiyan malam ya tambaya. dakin suka nuna mishi malam ya juya ya kalli dakin a kulle yake. da kwado malam yace me yasa aka kulletaa daki ya kalli nuhu dake shine namiji babba a gidan yace maza jeka bude ta. nuhu duk a tsorace yake domin basmah ta bashi mamaki matuka irin karfin ke tare da ita domin karti matasa majiya karfi kusan mutun ashirin ne ya kama basmah aka turata daki......................... tofa ga marsiyya kun samu friends kingboyn kune little of writer's 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 35 - 36 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟5STAR MAR 2017 🌟 |_________________________| ***** 5 star ***** 🌟5⃣STAR ONLINE WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©5SWA ***** 5 star ***** *this page dedicated to you my best friends hakika ku masoyanane masu san ci gabana husaini atk tanko - Prince abdullah - zainudeen zain. ina jijina gare ku masu gidana* nuhu yace malam wllh akwai matsala gaskiya ina tsoran bude dakin nan domin basmah fa inaga aljanun dake jikinta sunfi dubu malam karfin nata yayi yawa. malam yayi. murmushi yace kai dai ba umartar ka nayi ba jekaka ai watar da umarnin da na baka. basmah dake cikin daki lekowatayi ta windo tare da wata mahaukacinyan dariya hahahaha wai malami kuka kirawo ni kuwa zan gwada muku cewa ba mai rabani da basmah hahahahah kai malam ina baka shawara da tun kafin in fito kabar nan gidan domin bazaka iya ba zaka sha wuya ne a banza. hahahahaha wata iriyar dariya ce mai fita wani ruwaruwa. . ta kalli nuhu tace kai kuma ina jin haushin ka dama da kaine aka kamani Aka sakani wannan dakin ko wato kaine ma ja gaba to ina maka albishir da ranar gamamu da kai kuma ina fatan yaune. nuhu cik ya tsaya a inda yake ya fara karkarwa jin maganar basmah din ko ince aljanar ta. malam yace la'anana ni kike wa barazana shin kinsan ni ko wanene. hahahaha tayi darya hade da cewa to kai din waye bayan bil adama baka da komai kuma baka isa kaja dani ba idan kuwaka takura zakaga fushina hahahaha. malam yace ni ba kowa bane kuma bani da komai sai ayar allah kuma da ita nake takama kuma da ita zan fitar dake a jikin wannan baiwar allah. ya kalli nuhu yace maza kaje ka bude dakin can ba abunda zai sameka. nuhu yace malam wllh aljanun jikin basmah mugaye ne kaji irin su fa domin ita kanta ba barinta sukayi ba balle mu din . nasmat ta kalle ni tace wacece kuma basma nace uhm muje zuwa zaki ji a gb ba ynz ba tukun.. sarakuwa ama tace in kaine ko kece nuhu zaki je???????? ni dai nace... umma tace zo muje mu kamota hauwa. hauwa ta kalli basmah taga sai wani huci take hauwa"u kam cewa tayi maama wllh tsoranta nake ji baxan iya ba. . malam ya fahimci tsoro suke ji. nace tabb wuya tayi wuya kaga uwa na tsoran yarta. malam ya kalle su yace bafa abunda zatayi muku domin ynz a daure suke duk wani aljani dake gadan nan yanzu na daure sa ba inda zaije. duk da haka hauwa kiyawa tayi. malam ya kalli nuhu yace kai maharamin tane ku kamota kaida umnanta. tafiya sukayi duk su biyun a tsorace sukaje gun amma suka kasa kamota domin wani irin kallo da basmah din keyi musu idan ta ya wani juye ya dawo baki kirin bata ce musu komai ba saidai ido da take binsu dashi. domin ta galabaita sosai. saida malam ya kara musu mgn tukun suka kamota malam yace hauwa ta shinfida tabarma kuma ta kawo ruwa a kwano. da sauri ts shinfida musu katuwar tabarmar nan su nuhu suka ajiye basmah malam yace su tayar da ita zaune. malam ys fara suburbuda addu'a yana tofa mata. sai jibi take. kira yake zaki fita ko bazaki fita ba.2 amma shiru nan fa ya kara jawo wasu surorin ya tofa mata. wani uban iho ta kwarara ahhhh! kuma sai tayi shiru tana wani irin nunfashi. malqm saida ya tofa mata ayoyi kusan sau biyar amma shiru marsiyya taki magana. . malam yace ku samo min ruwa a kwano da barkono. hauwa ta zaro ido tace na shiga uku barkono kuma malam kamar za'ayi girki.lolz umma ta harari hauwa tace zaki jene ki dsuko abunda ake bukata ko kuma shirme zaki tsaya yi mana. tace umma naga ai ba girki zamuyi ba kuma yace had...... ke ni ki wuce ki dauko ko ranki ya baci yanzu nan. juyawa tayi ta nufi dakim da sauri ta dauko abunda akace ta kawo. malam yayi addu'a a barkonan ya tsoma a ruwa tukun ya yarfa mata. ahhhh kana toyani ka toyani malam. naji na toyaki me yasa tun farko kika ki yin magana? shiru tayi. me yasa kikayi shiru nake tambaya. nan ma shiru tayi. malam, yayi kmr yanda yqyi dazu nan ma iho tayi bayan hk batayi mgn ba. ran malam ya mugun baci domin duk aljanun da yake ruk- yah bai taba haduwa da mai taurin kai irin wannan ba wai duk abunan da ake taki mgn chabb. nan take malam ya fara jawo wasu ayoyi yi yake yi ba tsatsayawa ita kuwa ba abunda take sai iho wayyyoo! wayyy! ahhhh! malam baiko kulata ba yaci gaba da jawo aya.can fa dataji ba haza ta farq "zanyi magana kana toyani malam zanyi mgn fa nace. malam ya dan dakata tukun yace to yi mgn ya sunanki. shiru sukaji yasunanki nace. nan ma shiru taki magana. hauwa da umma duk a tsorace suke domin ita hauwada duk ta wani makalkale jikin umma wai tsoro take ji màlam cigaba yayi da karatu ba kakaftawa domin kuwa ta fusata shi. ihoo take tana fadin zanyi magana wllh zanyi zanyi ahhh! wayyo jikina malam kana toyani fa zanyi mgn nace. baiko saurare taba yaci gaba da karatu yana jayo aya dadai taji ba haza sai ta fara ihoo tana cewa sunana marsiyya. kabar toyani nace sunana marsiyya. malam yace ke musulma ce ko kafura? shiru tayi yakara tambaya nace ke musulma ce ko kafura. shiru tayi malam ya kama baki yace tabb yaufa ake yinta amma bari kigaji ai idan kinsan wata baki san wataba. ya juya ya kalli hauwa yace maza jeki ki samo min garwashi yi sauri yau zan fitar mata da taurin kanta tunda ta nuna min ita taka diriyace............. nida nasmat da muke labe muna kallan fidda aljana muka kama baki nace tabb wannan aljanar fa tacika taurin kai ta baya naji an dan dake ni a firgice na juya inace aljanar ce sai naga ashe zeesa ce.lolz i invited u to like my page follow this line below https://m.facebook.com/bigboyisahfans/?ref=bookmarks naku har kullum kingboy little of writer's for continue follow me 08096831009 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 37 - 38 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟5STAR MAR 2017 🌟 |_________________________| ***** 5 star ***** 🌟5⃣STAR ONLINE WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©5SWA ***** 5 star ***** 😘this page in dedicated to you ❤didje ❤ ❤ ..... no name😜 ❤ ❤zainab abdullahi ❤ ❤fatima❤ ❤ rukkaya alhaji❤ ❤aminu tajudeen❤ ❤ isah.❤ ❤aisha hassan❤ and others fans 😉 da sauri hauwa ta tashi dake babu wata a gidan a makwabta ta samo garwashin tana kawowa malam ya karba ita kuwa ta koma mazaunin ta. addu'a ya farayi yana tofawa a cikin garwashin haba wani irin ihoo da marsiyya ta dingayi. hakan yasa har saida makwabta suka fara lekowa wasu ta katanga wasu kuma ta kofa. malam kuwa yaci gaba da toyata tana ihoo. tafara cewa wllh ynz zanyi mgn zanyi malam zanyi. sannan ya dan saurareta yace to fada mana ke wacece ke musulma ce ko kafura. ' ni ba musulma bace ta fada lokacin da bakin basmah ke mutsi. to me yasa kika shiga jikin wannan baiwar allah me tayi miki. "malam itace taja na shiga jikinta kuma bazan fita ba saboda na aure ta ta fada cikin wata iriyar murya. malam yace ko a ku aljanu kin taba ganin mace ta auri mace ne. tace aa amma nidai na aure ta kuma ba wanda ya isa ya rabamu da ita. malam yace karya kike azzaluma ayar allah zata rabaki da ita shin zaki fita ko bazaki fita ba. bazan fitaba sbd itace ta koya min santa koma na aure ta dan hk baka isa kasa ni in fita a jikinta ba. malam yace gaya min garin yaya ne ta koya miki santa fadi muji. bazan fada ba amma ina so ka sani ni ba yar iska bace amma ta maidani yar iska yar lesbian kuma ni na riga na aure ta dan hk dole ku bar min ita. malam yace inalilahi wa'ina ilaihiraji'un. yayi ajiyar nunfashi tukun ya kalli umma yace ko zaki iya gaya mini meya jefa yarki cikin wannan mumunan abun abunda allah baya so kuma ya tsinewa maiyi. umma tac wllh tallahi malam basmah yarinyar kirki ce mai kula da addini bata ma cika kula kawaye ba domin a halin ynz ma kawarta 1 tillo amma ban sani ba ko a can Borden din ta hadu da miyagun kawaye bata gari. malam ya juya ya kalle basmah yace ynz dai abunda muke so kiyi hkr ki fita daga jikin yarinyar nan. marsiyya kuwa taki fur wai ita bazata futa ba. malam ya dauko kwano mai ruwa ya fara addu'a yana tofa mata. ba abunda kake ji sai iho. zaki fita ko baraki fita ba. kai tsaye take cewa bazan fita ba. ai kuwa yaci gaba da jawo ayoyi masu zafi na ruk-yah ya dinga watsa ma basmah a fuska. ya dade yana hk ita kuwa tana iho tukun ta fara fadin cewa zan fita zanfita. malam bai sauraretaba domin yasan halinta taurin kanta. saida ta fara cewa allah zan fita. da karfi take fadi zan fita. tukun malam ya dan saurara yace to fito ta ina zaki fita. tace ta hanci zan fita malam yace bamu yarda ba. tace to ta ido. nan ma yace bamu yarda ba. nanfa tata zano guri guri mahalaka malam nacewq aa. har saida tace baki tukun ya ce to ta fito. hangame baki naga basmah tayi wani irin bakin hayaki ya dinga fita. saida ya fita baki daya tukun tayi atisha'wa har sau uku. nan fa ta hau waige waige tana kalan mutane kowq na ganin haka duk suka ce alhamdulilah gaba dayan su. basmah kuwa tambayarsu tashiga yi me ya kawo ta nan me ya faru ita da take makaranta ya akayi ta ganta a nan. umma ta fara yi mata mgn tace basmah ki kwantar da hankalin ki ba abunda ya faru. ta kalli hauwa tace tashi ki rakata ban daki tayi wanka ta canza kayi. hauwa tace to umma ta tashi itq har a lokacin a tsorace take saida ta gwada ta wai taga ko ta dawo nml. garwashin dake cikin kasko ta mika mata tace dauki daya. basmah ta harare ta tace waye zai daukar miki wuta . dajin hk hauwa tace ah lalai kin samu. ta je da sauri ta kamata suka nufi bandakin. malam ya juyo ya kalli umma da take faman yi masa godiya yace garin yaya hk ta faru me yasa kuka kaita borden yarinya hk mai natsuwa bayan kinsan da yawa tarbiyar yara na tabarbarewa a borden in basu hadu da kawayen kwarai ba. umma da take ta faman sharar hawaye tace hk ne malam amma ni banyi tunanin tarbiyar basmah zata tabarbare sanadin borden ba ba yanda kanin mahai finsu baiyi ba a kan karda a kai basmah borden amma naki domin ni shawarar kawata na dauka tace basmah zatafi yin karatu a borden.. malan yace to allah ya kyauta ai ynz kinga kadan daga cikin sharrin mkrnt borden din ko nan dai suka danyi hira yaja mata kunne sosai a kan borden din tukun ta bashi abun saraka tana ta godiya malan ya tashi nuhu ya raka shi. a daki ta iske basmah ta gama wanka har ma tasaka kayanta kwaliya ne batayi ba. waje ta samu ta zauna a gefan dan tsohon gadan nata ta kalli basmah da itama kallan ta take. tace basmah zo ki zauna ina san magana dake. ta nuna mata gu ba gardama kuwa tazo ta zauna kusa da ita. umma ta kalle ta tace basmah nasan ki nasan tarbiyar dana baki ban baki tarbiya ta banxa ba ko a cikin anguwar nan ana kwatan cen ki saboda tarbiyar ki da kamun kanki kinsan da hk ko. kai ta daga alamun eh basmah me yasa kika biyewa kawaye na banza me yasa zaki zubar da duk tarbiyar da na baki hb basmah ban taba tunanin zakiyi hk ba. kuka basmah ta shigayi wiiwii. ba kuka zakiyi ba bayani zakiyi min garin yayi kika je kika biye wa abokan banza. share hawaye tayi ta shiga ba bada labari. umma a ranar da.................................. juyawa nayi na kalli nasmat nace anyi shegiyar aljana mai taurin kai a nan. rugawa tayi da gudu na tambaye ta ina zuwa wai tace dataje ta gayawa marsiyya ina zagin ta. habawa da gudu na yarda paper da pen na bita ina bata hkr. friends ko kunga laifina? lolx 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 39 - 40 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟5STAR MAR 2017 🌟 |_________________________| ***** 5 star ***** 🌟5⃣STAR ONLINE WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©5SWA ***** 5 star ***** 😘 in dedicated to u my heart Repel with u fans 😉 ❤ hafiz adam ❤ ❤ hauwa yusuf ado❤ ❤ fatima usman❤ ❤ Real Saleem Uztaxu ❤ ❤ Umaima Abdullahi ❤ ❤umar d um❤ ❤ Raveeat B Suleam ❤ thaks d love and support mijin aljana 🤝 i luv u all fans 😘 🤔 readers gaskiya kun bani mamaki duk kuna ina nasmat taje ta hadani da marsiyya in kukaga dajin data daure ni hmm sai ku kama baki badan ni jarumi bane ai da ynz ban kwabto ba shi isa baku ganni bama yau 😜 a ranar da muka je school din naga tsare2 kala2 abubuwa da yawa sun faru tun a ranar wanda ban saba gani ba. a dakin mu a kwai yan iska da yawa mata. kinsan irin bed din can mai hawa biyu ne sama da kasa to ni ina kasa wata yarinya da ake ce mata sadiya kaleed senior ce tantiriya ce ita aka sa a sama wato gadan sama. tun a ranar ta fara neman mu kulla kawance da ita amma fur naki domin naga tamu bata zo daya ba. da safe ma hk taita nuna kulawa gare ni sai dai wai ita abuda take so wai in cire hijab dina wato ni taga tunda naje ban cire hijab ba. sabanin su da wani lokacin ko dankwali basa ma sakawa. sadiya taci gaba da jana jiki ni kuma ina basarwa nayi kusan sati uku a makarantar amma bni da kawa ko ina ka ganni a nutse nake. kasancewar babu abunda nake a wajen da nake a zaune kuma na gaji da zaman kadaici hk yasa na koma ciki tsayawa nayi cik ganin abunda siniyoyin ke aikatawa layi layi su sadiya suke bi ana taba Breast din kowa wai aji wanda yafi taushi idan ma baki tsaya dan allah sun taba ba to wllh da karfin tsiya za'a ririke ki a taba. nan fa jikina yq hau rawa na fara kyarma ina fadin wannan wane irin bala'i ne juyawa nayi da niyar in gudu habawa ashe sun ganni wasu yan mata ne su uku karti aka sa su kamoni ai kuwa banje ko'ina ba suka isko ni kamar yarinya haka suka dauko ni suka kawo ni gaban sadiya.sai wani karkarwa nake na tsoro sa'adiya ta kalle ni ta wani kece da dariya gaba daya yan dakin ma suka rufa mata baya dariya suke. ta kalle ni tace ke wa kika fi a nan da bazaki bari a taba aji ba ko kuma wa kike jin kunya a nan. ta daga hannun ta wani zagaye dakin tace gabaki dayan mu nan mata ne ba namiji ko daya to dan haka kima saki ranki ki cire kunya ki ajiye gefe. dayar senior din tace taba mana muji da alamu dai taushi gare shi shi yasa take rowa. sadiya naga ta miko hannu da niyar taba breast dina a'uzubillah na fara furtawa tukun na kabe hannun. kallan wannan yan matan tayi tace ku rike min ita mana nace. nan fa suka hada hannuwa na suka rike gam na kasa ko motsawa. gabana kuma ya wani kara firfitowa. sadiya naga tana kallan kirjina tana wani lashe harshe tana wani lashe harshe tana wani lashe harshe kamar mayya taga .... ba riga😜 abun ya kara tsorata ni su kuwa sauran students duk sai na mujiya suka zobo mana hannu naga ta zuro zata kama kirjina nan fa na shiga kokarin kwafcewa amma ina nasha mugun riko ba yanda na iya. hannun takai tana ta mamatsamin tana dariya tana cewa shegiyar yarinyar nan ashe tasan abun taushe ke gareshi shine take neman yi mana rowa. haba nan fa sauran seniyoyi ma suka zo suka shiga tataba ni ni kuwa hawaye kawai nake ba yanda na iya kusan duk wanda yake ji da kansa saida yazo ya lalaguda min Brest nasha kuka na har na gaji a nan suka barni suka yi ficewarsu. abun ya kara tsorata ni su kuwa sauran students duk sai na mujiya suka zobo mana hannu naga ta zuro zata kama kirjina nan fa na shiga kokarin kwafcewa amma ina nasha mugun riko ba yanda na iya. hannun takai tana ta mamatsamin tana dariya tana cewa shegiyar yarinyar nan ashe tasan abun taushe ke gareshi shine take neman yi mana rowa. haba nan fa sauran seniyoyi ma suka zo suka shiga tataba ni ni kuwa hawaye kawai nake ba yanda na iya kusan duk wanda yake ji da kansa saida yazo ya lalaguda min Brest nasha kuka na har na gaji a nan suka barni suka yi ficewarsu. wata yarinya da ake kira naja'atu kabir itace taxo ta durkusa take gabaña ta rike hannuna tace sis kiyi hkr allah ne ya hadamu da seniors mugaye kuma marar tsoran allah gasu yan iska wannan abunda sukayi miki ynz haka sukewa duk wata bakuwa da tazo makarantar nan idan taki basu hadin kai. dagowa nayi cikin hawaye nace ni kuma wllh sai na gayawa teacher abunda sukayi min domin wannan ba karamin cin mutunci na bane sukayi. naja'atu ta dafani tace sis karma ki fara domin hakan bata lokacin kine ma zakiyi a banza domin ba malamin da zai saurare ki da yawa sun kai karar hakan amma a banzac aka dauki maganar. nan dai muka dan taba hira nida naja'atu ta gaya min sunanta nima na gaya mata nawa. washe gari bayan an fito daga makaranta nida naja'atu tafiya muke muna hira domin kuwa tuni har mun dan saba da ita munje wucewa ne muka ji ance kai kuzo nan. juyawa mukayi muka kalli gurin da kiran ya fito sadiya ce gefe guda ta wani murtuke fuska hannunta na dama kuwa wata seniyo dince mai suna khadija. mukaje muka tsatsaya gabanta. hararan mu naga tayi da sauri naga naja'tu ta durkusa rigata ta dinga jijigawa alamun nima in yi yadda tayi habawa ni kam ban fahimta ba ban ankara ba naji an wani kwalfe kafafuna na fadi kasa............................ . . . . friends i need u dua'a i'm sick bt da sauki ynz 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 41 - 42 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟5STAR MAR 2017 🌟 |_________________________| ***** 5 star ***** 🌟5⃣STAR ONLINE WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©5SWA ***** 5 star ***** ta kwalfe kafafuna na fadi. ke wato na lura da cewa kin fiye jiji da kai kina nuna ke wai ga ustaziya ta wani yatsine fuska to wllh ku sani cewa nan ba wajen wani ustazanci bane ku bari sai kun koma gida kwayi daga yau kar wacce na kara gani da hijab a cikin ku idan kuma kunki ji to bazaku ki gani ba. na daga baki zanyi magana kafin in furta maganar naji an kwashe ni da mari ke marar kunyar banza wannan umarnine ba wai shawara muke baku ba ta kama hijab din tace cire maza cire. naja'atu ma da sauri ta cire. nan fa na cire dan guntun hijab din duk sai naji ba dadi na fara matse matse domin ni hijab din makarantar ma ji nakeyi kamae tsirara nake balle ace in cire ta. kuka na fara yi dan allah kiyi hkr wllh bazan iya zama ba hijab ba kiyi hkr ki bani hijab dina. sadiya ta kalle ni tayi wata yar dariya tace hijab ko hijab kindai ganta ta dago ta tace to keda ita kunyi bankwana kenan baza ki kara sakata a cikin school din nan ba. haba sadiya kiyi mana adalci mana hakan fa ba tarbiya bace yawo ba hijab ke kinsan fa makarantar burden bata rabuwa da iskokai domin kuwa nan a dokar daji muke naja'atu ce kw fadin hka. tabe baki tayi tace iyeee lalai yarinyar nan wuyanki yayi kwari inji sadeeya wato sunana kike fadi waka gatsar ba wani aunty ko senior ko to wllh kinja wa kanku kuzo kinja muku dama kayana sunyi datti muje in kwaso muku sai kun wanke su. khadija dake gefe tana wani hararen mu tace nima akwai kayana da sukayi datti muje in hada musu da su. tashi mukayi sumi sumi muka bi bayansu muna yayatsine fuska naja'atu kuma har gwalo take yiwa sadiya ta baya. saida muka tsorata ganin uwayen kayan da suka tila mana. nan fa muka shiga basu hkr su biyun a kan su taimaka su rage kayan. suka ce ai fa ina wllh sai mun wanke su. rokon su na shigayi domin ni kam ban saba da wanki ba ko a gida wankau ake kaiwa. sadiya ta karo bakinta wajen kunne na cikin rada tace min idan kinga dama zaki iya fansar kanki kinada abunda zaki iya cire kanki. cicira ido na shiga yi domin ni ban gane me take nufi ba abunda na sani dai ita ba namiji bace balle in yi zargin wani abu game da mgnrta na fansarkai. raba idan da nake yi ne ta fahimci ban gane me take nufi ba shi yasa tace khadija yi mata bayani fala fala domin naga yarinyar ba wayaya ce ba. naja'atu dai kallan mu takeyi ta fahinci me suke nufi amma bata ce komai ba tana tsoro. khadija ta jani gefe muna tafiya na waigo gani nayi naja'atu na girgiza min kai kuma tana mallake min kafada alamun aa kar in amince. nidai gaba nayi nabi bayan khadija. saida muka dan koma gefe khadija ta kalle ni sama da kasa tace ke gaki kmr wayya amma naga ko kadan baki waye ba ina nufin ki bamu hadin kai kinga mu ba maza bane ba abunda zai faru dake. dafe kirji nayi cikin kaduwa nace subuhanallah kina nufin les kenan. allah ya kare ni wllh bqzan taba amincewa ba kuwa. khadija ta wani harareni tace kaji banxa wawaya karki amince din kece ai zaki shawuya. wa'azi na shiga yi mata haba aunty ynz ke tsakaninki da allah hakan daidai ne ki sani fa cewa da lesbian da kuma ludu duk laifin daya na domin ba banbanci kuma kinsan irin abunda ya faru ga mutanan annabi luw 'd Acikin Suratu Huud (as) Allah yace: "YAYIN DA AL'AMARINMU YAZO, SAI MUKA SANYA SAMAN BIRNIN YA ZAMA KASANTA, (WATO MUKA KIFAR DA BIRNIN) SANNAN MUKAYI MUSU RUWAN DUWATSUN WUTA NA SIJJEEL". Kamar yadda Allah (SWT) yake cewa : "SAI MUKAYI RUWAN (DUWATSUN AZABA) AKANSU, LALLAI RUWAN DUWATSUN AZABAR NAN TA WADANDA AKAYI MUSU GARGADI YAYI MUNI KWARAI" (suratun Namli ayah ta 58). Saboda tsananin bala'in da yake cikin wannan aika- aikar, Manzon Allah (saww) yace: "MAFI GIRMAN ABINDA NAKE TSORACE MA AL'UMMAH-TA, SHINE IRIN AIKIN MUTANEN ANNABI LUUT". (Tirmizy ya ruwaitoshi acikin Sunanu, hadisi na 1,457. Ibnu Maajah acikin Sunanu, hadisi na 2,563). mari naji tas!! tace ni zakiyiwa wa'azi to bana so kije masalaci ko an gaya miki nima bansan duk wannan bane. nima kaina da kika ganni nan a ustaziyata nazo mkrtar nan daga baya ne na dawo kuma kema muna nan dake sai kin ajiye wannan ustazancin naki kinbi sahun mu. na dafe kunci na nace allah ya isa wllh ban yafe ba yan iska kawai masu jawo mana bala'i da karancin ruwa. su sadiya dake gefe nufo mu tayi domin taji abunda ke faruwa tana zuwa ta tambayi khadija me ke faruwa. kadija ta wani harare ni hade da dankwashina a kai tace tsinana yarinyar nan taki amincewa wai dan ta rainani wa'azi ma zata yi min. sadiya ta harare ni tace maza wuce kice gaba da wanki zuwa nayi zan wuce ta gefan ta. hannu tasa ta make ni a hips dinw hade da matsawa juyowa nayi nace allah ya isa. da gudu zata biyo ni khadija ta tsaida ta zuwa mukayi muka hau wanki nida naja'atu. sadiya ta kalli khadi tace ni fa wllh wani masifar sha'awar yarinyar can nake wllh saidai naga bata waye ba ko kadan. khadija tace kedai bari wllh yarinyar tayi mugun haduwa komai yayi a jikinta. bama kamar kirjinta. . sadiya ta juyo ta kalli inda muke tace kaddy kalli fa. ta nuna mata ni. na dan sunkuya ina wanki breast dina sun dan furfuto. nan fa na tayar musu da sha'awa tun a nan fa suka fara kiss din juna suna tataba juna. sannan suka shiga daga ciki. na kalli naja'atu nace amma wannan anyi tsinanu marar sa kunya da tsoran allah.............................. king boy 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 43 - 44 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟5STAR MAR 2017 🌟 |_________________________| ***** 5 star ***** 🌟5⃣STAR ONLINE WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©5SWA ***** 5 star ***** ♥ WANNAN PAGE DIN NAKU NE FATIMA USAMAN & no name MIMIN Alee NA GODE DA KULAWAR KU GARE NI KUMA INA SU IN SHEDAWA FANS CEWA JIKINA YAYI SAUKI SOSAI NAMA WARKE NA GODE DA ADDU'AR KU ♥ NAKU HAR KULLUM→ KING BOY← Dakuga labarin ya chanza to karku damu ina so in baku labarin yanda marsiyya ta auri basmah ne muje zuwa.→°°°°°°°° naja'atu tace ai kadan ma kika gani domin duk yarinyar da suka gani mai dan kyau a makarantar nan haka suke makale mata idan kuwa taki basu hadin kai wuya ce iya wuya dasu dinga bata kinganni nan nima a kan naki amincewa dasu shi isa bama wani shiri. nace tabdijam a kan me to ai ni banga abun dadi ga jinsina ba ko me suke ji oho jaraba ce kawai irin tasu inji naja. nace to allah dai ya kare mu. tace ameen nan muka ci gaba da wankin mu. .. muda muka fara wanki tun karfe 11 bamu gama ba sai wajen karfe uku. jikina ko'ina ciwo yake dake ban saba ba. daki muka nufa nida naja duk mun galabaita. ga yunwa kuma sai munje ynz ma tukun zamu dora abincin. sadiya muka iske a kwance a kan gado mu tana dadana waya. Nida naja'atu addu'a muka shiga yi domin karta kara saka mu wani aikin. Tana ganin mu kuwa tace kai kuzo nan. Zuwa mukayi muka durkushe a gabanta domin na riga na gane ita muguwa ce. Kun gama wanki muka ce eh. Bata kalle mu ba tace to wllh ku sani idan naga kayana basu fita ba jaki ma sai kunfishi dakuwa. Muka kalli juna nida naja'atu Sadiya ta kalle ni tace maza jeki ki debo min ruwa ki kawo min bathroom na daga baki wlllh munyi.... Kafin in karasa maganar ta wani daka min tsawa. Dan ubanki zaki jene ko kuwa bazaki ba kin tsaya kina maidawa mutane mgn. Zumbur na tafi debo ruwa ina gunguni. A zuciya nace gaskiya rayuwar makaranta bata hadu ba bama kamar in aka ganka salihi shikenan ka shiga uku. Ruwan taje ta debo ta kawo shi a boket gashi. Wata harara tamin tace bakauyiya kawai nan ake kawo ruwan maza ban daki zaki kai min. Bandakin dake cikin dakin na nufa ina yan wake wakena. Da kafar haggu na shiga da addu'a. Ashe tym din su marsiyya ana ciki. Habawa addu'a da nayi kamar wuta ta zame musu duk shedanun cikin bandakin suka fara tsere ciki harda ita marsiyya din. Ruwan naje na ajiye. Marsiyya kuwa wani mugun haushina taji domin kuwa tunda ta shigo ban dakin bata taba jin wata ta shigo tayi addu'a ba sai a kaina kuma nazo na katse mata jinbdadi hakan yasa fa ta biyo ni baya cike da haushi saidai dake ina addu'a kare ka kamar yanda nake yi a gida ba yanda zatayi dani bata da damar shiga jikina hk kuma allah yana kare ni ko taso ta tsorata ni. Haka na koma a gajiya sa'ata daya ma naja'atu ta jika mana kwaki da sugar da gyada ai kuwa nazo muka sambada na kwanta a gajiye. Washe gari ma haka wasu seniyoyin suka kara tilo mana wanki kamar mu suka tsana. Gabaki daya ba abunda muke yi a makarantar sai wahala wa seniyoyi gabaki daya bamai raga mana a cikin su ranar muka je mukai kara ga wata malama direct muka nufi gidanta nida naja'atu dake a cikin makarantar yake. Da muka shiga gidan muka ta sallam iya karfin mu amma shiru. Mun dade muna sallama bamu ji ko motsi ba. Kofar parllon na tura sai kawai mukaga ta bude. Kai tsaye muka kutsa kai wai mu shiga mugani ko tana kurya ne. Parllo ne mai kyau hadade tsayawa in kwatanta kyawan sama ai bata lokacine. Nan ma salama mukayi shiru. Can sama sama muke jin wani sauti a hankali. Muka kalli juna nida naja'atu naja tace kinga zo mu tafi ba kowa a gidan nan. Nace ya zaki ce ba kowa bakya jin wani sauti na fitowa ne a sama. Nace wllh ni kam sai naje na gani. Naja tace wllh ba ruwq na nidai. Ni kuwa gadan-gadan na nufi upstairs kamar gidan mu. Naja da taga dai bani da niyar tsayawa hkn yasa itama ta biyo ni tafiya muke yi a kan benan muna jin karan na karuwa. Sai da muka hau muka hangi wani daki daga can gaba. Sai wami sauti na yan mata yake tashi washh! ash! Kmar wanda dai wani yaji ciwo yana wash! Wash! . Tsayawa nayi nayi read na gudu na cire takalmina dama ba hijab a jikina sai gyale ai kuwa na cire sa na daura a kugu. Naja kuwa kallo na kawai take tukun tace wai me kike nufi ne naga kamar kina shirin gudu a hankali take maganar cikin rada. Nima nayi mata magana a hankali nace " shirin gudu nake mana kema gwara kiyi ready domin kuwa wllh sai na leka naga meke faruwa. Naja tace to ai hikenan itama tayi kamar yanda nayi. Cikin sanda muka nufi kofar dakin ta window muka dan sama kofar labule ya dan daga habawa abunda na gani yayi matukar girgiza ni malamar ce da kuma su sadiya da khadija da kuma wasu yan mata masu mugun kyau suma duk yan class dinmu ne. Gaba daya a zigidir suke sai tsotsara junansu suke yi. Kaina naji ya wani juya luw na tafi zan fadi ganin wannan mumunan aikin da suke da sauri na riko karfen window domin kar in kai kasa habawa ai kuwa ina taba sa sai glass din jiki yayi kara daga ciki muka ji ance waye! Waye! Uban waye akayo kofa da gudu. Habawa hausawa na cewa a ari ta kare nida naja ina ga ta karnuka muka aro ba daya bama.lolz Kafin matan ta bude dakin tuni mun sauko downstairs har mun bar parloon. Matar da wani zani ta fito tayi daurin kirji wai ashe ta dauka mai gidanta ne ya dawo. Su sadiya kuwa ido ya raina fata nan fa suka shiga neman gurin buya dawowa tayi take gaya musu ba mai gidanta bane da alamu dai yan leken asiri ne. A sukwane muka baro wajen saida muka danyi nisa tukun muka labe muka saka takalman mu tukun muka karaso wajen sauran students mukayi fuska kamar ba mu ba. Su sadiya kuwa daga nan fa iskanci ya watse ko wanka basu tsayayi a gidan ba domin tsoran kar mai gidan ya dawo ya iske su. Nan suka cewa malamar bari suje su bincika ko zasu gano wanda yaxo musu leken asiri................................ Na kallin nasmat nace wai ashe a gaske ma ana iskancin nan a makarantar bordin ba sai a littafi ba. Tace sosai ma suna yi mana amma a boye nace to allah ya sawaka ya tsare mu. .. Shiga nan kiyi like kai tsaye a page mu https://m.facebook.com/bigboyisahfans/?ref=bookmarks 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 45 - 46 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟5STAR MAR 2017 🌟 |_________________________| ***** 5 star ***** 🌟5⃣STAR ONLINE WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©5SWA ***** 5 star ***** 👳🏻👳🏻‍♀ HAPPY JUMA'A TO OLL MUSILMS BROTHERS ND SISTERS 👳🏻‍♀👳🏻 Muna isa cikin students mukayi fuska kuwa muka saje da su kamar can dama muna nan. Ba'a jima ba saiga su sadiya sun taho da sauri. Da sauka zo kowa harkan gabansa yake shi isa ma suka rasa wanda zasu tambaya domin sun ma rasa wace iriyar tambaya dasuyi hakan yasa suka hakura suka nufi daki har sun shiga sadiya tace anya kuwq ba yan iskan yaran nan bane su basmah ni naga kamar basa gun. Khady tace suna nan mana ai na gqnsu can gefe daya suna surutu. Sadiya tace bari dai in leka inga. Lekowarta kenan. Akayi sa'a nima na waiga gefan. Ke zonan. Na nuna kaina da hannu nace ni. Tace eh ke din keda kawarki kuzo. Jiki a sanyaye muka tashi muna fargabar ko dai sun gano mune muna kuma addu'a allah yasa dai ba ganowa sukayi ba. Bayan mun je ne muka gaishe ta. Ta wani harare ni tace ke ban hanaki yawo da hijab ba. Na kalli gyale nace aunty ba fa hijab bane gyale ne. Hannun takai tamin wani mayen mintsilii hade da dankwashi na to daga yau ko gyalan bana so in sake ganin ki da gyalan ma. Gunguni nayi a zuciya nace kamar wata mijina wai.. Me kika ce zagina kike ko ta kawo min duka na tare da hannu. Iyee yarinyar nan wuyanki yayi kwari ina senior dinki ta kalli naja tace tashi maza ki samomin bulala zaki san dawa kike yarinya. Bata so ba amma ba yanda zatayi dole ta cire bulalan bedi dan kar a hada da ita. Saida ta min bulala goma sha biyu tukun ta ce maza kuje ku goge mana kayan mu gasu can. Naja ta kalle ta tace aunty ai ba wuta. Da Charcoal zakuyi shi. Ni kuwa kuka nasha abuna. Tukun Muka tashi muka var gun a zuciyata kuwa ina yi mata allah ya isa. Muna yin gugar muna hira naja tace kawata bakya ganin gwara mu mika wuya ga su sadiya ko dan mu fita daga wannan bala'in hb ace kullum aiki mawa saniyoyi kamar sun ajiye jakai. Na kalleta nace subhanallah naja kinsan me kike fada kuwa kinsan fa abunda suke yi ko a cikin nau'ikan zina yafi muni domin kuwa da kayi madigo ku luwadi sau 1 gwara kayi zina sau yafi a i'rga a gun allah domin yana daga cikin manyan laifufukan da allah baya so. Shin kinsan hukuncin maiyi in aka kamasa kuwa.? Hukuncin wanda aka kama yana wannan inma mace ko namiji to kisa ne. Kamar yadda Manzon Allah (SAW) yace: ﺣﺪﺛﻨﺎ ﻣﺤﻤﺪ ﺑﻦ ﻋﻤﺮﻭ ﺍﻟﺴﻮﺍﻕ، ﺣﺪﺛﻨﺎ ﻋﺒﺪ ﺍﻟﻌﺰﻳﺰ ﺑﻦ ﻣﺤﻤﺪ، ﻋﻦ ﻋﻤﺮﻭ ﺑﻦ ﺃﺑﻲ ﻋﻤﺮﻭ، ﻋﻦ ﻋﻜﺮﻣﺔ، ﻋﻦ ﺍﺑﻦ ﻋﺒﺎﺱ، ﻗﺎﻝ ﻗﺎﻝ ﺭﺳﻮﻝ ﺍﻟﻠﻪ ﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ ” ﻣﻦ ﻭﺟﺪﺗﻤﻮﻩ ﻳﻌﻤﻞ ﻋﻤﻞ ﻗﻮﻡ ﻟﻮﻁ ﻓﺎﻗﺘﻠﻮﺍ ﺍﻟﻔﺎﻋﻞ ﻭﺍﻟﻤﻔﻌﻮﻝ ﺑﻪ ” . “Duk wanda aka same shi yana aiki irin na mutanen Annabi Lud, ku kashe wanda yake yi, da wanda ake yi dashi. Wannan hadisin ya tabbata daga Manzon Allah (SAW) yana cikin Abu Dawud 4464, Sahih Tirmizi 1456, Sunan Ibn Majah 2561 hadisin Abdullahi bn Abbas. Ibnul Jauziy yace: Babu ko sabani akan cewa wannan shine hukuncin wanda yake wannan aiki. Sannan hadisin bai banbanta mana shin mai yin idan yayi aure ne ko bayyi bane ake kashe shi. Hukuncin duk dayane babu banbanci. Naja ta kalle ni jiki a sanyaye tace yayi kyau ashe dai kedin malama ce ban sani ba ah to na fasa dama wasa nake miki. Ta kama baki tace ah ashe dai yan lesbian na cikin babbar masifa basu sani ba. Murmushi nayi tukun nace hk ne yar uwata amma da yawa daga cikin su sun sani kawai dai san zuciya ne. Tace uhm to allah ya kauta nace ameen. Tsangwama da matsi kullum karuwa suke a gare mu wai duk sbd munki basu hadin kai. Hakika ni macece mai matukar sha'awa amma saboda tsoran allah shi yake sawa ina matse abun a zuciyata sau da yawa idan naga suna yin abun sai sha"awata ta motsa amma sai in daure in kai zuciyata nesa idan na tuna irin bala'in dake tattare a lesbian 😳 ranar wata asabar kamar yanda mu biyu muka saba wanke wa su sadiya kaya ranar kawai sai naga an kira ni ni kadai ita kuma ba'a ko tashe taba barcin ta take. Abun ya daure min kai. Wanki ne mai uban yawa ga kazantar dake jiki abun takaici ma hada pants suke sakowa nace gaskiya rayuwar boarding wani lokacin bata haduwa wacan yar iskan yarinyar da bata wuce sa'ata ba dan tana senior shikenan sai taita wahalar dani. Wanki nake inata surutai ina fada naji fitsari na neman kwafce min habawa da gudu na nufi toilet ina zuwa ban wani tsaya knock ba na tura kofar na fada.😳 Suman tsaye nayi ganin abunda ke faruwa fitsarin ma a nan na ziraroshi 😂 domin abun ya firgita ni matuka................................... . 👑 KING BOY 👑 Shiga nan kiyi like kai tsaye a page mu https://m.facebook.com/bigboyisahfans/?ref=bookmarks 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 47 - 48 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟5STAR MAR 2017 🌟 |_________________________| ***** 5 star ***** 🌟5⃣STAR ONLINE WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©5SWA ***** 5 star ***** 🌼 in dedicated to 🇺 💟zainabzainab bobbo💟 💟 sis aminatu minal allah ya baki lfy yasa kaffara ne 👏 💟 queen haulat 💟 Cikin sauri nayo baya domin abunda na gani ban taba zato ba naja'atu ce ita da sadiya makale da juna wai ashe ita duk wa'azin da nake yi mata a banxa baya shiga kunnanta. Basu ko iya futowa ba tsabar kunya ni kuwa zuwa nayi dayan bayin nayi fitsari na tukun na canza kaya na koma gurin wanki na. A duk lokacin da na tuno sai kawai inji hawaye na zarya a kumatuna yanzu shikenan naja tabi hanyar wannan shedanun bata tunanin zunubin dake cikin abun. Na kara godewa allah da ya tsare ni. A duk ranar naja bata yarda mun hadu ba idan tana zaune a gu daga ta ganni sai ta canza waje domin kunyana take ji matuka. Ni kuwa mamakin tama nake wai ita nan har tana da wani kunya ma ashe. A cikin sati saida na kama naja da sadiya kusan sau uku. Amma har ynz naja taki yarda mu hadu. Wata rana na hangeta ita kadai a zaune a kan wata fararar kujera tana shan ice cream. Bata ganni ba ita kuwq har na karaso. Dana mata magana zabura tayi data miki ta tafi ni kuwa na riko hannunta nace naja zauna. Ba gardama kuwa ta koma ta zauna nima kujera na jawo na zauna daf da ita. Mun dade a yanayin shiru tukun na kalle ta nace haba kawata me yasa zakiyi haka ai ko da kika biyewa su sadiya bai kamata ace mun yarda kawancen mu ba. Yakamata ace muci gaba da abotar mu kamar yanda muka saba. Naja'atu taja nunfashi tukun ta kalle ni tace kawata kiyi hakuri nima bansan yaya akayi hakan ta faru ba kawai cintar kaina nayi a wannan harkar amma nayi miki alkawarin zan tuba in daina nan bada jimawa ba. Na kalleta nayi dan Murmushi wanda za'a kira da yake nace kawata me kike fada haka kamar wacce batada ilimin addini bayan kinsan cewa allah baya san irin wannan tubar. Ai idan kinyi niyar tuba to ki tuba yanzu yanzu kawai allah zai yafe miki kuskuranki amma ba ki jinkirta tuba ba. Ta kalle ni tace gaskiya kawata kiyi hakuri amma maganar in tuba yanzu bata taso ba domin ina jin dadin abun. Subhanallah naja keda kanki kike furta wannan kalmar haba ai ni inda wani ya gaya min hk da karyata shi zanyi idan yace ke kika fada. Tace to ai gaskiya na fada akwai dadi abun. Nace naji naja akwai dadi amma dadin fa kisani dan kadan ne kuma mai shudewa ne. Ta girgiza kai tayi yar dariya tukun tace kinga basmah ni dai gaskiya bazan iya fita a harkarnan a halin da ake ynz ba haba ki gane mana ki kalli jikina sati daya da 2days ne amma ga yanda na chanza nayi kiba. Ynz ba ruwana da aikin wahala kamar yanda muke yi da tare dake yanzu zan iya taka kowa a cikin school din nan. Baki ta karo wajen kunne na. Tamin rada da cewa. Kinga yanzu malamar can gidan ta sanni kema idan zaki shiga harkar nan kawai kiyi min magana sai mu jone ba wani matsala kuma ba wanda daisan munayi😉 A'uzubillah na fada a zuciyata nace lalai naja tayi nisa ta fada cikin hanyar halaka. Da nayi niyar in tashi in xazage ta inci mutuncinta kuma sai na tuna da cewa a halin yanzu fa tana bukatar taimako na domin in kubutar da ita daga masifan data afka. Kallanta nayi nayi mata murmushi nace kawata kenan aa ki barsa kawai kema din allah ya shirye ki kuma ina so ki maida komai ba komai ba muci gaba da kawancen mu kamar da amma dai ni kam baxan shiga cikin wannan mumunar hanyar ba. ⓑⓐⓝ ⓣⓐⓑⓐ ⓩⓐⓣⓐⓝ ⓩⓐⓝ ⓕⓐⓓⓐ ⓦⓐⓝⓝⓐⓝ ⓜⓤⓜⓤⓝⓐⓡ ⓗⓐⓝⓨⓐⓡ ⓑⓐ ⓣⓐ ⓢⓐⓝⓐⓓⓘⓝ ⓚⓐⓦⓐⓝⓒⓔⓝ ⓝⓐⓝ Tace to shikenan kawata ba komai. (marsiyya dake gefe murmushi tayi tace yarinya kin kusa shigowa hannun) Kawancen mu mukaci gaba dayi wanda harma yaso yafi nada ba abunda yake rabamu da naja sai barci kuma sai in zata tafi iskancin ta wato gidan malama domin a can suke haduwa in mai gidanta baya nan. Al amarin naja kullum kara bani mamaki yake yi domin gaba daya tarbiyarta ta bace kwata- kwata ba kamar yanda na santa a da take ba domin kuwa yanzu muna hira sai ta dinga sako zancen batsa. Ni kuwa kullum cikin yi mata wa'azi nake wai ni gani malama. Uhm al amarin fa ya fara wuce iyawata domin a halin ynz nima na fara biye mata karatun tilawa danake yi kullum ma na daina yi yanzu da idan bansa hijab ko gyale ba bana jin dadi amma yanzu kam bana jin komai. Dan bansa ba. Kafin sati yazanto cewa idan tana yin maganganu na batsa bana jin komai kuma na daina damuwa abu daya ne bana yarda idan tayi kokarin taba jikina to nan fa sai anji mu da ita. Sadiya ce da naja a dakin bayan sun gama iskancin su. Sadiya ta kalli naja tace wai ni kam wannan kawar taki wace kalar yar naci ce wai. Har yanzu wai taki yarda ta shigo harkar nan bata ganin irin alherin da kike samu ne. Naja Ta kalli sadiya tace kedai bari ai kinsan ustaziya ce shi yasa tayi wuyar kamuwa amma ina tabbatar miki da cewa nan bada dade wa ba zata bi domin gabaki daya na fahimta da muguwar sha'awa ce da ita zurfin ciki ne kawai amma ki barni da ita. 😃 sadiya tayi dariya tace shegiya tawar shiyasa nake ji dake kinsan fa yarinyar nan yanda take da kyau hk data samu kudi idan ya shigo ke bama itaba mu kammu zamu muru da abun. Naja tace ki kwantar da hankalin ki ki bani yan kwanaki kawai akwai plant din danake hada mata ta daga mata gira 😉 sukayi dariya gaba daya......................... 