TUN INA QARAMA WRITTEN BY SA'ADATU BELLO TUN INA KARAMA👭🌹🌹🌹💞💝💝💘 BY sa'adatu Bello saadatu bello99@gmail.com! Godiya ta tabbata ga Allah madaukakin sarki, mai kowa kuma mai komi. Tukucine ga masoyana! 💝💝💝 Ahankali natashi daga kwanciyar danayi na kalli zoben dake hannuna, sansanyar ajiyar zuciya na sauke tare da sakin murmushi abayyane.cikin natsuwa na saukar da kafata daga kan gadon danake kwance na jawo pillow dake kusa dani na rungume ina jin wani shauki da sanyi a raina, na shiga duniyar tunanin dana saba.kamshin turarensa ne ya tabbatar mani da ya shigo dakin.da sauri na dago kaina na kalli kofar dakina sai naji muryar danake tunani.sallamarsa ce ta dawo da hankalina nayi saurin aje pillown dana rungume na amsa masa batare dana kalli kofar ba, na bude bakina cikin sanyin murya na ce shigo mana yayana. Cikin natsuwa naji ya bude kofar ya shigo na kalleshi cikin kwarjini irin nasa, ya kalleni yayi murmushinsa mai ban sha'awa ya kira sunana hawwa kintashi lfy?na kara sunkuyar dakaina kasa ina wasa da zoben hannuna na amsa masa lfy klau yaya yusuf. Ya kara kallona sosai yace yau baki zuwa skul ne? Naga har yanzu baki shirya ba?cikin hanzari na tashi nace yanzu zan shirya, kafin ya kara magana nayi saurin cewa ka gama ne?ya juyu ya kalleni ya ya jinjina kansa almar eh.dama na tambayi umma ne kina ina?shine tace in dubaki ko kin gama.na girgiza kaina nace a'a, amma yanzu zan shirya, nima banyi tunanin zaka fito yanzu ba. Masha Allah 😍 ku biyoni yawan comment yawan typing 🤪🤪🤪 taku ceeeee sa'ar mataaaaa🤝 TUN INA KARAMA 👭🌹🌹🌹 By sa'adatu Bello saadatu99@gmail.com! Tukuicine ga masoyana! 💝💝💝 Page 2 ...........Uhum hawwa kenan, kinsan yadda nake son karatunki arayuwata kuwa?ya jefo mani tmbyr batare da alamar wasa ba walhi ban hada karatunki da komi ba.ya sake juyawa batare da ya kara kallona ba yace ina jiranki bana son ki bata lokaci.nima na amsa da to yaya shikuma ya fita daga dakin. Ni kuma na shige toleit domin in yi wanka cikin minti bai wuce shabiyar ba nagama shiri na tsab.na fito cikin atamfata mai ratsin blue da mayafina na yane jikina, ga kamshin turarurukan dana sanya ma jikina, don ni din ma ma abociyar kamshi ce. Nasa takalmina simple da jakata sai wayata dana dauka na fito na tunkari falon mu ina shiga na iske shi da umma suna magana, "ya kalleni sai kuma ya daure fuska cikin daga murya yace umma wai yaushe wannan yarinyar zata yarda ita matar aure ce!!! To fa 🤔 babbar magana masha Allah ku biyoni yawan comment yawan typing 🤪🤪🤪 takuce sa'ar mataaaa🤝 TUN INA KARAMA 👭🌹🌹🌹💞💝💝💘 By sa'adatu Bello saadatu99@gmail.com! Page 3 ..........muryar umma ce cikin tsawa tare da daga masa hannu !! Yusuf ya isa haka ! Wai yaushe zaka daina yaudarar kanka ne? Bayan kasan hawwa bazata taba komawa gareka ba, cikin takaici ta girgiza kai tace to ya isa haka nagaji da wannan rashin imanin naka yakamata kabani takardar ta haka nan ko kuma in dauki mummunar mataki akanka.naso mu rabu lfy da kai amma kullum sai ka bata mani rai akan wannan auren naka wanda bashi da ma ana why? Wallahi bazan taba yarda da zalincinka ba cikin sauri ta tashi ta shige daki cike da tashin hankali. Shi kam yusuf tunda umma ta fara magana kanshi yana kasa ba abunda yakeyi zubda hawaye.ni kuma tsaye nake inda nake kamar an da sani sbd aduk lkcn da irin haka zata faru tsakaninmu ni kaina ina jin tsanar shi araina fiye da tunanin mai karatu.rufewar kofar umma ce tasanya gaba dayan mu dawowa daga duniyar da muka fada.ido cikin ido muka kalli juna ya yunkura zai karaso inda nake, cikin hanzari na juya dakina da gudu sbd wani irin kuka daya taso mani. Ina shiga na rufe kofata da key, na watsa kayana bisa gado na fada kan gadon na cigaba da tariyo abunda ya faru tsakanina da mijina yaya yusuf da kuma matar shi wadda ayanzu itace acikin gidan shi."hawwa hawwa hawwa yusuf ya keta kira bayan ya murda kofata yajita rufe.ki fito mu tafi zaki makara, plsss hawwa cikin muryar lallashi.ina jin shi haka na share shi.na cigaba da kukana Yafi minti goma yana bakin kofata yana rokona in fito.can cikin tsawa naji umma tana ce mashi, yusuf zo kabar mani gidana kafita tun kafin inyi maka hukunci i said get out!!! Ni kaina saida birona ya fadi😨sbd tsoro gsky bari in dan maida numfashi wai Allah umma daga gani akwai fada🤔 masha Allah ku biyoni yawan comment yawan typing 🤪🤪🤪 takuce sa'ar mataaaa 🤝TUN INA KARAMA 👭🌹🌹🌹💞💝💝💘 By sa'adatu Bello saadatu99@gmail.com! Page 4 .......juyawa yayi yana kallon umma batare daya kara cewa komi ba, ya saki kofar ya nufi kofar fita daga falon.yana fita ta bishi ta rufe kofar. Koda ya fita wajan motar shi ya nufa ya bude ya shiga, yafi minti shabiyar yana zaune acikin mota ya maida kujerar baya ya kwanta.tunani kawai yakeyi yanda abubuwa suka rikice masa a lkc guda. Bayan shidai yasan ba laifinsa bane amma kowa ganin laifinsa yakeyi, in harda iyayensa babu mai goya masa baya.ita kanta hawwa yana hango tsanar shi a idon ta duk irin soyayyar dake tsakaninsu da kauna da shakuwa amma duk ta kauda kai itama tana gasa mashi aya a hannu.ahankali ya furta why?why hawwa bansan komi ba sai soyyarki babu kowa araina saike kaddara ta kenan auren jamila wanda shine silar lalacewar komi tsakaninmu.tun kina karama, kece araina kuma kece mace ta farko danike ji araina da sauri ya dafe gefen zuciyarsa , insha Allah zaki dawo gareni babu rabuwa tsakaninmu da yardar Allah. Jin tashin motar shi yasa na tashi da sauri na nufi wurin window na na bude labulen daidai da lkcn da baba mai gadi yake bude masa get ya cilla motarsa kan titin unguwarmu fice daga unguwarmu ta G.R.A. Ajiyar zuciya na sauke tare da sakin labulen na juyo kenan naji umma na buga mani kofa, cikin hanzari na isa bakin kofar na bude mata, naja da baya gefe tashigo kallo daya tayi mani tasan naci kuka, ba tare da tace komi ba ta kama hannuna muka zauna kan gado.cikin kulawa da tausayina aranta naji ta kira sunana, cikin sanyin muryata na amsa da na'am ummatah.sai ta cigaba da cewa ina rokonki hawwa kada kisa ma rayuwarki zaki koma gidan yusuf.cikin tashin hankali tare da jin wani abu ya bugar mani zuciyata haka naji!ta kalleni ido cikin ido ta jinjina mani kai alamar eh da gaske take. "Kin sandai ni na haifi yusuf kuma amma bana son zamanki dashi sbd babu adalci zaluntarki kawai akeyi, nikuma bazan taba yarda da cin amanarki ba amatsayinki na marainiya, kaunar da yake maki tun kina karama yasa nayi kokarin ganin ya mallakeki.ashe kash!ba haka bane nayi kuskuren da nake son gyarawa yanzu. Baroki danayi daga gidan shi ina ganin shine hanya mafi sauki kuma banyi nadamar hakan ba amatsayina na kanwar mahaifinki wanda bana fatan kisama ranki kin rasa mahaifi bayan gani da raina cikin damuwa umma tace baki taba kukan maraici ba haka kuma bazakiyi ba indai ina da rayuwa. Hjy mariya zan barta da yusuf a matsayinta ta kanwar mahaifinsa tare da diyarta da yake aure na son zuciya.hmm amma hawwa bazan barki cikinsu ba sbd zan iya yafe yusuf acikin jerin yaran dana haifa amma ke amanata ce. Jin kalaman umma sunyi tsauri nayi sauri dagowa daga kallon kasa da nakeyi, nace ummatah sai kawai ta daga mani hannu ta mike tsaye... Masha Allah ku biyoni yawan comment yawan typing🤪🤪🤪takuce sa'ar mataaaa 🤝 TUN INA KARAMA 👭🌹🌹🌹 💞💝💝💘 By sa'adatu Bello saadatu99@gmail.com! Page 5 ......."tace hawwa kiyi tunanin zan saurara masu, kedai kawai ina son ki rike abunda na fada maki aranki.tana fadin haka ta juya har takai bakin kofa ta juyu, tace mani kuma daga yau na hanaki bin shi ya kaiki makaranta, yanzu ki tashi kije ki dauki key din motar ki idan kinada sauran lkc ki tafi, idan kuma lkc ya wuce to kiyi hakurin gobe idan Allah ya kaimu.kuma mota duk wace kike so a gidan nan ki hau ba sai wai taki ba kamar yadda kika sani ne baki da shamakin komi agidan nan.kuma ina so daga yau ki daina zubda hawayenki akan yusuf, ki daure ki cire shi aranki.duk dana san abun mai wahalane agareki amma yakamata kiyi tunani akai, ina fatan kin fahimceni.cikin dauriya amsa mata da insha Allahu ummatah.ina kallonta ta fita ta jamani kofar.ajiyar zuciya na sauke a hankali na furta ki gafarceni ummatah amma bazan iya cire yaya yusuf azuciyata ba.kamar yadda nasan shima bazai iyaba.zandai kiyaye dokokinki amma yaya yusuf jinin jikina ne. Na share hawayen da suka zubo mani."abangaren yusuf tuki ya keyi yana jin wani zafi a zuciyarsa, har ya isa office ranshi ba dadi, yana isa wani katon wuri dana ga an rubutu kamar haka Y.B. DISTRIBUTION COMPANY LIMITED... Ahankali naga ya isa bakin get din wurin yayi horn , cikin sauri naga an wangale get din wurin.ya tura hancin motarsa yana shiga ya nufi wurin yin parking ya park motar shi tare da budewa ya dauko breif case din shi da lapton din shi sai wayoyinsa.cikin hanzari naga wani mutum ya nufe shi yana fara'a yana cewa ranka shi dade barka da zuwa, yana kokarin amsar kayan dake hannunsa.cikin dan sakin fuska da babu walwala acikinta ya amsa masa tare da mika masa kayan dake hannunsa ya shige gaba shi kuma yana biye shi.har suka kai bakin office din mutane na gaishe shi saida suka isa yasa key yabude office din mal iro ya shiga ya ajiye mashi yakayan ya fito yana cewa atashi lfy yallabai.ya masa kofar. Babu alamar wani datti a office din ko ina fes ga wani irin kamshi mai dadi dake tashi cikin office din.sbd gsky yusuf akwai tsafta ga son gayu gashi dama Allah ya bashi kira mai kyau kowace mace ta kalle shi to zata so ta mallake shi a matsayin mijin aurenta.in takaice maku dai yusuf handsome ne na bugawa ajarida 😁 idan yayi murmushi wushiryarsa ta bayyana dimpul din shi ya lotsa ai kawai kamar ya dauwama ahaka. Zama naga yayi akujerarsa ya fiddo wayarsa naga ya nemo wata no yana kira yana karawa akunnensa naji yace na iso ina office kasameni, banji mai akce ba saidai kawai naji yace ok sai kazo ya ajiye wayar ya fara duba file din dake ajiye kan table din sa, ba don yana jin dadin aikin ba sbd damuwace fal azuciyarsa. .....jamila ta gama shirinta tsab na zuwa hospital wurin aikinta, saida tagama ta fito ta wuce sashen maigidan amma abun mamaki rufe ta ganshi hanyar fita tayi tafito daga cikin gidan tayi harabar gidan wajan parking amma bata ga motar shi ba.tsaki tayi tace to koma dai baya kwana gidan ne?ta dage kafadarta alamar ko oho" tace nasan yana wurin mayyar nan amma zanyi maganin shi mts yana can kamar wani rakumi yana bibiyarta.kwaf tayi ta nufi wurin motar ta ta sa key ta bude ta shiga tayi rivos ta nufi get mal isah na ganinta ta wangale mata get tazo daidai fita ta sauke gils, "mal yace barka da fitowa hjy " cikin isa da jiji dakai tace barka dai yaushe mai gidan nan yafita ta jefo mashi tmbyr?"yace ai hjy zaikai awa biyu da fita batace komi ba ta rufe gilas din ta ja motarta ta fice rai bace, tunani takeyi yau sati guda kenan abunda yakeyi mata kenan, kuma in ya dawo baya yarda su hadu cikin yanayin damuwa ta furta:yusuf Bashir kankiya ka tabka babban kuskure!!! Masha Allah ku biyoni yawan comment yawan typing 🤪🤪🤪 takuce sa'ar mataaaa 🤝 TUN INA KARAMA 👭🌹🌹🌹💞💝💝💘 By sa'adatu Bello saadatu99@gmail.com! Page 6 .......Tunda umma ta daga dakina na tashi na shiga toleit na kara wanke fuskata na fito na tsaya gaban mirrow na dan gyara fuskata wadda dama bawani make up nakeyi mata ba.sbd dai dai gwargwado ni farace kuma ina da kyauna daidai missali Allah yayi mani hallita mai kyau sbd haka kullum nake kallon kaina ina gode ma Allah Alhmdulillah. Ban canza shigata ba amma na dauki hijabi na sanya a maimakon gyalen dana sanya.sbd dama gaskiya idan zanyi driving to bana sanya gyale saidai hijabi dama don tare dashine nake wannan shigar, duk da shima baya son inayi don yusuf yanada kishi ba tun yanzu ba nasan hakan.tun kafin muyi aure yana hanani ire_iren wannan shigar. Ina da lucture karfe 2:00 shiyasa nayi kokarin fita in shiga skul kafin lkcn ko don in dan rage ma kaina damuwar dake zuciyata.bude jakata nayi na dauko key din motata na rike ahannu na, nafito na rufe dakina na nufi dakin umma don banganta a falo ba, ina zuwa na murda kofar dakin tare da sallama na shiga.tana zaune tana waya na shiga sai naji tace ina zuwa mami zan kiraki bari in sallami diyata.kawai naga ta kashe wayar tare da amsa sallamata"tace hawwa har kin shirya tafiya zakiyi?na amsa da eh ummatah.ta sake kallona tace wai yauma kina azumin ne?nace inayi tace to yaushe zaki dawo?nace ummatah sai karfe 5:00 tace to Allah yabada sa'a adawo lfy.don Allah a kula nace insha Allahu.na juyo zan fita ta taso ta biyoni a baya tana cewa wace motar zaki hau?ina murmushi nace ummah tawa zan hau, tace to shikenan Allah ya tsare na amsa da Ameen, sai da ta rakoni ....har bakin motata na shiga da Addu'a abakina na waigo nace umma bye itama ta daga mani hannu tace bye bye adawo lfy, haka nayi ma motata key a lkcn har baba mai gadi ya bude mani get na isa bakin get din zan fita na sauke gilas dina na gaishe shi, shikuma yana yi mani Allah ya kiyaye haka na fita gidanmu na dauki hanyar skul ina tafiya cikin natsuwa da taka tsan tsan a hanya na kunna kira ar Ahamed suleman ina saurare ina jin wata natuwa na zo mani.kuma ina tunanin maganganun ummatah wanda sune fal araina.ina neman mafita awurin Allah.sbd ban san kowa ba sai yusuf babu wanda na saba da shi acikin dangi kamar shi haka awaje ma babu shi kadaine abun alfaharina kuma tamkar jinin jikina.wasu hawaye masu zafi suka zubo mani, ummatah idan kika rabani da shi wazan jawo arayuwatah TUN INA KARAMA.nake son shi tun ban san menene so ba tunanina yan uwanta ka ne ashe kaunace mai tsanani tsakaninmu dawannan tunanin na isa skul daidai get din skul din mu na UMARU MUSA YAR'ADU'A UNIVERSITY dake cikin garin katsina haka nasa sighnal din motata na shiga cikin skul din na nemi wurin da mukeyin parking na parka motata na fito na kulle na wuce block din class din mu inada nasa zamuyi lucture. .....yusuf bai gama duba file din dake gabansa ba aka buga kofar office din shi batare daya daga kansa ba yace yes come in, umar ne ya bude kofar tare da sallama ya isa inda yusuf yake zaune ya mika mashi hannu suka gaisa.sannan ya nemi wuri ya zauna yace wlhi compaming din kayan nan ne tsaya yi amma komi normal in sha Allahu.yusuf yace ba ok ba damuwa umar yasake kallon yusuf yace frnd naga kamar you not feeling okey?yusuf ya dan ya mutsa fuska cike da damuwa .yace walhi umar umma bazata taba yarda dani ba. Kullum cikin tada mani hankali take wai dole saina sakar mata diya kumani umar walhi bana iya daukar hannuna in yi saki kokuma in furta da bakina wai in saki hawwa tare da nuna kanshi ya girgizawa kamar zaiyi kuka yace frnd ican't umar zuciyata zafi take duk ranar da ummah tayi ikirarin rabani da hawwa. Tunda ya fara magana yaji abokin nashi ya bashi tausayi, karo na farko kenan tunda matsala ta faru tsakanin shi da hawwa ya tausaya masa.sbd shi kanshi haushin shi yakeji sbd bai kyauta ba duk da yasan ba laifinsa bane to amma sbd me bazai dauki tsatsauran mataki ba yana gani ana cutar dashi amma ya kasa magana.umar ya nisa yace agky frnd bazan boye maka ba dolene ummah tayi maka haka sbd kayi kuskuren da sai munyi da gske zamu gyara shi, kuma walhi kada