👑 KING BOY 👑 Shiga nan kiyi like kai tsaye a page mu https://m.facebook.com/bigboyisahfans/?ref=bookmarks 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 49 - 50 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟5STAR MAR 2017 🌟 |_________________________| ***** 5 star ***** 🌟5⃣STAR ONLINE WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©5SWA ***** 5 star ***** Zaune nake ina karatu domin jarabawar da mukeyi da gudu naja ta shigo dakin ta wani fado min a kai ta rungume ni. hararen ta nayi nace naja miye haka bansan iskanci fa. ya zaki zo ki wani fado min a jiki kamar karamar yarinya. ayya srry dear ina cikin farin ciki ne. kingani. yan dubu dubu ne tili guda ahannunta na tambaye ta naja a ina kika samo wannan. kudin kuma da yawa haka. Murmushi tayi tace ai in gaya miki wannan harkar ashe arxiki ke a cikinta ni ban sani ba nake ta gujewq kinga wannan yanxu wata hajiya ta bani su kyauta domin tana sona. subhanallah naja wai baxaki bar wannan abun ba ke wqi kinfi so ko yaushe ki kasan ce cikin tsinuwar allah da mala'ikunsa ko. yamutse fuska tayi ta ce basmah na gaya miki zan daina ko. nace to in da gaske ne ki tuba ki daina mn a ynx. naja tace basmah ki gane mana abun nan fa bawai wani matsala gare shi ba kuma ba ciki zaki dauka ba to miye a ciki. kinga naja bana san wannan magnar tashi ki ban waje.ido naga ta tsure ni da shi idanunta sun wani kada sunyi ja kamar wace tasha kuka ta gaji sanda na lura na gane abunda take kallo a jikina. hakan yasa na gyara riga ta nace naja nace ki tashi ki tafi abunki ko. ban ankara ba sai ji nayi naja ta sa iya karfinta ta tura ni na fadi kwance kan gado. ji nayi biyo ne ta taushe ta fara taba min Breast dina nan fa muka hau mirgine- mirgine allah yq bani sa'a na turo ta baya. na kuma wanke ta da mari. ta dafe fuska ni kika mara ko ni kika mara basmah bata jira nayi magana ba ta juya ta fice. nan ta barni ina sauke nun fashi a zuciyata nace wannan bala'in har ina kamar wani namiji. nan fa na yanke shawarar bani ba naja. na yanke duk wata alaka dake tsakanin mu. naja gidan malama ta nufa ranta a bace fuskanta ba walwala kallo daya xaka yi mata ka gane tana cikin fushi ko sallama batayi ba ta shiga cikin parllon zazaune ta iske su. sadiya da sauran Seniors din sai malama sai kuma wata hajiya dake zaune a kusa da malama. daga ka kalli matar kasan yar hutu ce duk da cewar ba wata fara bace. naja ta zauna a wata kujera dake gefe ta wani bata rai. sadiya tace ke miye ne ya faru ina basmah din. naja tace wllh malama ba yanda banyi ba da yarinyar nan amma sam taki amincewa ni dai gaskiya na hakura bazan iya shigo da ita cikin mu ba. malama ta kalli naja tace kuma kin nuna mata kudin hannunki. eh malam na nunq mata kuma na fada mata ta nan hanyar na same su amma sai kushe abun tayi. malama ta dan gyada kai alamun mamaki tace kuma kinyi yin kurin tayar mata da sha'awa ko yaya.? kwarai malama nayi hakan amma in gaya miki daga karshe har marina ma tayi. malama tace mari ah lalai abun babba ne hada mari. sadiya ta kalli malama tace aunty ki bamu izini mana mu hudun nan muje mu cicibota mu kawo ta da karfin tsiya. sai a lokacin hajiya tasa baki tace malama kawo kunnanki. wani abu ta rada mata a kunne. can sai sukayi dariya suka tafa da hannun. malama ta kalli naja tace me naja tafi so a rayuwa tana. basmah ta dan daga kai sama ta dora yatsa a habarta alamun tunani tace. malama a halin ynx dai basmah tafi san taci jarabawa a kan komai domin tasha gaya min hkn kuma a yanzu haka ma karatu na iske ta tana yi . malama tacee dax gud maza jeki ki karawo min ita. ba gardama naja ta tashi ta fita domin kirawo ta. a daki ta iske ni ina ganin ta na wani murtuke fuska. kaina tazo tayi tsaye. ke malama na kiranki. tsorone ya bayyana a fuskana domin a tunanina zuwa tayi ta hadani da malama kuma gashi malama yar kungiyarsu ce nacr in kuwa haka ne yau xan daku ashe. na dake nace jeki kice gani nan zuwa. bata dade da fitaba na a baya ban yarda mun jera ba domin ynz tsoranta ma nake yi. a parllo na iske su xaxaune ban karashe tsorata ba saida naga su sadiya na hararena. malama ta ce zo nan basma ta nuna min waje a kasa kan carpet tace in zauna ba gardama kuwa na zauna. tashi tayi ta shiga daki dan jimawa kadan ta fito hannunta da kofi class cike da lemo mai sanyi. tana zuwa ta mika min. nace aa na gode wllh na koshi. Murmushi tayi tace hb basmah kina tunanin zamu cutar dake ne kema fa kamar yata kike amsa kisha. ina so zamuyi wata mgn ne. fur na kafe naki karfa na lura ran malama ya baci sosai hakan yasa na karfa rabi nasha na mika mata sauran. tace shanye duka ai dan ke na kawo. aa na koshi. daga gefe naji an daka min tsawwa. wai baxaki shanye ba ana magana kina magana. inji sadiya. ban so ba amma dan dole na shanye sauran ganin an tasar min da masifa sai daga karshe na dinga jin wani daci daci dana rasa abunda ya kawo shi cikin coca cola . malama tayi murmushi tace to allhamdulilah ta kalle ni tace nasan dai kina san cin jarabawa bakya san faduwa ko.kai na daga nace eh malama. a zuciyata nace yaufa na shiga uku domin wani abu da na dinga ji wani irin yanayi.......................................... muje zuwa king boy ne 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 51 - 52 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟5STAR APR 2017 🌟 |_________________________| ***** 5 star ***** 🌟5⃣STAR ONLINE WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©5SWA ***** 5 star ***** wani irin yanayi na tsinci kaina na sha'awa wanda ban taba tsintar kaina a ciki ba. nan na tabbatar da cewa su malama tabbs sun saka min wani abu a cikin lemon. malama tace nasan bazaki so ace kin fadi ba a jarabawar da kike rubutawa dakisu ace kin cinye duk to yanzu kina da damar cinye duka jarabawar bama ta ynx ba ko wacce indai a nan makarantar ne. na kalle ta cikin rashin fahimta nace malama kamarya kenan. malama tayi dan Murmushi tukun ta nuna min hajiya tace kinga wannan to itace nake so ki biyawa bukata shikenan kawai abunda zakiyi mn ni kuma nayi alkawarin cika miki burinki ke bama jarabawa kadai ba zan baki makudan kudi wanda baki taba rikewa ba. shiru nayi bance komai ba domin duk jikina jinsa nake kmr an mamake ni duk kasala. ga kuma wata sha'awa da ta dabaibaye ni domin idanuna tuni sun canza kala. malama da ta lura da haka tace to hajiya kamata ku shiga daki mana me kike jira. matar ta taso tana Murmushi tun a parllon ta fara min kiss bansan lokacin dana fara mayar mata da martani ba. nanfa muka shiga daki muka fara aikata masha'a ( subhannalah allah ya kare mu masuyi kuma allah ka shirye su kasa su gane irin hadarin dake cikin abun.) marsiyya da take bawa kursiyya labari taci gaba da cewa to tun daga wannan lokacin da suke aikata wannan abun fa na sama cikakar damar shiga jikinta.... bayan sun fito ne malama ta dauki dubu ashirin ta bani tana Murmushi ni kuma na wuce na taho daga gidan. hajiya taja Manama gefe tace malama kin tabbata dai yarinyar nan bata taba aikata abun nan ba sai a kaina dai ko. domin kinsan fa boka ya tabbatar min da cewa lalai lalai sai wacce bata taba yi ba tukun. malama tayi wata irin dariya tace haba hajiya kamar dai baki sanni ba wannan yarinyar wllh sabuwa ce ko ni nan da kike gani ban danata ba kuma kindai gani a gabanki ta fara amincewa. . hajiya tacw ah too domin naga yarinyar ne kamar kwarara daman. Malama tace kinsan karfin maganin ne ai yanzu maganin nan ya dinga azalzalarta kenan bazata iya yin 3days ba ba tare da tayi ba. hajiya tayi dariya tace shekiya malama kinsan komai wato amma fa ina so kar wanda yayi da ita har sai na dawo domin boka ya tabbatar min da cewa sau uku ake so inyi fatan dai ba matsala. Malama ta danyi shiru tukun tace aa ba wani matsala zan kula da wannan amma ni in tambaye ki mana.? hajiya tace ina jinki. malama tace shin wai ni wannan wane irin sirri ne a kan miye kuma za'ayi shi. hajiya ta juya ta waiwaiga tukun ta juyo magana kasa kasa tace " kinsan fa cewa mu uku ne a cikin gidan miji na muna zaune lafiya kuma yana bani kudi daidai gwargwado amma ni bukatata itace in dinga juya shi yanda nake so kuma insa shi ya kori duk sauran mata. shi yasa naje wajen kawata ta bani shawara shine naje gun boka ya zayano min wadannan dokokin amma yace fa idan aka sama kuskure daya to ba karamin mtsala ba za'a samu shi yasa nake so malama dan allah a kula. malama tayi Murmushi tace hajiya manya baki da matsala in dan wannan ne. kudi da yawa hajiya ta kawo ta damkawa malama tana godiya sukayi salama. sannan malama soke kudin a cikin dan kwali ta fiddo dubu 6 a ciki tukun ta dawo parllo. dawowa tayi tana masifa amma wllh matar nan tsinana ce yanzu ace wai 6k kawai zata bamu. su sadiya suka,zaro ido hade da kallan juna. malama 6k fa kika ce. eh wllh ai nima ta bani mamaki. sadiya gunguni ta hauyi malama ta fahince ta ta tashi zo ki charje ni kinzo kinawa mutane gunguni to zan cuce ku to wai ke aikin uban me ma kikayi wa mutane? . sadiya tace nifa ba wani abu ba nace malama. dubu daya daya ta basu a cikin dubu shidan ma ta ciri dubu biyu😨 basmah ce kwana ita kadai a daki sai juye juye take ta rasa me keyi mata dadin wata irin sha'awar take ji. marsiyya dake gefan ta tace ai kuwa yau sai naji abunda yan adam din nan keji a tsakanin su wato jinsi da jinsi. batt ta bace kofan dakin naga ta bullo sak naja ba mara ba har kayan na naja ne a jikinta. ta shiga dakin. zuwa tayi kan gadan da basmah take ta tsaya tana kallanta. basmah na ganinta ta wani cakumo ta kan dan gadan nata ta fara shafa ko'ina na jikinta kamar ma haukaciya. marsiyya da taga dai abun na basmah ya koma kamar hauka tana neman cire mata riga tace kinga basmah mutane fa dasu gano mu kinga bamu kadai bane tashi mushiga bathroom.............................. na kalli nasmat na kyalkyale da dariya nace sister akwai chakwakiya fa a gurin nan ita wato marsiyya tanan ta fara. cewa tayi hmm ni ka katse ni muje zuwa mn nace to...... 👑 KING BOY 👑 Shiga nan ka/ki yi like kai tsaye a page mu domin samun farkon lbrn https://m.facebook.com/bigboyisahfans/?ref=bookmarksbookmarks 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 53 - 54 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟5STAR APR 2017 🌟 |_________________________| ***** 5 star ***** 🌟5⃣STAR ONLINE WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©5SWA ***** 5 star ***** 🌼🌼Assalamu'alaikum barkan ku da warhaka my friends kuyi hakuri kun ganni sai ynz wllh yau ina busy ban sama damar hawa on ba🌼🌼 bathroom din muka shiga mun dade muna tsotse-tsotsen juna da shafe shafe tukun na ji na fara dawowa nml sha'awar ta fara lafawa ita kuwa naja kamar yanzu muka fara ma. domin saida nagaji har nay mata mgn tukun ta bari muka yi wanka tare muka fito. marsiyya dake cikin sufar naja tana fita daga dakin ta bace tukun ta dawo siffarta ta asali ta aljannu wata muguwar dariya tayi hahahahaha tukun kuma ta murtuke fuska. tace ashe haka kuke jin dadi to ai shikenan daga yau basmah kin zama tawa ba wanda ya isa ya kusance ki mace ko namiji. domin na aure ki basmah kin dandana min zakin zuma hahahahaha ta sake yin dariya tukun ta bace bat. (na kalli nasmat nace to wai ya batun hajiya. ta kalle ni tace ni ina na sani ka cika gagawa ka tsaya mu gani mn) washe gari da sasafe malama ta kirani a can na iske su naja. nan fa malama take cemin a duk cikinsu kar wacce na yarda mukayi les da ita domin hjy tace yin hkn babban kuskure ne. ni kuwa da naji hk sai na kalli naja na daga mata gira😉 a tunani na ai jiya da ita muka sha dadi abun mu. nacewa malama to zan kiyaye. tace yauwa koke fa. sadiya na kalla naga tana min Murmushi abunda tunda nazo makarantar bata taba yi ma ko wani a gabana ba balle ma ni. nima Murmushin nayi mata. gabaki daya wai murna suke yi na shiga kungiyarsu ni kuwa abu biyu ne suka sani daga mgnin da nasha sai kuma maganar jarabawa ta da malama keyi min barazana a kai. zaune nake a cikin class ina shan ice cream sai ga naja ta shigo. tana zuwa ta wani rungume ni. tayi mamaki da bataji nace mata komai ba ni sai ma faman kara rukun kumarta nake. da taga haka sai ta janye jikinta. tace kawata to ya kika ce. game da harkar nan? Murmushi nayi nace akwai dadin kam abun amma gaskiya ban yarda ba akwai abunda malama tasaka min a lemon nan domin ni tun lokacin bana iya daidaita kaina na kasa gane me yasa? Naja tace ba wani malama kedai kawai an dandana miki zuma ne kin lasa kinji da dadi. Basmah tace to anji din ynz dai pls sis i need now domin a matse nake. Naja tace possible wllh domin kinsan halin malama. Gabaki daya na kasa ganewa naja domin taki bani hadin kai fur taki daga na fara taba ta ko nayi niyar kiss nata sai ta janye jikinta. Daga karshe dai nima hade fuska nayi na juya mata baya. Kallo na tayi tace hmm malama basmah kenan. Bance mata komai ba ta juya ta fice a dakin. Marsiyya na ganin hk sai farin ciki ya rufe ta hkn yasa naja na bacewa ita kuma ta juye kamaninta ta dawo naja sak har kayan jikinta. Nan tazo ta sameni duk na hade rai. Harshe tasa min a kunne ta fara tsotsa bansan sanda fishin ya tafi ba na juyo muka ci gaba. Wa'iyazubbillah Gabadaya basmah ya canza yanzu ta bar karatun Qur'an haka sallarma sai taga dama addu'a ma ynz bayi take yi ba kawai ta koma yar air. Shi yasa kwana biyun nan a kowane lokaci basmah suna tare da fake naja. Wato marsiyya. Ko gun barci kuma abunda suke aikatawa kenan a boye idan sunga za'a gano su kuma sai su nufi ban daki. Fake naja wato marsiyya tuni tabi sahu domin abun na burge ta. Hakan yasa ta daurawa kanta da basmah aure kuma tace duk wanda yayi yunkurin rabasu to fa sai taga bayansa. Hajiya kam da ta koma gidan abun yayi mata dadi domin yanzu ta fara jiya alhj yanda take so domin daga cikin matan ma taja anyi wa daya daga ciki saki 1 abun ba karamin dadi ya mata ba. Shi yasa ya zamana jira take kawai kwana uku ta cika ta karasa cika aikin wato les da basmah wace in dai aka sama matsala to boka yace komai ya lalace. Yau aka cika kwana uku yau ne boka yace da hajiya ta koma wanka tayi taci ado ta feshe jikinta da turare kala-kala. Idan ta zo kusa da kai sai kace anyi barin turare a jikinta. A parllo ta iske shi yana dadana wayarsa yana ganinta ya wani ajiye wayan da sauri yace ah uwar gida an fito kenan yana maganar kamar wani mai jin tsoranta. . Ko kallansa batayi ba tace eh na fito. Ina zuwa ne kuma uwar gida ynz da tsakar ranar nan. A masifance tace mai anguwa zani ko kanada matsala da hakan ne. Da sauri yace aa allah ya tsare hanya. Tace ameen ta juya ta fice. Sai da ta fita tukun ta kyalkyale da dariya tace allah sarki alhj kallah ka zama mijin hajiya tun kafin aikin ya cika. (Na kalli nasmat nace ai kinji matsalan ku matan wannan xamanin sai ku asurce mutun kuya ta cutarsa. tayi Murmushi tace allah ya kiyaye inyi wa miji asiri duk ga abubuwa nan na mallake miji ai kyautatawa miji da kula dashi da kuma girmama shi ko su kadai in kinsan yanda zakiyi amfani da su sun ishe ki mijinki ya sakar miki da komai nashi sai dai in kin zama jahilar mace shine zaki zama customer din boka. nace uhm su nasmat manya to a dan gaya min kadan a ciki mana. dariya tayi tacr kuji min mutun kai da ba mace ba. nace to naji dai a hakan ma ina so but bari mu gama ganin abun nan yanda zata kaya. ) hajiya bata zame ko'ina ba sai wani katan store tayi wa malama sayaya na kayayaki tukun ta nufi gidan malama. malama tayi murna sosai da ganin hajiya. hakan yasa da sauri tace aje a kirawo basmah ace tayi wanka tukun. sadiya taje ta gayawa basmah marsiyya kuwa tana jin haka tabi bayan basmah har cikin ban dakin da yake batayi wani addu'ar shiga bayi ba. a lokacin marsiyya ta samu ta shiga jikin basmah. . after 30 minuets sai gasu sun shigo basmah ta gaishe da hajiya. bayan sun gaisa ne. hajiya tace basmah ta kira sunan ta zata bata kayan da ta sayo mata. basmah na dagowa da kai hajiya ta tsorace saura kadan ta saki fitsari a wando gani tayi idanun basma sun wani canza kala sunyi jajur. hannun hajiya na karkarwa a tsorace ta mikawa basmah kayayakin. basmah da wata iriyar murya tace nagode kuma sai idan ta ya dawo nml abun yabawa hajiya mamaki............................ 👑 KING BOY 👑 Shiga nan ka/ki yi like kai tsaye a page mu domin samun farkon lbrn https://m.facebook.com/bigboyisahfans/?ref=bookmarksbookmarks 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 55 - 56 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟5STAR APR 2017 🌟 |_________________________| ***** 5 star ***** 🌟5⃣STAR ONLINE WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©5SWA ***** 5 star ***** 😍?wannan page din naki ne mufeedat😘 kursiyya taji sakwanki tace itama tayi miss naki but yau zata kawo miki ziyara har gida wai around 1.am ku hadu a ban dakin gidan ku zaku gaisa 😂😂 nidai ba ruwana malama tace basmah ai sai ku tashi ku shiga daga ciki ko. ( wato daki) cikin wata irin murya kmr ta gardawa Basmah tace kuna cewa ta tashi ta shiga daki to me zata yi muku a dakin Basmah fa tawa ce. gaba daya duk sai suka rikice suka kama raba idanu. shin wai wannan muryar Basmah ce anya kuwa.? Mala ma ta tsorata amma cikin karfin hali ta sake kallan Basmah tace Basmah me kika ce. a lokacin kuma sai suka ga sabanin hk domin voice din Basmah suka ji nml anyi magana da shi. Basmah tace malama me kika ce. cewa nayi ai sai ki tashi ku shiga daga ciki ko ga hajiya na jira. Basmah tace to ta mike. hajiya kam duk a tsorace 💀 domin ita taga abunda ta gani a tare da Basmah din. hajiya ta shiga gaba basmah na bintq a baya. su kuma duk sun zubawa Basmah din ido. saida ta kusan shiga dakin tukun ta juyo. wasu zakwazakwan hakware ne a bakinta bakake. hancinta kuma yayi wani girma da fadi. hk idanunta sun dawo baki kirin. malama nayin arba da wnnan fuskar kawai su sadiya sai gani sukayi ta sulale kasa sumama. hajiya daki ta shiga ta cire gyale ta cire rigarta hk zanin ma ta cire. daga ita sai pant sai kuma breezy ta kwanta kan gado ta kalli sama tana jiran Basmah ta shigo. basma na shigowa ta cire kanta ta rike a hannu ga kan a hannu komai da komai nml ido na kiftawa komai dai daidai sai dai gashinta da ya wani mimike tsataaye kamar anyi jajashi sama. hajiya kuwa muguwar sha'awa take ji domin har ta matsu da Basmah ta shigo su fara hakan yasa ta fara mamatsa breast dinta da kanta tana wani mutsumutsu. kamar mai jin kashi😂 . basmah tsaye take rike da kanta a hannu ta rike gashin hajiya kam na kan gado tana ta tunanin yau irin sallan da dasuyi itada basmah ta dade tana sake sake can sai tayi dariya ta ce a bayyane. sai ni hajiya mairo ynz shikenan alhj ya zama nawa tunda dai yanzu zan cika aikin boka. hhhhhh ta karashe xancen da dariya. ji tayi shiru shiru yayi yawa dan haka tace wai ina Basmah ta tsaya ne. hk har ynz bayan tare muka taho. kirq ta hau kwalawa basma! Basmah! gani nan a kusa dake taji an fada da wata irin murya. hajiya batare da ta dago kai ta kalli Basmah ba tace haba Basmah ki taho mana domin yanxu bukata nake kawai in jiki a jikina pls matso kusa Basmah. basmah ta matso kusa da gado. hajiya ta rufe ido wai ita irin a cikin shauki take. ,😂 tace Basmah fara aikin ki mana wancan karan ma bakin san yanda akayi ba amma kinzo kina wani labe labe kamar ba wayaya ba. Basmah a cikin wata irin murya wacce ba nata tace hajiya me xan miki ne ynz. hajiya tace haba Basmah wancen tym dinma bake kika cire min pant ba yau kuma kina tambaya. hajiyq taji shiru hakan yasa ta kara cewa Basmah fa yau naji wasa kike ji har wani canxa murya kike cire pant din mana. nan ma shiru hakan yasa tace basmah cire paaaaaaa!!!!!!! lokacin da ta dago taga Basmah ba kai ta kasa karashe fadin pant din. wani uban iho ta daga tq tashi a guje kamar mahau kaciya ta nufi kofa kafin ta karasa kawai sai ganin Basmah tayi a gabanta. habawa wani mayen birki taja hakan yasa ta fadi kasa gaban Basmah ta ganta. jan gindi ta farayi tana da baya da baya. kan Basmah da yake rike a hannu dariya ya kamayi hahaha😁😂😂😂😃😄 wata kalan dariya ba dadin ji. hajiya kuwa baya baya tqke tana cewa dan allah Basmah kiyi hakuri wllh bazan kara ba sharrin boka ne ni daga yau ma na tuba da lesbian wllh bazan karayi ba. ni nama fasa mallake alhjin wllh layoyin da na samishi a karkashin gado suma yau xan cire su. duk maganganun nan cikin sauri take fadar su a firgice yayin da take kallan Basmah tana ja da baya ita kuwa Basmah kara tunkarar ta take yi kan dake hannunta na dariya jikin wuyanta kuwq wani irin bakin jini ne ke tsiyaya har yana tsartuwa. kan basmah dake hannunta ya bata rai can kuma sai ta daka mata tsawa tace kee! hajiya karki sake ce min basmah sunana ni marsiyya kuma na riga da na auri basmah duk wanda ya kara yin yunkurin yin lesbian da Basmah to na rantse miki sai na kashe shi . ta karashe maganar cikin tsawa tace kinji na gaya miki ko. hajiya cikin kaduwa tace eh wllh ni daga yauma ko layin nan bazan kara biyowa ba in dan kin barni da raina nayi miki alkawari. marsiyya dariya ta kuma yi hahahahaa!!! hahahahaha!!!! hahahahaha!!! duff wutar dakin ta dauke hajiya lalube lalube ta kama yi cikin duhu. sai can ta samu ta lalubo zaninta. a million ta nufi kofan dakin 😂 a parllo ta iske su malama ma lokacin ta farfado. tsatsaye suka tashi ganin hajiya ta fito da daurin kirji kuma da gudun ta . malama taje data tari gaban ta tana cewa hajiya lafiya. lafiya kuwa hajiya. habawa hajiya da take ta ranta ina ta wani tsaya bada amsa. gata yar lukuta gudu take kawai tubur tubur abun dariya in ka gani. tazo ta banke malama dake faman tambayarta ko lafiya 😂 kofan fita daga falan ta nufa a million . malama da taga hajiya bata da alamun tsayawa balle ta musu bayani. gashi ta nufi kofa a guje alamun fita datayi kuma ga jakarta ta manta. sai malama ta fara cewa hajiya xaki manta jakarki fa. sadiya ma tace hajiya jakarki. habawa hajiya ko juyowa batayi ba tace ku rike na bar muku jakar sai faman gudu take dake parllon nada dan tsayi kuma tayi nauyi bata da gudu sosai. sadiya ta dauko jakar ta biyo ta tana cewa hajiya jakan ki jakanki😂😂😂😂😂 hajiya ko waigowa batayi ba. mamaki ne ya cika su. nan fa su sadiya su naja suka shiga rudani to me Basmah tayi wa hajiya ne haka malama kuwa dake tasan komaj shiru tayi.da bakinta. sadiya tace malama zo muje mu ga halin da basmah ke ciki mana. malama tace badani ba😂 kuje ku gano mana. tafiya suka yi domin su gano. ..................................... ( nasmat taga na tsaya naki tafiya. tace king ya ka tsaya ne muje mana mu kwaso labari nace dawa tace ni mn nace to ba dani ba bari ma kiga😂😂💃💃💃 👑 KING BOY 👑 Shiga nan ka/ki yi like kai tsaye a page mu domin samun farkon lbrn https://m.facebook.com/bigboyisahfans/?ref=bookmarksbookmarks 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 57 - 58 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟5STAR APR 2017 🌟 |_________________________| ***** 5 star ***** 🌟5⃣STAR ONLINE WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©5SWA ***** 5 star ***** THIS PAGE IN DEDICATED TO YOU _🌼YARIMAN MASOYA🌼 🌼SAKNAH KIRSHINA🌼 🌼HAJJOH HAJJOHH🌼 🌼ABDUL KING ARTICLE🌼 🌼AISHATU SULAIMAN🌼 thanks d love and support u to this book 😘 *good morning to all readers hv nice day⛅ yaudai kun ganni tunda safe ko maybe to zaku sama 2page ne 😀 masu bina bashin 2 page na jiya da shekaranjiya sai ku dage da addu'a domin taurin bashi ne dani .lolz 😜 Basmah tsintar kanta kawai tayi a daki kanta ya kulle ta rasa ma waye ya kawota dakin nan bayan ita tana dakin su. Lokacin ne su sadiya suka turo dakin suka shigo. azaune a gefan gado suka isketa. tambayoyi suka farq yi mata wai me ya faru tsakanin ta da hajiya ta fita a rude. ita kuwa basmah tambayar ce ta bata mamaki ita yaushe rabonta da hajiya da ake tambayarta ita. gashi sun takura mata da tambaya ita kuwa ta rasa amsar ta data basu. kawai sai cewa tayi ni ba abunda ya faru nima kawai gani nayi ta fita a rikice. tayi musu karya. parllo suka fito hajiya nayi mata wani kallo mai cike da zargi. hajia da ta tafi bata zame ko'ina ba sai gidam boka a rikice tayi mai bayanin abunda ya faru. boka yayi dariya hahahahaha aiki ya baci hajiya kin lalata aikin da kanki bayan saida nace ki kula karki yarda a sama matsala. to ai malam matsalan ba daga ni ne ba qljana ce a jikin yarinyar kuma tace ba wqnda yq isa ya kusance ta. boka ya daka mata tsawa wanda yasa saida ta dan tsorata. yace waye malam to ina gargadin ki da karki sake sako min sunan malam a gurin nan domin shi makiyin shedanune mu kuwa sune abokan aikin mu. to naji boka xan kiyaye to ynx miye abunyi boka. boka ya sake yin dariya a karo na biyu yace yanzu babu wani abunyi ki tashi ki tafi gidan ki. haba boka a taimaka mana. boka yace cikin kakausar murya nace ki tashi ki tafi gidan ki ko. tashi tayi kamar wadda kwai ya fashe wa a ciki ta je ta hau mota driver ya dropped nata a gida. daga ita sai daurin kirji ta shiga parllo a kan armchair ta iske alhji yana karatun jarida. ita ta dauka har ynz hoti ho ne a asurce yake. taje wucewa.taji ance keee! zonan. a razane ta juyo domin kuwa batayi tsammanin hkn ba. zuwa tayi tayo tsaye a gabansa tace gani. harare ya galla mata yace bazaki zauna ba. bayan ta zauna na ta tqbbatr da komai ya lalace duk asirin ta ya karye. tambayarta yayi daga ina tace gidan kawarta yace ai shi bata tambaye sa ba kuma. ciwan hauka ne ya kamata ta fita da daurin kirji? rasa ansar da data bashi tayi. alhj ya cire soke ya fara bulalata. tana ihoo dayar kishiyarta naji amma bata fito ba sai can bayan alhj yawa hajiya rudu rudu jikinta dur birdi sannan tazo ta raba. daki ta shiga tana kuka tana ambatan sunan kawarta tana cewq ta cuce ta. ( na kalleta nace ai anyi mki mai sauki tunda dai ba'a sake ki bama. yan uwana mata a kiyaye zuwa gun boka ba abune mai kyau ba ko kinje a farko kinji dadi to karkiyi murna ki jira karshen abun domin karshe baxai miki kyauba shin yar uwa me kika nema a gun allah kika rasa ne da zaki tafi gun wani makiyin allah kuma wanda zai jefa ki kema cikin halaka. zuwa gun boka ba abune mai kyau ba allah yasa mu ganee amin masu zuwa allah yashirye su yasa su gane) sadiya kwance take kam dan gadan ta sai mirgine-mirgine take yi ta rasa me keyi mata dadi. ita kam gaskiya hakurin ta ya kare duk juriyar da takeyi ya kare yau dolr ne suyi les da basmah domin tunda tazo makarantar take sha'awar ta. gashi yanxu yanzu karfe 11 na dare yanzu dalibai duk sun kwankwanta. tashi tayi ta je gun Basmah ta tada ta Basmah na tambaya lafiya! lafiya bata bata amsa ba ta kamo hannunta suka fita a dakin. saida suka je wani dan lungu har lokacin Basmah na tambaya miye amma bata gaya mata ba. bakinta ta hade da na Basmah ta fara tsotsa nan Basmah ta fahimta. ai kuwa itama ta fara mayar mata da martani. sun dan dade suna kissing tukun sadiya ta fara shashafa jikin Basmah tana kokarin cire mata riga. wani iska sukaji mai karfi a bayansu. wanda yasa su dakatawa da abunda suke. guguwa ce ta turnuke gurin ta tashi sama tana wulwulawq ganin karfin iskan xai iya jansu yasa suka makalkale juna a tsorace. marsiyya ce ta fito cikin suffarta ta aljanu abun tsoro duk da munintq amma zaka iya gane ranta a bace take. Basmah ta nuna da yatsa kawai sai gani nayi ta sulale sai sadiya da take rawar sanyi dan tsoro ta make a bango. marsiyya tayi wani uban ihooo keeee!!! me kike shirin aikatawq da matata ne. ki sani cewq Basmah tawa ce duk wanda yayi yunkurin cin amanata kashe shi nake. nan fa sadiya ta kara rudewa. ta shiga bada hakuri. marsiyya kuwa ta shiga yin dariya hahahahaha sai gani mukayi kanta ya tsage gida biyu ko wane bare yana dariya. nan take sadiya ta zube kasa sumamiya. marsiyya ta dauki Basmah ta bace batt da ita bata bullo ba sai saitin gadan Basmah ta ajiye ta tukun ta bace. . sadiya sai da asuba ta tashi ta ganta nan kwance nan fa ta tuna duk abunda ya faru jiya rudewa tayi tace ai kuwa bani ba Basmah tunda dai aljanu gare ta. tashi tayi jiki ba kwari ta nufi daki ita kam sam bata so ma su hadu da Basmah domin gani take ai aljanar data iya xuwa a ko da yaushe. yau an cike kwana hudu da shan maganin basmah shi yasa yau ta tashi bata jin komai. bata sha'awar mace ko kadan sai namiji sakamakon kwanakin nan bata sha'awar namiji sai mace. godiya tayi wa allah ta tashi ta shiga bayi tayo alwala tazo tayi nafila tayi asitigifari a kan allah ya yafe mata ta tuba bazata kara aikata lesbian ba dama wancan karin cutarta akayi. marsiyya ce cikin surara naja ta shigo dakin ta iske. Basmah a kan gadanta. zuwa tayi ta fada kanta ta hade bakinta da nata. da karfi Basmah ta turo ta baya. miye haka naja kina hauka ne to daga yau ina gargadin ki karki sake yi min irin haka domin na tuba ni bazan sake aikata lesbian ba kije can ki sama kawayen ki yan iska masu yi amma ni na daina. marsiyya sototo ta tsaya tana kallan basma na maganganu shin wai ita Basmah da gaske take yi wata zuciyar tace aa gaskiya wasa dai take yi. marsiyya tace amma kuwa indai da gaske kike yi Basmah to na lahira ma sai ya fiki jin dadi domin da sai kin yabawa aya zakinta. .marsiyya kara rungumo Basmah tayi tana kokarin yi mata kiss tana cewa haba sis wane irin wasa ne wannan ki daina mana. mari taji tasssss!!!! Basmah ta mare ta. cikin fushi marsiyya tayo baya ta wani kwala kara tace keeeee!!! to karyar ki tasha karya baki isa ba to. dole sai kinyi. Basmah itama cikin tsiwa tace baxan yi ba din kumq na dainq nace miki naja ko dole ne. fuskar naja naga ta fara bantale wa tana faduwa kasa. nan take suffar marsiyya ta fara bayyana............................................. habawa da gudu naga nasmat ta nufi hanyar fita. nace ke ina zuwq tace wllh wannan fadan ba dani ba guduwa zanyi. juyowa nayi naga marsiyya abun tsoro hakan yasa na yadda littafin da ✒ din a wajen nabi bayan nasmat😂 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 59 - 60 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟5STAR APR 2017 🌟 |_________________________| ***** 5 star ***** 🌟5⃣STAR ONLINE WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©5SWA ***** 5 star ***** 👍wannan page din naki ne FATIMA RABI'U HASSAN😀 you ar da best thnks for da love desire support and like this book😘 💀☠ hello my friends kawayen kursiyya da abokanta tace gata nan zuwa next page me kuka tanadar mata dan nace mata kunyi miss nata☠💀 Basmah nayin arba da wannan mumunan halitar kawai sai ta xube sumama. Wasu yan mata ne suka shigo dakin a kasa suka hangi basma hakan yasa su rugawa gunta sugani ko lafiya. Daya daga cikin su ta fara jijiga ta tana kiran basmah basmah. Amma shiru taki ko motsi dayar tace kinga kawata kyale ta zo muje mu kirawo malam yazo ya gani halin da take ciki. Da durkushen tayi niyar tashi domin su tafi habawq sai taji hannunta a rike tayi tayi ta kwace amma ta kasa. Ga kan basmah a kwance kamar mai bacci amma ta rike dayar da hannu daya ta kasa kwacewa. Hakan yasa dayar ta fara kokarin taimakawa kawarta ta kwacr amma ina. Hakan yasa tazo saitin kan basmah tana kira basmah ki sake ta mana. Basmah sakarta. Amma shiru basmah ko motsi batayi ba nan fa abun ya fara basu tsoro. Dago kanta tayi idanun sun wani juya sun dawo 2 color domin idan hannun hagu ja ne na hannun dama kuma baki ne kirin. Haba da budurwar mai cewa basmah ta saki kawarta taga haka sai ta kwada iho ta nufi hanyar fita da gudu tana iho tana fadin aljana. Aljana. Basmah kuma tashi tayi zaune har yanxu hannun budurwar na rike a hannunta kuma ta wani zura mata ido. Ita kuwa yarinyar kuka kawai take yi. Gata a hannu ba damar ta tsere bata yarda su hada ido domin idan kawa basmah kallo daya dole ne ka tsorata duk rashin tsoranka. Dayar budurwar haka ta fita tana iho tana kirqn aljana aljana. Habawa yan matan makarantar gaba daya suka firgice duk aka fara guje guje da iho irin nasu na mata.( na kalli nasmat nace ai kaji irinta ga tsoro ga cika baki ji yanda suka tsorata daga ance aljana bayan ko ganinta basuyi ba. Tace to dai kaima nasan halin ka da tsoro kuma in ba tsoro ba je ka kwaci budurwar can a hannun basmah mana. Nace yo ai ba aiki na bane ni aikina kawai kwaso labari.lolz.) Ihon da suke yi na yajawo hankalin malaman nan wajen malami biyar ne ya fito. Suka fara tambaya lafiya lafiya. Wacce aka rike kawarta tace malam wllh aljana ce ta rike farida ni na ganta da idona aljana ce. Wani dan gajeran malami yayi dariya yace kaji shirme wai aljana tana ina. Yarinyar tace tana room din mu. Ta rike farida. Dan gajeran malamin yace da sauran malaman ku tsaya in shiga in gamo muku shiga irin nan ai sai mu yayan gado. Domin kakana ma ruk-yah yake yi. Basu ce dashi komai ba. Ya fada dakin can ya hange su su biyu ga farida a gefe har ta gaji da kokarin kwace hannunta da take yi kuka kawai take. Basmah kuwa kanta a sunkuye yake duk gashi ya rufe fuskarta kanta kuwa yayi wani iri ba kyau duk gashin tsaitsaye. Malam dan ladi yayi Murmushi yace a zuciyarsa wai basmah ce aljanar. A lokacin da ya tunkare su yace basmah sakarta mana Yaji shiru ya kara cewa ke basmah sakar mata hannun mana habawa nan ma shiru bata ko kula da shi ba. Tsawa ya daka mata ke basmah wane irin iskanci ne wannan ina miki magana kin yi wa mutane shiru. Dago kai tayi ta kalle shi yana hada ido da idanunta sai naga ya fara karkarwa karatun ma kasa yi yayi sai ya jawo wannan ayyar ya bai karasa ba kuma sai ya yanko wata. Da wata irin murya tace mishi kaine marar kunya ko harda zaka ce in sake mata hannu to kai zo in rike naka hannun. Jin wannan muryar mai tsoratarwa gata tana fita uku uku.sai gani nayi fitsari ya fara tsiyaya daga wandan malam dan ladi. Nan ya farq cewa innahu-sulaimanu. Kuma sai ya canza yace kulluhiya- illayya. Nan dai ya ta jawo ayoyi rabi rabi. Cikin rudadar murya tace zo mana. Habawq da gudu yayo baya ina kofar dakin nasmat dama kasa shiga tayi. Ganin ya rugo da masifafqn gudu nima nq yarda kayqn rubutun nayi waje Malamai suka tare shi suna tambaya malam danladi lafiya. Habawa waje ya samu ya zauna baice da su komai ba sai cewq yayi ku shiga ku gani. Fitsarin da aka gani a wandan shi duk ya jika yasa mutane aka fara dariya ciki ciki. Malaman nan su hudu suka kutsa kai suka shiga dakin suma da sukayi arba da fuskar basmah saida duk suka firgita harma wasun su suka yi shirin guduwa kuma sai sukayi ta maza. Suka karasa. Suka mata magana amma shiru duk wanda yayi mata magana saidai ta zuba mishi idanunta 2color. Daya daga cikin su ne ya karanta ayatul qursuyy a zuci ya tofa mata habawa sai tq saki farida ta kwala kara. Farida na ganin haka sai ta tashi tayo waje a guje malaman kuma baya baya suka fara yi. Domin basmah tsaye ta mike tana yi musu wani kalan magana. Koda dai ta faki idan su sai ta falfalo a guje ta kaiwa wanda ya tofa mata addu'a mari. Habawa nan ya zube kasa sumame kansa ya fashe jini ya fara zuba. Koda suka ga haka sai suka ce kafa me naci ban baki ba ranar nan gudun da basu taba yi ba sukayi shi. Suna fita suka ci sa'a kafin ta karaso suka rufe dakin. Basu san sun garkame dani a ciki ba ihoo na fara yi ina cewa wayyo mamana😂😂a lokacin aka sama wani dan arziki ya bude ni har na fara fitsari a wando but dan kadan nayi lolz😊..................................... karku so kuga yanda nasmat ke min dariya wai an kulle ni a ciki. 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 61 - 62 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟5STAR APR 2017 🌟 |_________________________| ***** 5 star ***** 🌟5⃣STAR ONLINE WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©5SWA ***** 5 star ***** 🐥 wanga page din naku ne masoyana ina tune daku ban manta daku ba 😘 love u tooo mucch oll fans👍 Kulle basmah akayi a dakin lokacin ta wani dinga makar kofan allah yasa kofan ba ta wasa bace amma da sai ta balla ta malamai suka je suka samo samari matasa guda shida har su hudun sun zama goma kenan. Nan suka zo suka ce ma malam dan ladi ya taso a je a kamo basmah. Yace dawa aka ce da kai mana yace wllh ba abinda zai kaini. Dariya sukayi suka wuce. Tunda aka je bakin kofar aka fadawa kowa ya kama yin addu'a nan fa suka fara karanta ayatul kursiyu da aka bude gate din da gudu wasu marar tsoro suka jesuka ririke basmah tana neman kwacewa wasu suka kara ririkw ta wajen mutun goma ne sukq rike ta. A mota aka sata nan ma saida akq samu marar tsoro suka ririke ta tukun wato zasu maida ita gida. Bayan anzo kofar gida nan ma kokowa aka sha domin wani irin karfi ne a jikin basmah sai da akq karo matasa abokan nuhu tukun suka tura ta daki. *_asalin labarin basmah kenan_* A nan basmah ta tsaya a labarin ta umma ta girgiza kai tace tabb ikon allah nasiha tayi matq sosai a kan kawayen banza da kuma san zuciya nan dai na barsu tana yi mata nasihi. A daidai nan marsiyya ta tsaya a labarin kursiyya ta kalle ta tace sis manyan gari ashe a gun basmah aka labe. Marsiyya tayi dariya. A daidai lokacin ne sukaji motsi a dakin yasmeen wannan ya tabbatar musu da sun tashi a barci. Marsiyya ta nufi dakin zata shiga sai kursiyya ta riko hannunta tace ina zaki? Marsiyya tace aunty yarinyar nan zan fara tsoratar wa domin bata sama gurin zama bq wllh a gidan nan.kursiyya tace gaskiyan ki sis domin hada kishi damu ba karamin bala'i bane duk wanda yayi to gobe fa bazai karq ba. Tace amma ba yanzu ba zaki fara aiki ki bari mijina ya fita tukun. Marsiyya bata so ba amma haka tayi hkr ta dawo. Yasmeen bayi ta shiga ta hadawa al ameen ruwan wankq tukun ta dawo ta tayar da shi ta kama hannunsa suka shiga har bathroom din tukun ta juyo ta barsa yayi wankansa. Kursiyya ta tashi ta shiga dakinta. Saura marsiyya kadai a parllo ita kuwa tacr to wllh sai na fara aiki tun yanzu. Yasmeen na zaune tana kallan mirror tana jiran al ameen ya fito itama ta shiga tayi wankqn. Nan fa ta fara tuno abun da ya faru jiya a mafarki wato kadan garu. Nan fa taji duk ta tsorata hakan yasa ta fara waige waige. Ba'a dade ba sai ju tayi wani jirdeden kadan gare ya fado mata daga sama a kan zane. Wani uban tsalle tayi hade da iho wanda ko kudi aka bata in lafiya lafiya barata iya irin sa ba. Ban dakin tq nufa da gudu tana kara tana kakabe kakabe. Kamar saban shigar hauka. Ban dakin ta shiga tana zazage zazage al ameen cikin kaduwa yq ce minene tace kadan gare tana dube dube a jikin ta domin a tunanin ta har yanzu kadan garen bai sauka ba yana jikin ta. Yar dariya yayi yace matsoraciya kawai kin saka abun a ranki ne shi yasa kike yawan ganin sa ni yanzu tube muyi wankan yi sauri kizo ki cuda ni ya fada lokacin da yake kara hada kumfa a sosan. Bataji kunyar komai ba dake daman sun saba wanka tare. Tubewa tayi taje suka yi wankqn tare. Bayan sun gama wankan ne a cikin su bq wanda yayi maganar sallah balle a karanta kur'an ta nufi kicin shi kumq ya lalubo wayarsa domin duba massages na whatsapp da Facebook da sauran su. Whatsapp ya fara bude wa sai kuma ya fito ya shiga Facebook kafin mAssages su gama shigowa. A facebook notification yaga kursiyya ta tura mai frndreqst yayi accept yana murmushi tare da cewa kai amma fa yarinyar nan ta kamu da sona da yawa bata san halina ba ne. tukun ya fara duba messages din da aka aiko mishi nayi mamaki domin a cikin friends dinsa maza daya-daya ne abun mamaki kuma wai duk tilin yan matan nan soyayya suke yi. Ni nama rasa ina yake samo su. Wata kyakyawar yarinya ce a dp din a jikin kuma sunanta fatima sadiq ta aiko mishi da messages har biyu. " assalamu alaika ya abun kaunata lantarkin zuciyata abun tunanina me yasa zaka min haka banyi tunani ba bayan mun riga mun saba da kai ka koya min zama da kai shine kuma zaka guje ni. 2 " dan allah yah al ameen karka min haka zaka jefa zuciyata cikin kunci da matsi. Pls ka fada min address dinka inzo in sameka har gida mn number da ka bani bata aiki. Ix switchoff ant tym. Murmushi yqyi yace wannan fa da gaske zata iya zuwa har nan ko. Hmm yarinya kenan ai bazan taba gayawq wata wace muka hadu a net address dina ba ko na bawa mutun ma sai dai in bashi fake! ( ni kuwa nace kaji dadin abu su su kursiyya basa bukatan dress😂) yan karyayaki yayi wa fatyma ya tura mata kuma yace zai turo mata da number sa. tukun ya fita. nan ma yan matan na gani da yawan su duk sun aiko mai da sako domin rasa wanda zai bude ma yayi. tsaki yaja ya fito daga Facebook din ya shiga whatsapp. hmm mai hali baya canxawq a ko'ina domin a nan ma numbobin yan mata ne kawai birgik kuma abun haushi a numba ba sona kawai yake sawa ba sai yasa wani abun a gaba. numbers kamar haka suke. ni'mah baka. sadiya mai katan baki. asmau mumuna. rashida mai muryar gardawa. safeenah yar lukuta. kareeme mai gwiguyayan gashi. nafisa mai bilicin. zainab siririya. fauxiya yar wahala. a number kursiyya ce kawai banga an rubuta wani abu a gaban ba. nayi Murmushi nace in ba tsoro ba a rubuta mn😃 haka ya shiga mayar musu da reply din karya daga wacee dai cewa.................................................... good morning fans have a nice day⛅⛅⛅💧🍂🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴 little of writer's 👑 KING BOY 👑 Shiga nan ka/ki yi like kai tsaye a page mu domin samun farkon lbrn https://m.facebook.com/bigboyisahfans/ 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 63 - 64 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟5STAR APR 2017 🌟 |_________________________| ***** 5 star ***** 🌟5⃣STAR ONLINE WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©5SWA ***** 5 star ***** I miss u dear jiya nayi mafarkin ki munyi aure har mun haihu. Haka ya turawa zainab siririya. Ya fito ya shiga ciki massages din yar wahala. icon din Kuka yaga tasa my life kana ina ne haba al ameen san gaskiyar kenan da zaka barni wajen 12 hour baka neme ni ba kuma ka kashe wayoyin ka. Ko kasan irin kuncin da na shiga na rashin ganin ka a on da kuma rashin tafiyar wayarka.zuciyata ta kamu da ciwo al ameen cewan kuma mai tsanani wanda kai kadai ne maganin sa al ameen. Dariya yayi wace har saida ta fito waje yace kan uba. Lalai yarinya iska na wahalar da mai kayan kara. Amma nasan maganinki ai. ""srry dear na wllh an dan sama matsala ne jiya wayana charji ya kare min kuma na nema aran waya in kiraki but ban samu ba. Sanin kanki ne ke kadai ce wacce nake so ke kadai tillo fauziya bazan barki ba bazan guje ki ba ki rike ni amana. I love u i luv u fauzi na idan kin hau ki min flash. Yayi tsaki ya fito. Mtseww idan mutun yasa kansa soyayyar net ma ya shiga uku shikenan mutun ba dama ya dan huta bai hau on ba kamar wani dole. Massages din da suka shigo ne ya tsaida sa daga surutun da yake yi. Ganin kursiyya ce ta turo yasa shi sauri ya shiga massages din. " hmm to kai yanzu al misali idan pics dina ne wannan daka ce baka sona ne? Hantar cikin sa ce ta kada kuma sai ya fuske yace haba wasa take taya ma xa'ayi ace pic dinta ne bayan wannan aljanah ce. Hakan yasa yayi Murmushi ya aika mata massage kmr haka. ""Haba sarauniyar mata kursiyya ai nasan ma bake bace kuma ina so in tabbatar miki da cewa koda ace kece wannan to ni ina sanki a hakan balle nasan ba ita bace. " Kursiiyya ta ce na gode amma in tambaye ka mana me yasa kace kana sona har ka shiga gasa a kaina bayan baka san ni kowacece ba baka ma taba ganina ba ko zan iya sanin dalili.? Jibi ne ya fara keto wq al ameen domin wannan tambayar fa mai rikitarwa ce kuma nan ya tabbatar da cewa wannan fa bakanwar lasa bace domin da yawa yan mata a grp yakw fara cewa yana sansu bayan bai gansu ba ko yaji muryarsu sai daga baya tukun su turo mishi. Idan yaga kinyi mai yaci gaba da soyayya dake idan baki mishi ba kuma ya share ki ya bar kula ki. amma ba wacce ta taba yi mai tambayar nan sai kursiyya. Ya dan jima yana tunanin me zaice mata tukun can sai ya aika mata text kmr hk: "A gaskiya ne nace ina sanki ba tare da na sanki ba to karki manta shifa so gaman jini ne idan allah yayi niyar hada sa sai kiga ya hada ta wata sigar wacr baka tunani to kinga ni. Ni kuwa ina ganin sunanki naji ina sanki domin sunan ya hadu shine dalili na. Kursiya tace to na gode sahibina bari in turo maka pic din. Mamaki ne ya cika sa ganin pic din da ta turo kusan guda goma uku daga ciki rabin fuskar ba na mutane bane sauran kuma sai yaga rabin wacan fuskan ne cikaken ba rabi aljani ba. Shifa ya fara tsorata da lamarin yarinyar nan ya data dinga tsorata shi. To su kuma wannan masu rabin mutun rabi aljana fa bari in tambaye ta.! "Amaryata gaskiya kinyi mugun haduwa kinyi kyau sosai kafin a sama mace mai kyawanki a zamanin nan sai ansha wahala wajen binciki sai dai in tambaye ki mana ya naga pic uku daga ciki rabi mutun rabi aljan ko kinfi so ki ta tsoratar da angon naki ne?. bata basa wata gamsasar amsa ba tace "haba angona ni taya zan yadda in tsorata ka just editor ne angona me kake so in dafa maka yanzu na breakfast ne.? ta basar da maganar " al amin yace amarya kenan yanzu har kin fara girki da kanki du du du yau kwananki nawa ne a gidan ki bari ki kwana biyu mn ya tura mata hk. Ba fi secon biyar ba ta dawo da rply kmr hk; " haba angona baka so in sama ladar aure ne ni gaskiya idan baka bari nayi mk girki ba bazan je shin fidar ka ba har na tsawan kwana uku. Dan hk kawai ka xayyano min abunda kake bukata kaci in girka maka yanzun nan. Al ameen abun ya bashi dariya sai da ya danyi mai isarsa tukun ya kalli wayar yace rigima kenan soyayyar net kawai kwalele ne fa zaki min in ma na fada wato ki turo min pic. Yace amma ai ba komai bari in zayyano mata. Nan fa ya shiga zayyana mata yace. " yanzu dai abunda nake bukata in kirya da shi soyayen kwai sai tea mai kauri. Yau ina marmarin masa da miya. Sannan sai dan kali soyayye da doya. Idan aikin baiyi miki yawa ba ina bukatar indomie ma. Dariya yayi yace bari muga karshen rigimar ki kursiyya ai idan kinada pic din wasu baki da na wasu a cikin nan. " kursiyya na ganin massages din ya shigo ta karanta tace ohh dan wannan ai mai sauki ne ango na just 3 mints kaji. Daidai lokacin ne Yasmeen ta gama jera abinci a dinner tebur ba wani abu bane tayi sai tea da indomie bata sama damar dafa mishi komai ba sai wannan domin karya makara. Dakin ta shigo ta iske shi yana chat. Taje ta fada kanshi hade da cewa Darling taso muje na kammala breakfast din. Yace ok dan jira.In dan maida wasu reply masu muhimmanci. .kursiyya na daki ta murza hannu sai ga marsiyya ta bayyana.kursiiya ta kalleta tace sis bari in aike ki wane waje kika sani inda ake yin waina da miya mai dadi inda manyan mutane ke saya. Sannan kuma ina kike ga zamu sama dankali da doya soyayu da kuma indomie suma ba na kazaman mutane nake bukata ba. Marsiyya ta dan dora hannu a haba alamun tunani tukun tace. " gaskiya a dai daura babu amma a bauchi nasan wajen da ake yin waina da miya da naman kai mai dadi kuma a duk wajen manyan mutane ne kawai ke zuwa saya domin manyan motoci ne a kofan gurin a kullu idan naje hucewa. Kursiyya tace yauwa ynz nake so ki dauko min nasan ki da gudu kafin 1 mint nake bukata domin angona ne zaici............................................................ Yawu ne ya fara zuba daga baki na sakamakon sakin baki da nayi ina kallan wannan dramar. Nace da nasmat wai me kursiyya ke nufi ne. Tace dallah malam yi min shiru lbr ya fara min dadi ka katse ni. ____________========________________ Muna bukatan sababin members a group din mu na whatsapp if u need. Ka/ki bi daya daga cikin wannan numbobin ki /ka fadi sunanka mu kuma damu saka/ki sai munji ku King boy 08096831009 Husaini atk 80k 706 571 7620 Prince abdullahi 0802 797 9297 Duk wanda kawa magana a ciki xai saka ka idan ka aika cikaken sunanka 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 65 - 66 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟5STAR APR 2017 🌟 |_________________________| ***** 5 star ***** 🌟5⃣STAR ONLINE WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©5SWA ***** 5 star ***** Marsiyya tace to ba matsala aunty zan taho miki da indomie din ma domin akwai a can sai ke kuma ki samo doya da kwai din. Kursiyya tace wannan ba matsala bane yi sauri karki makara fa domin ynz zai fito cin abinci. Marsiyya kafin kace me cikin zafin nama irin nasu na aljanai ta shiga kitchen ta dauko kuloli har uku da masifafan gudu irin na aljanai kamar walkiya hk ta nufi hanyar bauchi daga nan daura. Kafin 30seconds tuni marsiyya ta isa bauchi wani makeken restr ta shiga. Mai wata mata da ke gaban kola tana zuba waina bayan ta gama zubawa a wani plat ta rufe kullar ta nufi kulan miya. Kawai sai gani tayi an bude kular wainar. Waina tagani marsiyya na dauka amma bata ganin hannun marsiyya sai wainar da take gani kmr tana daukar kanta. Luuu! Hajiya mai abinci Ta sulale a wajen sumama! Marsiyya saida ta zuba miya a dayar kular tukun taxo saitin hajiya ta nunata da hannu sai wani ruwa ya fito ya zuba a fuskanta hajiya ta farfado ita kuma ta nufi gun soyayen dankali duk abun nan da tayi cikin 20seconds tayi shi. Tsullum na gansu tare duk su biyun sun bullo kamar hadin baki kowa da kula a hannu. Dariya sukayi kursiyya tace na gode sis na aikin ki na kyau. Yanzu hada min shayi mai kauri tunda ga kayan nan. Kursiyya kuwa ta shiga shirya kayan abincin. Al ameen ya gama maida reply shi yasa suka taso tare tana tayi mai shagwaba. Har suka iso dinner Mamaki ne ya cikata ganin uwayan kuloli jibge a wajen bayan ita tasan kula daya ta kawo. Al ameen kuwa kanshin miyar wainar ne ya daki hancin sa hakan yasa shi yin sauri ya zauna ya fara cewa uwar gida zuba min wainar nan kamar kinsan kuwa ina marmarin ta sosai. Su kursiyya dake gefe ita ji tayi kamar tazo ta fara zuba wa mai gidan nata abincin da kanta ganin Yasmeen tsaye sororo kmr sakara sai karewa kuloli kallo take. Tadai san tabbas wannan kulolinta ne to abu tambaya a nan shine waya kawo su nan amsar da ta kasa bawa kanta kenan. Al ameen ya gaji da yi mata mgn a kan ta zuba mishi wainar hakan yasa shi daukan flat da kansa ya bude wainar ya fara zubawq. Mamaki ne ya kara cika yasmeen ganin wainar da miya. Nan fa ta rike hannun al ameen tana fadin karka ci wannan bani na girka ba aljanu ne suka kawo karkaci. Marsiyya ta harare ta tace ji iyayi kamar ta sani. Al ameen Murmushi yayi tukun yace haba Yasmeen wane irin wasa ne kike yi haka bayan nasan danni kika tanadi wannan wainar. Kwace hannunsa yayi daga rike san da tayi ya nufi miya ya fara zubawa. Ba yanda ta iya ido kawai ta bishi da shi tana kallansa tasan halinsa da kafiya bazai taba fahimtar ta ba. Loma ta farko yakai hade da lumshe ido kayy! Amma fa wannan wainar ta hadu wai ni dan allah a garin nan namu a ina ake sayarda wainar nan kuma bansan wajen ba. Domin waina mai dadin wannan ai ya kamata in san inda ake yinta domin kinsani akwai san masa. Ido kawai ta iya binsa da shi sai santa yake bugawa akan wainar da ita bata san asalinta ba. Kursiyya da marsiyya dadi kamar me a wajen su ganin yanda al ameen ke cin wainar kallo daya dakayi mai ka gane yana jin dadin ta sosai. Marsiyya taje ta dunguri keyar Yasmeen tare da cewa munafuka yar bakin ciki to yaci bakin ciki sai ya kashe ki. A kidime Yasmeen ta juyo tana dube- dube domin ganin waya dungure ta kuma taji maganar. Cikin wata magana mai kuka-kuka take cewa al ameen kagani ko kaci abincin aljanu saida na gayama tun farko karka ci to wllh gidan nan akwai aljanu domin yanzu aka dungure ni a kyeyya kuma ake min mgn kai baka ji bane. Al ameen kamar ma bada shi take ba domin cewa yayi ma Yasmeen kinsan me tace aa tana tunanin zaiyi mgn ne akan abunda ya shafeta. ya cika bakinsa da waima Sai ji tayi yace to wllh rabona da inci waina mai dadin wannan tun wata ziyara da muka kai bauchi. Wani irin bakin ciki ne da haushi taji yazo ya tsaya mata a kirji wai shi wannan mutumin me yasa baya fahimta nane mtsewww.. Al ameen to wllh gidan nan akwai aljanu kuma yau zan dauki mataki a kansu domin ni nagaji da abunda suke yi min a cikin gidan nan kai kuma kaki saurare na da anyi mgn sai kace wai tsoro tsoro. Hararen sa tayi. Lokacin yace hada min tea mn my. Kofin ta jawo da niyar data hada mishi tea mamaki tayi jin alamun akwai tea a ciki da sauri ta bude kofin wani hadaden tea ta gani mai kauri yasha madara da milo. Al ameen na ganin tea din yayi sauri ya karba yace wow tnks dear gaskiya kina ji dani naga yau duk irin abunda nake bukata ne kika yi min. Zaika shayin baki kamar mahaukaciya ta tashi tana kokarin dakatar da shi tana fadin karka sha wllh bani na hada wannan ba aljanu ne karkasha. Nan fa suka fara zagaye zagaye a dinner din wai shi a tunanin sa kwalele take so tayi mai. Sai da ya gajiyar da ita yana gudu yana korban shayin. Yasmeen fushi tayi hakan yasa ta nufi dakinta da tunani kala- kala a kwakwalwarta. Tabbas aljanu ne a gidan nan ya za'ayi ace mutun ya ajiye abu yazo kuma ya iske ba shi ba to gaskiya da sake abun fa ya fara yin yawa. Al ameen kuwa dawowa yayi ya zauna ya fara daga sauran kulolin bisa mamaki indomie da kuma soyayen dankali da kuma doya ya gani. Gashi yaci waina da yawa. Nan fa yaji haushin kansa na cin waina da yawa da yayi. Kadan yaci a ko wanee tukun ya tashi ya mike ya nufi daki domin canza kaya zai fita offic a kan gado ya iske mutuniyar tana dadana waya. Ranta a bace alamun tayi fushi. Bai damuba domin yasan halin kayansa ynx baxai iya shawo kanta ba sai ta huce. Kayansa yasa tukun ya dauki jakarsa ta aiki. "Uwar gida zan fita. Uwar gida mu zqmu fita. Nan ma shiru tayi kamar bata ji sa ba. Murmushi yayi yaje gafda ita har kowa na shakar nunfashin kowa. Yace na bata miki rai ko sahibata to kiyi hakuri domin bana san bacin ranki pls yau ki girka min sakwarar doya da miyan agushi. Batayi mai magana ba. Kiss kawai ya manna mata a goshi yace bye bye. Kursiyya dake gefe tana kallansu kanta ne yayi jajawur hayaki ya fara fita daga gashinta tsabar kishi. Marsiyya tace aunty kin ga irinta ai gashi nan wannan yarinya data kwace miki miji kuma ke kika sakar mata hakorin dariya amma ba komai wllh yau sai ta dandana kudarta tunda ta bata miki rai. bari ya tafi zata ci ubanta. Inji kursiyya.....................................,.......... Good morning my friends Yau za'ayi ta yakin ba na wasa bane ------_________________________---------- Muna bukatan sababin members a group din mu na whatsapp if u need. Ka/ki bi daya daga cikin wannan numbobin ki /ka fadi sunanka mu kuma damu saka/ki sai munji ku King boy 08096831009 Husaini atk 80k 706 571 7620 Prince abdullahi 0802 797 9297 Duk wanda kawa magana a ciki xai saka ka idan ka aika cikaken sunanka 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 67 - 68 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟5STAR APR 2017 🌟 |_________________________| ***** 5 star ***** 🌟5⃣STAR ONLINE WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©5SWA ***** 5 star ***** DEDICATED TO U 🌸 mmn hisham 🌸 ina godiya da kulawa da kuma nuna kaunq ga wannan book din Allah ya bar zumunci 😀 Bayan fitarsa yasmeen tayi Murmushi tukun tace haba al ameen ai bazan taba yin fushi dakai ba ni dakai mutu ka raba takalmin kaza. Tashi tayi taje ta tatara kwanuka ta nufi kitchen domin wanke wanke. Ta dode kunnuwanta da headphone waka take ji tana kada kai tana wanke wanke kallo daya zakayi wa yasmeen ka gane tana a cikin farin ciki. Gidan tsitt yake baka jin motsin kowa sai karan plats din da take wanke wa. Dorrobuci take ji tana bin wakar. Ta kure gaba daya volume din a kunnen ta domin kuwa ko sallama kayi a lokacin barata ji ba indai ba ka taba taba. A cikin headphone taji an dakata da wakar. Daukan wayan tayi ta duba taga ai wakar na tafiya. Stop ta saka kuma ta sake play amma shiru. Tsaki taja. Tace kaji matsalan kayan bature ba tabbas abu nayi yanzu nan kuma yazo ya tsaya. mutun yafara jin dadin waka kuma ta tsaya. Fitowa tayi ta shiga sashen wasu wakokin. Abun haushi abun takaici dana leka wayar folder wakokin inya murai ne kala kala irin su davido. WizKid. P.square. d'ja nick minaj. Kai tarkace dai wanda wasu ma bata san abunda suke cewa ba. Abun haushi ba ko wakar hausa a wayar ta balle ayi maganar wa'azi. (Na kalle nasmat nace lalai wannan tayi nisa ace mutun ba ruwansa da wa'azi ma a waya balle ayi maganar karatu. Nace wai ma in tambaye ki a gidan nan akwai al qurani. Nasmat tayi Murmushi tace to cikin su wa zai karanta ni fa tunda muka shigo gidan nan ma sau daya naga yasmeen tayi sallah karatu kuma ko aya daya. Nace tabb lalai dole su kursiyya susha shagalin su. ) Cikin wata irin jagulalar murya taji ana wakar dorobucci din kuma ba kida jimawa kadan kuma taji an kara sauyawa an kara chanza muryar. Iyafiss din ta cire da sauri a kunnanta tana kallansa. Can kuma sai ta fara jin motsi a parllo. Wanke-wanke ta dakata daya ta nufo parloo dan ganin abunda keyin motsi. Kamar munahika haka take tafiya. Lokacin da tazo parllan ne ta duduba sai can ta hangi labule na motsi shi kadai. A tsorace take amma tace sai fa tajw ta gani ko miye a ciki. (Kmr in ce karta je nidai) Gafda da labilan window din tajw ta mika hannu tana karkarwa duk a tsorace tana finciko labilan ta daka wani uban ihoo sakamakon jin wani abu da ya daki fuskanta ya wuce. Da sauri ta juya dan ganin miye. Wata bakar mage ce mai ido jawur. Ta tsare yasmeen din da kallo. Yasmeen ta danyi ajiyar zuciya ganin ashe mage ce ma. Yun kurin korar magen ta farayi tana nuna mata hannu. Tana fadin shitt! Tafi! Wace daga nan! Mage kuwa sai ma kara matsowa tayi taku biyu. Yasmeen ta cire takalmin kafanta tadinga shunawa magen nufinta ta tsorata ta. Magen kuwa fur taki ta ko motsa kamar wace take a gidan ubanta sai ma zama tayi a gun. Tana lasar gashin jikinta. Yasmeen tace yau naga jaraba wannan wace irin mage ce haka da jaraba gata ba kyan gani um! Bari dai in rabu dake inje inyi aiki na. Yasmeen ta juya ta fara tafiya. Tana tafiya magen nabinta a baya bata lura ba. Saida ta kusan zuwa kitchen tq juyo. Mage ta gani biye da ita. Kan uba! Wai bazaki bar gun nan ba. Shitt! Wuce! Mage kuwa sai ta kara zama kmr dazu. Yasmeen Takalmin dake hannunta ta wullawa mage da niyar ta same ta habawa cikin zafin nama magen ta kauce. Dayan takalmin ta cirw ta kara wullawa abun mamaki magen da baki ta cafee shi. Al amarin da ya tsorata yasmeen kenan ta ruga da gudu cikin kitchen ta kullo kofar ta fara maida nunfashi. Tsoran maida aifis din tayi shi yasa yanzu ta kunna waka kawai ta budw volume na wayan taci gaba da wanke wanke. Can anjima ta fara jin wani kalan dariya kamar na dan jariri sai dai kuma marar dadin ji. Yana fitowa daga gefen damanta. Karan dariyan har ma ya wuce na wakar da take ji. Ta hantsar ido ta dinga hangen wani bakin abu suman tsaye tayi tukun ta fara juyawa kamar mai sankarau. A hankali takw juyawa da kan nata. Idanunta ne sukayi tozali da jajayen idanun magen nan kuma ita ce ke dariya ga bakin ta da wasu shegun hakora dogaye ne amma duk a rube suke. Kara ta saki ahhhhhh! Ta warci wayanta tayi out a million. Juyowa tayi baya tana cikin gudun jin dariyar nan a bayanta magen ta gani har ta kusan kamota. hakan yasa kara warewa ta nufi dakinta a million. Tana shiga ta turo kofan kuma ta saka key ta morda bayan nan ta danne kofan. Magen na ganin hakan sai ta rikide ta dawo marsiyya. Dariya na hange kursiyya dake zaune a sofa tana ta kyalkyalawa. Marsiyya ma ta fara dariya tace aunty kinga an fara wasan ko ai yau kam bazan barta tayi sakat ba duk da dai naga kmr kin huce. Kursiyya tace sis ai ko haka kika barta ma ya ishe ta ga tsoro ga jan fada kenan. Marsiyya tace wai hk suke daman sai faman iho ba addu'a. Kursiyya tace eh mn ai mu gwara hkn domin gaba ta kai mu.. Al ameen bayan ya gama duba patients dinsa yabawa wasu kuma magani sai ya dawo office ya zauna ya fara sana'ar tasa. Yauma yayi sabowar budurwa a wani group shi yasa ya kirata. Idan kaji yanda suke waya sai ka rantse kace sun dade suna soyayya wato dama can masoy ne bayan kuma haduwar jiya ne. Kursiyya haushi da kishine suka kule ta me wannan yake nufi ne wai wama yake waya da ita ne. Batt ta bace sai a wani kasaitacen daki dan karami madaidai ci ta bayyana can gefe kuma wata hadadiyar yarinya ce a kan bed ga dukan alamu da ita ne al amin ke waya. Wata rudadiyar dariya dakin ya dauka hahahahaha ke karamar marar kunya ki fita daga harkar mijina baiyi kama dake ba kinji ina gaya miki yafi karfinki dan kima sani hahahahaha..... اعو ذ بكلمت الله التا ما ت التي لا يجا وز هن بر ولا فا جر من شر ما خلق وبر ا وذرا ومن شر ما ينز ل من السما ع ومن شر ما يعر ج قيها ومن شر ما ذرا في الا رض ومن شر ما يخر ج منها ومن شر فتن الليل والنهار ومن شر كل طا ر ق الا طارقا يطر ق بخير يا رحمننژو ″ A'uzu bi kalimatil laahi tammaatil latii laa yujaawiZuhunna barrun walaa faajirun min sharrin maa khalaka, wabara'a wa zara'a, wamin sharrin maa yanzilu minas samaa'i wamin sharrin maa ya'ariju fiihaa, wamin maa zara'a fil ardhi wamin sharrin maa yakhruju minhaa, wamin sharrin fitanil laili wannahaari wamin sharrin kulli daarikin illa daarikan yadruku bi khairin ya rahman”. Wannan addu'a zainab ta fara karantawa nan take naji kursiyya ta kwalla uban ihu tayi waje. Zainab tayi ajiyar zuciya tukun ta kara da ayyatul kursiyya ta tofa a ko'ina na dakin. ( na kalli nasmat nace su kursiyya fa yau ba'azo a sa'a ba. Tace eh mn ai dama su al ameen ta raina su yasmeen su da yake ba ruwan su da Addu'a wannan addu'ar fa da kaji ta karanta to duk wanda ya karanta ta allah zai kare shi ya kuma tsare shi ga duk wani shaidani ko sharri sai dai alkhairi ya same shi a ranar amma fa in yayi iklasi wato ya dogara ga allah idan yayi addu'ar ya kawo a zuciyarsa ta karbu. Nace kai kai wannan garabasa haka ai kuwa zanyi kokarin hardacewa ko saboda marsiyya karta kawo min farmaki wataran) Xainab da suke waya da al ameen bata ce mishi komai ba sai dai tasan tabbas rayuwarsa na cikin hadari wato aljana ta aure sa. Kursiyya a galabaice ta kuma gida marsiyya ta tare ta lafiya kursiyya ta kwashe labarin ta gayawa marsiyya komai marsiyya tayi Murmushi tace aunty ki bar komai a hannuna idan tasan wata ai bata san wata ba idan kuma tana takama ita ta iya addu'a ai al ameen din bai iya ba. Dan hk bari inje in magance matsalan. Marsiyya direct gidan su zainab ta nufa da farko tun daga nesa take jin wni masifafan zafi karuwa yake ita kuma tana nufarsa. Wato abunda na lura dai karfin addu'ar zainab ne. Marsiyya ta hangi gidan zagaye da wuta ba hanyar shiga (wato dai allah ya sa musu guards na wuta a gidan ya ba shedanin da ya isa ya kusanci gidan sanadin addu'ar nan. Hkn yasa ta ta juya ta kona office din al ameen. Al ameen bayan sun kamala waya da zainab yayi Murmushi yana kallan pic dinta data turo mishi. yace yarinya kenan ai kema kin kusan shigowa hannu ke bazan yaudare ki da wuri ba domin fuskan ki nada kyau hk ma muryarki akwai zaki dan hk zamu dan dade maybe mu kai wata. Ya dora ma pic din kiss ya ajiye wayar. ( nace tabb wannan babban mayaudari ne wato wata shine dade wa) Yan dube dube yake yi a takardu wani daga cikin abokan aikinsa ya shigo cikin hanzari yake yi mai magana al ameen kayi sauri taso taso. Al ameen da shima ya dan daga hankalin sa jin irin wannan kira haka. Ya fara tambaya lafiya lafiya. Mutumin yace ba lokacin bata wa taso dan allah. A kidime ya tashi yabi bayan abokin nasa gudu gudu sauri sauri suka nufi wani bangare dake cikin general hospital din. Marsiyya a daidai lokacin ta bullo a office din ganin wayar al ameen da tayi yasata tayi tace da kyau. Wayar ta dauka ta lalubo number zainab ta kira before ta canza murya. dawo da muryarta ta al ameen. Zainab taji wayarta ta hau Ring da sauri ta dauka dan ganin waye. Al ameen ta gani shi yasa tayi Murmushi tace wato baka gaji da jin muryata ba ashe. Ta dauka ta makala a kunne hello Darling. Daga can marsiyya tayi magana cikin muryar al ameen ba banbanci ko kiris tace hello zeeluv dina. Zainab tace ya naga ka sake kira ko mantuwa kayi ne? Marsiyya tace ko kadan dama kiranki nayi in gaya miki magan mai muhimmanci zainab tace to ina jinka babyna.......................................... Good morning happy juma'a al mubarak Little of writer's King boy 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 69 - 70 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟5STAR APR 2017 🌟 |_________________________| ***** 5 star ***** 🌟5⃣STAR ONLINE WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©5SWA ***** 5 star ***** 🌹🌹 dedicated to u zainab yusuf ina godiya da addu'a ki na alkhairi a gare ni ☺ 👺👺 sako daga nasmat to readers nasmat tace duk wanda ya karanta wannan page din da rana wuta balbal 😂 ni dai ba ruwana👺👺 Wato a gaskiya dama abunda nake so in gaya miki shini ki fita daga harkata don a gaskiya ba sanki nake ba koda kuwa munci gaba da soyayya to dan in faranta miki kawai zanyi ba wai dan ina sanki ba. Gaban zainab ne ya fadi jin abunda al ameen din ke fada. Koma sai tayi ajiyar zuciya tace. Naji na gode kuma da ka sanar dani tun yanzu baka bari sanka ya mamaye ko'ina na jikina ba bisa wannan godiya zanyi maka. Amma ina so in shaida maka cewa yaudara ba abu ce mai kyau ba idan kayi wa yayan wasu kaima sai anyi wa naka. Kuma al ameen bana sanka na rabu da kai har abada baza ka sake jina ba. Mtsewwww.ta katse wayen tini ta sankama shi a block wanda ko massage dinsa bazai shigo ba haka ma a whatsapp din tayi block dinsa. Marsiyya nan take itama tayi block din number zainab wata shu'umar dariya tayi tukun tace shikenan an wuce gun aunty kisha kurumin ki al ameen naki ne ke kadai bari mu koma ga yasmeen itama. Ba'a dade ba sai naga al ameen ya dawo cikin hanzari ya dauki wayansa da ya manta a lokacin ya kira yasmeen yake shaida mata da cewa tafiya ta kama shi kuma yana tunanin zai fi kwana biyu a can inda zasu din. Gaban yasmeen ne ya fadi ta dafe kirji al ameen me kake fada haka wannan wane irin tafiya ne ni gaskiya ban amince ba. Kiyi hakuri yasmeen nasan bazamu kai sati ba kuma nasan cewa ban kyauta miki ba amma ba yanda zamuyi domin wannan umarnine daga sama kuma tafiyar nada mahimmanci. Ke dai kawai ki kula. Al ameen ni gaskiya bazan iya zama a gidan nan ni kadai ba mu biyun ma idan ka tafi aiki karka ga yanda ake tsorata ni balle kuma ace baka nan. hb yasmeen ba abunda zai kama ki bafa ke kadai bace a gidan ga mai gadi kuma ga driver ni dai dan allah kawai kiyi min fatan alkhairi kinji. Yana fadin haka ya katse wayan domin shi kadai ake jira har ma an fara kwalla mai kira. Yasmeen jinta tayi jikinta duk ba kwari yanzu gidan nan za'a barta ita kadai gaskiya idan aka cika bata tsoro bazata iya zama ba. Ta gaji da zaman dakin hakan yasata tasowa kamar muna hika take bude kofan sai da ta leko taga magen bata nan tukun ta fito. Fridge ta nufa ta dauko coca cola da dan kofi ta dawo ta zauna gaban katuwar tv din ta kunna kallo. Arewa 24 ta ke kallo suna wani shiri na addini tsaki tayi ta fito ta fara chanza channel mbc action ta shiga da shigarta da fitowar wani mugun kara duk daya. Nan take ta done kunnuwa. Ta dago kai ta tv da alamu dai film din horror ne domin idanuwanta ne suka yi arba da wata mumunan halita wacce daga ka ganta ma ba sai ance maka zatayi mugunta ba abun wani tsanwa tsanwa ne idanuwansa jajaye hakoransa kuwa wasu zakozako ne dogaye wanda a gabanta ya raba wani mutun gida biyu da hakora. Tsayawa tayi tana kallan nan ma tana waige waige ita ko me yasa take san kallan horror film ba. Daga cikin dakinta take jin irin karan dabar dake cikin tv abun sai karuwa yake. Zuwa can kuma sai wutar dakin Dakin yayi duhu baki kirin gabaki daya ko tafin hannunta bata iya gani lalube ta shiga yi ko zata ci sa'a ta iske window ta bude labule domin yanzu rana ce tsaka tunda ynz dudu 12 ne. Kamar makwainiya haka take ta lalube a daki. Garin lalube taji taci karo da wani abu lalubawa tayi taji jikinsa duk gashi ne. Ita kam ta rasa miye wannan domin aduk parllon ta ba abu makamancin haka. Ci gaba tayi da laluba abun domin ta tabbatr da ko miye nan ta nufi tataba. Saman abun taji kaho a kai. Bata dadare ba tayo kasa da hannu wajen fuska taji ido lafiya lau da baki da hanci duk irin na motane. Ihoo ta kwala taa waaaaahh!! Ta fara ja da baya-baya tana fadin waye mutun ko aljan waye👺 ido abun ya bude taga hasken idanun kamar danja. Kara tsalla iho tayi a cikin duhun ta fara gudu duk da bata san inda take nufa ba. Wani gun taci karo da kujera wani lokacin taci karo da bango haka tata xagaye parllo tana iho. Ji tayi wata mahaukaciyar dariya ta barke hahahahaha! , hahahahaha! " ke yasmeen ki natsu cikk ta tsaya tana karkarwa cikin duhu tana dube-dube. yanzu ne lokacin da ya kamata in bayyana miki kaina koma ina umartarki da kisa al ameen ya sake ki domim nice nan kursiyya matar al ameen idan kuma ba haka ba zaki hadu da bala'i da masifu daban daban irin wanda baki taba tsammani ba a cikin gidan nan sannan daga karshe dole ne ki bar gidan wannan zabi ne na baki ki fita da laluma ko ki fita ta tsiya. Yasmeen wani karfin hali ne da kuma rashin tsoro suka zo mata a lokaci guda. Tace " karya kike ko ke wacece baki isa ki rabani da al ameen ba karyarki tasha karya al ameen nawa ne ni kadai ba wata ya macen da ta isa ta mallaki al ameen a matsayin miji cikin mutun ko aljan bayan ni nan yasmeen kuma in ma kina mafarkin hakan ne to ki daina domin wannan tsafe tsafen naki da kike yi dan ki tsorata ni ki sani daga yau na daina tsorata kuma zan nuna miki ko ni wacece zaki san kin taba yar gado. Dakin ne gabadaya ya rude da wata irin mahaukaciyar dariya mai fita biyu biyu hahahe hehehehe hhhhh 👹👺 ke yasmeen kinyi kuskure na fada min wannan maganganun yanzu dai kina nufin wato dani zaki ja ko? To mu zuba ni dake. Yasmeen karkarwa tsoro ta fara yi domin tasan cika baki ne take. Yasmeen dan lumshe idanun da tayi bude warta ke da wuya idanunta sukayi arba da wata irin halita a gabanta daf da ita. Wani irin abu ne kanshi sumul sai gashi da baifi a irga ba. Idanu kwala kwala ba irin na mutane ba. Ga hancin wani dogo da shi. Kunnuwan budewa suke suna rufewa abun ban tsoro. Daga baki abun yayi yasmeen tana ganin hk ta sulale kasa sumamiya domin daga bakin abun ya kara mishi muni da ban tsoro hakoran a rube suke ga wasu bakaken tsutsotsi yan kanana cike da bakin suna ta motsi a ciki. Kursiyya dake gefe tace sis me yasa kikayi haka ai naso ace kin kyale ta muga abunda zatayi nidai nasan ba . Tunda nasan ba addu'a datayi ba kinga kuwa ko me zatayi bayan wannan ba tsoranta damuji ba. Wannan halittar ta taho tana dariya ba kyan gani tsutsotsi na zubowa daga bakin ta nan na fahimci cewa ba wata bace marsiyya ce ta zama hannan halittar👹........................................................,..... 😀 GOOD NIGHT muga wacce datayi mafarkin marsiyya yau 😀 Little of writer's ✍🏼 👑king boy 👑 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 71 - 72 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟5STAR APR 2017 🌟 |_________________________| ***** 5 star ***** 🌟5⃣STAR ONLINE WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©5SWA ***** 5 star ***** Aunty kyale ta ai gwara ayi mata hk kina ji fa abunda take gaya. Kursiyya tace kinsan me yanxu abunda nake bukata shine kafin ta farka mu gyara komai na parllon nan. Marsiyya ta dawo yanda take tace na gane kafin 5minutes tuni har sun gyara komai aka dau yasmeen aka kaita dakinta kan gado. Yasmeen ta dade a kwance tukun ta farka ji tayi kanta nayi mata ciwo-ciwo nan ta fara tuno abunda ya faru kuma mamaki ya cikata data tashi ta ganta a kan gado ta rasa waya kawo ta. Yasmeen ta taso ta nufi kitchen domin ta girka abinci domin yanzu karfe 1 tayi. Tunani take me zatayi Murmushi tayi domin tinawa da tayi da barjajiyar shinkafarta wace datayi dambun shinkafa ranar al ameen ya hana. Shi yasa tace to bari kawai tayi yanzu. Bayan ta wanke barzzazar shinkafarta tsaff ta zuba a madam baci ta rufe da leda tukun ta dora wata tukun yar ta zuba ruwa madaidaici ta dora a wuta ta dora madambacin ta rufe ruff. Ta dawo ta tafasa karas dinta da koren wakenta tukun ta yayanka su tare da kabeji da albasa da attaruguzu ta yayanka su gutsin gutsin. Bayan garin yayi laushi ta sauke ta zuba mai ya kama garin shinkafar sosai tukun ta dauki kayan lambun nan ta zuba ta cakude ya gaurayu tukun ta zuba magi da gishiri. Ta dauko tafasashiyar hanta ta yaya itama ta zuba a ciki ta chakude tukun ta sake kunna wuta ta dora. Dan lokaci kadan ta bashi misalin 5mint taji ya fara kamshi hakan ya tabbatar mata da ya daho takin ta ta nufa domin ta dauko wayarta. Bayan ta dawo kitchen tsaye tayi ganin abunda ya faru an sauke tukunyar an deba abincin duk ga dai wani a plat nan an bari. Karasawa tayi ta duba taga dai tabbas hkn ne ta duduba kitchen din gaba daya bata ga komai ba tace ko dai bera ne ko kuma mage. Murmushi tayi tace haba ai wata dabar bazata iya yin wannan aikin ba kawai matsafiyar matan nan ce wace ke san al ameen. Tace amma ba komai taso zaman lafiya tunda ta bar min nawa abincin. Na cikin plat din ta dauka ta nufi dinner Abun mamaki a dinner tebur ta iske plats biyu anci abinci a gurin. Kai kai wllh na gaji baxan iya zama ni kadai a gidan nan ba wannan bala'i har ina bari in gama cin abincin nan in kira anty hajara. Gwara tazo asan matakin da za'a dauka. Tana cikin cin abincin ta wutsiyar ido ta dinga hango wani abu na lekowa daga dakin umma daga ta juya gurin kuma sai taga ba kowa. Har dakatawa tayi da cin abincin ta maida hankalin ta ga kofa. Daga taga abun ciki hanzari take juyawa. Abun mamaki kuma sai taga kofar a rufe ma. Ta ci gaba da cin abincin. Amma ina kofar aka fara budewa ana rufewa da karfi. Abincin bai sama ciyuwa ba ajiyewa tayi ta tashi ta nufi dakin har yanzu dai budewa ake ana rufewa. Wata dariya taji tana fitowa daga dakin kmr dai dan jariri ne keyin ta Hhihihihiehehe hakan yasa ta juyawa baya da gudu ta nufi dakinta. Tqna shiga ta bank kyauran wayarta ta dauka tayi calling din anty hajara sai a karo na biyu aunty hajara ta dauka. Cikin muryar wanda yake a firgici takr maganar aunty kizo ba lafiya kiyi sauri dan allah gidan ba lafiya pls aunty. Tambaya take lafiya lafiya yasmeen me ke faruwa ne amma ina bata bata amsa ba ta kashe wayan. Da sauri ta dauko gyalan ta ta yafa. Yar yarinya ce karama a zaune tare suke kallan hajara ta kalle ta tace nuratu idan mum ta fito kice mata naje gidan yasmeen kinji. Nuratu tace to mum me zakiyi a can. Hajara ta juya ta kalleta tace ni ma ban sani ba sai najr na gani. Mum nima zanje. aa nuratu ba ynz ba xamu je dake wqtaran. To ki gaida min mumy na da uncle al ameen da baba mai gadi da driver da..... Kai nuratu surutun ki yayi yawa naji xan gaida kowa da kowa. Hajara ta juya ta fita. Da sauri ta tsaida napep daidai kofan gidan aka ajiye ta ta biya mai adaidaita tukun ta karasa cikin gidan. Bayan sun gaisa da mai gadi da deriver take tambayar su me ke faruwa. A cikin gidan domin yasmeen ta kirani tace inzo maza maza. M lawal mai gadi da idi suka kalli juna tukun suka ce wani abu kuma aa mu ba abunda ya faru a gidan na. Hjr tace to shikenan bari in shiga cikin in gani har zata wuce kuma sai ta juyo tace na mantq in gaya muku nuratu na gaishe ku ku duka. Sukayi Murmushi muna amsawa yau ina take ne. A gida na barota domin tahowar gagawa ce nayi. Lawal yace ayya a gaida ta in an koma hajara tace data ji. hajara da sauri ta nufi cikin gidan kai tsaye ta shiga ko sallama babu. kira ta fara kwallawa yasmeen! yasmeen kina ina. but shiru taji. kitchen ta leka bata nan hakan yasa ta ta nufi dakin yasmeen din tana tura kofa ta hangi yasmeen din a kan bed ta wani kudundune. hajara ta fara tambaya lafiya kuwa yasmeen yayin da ta karasa wajenta. anty hajara wllh ba lafiya gidan nan aljanu gare shi ko aljanu ko kuma fatalwa. hajara tayi Murmushi tace haba dai yasmeen ina ganin ki wayya ashe baki waye ba ai wannan maganar duk shirme ne kawai tsorata dai kike yi. ina al ameen din? ya al ameen sunyi tafiya yau tafiyar gagawa ce tazo mai domin nima sai ta waya mukayi bankwana. hajara tace ohh wato kice dai so kike inzo in tayaki zama a gidan kafin ya dawo ko. to ai dan wannan da ba sai kinyi karya bama da wai aljanu. yasmeen tace wllh anty da gaske nake domin yau an tsorata ni sosai wllh. hajara tace ke rabani da zancen nan. yanzu dai ina abinci domin ni yunwa ma nake ji me kika dafa. yasmeen tace dambun shinkafa nayi amma har ya kare aljanu sun cinye Hajara tayi Murmushi tace wai aljanu sun cinye ke me yasa kin cika karya ne wannan maganar ai ba mai yuyuwa bace kinga nidai tashi kije ki girka min domin nasan babu ne. Yasmeen tayi Murmushi to aunty me kike so in dafa miki ne? Ta dan yi tunani kadan um! Kawai dafa min indomie dan inta ce mai saurin dahuwa kar in wahalar dake. Aa aunty ai ba komai fadi duk abunda kike san ci. Kinga kedai dafo indomei din domin wllh da yunwa na taho. Yasmeen tace baki ci abinci banr ko ba'ayi ba a gidan. Anyi mana baidai karasa ba. Mum ma bata san tahowa ta ba sai nuratu nace ta gaya mata amma bari in kirata. Nan yasmeen ta tashi ta nufi kitchen cike da jin dadi ns zuwan anty hajara. Su kursiyya dake jikin bango suna kallan su. Marsiyya tace itama fa wannan naga ta cika shishigi kuma ga alamu itama dai jahilace bata da ilimin addini. Kursiyya tace nima dai naga alamar hkn gashi ma sai wani cika baki take. Marsiyya tacr kyale ta aunty zan yi maganinta anjima kadan. Ba'ayi minti 10 ba sai ga yasmeen ta fito da indomei a plat sai kamshi take yi. Dinner Table takai ta ajiye tukun ta nufi daki domin ta kirawo ant hjr. marsiyya da kursiyya ko wanne da cokalinsa a hannu sun zazauna a dinner chairs din kawai jiran fitowar hajara suke domin su fara ci. Marsiyya tace allah yasa dai kar tayi muna haramiya (wato tayi bismillah) kursiyya tace ameen amma ai daga ganin alamunta baratayi ba domin kinsan mafi yawancin yan adam haka suke cin abinci yanzu ba tare da sun kore mu ba. ( wato sunyi bismillah) marsiyya tace ai gwara hk mu kam irin su muke so ai................... ................................................. Na kalli nasmat nace to fa nan ake yinta. Su marsiyya yaya da kanwa su ma su yasmeen hk.. GOOD MORNING ALL MY FANS LUV U 2 MUCHHH Little of writers King boy 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 73 - 74 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟5STAR APR 2017 🌟 |_________________________| ***** 5 star ***** 🌟5⃣STAR ONLINE WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©5SWA ***** 5 star ***** 😍😍This page In dedicated to you 😍😍 🌻Adams Abubakar Ahmad🌻 🌻Maman Huxaifa🌻 🌻Salamatu Yahaya Mohammed🌻 🌻Rukayya Abubakar Adam🌻 🌻Sajeedah Batulah🌻 🌻Fatima Muhd🌻 🌻Aslamiyyat Islam🌻 Thanks for u dua love and fatan alkhairi a gare ni allah ya bar zumunci ameen tnx Suna cikin magana sai ga anty hajara ta fito ita da yasmeen suka nufo dinner din. Anty hajara tun kafin a karasa gurin taji wani hadaden kamshi ya bude ta gaba daya gidan ya cika da kamshin indomie din hajara ta juta ta kalle yasmeen. Sis na wai miye ke kamshi ne hk.yasmeen Murmushi tayi tace muje aunty zaki gani ai. hajara tace to shikenan. taje ta zauna kuwa ta bude plat din hadadar indomie ce wacce ita kanta kalar dahuwar ya burgeta matuka. Yasmeen zuwa tayi zata zauna kan wata kujera bata san a kan kujerar marsiyya take ba. marsiyya na ganin haka tayi sauri ta mayar da yatsarta allura. ai kuwa Yasmeen na kawo duwawunta zata zauna sai kuwa marsiyya ta caka mata🙈 Yasmeen tsalle tayi hade da yar kara tana sosa wajen. tare da juyows tana duba kujerar. kursiyya ta kyalkyale da dariya ganin abunda kanwartata ta aikata tace gaskiya sis kin kware fanni mugunta. marsiyya tace ai maganinta kenan. yasmeen ta duba gun bata ga komai ba hajara na tambaya lafiya. ? yasmeen tace lau kawai ji nayi kmr na zauna a kan allura ne. hajara tace ok sake duba kujerar maybe wani abun ne zai cakeki. yasmeen ta duba bata ga komai ba hakan yasa ta dan kakabe da hannu tukun ta zauna ita kuwa marsiyya ta canza gu kusa da kursiyya ya ta koma gaba daya su biyun sun zurawa indomien ido har miyau ke tsiyaya dan tsabar kwadayi😂 jira suke kawai hajara ta fara ci suje dame zata fara. hajara tace ah sis ina spoon kuma ko da hannu zanci yasmeen tace bari in tashi in dauko miki Fooling din wllh na manta ne. Ant hjr tace yauwa yi sauri domin har na matsu da in farq cin abincin nan naki da alamu xaiyi dadi sosai. Yasmeen ta juya da sauri ta nufi kitchen di. Su marsiyya sunyi zuru- zuru wai su tsakanin su da allah ci xasuyi. Ba'a dade ba saiga yasmeen ta dawo hannunta da chokalin ta mikawa hajara tukun ta zauna. Aunty hajara tana karban chokalin ta saka a cikin taliyar ta wani nanado shi da indo mi cike fall ta kai baki. Lumshe ido tayi ta wani dan daga kai sama kadan alamun wai abincin yayi dadi. Yasmeen kallanta take tana Murmushi jira take kawai a yabi abincin nata. Su kuwa su marsiyya suna ganin haka habawa ai ta samu karkuso kuga yanda marsiyya ke cika cokali tana kaiwa baki. Kursiyya tace ke miye hk kamar wacce ake kora kici a hankali mana. Marsiyya tace aa barni sis kika san ko nan gaba ta tuno da bismillah kuma kinsan fa in ta tuno akwai matsala kinga kuwa gwara inci. Kursiyya tace da gaskiyan ki fa kuma. Anty hajara saida takai cokali na biyu tukun ta fara magana bakinta cike da abinci. Maganar na fitowa wani kala irin dai in mutun ya cika bakinsa da abinci. Tace " kai kai sister yasmeen waya koya miki girki haka ai wannan koni albarka. Wani irin dadi ne da farinciki suka,ziyarci zuciyar yasmeen tace uhm Aunty wace ni inja dake.? Anty tace haka ne fa kuma amma kinsan me sister na keka ba daga wajen abinci ba dai domin irin wannan abincin ai ko anyi miki kishiya sai ki kore ta ko daga abinci ne. Wata iriyar harara kursiyya ta wa hajara. Hajara tace sis bari in kuma fada miki wasu surukan zama da mijin ta yadda kishiya ba mutun ba ko aljans ce karyarta tasha karya Bari in fara miki da bangaran tsafta kinsan cewa tsafta tana daga cikin addinin musulunci dan haka nake so mu fara daga kanta. Da safe idan kuka tashi a barci bayan kin sallami mijinki abunda ya kamata kiyi shine ki share gidan ki tas ki goge ko'ina kisa turarukan kamshi da tsintsyar kamshi masu dadi a ko'ina na parllan ki. Sannan ki tatara dukan kayan abincin da kuka bata kije kitchen ki wanke su tsaff ki shirya su sannan ki share kitchen din ki goge ko'ina kada ki dinga barin tukunyar ki ta dinga yin baki domin idan kina bari kasar tukunyar ki da baki kin zama kazama kenan ko ince mai kiwuya. Ki koma dakin barcin ku ki gyara ko'ina idan bedsheet yayi datti ki dauko wani ki chanza shi sannan kisa turaren wuta mai kamshi a dakin. A kullum ki dinga tatara Under-shirt da under- pants din mai gida ki shiga bayi da su ki wanke mishi tass ki shanya idan sun bushe ki turare su da turaren kaya kikai wardrobe ki shirya mishi. Haka bangaran jikinki ki kasance mai tsabta ki sama sabulu mai kamshin gaske ki dinga wanka dashi ki kula da kasan na fulaninki ki dinga wanke wa sosai da gabanki da kuma hammatarki ki dinga wanke ta sosai. Anty hajara na zuwa nan sai yasmeen ta rufe idannu da hannu biyu 🙈 wai kunya. Su kursiyya kuwa suma dakatawa sukayi da cin abincin suka tsaya sauraren anty hajara. Tace Ki dinga shafa mai me kamshi kuma ki dinga feshe jikinki da turare ta yanda mai gida na kunna na kai a jikin ki zaiji shi a cikin ni'ima ba yaji mugun wari na tashi ba. Ki daure bayan kunyi sallahr asuba idan mijinki ya nemi ku koma gado ki kori shedan ki kauda barcin nan ku koma ko dan ki faranta mai rai zaki sama lada sosai a kan hakan Bayan gari ya waye kinyi hada mishi kayan break sai kiyi sauri ki shiga wanka bayan kin fito kizo gaban mirror kiyi kwalliya kisaka kaya ubansu bawai sai zaki wajen biki ko suna ne zakiyi wanka kici ado kamar yanda wasu matan suke yi ba ki sani cewa boye sababin kayan da kike yi sai zaki biki ki fido kisa. Bakaramin haushi hakan yake bawa mai gidan ki ba.shi yasa sai kiga ya dade sosai kafin yayi miki sabon dinki. Amna idan yaga kina sawa a tsakar gida dan ya gani yaji dadi shi kanshi zai dinga kawo miki sababin ko dan kisa ya gani yaji dadi domin yasan kina sawa. Sister na ki koyi salan tafiya ba ki dinga tafiya bagazan bagazan ba kamar rakuma aa ya kasance kinsan takwanki kina yin tafiya a hankali. Cikin natsuwa kuma ki lura da abunda mijinki yafi yawan kallo a jikinki ki dinga gyara shi. Domin kinsan mazan sun kasu kala-kala kowane ra'ayin sa daban da abunda yafi so a jikin ya mace Dan haka ki lura da inda yafi yawan kallo a jiknki na fulaninki ko fuskanki ko gashinki ko hips dinki dole za'a sama daya a ciki dan hk ki lura idan kika gano wanda yafi yawan kallo kuma sai ki san matakin da zaki dauka wajen kara gyara abunda yafi so din nan ba abunda ya bani mamaki sai yanda su kursiyta suka natsu suna sauraren aunty hajara kamar dai dasu ake yi............................................,.......,.............. Little of writer's King boy 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 77 - 78 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟5STAR APR 2017 🌟 |_________________________| ***** 5 star ***** 🌟5⃣STAR ONLINE WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©5SWA ***** 5 star ***** Ki sani cewa ba'a tashin mai gida da hayaniya ko kumq kije ki dinga makarsa koda a cikin wasa ne. Abunda yafi shine ki je saitin kunnansa ki dinga hura mishi iska a ciki kina dan shafar fuskansa idan kika ga barcin yayi nauyi ki dawo ta gabansa ki hade bakinsa da naki ki dinga tsotsa to dakiga ya tashi a nutse ba cikin bacin raiba. Marsiyya ta kalli kursiyya tace aunty wllh bazan iya ba kinsan mari ko to yaseen idan yaki tashi da mari zan tada shege. Kursiyya tace kai kai mijin naki. Marsiyya tace eh din.lolz Anty hajara taci gaba da cewa kina ganin ya tashi ya shiga tolet domin yin wanka idan da hali ki bishi ki cuda shi idan kuma ba hali ki fiddo mishi kaya wanda kike ra'ayin yasa ki feshe su da turare ki jira ya fito. Karda ki bari ya wahala kisaka mishi komai wando da riga din. Ki sa cum ki sharce mishi kansa. Idan kunzo cin abinci ki tula mishi da yawa cikin shagwaba kice sai ya cinye ki dinga bashi a baki zaifi zagewa yaci abincin da yawa. Sannan ki dinga bashi labarai masu dadi. Ki dinga yawan shigewa jikinsa misali rungumarsa. Ko Zama kusa da shi ki matseshi. Misali Idan yana zaune a kan armchair dukda kujerar mutun daya ce kisa shagaba kice kema a nan xaki zauna. Hakan zaisa shi kara sanki kuma zai kawarda duk wani zargi da yake na bangaran ko kina tsantsaminshi. Ki dinga yawan manne wa a jikinsa ko da yaushe kina yi mai shagwaba kina maida kanki doluwa kina yin abunda zai dinga sashi dariya hakan zai hana shi fita majalisa hira koda yaje ma tunaninki zai koroshi ya dawo gare ki. Yayinda kuka hau gado ki kasance mai yi mai salon kwanciya iri iri ki dinga juya shi da sarafa shi yanda kike so haka kema ki sakar mishi jiki ki cire kunya ki bashi dama yayi duk abunda yake so. Ki dinga dan kuka-kuka na shagwaba hade da kiran sunansa a hankali kina dan nishi🙈 ki yawaita shan kankana🍉. rake zuma🐝. lemo? 