kasake ayi nasarar rabaka da hawwa kayi duk abunda zakayi ka tabbatar hawwa ta dawo gareka.shine abunda zamuyi, "yusuf yasake runtse idanuwan shi ya kara tura kujera baya ya kwanta yayi blance yace umar ita kanta hawwa ta canza mani maganar ummah ita take amfani da ita yau karara na hango tsanata a idanuwanta. ....cikin damuwa umar ya taso ya dafa kafadarsa yace kayi hkr frnd insha Allahu komi zaiyi daidai kuma hawwa zata dawo gareke da yardar Allah karka damu.umar ya koma ya zauna yace frnd kasan wani abu?cikin yanayin damuwa ya girgiza masa kai alamar a'a ya cigaba da cewa to dazun jamila tazo wurina cikin tashin hankali ya dago kanshi ya kalli abokin nasahi ido cikin ido yace what?jamila! Masha Allah ku biyoni yawan comment yawan typing 🤪🤪🤪 takuce sa'ar mataaaa🤝 TUN INA KARAMA 👭🌹🌹🌹💞💝💝💘 By sa'adatu Bello saadatu99@gmail.com! Page 7 ASALIN LABARIN: .......waye yusuf Bashir mado kankiya?Alh Bashir mado kankiya haifafan cikin garin kankiya ne dake jahar katsina Alh bashir su hudu ne wurin mahaifinsu.Alh bashir shine babba a cikin su da shi da kanin sa Alh bello sai kanwar su hjy mariya dakuma autar su rabi atu.sun taso cikin jin dadi da walwala ta rayuwa, sakamakon mahaifinsu yana da ilimi na addini dana zamani yasa yazama wayayye kuma gashi yana amfani da iliminsa wurin iya mu amula da mutane.sannan ga tarin dukiya Allah ya hore masa, yana kasuwancin shi cikin ilimi da gogewa ta rayuwa.matar shi daya hjy hauwa'u wadda itace mahaifiyar su Alh bashir.sunyi auren soyayya da Alh mado itama yar cikin garin kankiya ce.sunyi zama na soyayya da Alh mado wanda har Allah ya azurta su da haihuwar yara guda hudu, shima Alh bashir koda yake dan boko to ya biyo baban shi wurin son business sosai don tunda ya taso ya gama karatunsa na degree akan business ne yayi karatu har master's din shi. Shi kuma Alh bello gsky yafi karfi a govment sbd yanzu haka shine commissioner na manoma watau agric.ita kuma hjy mariya sakamakon mijinta mai haline yana da tarin dukiya sosai shiyasa ita bata aiki sai kawai ta fada harkar kasuwanci, tana fita dubai tana kawo kaya sosai.sai Rabi'atu wadda itama tayi aure amma tana aiki da ma'ikatar lfy ta kano.gaba dayansu kowa yana da rufin asiri daidai gwargwado sbd Alh moda koda yake da kudi bai yarda ya bar yaranshi ba babu ilimin addini dana zamani ba.bayan rasuwar maifinsu ne Alh mado Alh bashir ya koma katsina da zama a inada ya auri diyar aminin babansu Alh garba mai dala.wadda dama suna soyayya dashi wadda hakan yasa iyayensu sukayi masu alkawarin auren junan su kuma Allah ya kaddara.shikuma Alh bashir dalilin dayasa ya koma katsina da zama sbd duk harkokin mahaifin shi suna can to koda y rasu sai ya tattara gaba daya ya koma da zama.yaso ya tafi da mahaifiyasu amma ta nuna mashi tafi son zamanta anan kankiya cikin danginta haka nan ya hakura badon ranshi yaso ba.amma duk satin dunya yana zuwa ya kwana biyu wurin mahaifiyarsa saidai idan baya kasar.kuma yana zuwa da matarsa hjy khadija wadda mace ce mai karamci da nuna kulawa ga yan uwan mijinta shiyasa ta shiga ran kowa na family dinsu Alh bashir .ita kanta hjy hauwa'u tana kaunar sirikar tata sosai bata son taji ance ga laifinta.shikuma Alh bashir ganin yanda take kula da mahaifiyarsa da yan uwansa yasa yake kara ganin darajarta da kimarta. Kuma yake kyautata mata, itama haka zamansu yake cikin mutunci da girmama juna.to amma duk da haka basa shiri da hjy mariya sbd ita gsky halinta ya sha banban yan uwanta, ita mace ce wadda tasa duniya gaba bata tunanin komi sai son zuciya, sbd tana fita kasashe tana haduwa da kawaye sun zugata tana ganin kowa ma bai isa ba.sbd haka ne basa shiri da Alh bashir yayanta shikam duk harkar wani shashanci baya cikinta.kuma shi mijin nata sbd son dayake yi mata baya iya magana duk yanda take so to haka za ayi Allah ya kyauta.itama mijinta dan katsina ne nan suke zaune a le out.shima Alh bello yana katsina tare da iyalinsa, sai hjy rabi'atu dake aure a kano ita mijinta dan kano ne a nan kundila suke da zama anan take aikinta a ma'katar lfy dake jaha. Allah ya Albarkaci Alh bashir da haihuwar yara uku aunty zainab ce babba sai yusuf sai kuma Nafisa wadda itace auta.rayuwar farin ciki da kaunar junan su haka rayuwa take tafiya.hjy khadija su uku ne wurin mahaifinsu Alh suleman shine babba sai ita umma sai kuma babana wanda shine kaninta Alh mansir shine mahaifina Allah yayi masa rasuwa ne a sakamakon hadarin mota.daga kaduna zuwa katsina, Allah ya gafarta ma iyayenmu yasa Aljannace makoma Ameen ya hayyu ya qayyum. To lkcn mahaifina shi yana kaduna ne zaune tunda can yake aiki tare da mahaifiyata wadda dama it yar kaduna ce anan ya aureta alkcn daya rasu an haife ni amma shekareta daya lkcn.sbd haka iyakar zaman danayi da mahaifiyata kenan ana yayeni hjy khadija tace lallai sai an badani haka dai mamana tayi kawai ci sbd karamcin yayar mijin nata ta hakura ta bada ni haka na tashi ina ganin umma itace mahaifiyata tunda koda wasa bansan umma da Abba ba basune iyayena ba tunda ko yaransu ban taba ji abakinsu ba kowa yana sona.nasan dai akwai mamin kaduna tunda haka naji suna ce ma mamana.kuma sai inji suna ce mata mamin yusuf naga kuma yawancin zaman shi acan wurinta ne .na tmby umma sai tace mani ai ita mami itace mamanshi dana dameta da tmby sai tace tashi kibani wuri harga Allah ban kawo komi araina ba.mami tayi aure ta auri wani aminin dad dina wanda shima matarsa wurin haihuwa ta rasu shima mutumin kirkine .amma mami da kyar ta amince da auren shi dayake kuma Allah ya kaddara haka ta auri Alh isma'il shima dan zaria ne amma enginer ne yanzu haka yana Abuja can yake aiki amma nan yabar mami a kaduna sbd tace tafi son zaman kata anan tare da yaranta saidai yarinka zuwa weekend ko kuma wani lkc suje su danyi hutu su dawo Diyarshi wadda matarshi tabari itace babba wurin mami sai wadanda ta haifa guda uku yaran shi hudu amma baka cewa mami ta haifi ummi ba sai Abdul da khalid da halimatu sune yaran mami Hjy mariya yaranta biyu jamilace babba sai kanwarta nabila sakamakon tsada haihuwa datayi wai ita bata son ta tara yara kuma su tsaida mata harkokinta nabila ba halinsu daya ba da jamila shiyasa gaba daya basa shiri shiyasa koda yaushe tana gidan umma muna tare ita kuma hjy mariya ta tsani hakan shiyasa ko hidima akaje ta rinka yima umma habaici kenan ita kuma bata kulata. Masha Allah ku biyoni yawan comment yawan typing 🤪🤪🤪 takuce sa'ar mataaaa🤝 TUN INA KARAMA 👭🌹🌹🌹💞💝💝💘 By sa'adatu Bello saadatu99@gmail.com! Page 8 ...........yaya yusuf da umar cousins ne sbd umar shine babba wurin Alh bello kanin Alh bashir baban yusuf, tare suka taso tun suna yara babu abunda ke raba su sai in yazama dole.ko karatunsu tare sukayi shi india couse dinsu ne ba daya ba shi yusuf permacy ya karanta shi kuma umar Account ne.duk da haka dasuka dawo gida nigeria suna tare acompany daya wanda dama na su ne company babu abunda akeyi cikin shi sai hidimar magunguna sakamakon dama abunda yusuf ya karanta kenan.kuma suna samun kwangila daga gwamnati sbd babu kasar da basu kawo magani kuma masu inganci basu yarda su hada hulda da kasashen da suke yaudarar kasarsu sbd kishin kasa. Jamila tare suka taso don itama dakadan suka girmeta ko a skul shekara daya ce tsakaninsu da ita itama india tayi karatu tare da su yusuf amma ita kwararra likita ce yanzu haka tana cikin likitocin da ake ji dasu a cikin jihar katsina tana aiki ne da fedaral medical center dake cikin garin katsina.jamila tana son yusuf sosai arayuwarta sbd irin mazan da mace zatayi alfahari dasune.kuma tanada wani hali duk abunda take so to bata boyewa ko jin kunyar nuna mashi kuma tana da son kanta da yawa da son zuciya kamar yadda ta gani wurin uwarta.nidai na taso hannun ummatah da Abbanah wanda su nake ma kallon iyayena da suka haifeni.sbd karamci irin na dangin mamana tunda ko su ban taba jin sunce wani abu ba na dangane dani kawai dai abunda nafara fahimta ina dan kama da mamin kaduna amma bana sawa araina akwai wani abu kuma ina jin ina son matar sosai araina amma tunani nako don tana mahai fiyar yaya yusuf ne.na tashi cikin so da soyayyar yan uwana su aunty zainab. Haka nayi krtuna primary da secondary anan katsina lkcn dana gama secondary ne ina da shekara 17 kuma ashekarar akayi mani aure da yaya yusuf wanda dama wai jirana kawai yakeyi sbd duk matan dake bibiyarsa baya ma kula su ciki ko harda jamila.bai so maganar aurena yanzu ba amma hakan bata samu ba. Sbda yaso ace na fara jami'a kwatsam sai gashi ya canza shawara sbd wani dalili nashi.hakan yasa aka gaggauta yin auren mu. Bana manta wannan ranar da akayi bikin wata cousing dinmu Aisha wanda aranar ne ne komi ya canza a sakamakon wani hoto da da jamila ta hada tare da wani saurayi ta turo ma yusuf shi kuma lkcn yana gida.abunda ya faru, mun shirya nida nabila kanwar jamila zamuje wurin dinner to dama gsky itace kawata sai na nafisa autarsu yusuf tunda duk kanmu daya kuma mun shaku da juna sosai, to nafisa tana wurin aunty zainab a Abuja.mun gama shiryawa muka fito daga dakina muka samu ummah tana zaune tana kallon tashar sunnah tv tana ganinmu ta fadada murmushinta cikin kulawa tace masha Allah kunyi kyau yan matana cikin jin kunya muka rufe fuska tare da isowa kusa da ita muka zauna gefen ta muka sata tsakiya.cikin shagwaba wadda tariga ta zame mani jiki nace ummatah ina yayana?tare da kallon kofar da zata sadaka da sashin shi cikin kulawa tace yaje masallaci amma naga alamar kamar ba zai fita ba, yanzu dai bari in sanar ma Adamu driver ya kaiku tana magana tana kallon wayarta dake caji kafin tayi ta kara mgn na mike na dauko wayar na mika mata.bugu daya ya dauka ta sheda masa abunda zaiyi ya amsa da to hajiya mikewa mukayi tare da yi mata sallama tace kada mu wuce karfe tara komi mukeyi insha Allahu muka ce tare da fita waje muna fita muka ga Adamu yana kokarin fiddo wata katuwar jeep prado blue sai shaning takeyi har inda muka tsaya ya iso ya bude mana muka shiga baya muka zauna tare da gashe shi ya amsa mana cikin walwala baba mai gadi ya bude mana muka fita sai liyafa place inda akeyin dinner . Fitarmu kenan shikum yusuf ya fito daga masallacin kofar gidanmu yana fitowa ya hangi motar gidanmu ta fita daga get cikin mamaki yace to wa yafita yanzu a wannan motar?cikin hanzari ya shiga cikin get din gidan tare da sallam baba mai gadi ya amsa kafin yace komi yusuf yace baba waya fita da mota yanzu cikin mutunci yace ai yallabai Adamu ne hjy tace yaje ya kaisu autarta wurin biki da yake duk ma aikatan gidan haka suke kira na da autar hjy.ok kawai yace ya shige cikin gidan tare da sallama umma ta dago kai tare da amsa masa sallamar babu walwala a fuskarsa ya zauna kusa da umma yace umma saida kika bar yaran nan suka tafi wurin dinner nan ko?"eh tace ai banyi tunanin zasu dade ba kasan hawwa ma da ba son hayaniya ne da ita ba.ai umma da kin kinkirani sbd darene kuma kin san jamila zataje tana iya yima su hauka tunda sakarai ce cikin damuwa ya karashe mgnar."tace ba komi insha Allahu lfy zasu dawo amma duk da haka shirya ka dawo da su saikace ma Adamu ya taho gida "ok yace tare da mikewa zuwa dakin sa ya canza kaya tunda dama kafin yaje masallaci yayi wanka.yana shiga ya shirya cikin kananan kaya wanda sun karbi jikinsa yayi kyau sosai yana shiri ya na kallon agogon dake manne a dakin.ya dauko perfumes yana fesawa wayar shi tayi kara alamar text ya shigo da kuma hasken da wayar ta karayi.kamar bazai duba ba kuma kawai sai yaji yana son ya duba koda ya dauki wayar sai yaga ashe sako ma na whatsapp ne kuma sunan jamila ne ke yawo akan sakon kamar zai aje wayar sai kuma yayi tsaki mtss ya bude sakon Innalillahi wa'innailaihin raju'un, haka kawai yake maimaitawa.sakamakon wasu hotona da jamila ta tura mashi na hawwa tare da wani saurayi kamar suna mgn ita kuma hawwa tana dariya wanda ita bama tasan saurayin yana kusa da ita haka ba. Jikin shi har rawa yakeyi yasa hannu ya dauki key din motar shi a sukwane ya fiti falo babu umma hakan ya bashi damar fita kawai inda yayi parking ya nufa ya shiga motar a rude sbd tsabar kishi.baba mai gadi ya bude mashi get tare da daga masa hannu adawo lfy yace.haba ina ko ji bayayi haka ya fita cikin tashin hankaki da rikicewa hoton hawwa kawai yake gani tana yima saurayin nan dariya.hawwa kina sona kuwa?me nayi maki? Masha Allah ku biyoni yawan comment yawan typing 🤪🤪🤪 taku ce sa'ar mataaaa 🤝 TUN INA KARAMA👭🌹🌹🌹💞💝💝💘 By sa'adatu Bello saadatu99@gmail.com! Page 10 ..........cikin sauri na dauki wayar nice zahiri ba karya amma ban san wanene wanda yake kusa dani ba har ina dariya nasan dai fatima kawata nake magana da ita a lkcn amma ya akayi wannan mutumin kusa dani haka.na shiga uku!an bata ambata wallahi yaya ban san shiba asalima nasan na tsaya wurin nan amma bada shi nake maganaba amma ban sanshi ba yaya cikin kuka na karashe maganata tare da jin wani zafi a zuciyata "tunda nafara magana yake kallona yaso ya gasgata maganata amma kishi ya hana yaga hakan tare dani." Ok bani wayata na mika mashi zan kara magana ya daga mani hannu sbd gaba daya kukan da nakeyi har cikin ranshi yake jin shi.kamar bashi yayi maganar ba naji yace hawwa aure kike so?cikin sauri na girgiza kai alamar a'a to ko ba kiso yazama dole sbd bazan iya wadannan abubuwan"walhi yaya banida saurayi bare ince ina son aure to wazan aura? Bayan nasan bani da kowa kuma karatu nake buri.na cigaba da cewa duk wanda yayi mani sharri bazan yafe masa ba tunda ban aikataba, "batare daya kalleni ba ya tada mota tare da cewa ki cigaba da shirye shiryen aurenki nan da lkc kankani insha Allahu.wayyo Allah !nace shikan shi saida ya tsorata afusace yace kika kara yi mani ihu amota sai na fasa baki.nasa hannu na toshe bakina, ya figi mota muka karasa cikin unguwarmu.muna isa gida cikin get din gidanmu, tun kafin ya gama parking na balle marfin mota na shiga gida da gudu tare sakin kuka mai karfi ummace tare da nabila suna maganar to ina muka tsaya ba iso ba Ba " nabila tace ma ummah Adamu yace rai bace yaya yazo cikin mamaki tace to koma menene ai sai ya dawo mani da ita gida ko.bata rufe baki ba na fado falon da kuga gaba daya juyo sukayi cikin mamaki suna tmbyta me yafaru?cikin kuka nace umma kada kibari yaya ya fadi Abbanah ina son aure na hade hannuwa na alamar rokonta.cikin rashin fahimtar maganata ta zaunar dani kan kujera nabila kuma ta zauna gefena tare da rike hannuna "ummah tace wai meke faruwa?waye baki so kuma?" Yusuf ne ya shigo tare da sallama amma fuskar nan tashi babu annuri sai ji sukayi yace dama kin daina kuka ki fara shirin aurenki."cikin daga murya umma tace wace by irin mgn kakeyi yusuf?me ya faru ne?"umma ki tmby ta abunda tayi dama ni nace abarta ta fara jami'a to yanzu ra'ayina ya canza zan jira dawowar Abbah tunda ya fara mgn umma ke kallonsa tana nazarin irin soyayyar hawwa tsantsa a idon shi da kishin ta cikin kauda kai umma tace baka isa ba yusuf babu wanda zai takurata da mgnr aure"amma umma ya kamata ki saurareni mana"cikin tsawa tace banda lkcn saurarenka zai kara mgn ta daga masa hannu tare da cewa ya isa haka bai kara mgn ba ya nufi sashensa yana jin wani zafi a zuciyarsa ta juyo tace na nabila tashi ku shiga daki ku kwanta. Masha Allah don Allah frnds kuyi hkr da typing din nan ba yawa sakama kon ina cikin hidamar biki ne next page zan biya bashi.ku biyoni 🤪🤪🤪 taku ce sa'ar mataaaaa🤝 TUN INA KARAMA 👭🌹🌹🌹💞💝💝💘 By sa'adatu Bello saadatu99@gmail.com! Page 11 ..........( koda ya wuce daki yana shiga ya cire kayan jikin shi ya wuce toleit yayi wanka, wanda ya zame mashi jiki duk idan zai kwanta sai yayi wanka.haka ya gama ya fito daure da towel ajikinsa yana daure da daya yana kuma tsane jikinsa da dayan saida ya gama goge jikinsa sanna ya dauko mai lotion din shi mai dadi da laushi yabi jikin sa ko ina ya shafa sanna ya dauko spray dinsa na jiki ya fesa ko ina haka ya gama shirinsa na bacci ya dauki wasu kaya T shit fara da shot nick yasanya ya dauko lapton dinshi ya dawo falo ya zauna da niyyar duba wani aiki da yake son kammalawa amma abun ya gagaresa gaba daya ji yayi baya iya aiwatar da komi, haka ya tashi yakoma cikin bedroom din sa ya kwanta ba don yana jin dadi ba.tunanin kawai yakeyi aransa ina zai samu mafita?yasan dai umma ba sauraren.gsky dana bi shawarar Abba dayace in fito ayi mani aure da hawwa da haka bata faru ba gashi tun ba'aje ko ina ba abubuwa na shirin lalacewa .naso in barta ta fara karatu domin ta kara samun wayewa ne amma kash, kishinta bazai barni ba ina sonta itace mace ta farko dana ke jinta araina amma bata sani ba ina ganin tayi kankanta da zan nuna mata wacece ita agareni.don har yanzu kallon dan uwanta takeyi mani na jini ba wai ta fahimci sona take ba.gsky nayi kuskure yakamata hawwa ta san tun tana karama nake dakon sonta. Kuma ai ina nuna mata banbanci tsakaninta dasu nabila da nafisa kuma me yasa dana tafi india kullum mukayi waya sai tayi kuka wai in dawo kuma umma tana fadi mani in rike alkawari kada in yarda wata mace ta shiga rayuwata bayan hawwa don ta lura hawwa akwai soyayyata mai tsanani atare da ita gsky akwai sona ranta saidai bata fahimci sona take ba.haka dole ya samu mafitar cewa mami ce kadai zata nuna ma Abba ya amince cikin sauri ayi auren nan namu.dole ne gobe insha Allahu inje kaduna in samu mami da mgnr.haka bacci barawo yayi gaba da shi.itama hawwa da nabila haka suka shiga daki tare da tunani kala_kala wanda mamaki ya hana su kwanciya kowa da abunda yake tsakawa akan abunda ya faru, haka nabila ta zaunar da hawwa bakin gado itama ta zauna cikin damuwa"ta dafa kafadarta tace hawwa kiyi hkr insha Allahu komi zaiyi daidai amma ki bari kawai koma waye yayi mana wannan abu Allah zai tona masa asiri"cikin kuka nace ni walhi nabila yanda naga yayana ya dauki abun ne tsoro ya kamani yanzu idan har Abbanah yaga wannan pic din ai na shiga uku nabila"nabila tace kema kinsan yaya bazaiyi haka ba kawai dai abunda na lura kishi ne kawai ya ruda yaya, cikin hanzari hawwa ta daga kai ta kai dubanta ga nabila "tace kishi kuma?jinjina mata kai nabila tayi alamar gsky ne " to ni sbd me zaiyi kishina?sbd yana sonki to ai kuma yana sonku A a hawwa yana mana so na yan uwantaka ne amma ke soyayyace tsakaninki dashi."haba nabila ni bai taba cewa yana sona ba ai ba sai yace ba mu da muke tare daku mun gane ai juya wa nayi na kwanta nace bar mgnr nan saida safe. Haka muka tashi da asuba mukayi sallah da addu'oin mu tare da tilawar alkur'ni mai girma, wanda dama mun saba saida gari ya fara wayewa muka tashi.na kalli nabila nace mata sis zan dan koma in kwanta don kaina ke dan ciwa ok ba damuwa tace ki kwanta ki huta ni zanje in taya Asabe break.to shikenan nace na koma na kwanta.nabila tana shiga sashen umma ta shiga dakin tare da sallama.umma tana hada wasu kaya da zatayi amfani dasu ta juyo ta amsa ma nabila sallam cikin fara' da kulawa nabila har kasa ta tsugunna ta gaishe da umma bayan sun gama gaisawa na ta tmby hawwa ko lfy nabila ta amsa da bacci ne ta koma ta kwanta"umma tace to ba damuwa kema ki koma ki kwanta mana a a ummah zan taya Asabe ne break to shikenan ki sameta kichen din.yaya yusuf koda ya tashi da asuba yaje masallaci ya dawo ya gama abunda yakeyi ya shirya tsab tunda ya gama yanke hukuncin tafiya wurin mami kaduna.bayan ya gama ne ya fito ya wuce part din ummah ya shiga dakinta tare da sallama ta amsa masa ba yabo ba fallasa bayan sun gaisa ne yake sheda mata tafiyar da zaiyi kaduna .hmmm kawai tace tare da fadin Allah ya tsare hanya yasa a adawo lfy.Amin ya amsa mata tare da jin dadin addu'arta gareshi, sbd duk fushin da ummah tayi bata fasa yima yaranta addu'a haka ya tashi duk da baida wata walwala amma yaji ranshi ya fara sanyi.bayan ya futa ta girgiza kai aranta tace zan nuna maka darajarta kafin in tabbatar maka da aurenta bazan bari ka rasata don ita ta dace da rayuwarka insha Allahu.bayan ya fita yaje wurin motarsa tare da budewa ya saka jakar lapton dinsa ya shiga motarsa tare da Addu'a yayi rivos ya nufi get baba ya bude masa tare da ftn alkairi ya amsa da amin Yana fita bai zame ko ina ba sai wurin umar.to frnd dama shiyasa nace maka indai har zaka saurari jamila to zata samu galaba akanka yanzu kai ka yarda da wannan pic din?da har zaka tada hankalinka?umar yace ni dai ban yarda ba walhi amma kuma auren naku shi zafi tun wuri kafin wannan shidaniyar ta lalata komi ya kamata ka baiyana ma hawwa tun tana karama kake kaunarta simple.yusuf ya sauke ajiyar zuciya tare da kallon agogon hannunsa yace yakamata mu wuce ko?"umar ya daga kai alamar eh haka suka fito daga part din umar inada suka samu Ammi a falon gidan su umar suka gaisheta cikin girmamawa Ammi tace yusuf yasu hjy ya amsa da lfy klau Ammi "to masha Allah Allah ya taimaka suka amsa da Amin suka mike tsaye zasu tafi umar yace Ammi zamuje kaduna sai yanda ta yiwu to ba komi Allah yasa adawo lfy amin suka amsa suka fita tabi su da kallo tana jin dadin alakarsu sosai haka suka shiga motarsu suka fita umar na tuki sai kaduna garin gwamna sai muce Allah yasa a dace yusuf. Bayan na tashi wurin karfe 10:30 sbd babu wanda ya tasheni saka makon umma tace abarni in huta.ina tashi da addu'a bakina tare da salati na mike na shiga toleit bayi wanka na fito na shafa mai ajikina tare da spray masu dadi ina cikin bude drawer ne in dauko rigar da zan sanya sai wata leda ta fado ina kai hannuna zan dauka gabana ya yanke ya fadi cikin sauri naje wurin window na yaye labulan inda yake parking babu motarsa ya salam!ina ka tafi bayan kace yau zamu bude wannan ledar yaya?why why kayi avoiding me? To fah🤔 yanzu aka fara wasan fa menene burin jamila yaya hawwa zata dauki aurenta da yusuf?wace irin kalubale ke tare da rayuwarsu?to koma me kenan mujira dawowar Abba, ngd da kauna masu biyoni a pc suna nuna mani soyayyarsu da littafina mai suna tun ina karama👭insha Allahu nima ina tare daku don jin dadinku 🌹🌹🌹masha Allah sai mun hadu a next page takuce 🥰🥰🥰 sa'ar mataaaa🤝 TUN INA KARAMA 👭🌹🌹🌹💞💝💝💘 By sa'adatu Bello saadatu99@gmail.com! Page 12 ........( ban san lkcn da hawaye suka zubo mani ba nayi sauri na nasaki labulen na koma wurin drawer na maida ledar da ban san menene ciki ba nace nima bazan bude ba har sai idan ya daina fushi dani haka na shirya cikin doguwar rigata ja mai stone agaban ta na dauki vell dinta na saka powder kawai nasa batare danayi make up ba haka na sanya takalmina simple na fito nasame su su duka gidan suna falo ummah da Asabe da nabila Asabe mai aikinmu ce amma mun dauketa kamar kaka sbd shakuwa dakuma kirkin matar shiyasa ta zama tamkar yar uwa ta jini da yanda ta dauki umma shiyasa umma ta jata ajikinta sosai gani na kowa da murmushi a fuskarsa umma ko cikin ranta cewa tayi masha Allah yayi hallita wurin plss🙏 le ne yusuf ya tashi hankalinsa don hawwa mace ce kyaunta yanzu yake kara fitowa sosai isowa nayi na zauna kusa da ummah na dora kaina bisa kafadarta shi ya dawo da ita tunaninta nace ummatah ina kwana lfy klau ta amsa tare da cewa ya ciwon kan naki ya bar ciwo ko?na amsa da eh ummatah ya bar ciwon kafin mu kara mgn nabila tace ai sai ki tashi kije kiyi break kike ta wani shishigema ummah na dan harareta to yar sa ido. Dariya su ummah sukayi mana na kalli Asabe nace kakas ina kwana daftn dai kinyi mani kunun gyada kwarai kuwa autar hjy nayi maki , "ummah ta kalleni cikin kulawa tace tashi kije daning kiyi break dinki ke dai dama ya rage na amsa to tare da mikewa tsaye na nufi daning ina zama na zuba abunda zanci na gama na dawo cikinsu hira sukeyi ina jefa nasu baki jefi jefi amma bawai don ina fahimtarsu ba hankalina gaba daya yana wurin yaya yusuf tunda ya saba mani idan har zai fita bai ganni ba to zaiyi mani text " kamar haka sleeping girl in kin tashi ki nemi yayanki yana son jin muryar littel din gidan su.na kanyi dariya in kirashi ya gama tsokanata mu rabu cikin annashuwa sbd yusuf mutum ne mai son tsokana.to amma yau shiru kuma banji ummah tace komi ba.hmm nasan fushi yakeyi dani.amma fa duk mai son hadani da yayana bazan yafe masa ba. Duk abunda nakeyi nabila na lura dani kuma tana tausaya mani tunda naki yarda da cewa soyayyace tsakanina da yaya yusuf, lkc nata ja naji shirun tayi yawa wajan 11:30 kawai na yanke shawarar yi mashi text haka kuwa akayi"sweet bros don Allah kadaina fushi littel sis dinka plss🙏haka kawai nace masa na tura masa ina gamawa na dora wayata akan kijina na lumshe idanuwa na kamar mai bacci Dai dai zasu shiga jaji wayar shi yaji alamar shigiwar text ya dauka ya duba sai umar yaga yana murmushi cikin zolaya umar yace littel dince ko?ya jinjina kai alamar eh , umar yayi dariya bai dai ce komi ba.reply ya bata kamar haka.(sorry littel sis ummanki tana sonki da yawa bazata bari in rinka fahimtar dake gsky ba don haka nina tafi kaduna wurin mamita sai Abba ya dawo zan dawo gidanku an good luck all ur best littel imiss u too)idona lumshe kamar mai bacci naji shigowar sako cikin hanzari na bude amma abunda nagani ne yasani mikewa tsaye tare da fadin what!da karfi na fashe da kuka cin ta shin hankali kowa ya ya taso gareni walhi umma kadunanan🤩 bazan zauna ba nima yaya yace ba zai dawoba nima can zan koma ya za'ayi a rabani dashi umma ya zaki barshi yabar gidanmu baki hana shi tafiya ba.tunda na fara magana cikin kuka kowa kallona yakeyi suna ma kasa cewa komi.nabila ce ta matso ta dafani tace wai hawwa me ya farune haka?ki sakeni nabila nima binshi zanyi umma bata sona tunda har ta barshi ya tafi wayyo Allah zan mutu.ran umma yayi mugun baci da jin kalamin dake fitowa daga bakina hankalinta ya tashi wai bata sona yau ita hawwa take fadi ma haka lallai dole ta koya mata hankali don gaba.bata san lkcn da ta daga hannu ba ta dauketa da mari ba ta sake dauke ta da mari akaro na biyu, kowa na wurin saida suka tsorata ni ko wata juwa nagani tana dibana wanna shine tarihin arayuwata wanda umma ta dora hannunta akaina Ban san lkcn dana daina ganin komi ba saidai jina akayi jim a kasa warwas cikin tashin gaba daya sukayo kaina suna salati umma cikin rudewa ta kamani tana girgizawa cikin rudewa take kiran sunana hawwa ki tashi walhi bazan yafe ma kaina ba idan wani abu yasameki .nabila ma kuka takeyi Asabe ce dabara ta fado mata ta nufi wurin frige ta dako ruwa mai sanyi ta balle gorar ruwan ta watsa mata cikin hukuncin Allah tayi ajiyar zuciya umma tace ma Asabe su kamani su dora ni bisa kujera nabila ta zauna kusa dani umma ta dauko wayarta ta nemi layin amma a kashe ta nemi na umar shima akashe cikin ranta tace lallai yusuf dani kake mgn bazan saurara maka ba.yanda Asabe taga umma cikin damuwa tace"hjy ki kwantar da hankali tunda tasamu bacci data tashi zata warware. Umma tace Allah yasa Amin suka amsa gaba daya shi kam yusuf yana gama tura mata text din ya kashe wayar shi cikin hikima ya amshi wayar umar shima ya kasheta batare da umar ya fahimta ba.koda suka shiga kaduna basu tsaya ko ina ba sai unguwar sarki gidan mami suna zuwa saka makon suma yan gidan ne mai gadi ya bude masu get suka shiga sukayi parking gaba daya suka fito daga mota suka nufi cikin gidan, mami na kichen taji kamar muryar yusuf na sallama cikin sauri ta fito zuwa falo tana shiga ta gansu zaune cikin fara'a tace aaa bakin nan kun iya bazata daga ina haka cikin jin dadi yusuf ya ce mami daga gida umar yace mami dan lelenki ne yace ya sai yaga maminshi.nima yana raina nan ta zauna suka gaisa cikin girmamawa tare da tmbyr yan gida.bayan sun gama gaisawane yusuf yace mami coffe za a bani tace to ba matsala bari in hada maku kalaci kafin in gama abincin rana dama nasan wanan tafiyar ai bakuyi break ba umar yace ai mami bai bari ba mun yi break tana dariya ta tashi ta nufi kichen ta hada masu komi ta dawo daning ta shirya masu.bayan su gama ne suka dawo wurin inda take zaune umar yace mami da dawata mgn muka zo maki mami tace haba koda naji to ina saurarenku ya akayi?umar ya gaya mata komi yusuf kansa na kasa don kunyar mami yaji sosai Mami tace ba damuwa barima in kira Alh ku kwantar da hankalinku komi zaiyi daidai insha Allahu.mami ta daga waya ta kira Abba bugu daya ya dauka mami ta gaishe shi cikin girmamawa sannan yace maryam lfy dai ko?cikin girmamawa tace yaya lfy klau dama wata yar alfarma nake nema wurinka game da yarona yusuf takarashe mgn cikin dariya cikin kulawa yace kamar me fa ki fadi ba abunda zai gagara ai in sha Allahu .nan mami ta zaiyyana mashi komi cikin fahimta kuma ya fahimce ta tare dayi mata alkawarin next week zai dawo daga malesiya in ya dawo za'ayi komi agama insha Allahu ta gaya ma yusuf yafara shirye shirye shi ma da yan uwanta aba kowa hakkinsa, mami tace ngd yaya Allah ya kara girma ya amsa da Amin sukayi sallama. Bazan fasa gdy ba gareku masoyan wannan littafi nawa na tun ina karama ina jin dadin yanda kuke nuna mani kauna nima ina yinku irin sosai da sosai din nan🤩 Masha Allah takuce 🥰🥰🥰sa'ar mataaaaa🌹🌹🌹🤝 TUN INA KARAMA 👭🌹🌹🌹💞💝💝💘 By sa'adatu Bello saadatu@gmail.com! Page 13 ........Bayan mami ta ajiye waya ta daga kai ta kalli yusuf wanda tunda ta fara waya da Abba yake kallonta zuciyarsa cike da fargaba"mami ce ta katse masu shirun da cewa to yusuf ina fatan dai iyakar matsakar kenan ko?kuma kunji yadda mukayi da Alh ko?to kawai abunda ya kamata kawai kaje ka fara shiri tunda kaga komi yazo cikin sauki in sha Allahu ni daga ban garena banida matsala kuma babu abunda zai gagara kuma idan kana neman wata shawara ko gudunmawa ko kuma wani abunda ya shige maka duhu to kofa a bude to kofa a bude take don ni ba surikarka bace bare kace zakaji kunyata ni uwace diya ba tawa bace ba ga uwarta can itace surikarka wadda naga alama sai kayi da gaske zaka rabata da abunta ta karashe maganar tana dariya cikin zolaya tunda ta lura ya fara nuna mata surutaka ita kuma tafi son yazama free da ita. Cikin jin dadin maganganun mami gaba dayansu sukayi murmushi umar yace mami godiya muke Allah ya kara girma yasa kifi haka mami gaba daya suka amsa da Amin, yusuf tashi yayi yaje har gaban mami inda take zaune ya durkusa ya dora hannuwansa kan gwiwarta tare da kwantar da kansa yana jin wani irin son mami a ransa tare da kaunarta a ransa yadda take nuna masa karamci bashi da bakin gode mata sai yanzu yake jin kulu-kulun dake cikin zuciyarsa yake fashewa hawayen farin ciki