🍊. abarba🍍. Gwaiba🍈. madarar shanu🐄 gurji🥒. cuki. Appl🍎 dafafiyar gyada🥜. aya. mazar kwaila. Ayyaba🍌. Karas🥕. Kinga wadan nan ba karamin tasiri gare su a jikin mu ba mu mata suna kara mana ni'ma da kuma wadacacan ruwan maniyyi kuma ki yawaita cinsu domin suna da matukar amfani a gare ki. Aunty hajara taci gaba da cewa Kisamu dankali na hausa ko na turawa ki dafashi saiki yanyankashi sannan ki dakashi ki zuba acikin nono ko madara peak sannan ki zuba zuma ki gaurayashi sosai kisha zaki iyayinsa sau3 Akowanne sati tabbas wannan hadin yana kara hips kuma har ni ima yana karawa mace Tace Sai kuma karin ni'ma wannan hadin shine ake cewa kankanar jaraba wanda suka iyata ba a kwace musu miji kema ki koya kiga yanda zaki tara ni ima Marsiyya da kursiyya suka kalli juna Kursiyya tace ai kuwa ke ko kin iya sai an kwace naki. kawai ki samu kankana (water milon) me kyau saiki fere samanta da wuka ma ana kiyi mata kofa a sama saiki samu kanum fari (Clave) ki dakashi ki zuba acikin kankanar sai kuma ki samu dabino shima ki nikashi ki zuba a cikinkankanar sai kuma Kwakwa (coconut) kwallo daya ki fasa ki zuba ruwan a cikin kankanar sannan itama kwakwar ki gurzata ta zama gari ki zuba aciki kankanar shikenan kin hada saiki ajiyeta a waje me tsafta kamar firig bayan sa o i goma sha biyar (15 hours) saiki fara sha harya kare wannan yana aiki sosai.... Yasmeen da tayi shiru tana saurare kamar mai jin wa'azi Tace aunty barni haka tukun Wannan sai mun sama zama in sama littafi da bairo in dinga rubutawa. Aunty da gaskiyar ki kuwa domin na tabbata idan na iya abubuwan na ba waccr ta isa ta kwace min miji. Aunty hajara tayi Murmushi tace kadan ma kenan dan kin dakatar dani ai amma da sai in kwana ina zayyana miki. Lokacin hajara ta dauki cokali ta saka a cikin plat da niyar ta debo abinci. Habawa shiru ba komai a ciki. Da sauri ta kalli plat din tace wai ina abincin. Sai lokacin yasmeen ta lura. Tace aunty bake kika cinye ba. Tace ina fa ni ai cokali biyu kadai nasan nayi a abincin nan nahau baki labari kinga kwanan ba komai. Ta daga plat din sama tana kakabawa. Su marsiyya tuni sun bace batt sai a dakin umma suka bullo wato dakin kursiyya Nan ta fara duba kasan tebur wai ko a nan ya zube. Yasmeen kuwa rasa abun cewa tayi. Saida hajara ta dago tukun tace aunty inaga fa fatalwar gidan nan ce dama dazu an debe min abinci kuma bayan ni kadai ce a gidan. Hajara tace haba tama isa ai kuwa zata hadu dani ashe ma tsoro ne abun nata. Lokacin marsiyya tayi yunkurin fitowa domin ta tsorata hajara amma sai kursiyya ta dakatar da ita tace ki barta tukun sai zuwa dare. Hira suka sha sosai nan aka kira umma hajara ta gaya mata cewa ta taho gidan yasmeen ne al ameen yayi tafiya dan haka zasu zauna har lokacin da zai dawo. Umma tace to ba damuwa ku kula dai. Har karfe 9 suna hira a dakin yasmeen lokacin gaba daya sun fara jin barci hakan yasa hajara ta tashi ta nufi kofa tanawa yasmeen sai da safe yasmeen tace aunty ina zuwa kuma da kike cewa sai da safe. Dakin umma mana a can zan kwana ba kince a can fatalwar take ba to ni kuwa a can zan kwana. Aa anty hajara dan allah kiyi hakuri ki dawo mu kwanta wllh dakin nan cike yake da fatalwoyi ni kaina na daina shiga bangaran. Hmm kwantar da hankalin ki ko kin manta ni din yar gado ce....................................................................... GOOD MORNING TO ALL FANS LITTLE OF WRITER'S KING BOY 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 79 - 80 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟5STAR APR 2017 🌟 |_________________________| ***** 5 star ***** 🌟5⃣STAR ONLINE WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©5SWA ***** 5 star ***** 🤤 dedicated to you 🤤 💃🏻zee yusuf💃🏻 💃🏻maman hisham💃 💃🏻maman alee 😎 allah ya raya mana shi💃🏻 _love you all my special supporters_… *Kuyi hakuri following jiya da bakuji motsina ba kawata tace in huta but kar fa kuji haushinta. Luv u all my fans*😘 Ni ba fatalwa ba ko aljannu ne ba yanda zasuyi dani dan haka ki kwantar da hankalinki. Yasmeen tayi Murmushi tace yauwa aunty na ai shi yasa nake jina bani da matsala bana jin tsoro ko kadan domin nasan kawu ya tsuma ki. Anty hajara tace kwarai kuwa kawu ya tsumama ni. dan haka kisha barcinki. ki kamar amaryar da aka kawo yau. Anty hajara na gama fadar haka ta juya ta fita ta jawa yasmeen kofa. Yasmeen kuwa blanket taja abunta ta rufa. Anty hajara tafiya take tana danna waya hankalinta yana kan wayar. Wani bakin abu taga ya gitta ta wutsiyar ido kamar mutun da bakaken kaya. Hakan yasata tayi saurin dago da fuskarta ta kalli dama da hangu bata ga komai ba hakan yasata ci gaba da tafiyar tana dadana waya. Bayan ta shigq daki ne ta kuna all gullubs din dakin.taje ta zauna kan katan bed din wanda yasha ado kamshi ne kawai ke tashi a jikinsa. Chat take ita da kawayanta ba abunda yasha mata kai. Marsiyya ta kalli kursiyya tace sis ynz hk zaki bari kina kallanta ta shigo mn daki harma ta wani haye kan bed kamar dakinta. Kursiyya tace kyale ta zanyi maganinta ke me yasa baki da hakuri. Marsiyya tace ni bari in fara maganinta kafin ke kiyi. Anty hajara na cikin chat sai gani tayi wutar dakin tq dauke. Bayan tasan kuma gen ne ba nepa ba. Tsaki taja. Ta tashi ta haska da screen light na wayarta ta je gun switch din abun mamaki dan abun dannawar ta gani a sama alhalin kuma kasa ne kunnawa kuma ita tasan a kasa ta barsa wato a kunne. .kunnawa tayi ta sake kumawa taci gaba da chat abunta. Ba'afi 5mint ba marsiyya ta sake kashe wa. Sai ji tayi. Baal. Alamun kashe wa. Abun ya kara bata mamaki da sauri ta kunna flashlight din wayarta domin gnin me ke faruwa. Bata ga komai a wajen ba dakin ma kuma a kulle kofar take. Cewa tayi oho dai ni bari in kwanta dama ynz zan kashe koma waye ya kashe can masa. Kulle wayarta tayi ta wullar can gefan gado. Ta haye gadan da niyar barci. Ta kwanta rufe idanta keda wuya taji haske ya dalle mata. Ido. Ta bude idanta taga gulluf ne aka kunna. 😡 a fusace ta dago da cewa uban waye. Tace dan ku..... Ta kawo ashar ta narka tare da cewa koma waye ya fito ina ji dashi kuma zan iya ja dashi. Nice nan yar kasumu masha jini jikar boka mai tabargaza. Ihooo ta kwara ihoooo. Da karfi kamar wata kaura. Hade da cewa fito fili mn in ba tsoro ba. (🙄 dariya ta kusan kubuce min saida na rike baki nasmat ce tace kai ka kula wllh karta ganka ta zata ko kaine ta sambade ka domin bamu san me ta taka ba kaji wai yar boka jikar boka. Nace ta bari in iya baki na in tsaya in kalli ikon allah.) Yasmeen lokacin batayi barci ba itama suna gaisawa ne ta whatsapp ita da al ameen tana jin ihonn nan ai kuwa ta yarda wayar ta wani kudundune a zatanta tsorata anty hajara ne akayi shi, ne yasata ihuuu. Dakin tsitt yayi baka jin motsin kowa haka itama anty hajara ta saurara tana kalle -kalle. Ta jima amma bata ga komai. Hakan yasata tashi taje ta kashe. Gulluf din ta dawo ta kwanta. Kamar dazun saida marsiyya ta bari aunty hajara ta kwanta ta rufe ido kenan sai kawai ta kunna. Wutar. Nan ma tashi, tayi tayi yan zage-zagen ta kuma zuwa ta kashe gulluf din. Kursiyya kuwa dariyar mugunta ta farayi ganin yadda ake wahalar da anty hajara. In takaice muku dai sanda akayi haka a karo na hudu anty hajara bayan ta kaso wutar ta kwanta aka kunna taja tsaki hade da cewa koma miye matsoraci ne idan ba tsoro ba ya fito ayi gaba da gaba mana sai wani wasan buya. Nan take naga marsiyya kanta yayi wani ja alamun ta zuciya tayi fushi. Kanta ne yawani fara kunbura ya zama rusheshe. Gashi sai walkiya yake ba gashi ko daya kamsr ka taba ya fashe. A jikin fatar kan kuwa wasu abubuwa ne ke motsi ga wasu irin hannaye dake lekowa a jiki suna komawa. Kai kan kadai idan aka barka da shi ya isa ya baka tsoro. Domin wasu idanune burjik zagaye da tsakiyar kan suna fito da wani tsanwan ruwa mai kauri. Bakinta ya wani tale ya budu yayi fadi. Da na leka ciki naga ai yanda nake karamin nan idan aka turani ciki ko tuntube bazan ba sukut zan shige. Hkn tasa nayo baya.lolz Kai abundai abun tsoro (badan su oo ba da tsoro da na zayyano muku sufofinshi) A wannan halittar marsiyya tayi niyar bayyana ga anty hajara . ganin haka yasa kursiyya tayi saurin dakatar da ita. Tace sis kyale ta tayi barcin tukun. Marsiyya dake bata tsallake maganar yayar tata badan taso ba ta hakura. Anty hajara ta dade tana zage-zagen tana dube dube amma allah baisa taga ko wurgin wani abu ba balle taji motsi hakan yasa ta ta kwanta tana fadin matsorata. Bata dade da kwantawa ba ta fara barci barci mai dadi ya debe ta hakan yasa ta fara mafarki. Tafiya take a cikin wani mugun daji mai ciki da duhu itacina a gajiye take likis. Hakan yasa ta sama waje ta zauna a gindi wata itaciya. Zamanta keda wuya sai taji wata kalan dariya a saman bishiyar da sauri ta daga kanta. Bata ga komai ba. Bata ankara ba sai ji tayi an fizgi kafarta da karfi ana janta kiiiii! A kasa. Bata ganin mai jan nata. Tayi kokari iya kokari ta kwace amma hakan ya gagara. Sakamakon bata ganin mai jan natama balle ta san taya zata kankare. Ihuu kawai take tana kara. Basu gushe ba sai a cikin wani dan rami ma dai-daici wanda yake cike da jini. Aciki aka jefa ta. Nan fa ta fara facal niya tana kokarin fita. Garin kokarin fita taji ta tabo wani abu kamar jariri a kasar ruwan jinin nan hakan yasata dago dashi sama. Wani mumunan jaririn👶🏿 aljani ne mai matukar ban tsoro. bakin. Suna hada ido ya wangale baki yayi mata magana. Mayaba mayaba namanmu. Dama yunwa nakeji da ayamu kuwa zakiyi dadi ya wani fiddo wani harshen shi ja talabebe dashi ya lashi lips dinsa dashi. Habawa hajara wulli tayi dashi da iya karfinta. Ta kwalla ihuu. Ta fito da gudu. Ta nufi hanya. Kuka taji kamar ana binta dashi hakan yasata juyowa dan jaririn ne ke binta da masifar gudu yana fadar mama. Mama data gudu. Nan fa ta kara wuta. Tana cikin gudu naga taja wani uban birkiWanda yasa har saida ta fadi kasa. Sakamakon ganin wasu samudawan yan matan aljanu guda biyu ko wacce idan ka kalleta bazaka sake marmarin kallo ba. Domin fuskokin su abun kyama ne. Rabi na mutun rabi kuma baka ganin komai sai tsutsotsi manya-manya cike da gun sai wutsil wutsiltu suke yi. Dayar ce ta kama kafar hajara daya ta dauke ta da hannu daya kamar mage. ta dagota saitin fuskarta tace ke wai ke kike tunanin zaki ja da marsiyya👺 to karyarki tasha karya baki isa ba bazaki iya ba mun riga mun wuce sanin ki munsan lagon ki ke kuwa kin kasa gane namu. Hajara kafafunta a sama kanta a kasa tana reto tuni ta gama kidimewa ta tsorace da jin furucin wannan aljanar. Aljanar tace yanzu zamu gama dake zamu yagaki gida biyu mubawa jariran aljanu su shanye jininki. Aljanar ta juya ta kalli dayar basamudiyar aljana wacce nake zatan itace kursiyya. Tace " aunty kama kan mu yagataGida biyu gobe sai muga wanda zatawa rashin kunya. Bata ce komai ba ta kama kan. Suka fara ja. Hajara na ihuu. Fets naji jini ya fantseni. sun cirata gida biyu kafafun daban kugu abun da yayi sama daban jini sai tsartuwa yake yi. Firgigit. Ta farka 😰 daga barcin da take yi. Wash! wash! wash! take fadi wannan wane irin mumunan mafarki ne nayi haka.? Take tambayar kanta. Hmm amma nasan abunyi. Mike wa tayi. Cikin hanzari ta mike ta nufo parllo ta dauki handbag dinta dake kan tv . budewa tayi ta dauko wasu layoyi ta rata a wuya ta dauki wani farin abu dake cikin wata yar roba karama ta shaka a hanci. ( dariya nayi nace tofa nasmat zamu sha kallo yau za'ayi ta kenan kinga yar gado ko😂).................................................................... GOOD MORNING Little of writters King boy 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 81 - 82 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟5STAR APR 2017 🌟 |_________________________| ***** 5 star ***** 🌟5⃣STAR ONLINE WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©5SWA ***** 5 star ***** 🕋🕌 _*FRIENDS INA ROKON ADDU'A KU BISA WANI ABU DA NAKE NEMAN ZABI A KAN ALLAH YA ZABA MIN MAFI ALKHAIRI --- allah kayi mana zabi mafi al khairi*_ 👏🏽 Tana gama shafawa ta fiddo wani bakin abu a leda tace kashh! Ga turare amma ba garwashi ko dan ai akwai na ruwa.wata yar kwalbar turare naga ta fiddo sannan ta mike ta koma dakin. Da shigarta ta bude kwalbar turaren tafara bin kusurwoyin dakin tana zubawa sannan tazo ta kara zubawa a kan gadon. Su marsiyya ido kawai suke binta da shi. Sanda ta gama tukun ta haye gadon tace ai nayi maganin ku kuma inma mayu ne in fatalwa ce kai inma aljanu ne sai mu gani. Yace ko layin nan nasan basu isa su ketaro ba balle ma ace sun zo gidan nan ba har su shigo dakinan domin na riga na daure su tsaff. _na kalli nasmat nace bata san akwai wasu ma a cikin dakin ba_😀 Bayan ta gama surutanta taja blanket dinta ta rufa. _Marsiyya tace ai kuwa bake ba barci_ Ba'a dade ba taji an fara kwankwasa kofa. Tace yasmeen! yasmeen! Shiru. Can an dan jima kuma sai ta dinga jin ana taba bargon ana dan ja sama kadan. Da sauri ta bude ta duba bataga komai ba. Ta kara jan bargo ta rufa _kachau!- kachau!_ ta dinga ji a saman dakin Kamar ana kada karau-rawa. Tashi tayi zaune abun ya fara bata tsoro fa miye haka bayan kuwa kawu yace mata idan ta fesa turaren nan ba aljani ba zuwa ko kusa da inda aka fesa turaren nan. To ya akayi hk ko dai jabu ya bani ne. Shiru taji an daina kada karau-rawar can jimawa kadan tana zaune kuma taji kara a ban daki kamar ana wanka. _*Shaaaa!* Karin zubar ruwa_ 🙄 shiru ta zubawa kofar ban dakin ido tana sake-sake a xuciyarta ta tashi ta leko ko kuwa ta kudun dune abunta a gado. _(ni kuwa nace wllh dama kin kwanta abunki domin abun yafi karfin ki keda kawun naki)_ Kwantawa tayi taja bargo ta kudundune Tayi shiru ko motsin kirki bata yadda tayi. Shiru taji anyi. Kuma sai ta fara jin kukan jarirai da yawa ma ba daya ba. _*inyarrr-inyarr* kukan jarirai_ Ya cika mata kunne saida ta toshe kunnuwanta da yatsa. a hankali ta cire hannun. Dariyar garada taji anayi a gaba dayan dakin. _*hahahuhuhoho* dariyar garada_ Wani mugun tsoro ne ya shige ta domin an kure iya saninta layar da ke jikinta da kuma turarikan dama ita su take takama dasu karkarwa ta farayi. Domin tsoratatan da ake yi yayi yawa. _(nasmat tace irin su kursiyya ai basa jin tsafin boka domin suma shedanun ne. Qur'an kadai zai fatatake su)_ Wani lokacin ma ji take yi kamar ana jan bargon sai ta ririke. Ji tayi ana girgiza kofar dakin kamar za'a ballata. Itadai batayi magana ba kuma bata dago kai ba. Can jimawa kuma ta fara jin wani iska mai karfi na busawa. _*Fuuhhhh* karar fitar iskan mai kama da guguwa_ hade da wata dariya a cikinsa. Da sauri ta tashi ta yace bargon. Ihuu ta kwalla sakamakon abunda ta gani. Gadan da take a kwance ne a sama wata rabe yake da kasa. Ga kuma wata guguwa da ke zaza gaya ta. Kamar wacce aka ce ta kalli gefan ta na hagun. _Wohuhu_ Wata muguwar hallita ce ta gani mai kawuna uku ko wanne kai kuma yana da idanu sunkai biyar. Da tana ganin nisan wajen saman da gadan yayi. Amma bata san lokacin da ta duro ba. A zaune tazo kamar ba ita ta fado ba. Ta tashi ta zungura a guje. Ta bude kofar ta nufi.dakin yasmeen. Yasmeen na barci taji ana kwankwasa mata kofa. Hakan yasa ta tashi cikin barci ta fara tambayar waye?. Waye ne? Cikin wata murya dake nuna mutun a razane yake anty hajara ke magana. Nice yi sauri ki bude pls yasmeen yi sauri ki taimaka kiyi sauri ki bude. Tana maganar tana waiga baya tana kallan dakin. Yasmeen ta taso tazo kofar dakin ta kuma tambaya kece. Wa?. Daidai lokacin ne anty hajara ta hangi wani baki kirin din abu ya durfafo inda take. Habawa kara rikicewa tayi ta ke bugwan kyauran nace miki nice hajara ke dawaye a cikin gidan in ba niba. Yasmeen bata bude ba tace au aunty hajara me kika taso yi a cikin daran nan yanzu around 2:30 o'clock fa 🙆🏽 Anty hajara ta kara juyawa taga abun gadan gadan ita ya nufo. "Na shiga uku ta fadi kmr mai shirin yin kuka yasmeen yanzu ba lokacin tambayoyi bane pls bude min kofa pls yasmeen. Yasmeen tace to anty key din ne ya makale yaki murduwa. Hajara tace kash! Ta juya domin ganin nisan inda abun yake. Ashe ma bata ga abun tsoro ba saida abun ya kara matsowa gare ta. Taga fuskan nan fa ta fara buga kafa tana wani makewa jikin kyauran tana bugawa kamar ta fashe da kuka 😫 wata irin haliita ce sanye da bakaken kasa ga kusunbi a baya. Idanunta jawur hakoran dogaye sunfi tsayin babban dan yatsa ga wani irin hanci kmr na alade🐽 saidai shi baki ne. Abun tafiyar fatalwa yake hannu a waware ga yatsotsin wasu mugayan farata ne zako-zako . anty hajara kamar ta sàki ihuu sai dai kuma tana tsoran yasmeen ta rainata.badan abun na tafiya a hankali ba da tuni ya iso gare ta. Kara tsurewa tayi ganin abun ya kara sauri yana tahowa wani tagal-tagal zai kamata kiris ya rage saura baifi taku biyu ba ya karaso taji kofa ta bude. Ta wani fada kan yasmeen yasmeen da sauri ta mayarda kofar ta rufe tana tambayar lafiya kuwa anty. Ya na ganki ma duk wani iri kamar a tsorace kike. Aunty hajara da ta tabbatar ta tsira kuma taga alamu yasmeen bata ga abunda ta gani ba. " tace wllh cikinane ya murda. Ta dafe cikin tana yamutse fuska. Shine nazo in dan shiga toilet. Yasmeen ta kalle ta tace " sannu aunty ya cikin fatan dai da sauki kash! Gashi ba maganin ciwan ciki a guna. Amma anty toilet ai akwai toilet a cikin dakin da kike. Jubi ne ya fara ketowa hajara domin ta rasa karyar da zatayi............................................................. 😂 *nace nasmat rike bairon nan da paper kici gaba da rubutun domin ni dariya taci karfina. Su yar gado an sambado kar......*😜 Little of writer's King boy 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 83 - 84 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟5STAR APR 2017 🌟 |_________________________| ***** 5 star ***** 🌟5⃣STAR ONLINE WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©5SWA ***** 5 star ***** _*NOTE* kawayen yasmeen ina so kuyi hakuri ku barni in cigaba da rubutuna hankali kwance kmr yanda na tsara😇 ko dan tun farko laifi nane da ban fadi muku asalin yasmeen ba kuma ban fadi muku yanda suke da hajara ba. Da kuma yanda sukayi facali da addinin su muje zuwa dai in kukayi hkr zaku ji komai😀_ *luv u all fans wanda na sani dama wanda allah bai sada mu ni da shi ba.ina muku fatan alkhairi kamar yanda kuke min* Anty hajara tace ni ai nama manta da cewa a kwai bandaki a cikine. Bata jira yasmeen tayi magana ba ta nufi ban dakin da sauri tana yan noke-noke yasmeen kallo kawai ta bita dashi bata kawo komai a zuciyarta ba ta hau gado abunta ta kwanta. Anty hajara ta shiga toilet ta zauna kamar wacce datayi kashin da gaske. Sake-sake kawai take a zuciyarta wai kawu ya bata laya marar kyau. Ta dan jima a toilet din shiru tana zaune tana tsoran ta fito da wuri yasmeen ta gane ba kashin tayi ba hakan yasata yanke hukuncin tsayawa a ciki har sai ta dai-daici lokacin da yasmeen din tayi barci tukun sai ta fito. A wannan shawarar ta kafu. Tana nan zaune ita kadai kan toilet kamar wace akasa dole sai raba ido take. Wani kyankyaso ne ya fado daga sama. _*diff*karar fadowar kyankyasan a kan tias_ Wata irin zabura tayi hade da yar kara bamai yawa ba. Saida ta lura da kadangaran ne kuma ta waiwaiga bataga komai ba tukun ta dan sama natsuwa. Ji tayi ana shafar gashin kanta dake daure da ribon dake kan nata ba dan kwali dama hulace kuma ta baro ta a dakin umma. Da sauri ta waiga. Shiru bata ga komai ba. Juyowarta keda wuya wasu kyankyasan guda biyu suka fado _*tim*_ da masifan gudu tayo waje ko pant dinta bata ja sama ba. Sai a wajen. Allah yasa lokacin yasmeen barci ya fara debanta. Anty hajara tayi ajiyan zuciya taje ta haye kan gadan yasmeen.nan ta dan tabo yasmeen lokacin ta tashi taga anty hajara na niyan kwanciya. Yasmeen tace ah aunty hajara ai dama saida nace miki tun farko ki dawo nan mu kwanta kika ki yan...... "Bata karasa maganar ba" aunty hajara tace ai ni badan komai na dawo nan ba sai dan zafin da ya dame ni amma da acan zan koma in kwana ai. ("ni kuwa nace in ba tsoro ba a koma mana. Lolz) Yasmeen tace ai akwai ac. Eh naji akwai ac ai wutar dakin ce ta dauke baki daya. Kinga yanzu dai ba wannan ba ni barci nake ji. Ta juya baya ta rufe idanu. Yasmeen tace ayi barci lafiya itama ta juya ta kama barcinta. Su kursiyya parloo suka dawo suka cika shi da dariya irin tasu ta shedanu. _*Hahahahuhuhhehehehekyalkyalkyalkyalkyakyakyakya* dariyar su kursiyya.lolz_ Kursiyya tace sister naji dadin zuwan ki gidan nan gaskiya gashi yanzu kinyi maganin wannan hajarar. Marsiyya tace wai ni waye kawunta ne boka ne kenan. Kursiyta tace kwarai kawunta boka ne amma karamin boka. Dan Karya tafi yawa a lamarinsa. Marsiyya tace ba kawunsu daya da yasmeen ba kenan? Kwarai kuwa. Domin nasan asalinsu nayi bincike a kan yasmeen kwanaki domin in gano asalinta dan naga rashin addu'ar ta yayi yawa ba ruwanta da sallah balle xikiri yanzu dai bari in gaya miki yanda suke. _maman yasmeen wato ramma wace suke kirada umma a baya ta taba aure kafin ta auri baban yasmeen Auren ta na farko wanda a shine ta haifi hajara din mahaifin hajara garinsu daya da umma can wani kauye ne a 9ja duk da garin musulmai ne amma tsafin su yayi yawa gasu da rashin imani_ Boka mai tabargaza baban boka ne a kauyen yanada yara biyu maza. Yayinda yaga mutuwa ta fara kusanto shi sai ya fara koya musu harkokinsa na bokanci. Babban dansa wato mujabir yafi dan uwansa kasumu ilimi da kwakwalwa. Domin shi yana daukar abubuwan da ake koya musu din sosai ba kamar kasumu ba da shi abun bai dame shi. Boka mai tabargaza yana yawan gaya musu cewa su rike wannan harkar karsu bari ta kubuce musu. Sannan ya gaya musu cewa basu ba aure ba kuma kusantar mace yin hakan kuskure ne domin ko ku kafin in fara harkar nan na hafe ku. Nan dai suka kasance cikin daukar training a kullum. Ranar wata asabar boka mai tabargaza ya mutu hakan yasa mujabir ya hau karagar mahaifinsa ta bokanci. Wata rana da yamma ya tafi neman wasu ganyayaki da kasar tururuwa a cikin daji. Yana cikin tafiya can ya hangi wata kyakyawar yarinya ta nufo shi tana iho. Hakan yasa ya tsaya cik inda yake. Tana zuwa ta wani shige bayansa ta makalkale shi tana fadin ka taimake ni ka taimaka min macijine. Shiru yayi ya dage kai sama wani dadi da dimin jikinta yana ratsa shi. Yace a zuciyarsa au ashe haka abun yake haka ake ji ashe in aka taba mace. Ashe dai mata da baba ya hanamu taba su haka ake jin dadi idan aka taba su. Nan fa ya kudurci niyar sai yayi aure saidai in duk ya watsar da harkokin nan domin shi tun can farko dama mutun ne mai san yara nashi na kansa. Sai kuma gashi babansa ya sa musu iyaka da mata. Yarinyar da take makalkale da shi wacce duk a tsorace take. A tunaninta macijin ya iso gare su har yayi wa mutumin illah.jin shiru yayi yawa yasa ta dago da kanta hade da sakin mujabir din. Shi kuwa abunda bai so ba kenan domin bai ki su kwana a haka ba tana rungume da shi. Yarinyar ta fara tambayars baiga maciji ba ina macijinda ya biyo ni.? Kyakyawar fuskarta kawai yake kallo yana Murmushi wai shin wannan Yarinyar yar nan garin ce.? Yake tambayar kansa. Ke yar nan garin ce? Ya tambaye ta. Eh ni yar nan ce mana a nan aka haife ni. Ya sunanki.? Sunana ramma. Kaifa. Ni sunana mujabir ya fada lokacin da yake Murmushi. Mujabir? mujabir? Ni kuwa ina ma nasan mujabir ta dan sa yatsa a kumatu ta alamun tunani. Au mujabir sarkin bakaye na garin nan ko. Murmushi yayi yace kwarai kuwa nine mujabir dan boka mai tabargaza. Ramma tace bakaga macijin da ya biyu ne bane? Yace na ganshi mana gashi can. Ya nuna mata wani bangare a gefe. Macijin ne a saman iska shi ba sama ba shi ba a kasa ba. Yana ci da wuta.ramma sai da tayi yar kara. Taja da baya Tana fadin bana so bana so. Ya kalle ta miye bakya so.? A nutse ta kalle shi tace kwata-kwata bana san tsafi shine abunda nafi tsana ma a rayuwata. ✍🏼Little of writer's✍🏼 👑King boy👑 From comment 08096831009 Number marsyyy 😜 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 85 - 86 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟5STAR APR 2017 🌟 |_________________________| ***** 5 star ***** 🌟5⃣STAR ONLINE WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©5SWA ***** 5 star ***** 🌷🌷ASSALAMU ALAIKUM BARKAKU DA SAFIYA FATAN KOWA YA TASHI LAFIYA KUYI HAKURI DA PAGE NAN DAI DOMIN IT'S VERY SHORT 😘😘 love u all my fans Mujabir yayi shiru na yan wasu lokutan tukun ya dago kai ya kalle ta yace ina ne gidan ku?. Nan tayi mai kwatance wanda zai gane. Yace to shikenan sai kin ganni. Sukayi ban kwana tayi mishi godiya bisa taimakonta da yayi. Har ta bace yana binta kallo wanda itama wasu lokutan tana juyowa in sun hada ido kuwa sai suwa juna Murmushi. To bayan mujabir ya cire abubuwan da yake so ya koma gida. Ya kira kaninsa wato kasumu yace mishi to shifa zai bar wannan harka domin kuwa aure zaiyi kuma baban su yace ba dama mutun ya rike mukami nan kuma yayi aure dan haka nidai ajiye wa zanyi idan zaka iya to. Kasumu baiji haushi ba sai ma farin ciki da ya lulube shi domin dama yanzu yana san abun sosai.yace to yaya ba komai zanci gaba da yi ni. Nan mujabir yaci gaba da koya mishi surukan tsafi da wasu abubuwan na bokan ci. Bayan sati daya mujabir ya damka kambun sarautar bokanci a hannun dan uwansa wato kasumu. A ranar yaje gidan su ramma inda ta kwatanta mishi tabbas ba karya yayi ba. Dake su al adar su lokacin idan kaje hira gun budurwa sai dai kawai ka shiga gidan. Haka yayi yana zuwa ya fada gidan kai tsaye kamar gidan su. Da shigarsa ya iske su a tsakar gida ramma sai kuka take faman yi da alamu dai tsohon nata ne ba lafiya. Da sauri ya karasa gurin yana tambayar lafiya. Lafiya?. Ramma ta kalle shi a lokacin ta kara fashewa da wani saban kukan wanda shi ya kara tabbatar mishi da mahaifintan baya da lafiya. Nan take ya kare mishi kallo yace ina da maganin wannan cutar a gida in kun amince inje in kawo. Dan tsohon da yake a gangarar mutuwa ya dago yace aa yaro bana so domin ramma ta bani labarin ka cewa kai boka ne. To ka sani cewa indai kana san ramma tsakani da allah tafa dole ka ajiye bokancin nan kuma kabar hulda da aljanu. Wannan sune dokokin auren ta. Mujabir ya kalle sa yacr baba in dan wannan ne karkaji komai domin ni tuni na bar wannan aiki yanzu dan uwana ne keyi. Domin tunda muka hadu da ramma naji ba wata ya da nake so kuma ba abunda nake gurin mallaka sama da ita. To kuma a lokacin nayi wani dan tsafi da ta nuna bata so sai nima naji kwata kwata abun ya fita a raina. Zuwa yanzu dai banzo nan gidan ba saida na tabbatar da na ajiye duk wani sihiri da harkan bokanci. Yanzu ni mutun Ne sak kamar kowa. Da tsohon yaji haka yace to alhamdulilah ramma zo nan. Ta matso kusa. Yace bani hannunki yana kwance ta mika mishi hannun dama. Ya juya dubanshi ga Mujabir yace kaima bani hannunka. Mujabir ba gardama shima yaa mika mishi hqannu. Nan Take tsohon ya damka wa mujabir hannun ramma yace na baka ramma amana ka riketa ammana bata da kowa bata da komai sai ni kadai ni kuwa nasan cewq wannan ciwan nawa ba na tashi bane dan haka ina rokonka da ka kular min da yata karka cuttar da ita.kuma ni in san samu ne ma ina rokon ka da ku tashi ku bar garin nan domin garin nan cike yake da matsafa miyagu marar tsoran allah. Hawaye ya kwaranyo a fuskan ramma haka shima mujabir sai da ya share kwalla a fuskansa. Tukun yace to baba naji na karba kuma zan rike ramma a mana baza cutar da itaba zamuyi zama na amana zamu zama _*DANGIN JUNA* asmeey b ali_ 😘 Bazan bari hawayen ta ya sauka kasaba zan riketa kamar itace yar kawuna _*MAIRO*khadija candy_😘 Yana cikin magana sukaji hannun baba ya fadi kasa _*sharr* alamun dai rai yayi halinsa_ Gaba daya sai suka rude suka rikice nan fa ramma ta kwalla uban ihuuu wai kuka😒😡 ( _*pls yan uwana mata kukan mutuwa ba abune mai kyauba bama kamar wannan zamanin da muka maida abun kamar wani addini idan ma bakiyi ba sai ace ai baki damu bane ko kuma ace farin ciki kike da mutuwar ke.no! Ba haka bane kukan mutuwa ba abune mai kyau ba ku tuna. Lokacin da shugaban mu. Wato annabi Muhammadu S.A.W lokacin da zaiyi wafata da yarsa sayadda fatimatu zata zubar da hawaye. Yayi mata kashedi mai ban tsoro. Wanda yake nuna mana rashin dacewar abun. Sannan wasu matan ma abun kamar biki suka dauke shi domin kuwa in ban manta ba wani labari da ya taba zuwa min. It's true. Wasu matane su uku anyi mutuwa to shine suka taho gidan mutuwar. Sun kusan zuwa sai wata take cewa mu fara daga nan. Dayar tace aa ku bari sai munsha kwana. Ta tsakiyar kuwa cewa tayi ni wllh mura nake allah yasa muryar tawa ma tayi karfi😂😂😅. Wai kunsan me za'a fara kuka mutuwa wai irin naku mata wanda wai sai a dora hannu akai akama ihuu da borin karya ana fadin na mutu na lalace to kika sani ko a rubuta hakan daga kince kin mutu kin lalace kin shiga uku. Allah yaga dama yace mala'ika rubuta ta mutu ta shiga uku ta lalace. To kinga wa gari ya waya kenan. Tabbas akwai ciwo amma kiyi kukan ki na hankali kwance ba ki dinga ihuu kina harbe harbe kamar yar bori ba allah ya kyautayasa masu yi su gane su daina*_😀) Little of writer's King boy [6:36PM, 4/13/2017] ✍🏼KING BOY ISAH👑: 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 87 - 88 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟5STAR APR 2017 🌟 |_________________________| ***** 5 star ***** 🌟5⃣STAR ONLINE WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©5SWA ***** 5 star ***** Good night frinds have peaceful night Ramma na kwala ihun kuka kafin kace me mutane rututu sun cika gidan nan akayi mishi jana'ixa mutane da yawa na yaban abban ramma mutun ne na gari domin duk fadin garin ma ba wanda ya kaishi kula da addini Bayan sati biyu da mutuwar abban ramma aka daura musu aure ramna da mujabir sun dan yi zama a garin basu fi wata daya ba suka kwashe yan kayansu suka dawo daura🙊 Al amarin kasumu kuwa. Ya zama kasurgumin boka nacuci azzalumi wanda har ya zamana cewa ya sama wasu shedanun aljanu guda biyu idan aka kawo mishi aiki na kisa su yake sawa su shanye jinin wanda za'a kashe. Idan ka kawo mishi aiki kafin ka koma gida tuni ya shanye jinin wanda kasa a kashe. Kasumu dai ya zama _*hatsabibin boka* gentle lady_😘 Shanye jinin mutanen da yake sawa anayi hakan yasa suke kiransa da boka masha jini. Kamar kullum yauma yana zaune a _*karagar tsafi* zainudeen zain_ gindin wata katuwar itaciyar kuka ce. A nan yake xama shi ya baro cikin gari baya komawa cikin gari sai lokaci zuwa lokaci. Wasu mata ne. Guda biyu naga sun nufi inda yake din kamar muna fukai suke tafiyar. Suna tafe suna waige-waige suna sauri-sauri da suka karasa gare shi sai dayar tayi sallama. Assalamu alaikum. Tsawa ya daka mata ke dakata ba'ayi mana salama a gurin nan. Ya kalli dayar yace ke zulai baki sanar da ita bane. Sunkuyar da kai tayi tace kibru-da-kibsu su taimake ka ayi mata afuwa mantawa tayi. Matar tace au'uzubillahi minah shaitan nurraj salamar ma ba'ayi? Wata tsawar ya kara daka mata tukun ya fara magana da kakausar murya. "Karki kara korar shedanu a wajen nan domin sune abokan aikin idan basu ki sani komai bazai yi ba. Zulai tace kawata wai ke me yasa baki waye bane nan fa gurin boka masha jini muke idan karatunki zakiyi ko kuma korar shedanu ki bari sai kin koma gida amma ba a nan ba.wai ni inace bukatarki ce ma ta kawo mu nan. To wllh idan kika sake wani kuskuren ni da kaina zan hana boka yayi miki wannan aiki. Ah kaji min mata an gaya miki shi boka aikin allah yake yi ne. Ayi hakuri na daina bazan karaba. Matar ta fada. tana fadin haka boka ya wangale baki yana wata irin dariya. _*Hahahahah* dariya_ Tukun yace dadai yafi miki yanzu kafin ki fadi me ke tafe dake muna bokatar ki cire hijab din dake jikinki.hahahaha. Murja ta kalli zulaihat ta zaro ido hijab kuma. Zulaihat kinfa san ni matar aurece ko. Zulai tace kinga malama ki cire hijab kawai kamar yanda boka ya umarta ke dai ba biyan bukata keke so ba. Inace kece kika ce min ko kunciya zaiyi dake indai bukata zata biya to ke ba matsalan ki bane. ? Boka yayi fakarai da kunnuwa yana sauraren maganar da suke yi ashe. Murja zatayi magana. Taji boka ya fashe da dariya wacce har saida tasa su biyun suka dan zabura.cikin wata magana mai hargowa yake fadin cewa. Hahahaha ku tashiku bani guri in dai kunsan baza ki iya bin umarnin boka ba. Hahaha. Da sauri zulai tace afuwa dai boka kibru- birsu su taimake ka. Xata bi duk umarninka. Nan take murja ta cire hijab.😧 wooo. Tubarkallah. Nan fa na kara gamsuwa da sirrin hijab hakika allah mai hikima ne. Da ya sa wannan sutura ta tsare mutunci ga matayen mu. Wato hijab. Domin yanda murja take kyakyawa haka ga na fulani kamar zasu fasa rigar. Su fito dan girmansu . amma hijab ya rufe wannan asirin idan ka ganta da hijab bazaka taba tunanin hk take da girman. Na fulani ba. Juyawa nayi ga boka dan jin yayi shiru. Mamaki ne ya cika ne ganin yanda ya tsare murja da kallo yana bin duk sasan jikinta da wani mayen kallo bama kamar gabanta wanda yake a ciki kusan rabi a fili. Boka! boka! boka! Zulai take kiransa. Sai a kira na hudu tukun yayi firgigit ya dawo daga duniyar tunanin da ya fada. Wato tuni surar jikin murja ya tafi da gaba daya imanin sa gaba daya. Murja tace kace ta cire hijab kuma gashi ta cire baka ce komai ba kuma ka tsaya sai kallanta kake. Boka yace ba haka bane ina dan wani tunani ne. Ina jinki fadi min me ke tafe dake yayin da ya juya ga murja. Murja tace wato a gaskiya boka abunda yake tafe dani shine kishiyata ce gabaki daya ta kwace min miji na rasa gane kansa nabi bokan nabi malaman amma ko'ina naji shiru domin wai cewa suke ita din mai kula da addini ce tana yawan shayuwar dare kuma wai idan zata kwanta tana karanta.Al falaq...an naas...an nasr wai shiyasa duk abunda aka aika mata baya samunta to shine na samu labarinka a gurin kawata. Zulai cewa aikin ka ko sarkin malamai ne yana kama wa. Dan haka nazo a taimaka min kai ni koma kashe tane ayi in huta dan gabaki daya ta kwace min miji. Sai wani iyayi da take yi. Ni kuwa nasan ba sune zasu sa mijina ya juya min ba kawai dai asirce sa tayi. Boka yayi dariya hahahah! Wannan ai karamin aiki ne q gurin mu. Sai dai akwai sharadi. Dole kibi dokoki da ka'idoji dan haka maganar da zamuyi tana bukatar sirri tashi mu dan zagaya nan baya amma karki ji komai aikinki kamar yankan wuka kafin ki koma gida ne. Murja ta tashi ta bishi ko me yace da ita oho. Nima ban bisu ba. Nandai suka dawo tare murja din na daiga sai bata rai take boka kuma yana wata irin dariya. Boka ya sallame su suka tafi yace kafin suje gida ne an gama aiki. A hanya zulai take tambayar murja dan me take ta wani babata rai.? Murja tace wllh wancan mutumin kawai dan iska ne kika kawo ni gunsa. Zulai tace me ya faru wata maganar ya gaya miki wacce bata dace ba. Murja tace aa. Zulai tace to miye. To ni in gaya miki gaskiya tunda muka zagaya bayan kukar nan ba wata magana ko wani magani da ya bane. Illa cewa da yayi in cire kayana. Saida yasa nayi zigidir. Yana hadiye miyau ya kama shashafa ni Sai kace wata amaryar sa duk dade war nan fa da kika ga nayi wllh jikina ne yake ta mamatsawa. Kamar wanda xai ciri mangwaro yana neman mai laushi. Zulai ta kwashe da dariya. Harda rike ciki😂. Ita kuwa murja sai ma ta dada bata rai. Saida zulai tayi dariyar mai isarta tukun tace haba sis to miye aciki bayan shashafawa da mamatsawa ne kawai yayi.ynz mudai muyi rokon bukata ta biya shine. Murja tace to allah yasa amma fa yau na matsu kamar gyada. Tare suka kara fashewa da dariya. Suka ci gaba da tafiya. Boka kuwa suna tafiya ya bi bayansu da wani shu'umin kallo har suka bace. Saida suka bace tukun yayi. Tafi da hannuwa. _*raf raf* karan tafi_ wasu bakaken aljanu ne guda biyu naga sun bayyana. Munana da su............................................... Little of writer's King boy 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 89 - 90 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟5STAR APR 2017 🌟 |_________________________| ***** 5 star ***** 🌟5⃣STAR ONLINE WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©5SWA ***** 5 star ***** assalamu alaikum. ina baku hakuri readers bisa rashin post dina a kan lokaci. wannan nan bada jimawa ba komai zai dai-daita isha'allah. love you all ma friends Gasu wasu yan gajeru bakake. Yan lukutaye.Kasumu ya kalle su yayi wata irin dariya ta shedanu tukun ya umarce su da suje su kashe kishiyar matar can. Kai tsaye suka ce baza suje ba. Ya tambaye su dalili. Suka ce ai a sharudan da muka gindaya maka mun hanaka sha'awar mace balle harma ka taba jikinta. Nan fa ya shiga raraba idanu. Domin yasan yayi kuskure. Afuwa ya fara nema suka ce sam ba wannan zancen. To dai tun daga ranar suka sama sabani da aljanun nasa. Ita kuwa murjah aiki baiyi ba ta dawo yafi a kirga saidai yace mata taje zai sake kokartawa. Harma dai ta gaji ta daina zuwa. Shekarar su mujabir 1 a garin daura ramma ta haihu ta haifi yarinya wace itace hajara. Bayan wata shekarar daya da rabi kuma ta sake haifar yaro. Haka suke ci gaba da rayuwarsu cikin annashuwa dake mujabir ya sama sana'ar sa da yaro yake yi wato barance amma yanzu ya mallaki shago nashi na kansa. : Amma duk da haka uban gidan sa kuma amininsa wato mr mubarak yana taimaka mishi sosai. Ranar wata laraba ne boka kasumu ya kawo musu ziyara sunyi matukar mamaki ganin ya gane gidansu wato inda suke. Mutumin da ko garinda suke bai sani ba amma gashi tsullum a gida kamar wanda yasan gidan dama. Bayan sun gaisa mujabir ya nunawa kasumu yaransa lokacin Hajara ta dan fara wayo. Kasumu yaji dadi kuma ya nuna farincikin sa sosai. Nan ya nemi da abashi yaro daya. Wato tsakanin hajara da kuma Walid yake so a bashi daya. Mujabir ya nuna rashin amincewarsa amma daga bisanj ya yarda ko ba komi ai dan uwansa ne bazai cutar mishi da d'a ba. Ramma kuwa ta rikice tace kwata kwata ita ba haka ba. Ganin ba yanda zatayi dole yasa ta hakura. Bata kara tada hankalinta bama saida taji cewa hajara za'a bawa boka masha jini. Ai kuwa da kyar aka rabasu kowa yana kuka. Kasumu ya tafi da hajara can garinsu. Tsawan shekaru saidai ya kawo ta taga gida ya koma da ita. Walid kuwa ya girma yama kusan shekara 10 allah yayi masa rasuwa. Hakan yasa ramma ta tada jijiyar wuya ita ala dole sai an dawo mata da yarta ( wato hajara) mujabir ya tuntubi boka da maganar amma boka yace hakan bazai yuyuba ala dole shi xaiyi mata aure. Mujabir ba yanda ya iya dole yaja girma ya hakura ya bar mishi ita. Bisa wasu maganganu da boka ya fadi mishi wanda suka kashe mishi jiki. ( haka ake san babba da juriya da hakuri da maida komai ba komai ba kaci girma) Ya dawo ya sama ramma ya bata hakuri. Yace tayi hakuri idan aka amshe hajara a gun kasumu ba'ayi mishi adalci ba domin shi ya raine ta har ta girma kuma shima babanta ne sannan kinga mu allah yaga dama ya bamu wata yar to amma shi fa. Harkar bokancin shi ya hana shi yin aure. Ramma ba yanda ta iya hakan yasa ta hakura. A can naija delta akawa hajara aure. Hakz ta kasance ba arabi ba boko. Sai tarin jahilci da boka yake tusa mata. Domin kadan ta hana itama ya kafurtata ta zama bokanya. Amma allah baiyi ba da taimakon wata kawarta. A shekarar mujabir ya mutu sakamakon hadarin mota. Ramma taci kuka sosai ta zama abun tausayi. Domin bata da gata mijinta shine kominta shine uwarta shine ubanta kuma shine danginta. Dr mubarak ne ya aure ta wanda can dama shine amini mijinta wato mujabir. Dr Mubarak auren sa daya tal a duniya duk da manyanta da yayi. Matarsa ya' daya ta haifa garin haihuwar na biyun ta rasu. Tun daga nan bai sake aure ba wai aiki ya hana. Sai a wannan karun. Yasmeen itace y'a daya dillo a gurin Dr mubarak a hannunsa ta girma. Haka ta tashi ba tarbiya ba ilimin addini sai boko. Gata tantiriya ce. Kuma gwanar rawa. Domin a abuja ansha saka gasar rawa tana lashe kofin. Dr mubarak ya dauke Ramma suka koma abuja inda suke da zama shida yasmeen. Sannan shi Dr Mubarak. kasurgumin dan boko ne kuma babban likita hakan yasa ba ruwansa ya watsarda addini baki daya ba ruwansa. Mubarak ya kasance dan boko ne. Domin dan boko daban kuma mai karatun boko daban. Dan boko shine boko akidah ba ruwansa da Qur'an hadisa. Balle a tafi shashin sauran litattafai irin na fiqhu. Domin shi gani yake musuluncin ma a yanzu kauyanci ne. Shi kam ya waye. Haka itama kuma yarsa wato yasmeen. Dr Mubarak Jarida itace Qur'anin sa labaran safe na bbc shine hadisin shi. (Wa'iyazubillaah allah ya kare mu) Ramma ta rike yasmeen da hannu bibiyu. Kamar ita ta haife ta. Saidai ba yanda batayi ba a kan Yasmeen ta koyi karatun al qura'ni da kuma addu'a amma taki. Har aka daura musu aure ita da Dr al ameen wanda shima dan abokin Dr Mubarak ne kuma a hospital din Dr din yake aiki. Gabaki dayan su yan boko ne. Akidarsu daya. Basu kula da addini ba. : Hajara bayan anyi mata aure da shekara daya ta haihu diya mace wacce yarinya kyakyawa nuratu suke kiranta. Ana nan ana nan kuma ranar sai aka wayi gari kasa ko sama aka rasa mai gidanta. Bayan tare suka kwanta a gado daya. Nan taci gaba da zama har kusan wata uku amma shiru ba labari. Gashi yanzu na girma harda ya' gaskiya ni bazan iya zama gurin boka ba. Haka kuwa ta gaya mishi tace tana san ta dawo gurin umma wato Ramma haka kuwa akayi ya bata kudi mota zuwa lagos to a nan ne ma ya hada mata da wannan layoyin da turaren. Da taje lagos Dr Mubarak ya karbe ta hannu bibiyu haka itama yasmeen taji dadi sosai na ganin hajara kuma gata yar umma ce hakan yasa take kiranta da aunty hajara. Ita dai jininsu ya hadu da aunty hajara... Kursiyya tace kinji dai takaitace tarihin su: Marsiyya tace haba nifa ince dama daga gani a cikin su ba wanda yayi islamiya. Wato sun watsar da addinin su basu san shine maganin mu ba dama maganin duk wani bala'i Kursiyya tace................................................. Shiga nan ka/ki yi like kai tsaye a page mu domin samun farkon lbrn https://m.facebook.com/bigboyisahfans/?ref=bookmarksbookmarks ✍🏼Autan marubuta ✍🏼 👑King boy👑 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 91 - 92 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟5STAR APR 2017 🌟 |_________________________| ***** 5 star ***** 🌟5⃣STAR ONLINE WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©5SWA ***** 5 star ***** 😰 assalamu alaikum. fatan alkhairi a gare ku masoyan masu kira da masu massages duk ina sane daku kuma ina baku hakuri bisa rashin post da nake yi kamar da😍😍 👍🏼 Jinjina da gaisuwar ban girma a gare ki. Aunty na kuma mai kaunata. mai san ci gabana. a kullum a koda yaushe ina godiya da shawar warin ki👍🏼 🌸FATIMA MMN ALI🌸 Allah ya bar zumunci kuma ya raya mana ali👍🏼 Kursiyya tace sis wllh nayi missing din al ameen anya kuwa bazan bishi garin da suka tafi din ba domin ni ji nake bazan iya kwana dayq ba ba tare da na sa shi a idona ba. Marsiyya tayi dariya tace aunty bafa wannan kasar suka tafi ba domin naji lokacin da yake gayawa yasmeen wai saudiarabia dasuje. Kursiyya tace to ai ku can din ma sai in bisa kinsan fa garin masoyi. Marssy tace aunty baga Facebook nan ba kuma ga whatsapp. Ai sai kisa ya tura miki pics dinsa masu mugun kya. Kursiyya tace kwarai kuwa haka za'ayi. ******** Al ameen suna tafiya a cikin mota yaji gabansa nata faman faduwa yarasa dalili yace ko gidane ba lafiya hkn yasa shi fiddo waya ya kira yasmeen yaji ba wata matsala haka can gidansu ma ba wata matsala. A nan ne hankalin sa ya dan kwanta. Kamar ance ya duba right glass din motar hantar cikinsa ce ta kada. A tsorace ya rufe idanu. Awaki ne sak a jiki amma kan na mutane ne. Gasu da dama kuma. Dan akuyan na gaba mai kan wani mumunan bakin mutun. Shine keta faman wullowa al ameen harara. Al ameen ya dade idansa a rufe tukun jimawa ya bude. A nufinsa ai gudu suke a mota yanzu sun wuce abun. Habawa Can ya hange su suna cin tsanwar ciyawa😰 Nan ya fara nunawa abokinsa husaini. Nuna mishi gun kawai yake yi da yatsa amma bakinsa ya rufe ya kasa magana. Shi kuwa hussaini sai faman tambaya yake yana ce mishi miye? Miyene? Domin shi ya duba gun baiga komai ba sai falwaya da bishiyoyi da ake wucewa a bakin titi. Al ameen kuwa gashi yana so yayi magana amma abun ya ci tura! Dan dole ya hakura ya bar nunawa kuma shima ya rufe ido. Ana cikin tafiya husaini ya cewa driver idan yanada suratul baqara ya saka musu domin yana bukatar ya dan saurari karatu akwai gurin da yaji yayi mishi tauri a hardarsa. Ba gardama kuwa driver ya sa musu suratul baqara. Nan take husaini ya fara bin karatun. Daidai kokacin al ameen ya bude ido. Yasha mamaki ganin ya daina ganin abubuwan nan. Wayar husaini ce tayi kara ( ringing)Da sauri ya fiddo wayar yana kallan (screen ) din yayi Murmushi yace allah sarki sister na. Yace wa driver ya dan rage volume zaiyi waya. Wayar ya kara a kunne. " assalamu alaiki sisterna" Ta amsa tare da cewa. " broz wai yaushe zaku dawo ne nifa wannan tafiyar gaskiya bata yi min dadi ba. Zaka tafi ka barni ni kadai, " sister ban san shagwaba fa duk ba gasu umma nan ba shine zaki ce na barki ke kadai. Kinga in wani abu kike so to ki fada naga wannan kame-kamen naki akwai magana. " Murmushi tayi tace to yaya dama... "Dama me fada inaji ai daman nasan ba banza ba. "Broz dama sub dinane ya kare kuma nacewa mum ta bani kudi insai kati take. Wai tace shiririta ne. Husaini yace " karki damu to bari in turo miki. 2k zai isheki. Wata yar kara tayi hade da tsalle. Masha'allah na gode yayana. Na kaina. Eh zai isama sosai. " ok to abunda nake so in gaya miki shine banda shiririta banda biyewa samari da kawaye. Zumunci kawai na baki damar yi a duk social net kinji ko?. " naji yaya. Kuma ai ni dama ba abunda nake yi sai zumunci sai gaishe-gaishen dangi. " to kinji dai na gaya miki yanzu bari in turo miki sai kiyi sub din, tayi godiya sukayi bankwana, Al ameen ya kalli husaini yace malam gaskiya baka da kirki. Yanzu saboda allah kana da kanwa mai yin whatsapp amma shine kaki ka bani number ta. Ya fada yana dariya. " husaini yace kull! Ka kula wannan tafi karfin ka yarinya ce mai kamun kai da natsuwa. Ita ba wai yaudarar samari take yi irin naka ba a whatsapp. ita sada zumunci da wa"azantarwa su yake kaita whatsapp. Dariya al ameen yayi sosai har yana dafe ciki. Yace wa husaini. " kuma kai ka yarda da bata soyayya kenan.? " dole kuwa in yarda domin nasan halinta bata min karya. Shiru al ameen yayi jin wata irin murya na cewa.... Ba kai ba zaman lafiya tunda ka yarda ka auri min budurwq al ameen ka jawowa kanka. Ka shiga shirgin da banaka ba. Hahahahaha. Al ameen dafe kai yayi domin jin kan nasa na wuni juyawa. Husaini yace " al ameen lafiya kuwa naga ka wani dafe kai. Lfy kuwa. Ganin ya dafe kai ya sunkuyar da kai kasa yaki magana. Yasa husaini yace wa driver ya kunna musu karatun su suci gaba da ji. Karatun na farawa al ameen ya fara jin kan nashi ya rage ciwan da yake yi mishi. Haka suka ci gaba da tafiya zuwa airport ✈ Ana tafiya Al ameen ya fiddo wayarsa ya bude data. Ya fara dube-dube massages domin duk safiyar yau bai bude data ba. Mamaki ya kama shi ganin massages din Zainab basu shigo ba. Hakan yasa ya lalubo no ta abun mamaki tayi block dinsa. Nan ya fara tunanin ko dai ta gano shi mayaudari ne shi yasa tayi block dinsa. Da yayi niyar kiranta kuma sai ya fasa. yace to ni miye ma damuwana bayan nasan idan nayi niya sai na sama goma irinta a yau...................................................... Shiga nan ka/ki yi like kai tsaye a page mu domin samun farkon lbrn https://m.facebook.com/bigboyisahfans/?ref=bookmarksbookmarks ✍🏼Autan marubuta ✍🏼 👑King boy👑 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 93 - 94 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟5STAR APR 2017 🌟 |_________________________| ***** 5 star ***** 🌟5⃣STAR ONLINE WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©5SWA ***** 5 star ***** 🌷MANTAWA DA KU ABUNE MAI WUYA A GUNA.TAMKAR UWA CE TA MANTA DA DANTA👼🏻WANNAN ABU NE MAI WUYA DAN HAKA BAZAN MANTA DA KU BA. MASOYAN GASKIYA. 