ne kawai ke zuba daga idanuwansa yana jin wani rahama na sauka aransa mami kasa cewa komi tayi sai ma daga masa kai tayi tana share masa hawayen dake zuba daga idanuwansa tana jin wani tausayin sa da kaunar sa tana kara shiga cikin ranta tana ganin soyayya amma soyayyar yusuf da hawwa Tun tuni yayi mata wuri na musamman arayuwa gaba dayansu birgeni sukeyi kuma yusuf yana son hawwa fiye da tunanin mai karatu haka itama hawwa anata haukan na kuriciya kawai yan uwan taka ne, cikin karfin hali mami tace my own son ina son kazama namiji tsayayye bana son ka kara zubar da hawayenka akan matarka wadda itace zabinka bazan so inga mace tana sanya yarona kuka ba gsky bazan lamunta ba sbd haka kada in kara ganin haka my son.cikin yanayin damuwa ya amsa da to mami insha Allahu na bari amma mami ina son hawwa kowa ma ya yasani amma ummah kullum nuna mani take zata iya rabani da hawwa kuma ni a tunanina babu wanda ya dace da ita kamar ni indai har tana son kwanciyar hankalin mu ni gsky bazan iya hkra da ita ba itace mace ta farko dana ji ina kauna tun ban san cewa sonta nakeyi ba sbd haka ina ftn zama da ita arayuwata na har abada. Kallon ikon Allah umar yakeyi masa tare da tausaya abokin nasa don ya daina bashi mamaki tausayi yake bashi wanda tun tuni ya fada tarkon son hawwa amma yanayi da irin taurin kai irin na abokin nasa yasa yakasa tantance hakan, duba da yanda yanmata ke bibiyarsa amma yana avoiding dinsu lallai so daban ne Allah bamu masoyan gasky Amin.mami ce ta ka tse mas ushirun su wanda kowa da abunda yake kitsawa karka damu yusuf ummanka tafi kowa son zamanka da hawwa don na tabbatar babu wanda zata sallama ma kowa hawwa idan ba kai ba don haka ka kwantar da hankalinka babu wata matsala insha Allahu umar ya nisa "yace hakane mami nima abunda nake nuna masa abi komi a hankali haka dai suka ci gaba da maganganunsu da mami da cewar sun bar mata komi tayi masu jagora daga karshe suka tashi suka nufi part din yusuf da yake mallakinsa ne a gidan. Sbd shima dan gidan ne suna shiga ko ina a gyare tsab ga kamshi yana tashi ko ina na kusuwar dakin sbd mami ba daga baya ba wurin tsabta koda yusuf ba zaune yake ba amma kullum cikin gyaran shi take ko ta gyara da kanta ko kuma su fatima su gyara sbd tace a koda yaushe yana iya shigowa suna shiga umar ya wuce bedroom bai tsaya yin komai ba ya fada toleit yayi wanka yana fitowa kwanciya yayi akan gadon dakin don ya gaji bai dade kwance ba bacci yayi gaba da shi.shi ko yusuf dama bai shiga ba falo ya tsaya ya zauna kan kujera sai yanzu ya tuna cewa ya kashe masu wayoyinsu cikin hanzari ya yasa hannunshi aljihun suit dinshi ya dauko wayoyin ya kunna don yasan rigima na can sunayi ita da umma kuka kam ya tabbatar ta sha shi har sai ta ba umma haushi kuma sai yaji ba dadi bai kyauta ba bari ya kunna wayar ya kirata ko kara zolayarta yayi Yanayin dalling din no ta bugu biyu aka daga amma yayi mamaki idan dai har itace bazata daga ba har sai ta katsaye ya sake kira kafin ta dauka indai tana fushi dashi sallamar nabila ta katse masa tunani cikin fargaba nabila ta gaishe shi tace bacci takeyi yaya cikin damuwa yace bacci nabila?ki fada mani gsky fa yasake tmbyrta?cikin tsoro nabila ta baiyyana mashi komi duk abunda ya faru tace yanzu haka tunda abun ya faru batayi ma kowa mgn.cikin tashin hankali yace wasa nake mata fa?yanzu ina ummah ya tmby ta?umma tana part dinta taje ta dauko wani abu cikin hanzari yace to kada ki fada mata munyi waya ma insha Allahu i am my way to katsina.nabila ta amsa da to yaya itama hawwa kada ki sanar da ita daga haka ya kashe wayar yana dana sanin abunda ya aikata "nabila ta sauke ajiyar zuciya taji dadin hakan ko ba komi yar uwarta zata warware ta samu sauki indai yaya ya dawo na tabbatar zatayi kwanan farin ciki batare da damuwa bedroom din ya shiga yasamu umar har ya fara bacci cikin damuwa ya tashe shi tare da sanar masa katsina zasu koma sbd hawwa ba lfy cikin damuwa umar yace littel ba lfy me yasameta shima ya tambya cikin rudewa yana kokarin tashi.sai alkcn ne yake fada masa abunda ya aikata.cikin fushi umar yace walhi yusuf baka da tausayi saida ka kara sanya mata wata damuwa wai kai wane irin mutum ne?kullum a irin damuwar sanya ta ciki to ni gsky bazan yarda ba arinka yin wannan dani ba. Walhi kuma wannan izzar dake bisa kanka garaka sauketa ka tarairayi abunda tuntuni shine zabinka to kana ji kana gani zakayi asara ka daina ganina kowa yana bayanka haka umar ya gama shiri ya yana bambamin fada shidai yusuf bai kara cewa komi ba tunda dai yasan bai kyauta ba umar nagama sanya kayansa yace ma yusuf bani wayata mika mashi yayi batare da yayi mgn ba yace daga yau kada ka kara yi mani irin haka yanzu ummah cewa zatayi hada baki mukayi yana gama fadin haka ya fita yusuf tashi yayi yabi bayansa ya rufe part din aranshi ya ce dole in lallabaka umar suna fitowa part din mami suka shiga suka sameta a falo ita da fatima da ta dawo daga skul kenan cikin kulawa tace a'a har angama hutawar ne mami ta tmby su.ta cigaba da cewa dama yanzu ummi take tmbyr big bros nace kuna ciki kuna hutawa ban ma san yanzu zaku fito ba ko ta karashe mgn tana dariya.umar ne yayi saurin cewa mami wani aiki ne ya taso mana yanzu ake neman mu a company baki zamuyi shine muke son juyawa insha Allahu yusuf baiyi zaton abunda umar zaice kenan ba kallonsa kawai yakeyi ajiyar zuciya ya sauke a hankali tare da hamdala tunda dai umar bai tona masa asiriba wurin mami fatima ce ta gaishe su tare da cewa nidai banji dadi ba walhi cikin damuwa ta kara she mgn Umar yarinyar tana birge sa sai yaji ba dadi sbd tana da hankali kuma shu yawancin zuwan shi kaduna don yazo ya ganta ne shima yaso ace ya kwana amma wannan guy din ya rusa komi amma ba komi yasamu lkc ya dawo ya ganta ya fadi cikin ransa.mami ce tace idan banda abunki ummi ai zuwan su ba matsala bane ko yaushe zaki iya ganinsu a haka dai sukayi sallama suka rako su har bakin mota mami ta bada sako akawo ma ummah saida suka fita get din gidan ne suka koma ciki mami ta fahiimci dawamuwa a wurin yusuf sbd tasan waye yusuf? To haka nan zan makale ko ajikin tayar motar yusuf ne nima in bishi katsina gidan ummah don nasan akwai rigima kwance mai zuwa ya biyoni🚕 🥰🥰🥰🥰🥰 masha Allah takuce sa'ar mataaaa ina gdy gareku readers ngd sosai da kulawarku.🤝 TUN INA KARAMA 👭🌹🌹🌹💞💝💝💘 By sa'adatu Bello saadatu@gmail.com! Page 14 .......koda suka kama hanya babu mai mgn cikin su kowa da nasa tunanin arai umar tuki yakeyi amma zuciyarsa fal da tausayin dan uwansa kuma amininsa gsky ne yusuf yana tsananin son littel amma ya kamata ya nuna mata ita ce abokiyar rayuwarsa ta har abada amma ba komi zai kara ankarar da shi batare da wata matsalaba, yusuf kuwa irin tashin hankalin da zai tarar yake tunanin fuskanta a haka har suka kusa shiga katsina wajan karfe 8:30 na dare suka shiga cikin katsina umar ne yace to kadai tanaji amsar da zaka ba ummah ko?batare da ya kalli yusuf ba yayi mgn "haba frnd ai bani da wata amsa wacce ta wuce in bata hkr sbd koma me xance mata ba yarda zatayi dani ba " umar yasake kallonsa yace ni kasan ma babbar damuwata?a'a yusuf ya bashi amsa "to walhi marin da tayi ma littel umar ya fada tare da daukar abun da muhimmanci wanda nidai a tarihin rayuwata ban taba ganin haka ba tsakanin ummah da diyarta amma gashi kayi abunda har haka ta faru tsakaninsu kaga ko dole ummah taji haushinka sosai yusuf duk da ummah itace mahaifiyarka walhi bazai hana ta hukunta ka ba akan yarinyar nan tunda ummah mace ce mai son gsky da rikon amana haka Abba shima kasan kaifi daya ne don haka ina mai shawartar ka da idan Allah ya baka hawwa kada ka jawo wani abunda zaizo yazamar maku matsala sbd ita dai hawwa kai ne zaka dorata akan turbar duk abunda kake so wanda dama tun yarintar ta kaine idonta don haka plss ka amshita amatsayin makauniya kaine idonta abunda yasa kaji ina fada maka haka nayi imanin jamila da mahaifiyarta bazasu barku ba amma ya kamata ka daura damarar yaki dasu tsakaninka da iyalinka. " gsky ne umar yusuf ya fada tare da cewa insha Allahu zanbi shawarar ka ngd da kauna.kafadar shi umar yadan buga yace kai mal meye na gdy bayan biyana zakayi gaba daya suka sa dariya dai dai lkcn suka iso get din gidan su yusuf sunayin horn baba mai gadi ya bude suka shiga ciki tare da gaishe shi ya amsa cikin mutunci suna isa wurin parking sukayi suka fito gaba daya kamar basu da wata damuwa ledar da mami ta basu suba umma ce umar ya dauka tare da cewa to ango shiga gaba cikin zolaya "a a yusuf yace saidai mu jera ka idan ummat ta tashi maido mu sai ta maido mu tare ko haka suka shiga falon gidan tare da sallama Asabe ce cikin falon tana ta faman yima nabila tsiya wai bata da aiki sai nemo girke girken zamani awaya tace suma sai sunyi irin shi maimakon ta nemo na gargajiya.amsa sallamar sukayi tare da yi masu sannu da zuwa kaka Asabe hira kukeyi hakane?yusuf ya tmby eh walhi tabashi amsa Alh karami ya hanya ya kuka baro su mamin kaduna?Asabe ta tmby cikin walwala yace lfy klau suna gaisheku gama wani sako nan ki mika ma umma to in sha Allahu ta amshi ledar dake hannun umar ta wuce." Umar ne yace ma nabila ina littel?cikin jin dadi tace tana daki taki fitowa ummah fa yasake tmby tana part dinta tana sallah taba shi amsa."ok yace tare da cewa muje ki rakamu wurin littel kafin ummah ta fito to ta amsa tare da mikewa tayi gaba shikam yusuf saurarensu kawai yakeyi hankalinshi na wurin yaga ya littel din shi take suna tafiya shima yabi bayansu. Kwance take ta juya bayanta in banda hawaye babu abunda ke zuba a idanuwanta wanda sun maki tsayawa sallamar nabilace tasa ta tasake lafewa agadon jin muryar umar ne da ya kira sunanta littel baki da lfy ne ya tmby tare isa gaban gadon yasa ta juyo sukayi ido hudu da yusuf dake bayansu cikin azama ta tashi da sauri tayo kan yusuf kallonta umar da nabila sukeyi cikin mamaki ta tana zuwa ta fada jikinshi ta fashe da kuka mai cin ran mai saurare baiyi yunkurin hanata ba ya riketa shima ji yake kamar ya kurma ihu sbd tausayinta "umar ne ya girgiza kai ya kalli nabila almar su basu wuri ya raba ta gefensu ya fita itama nabila ta bi bayan shi tare da jin dadin samu farin cikin kawarta bayan fitar sune yusuf ya dago ta yace my dear wife, gabanta ne ya fadi cikin sauri ta dago kai ta kalle shi daga mata gira yayi tare da murmushin sa mai tsada ya ce to be insha Allah kuka ta sake fashewa dashi hankicib ya ciro a aljihunsa ya cigaba da goge mata hawayen dake zuba littel ya kirata yace ko baki auren yayanki?cikin jin kunya ta juya zata bar wurin saurin riketa yayi kinga shikenan duk inda xani sai mu tafi tare babu mai hanamu ko?ya tmby ta rufe fuska tayi tace bacewa kayi baka kara dawowa gidan nan ba haba littel ni na isa wasa fa nayi maki turo baki tayi tace shine kasa har ummah ta mareni ta karashe mgn hawaye na zubar mata kuma har yanzu fushi takeyi dani matsawa yayi ya zaunar da ita kan gado shima ya zauna yana jin wani yanayi na da ban dan gane da ita shiyasa yayi dabarar raba jikinsu ya zaunar da ita cikin kulawa yace babu abunda zai rabani dake hawwa kuma me yasa kika ce ma ummah bata son ki ?ai kinga dole ranta y baci don haka mu duka munyi laifi ya kamata muba umma hkr kuma koda wasa kada ki kara fadar haka kinji ko?yanzu kinga da Abba ya dawo mgnr auren mu za ayi kinga ai gidana zankai ki saidai ki rinka zuwa kina gaisheta ko?cikin jin kunya nace kullum ko?dariya yayi yace haka kike son ko?eh na amsa mashi yace gud Agogon ahannusa ya duba yace bari inje wurin umar daga nan mu gaisa da umma don banganta ba nima mikewa nayi nace falon zani, muna fita muka samesu falo gaba daya bayan umar ya gama ba ummah hkr tare da ban baki kuma da kara jaddada mata son da yusuf yakeyi ma hawwa dama kuma Abba ya kirata tunda sukayi mgn da mami ya fadi mata komi ta kuma yarda hakama mami ta kara kiranta ta bata baki da lallashi don haka zuciyarta fes ta daina jin haushin yusuf tuntuni haka ma hawwa bata jin haushinta kawai dai tausayin yarinyar takeyi dakuma data sanin marin datayi mata bawai fushi takeyi da itaba kawai kunyar ta takeji koba komi ai matar danta ce kuma son da take ma danta ne yaja ta fada mata haka.tana cikin wannan tunanin ne suka fito gaba daya cikin jin dadin ganinsu "ummah tace to uban yan rashin kunya kaje ka taho da ita ko?ai ganin yanayin ummah yasan ta sako baiyai wata wata ba yaje gabanta yana kwasan gaisuwa da tuba haka su Asabe da umar nabila sukaita dariya niko inda nake tsaye ban kara motsi ba jinayi ummah tace auta duk da yayan naki ya dawo fushi kike dani kuma?rufe fuskata nayi na karaso wurinta na kwantar da kaina a cinyarta nace umma nima na tuba bazan kara ba shiiiiit naga ta dora hannunta abakina tace kada in karajin haka ya wuce ta kalli yusuf ta dungure shi tace tashi kabani wuri ja iri mara kunya haka ya tashi yana sosa keya umar yayi ma su umma sallama don dare ya farayi kuma yace ma yusuf dama gida zai wuce haka suka fita suna dariya.bayan sun fita ne umar yace to mu godema Allah da komi yazo cikin sauki haka ya rakashi yace saidai ya dauki mota shi bazai raka shi ba don ya gaji dariya umar yayi a amshi key din ya shiga ya daga masa hannu ya fita ya wuce gida. Yusuf na komawa ciki yasamu falon ba kowa sai TV shi kadai yana ta yi murmushi yayi yaje ya kashe tv ya kashe wutar falon shima ya wuce part din shi cike da farin ciki da jin dadi aransa. Hhhhhhhh yaudai ba matsala ran masoya fes yake sai mujira zuwan Abba musha biki dftn yan gidan nan zakuyi mana kara muje mu kwaso shokiiiiii🤣🤣🤣🤣masha Allah har kullum ina kara jinjina ga readers da kuke bani kwarin gwiwa da comment nikuma nake jin dadin sambado maku labarin TUN INA KARAMA 👭takuce sa'ar mataaaaa 💔🤝 TUN INA KARAMA 👭🌹🌹🌹💞💝💝💘 By sa'adatu Bello saadatu99@gmail.com Page 15 Members ayi hkr da rashin jina da akayi na kwana biyu na dan zama busy ne amma nima nayi missing dinku irin sosai sosai din nan 🥰🥰🥰🥰💔💔💔 ..........kwana nan Abbah biyu da dawowa ya kira hawwa da yusuf domin basu hakkin su na tabbatar mashi da son junansu gaba dayan su sun tabbatar da cewa suna kaunar junansu "masha Allah Abbah ya furta bayan jin ta bikinsu tare dayi masu ftn Alkairi, bayan fitar su ne Abbah ya kalli umma wadda take zaune gefensa kana kallonta kasan tana cikin farin ciki yace hajiyatah insha Allahu zan tabbatar maki da cika alkawarinki da kika dauka batare da wata matsala ba." Cikin jin kunya ta ce ngd Alh Allah ya kara kauna jawo ta yayi jikinsa tare da cewa Ameen khadi😁naga alamar dai Abba da umma soyewa za'ayi shiyasa na rufe masu kofa na dawo ma yaran nasu masu juran gado😍suna zaune a falo daga gani suma cikin farin ciki suke hawwa ce tace yaya zan shiga in kwanta nasan nabila na can tana jirana , cikin tsokana irin tashi yace "ai dai tasan tare kike da mijinki ko?cikin jin kunya tace haba tun yanzu ai nabila bata cancanci haka ba.nasani ya bata amsa amma ai nasan gulma zaku kuyi ko kafin kuyu bacci haba yaya mu kuma gulmarwa zamuyi?ta tmby shi tana dariya tawa mana ya bata amsa" to me kayi ta tmby shi?kice mata ina sonki kamar in kashe kaina to fah ta zaro ido tare da dafa gabanta cikin shagwaba tace ai ba sai na fada ba kowa ma ya sani tashi yayi yace to tashi ki shiga nima zanje in kwanta cikin jina danayi nayi missing dinshi muryata a sanyaye nace saida safe yayana , daga mani hannu kawai yayi tare da shigewa part dinsa haka muka rabu tare da kewar junanmu. Lbr ya isa ko ina aurena da yaya yusuf wanda har kankiya wurin hjy kaka ta bada goyon baya dari bisa dari haka mahaifin ummah tare da sauran yan uwa kowa na murnar auren sai dai ta bangaren hjy mariya da jamila abun yazo masu a bazata wanda hjy mariya saida taje har kankiya wurin hjy kaka tayu korafi akan umma ta gaje masu komi na dan uwansu kuma sannan dole ta hada auren yusuf da hawwa.hjy kaka taka mata birki tayi nacewa kada ta kara zuwar mata da irin wannan maganar banzar idan bazatayi masu ftn Alkairi ba to tayi shiru da bakinta. Haka ta koma jiki ba kwari jamila kuwa hankakinta yayi mummuna tashi wanda ya kaiga har ciwo tayi sbd damuwa ana cikin wannan halin ne kawar hjy mariya ta bata shawara akan su nemi mafita tun wuri kada ta jazama diyarta wahala haka kuwa akayi don ta nemo masu mafita wurin zuwa wani kauye dake kafur wurin wani boka da yake can, da wannan shawarar suka yanke zuwa wurin bokan, haka suka kama hanya suka tafi batare dajin tsoron komi ba bare shakkar ubangiji Allah ka tsare mana imanin mu 👏Ameen ya Allah. Haka suka kurda cikin dajin wurin wannan mushiriki koda suka isa kafin suyi masa bayanin komi yace basai sun fada ba yasan da zuwansu haka ya zaiyyana masu komi kamar yadda suka sani cikin wata irin dariya hhhhhhhh yace masu kar ku damu akwai nasara amma ba yanzu ba sbd wannan auren sai anyi shi kuma duk wanda yace zai raba to zai mutu ne amma bayan auren muna iya juyar da hankalin shi yaron akan diyarki yaji duk duniya bashi da kamarta kuma ko uwarsa da take tsaye akanyi mashi Addu'a baxai saurareta ba har sai ya auri diyarki abisa sharadin bazata taba yarda ta haihu dashi ba sbd shi mutum ne mai son haihuwa kuma har matar daya aura itama bazata haihu ba mudin ta yarda ta barta ta haihu to komi ya lalace kuma da zarar haka ta faru to ni ba ruwana don zai tsani diyarki fiy da tsanar da yakeyi mata yanzu hhhhhhhh kin amince za'ayi aure nan ba da dadewa ba amma ba haihuwa cikin tsoro mariya ta kalli kawarta ita kuma ta daga mata kai alamar ta yarda cikin sauri hjy mariya ta amsa data amince hhhhhhh boka yace to ku tashi ku tafi sai bayan an gama hidimar bikin shi da wannan yarinyar zaku dawo akwai abunda zan baku da zarar sun hadu shikenan angama to boka mun gode kkkkkkk ba ayi mana gdy ku tashi ku tafi haka suka tashi jiki na rawa ta bude jakarta ta debo kudi batama san ko nawa bane ta ajiye mashi tunda ya juya bai sake yi masu mgn ba har suka bar wajen. Suna cikin tafiya ne hjy mariya ta kalli hjy lami kawarta"tace anya lami jamila zata amince da sharadin bokan nan kuwa?dariya tayi tace to ai ba fada mata zakiyi ba cikin hikima zaki nuna mata kada ta yarda ta saki jiki ta haihu yanzu sbd haihuwa na sanya tsufa ta bari tukunna sai nan gaba kuma sannan duk yanda za'ayi kada ta bari wannan yarinyar ta haihu sbd za'ayi zarginta ace itace bata son haihuwa tunda tafita wayo da gogewa."kai lami shiyasa nake son harka dake gsky kin kawo shawara ngd sosai "kai haba kawata ai wannan yima kaine to ba komi komi zaiyi daidai zan nuna mata ta saki ranta lkc ne kadan tafawa sukayi tare da shewa a haka suka koma katsina cikin farin cikin samun mafita Allah ya tsare mana imaninmu 👏Amin ya rabbi. Shiri akeyi ta ko ina acikin family don yanzu haka na aunty zainb taje dubai ta hado lefe tunda bikin wata dayane aka sanya haka cikin hikima mami tace ummah ta barta tazo kaduna ta kwana biyu sbd akwai wata kawarta yar maiduguri ce tana yin gyaran amare haka kuwa akayi saura sati biyu ummah ta sanya yusuf ya kai hawwa kaduna ita da nabila don nabila tace bata iya zama ita kadai tunda aunty zainab da nafisa ta tafi dubai haka yusuf yaji ba dadi duk da dai ya kasa fahimtar komi kuma mami tace mashi basai yazo kaduna ba tare zasu dawo katsina da hawwa in lkc yayi Tabbas wani kaya sai amale hakika mami ta kashe kudi wurin gyaran diyarta don gsky ina tausayama yusuf ko kuma ince yusuf zai shiga gidan alfarma🤭hmmm nayi shiru aunty zainab ta dawo ta hado kaya kam nagani na fada kowa ya gani sai ya kara kallo koda jamila tasamu lbrin irin lefen hawwa ai saida ganin kwaf dinta yasa mata ranar ta kasa bacci sbd tsakani da Allah sun zubda kudi kamar basu san ciwon su ba hankali tashe ta bar gidan umma sbd tsabar hassada.gidan yusuf dake barhin aka tsansarama hawwa kayanta wanda aikin Abbah ne wanda ya hana kowa yin komi yace shi ya dace yayi agsky gidan hawwa ya hadu kamar a turai komi nata lemon green an white sunyi kyau sosai hidima tazo yau saura kwana biyar haka yusuf ya matsama mami don Allah su taho haka nan sbda akwai abokaninsa a zasuzo da sukayi krtu daga indian zasu fara programm haka mami ta tattaro iyalanta helux biyu sukayo zuwa katsina ta dikko dakin kara kunya gareku ba dai tsoro ba😅koda suka iso gida ya fara cika ita kanta umma mamakin canzawar diyarta tayi masha Allah kawai take fadi tare da gdyr Allah da ya ba danta wannan mata kowa yaba kyauwun da hawwa tayi yakeyi lkcin da suka iso yusuf nacan dashi da umar suna busy bai samu shigowa gida ba sai da yamma likis kuma gida ga mutane dole ta baya ya shiga ya nufi part din shi yana shiga ya nufi bedroom dinsa sai yaji kamar motsi cikin sauri ya karasa tare da bude kofar daga ita sai towel daure jikinta ganin mutun yasa ta saki wata irin karaaa!wadda saida shikanshi yayi saurin juyawa a sukwane ya rufe kofar gammm!!! Wannan page din naku ne kuyi yanda kuke so dashi mum iliham shatuu tare sis shamsiyya Allah ya bar zumunci😘 Masha Allah ku biyoni frns inayin ku walhi takuce sa'ar mataaaaa 💃💃💃🤝 TUN INA KARAMA 👭🌹🌹🌹💞💝💝💘 By sa'adatu Bello saadatu99gmail.com. Page 16 ..........cikin sauri ya juya tabbas hawwa ce amma me takeyi haka a dakinsa dama yana mamakin ganin part dinsa bude amma bai tantance ba saida ya ganta, dawowa yayi falon ya zauna bisa kujera yana jiran yaga ikon Allah.hawwa komawar da yayi ya rufe kofar shine ya bata damar sanya key ta rufe kofar cikin tsananin tsoro tare da zama bisa gadon ta dauki turarukan da zatayi amfani da su ta cigaba da shafawa tare da humrar da zatayi amfani da ita.cikin fargaba da tsoro takeyin komi acikin ranta tana cewa dama bata biye ma su nafisa ba da suka bata shawarar zuwa part din shi ta shirya sbd mutane ko ina amma babu wanda yayi tunanin dawowar shi yanzu tunda ansan shi ba mai son hayaniya ba.zaune yake yana tunanin koma ya tashi ya tafi gidansu umar ne.amma bari ya jirata yaji me ya kawota ne?tana gamawa ta dauki rigarta ta sanya ta dauko hijabinta ta sanya ta hada komi nata ajakar data shigo da ita ta zura takalminta ahankali ta tako bakin kofar kamar munafuka haka ta sanya hannu ta murza key din kofar ya bude ganin shi datayi zaune a falo yasa jikinta kyarma cikin dauriya ta karasa fitowa batare data sake kallon inda yake ba shiko kallo daya yayimata yayi tasbihi ga Allah gaba daya yarinyar ta canza mashi tayi wani irin kyau ga jan lallen nan ya zanu ajikinta.rabawa tayi zata wuce shi batare datayi mashi mgn ba cikin sauri ya tashi ya rike mata hijabi saurin juyowa tayi tana kallonsa a tsorace murmushi yayi mai kayatarwa yace me kikeyi adakin mijinki?tmbyr tazo mata abazata cikin inda inda tace mutanene adaki na shiyasa naxo in yi wanka anan bansan zaka dawo yanzu ba amma kayi hkri."sbd kinzo dakin mijinki kike bani hkri to amma hawwa ko ki kirani kice kin iso bakiyi ba, ta lura son janta yakeyi da magana "yaya ai ni tunda muka iso kaina ke ciwo bacci nayi yanzu ma tashi na kenan nazo nan.murmushi yayi" yasan fadi kawai tayi cikin hikima ya sakar mata hijabi sbd yaji yanayinsa ya fara canzawa ok shikenan yanzu kin gama komi kika fito ya tmbyeta saurin daga masa kai tayi alamar eh sbd a takure take sbd wani irin kallo daya keyi mata are u show?yasake tmbyrta?"yes tabashi amsa ok jeki sai na fito tom ta amsa tare da saurin fita daga dakin kallonta ya tsaya yi yana dariya kasa kasa don yaga yadda take hade step. Tana fitowa ta yi wata ajiyar zuciya tare da gode ma Allah don gsky taji kunyar ganinta dayayi wai har yana cewa tazo dakin mijinta kai yaya yusuf shi baima jin komi haka yake sakin mgn ba ruwansa da wannan tunanin ta shiga part din su.bayan ya shiga kamshin daya rikita shi ajikinta shine a dakinsa kota ina wai yaushe littel ta canxa turarene haka masu dadi da kamshi lallai zan sha kamshi ya furta tare da nufar toleit don yin wanka shima ga magrib na shirin gabatowa wooow ya furta yanda yaji toleit din ya na tashin kamshi towel din datayi wanka ya dauko ya rike tare da rungume shi a kirjinsa yana wani lumshe ido kamar hawwa ce ya rungume hhhhh kaji su yusuf sabon shiga 🤭nidai fitowa nayi na bashi wuri don naga abun nashi sai a hankali🤣🤣🤣 Hidima akeyi ba kama hannun yaro ta ko ina yan uwa da abokanin arzuki suna ta fasowa ta ko ina hawwa sun gayyaci kawayensu inda da yawa sun halarci bikin nan yusuf ya kashe kowane party sai dinner kadai sbda yace walhi shidai yana kishin matarsa itama dinner sbd abokaninsa wadanda suka zi daga kasahe daban daban ne kada suga bai kyaut a masu ba shiyasa umar yace lallai yayi hakr ayita amma anyi walima tsakanin mata kadai kuma abun yayi kyau sosai gwanin ban sha'awa anyi wa'azi akan zaman takewar aure kuma da nasihohi sosai abun dai masha Allah.rana bata karya saidai uwar diya taji kunya ayau ne aka daura auren yusuf Bello mado da amaryarsa hauwa'u Bashir mado haka speaker babban masallacin dake GRA ta gauraye da fadi an daura auren akan sadaki mafi karanci naira dubu hamsin wanda Alh bello ne ya biya kowa yaji dadin hakan duk da suna da kudi amma basu nuna alfahari ba.to fah yaufa yusuf baki bai rufuwa yasamu abunda yake so tun tana karama me zaiyi banda gdyr ubangiji bayan angama daurin aure ne suka wuce hotel din da bakin su suke domin yin resption. Biki kam yayi ashe da dangi muka kuriii💃💃💃gidan Alh Bashir babu masaka tsinke cike yake haka gidan Alh Bello mutanen kankiya sun cika shi kai sai inda kake so zaka zauna su nabila da nafisa kuwa basa ma ganuwa haka aunty zainab ga aunty Rabi atu ta kano autarsu Abba kowa yana cikin farin ciki in ka cire hjy mariya sbd tana cikin hdimar amma ta ciki na ciki hakama jamila sbd hjy mariya tace ta saki jikinta itama lkc kadan ne indai yusuf ne a hannunta yake shiyasa ta fita ta warware ta shiga anayin komi da ita amma kasan ranta kamar ta kashe hawwa ta huta takeji.ummah kam cikin ranta fes alkawarin Allah ya cika Addu'a kadai takeyi dftn zaman lfy atsakanin yaran nata mami kuwa har kuka tayi sbd farin ciki.tun ranar da suka hadu a part din yusuf bai kara sanyata ido ba sbd gaba daya barin gidan yayi shima umar barin gida yayi suka koma hotel da abokansu kasan cewar ba kamun kai jamila take dashi ba takan zo hotel din wurin wasu data sani da sukayi karatu tare kuma ko don tazo taga yusuf ko bazai kulata ba shiko kamar ya shaketa yakeji yana tir da hali irin nata, haka nan taji tana son jin muryar yayan nata cikin sanyin jiki tace "nabila dauko mani wayata ki kunna mani nasan yaya fushi yakeyi dani tunda na kashe wayar nan murmushi nabila tayi " tace kyaji dashi yarinya idan ma zaki cire kunyar nan ki rike mijinki hannu biyu biyu to tun wuri kisan abunyi don akwai kuraye ta karashe maganar tana dariya tare da dauko mata wayar tana mika mata.amsa tayi ta bude wayar batare da tunanin komi ba ta danna kiran yaya yusuf .yasanya wayar caji a falon dakin daya ke ya shiga yayi alwalla ita kuma shigowarta kenan zata shiga wurin frnd dinta ta lura da wayar yusuf na neman agaji cikin sauri ta duba screen din wayar my angel taga ni yana yawo tabbas hawwa ce murmushin mugunta tayi ta daga wayar hawwa sallama tayi cikin sanyi murya.murmushi jamila tayi"tace to ke banda abunki tunda kinyi nasarar auren shi mu kuma ai sai ki barmu mu huta dashi kafin mu mika maki sauran.cikin tashin hankali tasaki wayar kasa gaba daya ta tarwatse shikuma daidai da fitowarsa yana gyara hannun rigarsa ya jamila rike da wayarsa tana kallon wayar tana murmushi mai hade da mugunta.😨 Masha Allah Aunty uwani ina gdy sosai Allah ya bar zumunci🥰🥰🥰 masoyan littafin TUN INA KARAMA ina ma kowa ftn Alkairi ngd sosai da kauna😍💖🌹🌹🌹ku biyoni page na gaba takuce sa'ar mataaa💞🤝 TUN INA KARAMA 👭🌹🌹🌹💞💝💝💘 By sa'adatu Bello saadatu99gmail.com! Page 17 ..........cikin azama ya karasa wurinta tare da fisge wayarsa a hannun jamila wani mugun kallo yayi mata wanda sai da zuciyarta ta buga sbd tsoro amma cikin dakewa ta ce masa"daga na taimaka na amsa maka ma shine zaka wani karya mani hannu, "uban wa yace ki daga mani waya?yusuf ya tmbyta cikin tsawa da hasala ke dai walhi baki da hankali baki san ciwon kanki ba am last waning kika kara shiga hurumin da ba naki ba sai na ci ubanki nonsens fita yayi batare da ya kara saurarar ta ba.cikin jin zafin abun ta juya itama ta bar wurin.yana fita ya duba yaga angel ce ta kira cikin sauri ya dalling number ta amma swittch up ya kira yakai sau biyar amma shiru mamaki yakeye Allah yasa ba wani mummunan abu ta fada ma littel ba haka ya kara sa masallaci yayi sallah.nabila cikin sauri ta kara so wurin hawwa tana tmbyrta lfy me yasamu yaya?zubewa kasa tayi batare da tace komi ba hawaye ne kawai ke zuba a idonta matsawa nabila tayi tana girgizata hawwa gaya mani don Allah me ya faru kallon nabila hawwa takeyi cikin kuka " hawwa tace nabila yaya ya cuceni ashe yana da yan mata awaje wadanda ya ajiye yanzu cikinsu ne wata ta daga wayarsa bata boye mata komi ba ta fada mata cikin rashin fahimta nabila ta bude baki zatayi mgn wayar nabilace tayi kara gaba dayansu dubansu yakai ga screen din wayar sunan yayane ya baiyyana a wayar nabila.cikin sauri ta daga tare da sallama bai tsaya amsa gaisuwarta ba ya tmby ina littel?"yaya ban san ya akayi wata ta dauki wayarka ba ta fada mata mgn gashi can kuka takeyi kuma ta jefar da wayarta ta fashe.abunda yake zargi ya tabbata "cikin damuwa ya ce walhi nabila caji nasanya na shiga inyi alwalla jamila ta daga mani waya kuma ke kin san jamila bata da hankali ." nabila cikin mamaki tace aunty jamila?tabbas zata iya amma menene ribarta in tayi haka?katse mata tunani yayi da cewa ki hadani da hawwa, to yaya ta amsa tare da mika ma hawwa wayar wadda tunda suka fara mgn take saurarensu amsa tayi tare da sake fashewa da kuka bata yi mgn ba shikam jin kukanta yakeyi tamkar saukar wuta a zuciyarsa cikin damuwa yace littel nima kukan kiso inyi ne?"ya tmbyt cikin rauni girgiza masa kai tayi kamar yana kallonta ya cigaba da cewa don Allah littel kiyi hkr walhi ban san komi ba shirin jamila ne kuma walhi zanyi maganinta plsss my sweety nah kada kowa yaji wannan mgnr ku barta daga ke sai nabila plssss ya kara she mgn cikin sanyi murya "cikin damuwa tace ni yaya ban san me nayi ma aunty jamila ba ta tsane ni haka?amma ya dace ta fada mani wannan mgnr me nayi mata?ta kara she mgn cikin yanayin damuwa harga Allah baya jin zai kyale jamila sai ya wulakanta ta kamar yadda taso ruguza mashi farin cikin