🌹HADIZA HADI🌹 👰🏻MAMAN HISHAM👰🏻 NA GODE DA IRIN ADDU'IN KU A GARE NI.😇 allah ya bar zumunci ya kuma kara hada kan mu duk yan group din ✍🏻BIGBOY ISAH NOVELS👑 Ina ji daku ina kaunarku😘 Nan fa ya juya gurin kursiyya suka fara chat dinsu irin na masoya. Abun kamar suna ganin junan su. : ******* Al amarin su Yasmeen kuwa bayan sun tashi hajara ta shiga wanka. kafin ta fito yasmeen ta hada musu abun kari ta kai dinner ta shirya. Anty hajara na fitowa ita ma ta shiga. Wankan abunta. Anty hajara kuwa duk a tsorace take. Domin abunda ya faru jiya. Ita kadai a dakin yasmeen tana kwaliya amma ta dinga tsorata. Daga taji motsi sai ta waiga da sauri. Allah- allah take yasmeen ta fito. Domin ita kadai din nan tsoro take ji. Bayan 30mints yasmeen ta fito. A gefan gado ta iske anty hajara. Sai zare idanu take kamar kace arr! Ta ruga. Yasmeen Tace wa aunty hajara "gafa kayan break din can na shirya a dinner kije ki fara kari kafin in fito mana. Anty hajara tace aa babu komai ai bana wani jin yunwa sosai gama kawai mu tafi tare. Yasmeen zuwa yanxu ta fara gane cewa aunty hajara na jin tsoro. Amma gudun kar ta fada tasan halin antyn nata yanzu sai ta karyatata. Hakan yasa tayi shiru taki ta bayyana. Anty Hajara na zaune tana raba ido. Har Yasmeen ta gama kwaliyya tasa kaya tukun suka fito tare. Farlo suka je suka zauna suka fara breakfast.anty hajara kuwa sai wani satar kallan dakin umma take yi. Suna cikin cin abinci. Al ameen ya kira Yasmeen ya sanar da ita cewa. Yanzu zasu tashi. Fatan alkhairi tayi mishi tare da a sauka lafiya. Allah ya bada sa'a yasa a samo abunda akaje nema. Sannan ta gaya mishi ta kirawo aunty hajara ta tayata zama kafin ya dawo. Nan har yace abawa anty hajara. Din su gaisa. Bayan sun gaisa ne anty hajara take cewa. "Waka ake yin rayuwa wato ka tafi ka bar mana kanwa a gida ita kadai. Yayi dariya yace " to me zai kamata a gidan dama ai ta saba xama ita kadai. Kuma ba ga masu gadi nan ba ga driver ai ba ita kadai ne a gidan ba su uku ne. Aunty hajara tace "to naji amma karka kara domin gidan nan naka ni kaina ban yarda dashi ba domin jiya ma..... Kuma sai tayi shiru. "Yace jiya me.? Tace jiya ma tace an tsoratata sosai a gidan nan. Al amern yace to yanzu dai tunda gaki nan ai shikenan nasan zaki kullar min da ita. . Aunty hajara tace " karka damu babu abunda zai same ta tunda ina tare da. Ita. ( a zuciya kuwa tace nima in kula da kaina mana. Lolx) Bankwana sukayi ta mikawa Yasmeen wayar itama sukayi bankwana. Tayi mishj bye bye. Anty hajara sai kallan dakin umma take domin wayarta na ciki kuma gaskiya tsoran dakin take ji bazata iya shiga ita kadai ta dauko ba. Yasmeen sai surutu take ta suburbudawa sai zuwa can ta lura da hankalin aunty hajara ba a gurin ta yake ba. Sai dakin umma take kallo. Yasmeen tace aunty hajara lafiya kuwa naga sai kallan dakin can kike. Ko da matsala ne. Anty Hajara tace aa wllh ba komai kawai dai wayana ne na rasa inda take a dakin shine nake tunanin inda na sakata. Yasmeen tace to aunty hajara muje in tayaki dubawa mana. Murmushi aunty hajara tayi domin ita dama abunda take so kenan Yasmeen ta rakata. Tace yauwa to tashi muje ki tayani dubawa. . : Tashi sukayi suka nufi dakin kowa a tsorace yake a cikinsu bama kamar anty hajara. Domin jiya da dadare taji jiki a dakin. Yasmeen ce ta tura dakin a hankali kamar muna fuka. Saida ta lalaka tukun ta kunna kai ta shiga haka itama anty Hajara ta bita baya a bude ta bar kofar sbd tsaro. Marsiyya na bayan kyaure. Suna shiga ta banka ( door) din. Da sauri su biyun suka kallo kofar basu ga komai ba hakan yasa suka ci gaba da duduba wayar. A can karkashin pillow Yasmeen ta zaro wayar. Aunty hajara tace. Au ashe nan na sakata. Haka tayi irin abun nan kamar dai bata san inda ta ajiye ba da gaske. Kofar fita suka nufa da niyar fita. Idone ya raina fata. Lokacin da aunty hajara ta ja kofar taji ta gam ko motsi batayi. ( kaka kara kasa ga akuya ga kura ga Yasmeen da hajara a dakin aljana😂 su aunty maman ali a kawo dauki) Nan sukayi-sukayi kofar taki buduwa bayan kuma ba'a kulle take bA. Sunkai kusan mintuna sha biyar a gun amma kofa taki buduwa. Hakan yasa suka hakura suka koma kan gado suna ta sake-saken yaya xasuyi. Dakin ne gaba daya ya dauki wata mahaukaciyar dariya mai firgitarwa. *hahahahahahaha* _hahahahahahah_ ~Hahahahahahahah~ Kankame juna sukayi a tsorace suna raraba ido jira suke kawai suga ikon allah suga abunda zai faru. Wata murya marar dadi ta fara magana. ~ke Yasmeen me ya kawo ku dakina me kikazo yi a dakina. Ko kinga ina shigar miki daki ne?~ Yasmeen cikin murya mai karkarwa a tsorace ta daga kai tana kalle- kalle. Tace dan allah ki gaya mini ko ke wacece me nayi miki kike azabtar dani me na tsare miki? Me kike so? .dariyar ce ta kara bayyana. *Hahahahaha* Baki da matsayin da zaki san duk wannan yanzu tambayarki nake yi me yasa kuka shigo min daki. Ke waccan yar rainin wayyon wai jiya harda zuwa kika kwanta min a katifa. Ko to yanzu zanyi maganin ku. Daidai lokacin idiris ya shigo gidan yana bitar tilawarsa. Su kursiyya kamar wuta ta tinkaro su haka sukaji hakan yasa sukayi gagawar barin gidan a million. Su Yasmeen na kankame da juna. Kofar sukaga ta wangame kuma anyi shiru. hakan yasa sukayo waje a guje. Ana rige-rige. Da kadan sun banke idi drivers. Sakin baki yayi yana kallansu. Su kam basu ma kula da shi ba. Wajen ya biyo su yana tambaya lafiya-lafiya hajiya.? Su Yasmeen kuwa sai maida nunfashi ake daya-daya. Da kyar ta iya daga baki tana cewa fatalwa ce a gidan.idi yace fatalwa kuma. Yanzu da safen nan ai ni na dauka fatalwa sai dare take yawo . inaga kawai dai kun tsorata ne. Maganarsa ta cewa inaga kun tsorata ne ita tabawa anty hajara haushi. Tace kaga malam jeka abunka in ka kawo sakon. Kayan miyan dake hannunsa ya mikawa Yasmeen yan musu wani irin kallo. Tabbas yaga tsoro a idonsu. Yace to idan ma fatalwar ce da gaske akwai wani malami wanda muke daukar karatu a gunsa idan kin bada izini zanyi mishi magana sai yazo yayi muku karatu. Da yardar allah ko aljana ce sai ta bar gidan. . Yasmeen datayi magana... Maganar Anty hajara ya dakatar da ita. Kai dallah malam ka tafi ka bawa mutane waje an gaya maka mu muna harka da wadan nan almajiran ne. Ba abunda suka iya sai san kudi. To anji an gode bama so jeka abunka. Ta bishi da wani mugun harara. Yasmeen bata ce komai ba. Anty hajara tace sis inada mafita. Da sauri yasmeen ta dago tace aunty miye mafitar?. Anty hajara tace idan kin yarda da shawara ta muje kauye mu taho da kawu kasumu. Domin shi kadai zai iya yi mana wannan aiki. koma miye a cikin gidan nan zai fitar dashi babu bata lokaci. Domin shi din ma yana hudda da manyan aljannu👉🏽👺👹........................................................ 😂( ~nace tofa su kursiyya da boka za'a hada su ashe?.~) Shiga nan ka/ki yi like kai tsaye a page mu domin samun farkon lbrn https://m.facebook.com/bigboyisahfans/?ref=bookmarksbookmarks ✍🏼Autan marubuta ✍🏼 👑King boy👑 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 95 - 96 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟5STAR APR 2017 🌟 |_________________________| ***** 5 star ***** 🌟5⃣STAR ONLINE WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©5SWA ***** 5 star ***** Yasmeen ta danyi jum kadan zuwa can kuma sai ta dago kai ta kalli aunty hajara tace kuma fa haka ne. Kinga idan yazo ma sai ya zauna a gidan ya korar muna su gaba daya. Farin ciki ne ya ziyarci cikin zuciyar anty hajara jin an karbi shawarar da ta bayar. Tace to kinga ba bata lokaci zamuyi ba shiga daki ki dauko mana gyaluluwan mu yanzu mu tafi. Yasmeen tace aunty wllh bazan iya shiga cikin nan ni kadai ba kizo dai muje tare. Ba yanda aunty hajara batayi ba da yasmeen a kan taje ta dauko musu mayafi amma taki. Dole sai taren suka shiga. Duk a tsorace suna waige-waige. Daga sun danji motsi kadan sai sun waiga gurin. A haka dai suka shiga. A parllo yasmeen ta ajiye kayan miyan sannan taje ta dauko musu gyale da handbag dinta. Suka fito. Idi suka yiwa magana ya fiddo mota. Ya tambaya anguwa zasu.wace unguwar zai kaisu yake tambaya. Aunty hajara tace kasan niger? ya zaro ido yace niger kuma ba niger ba akace maka 9ja. yace nasan niger mn nama taba zuwa sau daya. Anty hajara tace to yau zakayi zuwa na biyu can zamu je. Idi yace hajaya motar fa ba mai domin man ciki bazai isa ko kano ya kaimu ba. Yasmeen tace kaga baka da matsala muje a hanya masha man. Nan fa suka duru cikin motar. Suka dau hanya. ********-----** Basmah Zaune take tayi zugun sai tunane-tunane takeyi. Abubuwa sunyi mata yawa ita dai gaskiya bata ga anfanin zuwa bordingscl ba ba abun da ya kara mata a rayuwa sai masifa da bala'i. Sallamar dataji ne ya katseda a duniyar tunanin da ta afka. Da gudu naga ta tashi ta nufi kofa fuskarta cike da farin ciki.ganin mai sallamar. Taje ta rungume ta. Su zee manya ashe ana ma duniyar. Shine ko leko mu ba'ayi. .. Zainab tayi murmushi tace a'a basmah ba haka bane kinsan fa mai harda. Dole sai ya maida hankali. Domin karatun al qur'ani baya haduwa da shiririta. Basmah tace gaskiya kam haka ne. Ta kama hannun zee tace muje ciki. Dakin ta suka shiga suka zauna a kan dan tsoho gadon ta. Bayan sun gaisa zee take tambayar ina ummi. Basmah tace wllh ta danje anguwa ne bata dade da fita bama. Zee tace kawata kinga yanda kika rame kuwa kika wani kode wllh gaba daya kin canza daga basmah dinki ta asali. Basmah tace hmm kedai bari zee ai allah ma ne ya sawake. Zainab tace naji lbrn duk abunda ya faru dake zee amma ke kuwa me ya kaiki aikata wannan danyan aiki bayan basmah tare mukayi karatu ajin mu daya kinsan fa illar aikata lesbian. . Hawaye ne suka gangaro daga fuskan basmah tace zee nima ba a san raina na aikata ba sharrin shaidan ne da kuma hadin bakin wata macuciyar malamar mu. Sanin kanki ne ummi bata da wani guri da ya wuce in kamala karatun boko. In sama aiki tukun inyi aure. Wai a ganinta a nan gida bana maida hankali shi yasa ta maidani boarding to kinga abunda ya jawo. Yanzu gashi. Ibrahim dinma ya janye yace ya fasa aure na domin lbr ya kai gare shi. Ta karashe zancen da fashewa da kuka. Zainab ce ta fara lalashinta tana cewa." Kiyi hakuri kawata komai yayi farko ai zaiyi karshe kuma komai yayi zafi maganinsa allah. Mai hakuri yana tare da allah kuma kinsan cewa abunda hakuri yayi rashin hakuri bai isa yayi sa ba. To anma ni abun da yafi bani mamaki shine wai da akace aljanu sun shiga jikin ki shin ina duk addu'in da ake koya mana tare dake a makaranta.? Da alamu dai watsar da su kikayi shi yasa har aljani ya kusance ki. To yanzu dai abunda nake so dake shine ki kula. Sosai ki dage da karanta suratul baqara. Ayatul qursiyya. Aminarrasullu. Domin malam ya gaya muna cewa wadanan suna karya aljani. Basmah tace na gode kawata zan dinga kula sosai. Daidai lokacin ummi ta shigo da sallamah. Suka amsa. Saida ta nema guri ta zauna tana cewa a'ah manyan baki yau su zainab ne a gidan namu. Wato sai kawarki tana nan zaki zo gidan ko.? Zainab cike da kunya. Domin ta dade bata zo gidan ba. Tace aa wllh ummi karatu ne kawai baya barin na in leko yanzu ma mun dan sama hutu ne ana bikin wani malami daga cikin malaman mu. Ummi tace to allah ya kyauta. Ya maman naku. Lafiyar su lau wllh tana cewa ma in gaida ki da yake na gaya mata nan zanzo. Ummi tace to madallah ina amsawa. Zee tace ummi ashe haka al'amarin ya kasance ga basmah. Ummi tace eh wllh kindai gani zainab. Haka allah yaso. Zainab tace amna aljanun sun fita ko ummi." Eh ashe ma aljana dayace kuma an fitar da ita. " to ummi dama akwai wasu shawarwari da malamin mu na islamiyya ya bamu game da irin wannan. . Yace ba'a barin mai aljani ya dinga kwana shi kadai a daki kuma ba'a barin sa ya ja ruwa ko yaje kusa da wuta domin aljanin zai iya hankadashi cikin rijiyar ko kuma ya toya shi in kusa da wuta ne. Kuma ba'a barin mai aljani a gida shi kadai domin aljanun zasu iya fitar dashi. Sau dayawa ana samun wannan akasin wani idan aljanun suka kadashi wani gurin shikenan. Baku bashi. Sannan malam yace ana so a dinga karantawa mai aljanu suratul baqara gabaki dayanta. Idan mutu bai iya ba kuma sai ya dinga karantawa mai aljanun ayatul qursiyyu da amunnarrasullu....... Basmah tace ke miye haka an gaya miki an fidda aljanar kinzo sai zuba kike to waye mai aljanin? A nan. Ummi ta dankwashi kan basmah tace ja'ira lokacin da ake ririke ki za'a sakoki daki ai da a lokacin ne bazaki fadi haka ba ko. Zainab na gode kwarai da gaske kuma zanyi afmani da wannan shawarwarin naki. Kuma basmah cikin satin nan zata koma islamiyya domin ni gabaki daya ma bokon ta fita a raina. Zainab tace a'a ummi ai bokon ba laifi bane indai zaka dinga kula karka watsar da addinin ka da addu'in da manzo ya koyar na neman tsari ka dinga yi. **** Marsiyya da kursiyya gudu suke cikin iska a sararin samaniya suna dariya ta fitar hankali. Marsiyya ta dakata tace aunty amma naso ace kin koya musu hankali wllh wai waye ne ya shigo da karatun ne?. Kursiyya tace nima ban sani ba.amma dana san ko waye ne da sak nayi maganinsa Shima. Domin ya wargaxa min damata. Marsiyya tace nifa yau mugunta nake ji. Zuwa can kuma tace yauwa na tuno mu tafi gidan su basmah................................................... _Muguwa ko me zakiyi a gidan su basmah kuma?_ maman hisham ce ta fada bani ba.lolz Shiga nan ka/ki yi like kai tsaye a page mu domin samun farkon lbrn https://m.facebook.com/bigboyisahfans/?ref=bookmarksbookmarks ✍🏼Autan marubuta ✍🏼 👑King boy👑 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 97 - 98 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟5STAR APR 2017 🌟 |_________________________| ***** 5 star ***** 🌟5⃣STAR ONLINE WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©5SWA ***** 5 star ***** 🤔 BAZAN GAJIYA BA BAZAN KUMA DAINA MIKA GODIYATA A GARE KI BA👍🏼 HAKIKA KE MASOYIYAR GASKIYA CE MAI SAN CI GABANA A RAYUWA. ONE LOVE 😘 🌹ZAINAB YUSUF🌹 Kursiyya tace muje daman ina so in ganta nima din. Tashi sukayi furrr!!! Da masifafan gudu irin nasu na aljany Suka nufo gidan su basmah. Daidai lokacin kuwa su basmah sun fito kofar daki suna bankwana da zainab zata koma gida. Wani mugun iskan guguwa ne ya fara zagaye tsakar gidan.basmah ta wani makalkale zainab. Ita kuwa zainab ayyatul qursiyya da li'ilafi take ta faman yi tana tofawa a saitin gurin. Ba'a jimaba naga kurar ta bace iskan ya daina. Zainab ta kalli basmah tace haba basmah kina ganin guguwa haka anma kin wani kudun dune kin shige jikina bayan kinsan addu'in da aka koyar damu na in guguwa ta taso. Basmah tace sorry kawa na manta ne. Da sauri zainab ta rike baki. Kin manta me din? Addu'o'in mana. zainab tace tabb amma lalai yarinyar nan kin cika sakaci wllh. Sai na gayawa malam idan kika je ya zane ki tunda dai ance zaki koma. Basmah dariya tayi tace kinga ni ba wani iskanci zaki tsaya yimin ba idan zaki tuna min ki tina min. Zainab tace to mamal nura yace duk lokacin da iska ya taso mai karfi ko guguwa mutun yace ) *اللهم اني اسا لك خير ها.واعو ذ بك من شر هت*( Basmah tace au na tuna ma. “ALLAAHUMMA. INNI. AS'ALUKA. KHAIRAHAA. WA A'UZU BIKA. MIN SHARRI SHARRIHAA” Zainab tayi murmushi tace ni zan koma fa. Nan sukayi bankwana. Ta rako Zainab har kofa zainab na kara jadada mata ta ringa yawan karatun al Qur'an ta. Sukayi bankwana. Zee tafi gida. Can na hangi su kursiyya a kan bishiyar wata tsamiya da alamu dai duk a jikice suke sunji jiki. Ashe wai sune suka je a ta ciki guguwa. Addu'ar zainab ce ta fatatake su suka bar wajen. A guje. Marsiyya tace me yake faruwa haka ne.? Bayan nasan basmah ta riga ta watsar da karatun ta. Amma nayi matukar mamaki da tayi addu'ar nan ni banyi tunanib hk ba wllh. Kursiyya ta wani bata rai hayaki na fita ta saman kanta. Fuskarta ta wani canxa kala.tace ba basmah bace. Wannan yar iskar yarinyar ce wacce suke chat da al'ameen. Wacce kikayi block dinta din nan.to ita ce tabbas na ganta da idona. Marsiyya tace kam buhu... Dama itace ashe. Lalai wannan tana so tajawa kanta masifa da bala'i domin idan ta yarda ta fada tarkona. Hmm ko dan kyale ta in kyaro na yawo zabo na yawo to wataran za'a hade. Zan nuna mata ita ba komai bace. Nasan takamarta addu'a to wataran ai zata manta taki yi. Kursiyya tace barta zata hadu damu. Ai fada da aljani ba dadi... Karfe 3:00 na rana su yasmeen suka karasa kauyen ai kuwa a gajiye suka firfito sunsha tafiya. Ga motar su da ta basu matsala. Saida anty hajara ta biya gidaje masu muhimmanci suka dan gagaisa ta tambayi lbrn mijinta aka ce ai har ynz ba labari. Tukun suka wucd can fadar boka. Masha jini. Boka yayi farin ciki sosai da ganin su. Anty hajara ta gabatar mishi da yasmeen sannan take gaya mishi matsalar data kawo su. Cewa aljanune suke takurawa yasmeen a gida. Shi yasa suka zo gurinsa domin yayi wani abu a kai. Dariyarsa yayi irin wacce ya saba tukun yace yar baba ina layoyin dana baki ko baki yi aiki dasu bane da turarukan dana baki. Idan kika turara turaren nan aljani ko anguwar bai isa ya shigo ba balle gidan. Anty hajara tace wannan aljanun gaskiya masu mugun taurin kai ne domin ba yanda banyi musu ba duk wani abu da ka koya min na jaraba a kansu amma abun yaci tura!! . Boka ya sake dariya yace. Yace to yanzu me kuke so ayi muku ne. Domin in na fahimci zancen ki to bakaken aljanu ne kuka hadu dasu. Amma idan kuna so sai in hadaku da kibru-da-kibsu suje su fatataki su su dawo. Yasmeen tace aa kawo in san samu ne mudai muna bukatar mu tafi dakai.ina ganin hakan zai fi domin aljanun shakiyyai ne. *Hahahahaha.* boka yayi dariya da wata irin murya tukun yace hakika kinyi tunani yarinya. Domin kuwa. Zuwa dakai yafi sako. To yanzu abunda za'ayi ina so ku tashi ku tafi zaku iske ni a can. Yasmeen da antyhajara suka zaro ido. Zamu iske ka acan kuma kawu. Yace af kuna kwokwanto ne.? Suka ce a"ah nan suka barshi.suka ce bari suje nan baya su dawo. Anan suka bar har idi driver. Bayan yan mintuna sai gasu sun dawo. Mota suka shiga a nan suka bar kawu kasumu ba ko alamun ya fara shirye shiryen tahowa. Su kuwa suka hayo hanya. Motar bata basu dadi ba domin saida ta basu matsala kusan sau biyar a hanya tana tsaida su.. : Karfe 7:21pm suka shigo garin daura. Bayan m. Lawal ya bude musu gate. Yake fada musu cewa sunyi bako tunda la'asar yaxo yana jiranki. Yasmeen tace bako kuma ina yake. M. Lawal ya nuna mata saitin mutumin. Ba wani bane illah kawu kasumu boka. Zaune yake ya wani harde kafafu. Ya rufe. Ido a kan wani dan dakali. Dake kofaran falon. Yasmeen da anty hajara rike baki sukayi cike da mamakin ganin kawu kasumu. Ashe da gaske yake gashi har yazo. Cikin zumudi. Hajara ta sauko ta nufi gurinsa. Yasmeen ma ta bita a baya. Kawu!, kawu! Hajara ke fadi. Ashe har kazo taso mu shiga ciki mana........................................................ (Na kalli aunty fatima nace wai wannan kawun kodai bokan gaskiya ne.? Tace gashi nan dai) 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 99 - 100 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟5STAR APR 2017 🌟 |_________________________| ***** 5 star ***** 🌟5⃣STAR ONLINE WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©5SWA ***** 5 star ***** Lokacin boka ya bude jajayen idanunsa. Yace sai yanxu kuka karaso ashe.ai ni na dade ina jiranku a nan gurin. Hajara tace eh mai gadi ya fada mana taso mu shiga ciki. Tashi yayi ya dauki yan komatsen shi. Na bokanci da wata jaka kmr ta wanzamai. Yabi bayansu. Idi bayan yayi parking din mota ya fito ya nufi wajen M. Lawal yana dariya. Yana karasawa yace M lawal wai ni kai nawa mutumin ya baka ne. Ka sheko wannan uwar karyar wace. Ba wanda zaiyi zatan karya ne. M.Lawal yayi mutukar mamaki taya idi yasan karya yake yi. Ba da la'asar mutumin yazo ba.murmushi M.lawal yayi yace kai kuwa waya gaya maka karya nayi. Idi yace kaga malam ai kafin a hadu da d'ah aka hadu da uba. M.lawal yace ban gane wannan karin maganar ba kana nufin kafin mu hadu dashi kun hadu kenan.😳 Idi yace kwarai kuwa ai ni tafiyar nan tayi min dadi ai 20k ba wasa ba. M. Lawal yace shine ya baka kudi har 20k to me kayi mishi. Idi yace ai ni babban aiki nayi mishi gwara kai karya ce yasa ka amma kai fa nawa ya baka?. Nan fa M. Lawal ya fahimci cewa idiris fa yasan komai. Kalansa yayi ya kwashe da dariya yace shege kasn komai. Bani labari ya kukayi dashi. Idi yayi Murmushi yace. Ai in gaya maka. Ban taba zatan karyar boka ta kai har haka ba sai yau. Wai dan tsabar karya haka yace wa su hajiya wai suje zasu iske shi a gida wato nan. Suka ta mamaki Nima lokacin da ya fada nayi mamaki. Wai saida suka dan zagaya zasu je su gaida wata tsohuwa shine ya jani gefe. Ya ce yana neman in taimaka mishi . Na kalle shi nace taimako kuma wane iri?. Nan yake gayamin wai karya yake yi. Bashi da tsafin da zai kawo shi nan kuma ma baisan address din ba kawai karya yayi motar haya zaihau shi yasa yake so wai in taimaka mishi ko nawa ne zai bane. Ni kuwa nace af! Dama ta samu. Nan nace ya bada 20kbaiyi gardama ba ya bani na bashi full address sannan muka tsara cewa xan dinga tsayawar karya a kan hanya saida nayi tsayaw biyar ina ce musu motar ce ta sama matsala. 😃😂 To kaji yanda akayi shi kuma sai yaje ya hau motar kudi mai gudu. Dariya M.lawal yayi sosai harda dafe ciki yace kai! Amma mutumin nan yakai dan iska kuma kasurgumin makaryaci. Nima nan da ya zo abun da ya nema kenan. Da yazo ya tambaya na tabbatar mishi da nane gidan sai yace yauwa to dan allah zai bani wani aiki na dubu biyar. Nace wane aiki ne. Ba bata lokaci yace kawai in su Yasmeen sunzo ince tun dazu yazo ya ma gaji da zuwa. Nace dan wannan ai ba matsala bane. Nan take ya zaro 5k ya damka min kama ganta.. (Nan dai na barsu suna hira. nayi cikin gidan da gudu don kar a bani lbr) Su anty hajara na shiga falo kawu kasumu ya fara daga kai sama yana kallan silin yana wani zazaro ido. Zuwa can kuma yace tabbas kunyi dabara da kuka ce inzo da kaina domin abun yafi karfin kibru-dA -kibsu. A dan tsorace Yasmeen ta kalle shi tace kawu me ke faruwa aljanu ne a gidan ko fatalwa?.. Ya wani murtuke fuska yana hararen wani bangare a falo. Yace kingan su can kinga irinsu can. Da sauri duk suka waiga amma basu ga komai ba wayam gurin. Boka yace ai dole a dinga tsorataki da yawa. Domin a gidan nan naki babu abunda babu. A shigowata Na kirga fatalwa fiye da talatin. Aljannu kuma. Bansan iya adadin wanda muka ci karo dasu ba. Amma daga mun hada ido sai su tsere. Yasmeen ta dafe kirji tace haba nifa ince wannan abun yayi yawa dama.nasan ba aljani daya ne bq ko biyu. To kawu yanzu ya za'ayi?. Kuje ciki kawai ku bar min komai a hanuna. Kafin safe duk sai na kori aljanun gidan nan. Anty hajara tace yauwa kawo a nuna musu kwarewa da iya aikin bari muje mu hada abinci domin dare ya farayi. Nan suka bar boka ya zauna a sofa ya rufe ido. Tunanin karyar yakin da ya zuga yake yi. Bayan kuwa baiga aljani ko daya ba. Kuma koma yaga aljani to ba yanda zaiyi da shi sai ta allah dai barawo hannun mata. Shi kudinsa ma yake tunanin ya za'ayi su fito. Domin kar suce aikin gida ne aki salamarsa bayan ya kashe kusan 30k. Ko ya zaiyi ya fito da kudinsa. Abunda yake tunani kenan. Zuwa can kuma sai yayi murmushin mugunta. bai dade a gurin ba sai ga hajara ta fito da plat din abinci dake taliya ce har sun gama. nan ta kawo mishi ta ajiye mai a gabansa. boka ya dinga wani waige-waige inda ita kuma ta bishi da kallo tana tambayar lafiya?. can sai taji yana magana shi kadai. eh eh angama to za'ayi hakan.karkuji komai. ba damuwa. dubu 40.to za'a sanar da ita. to na gode. tukun ya juyo ga hajara da ita tsoro nema ya fara kamata. yacr da ita kinji maganar da muke yi ne. kai ta girgiza tace aa. nadai ji taka maganar. yayi dariya hahahahahaha. hajara tun farko shi yasa naso in koya miki wannan abun amma fur! kika ki. yanzu kinga da kin koya da kinji maganar da muke yi ni da sarkin aljanu. hajara ta dan ja da baya a tsorace kawu sarkin aljanu kuma. eh sarkin aljanu. abun da yaks gaya min shine. wai wannan gidan na aljanu ne can asalinsa ma shi yasa yanzu sukayi yawa. amma yace a bashi cin hancin ko na 40k ne shi kuma yasan yanda zaiyi da su ya kore su gaba daya...................................................................... wannan karyar da naji an zungura yasa na dakata a nan domin tafi karfin kwanyata.lolz GOOD MORNING TO ALL MY FRIENDS little of writers king boy 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 101 - 102 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟5STAR APR 2017 🌟 |_________________________| ***** 5 star ***** 🌟5⃣STAR ONLINE WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©5SWA ***** 5 star ***** 🌤🌤Assalamu alaikum.Barkanku da safiya. Ina rokon Allah ya sada mu da alkhairin dake cikin wannan rana ya kuma tsare mu sharrin dake cikinta. Love u oll my friends😘 godiya da fatan alkhairi. Hajara tace dubu arba'in kadai kawu? Yace eh dubu 40 kuma nasan daga an bashi kudin nan shikenan matsalarku tazo karshe. A daidai lokacin yasmeen ta fito daga daki. Nan ta same su.hajara tace yauwa sis karaso.bayan yasmeen ta sama waje ta zauna ne. Anty hajara take gaya mata yanda sukayi da boka. Yasmeen tace ai dan wannan ba matsala bane yanxu ake san kudin ko sai anjima. Da sauri kawu yace aa zaifi dacewa a dauko yanzu. Duk da dai ya tafi amma sai in kai mishi yanzu. Yasmeen tace ti kawu bari in tashi in dauko maka ta mike ta nufi. Daki. Ba'a dade ba sai gata ta dawo da kudi yan dubu-dubu mikaku a hannunta. Ta mikawa kawu tace gashi dubu hamsin ne a bashi ace ya rike sauran. Mudai dan allah ya taimaka yace su tashi msna daga gida. Pls kawu. Kawu ya amsa yana murmushi. Karkiji komai ai baya da wasa. Nan da gobe nasan bazai bar aljani ko daya ba. A gidan nan. Yanzu bari in tashi in shiga daki sai in kirasa in bashi. Yace wanne daki aka tanada domin ni?. Yasmeen ta nuna mishi dakin umma tace ga dakin can kawu. Da sauri hajara tace. Aa can dakin fa yanada hadari sosai. Aljanun sunfi yawa a can. Kawu yayi Murmushi yace karki damu ya' ta ko kin manta kawun naki ne. Ai ni aljani ba abunda ya isa yayi min aljannu tsoran mu suke yi ba mu ke tsoransu ba. Bari ma dai in fara aiki na. Zan samu kasko na wuta guda biyar? Yasmeen tace kawu bani da kasko har biyar biyu ne kadai dani.sai dai ko in murfin langa. Yauwa to maza jeki dauko su yi sauri ki hado har murfin langar. Yasmeen ta tashi taje ta dauko mishi. Yace to abunda nake so yanzu kuma garwashi a ina za'a samu. Yasmeen tace ba matsala.bari in je makwabta baza'a rasa ba. Tashi tayi ta dauki gyalen ta ta nufi makwabta. Kafin ta dawo naga kawu ya bude jakarsa yana fiddo wasu. Garin magunguna a daure da tsumma. Bata dade ba sai gashi ta dawo da rabshi da yawa. Ta kawo mishi. Zubawa yayi a ko wane kasko. Ya bada garin maganin. Ya basu yace ku kai ko wace kusurwa ta gidan nan. Ba gardama suka tashi. Kowa ta dau bibiyu suka raraba a square gidan. Bayan sun dawo yake ce musu to kunga wannan hayakin da nasa kuka kai ko amfaninsa shine nan da wata biyar ma aljani bai isa ya tako kafarsa cikin gidan nan ba. Zan bar wannan shi kuma a nan fallo shima saboda tsaro. Kuje kuyi harkokin gaban ku kawai baku da matsala. Da Murmushi a fuskarsu suka tashi cike da farin ciki wai anyi maganin aljanu. Kawu ya shiga daki ya ajiye karikitan sa gefe guda. Tukun ya dawo ya kalli yamma yayi tafi! Raf! raf! Sai ga aljanun nan su biyu sun bayyana wato kibru-kibsu. Zubewa kasa yayi ya gaishe su tukun ya mika kokon bararsa a gunsu.wai a kan su taimake shi. A bisa karyar da ya tafka. Su kuwa suka ce sam bazasu sake taimakon sa ba tunda ya karya musu dokoki yake amfani da mata bayan kuma sun hanashi. Hakuri ya shiga basu yace bazai karaba idan dai har suka taimake shi. Idan kuma ya kara to suyi mishi duk abunda suka ga dama. A haka suka yarda bayan da suka saka shi yayi musu sujada. (Wa'iyazubillah! Allah yayi mana tsari da bokanci dama zuwa gurin bokan masu zuwa ma allah yasa su gane. Su kuma koyi hakuri da juriya. Domin rashin hakuri ne ke kai mutun ga zuwa wajen boka. Bayan shi boka bai isa yayi abunda allah bai nufa ba. Allah yasa mu dace. Ameen) Nan ya tambaye su shin da gaske akwai aljanu a gidan nan ku kuwa dai tsoransu ne irin na mata. Aljanun suka ce tabbas akwai aljanu domin nan a dakinsu ma kake sai dai mu bamu san ko suwaye ba tukun sai sunzo. Kuma zamu baka tsaro da kariya kaida duk sauran yan gidan nan. Boka yayi godiya nan suka bace batt. Shi kuma ya tashi ya nufi falo yaci abinci tukun ya dawo dakin kursiyya a gadanta ya bingire sai barci.lolz Su yasmeen yau an saki jiki sosai domin cqn na hange ta rike da waya sai suburbuda dariya take. Ba wani abu take wa dariya ba. Sai chat din da suke ita da kawayen ta. Haka itama aunty hajara. Sai faman chat ake cikin nishadi da walwala. Karfe 11:00pm su kursiyya ne suka nufo gidan a kan iska sai dariya take mai karfi irin tasu ta aljanu. Ba wani abu take wa dariya ba. Illah muguntar da marsiyya tayi a yau. Domin yau ta karasa yarda yar uwar tata azzaluma ce. Dan sai suna tafiya. Taje ta tadewa wancan kafa. Tasawa wannan dutse a wanya yayi tuntube. Ta tsorata waccan. Yau har akwai wanda ta jefa rijiya. Da kyar aka ceto rayuwarsa. Gidan suka nufo.marsiyya tace kai! Aunty a rage dariyar mana. Ke abu baya wucewa a wajenki?. Kursiyya tace kedai bari ai yau nasha dariya. Har na gaji. Daga nesa marsiyya ta hangi hayaki na tashi a gidan. Tace aunty ji wani hayaki. Dake tashi. Kursiyya tace yi sauri muje mu gani. Batt! Suka bace sai gasu sun bullo a cikin gidan. Marsiyya ta duka gaban kaskon tace aunty wannan ai turaren mayu ne. Kuma nasan dai saboda mu aka sashi. Kursiyya ta kyalkyale da dariya kuma sai ta bata rai. Nan take naga wasu bakaken gashi dogaye na fitowa a jikinta bakinta ya wani koma dogo kamar na alade. Kanta kuwa haka ya koma rusheshe ba ko gashi daya a jiki. Marsiyya na ganin haka itama sai ta fara canza suffarta. Itama ta koma wata dudanniya. Mai ban tsoro. turaren mayu kuma saboda mu. To waye zai aikata haka. Ko dai boka suka dauko. Hmm ai kuwa da yaci ubansa indai boka ne. Kinga taso mu shiga cikin gidan. Bacewa sukayi sai gasu sun bullo a cikin parlo. Nan ma sukaga kaskon wutar. Dakin yasmeen suka bullo. Nan suka iske su yasmeen tuni sunyi barci. Marsiyya tace inaga fa ba wani abu sune da haukansu kawai suka kunna wancan hayakin.............................................................................. Shiga nan ka/ki yi like kai tsaye a page mu domin samun farkon lbrn https://m.facebook.com/bigboyisahfans/?ref=bookmarksbookmarks ✍🏼Autan marubuta ✍🏼 👑King boy👑 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 103 - 104 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟5STAR APR 2017 🌟 |_________________________| ***** 5 star ***** 🌟5⃣STAR ONLINE WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©5SWA ***** 5 star ***** Dakin umma suka nufa. Dakin a kulle suka ratsa ta jikin bango suka wuce. Mamaki ne ya mugun kamasu. Ganin kasumu mashe-mashe sai barci yake a kan gadan kursiyya. A gefan sa kuwa wannan yan guntayen aljannun ne. Suna gadinsa. Marsiyya ce ta daka musu tsawa kaii! Me kuke yi a nan. Wata muguwar zabura sukayi. Bama da suka juyo suka ga marsiyya ce. Sunsanta sarai. Yar sarkinsu ce. Gaisuwa suka fara kwasa suna tuba. Dai-dai lokacin boka ya farka yana jinsu amma ya lumshe ido kamar me barci. Koma yaki yarda yayi motsi ko kadan. Kursiyya tace. Wannan kuma da kuke tsaro shi din wayene?. Daya daga cikinsu yace shi din uban gidan mu ne a karkashin sa muke aiki. To me ya kawo shi gidan nan?. Eh zuwa akayi aka dauko shi wai domin yazo ya fitar da aljannun gidan nan. Hahahahahahaha. Marsiyya tayi dariya tukukun ta murtuke fuska. Ta harari boka dake kwance. Da jajayen idanta tace. Au wai shi wannan dan bashi da kunya mu yazo ya kora. To bari in shekaka lahira kafin ka fitar damu. Din. Karkarwa boka ya farayi a cikin bargo kamar ya kwalla ihoo. Dan tsoro. Hannu ta dan mika sama. Sai ga wata sharbebiyar wuka sai kyalli take ta bayyana a hannun. Dagawa tayi da niyar ta cakawa boka a makogwaro. Cikin hanzari ya mike yana nishi day-daya ya daga hannu biyu yana rokonsu. Dan allah kuyi min rai ni ba bokan gaskiya bane.ni makaryaci ne. Kawai kasuwanci na mayarda abun. Yana maganar kamar wanda zaiyi kuka. Dariya sukayi su biyun gaba daya. Hahahaha-hahahah saida sukayi mai isarsu. Tukun. Shidai kallansu kawai yakeyi. Marsiyya ta kara bakinta gurin kunnusa ta dade tana gaya mishi wani abu. Saidai duk yanda na matsa domin inji me take fada. Banji ba. Dole sai hakura nayi. Bayan ta gama gaya mishi maganar naga boka yayi likis. Zuwa can kuma ya dago kai yace idan akayi haka zadai ku barni in tafi ai ko?. Kursiyya tace karkaji komai zamu barka ka tafi. Kaida yan komatsan ka. Yanzu dai sauko daga kan gadan nan. Hawa kan gadan ma da kayi sai nayi maka hukunci. Miko min hannunka. Da sauri ya mika. Dogon farcin ta mai tsini tasa ta dan yanke sa. Jini ya fara fita. Da sauri ya matse gurin. Maza ka koma falo. Da sauri boka ya tashi ya fita a dakin falo ya dawo yana ajiyar zuciya. Sannan kuma sai tunane-tunane yake yi na maganar da marsiyya ta gaya mishi. Washe gari tunda sasafe. Su Yasmeen suka tashi sukayi wanka sannan suka fito suka nufi kitchen domin hada dinner. Sunsha mamaki da suka tarar da kawu a daki. Da sauri hajara ta karasa. Gurinsa ta tashe she shi tana tambaya lafiya kuwa kawu muka ganka a falo.? Boka ya tashi yana yan waige-waige tukun yace uhmm da kinsan uban artabun da mukasha da aljanu jiya da dare. Da sai kin jinjina min. Ashe dai aljanun gidan nan naku sun wuce adadi.kuma ni ban taba ganin tsagerun aljanu masu taurin kai ba sai jiya. Kinsan ance sarkin yawa yafi sarkin karfi. To jiya sarki yayi iya bakin kokarin sa na yaga ya fitarda su daga gidan nan amma abun yaci tura. Har saida ya gaji ya barni dasu. Nan fa na nuna musu cewa ni dan gado ne. Kinga wannan ciwan kadai suka sama nasarar yi min. Da sauri hajara ta kamma hannun tana dubawa ayya sannu kawu. Nake ganin ma wannan ai kamar sawun farce ne?. Eh mn farcen wata yar.... Bai karasa ba yaga marsiyya ta bullo a bango tana hararen shi. Hakan yasa yayi kwana. Yace farcen wata yar sarkin aljanu ce. Lokacin Yasmeen tace to kawu fatan dai anyi nasara? An kore su?. Yayi murmushi yace ai ynz gidan nan ba aljani ko daya. Domin gabaki daya na kore su jiya. Dan haka ku kwantar da hankalinku. Kuma zan tsaya inyi kwana biyu a nan dan tabbatar da tsaro. Yasmeen cike da murna harda dan tsalle na jin dadi. Tace mun gode-mun gode kawu. Bari mu shiga mu hado kayan kari.. Misalin karfe biyu naga motar al ameen. Ta shawo kwana a guje. Yazo daidai gate. Yayi oda. Da sauri M. Lawal ya zo ya bude. Bayan ya bude ne. al ameen ya shigo yayi park. Yace kai M.lawal zo nan. Da sauri m.lawal yaje ya duka yanayi mishi sannu da dawowa. Tsawa al ameen din ya daka mishi. Cikin tsiwa kuma ya haushi da fada. Wai yana jin mutun nayin hurn amma yaki zuwa ya bude kofa da wuri. Saida yayi mishi fada sosai shidai M.lawal hakuri yake ta faman badawa. Yana kuma tunanin yanda mai gidan nasu ya canza haka. Domin bai taba yi mishi abu makamancin wannan ba. Al ameen ya juya a fusace ya shiga cikin gida. A falo ya tarar da . Yasmeen ita kadai zaune take tana chat tayi wanka. Tasa ka wata hadadiyar yellow atampa mai kwaliyar flaws. Dinkin riga da sket sunyi mata kyau sosai sun kama jikinta. Tsayawa yayi a bakin kofar yana kallanta yana murmushi. Ita kuwa hankalinta yana kan waya sai murmushi take ita kadai. . Da dai yaga bata da alamar tasowa. Sai yayi gyran murya. A'ehhm! Da sauri ta dago kai. Idanunta basu sauka a kan kowa ba sai al'ameen. Wulli tayi da wayar ta saka yar kara ta nufo kanshi tana oyoyo-oyoyo taje ta wani rungume shi. Kamar wacce data shige jikinsa. Nan fa ta shiga. Kukan shagwaba. Um! uhm! um! A shagwabance take magana shine zaka tafi ka barni har na tsawon kwana biyu ko?. Jin yayi shiru kuma ya kame kamar gunki. yasa ta dago ta kalle sa domin taga me ke faruwa. Lokacin data kallesa ta lura da wani waje ne ya zubawa ido hakan yasa ta juya baya domin taga me ke faruwa. Gabanta ne yayi mumunar faduwa. Kawu ne a zigidir daga shi sai gajeran wando yana yan matse-matse irin na muna hicci. Kuma shi al ameen yake kallo............. ....... . ........................ . ............................................. Turkashi!!!!!!! Me yake faruwa ne. Na tambayi nasmat?????? Shiga nan ka/ki yi like kai tsaye a page mu domin samun farkon lbrn https://m.facebook.com/bigboyisahfans/?ref=bookmarksbookmarks ✍🏼Autan marubuta ✍🏼 👑King boy👑 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 105 - 106 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟5STAR APR 2017 🌟 |_________________________| ***** 5 star ***** 🌟5⃣STAR ONLINE WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©5SWA ***** 5 star ***** allah ya baki lafiya sister *😫ibrahim Fatima*😫 ku taya ta da addu'a yan uwa al ameen ya nunasa da yatsa yace yasmeen waye wannan. zatayi magana ya daga mata hannu hade da yi mata tsawa. dakata yasmeen dama cin amanata kike yi idan bananan kin cuce ni yasmeen. Yasmeen me kika nema a gurina kika rasa?. kuka ta fara tana so tayi mishi magana amma ina kuka yaci karfinta. .daidai lokacin anty hajara ta shigo falo din. tsayawa tayi cik ganin abunda yake faruwa. ta kalli. kawu dake faman raba ido.tace kawu miye haka kake yi lafiyan ka lau kuwa?. Sannan ta juya da murmushi ah al ameen yanzu ka dawo?. Yasmeen me ke faruwq ne. Naga kina kuka! Wani abu ne ya faru. . Al ameen bai saurare ta ba. Karasawa yayi gaf da kawu. Boka kuwa sai wani makyarkyata yake yi. Waye kai me ya kawoka gidana. Tambayar da ta fito daga bakin al ameen din kenan. Kawu ya tsaya inda-inda ganin hakan yasa al ameen ya daga hannu ya sharara mishi mari. Hade da cewa fada min kai waye.. Zan fada zan fada. Su Yasmeen kuwa kallo ne kawai nasu. Boka yace ni sunana tasi kuma ni tsohon saurayin Yasmeen ne. Tana sona ina santa hakan yasa duk lokacin da baka gida. Take gayyato ni domin har ynz tana sona. Idan nazo wuni nake a gidan nan muna soyewa. Wani marin al ameen ya kara kai mishi hade da cewa tsohon banza kawai kai ko kunya baka ji ba?. Wannan yarinyar baka haifeta ba?. Su hajara kuwa mamaki ne ya cika su. Shin me ya samu kawu anya kuwa lafiyarsa. Yasan abunda yake shirin aikatawa kuwa?. Yasmeen. Kasa ta zube da gwiwoyinta. Tana kuka tana fadin wllh karya yake. Al ameen. Wllh kawun hajara ne. Kuma magani yake bayarwa mun dauko sa ne domin ya fitar mn da aljanun dake cikin gidan nan. Kum...... Bata idasaba ya daka mata tsawa me zaki gaya min. Kin dai riga kinci amanata ban taba tunanin zaki min haka ba Yasmeen kin dade ashe kina cin amanata ke da wannan.ya kamo kwalar rigar kawu ya jijiga. Yace amma sai yau allah ya toni asirin ki dama ance rana dubu ta barawo daya tall ta mai kaya. Kuma shi ramin karya kurare ne. Dan haka yasmeen kije na sakeki saki 1 ki tatara kayanki ki bar min gida yanzun nan. Juyawa yayi ya kalli bokaTukun yace me kaka jira a nan bazaka bace ba ko so kake in hadaka da hukuma ne? Da sauri boka ya tatara nashi ya nashi ya fita a guje. Har yana tuntube. Yasmeen kuwa ita da anty hajara magiya suka shiga yiwa al ameen yayi hakuri ya saurare su amma ina banxa yayi dasu. Dadai suka ga abun nashi ba alamar zai yi hakuri sai suka tashi. Yasmeen ta dauko kayanta. Tana tafiya tana waigowa tana kallansa tana zubda hawaye. Shi kuwa gogan naku ko kula ma baiba. Haka suka fita. Basu hau motar gidan ba napep suka tara suka hau cikinsu kowacce da abunda take tunani. Can Yasmeen tace aunty hajara kinga abunda kika jawo mn ko. Kinga abunda kawu yayi mn ko.? Laifin me nayi wa kawu ne. Ta fada cikin kuka. Cike da tausayi hajara ta juya ta dafata. Kiyi hakuri Yasmeen haka allah ya tsara amma koni nayi mamaki sosai abunda kawu ya aikata mn kamar wanda aka sashi dai wannan sharrin ai yayi yawq. Gaskiya al amarin nan abun a duba ne. Dai-dai lokacin suka karasa kofar gidansu. Bayan sun biya mai napep suka shige ciki. Yasmeen na hada ido da umma ta fashe da kuka ta ruga da gudu ta fada jikinta. Umma ta fara tambaya lafiya?. Lafiya?. Lokacin hajara ta karaso gurin jiki ba kwari kamar kazarda kwai ya macewa a ciki. Umma da taga dai Yasmeen bata da niyar yi mata magana. Sai ta juya ga hajara tana tambaya minene?. Lafiya ku fadamin mana. Duk ta wani rikice. Anty hajara tafiddo farar takardar ta mika mata. Gabanta ne ya fadi. Hajara ta miye kuma wannan takardar miye. Yasmeen cikin kuka tace umma ya sake ni. Dumm!" Gaban umma ya fadi ta dafe kirji saki saki fa kika ce?. To me kika mishi da ya sake ki bayan baku taba ko samun sabani a tsakanin ku ba to taya zai sake ki. Me kika yi mishi?. Yasmeen tace ban mishi komai ba. Aa ba wannan zancen shi mahaukaci ne da zai sakeki ba laifin fari balle baki? Kudai fadi min gaskiya. Su Yasmeen raba ido suka shiga yi. Tayi tayi dasu amma fur! Suka ki su gaya mata abunda ya faru. Tace to shikenan bari babanku ya dawo tunda kun rainani ai shi kwa gaya mai............................... FRIENDS KUYI HAKURI DA WANNAN DAN KARAMIN PAGE DIN GOOD NIGHT. *SHIN ME KUKA FAHIMTA A CIKIN AL'AMARIN NAN?* 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 107 - 108 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟ZAMANI APR 2017 🌟 |_________________________| ***** zamani ***** 🌟ZAMANI WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©Z.W.A ***** zamani ***** su yasmeen na fita daga gidan al ameen ya fashr da wata mahaukaciyar dariya. hahahahah- hahahahaha- hahahahaha. nan take naga kursiyya ta bullo. itama dariyar take. zuwa tayi ta rungumi al ameen din. cikin murna da farinciki. tace sis tsarin ki yayi ina ji dake ina sanki ina kaunarki miye tsari na gaba?. fatar al ameen din naga tana banbarewa. abun mamaki jikin marsiyya ke bayyana. ( kadan ta hana in sume. a gun. har sai bayan one week in farfado.lolz) bayan ta gama juyewa ta dawo asalin marsiyyarta tace. yanzu gida ya dawo hannunki aunty ke zaki dinga tafiyarda komai. yanzu Yasmeen zaki dawo. bata rufe baki ba naga kursiyya tayi juyi ta dawo Yasmeen sak ba wani banbanci. good aunty yanzu sai musha shagalin mu a gidan nan kafin al ameen ya dawo. ko ya kika ce. kursiyya tace haka ne fa kuma hegiyan yarinya akwai kwanya hiyasa nake sanki. kasumu zaune yake yayi tagumi duk abun duniya ya ishe shi. wannan wace irin rayuwa ce. haka shidai tunda ya taso har yanxu bai aikata wani aikin alheri ba.abunda ya aikata yau yake tunawa. tabbas ya aikata babban kuskure. amma ya zaiyi. yasan idan baiyi hakan ba tabbas sai sun haukata shi tunda suka umarceshi da yayi din. to amma da wane ido zan kalli Yasmeen da hajara?. wasu zafafan hawaye ne suka kwaranyo a fuskarsa. yanzu kam cike yake da nadama. shi harkar bokan cin ma ji yayi kwata-kwata ya tsane ta. kallo daya zakayi mishi kasan yana cikin damu. wani shago dake kusa dashi yaje ya sayo ashana yazo ya cinnawa. kayan bokan cin nasa. ya koma gefe yana kuka domin shi yanzu baisan abunda zaiyi bama allah ya yafe mishi. domin ya kashe mutun yafi a kirga ya haukata wasu kuma yayi zina da matan aure ma. banda yan matan da yayi dasu masu zuwa gurinsa neman wata bukatar. durkushewa yayi a gurin yana kuka. hahahaha-hahahaha. mahaukaciyar dariya yaji a saman kansa. daga kai sama yayi. wani makeken dodone. kamar video haka ya cika fadin saman. a tsorace ya dinga jan gindi yana neman wajen labewa.kasumu kenan bazaka taba samun damar fita a bokancin nan ba tunda ka yarda ka shigo ka shiga kenan. hahahaha. hahaha. cikin wata katuwar murya ake maganar mai fitowa da karfi hakan yasa saida ya toshe kunnuwa. kasumu! kasumu! ka dawo sana'ar ka indai mata ne ko dukiya ke tsone ma ido ta zamu baka su. muddin zaka dinga yi mana sujjada kamar yanda ake yiwa allah. (wa'iyazubillah) kasumu har ya fara amijcewa da zancen da yaji shedanin nan ya ambaci sujjada. a fusace ya daga kai sama ya kalle sa yace. " na tuba bazan kuma yiwa wani aljani ko shedani sujjada ba. Wanda nayi muku a bayama. Allah zan roka ya yafe min. Shedanu kawai mugaye azzalumai. Allah yafi karfin ku ai kuma na fita daga bokancin inga wanda ya isa ya mayardani. Wani alh. Da ke wucewa a hanya. Naga ya tsaya sai kallan kasumu yake dake duk maganar da yakeyi a bayyane take. Ana ji. Mutumin kuma yaji duk abunda kasumun ya fada. Da sauri alhj. ya karasa gurin. Ya fara tambaya bawan allah lafiya. Lafiya kuwa. Kasumu kuwa sai huci yake kamar wanda yasha dan karan gudu. Abun mamaki mutumin na zuwa wajen kasumu ya bar ganin aljanin. Alhj ya tambaye shi lfy kuwa. Bai boye mishi ko mai ba saida ya gaya mishi duk abunda ke faruwa da yake yana bukatar taimako. Alhj yace. Ba damuwa ka iya ayyatul qursiyya? Kasumu yace miye haka din? Alhj. Ya kama baki yace dan kari! Ah dole aljanu su takura maka. To da yake dai tana da dan tsawo baza ka iya rike ta duk a yanzu ba. Abun da nake so dakai yanzu shine kata fadar استغفرلله واعتب علك sanda aka sha fama tukun ya iya istigfarin. Mutumin yace yanzu ina zaka?. Kasumu yace shi kam yanzu baima san ina ya nufa ba. Domin bazai taba komawq kauyen can ba. Idan ya koma yasan kara fadawa cikin kafurci zaiyi. Alhj yace tashi biyo ni muje gidana. Ba gardama ya bishi. Har a lokacin kasumu na fadar astag'firullah. Karfe hudu na yamma abba ya dawo daga gun aiki yayi mamaki da ya ga su yasmeen a gidan amma bai nuna ba. Bayan su gaishe shi hade dayi mishi sannu da zuwa. Umma ce ta karfi jakan ta shiga gaba ya bita baya har suka kai dakin sa. Da suka shiga yake tambayar umma.me ya kawo yasmeen gida. In ma ziyara ne ai ynz dare ya farayi. Umma ta fiddo takarda ta mika mishi. Ya karanta ( what ya sake ta) cos o what? A kan me al ameen zai sake ta. Umma tace nima dai ban sani ba kuma nasan al ameen bazai aikata wannan mumunan aiki a hakanan ba. Domin yaran peace-loving ne kaima ka sani kaga dai tun da akayi auran nan har ynz ba' wata matsala data taba shigowa a tsakaninsu. Nima hkn na gani domin al ameen is fair minded. But kirawo min ita. Umma ta fita ta kirawo yasmeen yare suka shigo. Dady ne ya zare mata ido yace gaya min me kika yi mishi ya sake ki. Dady wllh ba abunda nayi masa. No! Hakan bazai yoyu ba. Dole akwai abunda kika yi masa. Yayi yayi da ita taki fada. Hajara ce kamar wacce aka wullo daga sama ta shigo dakin. Haba yasmeen ki fada musu gaskiyar abun da ya faru mn. Tunda kinsan baki da laifi kuma nima shaida ce. Nan hajara ta fara basu labarin duk abunda ya faru tun daga kiranta da yasmeen tayi har kawo yau. Abba yayi ajiyar zuciya. Yace to kinji ba. Ga gaskiya ai. To waye zaiga kato a gidan sa. Kuma baya nan kuma yaki zarginki. Ai ni abunda yayi yamin daidai kuma ko nine hakan zanyi. Kuka yasmeen ta farayi. Yace kukan me kuma kike tashi ki bani guri ni. Kuma ki sani nidai bazan dauki kafata inje in basa hakuri ba. Da wane ido zan kalle sa?. Ga gidan nan sai kita zama idan yaga dama yaxo ya nemi ki koma dakin ki to babu laifi idan kuma baizo ba to nidai bazan je bada hkr ba domin tsuntsun da ya jawo ruwa?. Gida ya zama na su kursiyya kwana biyun nan sharholiyarsu kawai suka sha. Ga mugun kazamta cikin su ba mai shara ko goge.................................................................. ♥ HAPPY ♥ JUMA'AH MUBARAK ♥ ♥ Shiga nan ka/ki yi like kai tsaye a page mu domin samun farkon lbrn https://m.facebook.com/bigboyisahfans/?ref=bookmarksbookmarks ✍🏼Autan marubuta ✍🏼 👑King boy👑 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 109 - 110 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟ZAMANI APR 2017 🌟 |_________________________| ***** zamani ***** 🌟ZAMANI WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©Z.W.A ***** zamani ***** 😇 ASSALAM.BARKANKU DA SAFIYA TO ALHAMDULILAH NA SAMA LAFIYA TUN KWANA BIYU DA SUKA WUCE JIKINA YA WARWARE. INAYIWA DUK MASOYANA MASU KIRANA DA MASU AIKA TEXT GODIYA. KUMA ISHA"ALLAH KAMAR YANDA NAYI ALKAWARI TO ZAN KWATANTA HAKAN WATO POSTS UKU A RANA. MUJE ZUWA. LOVE YOU ALL MY FANS ♥ 🌷🌷IN DEDICATED TO UR MY BEST AUNTY. MMN ALI. bakina bazai iya burta godiya a gare ki ba. Badan komai ba sai dan ya rasa kalar wacce zaiyi din a gare ki 👏🏼 na gode da kulawa allah ya baki abunda kike so duniya wa lakhirah ☺ na gode da kulawa. Love u too much my aunty (_*After 3days. Da sakin yasmeen*_) Zaune suke a falo kursiyya ce cikin shigar Yasmeen ba banbanci ko kadan. Marsiyya kuwa na zaune a kusa da ita suna hira. Salamar da sukaji ne yasa marsiyya ta bace da sauri. Kursiyya kuwa ta tashi ta nufi kofa tana tambaya waye. Cikin wata murya a shagwabe take maganar. Yasmyy nice. . Ke wa? Hmm kina so kice kin manta da muryana ko yasmeyy?. Kursiyya tama rasa yanda zatayi domin kuwa idan ta bude matar zata gane ba Yasmeen bace. Muddin in bata san sunanta ba. Matar ta dade a kofa tana bin kan Yasmeen ta bude kofar amma taki. Yasmeen tayi rantsuwa tace wllh indai baki fadi sunanki ba to saidai ki koma ni kuwa bazan bude ba. Dadai taga lalai Yasmeen da gaske take bazata bude ba tace. Haba yasmeen asiya ce fa. Kawarki wace kuka karasa makaranta tare. Ohh asiya wa? Hmm asiya Muhammad(Reality) da sauri kursiyya ta fuske ta bude kofar tace yar rainin wayo ai naso ace kinyi min gardama da sai na bari kin juya tukun in bude. Amma tun farko ina sane na kuma gane ki. Kawai dai yau tsokala nake ji. Asiya ta wani murgude baki. Tace ni kuwa wllh har nayi fushi da tafiya ma zanyi abuna. Ohh! Srry sister wasa fa nake miki. Ta jawo hannunta shigo mn. A shagwabance ta shigo tana kunbure baki tana tatokarewa. Marsiyya kuwa tana gefe sai hararen ta take. Dake ita bata ganin Marsiyya. ( ni kuwa nace indai su Marsiyya ne ai da gudu zaki fita a gidan😀) Bayan ta zauna Yasmeen ta tafi domin hado mata juice🍷 ita kadai a falo sai raba ido take. Ji tayi anja gashin kanta da dan karfi daga baya. Tace haba Yasmeen miye hk ko so kike ki tsinka min gashi. Shiru din dataji yasa ta waiga bata ga komai ba wajen wayam. Bata damuba ta juyo abunta. Taci gaba da harkokin gabanta. Ba'a jimaba wani katan kadangare ya dilko a gabanta tim!! Ta saman kujera tabi a tsoraci. Ta kwalla ihuu. Tabi yasmeen har kitchen. Tana haki. Yasmeen ta tambaya lafiya? Me ya faru ne asia?. Kadan gare. Yasmeen din dariya ta hau yi mata. Wai wannan uban ihun duk sbd kadan gare ne. Asiya tace ahh. Kiji yar rainin wayo dama ace kema din bansan ki da mugun tsoran kadan garen bane. To amma dadin abun da duk mota daya ce ta kwaso mu. Lokacin yasmeen ta gama hada lemon a kofi biyu ta zuba. Tace muje parllo. To uwar tsoro. Bayan sunzo sun zauna Yasmeen ta mikawa asiya kofi daya na juice din wanda aka zubawa kankarq yayi sanyi. Asiya ta karba ta dan kurba tukun ta ajiye. Tace yauwa dama nazo ne a kan maganar nan da mukayi ranar. Yasmeen tace wace magana fa? Na manta tuna min. Asiya ta harare ta. Ji yar air ko kina mance komqi ai baza ki manta wannan ba. Kawai dai raina min wayo zakiyi. Kuma kin san dai halina sarai bana daukar raini . ehhy! Kursiyya ta rasa ya zatayi domin bata san maganar da sukayi da Yasmeen din ba. Da taga dai ba mafiyata. Sai ta juya ta kalli marsiyya cikin magana irin tasu wacce ko bakinta ba'a ganin motsawarsa. Tace sister kiyi wani abu mana. Marsiyya kuwa dama kamar haka take jira ayi. Tufe bakin Yasmeen keda wuya Marsiyya ta bace. Asiya tace ke kiyi dani kin wani tsaya kina jamin aji. Ina sauraren ki miye abunyi?. Yasmeen tace kedai sha lemo tukun. Rufe bakin ta keda wuya suka dinga jin wani irin kararaki na fitowa daga dakin umma can kuma suka dinga ganin hayaki na fitowa tururu. .. .asiya a tsorace take tambaya Yasmeen miye wannan?. Miye wannan Yasmeen. Kafin Yasmeen tayi magana. Kofar suka ji an buga ta balle ta fadi a kasa tum! Saida yan hanjin cikin asiya ya kada sakamakon idanunta da sukayi tozali da wani narkeken aljani mumuna a tsaye a kofa. Duk jikinsa a yayanke yake jini na futa kamar ankunna famfo. Fuskarsa kuwa ba kyan gani. Ihu asiyya tayi hade da makalkale Yasmeen ita ma din ihun take. Asiya da taga abun bazai yuyuba. Yashi tayi cikin rudu da gudu ta nufi kofar fita ko jakarta bata tsaya dauka ba da niyar ta fita ta tsere. Habawa. Kafin ta karasa Kofar wani jaki ne marar kai ya bayyan. A gabanta. Yace asiya yan mata ina zaki ne keda kika kawo mn ziyara. Cikin murya irin ta mata yayi maganar. Asiya sulalewa tayi a gurin sumamiya. Daga ganin hakq yasmeen ta taso tana dariya. Tace maganinki kenan. Ai gobe ma ki kawo mn ziyara. Asiya da ta tashi falkawa sai kawai ta tsinci kanta a kan gadan ta. Cikin dakinta. Abun ya daure mata kai... *********** Yan kwanan nakin nan da al ameen yayi a S.A. duk ya rame ya wani lalace kallo daya zaka mishi ka gane hakan indai ka sanshi can dama. Ba wani abu bane yasa shi cikin wannan halin illa barazanar da dursum keta yi mishi da kuma kashedi ga yawan bashi tsoro da ake. Sai yaji shi duk ya tsani kasar ma ba abunda yake so illah ya sauka a gida Nigeria. Kamar kullum. Yauma yanq chat a imo sai yaga an kirashi video call. Da watq bakuwar number. Bayi wata-wata ba ya daga kira don ganin waye ke mgn. Gabansa ne yayi mumunan faduwa ............................................... 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 112 - 113 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟ZAMANI APR 2017 🌟 |_________________________| ***** zamani ***** 🌟ZAMANI WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©Z.W.A ***** zamani ***** Zainab tace yaya dama.. Dama me?. Fada inaji. Dama ba... Al ameen da yagano zainab bata so ta fadi maganar ne yace kaga malam kawar matata ce. Shi yasa na santa. Da sauri Zainab tace aa yaya al ameen. Gwara kawai mu fada mishi gaskiya domin ramin karya kasan kurare ne. Duk zurfin sa kuwa. Inji husaini. Zainab tace yaya hussaini kayi hakura. A chat muka hadu. What a chating ya fada zainab har saida ta zabura sakamakon mgnr da yayi a wani razane. Al ameen yace of course a whatsapp ma muka hadu. Amma karka yi mata mumunan zata domin a wani group na Whatsapp mai suna hayatul islam muka hadu. Nima garin biye biyen Link dina na shige sa a ciki na ganta kuma kasan dai halin mutumin naka da... Husaini a lokacin ya saki fuska yayi Murmushi idasa mana. Ka fara magana ka tsaya. Karasa mn kowa yaji. A daidai lokacin wayar husaini tayi kara yana duba screen din yaga mai call din sai ya tashi da sauri ya nufi dakinsa yana waya. Nan aka bar al ameen da Zainab a parllo. Hira suka hau yi suna dariya. Can al ameen yace wai ni kam laifin me nayi miki ne kikayi block dina. Ni sai kwanaki ma na lura da haka da na dauka ba kya hawane ashe blockdina kikayi. Zainab tace kaine fa ka kirani kace gaskiya zaka fada min ba sona kake ba yaudarana zakayi miye-da-miye kace inyi block dinka da kanka kai ka fada min haka. Al ameen yayi shiru yana tunani. Shidai yasan bai taba aikata haka ba domin shi inma ya gaji dake saidai yayi block dinki badai yace kiyi nasa ba. Yace aa kin manta dai tuno dai wata kila wani ne zai gaya miki haka ke kuma sai ki saba layi kiyi block dina. Zainab har zata musa kuma sai ta tuno zuwan kursiyya. A zuciyarta tace tabbas wannan itace zatayi wannan aiki ba wani ba. Nan tayi yanda zata basar da zancen tace wai kana aminin yayana amma ace baka taba zuwa gidan nan ba. Gaskiya badan badan ba da nace baka da. Murmushi yayi yace karasa mana nasan cewa zakiyi bani da kirki ko?. Kuma ba haka bane duk laifin yayanki ne... Sun dade suna hira daga karshe dai ya karbi wayarta da kansa yayi unblock din kansa. Tukun ya bata wayar. Lokacin husaini ya fito yace kai uban surutu tashi mu tafi in rakaka gida ko in barks a nan ne.? Al ameen yace ai hakan ma yayi jeka abunka ka bamu waje muna hira ni da kanwata. Husaini ya rike baki yace au allah. Kai dallah malam tashi mu tafi. Juyawa yayi ya sai surutu al ameen yake ta zubawa zainab. Dadai yaga al ameen bayada niyar tasowa hannunsa yaje ya kama yace kaga malam taso mu tafi karka koyawa kanwata wannan shegen surutun irin naka. Al ameen ya mike badan yaso ba yace kanwata kinga wannan yayan naki korata yake a gidan naku ko. Wannan shi zai tabbatar miki da cewa baya so in zo gidan. Zainab tayi Murmushi tace aa ba haka bane wata kila baya so in kaje gida madam ta maka fada ne shi yasa. a'ah wato dai kema goyan bayansa kike ko tare dake ake korata. Lokacin umma ta fito tana Murmushi ganin su da tayi a tsai-tsaye tace ah har zaku tafi. Al ameen a kunyace ya sadda kai eh wllh umma zan tafi. To madallah a gaida yan gidan. Yace to zasuji. Umma tace kuma sai yaushe?. Al ameen yace umma ai yanzu tunda nasan gidan zan dinga lekowa muna gaisawa. Ko ni daya ne. Dama can baya rashin sanin gidan yajawo haka. Nan sukayi bankwana da umma. Zainab kuwa har mota ta rakosu sukayi bankwana tukun ta juya su kuma suka tada muta suka tafi. Su kursiyya a parllo sun tada sautin kida har daga waje ana jiyowa. Su mai gadi kam abun yafi karfinsu karar tayi yawa hakan yasa suka dawo kofar gidan suna ta masifa. Wacce bata da amfani. gidan sai wari da tsami yake tashi. Ba yanda za'ayi mai tsantsani ya iya zama na 10mints a ciki. kaya kaca-kaca ko'ina duk sun warwatsa. Su kuwa sai rawar su suke tikawa. Ita da marsiyya. Su al ameen suka karyo kwana suma tun a farkon layin suke jin kida kamar casu ake a layin. Husaini yace al ameen wai biki ake yi ne a layin naku. Shi kuwa al ameen dake yasan halin kayansa yace. Aa wllh ba biki bane Yasmeen ce. Yarinyar bata jin magana ne wllh na hanata- na hanata amma taki ta bari. Nace matq in ma waka take san ji ta dinga sasauta volume din amma a haka ai volume yayi yawa tana takurawa yan anguwa. Husaini yace ah lalai wato ma da daurin gindinka take yi bama ka hanata ba saidai kace ta rage volume ko. To yayi kyau amma kasan irin wannan ba kyau ko. To ai ko ba komai ma kasani duk gidan da irin wannan sautin wakar ke tashi kai koma baikai haka kara ba to mala'ikun rahama baxa su sauka a gidan ba. Kuma bayan haka yana janyo aljanu. Shedanun aljanu suna san kade-kade da wak'e-wak'e kaga kenan gidan ka ne club din aljanu kenan kaga kenan yanzu haka ma suna can sun cika maka gida sai tikar rawa suke. (Nayi dariya nace ka canka daidai ml husaini) Al ameen ya dan bata rai yace ni fa kaji matsalana da kai kenan wllh. Kai baka waye ba abu kadan sai ka jawo wa mutun aya ko hadisi to ni bana san haka gaskiya. Idan zakayi wa'azi to ga masalaci can ko kuma kaje kasuwa i no need. Kaji mutun to shikenan sai in hanata ta shakata. Bayan kuma kasan ita din babbar yarinyar ce. Husaini ya jinjina kai yace ah lalai. Bazan hanata ba.allah ya baka hakuri kaji muje. Al ameen yace ameen yaja mota sukayi gaba. A kofar gida suka iske su idi da lawal mai gadi. Da sauri lawal ya tashi ya bude musu gate. Nan al ameen yake tambayar idi me yasa baije dauko saba a airport. Idi yace wllh motar ce ta dan sama matsala saida aka gyara kuma wayata ba charji. Al amee yace ok ba matsla. Ya shige. Ta glass din window marsiyya ta hangi su al ameen na fitowa daga kofar mota. Da sauri ta juya ta sanarwa kursiyyya. Kursiyya ta juya baya ta kalli dakin kaca-kaca kuma ga wari. Da sauri tace marsiyya ta gyara parllo kafin su shigo ita kuma zata kwashe kayan wanke -wanke ta wanke. Kafin kace me marsiyya ta fara kimtsa dakin tana shashare ko'ina. Ita kuma kursiyya tuni ta kwashe kayan ta shiga kitchen tana wankewa a cikin sauri irin nasu na aljanu shaf-shaf ta gama ta shirya su. ta fito ta tarar da marsiyya ma ta gama. Kursiyya naga ta bace bat. Kafin kace me sai gata ta dawo hannunta dauke da kaskon turaren kamshi. Bullowarta keda wuya su al ameen suka fara kwankwasa kofa.marsiyya najin haka tq bace. Ita kuma kursiyya ta koma Yasmeen cikin wata kafurar shiga. Yar guntuwar riga figil kadan ta wuce cibiyarta.sai kuma jeans wanda ya dame jikinta ya tsuketa sosai komai na jikinta a bayyane yake. Tafiya take tana karye-karye irin na wanda kunya bata ishesu ba. Tana bude kofar taga su al ameen ne. Rungume shi tayi. Tana oyoyo-oyoyo babyna shi kuma duk kunya ce ta rufe shi kokarin ture tama yake yi. Husaini kuwa tunda yayi mata kallo daya ya kauda kai bai sake kallan inda take ba domin mumunar shiga ce tayi wacce ko wasu arnan ma basa yin irinta........................................................ King boy 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 114 - 115 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟ZAMANI APR 2017 🌟 |_________________________| ***** zamani ***** 🌟ZAMANI WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©Z.W.A *** ** zamani ***** GOOD NIGHT TO ALL MY FANS. YAUDAI NA CIKA ALKAWARI KO? 3POST Da kyar al ameen ya samu ya rabata da jikinsa. A hakan ma ta kama hannunsa suka shiga ciki. Tana ta yi mishi shagwaba da karye-karye wai ya tafi ya barta a gida ita kadai. Al amern yace srry dear tafiyar ce tazo muna a bazata muma amma ai bamuyi zatan zamu dade haka ba. Kuma gida ai ba ke kadai bane a ciki tunda gasu lawal nan. A shagwabance tace aa dr suda suke a waje ni ai kawai aunty hajarq na kirawo tare muke ynz ta shiga daki ma. Al ameen yace hmm lalai kin cika matsoraciya Yasmeen. Wani kiss take kokarin manna mishi yayi saurin dakatar da ita. yace kina so kice baki ga bakon namu bama ko. Sai lokacin ta dan waiwayo baya. Manyan gari ina yini?. Abunda ta fada kenan domin ita bata san sunansa ba. Husaini ya amsa yana kallan wani wajen ba tare da ya kalle taba yace wato angon ya dauke miki hankali ko ganina ma bakiyi ba ko?. Yasmeen tace kayi hakuri yaya nayi missing dinsa ne sosai shi yasa. Da sauri al ameen ya kalleta yace. Au wato yau ba'a kiransa da bokan turai din da aka saba kenan.ya koma ma yaya?. Yasmeen tace eh yau a yayah yake. Lokacin suka zazauna ita kuma ta shiga kicin ta kawo musu abinci ta jajare a dinner room. ( ni dai kam banga kursiyya tayi girki ba shi yasa ma nace abincin nan duk inda ya fito na sata ne.) Sun fara cin abinci al ameen yace wai me aunty hajara tqke yi ne a daki ta dade haka. Ko zuwa zakiyi ki kirawo ta kice mun dawo taxo mu gaisa. Ba gardama ta tafi . a jikin bango ta iske marsiyya kmr wata faster sai lilo take. Kursiyya tace sis yi sauri kizo mu fita ana neman anty hajara. Bullut! Ta bace ta kuma bullo a sufar hajara komai da komai. Suka jero a tare. Suka isa dinner din. Hajara tana Murmushi tace kanena ashe ka dawo saukar yaushe ya hanya?. Ya juya komai nml wllh aunty ashe wannan matsoraciyar ta gayyato ki. Dan allah aunty in ba dan abunta ba me zai kama mutun a wannan gidan. Hajara tace kyale ta dai dama can na gano ta salan tasani wahala ne kaga ai ko ba komai ina tayata aiki ko. Yace hk ne kam. Husaini lokaci ya juyo suka gaisa da aunty hajara shima. Waje ta samu ta zauna sun dade suna hira tukun husaini yace shifa tafiya zaiyi gashi yamma ta fara yi kuma yana bukatar hutu. Nan sukayi sallama da su yasmeen tare suka fita da al ameen din zai raka shi.. ******** Real Yasmeen ce zaune a parllo wasu hawayen bakin ciki na kwararo mata a fuska. Wai ni al ameen ya saka ba tare da ya tsaya yayi bincike ba a kan lamarin. Banyi tunanin al ameen zaka min haka ba. Ban tsanmaci wannan hukuncin daga gare kaba al ameen. Ko dan ma ba laifinka bane kawo ne mai laifi. Duniyar tunani ta fada shin wai me tayi wa kawu kasumu ne. Ta dade tana tunani amma ta kasa gano laifi ko wani kuskure wanda ta taba aikatawa kawu kasumu. Wasu hawayen ne suka kara kwaranyowa a fuskarta. Daidai lokacin kuwa nuratu ta shigo. Da gudu ta karaso ta fada kan yasmeen. Tana dariya. Yasmeen da sauri ta hadiye fishinta kuma ta share hawayen dake fuskarta dan kar nuratu ta gani. Tace nuratu wa kika tsokalo ne kuma kika rugo da gudu haka. Nuratu tace wayar mama na sato bata sani ba kin ganta ma. Riga ta daga ta fiddo wayar. Datake rike a hannunta ta boye da riga. Yasmeen ta fige wayar tace ke kuwa in banda abunki me yasa zaki dauko mata waya me zakiyi da ita. Nuratu tace aunty game zanyi. Aa Nuratu kina ganin bamu da wuta. Ai sai ki cinye mata charji. Kuka Nuratu ta farayi hada buga kafa. Yasmeen tayi lalabun tayi-tayi amma taki yin shiru. Yasmeen tace to yi shiru in baki wani labari mai dadi. Nuratu ta dan sasauta kukan. Yasmeen kuwa rasa labarin da zata bata tayk ma hakan yasa tayi sauri ta shiga facebook. Tayi search na page din bigboy isah fans. Like tayi tukun ta fara binciken posts nan tayi karu da wani saban littafin sa mai suna aljanar fatima. Ta kalli Nuratu tace kina san in baki labarin aljana. Gyada kai tayi sannan ta share hawayen ta matso jikin yasmeen. Yasmeen ta bi posts din page 1 tukun ta fara karantawa nuratu kmr haka.: A cikin garin bauchi gidan kamal S.O babban gida ne dake cike da iyalai. Yana da yara da dama. da yake matansa hudu Asiya uwar gida sai mai bi mata ikilima da kubra tukun hindu wacce itace amarya. Saidai amaryarsa ta mutu wato hindatu. Shekarar hindatu uku a gidan ta rasu sai dai ta mutu ta bar wata yar jaririyar yarinya mai suna fatima. Yarinyar fara kyakyawa a duk gidan tafi kowa kyau domin ita ta dara mahaifiyarta ma kyau. Alhj kamal kuwa ya dauki duk san duniyar nan ya dora a kan fatima domin yana jin tausayinta sosai kasan cewarta karama kuma maraya. Irin san da yake nuna mata shi ya jawo mata ta zama kamar jaba a gidan maza da mata yara da manya baki daya ba mai ragawa fatima a gidan bata samun sauki da farin ciki sai abbanta na gida. Hakan yasa ma in baya nan sai ta shiga daki abunta wani lokacin tata barci wani tym din kuma tata kuka abunta idan ta tuno mahaifiyarta. A labarin da nake baku yanzu fatima takai shekara 9 da rabi a duniya ta iya yiwa kanta komai. Domin har ta saba da wahalar da yan uwan nata suke bata. (One day!) Fatima ce ta tashi daga barci ta kalli dan agogon dake ajiye a kan mirror dakin nasu firgigit ta zabura ganin karfe 6:10 bata yi sallah ba. Sauran yan uwan nata mata da suke tare a dakin ta kalla.akwai Manya a cikinsu harda wacce ko yau za'a iya kaita gidan mijinta. Ni dai har ynz ban tantance yawan su ba amma kowa da gadanta.fatima ita ba abun ta tashe su ba tasha fada in bataci sa'a bama har duka. Tashi tayi ta nufi ban daki a guje. Tayi alwala ta dawo ta tayar da sallah. Naji muku haushi sosai da baku ji karatun yarinyar nan ba. A hankali bayan tayi fatiha take jan suratul الغا شية ghaashiya. Muryarta na fitowa a hankali. Kamar kar karatun ya kare. Tayi zaman tahiya kafin ta karasa ta sallame. Tun kafin matar ta karaso take kwalla uban kira. Fatu! Fatutu! Da karfi. Fatima najin haka ta kama sauri allah! Allah take ta idar da sallah kafin matar ta shigo. domin tasan halin mama asiya kwarai bata bata dadi kuma tafi kowa musguna mata a gidan. Asiya ita ce uwargida. Banko dakin tayi. Kamar wacce zata karya shi. Ta tsaya a gurin ta kama baki. Iyye yar banza wato sai yanzu ma kike sallah baki tashi da asuba kinyi ba ko.? inji mama asiya. A zuciya kuwa tace yarinya kina kokari domin kuwa ni banma yi ba tukun. Daidai lokacin fatima ta idar da sallah ta juyo ta dan risina tace mama asiya ina kwana. Munafuka. Kaganta kamar wata salaha. To da ban kwana ba zaki ganni ne. Maza-maza ki iske ni a kitchen. Yau dake zamu hada kayan kari. Saura kuma ki ki zuwa da wuri ta kama kunnan fatima ta murda. Kinga kunnan nan to sai na cira shi. Ko in babalaki in yaso in bada kudin dori. Faima sai da tayi dan kara domin zafin da taji na murda kunnan gashi har yanzu taki sakinta. Asiya tace. Bazaki bar yiwa mutane ihu ba sai kin tada mana yara. Maza ki iske ni a kitchen kinji ko? Gyda kai fatima tayi tace naji gani nan zuwa mama. Mari ta wanka mata. Wacece mamarki din?. Allah ya suttura in haifi yarinya kamarki. Ta nuna wasu yan mata dake gefe a gado suna ta sharar barci tace kinga yarana can ba kamarki ba. Mtseww Ta ja tsaki ta fice. Nan ta bar fatima tana kuka. Ta zubda hawaye sosai tukun ta tashi taje da sauri ta shiga bedroom tayi brush tukun ta canza kaya ta fito. Dugi dugi ta nufi kitchen. Fatima tasha wuya sosai a kitchen din dake gaba daya ake haduwa ayi girki a gidan. ba mai tausaya mata a cikin matan baban nata duk su ukun miko wancan kulkula wannan wanke can gyara can. Ba mai tausaya mata ko ganin kankantarta a cikin matan. Bayan an kamala ita suka dinga dorawa kulolin abincin tana kaiwa dinner. Saida aka kamala komai tukun suka korata daki kuma suka ce in ta shiga ta kwanta kmr mai barci kar ta yarda alhj ya gane cewa ta tashi balle ma ya gano tayi aiki. Haka ta tafi tayi yanda sukace ta hau gadanta tayi shiru. Tana ajiyar zuciya. Su kuwa kowacce. Sai ta shigo dakin ta tada ya nata-ya nata duk suka yi wanka sukayi brush tukun aka nufi dinner. A nan kwance suka bar fatima. Tana jinsu duk abunda suke. ................................................... 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 116 - 117 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟ZAMANI APR 2017 🌟 |_________________________| ***** zamani ***** 🌟ZAMANI WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©Z.W.A ***** zamani ***** Wajen cin abincin bangare bangare ne wajen yara mata daban haka maza ma daban.ban karasa tabbatar da yawan yan gidan nan ba saida naga maza. kowq dai sai harakar gabansa yake yara masu rigima nayi. Masu dan wayan cikin su kuwa na sasanci. Bangaren uwaye kuma sunsa abincin gaba an zubawa kowa nasa saidai ba damar ci. Sai alhj ya fito. Asiya tayi tsaki tace wai ace abincin ma sai an sawq mutane doka a kan.ji dallah yanda ya bar mutane najin yunwa yaje yayi zamansa... Shiru tayi sakamakon jin yara sun bar hayaniya alamun shigowar alhj kenan. Idan ya shigo duk rashin jin yaro sai ya natsu. Bayan yaje ya zauna. Uwayan wato matansa. Suka fara gaishe sa tukun suma yaran maxa da mata masu dan wayo suka biyo layi daya bayan daya suna gaida shi. Yayi mamaki da baiga fatima ba a cikin yan zuwa gaishe shi din. Da zai tambaya kuma sai ya kyale. Shi ya fara yin bismillah ya fara kai abincin baki tukun kowa ya fara ci. Dokar cin abincin kenan sai ya fara cin indai yana gida tukun kow zaice. Fatima kuwa tana daki ga gajiya ga yunwa kuma sun sata barcin dole. Saidai kwata-kwata barcin yaki zuwa domin yunwar dake kwakwalar ta. Tana jin kwaram niyarsu ana cin abinci kamar ta fito sai dai kuma tana tsoran tayi laifi. Domin tasan in ta saba musu to yau ta shiga uku ko abincin rana baza su bata ba. Haka suke mata idan tayi musu wani laifin. Su sakata aiki mai tsanani kuma su sata azumin dole horo da yunwa. Haka dai ta hakura ta kwanta tana kuka. Bayan an gama cin abinci kowa ya kama gabansa dake yau weekend ba makaranta. Alhj ya koma dakinsa amma sai ya kasa natsuwa da ya tino baigs fatima ba. Hakan yasa ya fito ya tambayi matan wai ina fatima ni ban ganta ba. Asiya tayi farat! Tace uhmm alhj kai da kasan halin yarinyar nan da shegiyar lalata. Tana can dakin yara nayi nayi in tashe ta tayi sallama amma taki tashi. cikin fada yace asiya wace irin banzar magana ne kika fada min kina nufin fatima bata tashi ba har yanzu. me yasa kika zama muguwa maciya amana iyee asiya. yarinyar nan fa marainiya ce amanarta na baki. amma yanxu dan allah ace duk kin tashi yaranki sunyi wanka har sun karya amma ita dake ba yarki bace shine zaki barta har wannan lokacin bata karya ba. yanzu karfe 9:30 fa. Ta wani marairaice haba alhj in kuwa kace haka baka kyautaba yanzu duk irin tatalin da nake wa wannan yarinyar kana so kace baka gani alhj. Ni ai a ganina rashin tashin ta din ma da nayi duk a cikin gata ne. Na barta ne ta hutawa rant.... Tsawa ya daka mata. Ke dallah rufe min baki bana san wannan zakin bakin naki. Maza wuce ki kira wo min ita. Murguda baki tayi ta tashi tana gunguni. Wai irin wannan ai sai yaja a rainata a gaban kishiyoyinta ake mata wannan abun. Alhj yace me kikace. Juyowa tayi. Aa ni banyi magana ba. Ta wani gallo mishi harara. Ta nufi dakin yara. Fatima najin turo kofarta tayi maza ta rufe idanunta kamar mai barci. Asiya kuwa tazo ta kama tikarta fati fati. Tashe muna fuka kinzo kin kwanta wato sai barci kike.maza jeki kiyi brush ki zo wannan masifafan mutumin na kiranki. Fati batq ce komai ba ta sauko taje tayi brush ta dawo. Tazo gaban asiya tace nayi. Rigarta ta gyara mata ta kuma dan go goge mata fuska kamar da gaske. Tace idan kika yarda kika ce kinyi aiki kuma kika gayawa alhj ni nace ki dawo daki ki kwanta to ni dake ne a gidan nan kinsan dai halina sarai. Fatima tace bazance ba aunty. Dankwashinta tayi a kai. Kinci uwaki. Nice aunty wato bama mama ba ko. Wuce muje. Fatima ta shiga gaba asiya na binta baya. Alhj kallo daya yayi wa fatima ya gane tana jin yunwa. Bata karta ba. Momyna sunanda yake kiranta da shi kenan. Kinci abinci kuwa. Girgiza kai tayi tace aa ynz na tashi a barci. Barxi kuma wato bakiyi sallah ba ko?. Bana ce ki dinga kula da sallah ba ki bar wasa da ita. Dady nayi fa tun da wari nayi sallah sannan na koma barcin. That good haka nake san ji momyna. Juyawa yayi ga matan nasa wanda duk sun Zuro musu ido ba abunda suke sai hararen fatima. A cikin zuciyqrsu kuma tsanarta na kara fadada. Ina abincinta?. Ya tambaya kubra tace alhj wane abinci kuma ai gidan nan ba wani sauran abinci duk an cinye tana can tana barci. Alhj yace ynz yarinyar bata ci abinci ba shine kukaki ajiye mata. Ko dan kunsan ba yayqnku bane. Wato ita maraya batada uwa ko. Bai tsaya jin abunda zasuce ba yaja hannun fatima yace zo muje in saya miki abinci mamana. Yaja hannunta suka fita. Nan ya bar mata sai surutai suke yi. Har asiya na cewa wai anya kuwa uwar yarinyar can ba asiri tayiwa alhj ba kuma har yanzu bayan ta mutu yake tasiri a kan yarta ba.nifa abun ya fara bani tsoro. Iklima tace haba aunty barta mn ai gasuwa zatayi a gidan nan domin ko yar aiki sai tafita jin dadi wllh. Yarinya karama sai kini bibin tsiya. Mota suka hau alhj yaja saida suka je wata rumfar mai shayi tukun ya faka ya fito yajawo hannunta suka shiga suka zauna yasa a soyo mishi indomei da kwai da kuma zallar wainar kwan da kofin shayi biyu. Kudi ya kashe musu dai sosai a gurin. Fatima saida taji cikinta ya cika nat! Domin kuwa rabanta da ta sama isashen abinci tun waccan juma'ar da taje gidan su wata kawarta ta wasa. Mota suka hau suka nufo gida tafiya ake fatima sai waige-waige take yi ta kalli can ta kalli can. Tana kallan shaguna. Dady tsaya-dady tsaya. Bai shirya ba ya take birki. Ya fara tambayarta miye. Dady danyi baya. Yi baya dady. Baiyi gardama ba yayi baya da motar. Saida suka zo saitin wani shago tace ya tsaya. Da gudu ta sauko taje tana kokarin dauko wata yar baby. Wacce suke a jere duk na sayarwa ne. Mai shagon ne ya fito yana neman dukanta alhj ya dakatarda shi. Yace mamana miye hk kika zo zaki daukar musu abu na sayarwa ne fa ko baki sani ba?. Na sani dady wannan nake so ka saya min ina santa. Dan Murmushi yayi kadan yace ke kuwa me zakiyi da wannan katuwar diyar robber ai tayi girma duba karama mn. Wannan tafa kusan kaiki tsayi. Aa baba ni wannan nake so. Alhj ya kalli mai shagon ya tambayi kudin diyar robar. Mai shago yace dubu bakwai. Alhj yace ina zuwa. Mota ya koma ya dauko kudi kash! Ashr na baro kudin a gida. Saura dubu uku ne a hannunsa. Ya dawo cikin yanayin damuwa gashi mutumin baisan shi ba. Balle yace in ya fito zai kawo mishi. Ita kuwa fatima rike take da yar robar har ta fara wasa da ita. Ya dawo yace malam na manta kudina ne a gida kaga saura dubu uku canjina kayi hakuri ka rike wannan ka bamu yar robar in yaso idan na fito zan kawo maka. Mai shagon yace ai ina ban sanka ba bazan taba yarda ba. Kaga kawai in bazaka saya bane to. Alhj ya kalli yar tasa yace fatima kinga yanzu bani da canji zo muje gida in dauko kudi sai mu dawo in saya miki. Fatima ta saka kuka wai ai ita baza'a rabata da yar babyn ta ba. Alhj yayi-yayi da ita ta bari ya dawo amma taki. Ba yanda ya iya dole wayarsa ya bawa mai shagon ya rike ya basu yar babyn kafin ya dauko mishi kudin. Haka kuwa akayi. Mai shago ya karba yaje shago ya ajiye tukun ya dauko musu wata yar karamar akwati. Ta kayan yar babyn ce. Suka karba fatima sai murna take ta dauki yar babyn wacce ta kusa tsayinta tasa a mota suka tafi gida............................................... . ......... ????☠ MIJIN ALJANAH ☠???? page 118 - 119 | | na king boy isah?? | | __________________________ ??ZAMANI MAY 2017 ?? |_________________________| ***** zamani ***** ??ZAMANI WRITER'S ASSOCIATION ?? ©Z.W.A ***** zamani ***** IN DEDICATED TO YOU SMART SANAH ALLAH YA ALBARKACI RAYUWARKI. yan uwa muna yi muka tallar litaffin shaharariyar marubuciyar nan wato SANAH SHAHADA mai suna *FANSAR KAI* labari ne mai nishadan tarwa fadakarwa soyewa kai uwa uba ma daukar fansa. maza-maza ka garzaya *OKADA BOOK* Domin ka mallaki naka. okada book wani app ne na wayar andriod dake bada damar saye da sayarwa na littafai a saukake. maza-maza ka/ki garzaya kar a baki/ ka labari. ku nemi okada book app a playstore tun a mota yar babyn ta fara magana. a cikin wata irin karamar murya. sufuratu. ina tayaki murna da sayana da kikayi. fatima ta juya domin ganin mai magana bataga kowa ba. tace abba kaine kayi magana ynz. yace aa mgn kikaji nayi. tace mgn naji ko yar babyna ce. alhj murmushi yayi yace yar baby kuma ai ba irin mai magana bace. Zan dinga saki dariys zan dinga baki labarai amma ni fa ba'a barina da yunwa kuma ni kullum sai anyi min wanka an canza min kaya..... alhj tsurewa yayi domin yaji tabbas yar babyn ce ke magana a tsorace ya fige yar robar yana dudubata wai ko zaiga speaker a jikinta amma bai gani ba. ita kuwa fatima murna kawai take da jindadi yar babynta na magana. alhj yace fatima yar babynki ce fa mai maganar nan to amma ni banga speaker a jikinta ba. fatima ta karbe abunta tace baba ai itama da baki take yi kamar mu baka gani bane?. yace eh ni ban gani ba. hk dai yaci gaba da tuki cike da mamaki har suka karasa gida. fatima ta sauka da gudu tana murna ta nufi cikin gida rungume da yar babynta a parlo ta iske duk yan gidan yara nata rashin ji masu wasa nayi masu rigima ma hk. ai kuwa yan yaran na ganin yar babyn suka yo kan fatima wannan ya karba wannan ya figa wai ko wane yaro sai ya je gurin uwarsa ya kama kuka wai a kwace a bashi. can wasu yara marar ji guda biyu daya ya kama wajen kan yar babyn daya kuma ya kama kafafun sai jayaya suke wannan yana so ya karbe wannan ma yana so ya karbe fatima kuma sai kuka take zasu karya mata yar baby gashi ba dama tayi mgn. lokacin alhj ya shigo. kai! kai! ku wane irin mararsa jin magana ne. zaku balla mata abu bata kayanta maza. mika mata sukayi. ta karba ta nufi dakinta asiya ta harare ta tace a zuciyarta munahika ai alhajin zai tafi zaki ci ubanki. alhj yace yanzu ku kuna gani a gabanku zasu batawq yarinya abu a gabanku amma ko kuyi magana. haba asiya kece babba fa ko sauran basuyi magana ba ai ya kamata ke kiyi mawa yaran magana. uhm ai ni kullun a wajenka marar adalci ce to amma yanzu kai ga adalci nan a fili ka nuna mana tunda ga yara nan da yawa a gida kuma duk yayanka ne amma ace ka ware fatima ita kadai ka saya mata abu. wannan shine adalci ko. Ran alhj ya bace har zaiyi mgn kuma sai ya fasa ya wuce up stairs. yaje dakinsa ya dauko kudi yq fito yayi tafiyarsa. su ikilima sukayi dariya sukace aunty asiya kin min daidai ke kadai ce maganin alhj a gidan nan. asiya tace hmm ku kyale sa ai yau saina toya yar babyn nan muga ta tsiya sai inga me zaiyi haba ya zai dinga fifita wacce kudabukar yarinyar a kan sauran yara bari inje gurinta. su Ikilima binta kawai sukayi da kallo. ta tashi buzun-buzun ta ta nufi dakin yara. fatima zaune take a kan gadanta ta zaunar da yar babyn tana cin bisket itama tana tura mata a baki. tana ci ci diyata daga bakin. kawai sai taga bakin ya bude. bata wani firgita ba sai ma dadi da taji. ta tura mata bisket din tace kin koshi.? lokacin asiya ta karaso gurin ta kama yar babyn da hannu daya ta wullata jikin bango ta fado tim! ta kuma wanke fatima da mari shegiya yarinya me kike a nan tun dazu ina can ina jiranki zan aike ki kin wani shigo daki kin zauna. dama nasan wannan yar babyn da kika samu ita zata dinga hanaki aiki amma bari ynz in dauke tq in yayankata in toya muga ta tsiya. fatima ta fashe da kuka tana bawa asiya hakuri karta yanka mata ya' abun mamaki fatima na fara kukan suka jiyo kuka a baya. asiya ta juya baya. yar babyn ya gani a zaune tana kuka harda ruwan hawaye.************** *(_dililili lin dilililin_ karar mutuwar tecno* lolz carji ya kara a wayar ta dauke. gashi ba wuta. nuratu tace aunty ya naji kinyi shiru kuma gashi labarin ya fara min dadin. yasmeen tace kinga wayarce ta dauke nima naso inji wai ko yar babyn ce aljanar idan itace kuwa zan so inji karshen labarin domin zai dadi gaskiya. gashi nima wayata ba charji. kuka nuratu ta fara wuyy-wuyy hajara da sauri ta fito tana tambaya miye. yasmeen tace kinga wayarki ta dauko ta kawo min ina karanta mata wani labari shine charji ya kare kuma lbr ya fara dadi kinji dalilin kukan. hajara tace na shiga uku yanzu kun shanye min charji kenan bayan kunsan bama wani samun nepa. yasmeen tace wato mu muna ta labari ke ta charjin ki kike ma ko?. ******************** al ameen ne kwance rungume da kursiyya dake a matsayin yasmeen ita tuni har ta fara barci shi kuwa ina barcin ya gagara Zainab kawai yake tunani domin duk yau wunivl yayi yana murmushi a duk lokacin da ya tuno ta. haka ita ma can bangaranta rike take da wayarta ta hau online ta shiga cikin inbox din al amen jira take kawai ya hau. amma shiru gashi har wajen karfe 11:30 yanzu jin shiru-shiru din yayi yawa yasa ta hakura ta kashe data. ta tashi taje tayo alwala. tazo ta fara nafilar dare kamar yanda ta saba yi kullum. al ameen abun ya takura mishi sosai tunanin Zainab ya hanashi sakat. a hankali ya fara zame jikinsa yana raba yasmeen da jikinsa. a hankali yanda baxata farka ba. ya kuwa ci nasara har ya tashi ko motsawa batayi ba. shi kuwa ya nufi parllo tun a hanya ya fara kiran number Zainab amma shiru anki dagawa wajen kira uku yayi yaji shiru tana ringing amna ba'a dagawa yace hmm wannan inaga tayi barci bari in leka whatsapp inga ko ta aiko min da wani sakon. ita kuwa Zainab tana sallah taji kiransa gashi raka'ar farko ce ba yand ta iya dole ta kyale wayar tata ring. al ameen ya bude data massages suka fara shigowa, daidao lokacin kursiyya ta farka taga al ameen baya nan. bacewq tayi. tukun ta tashi ta duba ban daki baya nan ta nufo parllo. a zaune ta hange shi ya tsurawa wayar idanu. sai da tazo saitin kansa ta leka taga a kan whatsapp yake tace au inaga kursiyyarsa yake san gani cike da farin ciki ta koma kujerar da ke facen dinsa ta zauna dake shi baya ganinta baima dan tazo ba, tana mika hannu sama naga wata makekiyar waya ta bayyana a hannunta bude data tayi itama, al ameen ya duba last seen din Zainab yaga baifi 10 mints ba da saukarta nan yaji wani bakin ciki ya cika shi. kursiyya daure fuska tayi ganin al ameen ko bude massages din data aika mishi dazun baiba. wayar al ameen ce ta hau ruri gani tayi ya kalli wayar alamun ya ga wanda ke kira lokaci daya taga ya kama murmushi fuskarsa cike da farinciki har karkarwa yake wajen daga wa. tunani take yi a ranta shin waye wannan da yake kiran al ameen a dai-,dai wannan lokaci.?......................................................... uhm nan fa ake yinta.lolz Shiga nan ka/ki yi like kai tsaye a page mu domin samun farkon lbrn https://m.facebook.com/bigboyisahfans/?ref=bookmarksbookmarks ✍??Autan marubuta ✍?? ??King boy?? 