sa na yau amma zai rama shima haka yaci gaba da lallashin matarsa har hankalinta ya kwanta sannan yace mata ta fadu irin wayar datake so ya kawo mata " cikin jin kunya ta ce duk wadda ka saya mani inaso yayana."cikin jin dadi yace kin yarda da choice dina kenan?"yes ur choice is my choice my dear husband tsunkulin kansa yayi wai ko mafarkine yakeyi kafin ya kara mgn yaji dif an kashe wayar.bin wayar yayi da kallo yana smile, ita ko dariya takeyi nabila ma dariya takeyi suka rungume juna nabila na jin dadin yanda hawwa take daukar shawararta akan lkc kuma tana tir da halin yayarta na son zuciya. Haka suka warware babu wanda yasan abunda ya faru tsakanin su .suka gyara jikin su suka fito wurin kawayensu cikin jin dadi.haka shima yusuf yaji dadin yanda littel ta fahimce shi kuma ta yafe masa iluv her ya furta tare da fita daga cikin motar tunda dama ya yanke shawarar zuwa gidan ne idan har hawwa bata fahimce shi ba to ya gode ma Allah da shedancin wannan makirar baiyi tasiri akan su ba Allah ka shiga tsakaninmu da ita nima Amin nace yusuf🙏haka abubuwa suka kasance har dare karfe 7:30 motocin kai amarya sun cika unguwa hawwa ta sha kwaliya da wani less sky blue komi na jikinta sky blue ne abunka ga farar fata abun sai wanda ya gani.gAmin👏kya suna falon Abba aunty zainab ce rike da hawwa ummah na zaune kusa da Abba sai mami dake gefe sai hjy kaka da itama tana kusa da Abba yusuf ne jikinta sai aunty rabi atu da itama tana wurin hakika yau naji abunda ya girgizani na bani tarihin rayuwata ashe mamice mahaifiyata ummah mahaifyar yusuf gsky na shiga rudani asheni marainiyace wanda ban taba sanin maraici ba gsky ina jinjina ma Abbah da ummah da yan uwan mami da ita kanta mami shima kuma yusuf ya cancanci a yaba masa kuka nakeyi wanda babu mai iya tsaida mani shi ashe pic din danke gani adakin ummah shine mahaifina Alh mansir kanin ummah da akace ya rasu?tashi nayi na fada jikin ummah ina kuka mai tsuma xuciya wanda kowa na wurin saida y share kwalla.Abbah ne yayi gyaran murya yace to haka Allah ke nashi ikon don haka kai yusuf ban baka aure ba don kana nawa a a cancanta na gani walhi da baka can canta ba ni zan nemo mata mijin da ya dace da ita amma tunda Allah ya hada kanku bani da bakin gode masa ina maku ftn Alkairi tare da zaman lfy da hkr da juna ka rike amanar da Allah ya baka kuma ka tausaya mata amatsayinka na shugaba sbda kowa yazama sheda bazan raga maka ba natsawar zaka cutar da matarka."Abba yace zo nan littel cikin rashin kwari hawwa ta matsa kusa da Abba ya kama hannunta yace ma yusuf taso nan shima ya taso kusa dashi kanshi na kasa Abba ya kama hannunsa ya hada dana hawwa yana murmushinsu na manya yace ma yusuf rike matarka ina maku ftn mutuwa ce zata rabaku gaba daya dakin ya amsa da Amin👏haka yusuf ya rike hawwa gam kamar za'a kwace mashi ita haka kowa ya mike muka fito ina kuka kamar raina zai fita ga rabuwa da ummah tayi mani daci wannan shine dalilin aurena da yaya yusuf Bayan ankai ni gidansa dake barhin wanda ya tsaru yayi kyau sosai haka daga nan muka shirya zuwa wuri dinner wadda umar ne ya shirya komi su kansu kayan xuwa wurin dinner ya sha banban da namu na nan don komi daga india aka kawu mana kayan da zamu sanya wurin jamila bata san da wannan shirin ba hankalinta ya tashi sosai ganin wannan shirin namu duk sai ta raina kanta mune karshen tafiya umar ne zai kaimu daga ni sai yaya sai umar da ke jan motar zaune muke abaya hannuna cikin nashi yake rada mani akunnena wai idan munje don Allah bai son inshiga da kunyata in ajiyeta baki kofar mota kafin in fita murmushi kawai nakeyi duk abunda mukeyi umar na kallon mu ta madubi dariya kawai yakeyi har suka isa hall din dai bakin kafar yayi parking da sauri ya bude ya fito ya zagayo ya bude masu kofa kama hannunta yayi suka fito tare ai aka shinfida kafet tunda ga wurin motar har zuwa ciki ga masu binsu da flower suna watsa masu ga kida na tashi abun gwanin ban sha awa haka suka isa har wurin da nasu ne na musamman wapre table suna zama kowa ya zauna sai tafi rab rab rab ke tashi nan da nan mc ya fara jawabi babu wanda amarya da ango basu birge ba haka aka kira babbar kawar amarya tabada tarihin amarya wanda kowa sai da yayi dariya haka nabila ta koma ta zauna aka kira umar shima yayi bayanin ango wanda duk mgnr da sukeyi da turanci sukeyinta sbd abokansu da basa jin hausa haka mc ya kira amarya da ango suka shigo fili haba dan da na wuri y kaure da ihu ana tafi umar kuwa tunda ya balle dolars zuba masu kawai yakeyi haka sauran abokanin su suma dolars ce kawai ke yawo wurin cikin hikima jamila ta shiga filin ta fara zuba nata kudin akan amarya da ango da dabara ta kama rigar hawwa tasa reza ta jata ai ko nan da nan bayanta ya baiyyana umar ne kadai yaga abunda tayi cikin azama ya iso ya rike hannun jamila jikake fas fas fas ya dauke jamila da mari jin karar marin sai hankalin mutane ya dawo gare su. Masha Allah gdy nake kawata sibara madugu present☝️tace masoyan Tun ina karama ina gdy Allah yabar zumunci Ku biyoni next page daga nan har ranar monday in Allah ya kaimu.taku ce sa'ar mataaaaaa💋😘🥰🥰🤝 TUN INA KARAMA 👭🌹🌹🌹💞💝💝💘 By sa'adatu Bello saadatu99gmail.com! Page 18 ..........kowa ya juya yaga mai ke faru jin karar wannan mari da mutane suka ji "afusace umar yake nunata da yatsa yace kibar wurin nan tun kafin insa a fitar mani dake ummi dake kusa dashi ya jawo gyalen dake jikinta ya mika ma hawwa yace sanya sbd ita tariga taji abunda ya faru da ita jikinta rawa kawai ya keyi yusuf kuwa mutuwar tsaye ya yi sbda ya fahimci komi jamila dafe fuskarta tayi zata bar wurin hankali tashe cikin azama nabila ta jawo gyalenta fuskarta hawaye na zuba a idonta " tace aunty jamila baki ji kunya ba kina jayayya da abunda Allah ya kaddara?agsky ke muguwa ce bayan sharrin da kika hada dazun yanzu kuma kin zo da wani cikin takaici nabila ta girgiza kai tace kaicho da kika zama yar uwata ta jini amma walhi baki iya raba hawwa da yaya yusuf duk makircin ki "umar ne ya jawo nabila yace mata kyaleta sis cikin baki ciki ta sake ta tana kukan takaici " umar ce ma yusuf ya bar wurin da hawwa shi takaici ma ya hana shi cewa komi ita ko hawwa hankalinta yayi mummunan tashi hannun ta ya kama batare da yace komi ba suka bar wurin mutane da ba kowa ya fahimci komi ba kowa sai ya koma hidimarsa yasu yasu ne kawai suka san abunda ya faru cikin family din yusuf na fita daga hall din wurin motar da suka zo da ita ya nufa ya bude ya zaunar da hawwa wadda ta zama kamar wata status sbd mamakin jamila yana shiga ya tada motar batare da ya tsaya sauraren komi ba ita ko hawwa tana shiga motar taji wani kuka yazo mata wanda tun dazun take son yinshi amma yaki zuwa bai ce mata komi ba sbd iyakar bacin ran dake zuciyarsa yayi yawa shima da zai samu yayi kukan wata kila daya samu sauki aransa. Har suka isa gidansa na barhin babu abunda hawwa takeyi in ba kuka ba koda suka isa parking yayi ya jingina kanshi da kujera yana tunanin jahilci irin na jamila gata da ilimi amma bata amfani dashi wai me take nufi da nine soyayyace nace mata bana iya tunda tazo mani da bukatar ta amma shine take ta bina da sharri jamila kinyi kuskure ban taba jin sonki ba koda kuwa na second daya ne nisawa yayi yasa hannun shi ya dago hawwa cikin damuwa yace"littel da zaki daure ki bar kukan nan da zan samu sauki araina fadawa tayi jikinsa shikuma bai saurari komi ba ya rungumeta tsam ajikinsa yana sauke numfashi sama sama cikin kuka da shagwaba tace "yaya jamila sonka takeyi zata iya kasheni sbda kai don haka ina jin tsoron ranar da zata samu galabar rabamu, saurin rufe mata baki yayi yana cewa hawwa tunda har kinsan tana sona to me zai hana ki kama mijinki da kyau yanda bata da hanyar samuna kamar yadda ni nasani saitin zuciyarsa ya dafe yace" kinga nan babu sauran wani sauran fili a cikinta son naki ne kaunar taki ce soyayyar ma taki ce ai ban san lkcin da murmushi ya kubce mani ba "cikin shagwaba nace yanzu data yanka ni fa?cikin kulawa yace walhi nima da sai nayi mata kaca kaca abayanta hmm nace to Allah ma ya kyauta Amin yace. Umar koda yaga dare ya fara yace ma kannen sa duk su hadu a maida su gida sauran abokai kuma sunata tmbyar ango da amarya saidai umar yace wani uzurine ya taso suka tafi haka dai cikin hikima ya sallami kowa nabila kuma da nafisa dasu ummi suka hada ma hawwa gift dinta da abokanin yusuf suka bata direct gidan hawwa suka wuce don nan zasu kwana Jamila gida ta wuce tare da cewa sai tayi maganin umar sbd shi bai isa ya wulakanta ta ba kuma itama nabila zatayi maganinta da wannan tunanin ta isa gida zuciyarta na zafi don bakin ciki nikam nace yanzu kika fara bakin ciki jamila🤣 Koda suka isa gidan hawwa sun isketa kamar wani abu bai faru ba harta canza shiga kowa yaji dadin ganinta cikin walwala lallai hassada ga mai rabo takice, " nabila ce tace amarya ina angon yayanmu cikin tsokana da jan fada "nafisa tace inaga ma fa mu da gida muka wuce harararta hawwa tayi tace" kyaji dashi ma gulmaciya dariya sukayi gaba daya daidai lkcn da yusuf yake fitowa daga part din shi shima ya canza kaya gaba dayansu shiru sukayi ganin fitowarsa har ya karaso inda suke sannan cikin kulawa yace"har kun dawo yanzu zaku dameta kuma dariya ya ba kowa amma saidai babu halin yi, cikin kasa da muryarsa yace"littel ba rakiya mikewa tayi batare da kallon su nabila ba tabi bayansa binta sukayi da kallo kawai suna fita ya rungumeta cikin husky voice dinsa yace littel yanzu shikenan in tafi in barki eh na daga kaina cikin sanyin murya nace "mashi kaga su aunty duk sun iso suna ciki kaga no need ace kana cikin mu tunda yanzu haka in ba su nabila ba babu wanda yasan kana gidan nan nisawa yayi yace haka na aidai daga gobe shikenan ko?murmushi bayi nace haka ne kara matseni yayi ajikinsa ya hade bakin mu wuri guda yarrrr naji tsikar jikina ta tashi sbd abunda naji na bakon yanayi jikina ma rawa yakeyi yakai minti biyar yana kissing dina sannan ya sakeni a kasalance muka rabu tarea da ban kwana.duk abunda ke faruwa tsakaninmu umar na mota yana kallonmu in banda mamakin abokin nasa babu abunda ya keyi akasalance ya bude motar ya shiga ya zauna cikin tsokana umar yace ai na dauka da ita zaka tafi frnd yana dariya " yusuf wanda yanayinsa ya canza yace sunzo sun cika mani gida tayaya zan samu sakewa da matata ai dai daga gobe a kyalemu mu huta ko?hhhh"umar yace ai naga alamar ka koya mata rashin kunya itama 🤩 Washegari haka gidan hawwa ya kara cika sbd walima hawwa yau ma shiga kawai takeyi tana fita duk kayan data sai an kalleta an kara kallo haka akayi komi cikin jin dadi kuma tasha nasihohi sosai kannen mami da yan uwanta haka suka zo suna tayi mata nasiha.anyi komi cikin mutunci angama yanzu gida ya rage sai su nafisa da nabila da wasu kawayensu suna jiran zuwan ango su tafi gida su ma.don aunty zainab ma dubara tayi zata dauko wani abu daga nan tasamu ta sulle don riketa tayi wai ba inda zata, daga shi sai umar suka zo gidan karfe 8:30 haka suka shigo da ledoji tare da sallama babu wasa tsakaninsu shiyasa gaisuwa kawai sukayi umar ya ce su tashi ya maida su gida.suna tashi nima na mike na rike nabila kallona suka tsaya yi ganin da gske ne yusuf yazo ya rabani da jikin nabila nasake fashewa da kuka haka ina ji ina gani suka tafi suka barni da kewa da tunanin sabuwar rayuwar da zan shiga. Masha Allah kuji dadinku amarya da ango amma fa zan dawo don don malama Amina tace ban isaba sai gano masu ya yusuf zaiyi da yar kanwarsa zai tausaya mata ne ko kuwa????to ba ruwana nidai🤭 Ku biyoni next page takuce sa'ar mataaaaa🥰🥰🥰🥰🤝🌹🌹💔👭 TUN INA KARAMA 👭🌹🌹🌹💞💝💝💘 By sa'adatu Bello saadatu99gmail.com! Page 19 .........koda ya rabani da jikin nabila babu wanda ya kara saurarena cikin su fita kawai sukayi kowa najin yanayin ba dadi aure kenan yakin mata Allah yasa mu dace👏zaunar dani yayi kana kujera sannan ya bi bayan su don yayi masu rakiya tare suka isa wurin motar umar bayan duk su nafisa sun shiga ummi ce gaba don karku manta ummin kd umar ya riga ya bayyana kanshi awurinta don haka ko wurin bikin nan yana kafa kafa da abunshi bai bada wani gab ba tsakaninsu don yasan akwai kuraye 😅"umar ne yace to frnd mudai muna maku ftn Alkairi yana dariya yana kokarin bude mota zai shiga "murmushi yusuf yayi yace tnx alot frnd Allah ya bar zumunci Amin ya amsa tare da shiga mota ya tada yayi rivos mai gadi ya bude masa ya fita haka yusuf ya juya tare da kaunar yan uwansa aransa jiki ba kwari ya shiga gida tare da rufe ko ina yana shiga inda ya barta nan take zaune ta rufe fuskarta da gyalen jikinta karasawa yayi tare da sallama cikin sanyin murya ta amsa batare da ta bude fuskarta ba.zaunawa yayi daf da ita tare da yaye gyalen dake kanta, " yace my princess sai kace kun rabu kenan kike wannan kuka haka cikin yanayin damuwa yace don Allah ki daina yi mani asarar tears dinki haka nan ke kuka baya yi maki wuya ne littel ko dai tuna baya zanyi in nemo bulalata dama ke da nafisa baku jin mgn yakara she mgn yana jawota jikin shi haka cikin dabara ya lallasheta har ta fara war tsakewa suka tashi suka shiga cikin bedroom dinta yace ta shiga tayi wanka tayo alwalla shima zai shiga part din shi yayi haka kuwa akayi fita yayi sannan itama ta tashi kamar yadda yace mata bai dau wani lkc ba ya dawo sanye yake da jallabiya , ya tura kofar dakinta tare da sallama amsawa tayi tare da jawo hijabinta ta sanya "tashi muyi sallah yace mata tashi tayi suka tada sallah bayan sun gama ne ya dafa kanta taji yanata kwararo addu'a ahankali take amsawa Amin.bayan ya gama ne yayi mata tambayoyi akan addininta komi ta ba shi amsa duk da dama yasan hawwa badaga baya ba wurin neman ilimin addini kuma haka ummah bata masu wasa akan islamiyya.cikin farin ciki yayi hamdala ga Allah wanda ba wayonshi ba ko dabararsa ba ta ba shi kamilar mace irin hawwa.ledojin da suka shigo da sune ya dauko ya ajiye tare da nufa kofar da yasan kitchen dinta ne ya shiga shi kan shi da bai san komi akan kitchen ba abun ya burge shi yasan iyayensu sunyi kokari sosai, haka yaga wasu plet masu kyau da wasu cups ha ya dauka ya dauraye tare dasa towel din da ya gani wurin ya goge su da kyau ya fito yana zuwa ya zuba kazar da kuma bude fresh milk ya tsiyaya masu a cup din don yasan hawwa akwai son fresh milk amma ranar komi sai ya kwance mata wani irin jin kunyar yayanta takeyi haka ya lura da kanshi yayi feeding dinta har sai da ya tabbatar ta koshi. Bayan sun gama ne suka shiga bathroom sukayi brush suka fito a tare suna fitowa ne ya wuce wurin drawer da shi kadai ne keda key dinta ya bude ya juyo ya kalleta "yace come on my dear tashi tayi ta nufi wurin da yake tsaye tana zuwa taga drawer cike da kayan bacci ne kawai cikinta zaro ido tayi da mamaki🤔tace yaya wannan fa?cikin so da kaunarta yace is ur own dear kunya ce ta kamata tayi sauri zata bar wurin amma ya riko ta yace bari in zabar maki wanda nake so yau ki sanya hankali kwance ya dauko wata riga mai kamar vest ya nunan mata rufe ido tayi bai jira komi ba ya cire mata hijabi tare da rigar dake jikinta idonta ita dai rufe ya sanya mata wannan riga wadda da ita garama babu daukar ta yayi cak