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 120 - 121 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟ZAMANI APR 2017 🌟 |_________________________| ***** zamani ***** 🌟ZAMANI WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©Z.W.A ***** zamani ***** 😟 _*DEDICATED TO UR|„> AUNTY FATIMA MMN ALI*_ 👍🏽 THANKS d like and support me 😜 allah yayi albarka _kufa ya y hakuri dani kunsan ance kana taka allah na tashi. abunda ka tsara ba a ko wane lokaci bane yake zuwa dai yanda kaso domin har ga allah nma ina so inyi sauri kafin azumi in idasa mijin aljananan amma I'm very busy_😰 al ameen ya danyi gyaran murya tukun ya dauki wayar mamaki ne ya cikata da taji kalan maganar da al ameen yake yi. ya wani make murya da yayi yake maganar cikin salo. ita bata ma taba ji yana yi wa ko yasmeen magana a haka ba. " sister har wannan lokacin bakiyi barci ba. me kike yi ne?. Zee tace " eh wllh na danyi nafila ne. dan allah kayi hakuri dazun ina jin kiranka to lokacin ina sallah ne ba yanda na iya. shi yasa kaga ban dauka ba. "ba komai sister na fatan dai ana taya mu da addu'a. " addu'a ai dole ayi muku idan ban yi maka ba to wa zanwa. Al ameen ji yaya maganar nayi mishi yawo a kwakwalwa. a Zuciya tace " tabbas wannan ta kamu. kursiyya na gefe ta wani daure fuska ranta ya baci wani bakin hayaki naga ke tashi daga kan nata. kishi ne ya cika ta. wato shi wannan dan mutumin kwashe-kwashe yayi mishi yawa kenan. wannan kuma ko wacece oho! tashi tayi ta zagaya ta bayanshi domin ta duba taga wacece wannan. *MY ZEE ZAINAB* haka taga an saka a jikin number, tace "tabb lalai za'ayi dan guntun bala'i a gidan nan wannan mayyar ce ashe. maganar da taji ya kwaso ne ya dakatar da ita daga zancen zucin da take. "Sister na in tambaye ki mana. kina da saurayi kuwa?. "Eh mana inada samari har guda uku ma sai dai duk a ciki nafi san daya. " guda uku fa kika ce?. ya fada a cikin mamaki " eh yaya guda uku ko sunyi yawa ne?. Al ameen yayi ajiyar zuciya yace" aa sister ai kinsan abun rabo ne...? kuma ai ke din a yanzu kamar kwarar hatsen da zakaru hudu suka zagaye tana sai mai rabo zai samu nasarar daukarta. Zainab murmushi tayi domin kuwa ta gane me yake nufi. wato ya sako kansa a ciki kenan. cewa tayi " to ai a cikinsu ma ba wanda yake zuwa yanzu domin yah husini duk ya kore su wai yan iska ne. zasu bata min tarbiya. al ameen yace " yauwa yayi min daidai wllh irin wannan samarin sai sun sama kamilar yarinya sannan suke zuwa su juya mata tunani su lalata mata tarbiya. hira suka sha sosai al ameen na kara shigar da kansa. basu rabu da juna ba sai karfe 1 da wani abu. duk maganar da suke yi kuwa kursiyya na tsaye tana ji. sai chanza halita take tana wani huci kishi ya cika ta. tace "Al ameen kenan bazan taba bari ka auro Zainab cikin gidan nan ba domin kuwa bana santa ko kadan. bayan al ameen ya gama waya cikin farin ciki ya tashi ya nufi daki. kafin ya shiga tuni kursiyya ta koma kan gado. a yanda ya bar yasmeen haka ya iske ta tana ta sharar barcinta. sai tin kanta yaje yana shafa gashin kanta a hankali yake maganar. " kiyi hakuri yasmeen nasan munyi alkawari dake bazan kara aure ba.domin a lokacin banyi tunanin Zanga wata wace ta kaiki kyau bà. a yanzu kuwa kwatsam sai ga Zainab ta fado rayuwata. kuma ina jinta sosai a cikin raina. tana da kyau ga ilimi ladabi da biyaya gata kuma da kunya. yasmeen kin min afuwa zan auri Zainab. kursiyya najinsa duk abunda yake fada wai kishi ne ke kara ziyarto zuciyarta. ba dan tana tsoran Zainab ba da yau sai taje taga bayanta. ji yayi ta dan motsa kadan da sauri ya dauke hannunsa daga fuskanta ya kwanta. _washe gari da safe._ _kursiyya ta fara farkawa a barci. zaune tayi a bakin gado tana tunanin matakin da zata dauka a kan Zainab domin tasan indai Zainab ta shigo gidan nan to karyarta ta kare. ko ince karyarsu. tashi tayi taje gefan da al ameen yake a kan gadan ta tsure shi dana mujiya. al ameen din nata a kullum kara kyau yake mata. kara shiga ranta yake._ _hannu tasa tana shafa fuskarsa a hankali. take fadin al ameen bazan taba bari ka auri Zainab ba._ _tunda na rabaka da yasmeen to tabbas itama sai nayi duk iya kokarina na hanata shigowa. domin al ameen kai nawa ne ni kadai mahaifiyar ka ta haifa mawa._ _ji tayi ya dan moskuta kadan da sauri ta kalle shi wani haske ya fito daga idanunta ya shiga jikin al ameen._ _tashi tayi ta nufi parloo a nan ta iske marsiyya. tace "yar kanwata kin ganni sai yanzu ko?._ _marsiyya tace " ai ba damuwa aunty ke da kike tare da mai gidanki dama ai dole kifi war haka ma baki tashi ba. kursiyya tace_ _" uhmm sis akwai gagarumar matsala fa. da sauri marsiyya tace aunty matsala kuma ta me_😳 " _Al ameen aure zai kara. kuma abun damuwar ma shine wai Zainab zai auro yarinyar nan datake takura min._ " 🤔 _aunty aure kuma. hmm lalai al ameen ya debo ruwan dafa kansa. mu zai rainawa wayo ai abunda bazai taba yuyuwa ba kenan. to waima aunty me yasa kike tsoran yarinyar nan sosai ne.? kawai mu gama da ita mana._ _kursiyya tayi Murmushi tukun tace kanwata kenan. ai abunda baki sani ba shine Yarinyar nan ko kusa da gidan su bazaki iya zuwa ba. domin kuwa bata wasa da adduo'in kare kai. Al ameen dinma fa bai sanar dani ba tukun. amma jiya dai naji duk abunda yace. saboda haka ni nasan matakin da zan dauka a kansu ke dai kawai ki zuba ido kiga abunda zai faru. yau wasan zai fara ni da su._ Shiga nan ka/ki yi like kai tsaye a page mu domin samun farkon lbrn https://m.facebook.com/bigboyisahfans/?ref=bookmarksbookmarks ✍??Autan marubuta ✍?? ??King boy?? 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 122 - 123 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟ZAMANI APR 2017 🌟 |_________________________| ***** zamani ***** 🌟ZAMANI WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©Z.W.A ***** zamani ***** 😟 _*DEDICATED TO UR|„> AUNTY FATIMA MMN ALI*_ 👍🏽 THANKS d like and support me. allah yayi albarka _sai wajen karfe goma tukun al ameen ya farka daga barcin da aljanar ta saka shi. zabura yayi ya tashi zaune sakamakon agogo da ya kalla yaga karfe goma har tayi._ _ya juya baiga yasmeen ba yace " au wato yasmeen ta tashi shine taki tashi na ko.tashi yayi ya shig bathroom ya watsa ruwa yayi brush tukun ya fito. har lokacin yasmeen bata shigo dakin ba._ _hakan yasa ya fara kwada kira. " yasmeen! yasmeen! can yaji ta amsa na'am. ba'a dade ba sai gata ta shigo fuska ba annuri ko kallansa batayi ba. ta zo gabansa tayi zololo! tana kalan gefe gani lafiya?._ _mamaki ne ya cikasa yama kasa cewa komai ya tsaya yana kallanta. can da ta gaji da tsayuwar tace "malam ka kirawo ni kuma baka ce dani komai ba ka barni a tsaye._ _al ameen yace " yasmeen lafiyarki kalau kuwa. yanzu kinsan ko karfe nawa karfe goma harda rabi fa. amma shine zaki ki tayar dani bayan kinsan karfe 9 nake fita aiki. wane irin rashin mutunci ne wannan?_ _juya tayi ta kalli agogon dake manne a bangon tace "ohh! srry kayi hakuri mantawa nayi. inace shikenan laifin?_ _" yasmeen kin wani canza lokaci daya lafiya kuwa ko nayi miki wani laifin ne? " laifi ta tabe baki to ai sai ka binciki_ _kanka domin wannan tambayar kane kawai zaka iya bawa kanka amsa amma ba ni ba. tsaki taja ta juya tana yi mishi irin tafiyr yan bariki. al ameen ya saki baki yana kallanta._ _bayan yasa kayansa ya kimtsa ya dau jakarsa ya fito a parllo ya iske ta ta kunna wakar wizkid sai tikar rawa take yi. wace yama rasa a ina ta same ta._ _yasmeen! yasmeen! yasmeen! da karfi yake kiran sunan nata amma bata ji domin karan spekun ya cika dakin. zagayawa yayi ya kashe socket din. da sauri ta juyo._ " _haba malam wane irin wulakanci ne wannan da zaka kashe min waka ina nishadi na?. bai damuba yace "muje muyi breakfast ni fita zanyi idan yaso in mun gama sai ki dawo kiyi abunda kike so. ba mai hanaki._ _dariya tayi mai kama da yak'e tace abincin kari kake tambaya ko. ai sai kaje gurin mai shayi ka saya domin kuwa yau abinci iya naws kadai nayi kuma na cinye aheey!._ _al ameen yace yasmeen wane banzar magana ne haka kike fada?. kin taba gani na fita naje wajen mai shayi break dama tun da kika zo gidan nan?._ _"aa ban taba gani ba amma yau sai ka fara ai. ran al ameen Yayi mugun bace don har ya fara niyar wanka mata mari! wata zuciyar ce ta hana shi aikata hakan. jakarsa ya dauka rai a bace ya fice ya bar gidan._ _Kursiyya ta kwashe da dariya tace yanzu aka fara. Al ameen ne zaun e a office dinsa yama rasa me ke yi masa dadi damuwa duk tabi tayi mishi yawa me yayi wa yasmeen ne ko dai taji maganar da yayi jiya ne?. kai gaskiya bata ji ba wannan kawai shirmanta ne. da taji ai nasan da bala'i sai yafi haka_. _wayarsa ya fiddo daga aljihu ya bude data ya shiga whatsapp domin yaga massages din Zainab ko zuciyarsa ma tayi sanyi. massages ne keta kwararowa. a jikin number kursiyya kuwa massages ne yafi sha biyar._ "slam" "ykk" _"mijina nayi missing dinka kwana biyu" "yan magana sunyi gaskiya da sukace in so yayi so zuciya buyu ke dunkulewa waje daya. haka zuciyata da taka ta zamto daya. a duk ranar da ban saka a ido ba bana iya barci mijina" "inata maganq kamin shiru lafiya kuwa"_ _"mijina"_ _"na kiraka ma naga kaki dauka. ko nayi ma wani laifin ne?"_ _"hmm tunda hakq ne nima nayi fushe da kai"_ _al ameen da ya gama karanta sakunan kursiyya abun dariya ma ya bashi. yace mahauka ciya kawai ai ni yanzu kin zama kwantai a gurina. kin tsufa dan haka a sambadi hanya. bama fushi ba block dinki zanyi muga ta tsiya kuma._ _yana gama fadin haka ya antaya ta a block list nashi dake cike da sunayen yan mata. fitowa yayi yaci gaba da duba sauran. daga wacce zai zugawa karya da kalaman shi na love. sai wacce zaiyi banza da ita. sai wacce zaiyi block haka naga ya dinga yi._ _number Zainab ya ga an aiko massages da sauri ya bar abunda yake ya nufi. number ta. da ya bude sako ne kamar haka_. ( _ASSALAMU-ALAIKUM yaya al ameen fatan ka tashi lafiya. ina so ka dauki magana nan da zan fada da muhimmanci. ni na kasance mace ce mai kunya sosai fiye da tunaninka. nayi iya kokari na domin in fadawa yaya mun san junan mu amma ina kunya ta hanani. a saboda haka nake ganin ya dace kai ka fada mishi. karda wankin wula ya kaimu dare. I LOVE YOU YAH AL AMEEN_😘) _wata iriyar mika naga al ameen yayi wace na rasa dalilinta sai kuma naga ya juya zuwa farin ciki da jin dadi duk damuwarsa ta tsere._ _baiyi wata-wata ya turo mata text_ _"In dai yayanki ne to karki damu ni zan sanar da shi a yau isha'allah. kuma na gode sosai da sake karbana da kikayi. allah ya barmu tare._ _Yana gama tura wannan sai ya fito ya shiga massage na wayarsa ya rubutawa husaini sako. " aboki fatan ka tashi lafiya kana inane? jarabar yasmeen fa ta kara yawa dan haka ina tunanin kara aure cikin wannan watan. ina fatan zaka sa al barka._ _jimawa kadan sai ga massage ya shigo. komai nml. baka zo office dina ba to a ina zaka ganni. nayi farin ciki sosai da jin wannan zan cen kace zaka dawo mai sim 2 ni kuwa har yanzu ina no sim ko.😀 to shikenan amma gaya min wace ce?"_ _Al ameen yace to fa anzo gurin. da ya yanke shawarar kin gaya mishi. kuma sai ya tuna da cewa barin kashi a ciki baya maganin yunwa. yace gwara in sanar da shi kawai ta fanjama fanjam._ "_Ba wata bace illah kanwarka zee. wato a gaskiyar zance muna san junan mu. tsakanina akwai soyayya mai karfi wacce ada ni da wasa na dauke ta amma ynz ta rikide ta dawo SON GASKIYA_.🔜" _yana rubuta haka ya tura kuma ya saka wayar a airplane domin ji yayi gabansa na faduwa. baisan wace irin amsa husaini dai dawo da ita ba fitowa yayi ya kulle office din ya koma can wani part na cikon hospital din ya labe domin yasa tabbas husaini sai yazo. Husaini yana karanta sakon yaji wani iri. me wannan ke nufi?. kanwata Zainab kenan. no bazan taba bari hakan ta faru ba. yarinya mai ilimi kai kuwa da ko fatiha aka turke ka baka iya kawowa_. _a fusace husaini ya fito ya nufi office din al ameen. a garka me da kwado ya iske_ shi.............................................................................;; Shiga nan ka/ki yi like kai tsaye a page mu domin samun farkon lbrn https://m.facebook.com/bigboyisahfans/?ref=bookmarksbookmarks ✍🏼Autan marubuta ✍🏼 👑King boy👑 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 128 - 129 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟ZAMANI APR 2017 🌟 |_________________________| ***** zamani ***** 🌟ZAMANI WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©Z.W.A ***** zamani ***** . _*DEDICATED TO UR|„> AUNTY NA FATIMA USMAN (MMN ALI)*_ 👍🏽 THANKS d like and support me. allah yayi albarka 🤔🤔🤔😰 KUYI HAKURI KUNJI NI SHIRU TO WLLH ALHAJI NETWORK NE YA TSARE NI 😰 Kursiyya suna zaune a kan wani katuwar bishiya marsiyya tace "wallahi aunty ni gabana ma faduwa yake tsoro nake Al ameen ya nufi gidan su yasmeen biko', "habawa ai nasan halinsa akwai zuciya da girman kai a tare da shi. dan haka bazai je wani biko ba kuma na gaya miki. akwai wani terget da nake yi a kansa na domin kuwa bazan taba bari ya auri Zainab ba sanin kankii ne idan ta shigo gidan to karyar mu ta kare dan haka dole a wargaza auren. yanzu abunda nake so dake shine anjima zaki canza suffarki zuwa Zainab ni kuma zan koma wani saurayin daban a yau zamu wargaza komai. marsiyya tayi dariya irin tasu ta mugayen aljanu hahahahaha. gaskiya aunty na kin hadu kinga kuwa sai mu wargaza komai a cikin tsari... Dan haka yanzu ma kawo kunnanki kiji marsiyya ta mika kunne ta fada mata wani abu can sai naga sun kyalkyale da dariya Al ameen bayan sun gagaisa da duk yan gidan yasmeen ce kadai bai gani ba. bayan an kawo mishi kayan makulashe da lemo aka ce ya dakata ayi wa dady magana. yace to umma ta shiga ta gayawa dadyn cikin farin ciki ya ce gashi nan zuwa. Nuratu ce ta fito a daki ta nufo gurin al ameen. kallanta kawai yake bai mata magana ba har saida tazo gabansa tukun tayi tsaye ta wani murtuke. Wani irin kalan uku biyar bakwai goma ta dinga yi mishi hakan yasa yace. " Nuratu lafiya ki kuwa Zo mu gaisa mana kin wani tsaya kina kallona." kai! ina wasa da kai ko ni sa'arka ce da zaka ce inzo mu gaisa. cikin tsiwa da masifa take fadar haka gashi wata iriyar katuwar murya ce ta mace kuma ke maganar. wato kai har ka isa ka saki aunty na ko yanzu kazo da niyar ka maida ta ne kenan ko me? to bazata taba komawa ba dan haka ka tashi ka tafi abunka tun kafin abba ya fito dan in ya iske ka anan to ka shiga uku sai ka gwamma ci da baka zo bama. Al ameen duk tsoro ya kama shi domin lokaci daya yaga nuratu ta canza kama duk wani bakin gashi ya rufe fuskanta. cikin tsiwa da masifa tace '"ka tashi ka fita daga gidan nan nace. da karfi ta fada kuma maganar na fitowa biyu-biyu Al ameen jikinsa yaji ya kama bari ga wani mugun tsoro daya ziyarce shi lokaci guda. tashi yayi ya nufi kofar fita a guje. ya kama kofa kenan zai bude maganar abba tasa ya dakata. cikin karfin hali ya juyo. mamaki ne ya kamashi domin can ya hangi Nuratu a kan sofa tana wasa abunta. ta juyo tace yaya Al ameen tafiyq zakayi?. Murmushi yayi yace a'a tym din har zufa ta keto mushi. abba yace "bismillah mana zauna kayi hakuri fa na bata maka lokaci." al ameen ya zube kan kapet '"ba komai ai abba ina wuni. ( suka gaisa) Al ameen cike da kunya yace to dama abba.. dama.. dama...abba da yaji in"inar taki karewa yace kaga ba sai kayi min bayani ba domin kuwa ta fada min komai kuma ita nabawa Rashin gaskiya kuma nayi mata fada naja mata kunne. sannan kuma yanxu kai ya kamata da mu baka hakuri. Dan murmushi al ameen yayi yace aa abba ai ba komai nine ya kamata in bada hakuri sannan kuma ina so mu koma gida na maida ta dakinta tunda bata gama i'ddah ba. "To alhmdulilah naji dadin wannan abu bari a kirawo ta waya ya dauka ya kira hajiya kuma yace suzo tare da yasmeen din. bayan sunzo sun zauna yasmeen itama a kan karpet ta zauna. abba ya gaya musu abunda yq kawo Al ameen kuma yace Yasmeen ta bashi hakuri sannan taje ta shirya su koma gida. ba gardamq yasmeen ta juya tabawa Al ameen hakuri hade da cewq hakan bazai kuma faruwq ba. Al ameen yayi mamaki matuka da Yasmeen tayi laushi har haka duka kwanantq daya fa a gidan amma da alamu tq gaji da gidan yace a zuciyarsa da nasan haka ne ai dana bartq tayi sati muga watakil ta kara hankali. nqn dai yace "ba komai komqi ya wuce. yasmeen ta tashi ta shiga ciki domin ta shirya ba'q dade ba ta fito suka kama hanya suka taho su umma har kofa suka rako su. umma tace wa abba " ah alhaji kagafa diyan zamani wai da kansa yazo biko. alhj yace ai ya birge ni ba gashi ba salin ali ya dauki matarsa yq mayar ba tare da wani yaji ba. ai da duk mutane zasu gane da duk sun watsar da al adunan na kakanni yanzu ai an waye. umma tace " uhm allah dai ya kyauta. Kursiyya da marsiyya na gani a saman iska suna bin bayan motar su Al ameen Ran kursiyya duk ya baci ta canza fuska. Marsiyya tace kiyi hakuri aunty ban zata alhj zai fito da wuri bane shi yasa na jinkirta. "Ni rufe min baki mai zaki gayq min bayan kinsan ga ysnda muka tsara abu. yanzu a lokacin da ace kin fito a matsayin abba kinyi mishi Rashin mutunci da ba shikenan ba. auren ya mukenan amma gashi kinyi mana asara wannan tsinannar shikenan ta dawo. Marsiyya tace haba ai dan ta wannan mai sauki ne. ana babbakar giwa wqke jin kaurin bera. kursiyya tace ban gane ba. "Auntu ta Zainab zamuyi ba wannan ba. dole mu hana zainab shigowa gidan nan. kursiyya tace " kuma fa haka ne domin ita wannan sai yanda mukayi da ita. Su al ameen tunda Aka taho ba wanda yayi wa wani magana a tsakaninsu har aka zo gida. Sai bayan sun zauna a Parllo ne. ya tashi yaji ya kwantq a jikinta yake cewq "haba Yasmeen miye abun daga hankali wai dan nace zan kara aure nake ga ai karin aure ba haram bane tunda an hallatq mana yin hakan kumq Zainqb yarinya ce mai hankali bazatq taba yin wani abu wanda ba haka ba. nasan dai ku mata duk abunda kuka fi tsoro shine aje wajen boka da malam a kwace muku miji ko. to ita zainab ba haka take ba yarinya ce mai kirki da kuma sanin ya kamata. Yasmeen kanta Taji yana juyawa jiri ya fara dibanta dakyar ta samu ta iya control din kanta. tasa yatsa a kunne ta goge wai ta kara saurarawa dakyau taji wai da gaske ne abunda kunnanta ke jiye mata ko kuwa. in kuwa da gaskr ne hakane to me Al ameen yake nufi kenan cin mutunci ne wato abun ka dawo dani yau kuma ka dinga min zancen karin aure chabb zakuwq ayita....................................................... ni kuwq nace bari in wullar da kayan rubutun in gudu kar a hada dani.lolz Shiga nan ka/ki yi like kai tsaye a page mu domin samun farkon lbrn https://m.facebook.com/bigboyisahfans/?ref=bookmarksbookmarks ✍🏼Autan marubuta ✍🏼 👑King boy👑 Bigboy ISAH FANS 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 130 - 131 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟ZAMANI APR 2017 🌟 |_________________________| ***** zamani ***** 🌟ZAMANI WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©Z.W.A ***** zamani ***** . _*DEDICATED TO UR|„> AUNTY NA FATIMA USMAN (MMN ALI)*_ 👍🏽 THANKS d like and support me. allah yayi albarka Yasmeen ta kalle shi tace Dr. me kake fada? "Abundai da kikaji din tabbas haka yake kuma tunda dai su abba suka bani hadin kai to ba wani mahaluki da ya isa ya hanani kara auren nan. zata yi magana ya tari lumfashinta da cewa. " Idan fa kika takura to abunda ya faru a baya shine zai kara faruwa." ba yanda ta iya dole taja bakinta tayi shiru amma tsabar tunane-tunane harma kanta ya fara mata ciwo. acikin satin nan manyan Al ameen suka je gidan su zainab aka tsaida magana ba'a saka auren a lokaci mai tsayi ba kawai asabar mai zuwa. kuma yau laraba. . su zainab kam ansha murna. Basmah ce babbar kawarta komai tare suke a shirye-shiryen auren nan. Yasmeen har yanzu bata tabbatar da Al ameen da gaske yake ba sai Yau da ya kawo mata kayan fada da kishi 🙊 ( karfa kuji nace kayan fada da kishiya ku zata ko su wuka 🔪 katako tabarya Guduma 🔨 da bindiga🔫 Da dai sauran kayan Shekewa 😅😂 a'a ina nufin sababin zannuwa wasu daga cikin kayan daki da dai sauran tarkace) sannan ya hada mata da dubu dari idan wani abu baiyi mata ba ta canza cike da mamaki Yasmeen ta karba. tana san yi mishi wata tsiwa sai dai kuma tana tsoran abunda zai faru domin tasan idan ya fada sai ya aikata. *To alhmdulilah* Ansha shagali taro yayi taro kuma y watse an kawo amarya Zainab a dakin Umma aka sakata dakin yasha kayan gadan ma chanxa shi akayi. bayan duk yan biki sun watse daga tsakar gida daga ni sai nasmat da mukaga haka nace ke zo mu shiga ciki muga me ke faruwa ne? da sauri ta biyo ni. Yasmeen ce zaune a kan armchair tayi tagumi sai wani hararen daki umma take nama rasa me take harara agun ashe tsabar kishi ne. gefe daya na parllon kuma dana juya Marsiyya da Kursiyya na gani a kan kujera sofa suma sunyi zuru-zuru ko wacce zai a bace. Marsiyya tace lalai gaskiyarki aunty munyi babban kuskure na barin Zainab ta shigo gidan nan. kina ji fa shigowarta ma sai da tayi addu'a a kofa. Kursiyya tace "um ke dai bari ni yanzu bamma san ya zanyi ba wato a nufin ta dai ta kwace min daki ko?. amma Ba komai Itama Zamuyi maganinta. yanzu duko min wayata in hau online inga ko yana on. inyi mishi magana ko naji dan sauki- sauki " ya za'ayi ya hau on a daidai wannan lokacin ai nasan ko kiransa kikayi ba lalai ya dauka ba. yau fa daren amarcinsa.kuma kina dai kallo a gabanki ya shiga dakin da leda a hannu". a cewar marsiyya kursiyya tace kinga ni dai dauko min ko kiransa ne nayi inji ko karya zaiyi min irin na da. marsiyya ta mika hannuta sama sai kawai ga wayar ta bayyana. kursiyya ta kar'ba ta kira but no answer har hajen sau 5 amma anki pick call nata. haushi ya karq dabaibaye ta. Dakin amarya kuwa Zainab ce zaune a kan gadan fuskarta rufe da mayafi. Al ameen ya shigo "'Amarsu ta ango amarya bakya laifi, abunda ya shigo dashi kenan a matsayin sallama. sai faman wage baki yake. bayan ya ajiye Ledodijn hannunsa nanma ya hau wata wakar. "ahyyee mamah. "ahyee mamah mamah yeehi yeeh ayee mamah labolabo mamah yeeh iyeeh".. Zainab murmushi kawai tayi domin abun yq bata dariya. Al ameen yaje ya hau kan gadon suka yi gaba-da-gaba yace, "to amarya bude min wannan Kyakyawar fuskar mana tunda yanzu na zama mamalakiyarta". ba gardqma kuwa ta bude fuskan. "wow kinga yanda kika kara wani irin kyau gashi sai kyalli kike kuwa" bata ce mishi komai ba kanta ma a kasa yake taki yarda su hada ido. Gashi sai faban zubq yake kamar Dan gidan Redio da akawa gorin magana Sai daga baya ya fahimci Duk surutun da yake ko kalma daya fa bata furta ba. hakan yasa yace, "Zainab ina ce Abokaina sun riga da sun saya baki ko kuma wani ake so in kara Saya yanzun?." Kai ta girgiza mishi kuma sai ta hau dobe-dobe da alamun wani abu take nema. can naga ta lalibo wayarta ta rubuta kamar haka; [Da Zaka shigo baka min Sallama ba dama waka ka shigo min. kuma A addinin mu duk wanda ya zo gurin ka baima sallama ba to Karka yi mishi magana Har sai ya koma da baya ya dawo yayi maka sallamar] Tana gama rubutawa ta mika mishi ya karba ya karanta Yace au Na sha'afa ne Amaryata Da sauri ya tashi ya fita. Su kursiyya suna kallansa su yasmeen Domin har yanzu suna parllon sun sun sha ma fitowa yayi sai kuma Sukaga ya koma yayi Cikakkiyar sallama: "ASSALAMU ALAIKI, WARAHMATULLAHI WABARKATU HU".. Zainab Cikin Zazakar Muryarta ta amsa mishi:. "AMEEM WA'ALAIKA SALLAM WARAHMATULLAHI WA BARKATU HU", Al ameen yayi murmushi yace, "uhm da wannqn shine ya hana ayi min magana. tace " kwarai kuwa", "To yanzu dai sakko muci abinci tukun mu kwanta ko?". Tace "aa ba haka za'ayi ba muci kaza dai Sannan muyi Sallah muyi addu'o'i na godewq allah daya Nuna mana wannan Rana". Al ameen a zuciya yace. "wai ni me yasa na cika kwafsawa ne Karfa yarinyar nan ta fahimci ban ma Damu da sallah ba. " oh ai manta wa nayi ne ban fada ba amma addu'ar ma tana Raina ai". Zai ta sakko suka Zauna a kasa ya jawo ledojin gasasar kaza ce guda daya katuwa sai kuma madara da fruits A cikin dayar ledar. Banyan sun ci abincin Suka Tashi suka Shiga bathroom Suka yo Alwala a gun alwalar sa ma Zainab tayi mishi gyara Sosai ta kuma kara nuna mishi yanda akr yi. Gaba ya shiga Ya jata Sallah bai iya ko fatiha Ba domin guri uku tana cin sa gyara haka dai akayi aka gama Sallahr ma Raka'a uku yayi shida zaiyi biyu yayi sallahma amma sai yayi uku kuma yayi sallamah. Zee kam har dariya ta kamata amma sai kuma ta matse dariyar Domin tasan Rashin Ilimi babbar matsala ne. Tahi tayi Ta sake wata Sallah inda tace ya lura da yanda Zatayi har karatun. ba gardama Kuwa ya zubq mata na mujiya. Shima kansa yaga gyararaki sosai a cikin Sallarh sa dayaga tata. Bayan ta Gama sukayi Addu'a na godewa Allah tukun zee ta cire dan kwali ta miko mishi kai yayi mata addu'a zuru yayi Yana kallanta can taji shiru ta dago tace lafiya. "Yace a gaskiya ni ban wani iya duk wannan ba. ko auren Yasmeen ma muna gama nafila ko addu'a bamuyi ba muka fara wasa da juna." zee tace. "Subhanallah to kaga rike gashin kaina duk abunda nace kaima ka dinga fada." ba gardama ya rike. ta fara Kamar hakka, ''Baarakallahu laka, wa baaraka alaika wa jama'a bainakumaa fi khairan'' haka ya fada dai-dai ta kuma cewa kace, "Allahuma inni as aluka min khairu haa" "Allahuma inni as aluka min khairu haa" "Wa'auzubika min sharriha" "Wa'auzubika min sharriha" Tace "To alhmadulilah wannan sune masu mahimmanci ga mai sabon aure sauran kuma zaka iya rokon allah ko da da hausa ne. kallan Al ameen din tayi taga tuni yama fara fita hayyacinsa domin sai bin jikinta yake da kallo. bazato ba tsammani sai ji tayi ya hade bakinsa da nata ya fara tsotsa. ba yanda ta iya dole itama ta fara mayar masa da Martani domin itama ta dade tana jiran wannan rana kuma tasa guruka da yawa na farantawa angonta Rai a wannan daren. Abun naga Yafi karfina Nayo waje ina dariya Domin Al ameen naga ya fara kokari cire mata Riga............................................................. Shiga nan ka/ki yi like kai tsaye a page mu domin samun farkon lbrn https://m.facebook.com/bigboyisahfans/?ref=bookmarksbookmarks ✍🏼Autan marubuta ✍🏼 👑King boy👑 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 134 - 135 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟ZAMANI APR 2017 🌟 |_________________________| ***** zamani ***** 🌟ZAMANI WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©Z.W.A ***** zamani ***** . _*DEDICATED TO UR|„> AUNTY NA FATIMA USMAN (MMN ALI)*_ 👍🏽 *Na gaida ki kyauta na gode da kulawar da kike bani hakika kece lamba daya a fagen kaunar wannan littafin. Mmn hisham bazan manta dake ba.*👍🏽😉 washe gari da safe: Zainab tare suka shiga ban daki da al ameen wankan janaba din ma bai iya ba duk sai da gyagyara misha ta kuma kara koya mishi karatun. Zainab tayi wanka ta saka kaya ta feshe duk jikinta da turare tukun ta fito ta nufi kitchen a parllo ta iske yasmeen a kan sofa a nan ta kwana. bata tayar da itaba kitchen din ta wuce ta hada musu kayan breakfast ta kawo ta jera a kan dineeetabal. Wajen yasmeen ta koma ta tada ta a hankali bayan yasmeen ta tashi tace "ke malam a name mutun na barcinsa zaki tashe shi." Zee tace. "aunty ki tashi kin kusan makara fa yanzu har karfe 7 ta kusa naga bakiyi sallah ba shi yasa na tashe ki" "Yasmeen tace to naji na kuma gode amma daga yanzu karki sake cemin aunty Dallah dube ki to anan me al ameen ya gani ma da har ya auro ki in ba dan jarabarsu irib ta maza ba" "Haba aunty me yayi zafi haka Ni a tunani na ai duk wacce ka iske a gida dole ka kirata aunty kuma kishi ba abunyi bane domin kishiya yar uwa ce. kuma bazan daina ce miki aunty ba tunda ke na iske a cikin gidan nan." yar dariya Yasmeen tayi tukun tawa zee kallan sama da kasa. "Wato ke a tunaninki har kin sama wajen zama ne a gidan nan da har kike tunanin kishi nake dake. Ai ni banga abunda Zanwa kishi a nan ba. Domin idan naga dama a yau-yau zaki bar gidan nan. marar aikin yi kawai mtsewwwo taja wani dogon Tsaki hade da mikewa ta nufi hanyar dakinta. Maganar da Zee take ne yasa ta dan rage Sauri domin jin me take Fada. "Ba Damuwa aunty ni bazan daina yi miki biyaya ba domin ko zaman aure bai hadamu ba ni ina girmama na gaba dani kuma karki Raina mutum koda yaya yake domin ta iya yuyuwa yafi ki a gurin Allah. Kuma Da kike maganar Fitar dani daga gida wannan bazai dameni ba domin ni na yarda da Allah kuma komai na Rayuwar mu a rubucr yake duk abunda zai faru dani nasan can dama haka Allah ya tsara." Yasmeen najin haka ta sake yin wani tsakin da niyar ta wuce cikin dakin. "Aunty kiy sauri ki fito ga Breakfast nan na shirya mn ke muke jira". Tafi Sukaji Raf! Raf! Raf! Al ameen ne ashe yana jin duk Abunda ke Faruwa Tsakaninsu. "Yasmeen dawo ki Zauna zamuyi magana." Al ameen ya fada ko juyowa batayi ba ta shige dakinta. Al ameen yazo ya zauna kusa da Zee ya juya yana kallanta yana murmushi ya dan Shafa gefan kumatunta yace. "A Ina kara godewa allah daya bani ke a matsayin mata. gaki da Tarbiya hakuri da juriya ga natsuwa" Kiss ya manna mata A goshi tukun yace Ina sanki zeena. "Love u too" kawai ta fada cike da kunya ta Rufe idonta Domin tuno abunda Ya faru jiya a tsakaninsu duk sai taji kunya ta Rufe ta. hannuwanta ya kama ya bude idon yace. " Amarya kenan to miye na kunya bayan kuma na... Duka ta kai mishi da sauri ya goce ya tashi yana Tsokalarta suna zagaya Parllon cike da nishadi. Yasmeen tana jinsu Bakin ciki ne da Kishi ya kara kule ta. Kan gado take A zaune tama Rasa me keyi mata dadi ko wankan ma ta kasa shiga. Su Al ameen sun dan dade A parllon hat kusan 7:30 amma Yasmeen bata fito ba. hakan yasa yaje ya tura dakin yaji a rufe ya kwankwasa tana jinsa amma tayi Shiru ta kyale sa. har ya gaji ya koma yace wa Zainab. "Amarya muje mu karya wannan bata da niyar fitowa kuma kinga gun Aiki Zan tafi. Ba gardama zee ta tashi suka nufi dinner din domin karyawa. Shayi mai kauri sai indomie da taji kayan hadi gefe Daya ga soyayen dankali da doya da kwai. ga kuma wainar kwai a gefe. Al ameen tun kafin a zoba mishi kanshi ya isheshi ya fara zumudi. ciyar da juna suka dinga yi Abunda ya kara bawa Kursiyya haushi kenan Batt suka bace suka bayyana a wata katuwar kuka wacce take a tsakiyar wani kogi. 'Al ameen sai zuba uban santi yake Tambaya yake Shin wai wama ya nuna mata kitchen kuma ita da take amarya ai bai kamata ta fara Girki tun yau ba. Zainab murmushi tayi tace angona kaidai ci abinci karfa ince Santi kake. "To in nayi santin ma ai ba laifi bane. nifa gaskiya nama fasa futa ba inda zanje" "Ah to nima dan kar inyi maka katsalandan ne angona amma da tun dazu zance maka ka fasa Zuwa gurin aikin nan mu tsaya mu..." kuma sai ta kasa karasa maganar. Al ameen yace kunya ko. uhm idan "kunya tayi yawa fa tana hana a kyautatawa miji yanda ya kamata kinsan hakan ba" "Yes na sani kuma zan kiyaye my oga. amma fa kar amarcin mu yasa muci haram ya kamata dai ka sanar da shugaban Hospital din" "Ai baya da matsala zan sanar da shi kuma zan gayawa brox ya duba patients dina." *Su kursiyya ne zaune kan kuka duk Sun koma wata irin hallita mai suffa abun Tsoro jikinsu irin na mutun kai na jaki Ga kuma wani wagegen baki da Jini ke kwaranya daga Ciki Wayarta Ta jawo ta kira Al ameen bugo Daya ya dauka domin yarinyar ta fara bashi haushi gwara yayi mata baro-baro ko ta rabu dashi haka yace a zuciyarsa. ko sallama batayi ba ta fara magana. "Haba mijina al ameen dina ya zaka min haka kwana biyu baka kirana kama Daina daukan kirana dama haka auren yake?". Dariyace ta kubce wa Al ameen domin har saida ya rike baki. "Ke tsaya wai ke wace irin jahila dakikya ce me kike ma kursiyya ko kur.... me ma to wallah bari kiji in gaya miki..................... ...................................... Shiga nan ka/ki yi like kai tsaye a page mu domin samun farkon lbrn https://m.facebook.com/bigboyisahfans/?ref=bookmarksbookmarks ✍🏼Autan marubuta ✍🏼 👑King boy👑 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 134 - 135 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟ZAMANI APR 2017 🌟 |_________________________| ***** zamani ***** 🌟ZAMANI WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©Z.W.A ***** zamani ***** . _*DEDICATED TO UR|„> AUNTY NA FATIMA USMAN (MMN ALI)*_ 👍🏽 *Na gaida ki kyauta na gode da kulawar da kike bani hakika kece lamba daya a fagen kaunar wannan littafin. Mmn hisham bazan manta dake ba.*👍🏽😉 Dariyace ta kubce wa Al ameen domin har saida ya rike baki. "Ke tsaya wai ke wace irin jahila dakikya ce me kike ma kursiyya ko kur.... me ma to wallah bari kiji in gaya miki Ba sanki nake ba kuma bazan taba Sanki ba. Wama yasanki da har zaki dinga kiran mutum da mijinki auu! wai dan anyi auren wasan nan a grp to bari in gaya miki gaskiya wannan ma Ni a Matsayin nishadi na dauke shi ba komai ba. kuma Ina so in gaya miki Ki Rabu dani dan allah domin ni magidan ci ne Mata na biyu a halin yanzu. Cikin kuka Kursiyya tace Ni zakawa haka Al ameen Dama kai mayaudari ne ashe Ban sani ba. Shin kasan ko ni wacece kuwa. Saboda kai na Rabuda ahalina na rabu da Masoyina wanda Zan aura dan uwana. Ba ina fadi maka haka bane domin ka so ni Aa ina fada ne kawai domin takaicin da ke cikin Raina. Wato kai mayaudari ne ko To ka yaudari Wata wacce ita ba'a Yaudara Dan haka ka jira Daukar Fansa bazata zo maka da Kyau ba. Domin ni ba Mutun bace Ni Aljana ce. "Banza mahaukaciya Da yawa na hadu da irinki masu cewa su aljanune kuma ba abunda ke faruwa daga Karshe dan haka wannan bazai Taba tsorata ni ba." Katse wayar yayi tukun yayi Tsaki yace Shirmamiya kawai. Block din number yayi. Kursiyya Wulli taya da wayar cikin Ruwan dake kasan kukar Hawayen Jini ne suka fara kwaranya a kan bakaken idanunta masu ban Tsoro. Marsiyya kuwa ta shiga Rarashinta Taba bata Hakuri. Wasu irin Muryoyi na dinga ji Na dariya na tashi a gurin wanda su kansu su kursiyya saida suka Rude suka kama waige-waige Domin ganin mai Dariyar Sai can daga bisani wani dan-kareran Aljani ya bayyana yana Zagaya su Yana dariya Ba kowa bane face Dursum. "Kursiyya! Kursiyya! Cikin wata iriyar murya marar Dadin ji yake maganar. "Na so Ki So mai tsanani na kula da ke na rike ki amana Amma kika guje ni ta Dalilinsa kuma kika hanani daukar Fansa a kansa To yanzu gashi ke da kanki naji kina maganar Daukar Fansa A kansa Saboda kawai ya iya kalaman soyayya kika guje ni a kansa Bakiyi tunanin komai ba kika Tare a gidansa kika guji iyayenki _hahahahahah_ ya karashe zancen da kwashewq da wata irin dariya. Nuni tayi da hannuta bangaren sa kawai Sai ga wata irin bakar sarka ta fito daga hannunta da sauri ta nanado wuyan Dursum sama ta daga shi yana Reto " Yi dariyar ta kara cewa ci gaba da dariyarka mana. wato bazaka barni da abunda ke damuna bama sai kazo ka kuma dasa min wani bakin ciki? mai makwan ka min jaje ka kuma Rarashe ni ka tayani daukar Fansa sai dai kazo ka cika ni da surutai ka kuma kara tunzura Zuciyata shin haka Salon son naka yake? Idan kayi wasa a yanzu zan batar da kai daga fadin duniyar nan". Dursum kam idanunsa sunyi jajur har baya iya magana domin sarkar ta shake shi Sosai. tari ya Fara kamar Wanda zai mutu marsiyya na ganin haka ta fara rokon aunty nata ta Sake shi Zai mutu fa in bata Sake shi ba. sakinsa tayi ya fada ruwa Tunjum! Ya lume Zuwa can naga ya fito a suffar wani dodo mai ban Tsoro gashi kato Jikinsa Duk Sulbi ne Idanunsa hancinsa baki da kunne Wasu kwaruka ne ke fita yan kananu bakake. magana ya fara wacce muryar in mutun yaji kamar Dodon kunnansa zai fashe. " Kursiyya ni kikawa haka? Ni kike nema ki kashe domin kawai na fada miki gaskiya. Lalai yau badan ina Sanki ba kuma inq jin kunyar babanki Da sai na koya miki hankali na nuna miki banbancin Mace da Namiji. Kinci Darajar Mahaifinku da kuma San da nake miki. kuma sako yaje wa mahaifinki daga wajena Dan haka yace yana nemanku Daga ke har kanwarku Maza-Maza kuje gida. "Tabbas zan koma Gida amma sai na dauki Fansa ta tukun nan" cewar kursiyya "Allah ya bada Sa'a amma ina baku shawara kuyi gagawar dawowa gida Domin Fushin mai Martaba ba kyau ina jiye muku Tsoran afkawa cikin Fushinsa" Batt dursumm ya bace. Su Kursiyya kuwa suka dawo gidan Al ameen. yau kam su al ameen sun shakata haka suka wuni suna kai kawo tsakanin daki da parllo da kuma kitchen suna wassanni suna farantawa juna Rai. Yasmeen tana daki tana jinsu amma taki Budewa wai ita tayi fushi. duk yau bata ci wani abu ba Sai lacasera dake cikin dan fridge dinta da kuma cincin su kadai take ci in ta ji yunwa ta matsa mata. Gaba dayan gidan suka ji yana girgiza duhu ya mamaye ko'ina Al ameen da Zainab ma da suka Rike wa juna hannu basa ganin junansa. Yasmeen na daki a tsorace ta mike ta nufi kofa da lalubr ta bude ko far ta fito a guje tana ihoo tana kiran sunan Al ameen karo taci da kujera hakan ya tabbatar mata data iso Parllon. Su Al ameen kuwa kara makalkale junansu Sukayi Zainab kuwa ta fara jawo Suratul Baqara. Dariya suka ji anayi Ta ko wane bangare na gidan suka jin dariyar na fitowq. gidan kuma yaci gaba da girgiza kamar da. Haka itama Zainab a tsorace take karatun da karfi. "Ke!! kimin shiru ki tsaya da karatun nan bada ke nake yi ba idan kuwa kina so abun yq shafe ki ne to bismillah ci gaba". Kursiyya ce ke maganar Cikin wata irin murya wacce ita kanta ta isa ta tsorata dan adam uku-uku take fitowa. jikin Zainab Ya hau bari Ta fara karkarwa Amma taki daina karatun Sai dai ta Rage ba kamar dazu ba da take yi da karfi. kursiyya ce ta bayyana A jikin bango da wata irin hallita mai Firgitarwa wacce idan ka ganta ko kai waye sai ka firgita "Keeeeeeeee!! kina cika min kunne fa da karatun nan naki ki dakata ko kici na jaki yanzun nan." Shiru Zainab tayi domin ta kadu bata taba ganin wata hallitaba irin wannan. sulalewa tayi daga jikin al ameen ta fadi a kasa sumama. yasmeen tana ganin halittar itama ta kwada kara ta rufe idanunta da karfi. Al ameen Rudewa yayi gaba daya ya fita hayyacinsa yama Rasa dame Zaiji................................................................ Duhun yayi yawa gashi da rana ne hakan yasa na fito a guje fada da Aljani ba dadi fa. ba dan hk ba da na shigar musu 😅😰😰😰😰😂 .lolz Shiga nan ka/ki yi like kai tsaye a page mu domin samun farkon lbrn https://m.facebook.com/bigboyisahfans/?ref=bookmarksbookmarks ✍🏼Autan marubuta ✍🏼 👑King boy👑 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 136 - 137 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟ZAMANI APR 2017 🌟 |_________________________| ***** zamani ***** 🌟ZAMANI WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©Z.W.A ***** zamani ***** . _*DEDICATED TO UR|„> AUNTY NA FATIMA USMAN (MMN ALI)*_ 👍🏽 *Na gaida ki kyauta na gode da kulawar da kike bani hakika kece lamba daya a fagen kaunar wannan littafin.👍🏽😉 🤔 BAN MANTA DAKU BA😘 🌹USAINI 80K🌹 🌹UMAR D UMAR🌹 🌹Abdul King Article🌹 🌹MUFEEDAT🌹 🌹SAJEEDA BATULA🌹 🌹 Mmn islam🌹 👍🏽😀 I love u oll my friends 😍 ONE LOVE "Keeeeeeeee!! kina cika min kunne fa da karatun nan naki ki dakata ko kici na jaki yanzun nan." Shiru Zainab tayi domin ta kadu bata taba ganin wata hallitaba irin wannan. sulalewa tayi daga jikin al ameen ta fadi a kasa sumama. yasmeen tana ganin halittar itama ta kwada kara ta rufe idanunta da karfi. Al ameen Rudewa yayi gaba daya ya fita hayyacinsa yama Rasa dame Zaiji. Ana cikin haka sai kawai al qmeen yaji an shaki wuyansa ta baya an daga shi sama. kan iska. kokarin kwacewa ya hau yi nan ya fahimci da sarka ce aka dauro wuyan nashi. Dariya aka ci gaba dayi hahahahaha 🤣 kamar bangwayen dakin zasu tsage dan karar dariyar. abunda ya kara dugunzuma hankalin Al ameen kenan Tsoro ya sake mamaye shi ga dakin har yanzu masifar duhu, Kursiyya ce ta bayyana tana dariya ta cikin wani haske ita kadai ake gani a duk dakin sai kuma al ameen dake makale a sama wanda lunfashin sa har ya fara daukewa dalilin daurin da aka mishi sai wuntsile-wuntsile yake da kafafu. wata Rudadar murya Kursiyya ke magana da ita " hahaha Al ameen ka tafka babban kuskure na yaudarana da kayi. ka saba yaudara a net ka yaudari mata da yawa naga wannan a bincike na da niyi wasu sun tsani maza ta dalilinka sau da yawa wanda basu taba soyayya kake yaudara. wannan yake karya musu zuciys suji sun tsani soyayya bama ta net ba har ta face to face. Garin kwashe-kwashrn ka kuma ka debo ruwan dafa kanka ks ballo mayunwaciyar Zakanya kuma dole ta cinye ka. hahahaha Al ameen wato yanzu da mutun ce kawa abun da kamin shikenan kaci bullus ko. to wannan ba mutum bace kursiyya kenan yar gata gurin sarkin aljanu. daga kaina baza ka sake Yaudarar wata mace ba mutun ko Aljan domin yanzu zan kashe ka na batar dakai haka kuma suma wannan matan naks bazan barsu ba bayan na kashe ka suma kashe su zanyi ka sani yanzu ba ko birbishin Sanka a cikin zuciyata. Yasmeen najin anyi batun kashe su Tayi Zumbur ta mike ta nufi dakinta da gudu da niyar tserewa. kafin ta kai kofa. Yasmeen ta aiko mata da wata Sarka ta nanade ta tajata Sama itama tana lilo sai iho take kwadawa. Al ameen yana ganin haka Ya kara Rudewa cikin karfin hali yace.' "Naji na kuma amince ki kashe ni ni nayi miki laifi na cancanci hakam amma ina hadaki da allanki ki bar matan domin kuwa Su basuyi miki komai ba." "Al ameen ka kyale ta marar mutunci ta kashe mu din ai itama Allah bazai kyale taba banza kawai Shedaniya macuciya kawai. in ba dan Zalinci da Fin karfi ba kije ki nema jinsinki kuyi Aure mn mu me Ruwan mu dake." Maganar yasmeen tayi masifar batawa Marsiyya Rai har itama kursiyyar. Kursiyya ta kara matse matse mata ciki da Sarkar. Wani uban ihuuu! yasmeen tayi wanda bata yi kalansa ko a baya ba. Tace "Yah Al ameen ka taimake ni Ta matse min ciki kuma ina Dauke da juna biyu." A takure ta Fadi maganar tana kara Al ameen kara Rikicewa yayi ya fara kokarin kubcewa daga shake war da sarkar tayi mishi. amma ina Sarkar ko dan motsi batayi. da ya kalli yasmeen yaga halin da take ciki hawaye ke Zuba a idanunsa Ya fara Rokon Kursiyya yana mata magiya a kan ta sakar mishi matarshi kuma karta kashe mishi da'. Kursiyya wata mahaukaciyar dariya ta sake yi wacce ko ina na dakin yake amsawa. Ohh! Al ameen me da ashe kasan ciwan da' to bari kaga. jikin bango ta gwara Yasmeen kanta ya bugu ta Fado kasa sumama. Wani ihuu! na takaici Al ameen yayi Tukun ya fara fadi mata bakaken magan ganu wanda yasa taji mugun haushi wata muguwar wukace ta bayana a hannun kursiyya wacce takobi ce takai tsawan mutun kallo daya zaka mata kasan duk inda aka bugata a jikin mutun sai ta wuce wato Zata Raba mutum biyu ba tare da ta tsaya wani gargada ba. Kursiyya a fusace ta daga takobin da niyar ta Raba Al ameen gida biyu. Wani mahaukacin kara su kursiyya sukayi Inda lokaci daya naga komai ya Canza Al ameen ya fado kasa tum! duhun Dake cikin dakin ya washe Sama da kasa na nemi Su marsiyya na Rasa. Gefe na juya Ashe Zainab ce ta farfado ta tuno da Ayatul Qursiyyu Ta fara Karantowa shi yasa suka Gudu. Dakatawa tayi da karatun da Gudu ta tashi ta nufi Yasmeen da ta hanga can gefe kanta Jini na Zuba. Al amern Kuwa wani Masifafan ciwon kai ne ya zo mishi a lokacin A wahale ya tashi kanshi a dafe jiri na debansa ya tashi ya nufi Gurin su Yasmeen din. Da sauri Zainab ta cire Dan kwalinta ta daurewa Yasmeen kanta. A haka al ameen ya kama Ma Zee Suka taho da ita waje. Da sauri su idiris driver suka taso suka taimaka da bude motar aka saka Yasmeen suma suka shiga driver yaja mota Sai G . N . H . hospital. Nan suka bar M. lawal a gurin Yana tunanin me ya faru a gidan domin shi kanshi Ya daure yasan dai idan fadan kishi ne akayi To Zainab bazata taimaka a fito Da yasmeen din ba. ( Ni kuwa nace. wannan Fadan na kishi ne amma fa da Aljana. lolz) Su husaini ne suka karbi Yasmeen da Sauri aka nufi Emergency da ita. Dake ba bangaran shi bane ya fito ya bar Sauran likitocin a ciki domin huruminsu ne. Wajen su zee ya dawo a rikice yana tambaya me ya faru domin Shima abun ya Daure mishi kai. Zee tace yah yanzu dai a kirawo iyayen ta ya kamata a sheda musu halin da yarsu ke ciki shi yafi mahimmanci. Husaini ya juya ga Al ameen wanda tunda aka zo ya sama waje ya zauna kanshi rike sai Zufa yake. Domin kanshi yake ji kamar Zai tsage. Husaini yace. "kai lafiya kuwa kazo ka sama waje ka zauna Kira wo iyayen Yasmeen mana a sheda musu." "wllh kaina ne ke masifar ciwo kamar Zai tsage nake ji. ga wayar kira su". ya mikawa Usaini wayar. Husaini ya lalubo number Hajara ya sheda mata halin da Yasmeen din ciki. A Rude itama ta nufi gurin umma ta gaya mata. Lokaci Daya naga idanun Al ameen sun wani canza kala Tsaye ya mike yake magana irin ta mata. Al ameen bazan taba Rabuwa da kai ba tunda na samu nasarar Shiga jikinka duk rintsi Duk wuyi bazan fita ba sai na dandana maka azaba......................................................... 🙆🏻🙆🏻AL AMEEN YA SHIGA UKU ASHE TANA JIKINSA🙆🏻‍♂🙆🏻‍♂😰 Shiga nan ka/ki yi like kai tsaye a page mu domin samun farkon lbrn https://m.facebook.com/bigboyisahfans/?ref=bookmarksbookmarks ✍🏼Autan marubuta ✍🏼 👑King boy👑 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 138 - 139 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟ZAMANI APR 2017 🌟 |_________________________| ***** zamani ***** 🌟ZAMANI WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©Z.W.A ***** zamani ***** . _*DEDICATED TO UR|„> AUNTY NA FATIMA USMAN (MMN ALI)*_ 👍🏽 *Na gaida ki kyauta na gode da kulawar da kike bani hakika kece lamba daya a fagen kaunar wannan littafin*.👍🏽😉 😳 Husaini da zee hada ido sukayi a tare domin sunji al ameen na magana saidai basu ji ko me yake cewa ba hakan yasa husaini yace, "me kaki cewa wai?" cikin 1 second tuni kursiyya ta bar jikinsa Al ameen yaji tambayar tazo mishi wani banbarakwai. " Yace ni me kuwa nace nace nayi kawai kaina ke ciwo." A lokacin ne hajara da su mmn yasmeen har dady suka karaso duk a Rikice suke cikin tashin hankali suka fara Tambayar Al ameen me ya faru da yar su. Al ameen in'ina ya kamayi Domin ya rasa ma abunda Zai gaya musu Shin wace amsa ma Zai basu yace Aljana ta Raunata ta kenan?. kai gaskiya bazan fada ba mmn yasmeen ta rikice sai tambaya take ina Yasmeen lokacin wani doctor ya fito da Sauri su husaini suka tarye shi suna Tambayar ya jikin nata. yace Jikin nata alhmdulilah da sauki tama dan Sama barci ne nan da Rabin awa zata iya farkawa in yaso lokacin Dazu iya shiga ku ganta. Su al ameen suka ce Alhamdulilah" gaba daya. Al ameen ya biyo doctor yana Tambayarsa ko sun duba cikin da ke jikinta bai samu matsala ba. Doctor yace, "Eh gaskiya ba wani matsala a ta nan bangaran ma. godiya Al ameen yawa allah ya koma gurin su abba wanda duk sun Sama waje sun zauna umma da hajara har yanzu hankalin su bai kwanta ba sun matsu suji me ya sama yasmeen. Bayan al ameen ya isa gurin ne Dady yace, "Al ameen gaya mana me ke faruwa ne i hope dai ba fada bane Tsakaninta da amaryarka Domin naji an ce min kayi aure. Al ameen yace. "Aa dady ba tsakanin su ba domin ga Amaryar nan ma tare muke da ita kuma badan itaba da tuni Aljanar Ta kashe mu gaba daya. daga ni har yasmeen din. da sauri Zainab tayi magana. " Wannan bayi na bane yin Allah ne shine ya cece mu daga gare ta kuma ni a tunanina Sakacin da kuke da addu'a ne ya jawo haka domin na lura daga kai har Yasmeen din ba mai ilimin Addini." dady ne ya dakatar da wannan shafin domin yaji Zainab ta dago shafin Laifinsu "Al ameen aljana fa kace to miye hadin ka da Al jana ni fa banma wani karasa Yarda da wannan aljanun da ake fada ba. kawai daga mutun ya kamu da Zazabi mai Zafi ya fara surutai sai ace wai aljanune to kuma koma al janine ai bazai taba ya' ta ba ko shi waye dan uban sa aljanin banza. zee tace dady kayi hakuri amma ai dole mu yarda aljanu domin ga ayoyi nan da dama cikin Al qura'ani mai girma wanda suka bayyana mana ceww tabbas akwai aljanu kuma suma suna Rayuwa ne a doran kasa kamar yanda muke yi. suma cikin su akwai Musulmi akwai kafurai akwai mugu akwai kuma wanda ba mugun ba...." Maganar wata nurse ce ta dakatar da zee. tace zaku iya shigowa kuganta. Da sauri su umma suka shiga gurin. " Yasmeen ji tayi kawai kanta nayi mata wani masifar zafi lalubawa tayi taji Alamun bande ji a gun kokarin tuna abunda ya faru da ita ta fara yi. ai kuwa ta tuno duk abunda ya faru. momy ce ta karaso gun tana mata sannu. ita kuna kofa take kallo cikin masu shigowa ko zataga Al ameen dinta shiru bata Gansa ba. Tambaya ta farayi ina Al ameen zee tace yana waje Tare muke da shi. wata kallar harara yasmeen ta aikawa da zee. ( wato kishin ne har yanzu) Zee kuwa ko a kanta domin tasan halinsu su mata game da kishi. Cikin kuka Yasmeen din take magana. "momy ina Al ameen ku gaya min mana yana ina Allah yasa dai bata kashe min shi ba." mum ta dafata. "Yasmeen lafiyanki kuwa wacece zata kashe shi kuma, to al ameen lafiyansa lau kanshi ne ke ciwo shine ya tafi karban magana but yanzu Zai dawo ki kwantar da hankalinki kinji." Gyada kai yasmeen tayi amma har yanzu zuciyarta bata gamsu ba tunaninta Al ameen ya mutu ne shine ake boye mata domin taga kowa a gurin amma babu shi. Sauran mutanan gurin ne suka fara mata sannu ya jiki tana Amsawa amma da zee tace ya jiki banza tayi da ita ko kallanta bataiyi ba. kowa yayi tunanin wani abu a gurin amma ba wanda ya nuna. 'Ana faman dubiya ita kuwa nuratu kokarin hawa kan gadan da Yasmeen take takeyi da gyar ta samu ta hau. ta kalli yasmeen. " aunty nazo ki karasa min Labarin ALJANAR FATIMA domin kullum sai nayi mafarkin fatima da yar babynta shi yasa nake so inji yabayin. yasmeen tace. " To naji zan karasa miki amma ba yanzu ba tukun sai ranar da kika zo gidana Zan miki labarin har karshe amma kinga nan asbiti ne kuma bani da Lafiya... (keeeeeeyy!) karan bude kofa. kofar take kallo ganin waye zai shigo. wani mugun kara Yasmeen din ta saki hade da makalkale umma sosai tana fadin ku boye ni gata nan zata kashe ni momy wallh kashe ni zatayi bana so in mutu yanzu ku boye ni. kowa ya tsorata sosai a gun tambayarta aka shiga yi "wacece wacece" domin su basu ga kowa ya shigo ba bayan Al ameen. juyawa tayi da hannunta take nuna saitin al ameen din tana cewa "gatan nan mum karku bari ta karaso kashe ni zatayi ku ceceni. lokacin Al ameen ya karasa gurin yana cewa "yasmeen lafiya kuwa me ya same ki ya jikin naki" a yayin da ita kuma kursiyya take gani a maimakon shi din ji tayi tana cewa "Yasmeen kin tsalake Rijiya da bayq da kika samu kika tsira da rayuwarki dazun amma yanzu bazan barki a raye ba yar yasmeme kina tunanin wai zan barki ne hahahaha to ki chanza tunani" hannu al ameen ya mika zai taba fuskar Yasmeen din yayin da ita kuma take ganin kursiyya ta miko hunnan wani ihuuu tayi hade da tsillo daga kan gadon Sauran kadan ta fado badan su hajara sun Riketa ba. da sauri su Zee suka kira doctor Allurar barci aka yi mata sannan ta sulale ta kama barci. har Magariba ta gabato suna asbitin ganin dare ya farayi abba yace to mu tafiya zamuyi ya kalli su al ameen yace suma su tafi gida in yaso sai a bar hajara a nan ta kwana. haka kuwa akayi gaba daya suka tafi sai hajara sai yasmeen dake barci aka bari. karfe 8 su al ameen suka dawo asbitin suka kawo abinci amma har lokacin Yasmeen bata farka ba. sun dade a asbitin sai wajen karfe 11 suka koma gidan da zasu tafi zee ta tofawa Yasmeen addu'a. yau kam ko zee din ta kasa gane wa Al ameen domin gaba daya ya chanza shiru shiru yake kuma bai fiye shiga mutane ba. ayatul qursiyya ta fara karantawa tana tofawa a dakin kamar yanda ta saba yi ko a gida. Tsawa ya daka mata yace ta daina baya so tace ai addu'a ce domin kariya. karayi tayi ta tofa Ai kuwa da gudu kamar wqnda aka kora ya fito ya bar dakin. abun ya daure mata kai daga baya kuma sai tayi tunanin ko barkwanci ne irin nasa da ya saba yi. A gidan su Yasmeen jarfe 12:30 Dady ne zaune a parllo duk daren nan amma shi fim yake kallo hannunsa rike da Jarida kuma yana karantawa. umma kam tuni taje ta kwanta. yana zaune ya fara jin kuka a tsakar gidan " kuwwwwwwwwww,wooooooo" haka yata jin kukan na karuwa kuma yana kara kusanto dakin. ta ji yayi gen ya mutu dakin yayi duhu rudum ya lalubo wayarsa ya danna switch ba charji. abun ya bashi mamaki domin a full take. daga waje kasa yaji ana tada gen. bayan kuma yasan ba wanda ya bari a maimakon mai gadin su da yayi tafiya. karan tada gen. yake ji can kuma sai yaji surutu yan-. yan. haya- haya. sai hayaniya ake surutun ba na mutun daya ba bana biyu ba. a hankali ya nufi saitin window da yake dan ganin haske ta wajensa domin duhu yayi yawa kuma gashi yana upstairs a Tsorace yake tafiya cikin sando domin hayaniyar ta yawaita. karasawq yayi ya leka. don Tsoro ji yayi kamar zai fada kasa daga kan benan wasu halitu ne wanda bai taba ganin kalarsu ba sai hidima suke a tsakar gidan kamar dai gidan biki. halittun da yawansu basu karasa girman mutum ba, suna da bindi dogo ko wanne yana da zallakeken hakori a gaba dogo wanda ya fito daga cikin dogon bakin fatar jikinsu dark Green ce mai walkiya. can ya hangi wata Tsohuwa tsohuwa a cikin su tana bugon mai tada generator di tana cewa. "kai kumudu baka jin magana yanzu gashi ka kashe mana inji ga mai gidan baya nan balle ya zo ya tada mana So kake muyi party a cikin duhu ko?." kumudu ne ya dago kai da jajayen idanunsa suka hada ido biyu da abba sai da fitsari ya kusan fitowa abba a wando dan tsorata da yayi na ganin mumunar fuskar aljanin nan. da sauri kumudu yace " lah ga mai gidan can saman shigifa" da wata irin murya marar dadi. gaba daya Aljanun naga sun daga kai suna kallon abb.......................... . .............................. Lalai abba zaisan akwai aljanu ashe daga today.lolz Shiga nan ka/ki yi like kai tsaye a page mu domin samun farkon lbrn https://m.facebook.com/bigboyisahfans/?ref=bookmarksbookmarks ✍🏼Autan marubuta ✍🏼 👑King boy👑 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 140 - 141 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟ZAMANI APR 2017 🌟 |_________________________| ***** zamani ***** 🌟ZAMANI WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©Z.W.A ***** zamani ***** 😍Kuyi hakuri fa na fiki matsuwa da inga na kamala book dinan amma ayuka ne sunyi over ynz ma bikin abokina ake mune angona 😎 dan haka in kunji shiru kuyi uziri kawai. king na san duk mai sanshi 😘 love u all ma😍 dady jin an ambaci haka a Rude yayo baya domin ya gudu. juyawarsa keda wuya yayi karo da kalar aljanun nan guda biyu kafin yayi wani yunkur'i suka sunkuce shi sukayi sama da shi yana ihuu! yana wuntsile-wuntsile suka bace da shi basu bullo ko'ina ba sai gurin gen. tsakar gida kenan tsakiyar aljanun abba suma ne kawai baiba dan Tsoro. haka suka ce ya tayar musu da gen. a tsorace hannun na karkarwa ya fara jan gen. din ja biyu yayi gen. din ya tashi gaba dayan gun ya dau wani kara da shewa na ajlanu sai jin dadi suke suna tafawa. abba kam sai karkarwa yake suma ne kawai baiyi ba. ganin hankalinsu yayi wani gun a hankali ya zame jikinsa ya tsere daki. yana shiga parloon wata dariya yaji anayi dariyar mace. daga jikin bango wata aljana mununa ta bayyana tana yin dariya. tace ba kai ne mai zagin mu ba kana cewa ba aljanu to yanzu ka gane akwai mu ko. mu ba bugo ba zagi kawai shagalin biki ne zamuyi na wata biyu kullum cikin dare kaima dole ka dinga fitowa walima kajj ko?. ciki kaduwa ya gir-giza kai alamun eh zai yi Dariya ta karayi hahahahaha maza ka wuce. da gudu ya tashi har yana tun-tube ya shiga dakin da gudu kamar an koro shi. can ya fada kan umma baima lua da ita ba shi wajen buya kawai yake nema. Farkawa tayi tana murje-murje Alhji lafiya kuwa?. cikin Rada yake ce mata "kiyi shiru, kiyi shiru kar suji mu" "suwa" ta fada da dan karfi, da sauri yasa hannunsa ya toshe mata baki. shiru sai da aka dan dade tukun ya sake ta. shiru yayi cikin blanket ko motsin kirki baya yi. har safe. tun da sasafe abba ya Rikice wai aje a nemo mishi malamai suzo suyi karatu Aljanu sun cika mishi gida abun dariyama yabawa umma tace alhj inace kaine kace ba aljani ma jiya. " pls yi shiru karsu ji mu nasan suna nan kasa suna bidirinsu bari ma in leka inga". a hankali yake tafiyar har ya karasa wajen window ya leka wayam ba komai a gurin kamar ma sam wasu halittu basuyi shagali a gun ba. lokacin itama umma tazo ta leko bata ga komai ba tace. " wai ni alhj me ke faruwa ne ina ce kace ba wani aljani a duniya duk karya ce to ka kwantar da hankalinka tunda babu" bai karasa jin me umma ke fada ba yaji magana ta kasa ana cewa. "alhji mun gode fa sosai da aran gidan da ka bamu jiya mukayi sarkin aljanu day. gobe waziri day. jibi fadawa day. a haka har sai anzo su hakimi da sauran tarkace sannan azo kan uwayen amarya day. alhji bai ko iya lekawa ba sai karkarwa da yake yi. yana fadin. "kinji ta ko-kinji ko shikenan na kwaso wa kaina bala'i aljanar ce fa wannan ke magana" A cikin kunne yake wa umma Radah. Umma tace "wai ni miye haka Dr gashi na leka banga komai ba Dr lafiyanka kuwa".... "A saboda wannan abu da kayi mana zan baka Aljanu guda biyu masu Tsaran lafiyarka. zasu dinga binka ko'ina don tabbatarda Tsaro." da sauri abba ya leka "A'a wllh na yafe bana so na gode kuzo kuyi duk abunda zakuyi amma ki bar tsaron na gode". Ba saitin aljanar yake kallo ba domin tun kallon Farko da yayi mata yaji hantar cikinsa ta kada. *hahahahaha* dariya tayi. "mun yanke hukunci ba mai ketare wa in na ajiye kara ko cikin aljanu bare kai kace zaka min gardama karya kaka" ta bacce batt! Dr na juyawa yaga wasu yan kananun halita da basu wuce mage ba sai dai ba magen bace a tsaye suke tafiya idan ka kalle su dan muninsu da ban tsoro baza ka sake kallo ba. Abba yace "Na shiga uku" "Alhj me ke Faruwa kuma?" bai tsaya bata amsa ba ya nufi daki da gudu yan aljanun kuma suka bishi a guje. har ma sun fishi gudu da kyar ya samu ya Riga shiga dakin ya Rufo kyauran da kadan ya datse kafar wani daga ciki. umma tazo tana kwankwasawa. "Alhj bude mana me ke faruwa ne" Domin ita bata ganin komai ko maganar aljanar bata ji ba. daga cikin dakin Alhj yace "wai ke bakya ganin su ne. wallahi aljanune gasu nan wai gadina zasuyi dan allah Taimaka ki kirawo malam mujitafa wata kil shi yasan yanda zaiyi ya kore su" "Hmm alhj kenan yanda ka dauki malam mujitafa ba abakin komai ba yau har kaine kuma kake neman taimakon sa. hmm ruwa baya Tsami banza kenan yanzu sai ka gane ko wane mutun akwai ranarsa Maganar da nake ta faman fada maka kenan amma sai kace bazaka taba neman taimako a gurin su ba To yau ga Ranar sa Allah ya kawo ji dakai da tamakar kai dan boko ne mai.. . " "ke wai ni zaki tafi ne ko kuma zuba zaki tsaya kina tayi kamar Rariyar Garara." "yi hakuri Alhji bari inje to allah yasa ya Zo. Ta dau gyalen ta ta zagaya da kyar ta Samu malam ya taho shima dan tace taimako ne. amma da yace bazai je ba "Ai duk mulkin mutum Ba malami ne ya kamata yaje gunsa ba sai dai sarkin in ya matsu yazo gun malam din badan malaman mu yanzu sun zubar da Darajar su ba sun saka kwadayi da san abun duniya a Zuciyoyinsu". hakuri ta bashi tace matsalar aljanu ne. Ba'a jima ba sai gasu sun dawo tare. Malam yaja ayatul qursiyyu da wasu ayoyin ya totofa a parllon dama Tsakar gidan yace. "bismillah zaka iya fitowa" ta leke ya fara dadai yaga baiga aljanunba sai ya karasa fitowa. godiya sosai yawa malam kuma yace a koya mishi addu'a kariyar kai daga aljanu. malam yace ai ayatul qursiyyu da li'ilafi kadai sun ishe ka a duk lokacin da kaga abunda baka lamunta ba to ka karanta su allah zai shiga tsakanin ka da duk wani mugun abu. " Dr yace amma naji ance aljanu na Rikidewa su canza halitta shin da gaske ne? SHIN DA GASKE NE ALJANU SUNA IYA RIKIDEWA (CHANZA KAMANNINSU)?? Eh da gaske ne tabbas Aljanu da Shaitanu sukan chanza Kamanninsu zuwa duk wata siffar da suka ga dama. Tun azamanin Manzon Allah (saww) da sahabbansa an samu Misalai da dama akan haka. Misali kamar lokacin da Manzon Allah (saww) ya sanya Abu Hurairah gadin abincin Zakkah, sai wani Shaitani ya rikide yazo a Siffar mutum yana satar abincin. Sau Uku ajere Abu Hurairah (ra) yana kamashi akan zai kaishi wajen Manzon Allah (saww) shi kuma yana yi masa magiyar cewa ba zai dawo ba. A karo na uku ne yace masa idan ya kyaleshi zai sanar dashi abinda zai amfaneshi. Shine yace masa ya rika karanta ayatul kursiyyi duk sanda zai kwanta barcinsa. Abu Hurairah yazo ya gaya ma Manzon Allah (saww) sai yace masa "SHIN KO KASAN DA WANDA KAKE MAGANA ACIKIN DARARE UKUN NAN KUWA?" Yace masa "A'a". Sai yace masa "AI SHAITANI NE". Hadisin yana nan acikin Sahihul Bukhariy lamba ta 2,311. ( ZAUREN FIQHU'S POST) daga Sayyiduna Ubayyu bn Ka'ab (ra) cewa yana da wani wajen da yake shanyar dabino sai ya kasance duk lokacin da yazo ya duba sai yaga dabinon nasa yana raguwa. Don haka ya fara fako ko zai ga mai satar masa dabinon. Yace nazo rannan na leka kawai sai naga wata dabba mai kamar Yaro saurayi. Sai nace masa "Kai Aljani ne ko Mutum ne?" Sai yace mun "A'a Ni Aljani ne". Sai nace masa "To matso kusa in ganka". Da ya matso kusa sai ba rike hannayensa, sai naji su Kamar Qafafun kare. Sai nace masa "Shin Haka Halittar Aljanu take?" Sai yace "Kwarai kuwa. Kuma su kansu Aljanu sun san cewar ina daga cikin Mafiya Qarfun Jiki acikinsu". Yace "Ai mun samu labarin cewar Kai mutum ne mai son yin Sadaqah shi yasa muke son Muci irin abincinka". Sai nace masa "Shin wanne abu ne zai Karemu daga gareku?" Sai yace "Wannan AYATUL KURSIYYI din nan". Da Ubayyu din yazo ya gaya Manzon Allah (saww) labarin yadda sukayi sai yace masa "QAZAMIN NAN YAYI GASKIYA". Al-Hafiz Ibnu Hajr Al-Asqalaniy (rah) ya kafa Hujjah da wadannan hadisan guda biyu cewa Shaitan ma yakan iya surantuwa ya chanza siffah zuwa ga wasu kamanni wadanda zai yiwu Mutane su iya ganinsa. Hafiz yace ayar nan wacce Allah yake cewa : "HAKIKA SHI DA QABILARSA SUNA GANINKU NE TA YADDA KU BAKU GANINSU". Yace wannan ayar ta kebantu ne da lokacin da Shi Shaitan din ko Aljanun suke cikin ainahin siffarsu wacce Allah ya haliccesu akanta. Amma idan suka rikide, zai yiwu arika ganinsu da siffofi mabambanta. Don Qarin bayani aduba cikin FAT'HUL BAARIY juzu'i na 4, shafi na 489. ( ZAUREN FIQHU'S POST) Abba yace tabb lalai yana da kyau in fara koyon ayatul qursiyyun yanzunan.......................... ..................... SU ABBA YAN BOKO ANJI MAZA ZA'A FARA KARATU. LOLZ Shiga nan ka/ki yi like kai tsaye a page mu domin samun farkon lbrn https://m.facebook.com/bigboyisahfans/?ref=bookmarksbookmarks ✍🏼Autan marubuta ✍🏼 👑King boy👑 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 142 - 143 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟ZAMANI APR 2017 🌟 |_________________________| ***** zamani ***** 🌟ZAMANI WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©Z.W.A ***** zamani ***** Abba bai bar malam ya tafi daga gidan nan ba saida ya iya ayatul qursiyyu haka itama umma ta koya. Abba ya bawa malamin nan kyautar kudi da yace bazai karba ba kuma sai ya karba yace tunda kai ka ga dama ks bani ba laifi yayi godiya ya tafi abunsa. **** a gidan Al ameen kuwa abu ya Rikice domin Al ameen ya dinga abubuwa iri iri kamar mahaukaci zainab ta fahimci aljani ne a jikinsa shi yasa take yun kirin yin karatu sai dai daga ta fara sai Al ameen ya zo ya makure ta wani lokacin kuma yata jubgarta da kyar take iya kwatar kanta. a cikin daren jiya dai tasha wuya domin yanzu tsoran Al ameen din ma take. bayan ta shirya ta gama abinci ta zuba sunci kuma ta zuba wanda zasu kai asbiti tace Al ameen ya tashi ya kaita daga nan ya dubo yasmeen amma yaki yace taje kawai shi baza shi ba taje driver ya kaita. tayi tayi amma mutumin ya kafi shi ba inda zashi da ta takura mishi. mikewa yayi tsaye lokacin idanunsa suka yi wani jajur.yana mike wa ya wanke ta da mari. "Dauka abincin maza ki tafi driver ya kaiki nace ni ba inda zani" cikin wata murya wacce bata Al ameen din ba ake maganar. a Rude yasmeen ta dauki kular abincin a tsorace ta fice tana tafiya tana juyowa tana kallansa domin ta tabbatar da matsala. "Driver ya dauke ta Sai hospital. Zainab na fita Al ameen yayi dariya mai karfi da muryar mace yace "Shikenan kunyi bankwana Da al ameen domin yanzu dama ta samu zan dauke shi in kaishi wani gurin in hallaka shi. in batar da shi daga doron kasa. hahahahah ta sake dariya a karo na biyu tukun ta bata Rai. Kitchen ta nufa ta je gaban k.gas ta dora hannunta saiting wajen wutar. tana kunnawa ta fita daga jikin al ameen din al ameen sai ganinsa yayi a gaban gas ga hannunsa wuta zafi da Sauri ya janye yana yarfe hannu domin ya dan kone kadan ta yadda wajen bazai fito bama. ita kuwa tana gefe tana dariya al ameen kuwa Ruwa ya jefa abun yana tunani me ke faruwa kafin ya karasa tunanin ta sake shiga jikinsa bayan tasha dariyarta. Al ameen ya nufi waje yanayin tafiyarsa ka dai ka gani in dai kasan shi to zaka san da matsala domin ya chanza yanzu haka ya fito a kasa yake tafe yana yan surutai kamar mahaukaci. **** Basmah na gani sai hauka take ina ririke ta da kyau wai zata fada Rijiya itana tun jiya aljanar ta dawo jikinta. da sauri aka aika a kirawo malam ba'a same shi a gida ba ya tafi wajen wata Ruk-yar dole sai kara saka basmah daki akayi kamaninta duk sun sauya sai surutai take barkatai ga jarabar karfi... Dady yana zuwa Asbiti ya samu su hajara jikin yasmeen da sauki sai dai ita har yanzu Al ameen take ambato wai a tunaninta ya mutu ne aka ki a sanar da ita. dady yace "Al ameen bai mutu ba kuma ko jiya ya zo nan duba ki amma sai kika nuna tsoransa kike kika ce wai wata mata kike gani bayan kuma shine. Amma wata kil aljanu ne suka shige sa amma ko sune akwai maganinsu bari dai Al ameen din yazo." yasmeen tace. "Abba wane magani kuma" ayatul qursiyyu ya karanto yace kinga wannan to ta isa tayi Raga-Raga da aljani Dan haka ya kamata kema ki harda ce ta. yana fadi tana fadi har ta dan Fara iyawa dai-dai lokacin Zainab ta shigo Rik da plask da kuma wata yar Kula. Gaban gadon ta Dire su ta durkusa ta Gaida Umma da abba da kuma Su hajara. Yasmeen ciki-ciki ta amsa ya jikinda Zainab tayi mata. Zainab tace. "ga abinci nan.." kafin ta Rufe baki Zaimab tace "Kinga malama bamu san iyayi ina al ameen ki dauki abincinki kuma ki tafi da shi bama so, ta nuna wata kular, ga abinci nan in kina so sai ki kara Domin naga Alamu yunwa ce ta kawo ki gidan Al ameen din" Dady ne ya dakawa Yasmeen tsawa ke Rufe min baki Ba dan ita ba ke da Al ameen din ai da yanzu kun mutu. saboda Tsabar jahilcin ku ko fatiha baku iya ba ita ta cece ku amma shine yanzu zaki dinga yi mata Rashin kunya. to kar in kuma ji" gunguni yasmeen tayi To ai kaine baka sakani makaranta ba. "me kike cewa? ya tambaye ta. "dady ni fa bance komai ba" juyawa yayi ga Zainab yace kiyi hakuri kinji daga yau bazata sake ba kuma ina so dan allah ki dinga koya mata karatu. ki Riketa kamar yar uwarki ku Zauna lafiya. ya juya ga Yasmeen ya mata fada sosai a kan ta kula yaga alamu ita ke tada Tarzoma.... Ana cikin haka gaban Zainab yayi mumunan faduwa Al ameen ya fado mata A Rai da gudu ta mike ta nufi Waje domin tasan akwai matsala. su dady na magana amma ina bata ko saurare su ba. da sauri taje ta Tsaida napep domin driver har ya koma. Husaini lokacin ya karaso asbitin shima ganin Zainab din a Riki ce kuma ta hau napepk yasa ya bisu. 500 tabawa mai napep yana ga canji tace Rike A rude ta shiga Gidan M. lawal ta Tambaya ko yaga Fitar Al ameen. Yace tabbas ya fita kuma ni naga ma duk ya canza da Zan tambaye shi ko lafiya kuma dai Sai na fasa. "Innalilahi wa'ina ilaihi Raji'u yake tashi daga bakinta ga kuma hawaye da Suke zarya a fuskanta. lokacin Husaini ya shigo tana ganinsa ta Ruga ta fada jikinsa tana kuka. tana fadin. "yaya shikenan sun tafi da shi dama abunda nayi gudu kenan" Tambayarta ya shiga yi me ya faru.? da kyar ta iya Rage kukan Ta fadi mishi duk abunda ya faru jiya da dare da kuma Safiyar yau. Innalilahi. shima ya fada lokacin da Zufa ta fara karyo mishi. M. Lawal ya Tambaya ya dade da fita.M.lawal yace gaskiya yanzu Zaikai Awa biyu da Fita.........................m.................................. GOOD MRNG. FRNDS KUZO MU SHIGA GARI NEMAN AL AMEEN. Shiga nan ka/ki yi like kai tsaye a page mu domin samun farkon lbrn https://m.facebook.com/bigboyisahfans/?ref=bookmarksbookmarks ✍🏼Autan marubuta ✍🏼 👑King boy👑 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 144 - 145 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟ZAMANI APR 2017 🌟 |_________________________| ***** zamani ***** 🌟ZAMANI WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©Z.W.A ***** zamani ***** "Awa biyu fa to wane waje kaga ya nufa?. " kasan ina ciki so wllh banga in da ya nufa ba" husaini ya dafe kai to yanzu su ina zasu nufa ma. shiga muta muji yace wa zee da sauri ta shiga ya bi hanya banda dube-dube ba abunda suke yi wai ko allah zaisa su ganshi.. **** al ameen hanyar katsina ya nufa tafiya yake amma nisan da yayi bana kadan bane domin tuni ya fita daga garin daura. tafiya yake yana yan surutai kamar mahaukaci daga ka ganshi kaga sabon shiga a hauka illa suturar jikinsa da take da haske. bakin titi ya tsaya kamar mai shirin tsallakawa sai da wata mota ta feso a guje tukun kursiyya ta fita a jikinsa ta tunkuda shi kan kwalta da kudirin motar ta murtsike shi. 🚗 Tun daga nesa mai motar ya take birki sanadiyar kuracewa Al ameen da yayi ganin birkin bazai yi ba kiris ta hana ya murtsike Al ameen ya lauye kan da karfi wani ice 🌴 suka daga gaban motar yayi Ratsa-Ratsa mutanan ciki ba abunda suke in banda ihuu! masu kalmar shahada kuma nayi. wasu sunji ciwo wasu kuma basu ji ba. kursiyya taji haushin wannan abun sosai komawa tayi ta shiga jikin Al ameen din. kawai tq dau hanya Tasa al ameen din yaYi gaba abunsa ko a kansa. Motane uku na cikin motar da basu ji Ciwo ko kwarzane ba sune suka fito suka nufi gurin Al ameen. wayam basu gansu ba. daya ya juya can ya hangi Al ameen din ya kada kai yana ta tafiya hankalinsa kwance. kira ya fara kwallawa. "Bawan Allah "bawan allah" amma ina Al ameen yayi kunnan uwar shegu ko waigowa baiba. ganin haka suka Ruga da gudu kanshi da Niyar su ci ubanshi. Gaban shi daya daga cikin su ya tarya zai kwashe shi da mari sai kuma ya tsaya jin Al ameen din sai surutan iska yake kuma ko alamar tsayawa baiba sai ma gocewa mutumin da yayi yaci gaba da tafiya abunsa. sauran suka karaso suke Tambaya ya akayi ya barshi ya wuce. dariya yayi yace Ai mahaukaci ne. "mahaukaci kuma cike da mamaki wani yayi wannan tambayar." ya za'ayi kace muna mahaukaci ne bayan gashi Tsaf-tsaf." "Ai gashi nan sai ku Tarye shi ku gani da idanunku. Da sauri wani yaje ya kamo hannunsa. hade da cewa. " kai malan kana da hankali kuwa?. juyowar Al ameen keda wuya ai kuwa sai ya Shake wuyan wannan matashin ba abunda yake fada illah. "Al ameen sai na kashe ka A yau Al ameen bazaka kara kwana a duniya ba Al ameen." saurayin tsorata yayi jin ana sai an kashe Al ameen gashi kuma da wata kalar murya ake mgnr daga kaji ta kasan bata asalin al ameen di bace. kokarin kwacewa yake yana fadin bani bane Al ameen din wllh bani bane Al ameen. yake fada yana kiki niyar kwatan kansa da kyar yan uwan nasa suka kwace shi daga hannunsa. dake hadi da karfin iska ne. Ba yanda suka iya da Al ameen din Domin da kyar suka samu suka kwaci kansu.domin a cikinsu duk wanda ya Rika cewa yake Sai na kashe ka al ameen. shi yasa suka kyale shi. shi kuma hankalin nashi ya kada ga tafiyarsa ya hau hanya. Tafiyar awa biyu yayi ya kawo wani gari A bakin gari yaga wani makeken Dam 🌊 wanda duk mai hankali bazai yarda ya shiga ko baki-bakin ruwan ba. amma sai Al ameen yayi dariya da gudu ya nufi dam din ya fada ciki sai da kursiyya ta kaishi can nesa inda tasan daga ta fita a jikinsa mutuwa kawai Zaiyi. ai kuwa sai ta Fita Al ameen ganinsa yayi A tsakiyar Ruwa lokacin da hankalinsa ya dawo. kasa ya farayi yana sama Ruwa yana wasa da shi. nan take ya fara ihun neman dauki domin ko kadan bai iya ruwa ba. Ya dade a wannan hali har ya zamana ihuu ma baya fitowa sosai. wata mota 407 dake wuce wa har ta Wuce naga tayo baya Wani mutum naga ya fito da gudu ya nufi dam din lokacin kuwa. Al ameen yasha Ruwa har ya Suma yayi kasa. dattijon na zuwa yayi super🏊🏼‍♀ ya fada Ruwan ya lume ya shiga lalube. yayi kusan mints 10 A kasan Ruwa can naga ya dago da Al ameen a kafada har yazo bakin Rafin Abokin tafiyarsa ne ya kama mai suka fito Da shi. Sai a lokacin Kasumu ya lura da fuskar Al ameen ne mijin Yasmeen. Ai kuwa da Sauri suka fara danna mishi ciki Ruwa na fitowa ta bakin 😪 Tari ya fara a tare suka ce Alhamdulilah lokacin suka kamashi Suka saka shi mota suka yo gida... Zainab kuwa da Husaini hanyar kano suka nufa su a zatansu can yayi Sunyi nisa Sosai saida sukayi tafiyar da sun tabbata mutun a kasa ko awa uku yayi yana tafiya bazai zo nan ba. amma shiru basu ga Al Ameen din ba kuma sun Cigiya amma ba wanda yace yaga ko mai kama da shi ☺😊 ba yanda suka iya dole suka hakura suka dawo cikin gari suna Tambaya amma ba labari. su kawu kasumu kafin su zo gida a hanya Al ameen ya Farka sai kuma ya tashi da wani irin Salo domin duk abunda ya dauka bugawa kansa yake. ko kuma ya buga kansa jikin mota da dai suka fahimci ba lafiya yake ba. dole kawu kasumu ya dawo baya yana Ririke shi domin Kuwa yawa Kansa mugun Rauni Sanadin buga kanshi da yayi a karfen motar. Basu dade ba sai gasu a gida. M. lawal ya bude yana ganin kawu kasumu ya fara kiran. "ah boka boka" kawu kasumu ya juyo cikin fushi yace. "Bana san wannan sunan domin na dade da tuba yanzu nima aikin gadi nake a gidan wannan bawan allahn" ya nuna mai motar. mn lawal zai kara wata magana sai ya hangi Al ameen a cikin mota da Sauri ya zo ya kama suka fiddo shi a ririke sai hauka da Sambatu yake. M lawal yake tambaya ina suka samoshi. Kasumu yace" A can kusa da katsina ya fada Ruwa zai hallaka kanshi wai me ke Faruwa da shine naga yana abu kamar mahaukaci" M. lawal yace. "Ina tunanin dai iskokai ne domin matar shi da abokinsa a yanzu haka sun tafi nemansa" Al ameen ne ya kubce daga Rikon da aka mishi yaje ya dauki wata Wuka 🔪 Ta M. lawal Da niyar hallaka kansa ba dan Sunyi Saurin Rike shi ba. su husaini sun gaji da yawan nema a gari suka ce bari su dawo gida. A kofar gida suka hangi mota suka ce lalai akwai wani abu domin basu san mai motar ba da sauri husaini ya karasa tun a kofar gida suke jin hayaniya. da suka shiga Al ameen ne Ake kokowar kwace wuka a hannunsa wai shi sai ya yanka kansa....... .......................................................m Shiga nan ka/ki yi like kai tsaye a page mu domin samun farkon lbrn https://m.facebook.com/bigboyisahfans/?ref=bookmarksbookmarks ✍🏼Autan marubuta ✍🏼 👑King boy👑 Last page In Shaaa Allah 🙎🏿☠ MIJIN ALJANAH ☠🙎🏿 page 146 - 147 THE LAST PAGE ISHA' ALLAHHH 👐🏽 | | na king boy isah👑 | | __________________________ 🌟ZAMANI APR 2017 🌟 |_________________________| ***** zamani ***** 🌟ZAMANI WRITER'S ASSOCIATION 🌟 ©Z.W.A ***** zamani ***** Da sauri su husaini suka karasa cikin gidan husaini ya tofa mishi ayatul qursiyya kawai sai yayi sanyi ya bar haukan da yake. husaini yaja hanunsa suka shiga mota su kawu kasumu na binsu baya a tasu motar basu Zame a ko'ina ba sai kofar gidan M. Nasiru mai Ruk-yah kai tsaye husaini ya shiga gidan Rike da hannun Al ameen kasan cewar kawun su ne M. nasir din. Da suka shiga bayan ya gaida matar gidan ya tambaya ina malam?. matar tace wllh yaje can gidan su basmah wai iskokanta ne suka dawo. Zainab tace iskokan basmah sun dawo! yayi yi sauri muje can din. ba'a dau lokaci ba suka karaso gidan su basmah din. malam zaune yake sai fama yake da Marsiyya taki ta fita shi har yama Rasa ya zaiyi da ita. A lokacin suka shigo da Al ameen. Abun mamaki ana shigowa gidan al ameen ya dawo garas wato kursiyya ta tsere. Tambayar husaini yake wai me suka zo yi nan? husaini ma yayi mamaki ganin al ameen din da yake yunkurin kashe kansa amma gashi yanzu garas. A zuciyarsa ya kawo cewa aljanar ce ta gudu da aka zo shigowa. Malam Al amarin marsiya ya bashi haushi ainun hakan yasa shi cewa a kawo mishi Ruwa a kwano. kafin a kawo da husaini yaga da dan space sai yace amma shima wannan aljana ce, A jikinsa amma muna shigowa nan kaga ya ware" hannu kawai malam ya daga mishi.da aka kawo Ruwan yayi Ruk-yah a ciki tukun ya dinga karanta suratul baqara kuma yana dibar Ruwan yana watsawa a fuskan basmah din. Marsiyya ihuu! take kamar wacce za'a cire wa Rai amma dan taurin kai cewa taki bazata Fita ba Sai dai in a kashe ta. lokacin Naga sauran dangi sun karaso su abba da dady har da Yasmeen. A rude Yasmeen saida taga Al ameen din a zaune ya Natsu tukun itama ta sama nuTsuwa, kawu kasumu ta gani a gefe a zaune a zuciyar ta tace shi kuma wannan me yazo yi nan, lokacin ya waigo ta kuwa galla mishi harara, sunkuyar da kai kawai yayi, hajara ma tayi mamakin ganinsa amma ko kallonsa batayi ba. malam kam baya da Alamu tsayawa, A karatunsa marsiyya kuwa sai kuka take tana ihuu! kursiyya ta fara kira "aunty ki taimake ni ki cece ni" kursiyya dake gefe Rasa yanda zatayi tayi domin tasa in har ta shiga hannun malam ta banu. Ganin ana neman hallaka kanwarta marsiyya kuma tasan halinta da Taurin kai ko tace ta fita bazata fita ba. haka yasa ta Yankr shawarar bawa malam hakuri. Jikin basmah din itama ta shiga. A lokacin suka ji murya ta Rabu biyu daya nabawa malam hakuri daya kuma na kara. malam yace,"ke kuma wacece?." "sunana kursiyya kuma ni yayartq ce dan allah kayi hakuri kabar toya ta" Al ameen Tsuru yayi yana kallan basmah da bakinta ne ke mutsi amma duk wanda yaji yasan ba ita ke magana ba. malam, "au dama kece kursiyyar ke me yasa kika addabi Rayuwar wannan bawan allahn kuma har ta kai ga kina neman halaka shi kina so ki rabashi da Rayuwarsa" "Malam shi yasan abunda yayi min Aure na yayi ta waya bayan baisan ko ni din wacece ba kuma baiji ko muryata ba balle yaga pic dina a haka ya aure ni ya Rabani da masoyina kuma yamin alkawarin bazan kara aure ba sai gashi nazo gidansa naga yana da mata amma sbd san da nake mishi banyi mishi komai ba a lokacin kuma sai na boye kaina ma idan ma ina san wani abu a gurin shi sai dai inyi suffar matarshi." Al ameen da Yasmeen suka kalli juna, Yasmeen cike da tabbatar da zargin da ta dinga yi a baya. malam ya juyo. 'ya tambayi Al ameen shin haka ne duk abunda ta fada" Al ameen yace kwarai haka ne malam Amma ni bansan Al jana bace kuma ni a wasa na dauki abun ba da gaske ba..." A lolacin Tsawa basmah ta daka mishi cikin wata kakausar murya tace, Rufe min baki Al ameen ksr in hallaka ka yanzu" malam najin haka Sai yaci gaba da karatu hade da watsa musu wannan Ruwa, A tare su biyun sukayi wani uban kara Kursiyya ta fara cewa malam kayi hskuri kabar toya mu" Marsiyya kuwa dan tsabar taurin kai ko magana bata yi sai dai kara, malam yace. "To anji yayi miki laifi amma cikin Rashin Sani ne to dan haka kiyi mishi hakuri ki fita daga Rayuwarsa ki koma can wajen danginki.." kafin ya karashe maganar tace, "bazai yuyu ba malam sai dai kayi duk abunda Zakayi Domin kuwa bazan taba hakura ba Sai na dau fansa. sai dai ka kashe ni amma bazan fasa kudirina ba domin yanzu yana fita daga gidan nan ni zan kashe shi da kaina bawai in shiga jikinsa insa ya kashe kansa ba" Malam yayi murmushi, "ina dai ce sai kin fita daga hannuna ne sannan zaki cutar da shi, ina so ki sani bazan taba barin ki ki fata daga hannuna ba tunda abun naki haka ne" yana gama fadin haka ya juya ya dauko wata kwalba addu'a yayi kafin ya bude a ciki ma ya yi addu'a ya tofa. karata yayi a saitin bakin basmah yaci gaba da addu'a, su kuwa su marsiyya ba abunda suke yi in ba ihuu! ba, daga karshe marsiyya ta daka wani uban ihu wanda kowa na wajen sai da ya rufe kunnan sa, ihuun ya fito da ambaton "baaabaaah" can wani bakin hayaki ya dinga fitowa daga bakin basmah yana shiga kwalbar, baysn ya shige tas! malam yasa murfi ya Rufe bakin kwalbar. A daidai lokacin wasu Aljanu suka fara bayyana ta ko'ina na gidan........................................................................... Good morning my friends, KOMAI YAYAI FARKO?? sauran 1 page isha'allah Shiga nan ka/ki yi like kai tsaye a page mu domin samun farkon lbrn https://m.facebook.com/bigboyisahfans/?ref=bookmarksbookmarks ✍🏼Autan marubuta ✍🏼 👑King boy👑 🎃🤖💩 aljanu ne suka ta bayana suka cika gidan🤢👹👺 kowa a wajen ya firgita bama kamar mata. wani farin Aljani ne mai fararen kaya👳🏼 ya bullo Akan wata kujerar sarauta gefe-da-gefan sa kuwa wasu kyawawan yan mata ne farare ke mishi fir-fita da wani kalan mafici. gashin sa na kai har jan kasa yake haka ma gemonsa ya zo har wajen cibiya gashin girarsa ma haka dogo ne. mutumin duk da yana suffa irin ta mutun amma idan ka mishi kallo daya Sai ka tsorata. Cikin wata murya mai dan dadi wacce baza'a kushe ba, "yan adam ku kwantar da hankalin ku muma musulmi ne baki dayan mu baza mu cutar da ku ba," malam juyawa yayi yana kallansa kafin yace. " To kai din waye?" Aljanin yace sunana Mukurik dan jamka-jamka amma a halin yanzu na musulinta sunana Muh'd, Ni a yanzu Sarki ne na aljanun duk African wannan kuma da kake gani su biyun wato, marsiyya da kursiyya, yara nane su biyu na mallaka. A lokacin da na gane gaskiya na muslinta su kuwa sai sukayi taurin kai suka ki muslinta gaba daya ma suka baro gida, ita kursiyya sai tabi saurayinta wanda shima yaki muslinta a lokacin wato dursum amma a yanzu ya muslinta sunansa Zaid, Gashi a gabana." malam ya gyara zama ya gyada kai yace " naji kuma na yarda domin ga alamu nan duk jikin ku fararen kayane, ya daga kwalba da su kursiyya ke ciki, wannan yaran naka Taurin kansu ne yayi yawa Domin ita babbar ta samu wannan bawan allahn, malam ya nuna Al ameen, wai ta aure shi bayan kuma ya gano aljana ce a yanzu kuma nema take ta halaka shi, ita kuwa karamar ta like wa wannan yarinyar ba tare da ta mata laifin komai ba na bata hakuri amma taki wannan Ruk-yah ta biyu ce kuna a wannan karon tace bazata fita ba shi yasa nasaka su cikin kwalba amna a yanzu ya kake so ayi yakai wannan sarkin aljanun?" Sarkin aljanu yayi ajiyar zuciya tukun yace "Nima hukunci biyu ne dani a tare da su bude su a yanzu A tambaye su idan sun yarda zasu muslinta kuma zasu Rabu da wannan yaran mu koma gida su auri jinsin su to In sun yarda sai in nema afuwa a gurin ka ka sake su yakai wannan malamin bil adaman idan kuwa basu yarda ba to a nan zan bar maka su kayi duk yanda kaga dama da su," malam baiyi gardama ba ys bude su kursiyya sai hayakin ya fito yaje ya taru waje daya ana jimawa sai ya rikide ya dawo su kursiyya a galabaice suke duk sunci wuya jikinsu duk kuna ce domin cikin kwalbarma toya su ake addu'a da malam yayi a ciki, Baban su ne ya maida musu jawabi a kan sharudan da ya gindaya a kansu ya zabi na gare su. Da sauri marsiyya tace "Abba ka yafe min wllh ni dai na yarda zan muslinta kuma in rabu da basmah na gwammace inyi haka da a mayar dani cikin wannan azababiyar kwalbar". Haka jawabin ya fito daga bakin itama kursiyya. Sarki yace to Alhamdulilah kaji yanda suka ce malam, malam shima hamdala sukayi tare da duk jama'ar wajen sannan yace, "Yanzu abunda ya kamata shine ku fara karbar muslinci tukun. malam ya dinga biya musu kalmar shahad suna fada bayan sun gama yace to Alhamdulilah yanzu kun zama musilmai kuma ku sani muslinci addini ne mai a dalci ba cuta ko zalunci a ciki sauran bayani abbanku zai muku bayan kun koma gida, yanzu abunda ya kamata sai ku nema yafiya gurin wanda kuka cutar bama kamar ke kursiyya. Nan aka shiga yafiya tsakanin mutane da Aljanu, marsiyya tace wa su hajara, "Ina so ku sani duk abunda kawu kasumu yayi ni na umarce shi kuma kursiyya ce ta Rikide zuwa Al ameen ta saki Yasmeen a lokacin ba al ameen din gaskiya bane" yar ido suka shiga yi suna ta mamakin wannan abun hatta su abba sunyi mamaki. kursiyya da su aunty hajara suka nemi yafiya gurin kawu kasumu yace ba komai ai kuma naji dadi da gaskiya ta bayyana ba wanda zamu godewa sai Allah. malam ya juya yawa su Al ameen Nasiha domin sakaci da addu'a duk shi ya jawo musu wannan a matsayin su na musilmi da sun Rike addu'a da abun ya dinga zuwa da sauki sannan yayi gargadi ga Al ameen cewa ya kiyaye ta kafar sadarwa yasan irin wanda zai dinga mu'amula da su, Al ameen yace na gode malam isha'allah zamu shiga makaranta koda kuwa ta dare ce domin duk Rashin ilimin addini ne yajawo muna. Rabuwar arziki akayi da sarkin aljanu batt suka bace gaba daya aljanun gidan hadda su kursiyya ba'a bari ba. Husaini