sai bisa gadon ta yabata light kiss yace i'am coming princess, ita dai tama rasa bakin mgn haka ya fita yaji dakinsa yaje dakinsa wasu kaya ya sanya yanda kasan wani dan india haka ya fito sai kace salman khan ne😅 kafin ya dawo hawwa tayi sauri ta jawo humrar ta da sauran perfumes dinta ta cigaba da aikin zuba ma jikinta haka shima ya kwarara perfumes dinshi masu dadi da tausasa zuciyar masoya.lkcn daya dawo da ido daya take kallonsa ya salam ta furta ashe haka yake da kyau gsky yusuf namiji ne na gani na fada dolene in kara taka tsan tsan kamar yadda nabila ke fada mani kullum.bata gama tunaninta ba taji yayi switch off din light sai ya kunna dum light na bed side cikin kwanciyar hankali ya ya kwanta tare da rungumota jikinsa.tattausar ajiyar zuciya ya sauke tare da manna ta jikinsa sosai wanda ia kuwa gabanta bugun 100 100 yakeyi 😍cikin hikima yake shafa ko ina na sassan jikinta gentaly yake mata komai cikin natsuwa don baya so yayi hoting dinta badly inda shi kanshi ya shiga duniyar da bai santa ba bakinsa ya dora kan nonuwanta wanda dama sune suke tsokanarsa sosai yake sucking din su cikin kwarewa ita kama tuna tana iya gane komi har ta daina ganewa romancing dinta yakeyi sosai jin ya gama rikitata shima ya sauka network nima dole nace wannan ganin kwaf din badani ba gani nayi yana shirin raba tsakiyarta shi kuma yana kokarin shigewa fadar alfarma koda nafito naja wo masu kofar ban kaiga zama ba naji ihun hawwa har tsakiyar kaina toshe kunnuwa na nayi don jin sambatun ogan ita kuwa kowa na gidansu saida ta kira yazo ya ceceta nikaina hawaye nake mata don naga yusuf ba sauki🤔naso na shiga in kai mata agaji amma sai na tuna da haka zata sbd nan gaba ma ita zata nema🤣bai saurara mata ba amatsayinta na kanwarsa sai da yayi satisfy sannan naga ya kara kankameta yana zubda hawayen farin ciki shima. Hakika hawwa ta ciri tuta wurin mijinta shiyasa yake jinta tamkar ransa kuma yana yu mata soyayyar da tun daga cikin jininsa take zamansu cikin kwanciyar hankali da son juna sukeyi babu wata matsala tsakaninsu sun fahimci juna sosai ya saya mata mota ta fara karatunta na lowyer wanda dama shine burinta.watanta biyu kwtsam jamila ta shigo cikin rayuwarsu wanda shine dalilin rabata da yayanta wannan shine asalin lbrn su..... CIGABAN LABARI...... ......cikin tashin hankali ya dago kanshi ya kalli abokin nasa ido cikin a razane yace "what???jinjina masa kai yayi alamar haka ne.....😏 Hhhhh 🤣🤣🤣🤣akwai sauran rina akaba jamila kina gab.....amma dai wasa farin girki.😨bafa na dadin kowa ba😅😅😅 Masha Allah ku biyo vote din yusuf kuyi hkr komi zaiyi daidai normal 🥰🥰🥰 don naji kun fara yakamata ya wulakanta jamila 🤩ba komi za'azo daidai wurin😡 Takuce sa'ar mataaaaa inayinku masoyana Tun Ina Karama:next page insha Allahu 😍😍😍💔💃💃💃💃💃💃 TUN INA KARAMA 👭🌹🌹🌹💞💝💝💘 By sa'adatu Bello saadatu99gmail.com! Page 20 ......jamila bata zame ko ina ba sai company su yusuf daidai office din umar tayi parking haka ta fito cike da izza da rainin hankali direct office din ta nufa duba da kowa yasan matar oga ce kuma yar uwar umar shiyasa babu wanda yayi tunanin tsaida ta gashi kuma babu alamar mutunci atare da ita.knocking tayi "yes come in ya fada atunaninsa yusuf ne yasan da wani ne da sectary zata sanar masa kafin ya bada okey ashigo budewa tayi tashiga saurin daga kanshi yayi daga lapton din dayake aiki acikin ta ya kalli jamila " have a sit ya nuna mata kujera atakaice.cikin rashin kunya da ya zame mata jiki tace"bazama nazo yi ba "to me ya kawo ki?yace mata " nazo ne in sheda maka kayi saurin ba amininka shawara ya koma gida yana kwana sbd nasan kasan komi akan rashin kwanan shi gida in ma sbd wannan yar shilar yarinyar ne yake avoiding dina to yayi kuskure walhi babu shi babu hawwa har abada jin surutun ta yayi masa yawa akunne ne ya buga table din gaban sa cikin tsawa!!!!"ya daga mata hannu yace ya isa haka nan mahaukaciya ai kin kashe maciji ne baki sare kansa ba sbda duk duniya babu macen da yusuf yake so kamar hawwa kuma bazaki taba samunsa ba kada kika aure shi da asiri bakiyi nasara ba kuma ina so kisani babu macen da yusuf ya tsana duniya sama dake jamila "walhi karya ne umar !kai baka isa karabani dashi ba cikine yayi ma yarinya kuma nayi nasarar zubar dashi sbd ni ya kamata in fara haihuwa dashi ba ita ba, nikuma ban shirya ba don bana bukatar tara yara yanzu ta kara she mgn tana jijiga jikinta.a hasale umar yace" kinji kunyar duniya da lahira jamila kuma ina so kisani daga yau kada ki kara zuwa wurina da shirmen ki don ni ba yusuf Bello mado bane, my name is umar Bashir mado, don haka get out from my office!!!zata kara mgn"cikin tsawa ya kara ce mata"i said get out!!!tasan halin umar don yafi yusuf zuciya don yana iya bugunta juyawa tayi ta bude kofar ta banko ta da karfi tana huci ta fita offici din.kallon kofar yayi ya buga tsaki mtsss stupid kawai ya koma ya zauna yana tunanin jahilci irin na jamila. Bayan umar ya gama yi ma yusuf bayanin yanda sukayi da jamila.nisawa yayi yusuf yace "frnd jamila tsoro take bani kuma ita kanta rabuwa da ita bashi bane masalahaba sbd ina son dakar fansa akanta kafin in rabu da ita kuma sai ta wulakanta yanda ta rabani da farin cikin iyayena da abunda nake so to itama yazata gane tayi babban kuskure a rayuwa." Umar yace wannan shine daidai kuma ina so kadai na tunanin kana tsoron jamila sbd da wannan damar take samu tana cutar dakai."gsky ne frnd insha Allahu zan gyara amma yanzu ya kaga zamuyi da ummah?umar yace"kada ka damu tunda daddy da Abba next week zasu dawo daga umma'rah abi komi a hankali na tabbata zasu lallashi ummah zata baka matarka amma ina so kamar yadda tace kada ka kara zuwa gidan har sai Abba ya dawo.cikin sauri yadaga kai yana kallon umar , batare da damuwar komi ba umar yace haka ya kamata frnd ita kanta hawwa nasan zata so ganinika ko ba komi damuwar da zata shiga shi zaisa asamu masalaha.murmushi yayi mai kayatarwa yace"yes bros that is gud.dariya sukayi gaba daya tare da farin cikin samun mafita. Koda yusuf ya koma gida yasamu jamila bata dawo ba.haka yabashi damar wucewa part din shi yana shiga ya rage kayan jikinsa ya shiga bathroom don yadan watsa ruwa saida yagama komi ya dawo falonsa ya zauna don ya rage wani aiki daya taho dashi hankalinsa nakan lapton dinsa yaji horn dinta ta shigo tashi yayi ya bude labulen window ya leka ya ganta tayi parking tana fitowa daga mota cikin uniform take hmm yace kamar mutuniyar kirki amma bala'i fal arai sakin labulen yayi tare da kara jin haushinta.ita ko tana shigowa taga motarsa aparking space murmushi tayi tace ai nasan yana jin mgnr umar kamar Alh bashir kuma dama tana so tayi amfani da maganinta yanda zai mance zancen wata karamar yarinya ya dawo su cigaba da soyayya don dama jamila ita mayyar sex ce kuma yusuf yayi mata yanda take so shiyasa take jin bata iya rayuwa bashi yanzu haka amatse take don ya jima bai waiwayeta amma ta kudura ayau sai tasame shi.tana shiga itama part dinta ta nufa cikin sauri ta shiga bathroom tayi wanka ta fito tayi shafa mai lotion dinta tare da perfumes dinta ta dazumuncidaya😫banji dadi ba. Ku biyo ni next page takuce sa'ar mataaaaa 🥰🥰🥰🤝 ha boka ya bata wanda take sanyawa ta goga ko ina san ta dauki wata riga mai shegen kyau ta sanya tare da velt dinta haka ta dauki wayarta ta fito zuwa part din shi cikin dakewa ta bude kofar tare da sallama amsawa yayi batare daya dago daga abun da yakeyi ba. Isowa tayi wurinsa tare da zama kusa dashi turaren nan ya bugar mashi hanci nan da nan kanshi ya juye dagowa yayi suka hada ido ganinata yayi ta burge shi murmushi yayi mata, cikin kwarewa da yaudara ta maida masa tare da cewa plss sweetheart kadaina fushin haka nan na fadi maka tsautsayi ne abunda ya faru ba da niyya nayi ba arikice nake lkcn danayi mata injection din nan.baice komi ba ya jawota jikinsa tare da rugumeta cikin husky voice dinsa yace i miss u dear wani dadi taji don tarkonta ya kama kurciya kara kankame shi tayi tare da aika mashi sakonni nan da nan ya fara maida mata martani romancing sukeyi sosai kamar zasu cinye juna.jamila ta kware wurin sucking amma shi gsky bayayin sucking dinta koda ba cikin hankalinsa yake ba baya yi mata zaidai sha nonuwanta kuma yayi mata fingering tana jin dadi sosai shima ya na jin dadin yanda take sucking dinsa haka suka cigaba da cakuda juna babu abunda ke tashi a falon sai nishin su wanda jamila harda kukan kissa takeyi mashi a haka har suka cire kayansu gaba daya haka yasamu ya shigeta ihu takeyi tana kara kankame shi shima tana zabgu mashi kalamai masu dadi shi kuma sai off an down yakeyi🤭haka suka yi satisfy din junan su.cikin rashin kwarin jiki ya tashi ya shiga bedroom dinsa ya barta kwance nan kan kujera.yana shiga yaji wayarsa na ringing da sauri ya isa wurin kafin ya daga yana dubawa yaga hawwa ce miss call har 4 cikin rikicewa yayi dialling din number ta.😨 Masha Allah ina yinku masoyan Tun ina karama Allah ya bar zumunci🥰🥰🥰jiya nayi typing abun haushi bacci ya daukeni ya goge gaba daya😫 TUN INA KARAMA 👭🌹🌹🌹💞💝💝💘 By sa'adatu Bello saadatu99gmail.com! Page 21 ...........ya kirata ya kai 6 times amma bata daga ba a'a to me ya faru ta kirani kuma yanzu na kira bata daga ba why?ya tmby kansa kuma bashi da amsa ajiye wayar yayi ya nufi bathroom domin ya tsabtace jikinsa don lkcn sallah magrib ya gabato amma tunanin fal aranshi, gashi yayi ma umar alkawalin bazai je gidan ba cikin rashin kuzari yayi komi ya gama ya fito ya sameta still akwance bacci ma ya dauketa cikin jin haushinta da tsana aranshi yaji wani bakin ciki wai me yasa baya iya avoiding dinta idan tazo mashi da bukatarta tsaki yayi mtsss, "nikuma nace daga baya kenan yusuf bayan kasha dadi🤭haka ya iso inda take kwance hankalinta kwance ya dubi cinyarta ya bata fas! Cikin tsoro ta tashi firgigi tace " haba yusuf meye haka?"tashi kibani wuri fita zanyi ya fadi fuskar nan tashi murtuk ba alamar wasa cikin mamaki hali irin na yusuf ya tashi ta tattara kayanta ta fita tana kunkuni.kallonta yakeyi acikin ranshi yace jamila kin cuceni babu wani abun birgewa atare dake ranshi ba dadi haka ya dauki key ya kulle ko ina part din shi don yace shi bazai iya bar mata part din bude ba shiyasa ma take zargin ba gidan yake kwana ba amma agidan shi yake kwana saidai kafin ta tashi ya bar gidan.tunda dama dai ita ba gwanar girki bace bare ma tasa ran zaici gaba daya babu wani amfana dayakeyi da ita idan sex ba shima sai tayi masa tsibbu kafin tasamu Allah ya tsaremu da bin bokaye Ameen👏haka ya fita ya nufi gidansu umar suyi sallah kafin su ci abinci don yanzu cin abincin shi ya koma gadansu umar tunda dai bazai samu wurin umma ba bare yayi tunanin zuwa can. Hawwa tana ganin kiran shi taki dagawa sbd dama ji tayi kawai gabanta na faduwa game dashi kuma tayi mamakin rashin zuwanshi gidan don tasan ko umma ta hana yazo to sai yazo amma tunda ta kira bai daga ba tayi tunanin yana tare da matarshi nan da nan taji kishinsa arai bata so ya gane tana da damuwa dashine shiyasa taki daga wayar yusuf. Allah ya dawo dasu Abba lfy ranar yusuf yaje gidansu kamar yadda suka tsara da umar amma ummah ko kallo bai isheta ba tadai amsa gaisuwar shi batare da wani sakin fuska ba.bayan angama gaisawa ne tare da ban gajiya tundan kowa cikin murna yake suna daining ne suna cin abinci wanda kowa sai abunda yake so yake ci.shida hawwa kuwa sai kallan kalo sukeyi gani yakeyi ta kara masa kyau ga wani budewa da jikinta yakeyi tayi fresh abunta shi kam da za'a basu dama su kadai da sai ya shanye bakin nan nata don ji yake kamar ya sace ta don sha'awa baya jin feeling don yaga mace amma ita saidai idan bai ganta ba.yana cikin tunanin ne yaji hawwa nacewa umma "umma bari in duba ma Abba farfesun kifin shi wanda zaiyi amfani dashi anjima cikin jin dadi Abba yace" ashe littel bata manta da cimar Abbanta ba.dariya ummah tayi tace ai kaganta nan kullum mgnr kenan i'miss my Abba kamar ita kadai ke dashi takare mgna ta dungure ta cikin jin kunya ta tashi tabi hanyar kitchen.da kallo yabita wanda ummah na lura dashi kauda kai tayi kamar bata ganshi ba cikin tace nima bari in shiga Alh saika shigo "ok to sai na iso. Tana tashi Abba ya kalli yusuf cikin jin tausayin da'da uba yace Y.B ya naganka so haka?kamar jira yake yace" Abba hawwa "hawwa kuma wani abu tayi maka kuma yasake tmbyr sa?girgiza kai yayi yace" gaba daya Abba kunki saurarena akan kuskurena babu mai saurarena cikin fada Abba yace "kai don Allah dakata ince tun kafin in tafi nace maka bazata koma gidanka ba?to yanzu haka ma na samo mata miji yaron wani aminina ne da muke tare dashi a maleysia yanzu haka yana nan zuwa su daidaita tunda ku dai gidan ku na ya hudu ne ba'a haihuwa sai an tsara komi to mu ba haka tsarinmu yake ba, don haka kamar yadda mahaifiyarka ta bukaci takardar hawwa nima ina son ka bata tayi idda sannan wanda ke sonta ya zo neman aurenta.don naga alamar zaifi ka sonta da kaunarta.tunda Abba ya fara mgn yaji shi tamkar gunki ai gara Abba ya harbe shi ya mutu kawai yafi masa sauraren mgnr nan indai har wani zai auri hawwa gara ya mutu walhi ba zai jure ba.tashi Abba yayai zai bar wurin don ya fara bashi tausayi sosai saurin rike masa kafa yayi yana cewa " yanzu Abba kafi son mutuwata da rayuwata?walhi bana iya rubuta takarda da hannuna a matsayin saki in ba hawwa saidai ku kasheni nayarda ya karashe magana cikin kuka mai tsuma zuciya kamar wani karamin yaro. Mgn sukaji daga bayansu ummah nacewa"wannan shine daidai da kai tunda har ka yarda hawwa zata iya zubda ciki da kanta har ka iya barinta a asibiti wit condition amma ka tsallaketa ka barta hospital kaida matarka wadda ita ta zubar maka da ciki da hannunta kuma ta karyata kuka yima baiwar Allah sharri yusuf duk bai isheka ba yanzu da da karar kwana daba harda hawwa zata kashe ba.don haka yanzu jamila itace matarka dakake alfahari da ita kuma gogga wadda idonta abude yake ita da uwarta sai kuje can ku karata amma hawwa tafi karfinka bata saurari amsa kowa ba ta juya ta fita ta barsu nan shima Abba janye kafarshi yayi yabi bayanta tsugunnewa yayi wurin yaci gaba da kuka ba tare da tunanin komi ba. Kafadar shi ta dafa tare da mika mashi tissue juyowa yayi yaganta tsaye cikin azama ya mike tsaye tare da rungumota jikinsa cikin tashi hankali yake fadar hawwa zaki rabu dani ki auri wani girgiza masa kai tayi tare da shigewa jikinsa sosai "bazan iya ba yaya amma kuma bazan ja da iyayena ba amma ni na yafe maka cikin kuka itama ta kara she maganar kara matseta yayi cikin murmushin takaice yace hawwa zanje gidan daddy in rokeshi nasan shi bazaya ki taimako na ba cike da gamsuwa ta amsa da to yayana kada kabari suyi nasarar rabamu.dago kanta yayi ya hade bakinsu wuri daya ya cigaba da kissing dinta ba tare da tunanin komi a ransu ba.duk abunda yake faruwa tsakaninsu akan idon Abba don shi daya tafi dawowa yayi don ya lallashi yaron nasa amma me sai ya iske su cikin wannan halin ko yanzu ya kara tabbatar da cewa suna son junan su kuma suna da bukatar kulawar junan su.ajiyar zuciya ya sauke ya juya cike da farin ciki yana jin haushin kanwar tasa data shigar da rayuwar diyarta mara tarbiyya cikinsu amma ba komi akwai Alla ya furta tare da shigewa part dinsa.gsky ne Abba dogaro da Allah jari👍romancing din juna sukayi sosai da alama mgnr umar hakane ya lura tayi missing din shi sosai shima haka ne don yanzu haka sai yayi wanka don gaba daya wandon shi ya baci sbd making love yanda ya kamata a kujerun daining 🤣🤣🤣 ko tsoron ummah ta fito basayi🤔dago tayayi yana goge mata hawaye da hannunsa cikin husky voice dinsa yace "i promise u idan baki kwana gidana ba yau to insha Allahu gobe kina gidana saurin dagowa tayi don tabbatar da mgnrsa cikin sanyita tace really?murmushi yayi mai kyau ya kara tabbatar mata da hakane.nan ta kara shigewa jikinsa shikuma ya rungume abunsa da kyau🥰 To komi yusuf ya taka yake wannana alkawali oho????? Masha Allah takuce sa'ar mataaa 🥰🥰🥰🥰🥰ku biyoni next page insha Allahu.🤝 oho🤔 TUN INA KARAMA 👭🌹🌹🌹💞💝💝💘 By sa'adatu Bello saadatu99gmail.com! Page 22 ........koda yusuf ya fita daga gidansu gidansu umar ya nufa yana zuwa ya sami umar a bakin get din gidansu zai fita ganin shi ne yasa ya gyara parking din motarsa wanda dama fita zaiyi yana zuwa shima parking yayi kowa ya fito yana wlcming dan uwansa hannu suka mika ma junansu tare da sallama murmushi umar yayi yace"frnd gidan Abba zani yanzu nayi tunanin ko kana can?sosa keya yusuf yayi yace"daga can nake bros yanzuma zuwa nayi in sameka muje kankiya."kankiya lfy umar ya tmby shi?"eh to lfy kam da sauki wannan karon hjy kakace kawai zata taimakeni "amma ai dazun mun fara mgnr da daddy kuma nasan zaiyi komi umar ya fada cikin kulawa.kayi hkr bros mu gani" hmmm walhi idan bazakaje ba ni inyi tafiyata yusuf ya fada cikin fushi!a'a yi hkr frnd ni na isa ince ban zuwa ai mu wuce na kira Ammi in sanar mata.kiran mai gadin yayi yace mashi ga key din motar nan zan fada ma nabila tazo ta shiga da ita gida."to ranka shi dade adawo lfy "Amin ya amsa tare da bude kofar motar yusuf ya shiga suka dau hanya sai kankiya kan tsiyar katsina🤩 Ba wani lkc mai tsawo suka dauka ba suka isa kankiya, suna zuwa basu zame ko ina ba sai gidan hjy kaka suna zuwa mai gadi ya bude masu kofa suka shiga.bayan sunyi parking ne suka fito da fara'a suka gaishe da mal sale mai gadi cikin mutunci da mutun tawa.wucewa sukayi zuwa cikin gidan suna shiga da sallama cikin murna kaka ta amsa masu tare da cewa" yau kuma kun tuna da ni na ganku haka ko dariya dukayi gaba dayansu tare da zama yusuf yace"to ba ance kikoma birni ba kin ki kina nan kauye kina cin dawa da gero eh din ai ku baku da abinci sai shinkafa sai kayan kwalaye da gwan gwanaye umar yace da kina cinsu da yanzu kin kara girma.uwaka nace umaru yo ni Allah na tuba ai saidai akabari idan anayin girma ai kin ji ki menene kuma umaru my name is umar bashir mado kuma kema kin sani dariya sukayi gaba daya wanda shi yusuf har isa wurin da take ajiye furarta ya dauko ya fara sha."oni yasu daga zuwa ba'a tmby sai kawai a dauke ma mutum abu akama sha kaga isuhu ka kiyayeni, ko kula ta baiyi ba umar ne yace ke kinyi baki amma baki basu ko ruw ba.to ai kunsan inda komi yake koni yar aikenku ce takara she mgn tanayi dariya Kaini yanzu dai me ya kawoku?don da ganin wannan tafiya ba banza ba tunda dai dazun ai munyi waya da iyayenku kuma kowa lfy to amma ku me kuka zoyi?"yusuf yace walhi indai kina sona to ki ceto rayuwa ta sbd kowa so yake ya rabani da hawwa bai boye mata komi ba ya fada mata.cikin damuwa tace ai ni banga abunda yasa ka kyale jamila ba akan wannan aika aikan datayi sbd Allah umaru nasan da kaine da yanzu kaci ubanta Allah dai yayi wadaran mariya da ta lalata yarinyar nan shi kuma ubanta ba katabus agidan shi kai kuma da yake sakarai ne kaki daukar mataki to ai gashi nan sun rabaka da matar arzuki kai kuma ka kasa zama lfy.tunda ta fara fada babu wanda yace mata komi har ta gama.nisawa tayi tace suma ai basu kyauta ba tunda ai dai ba hawwa tace bata komawa dakinta ba ko?daga mata kai yayi alamar eh, "to kwantar da hankalinka babu wanda ya isa ya hanaka matarka murmushi yayi wanda yasa har yasa wushiryarsa ta bayyana cikin jin dadi yace shiyasa muke maki Addu'ar nisan kwana hmm haka dai zan barku nan dai suka ci gaba tattauna yanda zasu bullowa alamarin daga karshe dai tace masu su bari sai gobe su taho katsina tare. Suna zaune afalo suna hira domin kaka har ta kwanta wayar yusuf ce tayi ringing ganin su nan my angel ne yasa ya daga wayar tare da tashi yana shigewa cikin bedroom." Hello my heartbit ykk?"i'm fine cikin shagwaba kamar tana gabansa tace"nifa na kasa natsuwa banjika ba kuma banji ka dawo ba kuma umma da Abba banji sunyi mani wata mgn ba.murmushi yayi yace ai nace maki littel karki damu komi zai zo da sauki kedai ki bani nan d 24hrs insha Allahu dariya tayi har saida yaji sautinta tace ok my lovely husband cikin jin dadi yace kina ina ne,?hmmm ina nan kwance da kewarka to bari in kiraki video call dif ya kashe wayar murmushi tayi tare da kunna data tana hawa online yana kiranta dagawa tayi zaune take kan gado daga ita sai wata yar karamar riga ajikinta ganin juna dasukayi sai kowa hankalinsa ya tashi kusan minti biyu babu mgn can yusuf yayi karfin halin cewa littel anya zan iya hkr da rashinki don Allah ki tausaya mani bani da wani buri da ya wuce naki banso rayuwar mu ta kasance haka ba amma bana kara kuskuren danayi baya ya kara she mgn cikin juyayi"walhi yaya bana ganin laifinka tunda nasan burin dakayi ma wannan cikin.runtse idonshi yayi yace insha Allahu gobe zan kara ajiyata kuma walhi bazan kara sakaci akan cikina ba kunya ya bata ta rufe fuskarta haka suka dade suna waya amma bai nuna mata yana kankiya ba son surprised dinta yake so yayi bayan sun gama ne ya fito falo umar yace masoya kai nima dai dole inzo in matsama mami ta bani matata.zama yayi yace kaidai zauna nan kaji da gulmarka Yana kwance ya fara bacci yaji karar wayarsa dauka yayi batare da ya duba mai kiran ba ya kara akunnensa ba sallama ba komi cikin fada"tace to na mamajo sarkin mata duk biya maka bukatar da najeyi amma baka kyale wannan yarinyar mai kama da zubin mayu walhi yusuf kaji kunya ka zauna kaita yi mata ciki.kafin ta cigaba da mgn yusuf yace ai bawai dadin mu amalar nake ji da ke ba kawai ina rage yawa ne ko kibani kanki ko kada ki bani nothing me "o haka kace ko to walhi yusus zaka san kayi dani walhi sai na rama kashe wayarsa yayi cikin bacin rai ya koma Washegari gaba daya suka kama hanya komawa gida harda kaka suna isa katsina gidan su Abba suka nufa.mamaki ne ya cika Abba da yaga gansu tare da mahaifiyarsa itama umma haka ne cikin karfin hali kowa ke yin abunsa gaisheta sukayi sosai cikin girma mawa.bayan angama komi ne kowa ya natsu ta sanya aka kira mata Alh bello bayan kowa ya hadu ne a babban falon gidan anyi shiru aji abunda hajiyar kankiya zata fada ta bude baki zatayi mgn kenan, sai mgnar ta makale sakamakon jin jamila da sukayi tana cewa kaka kada ki shiga hurumin da ba naki ba gaba dayan su juya wa sukayi suna kallonta yanda take shigowa cikin falon cike da rashin kunya da wulakanci. To fa meya kawo jamila kuma?🤔ya zasu kare?hawwa zata koma kuwa?to wadannan amsoshin na cikin next page😅 Bacci walhi 🥱kuyi manege da wannan sai Allah ya kaimu gobe ku biyo ni next page takuce sa'ar mataaaa🥰🥰🥰ina yinku masoyan Tun Ina karama Allah ya bar zumunci 🤝 TUN INA KARAMA 👭🌹🌹🌹💞💝💝💘 By sa'adatu Bello saadatu99gmail.com! Page 23 ........cikin mamaki gaba daya wanda ke falon suka juya don ganin jamila Abba aransa yace wannan wane irin bala'ine ke tun karar rayuwar yarana.kowa da tunanin da yakeyi aransa in ka fidda ni dana sume awurin, kara sowa tayi ta rike kugu cike da masifa.kafin ta fara mgn umar yayi karfin hali a hasale ya tashi yaje gabanta ya nunata da dan yatsa yace "cikin tsawa !!! kibi hanyar da kika fito ki koma inda kika fito tun kafin kiga kalar haukan nawa ke karamar mara kunyace amma rufin asirinki kada ki sake furta koda kalma daya agidan nan, fita kawai!yace tare da nuna mata kofa da hannunsa.tasan waye umar idan tayi sake yanzu zai jibgi banza babu kuma mai kwatarta haka ta juya cikin bakin cikin batayi abunda ya kawo ta ba tafita da sauri tare da banko masu kofar, kaka tace" yau naga abunda ya isheni ni hauwa'u yanzu nan isuhu haka kake zama da wannan shedaniyar yarinyar tanayin yanda taga dama?to tun wuri kasan cewa wannan ba matar mutunci bace ba dolene dije tace bazata baka diyarta ba. Umar yace"ke kuma granny kada ki kara tunzura mana umma mana.hararar shi kuma tayi shikuma ya sunne kai yana dariya. Daddy ne yace wannan lamari na jamila ya wuce tunanin kowa saidai Allah ya sawwake, suka amsa da Amin.kaka tace"to ai ni nan banga mata ba yazama dole kuba isuhu matar shi ta koma dakinta kallon hawwa tayi cike da tausayinta tace kiyi hkr takwara ki koma dakin mijinki kinsan komi na rayuwa kaddara ne to wannan ba abunda zaki rike azuciyarki bane ki kaddara haka Allah ya nufa.ke kuma dije bai kamata ki fushi da isuhu haka ba tsaka ninki dashi Addu'a ne Allah ya tsare maki shi daga sharrin wadannan mutane amma ki bar yarinya ta koma dakinta kinji ko? "To hjy ai magn ta kare yanda kikace haka za'ayi banida wata jayayya Allah ya kyauta gaba.Amin yar albarka " kaka tace Abba da daddy sunji dadin yanda umma take mutunta masu uwa gsky suna yabawa da halinta.Abba ne yace "to amma hjy kikara gargadinsa akan yazama namiji agidansa ya kuma tashi tsaye da Addu'a domin ita ce makamin mumini kada ya rinka sanya ma kanshi jamila zata iya mashi wani abu arayuwa yadai bar ma Allah kawai kuma tsaya da kafafunshi don mu kinga bazamu tsaya kullum muna mashi shara aba kuma babu mai cewa ya saki jamila don haka idan zata shiryu Allah ya shiryar da ita. Amin suka amsa gaba daya sannan suka cigaba da tattaunawarsu ta uwa yaranta don umma dasu umar kowa ya bar falon hawwa da nabila ma sun koma daki. Anan kaka take cewa " nidai nafi tausayin nabila gaba daya bata biyo halin gidansu ba yanda kasan dije ta haifeta walhi.Abba yace"shiyasa nake tunanin hadata da umar hada baki sukayi da daddy da kaka wurin cewa masha Allah amma fa kayi tunani Alh karami dayake haka take kiransa"ai hjy nasan yar wurin mami ta kd bata da matsala tunda har munyi mgn da babanta ya nuna hakan daidai ne ko don a kubutar da yarinyar daga fitinar mariya don mun tabbatar ko mariya tana shakkar umar don shi kanshi uban abun yafara damun shi ya fara gajiya da halin mariya.daddy yace indai hakane to Allah ya fara taimakonsa."ai shima gara ku hada mashi biyun yaje can yayita kaya.dariya sukayi tare da cewa suma zasu fita tashi sukayi tare da sallama suka fita Umar ko yana can ya tasa yusuf agaba sai zolayarsa yakeyi tunda sun shirya meeting a satin amma yusuf yace ma umar cancelled sai next week don shi idan hawwa ta koma yau shida office sai next week🤣🤣 Jamila na fita rai bace bata zame ko ina ba sai gidansu wurin mummy tana shiga ko parking mai kyau batayi ba ta fito ta fada cikin gidan hankalinta a tashi ba sallama bakomi kawai sai kiran mum!mum!mummy!!!cikin sauri hjy mariya ta fito a firgice tana fadin lfy kike jamila aiko tana isa ta fada jikinta tare da fashewa da kuka cikin "tashin hankali take tmbyr diyar tata haka ta zauna tafadi mata korar karen da umar yayi mata da iyayensa basu ce komi ba. TUN INA KARAMA 👭🌹🌹🌹💞💝💝💘 By sa'adatu Bello saadatu99gmail.com! Page 24 .........haka jamila ta gama zaiyyana mata komi.cikin bacin rai tace yanzu hjy batace komi ba walhi mum batace komi ba."hmmm to ki barsu duk zanyi maganinsu share hawayenki ki tashi ki koma gidanki duk wani shiri nasu zan lalata shi dani suke mgn ai khadija ta gama da family dinmu gaba daya dama nasan ba banza ta bar hjyr mu ba amma ba komi tashi tafi nasan da sun gama shi yusuf din gida zaije to wannan hayakin ki kara yinshi lkcn da yazo hannunki idon shi ya rufe da bukatar ki sai kice bai isaba sai ya rubuta maki sakin yarinyar nan kinga dama ya fita hayyacin sa daya rubuta sai ki bashi hadin kai yayi abunda yake so daga nan bayan kun rabu sai ki kira mai gadinku ki aike shi ya kaima khadija kinga daga nan takare sbd rubutun shi ne bai isa yace ba haka ba. Cikin murna da ihu jamila tace"mum wai dama kin ma san da wannan dabarar baki bani ita ba tuntuni na gama da rayuwata bari kigani mum sai kinji ni batare da tunanin komi ba ta figi gyalenta da key din mota tayi waje kallonta uwar takeyi har ta fita cikin jin dadi tana fita ta shiga motarta ta figeta a dari biyu sai barhin Allah ya kyauta jin kunya jamila😅 https://goqah.com/Nm5nZW4= TUN INA KARAMA 👭🌹🌹🌹💞💝💝💘 By sa'adatu Bello saadatu99gmail.com! Page 25 .......kamar amafarki sukaji faduwar abu shirumm akasa cikin hanzari suka kai duban su a kofa...jamila ya furta atsorace!tashi sukayi suka yo kanta ko da ya tabata ya tabbatar da suma tayi cikin sauri ya dauko mani ruwa da sauri hawwa ta dauko mashi ruwa ta mika masa balle murfin robar yayi ya sheka mata ruwan....ajiyar zuciya tayi tare da bude ido a hankali tana cewa Allah yasa mafarki nakeyi. "Gaba mamakine ya ishesu wai lfy jamila wane irin mafarki kuma yusuf ya tmbaye ta?yusuf kai na gani da hawwa?ta tmbye shi" eh nine ya bata amsa, karfin hakin tashi tayi ta dafa bango ta mike, ita ko hawwa in banda rawar jiki babu abunda jikinta yakeyi.cikin tashin hankali tace amma hawwa kinyi kuskuren dawowa gidan nan yusuf dai kallonta yakeyi kawai yana ayyana irin wulakancin da zaiyi mata. Cikin da kewa kamar daga sama hawwa tace"ai gidan yusuf babu kuskure acikin shi kece dai kika kutso inda bai dace dake ba kuma walhi an daina tauna tsakuwa don aya taji tsoro, kuma daga yau nima mace ce kamar kowa wadda zata iya kula da mijinta batare data gajiya ba don haka kowa ya kwaci mijin shi idan ya isa.shi kanshi yusuf ba karamin birge shi tayi ba kama hannun shi tayi tayi ta kama hannun jamila ta hada dana shi tace idan kin isa to ki kwace shi gashi nan, juyawa tayi ta shige ciki tare wata irin salon tafiya wadda ko ina jikinta juyawa yakeyi... .....bude baki tayi tace lallai yusuf an baka kasha shikenan yarinya karama ta shanyeka, murmushin shi yayi mai kayatarwa yace"ai jamila da kinsan matsayin hawwa agidan nan da kema kin bita an zauna lfy amma inaso ki sani daga yau na hanaki shigo mana part kowa ya tsaya awurinshi kidaina yi mana labe kina ganin mu cikin yana yin jin dadi tabe baki tayi tace me kake kwalkwala jikinta bayan ka gama raraketa ai saura ya rage maka kawai amma ba mgnr jin dadi. .....dariya yayi yace ai duka rarakar danayi mata bai kai ke danake maki ba kin san ke kamar rijiya kika zama kinyi zurfi da yawa kina doctor amma baki iya gyara jikinki ba yanda miji zaijiki zam zam amma kullum saidai kaji zuruf ka shige ba wata matsala ina amfani mtss."yusuf amma baka da mutunci yanzu nan ni kake yi ma mgn haka to zaka san ni ko wacece."wacece fa banda jamila mara kunya fita tayi don wani kuka yazo mata da gudu ta isa part dinta tana kuka.shiko murmushi yayi ko banza ya fara guma mata rufe kofar yayi ya shige cikin bedroom ya iske hawwa hankalita kwance har ta canza kaya wasu shegen kaya masu daukar hankali cikin jin dadi shima ya cire kayanshi ya haye gadon ya rungumota yace kin bani mamaki da kika iya fada sbda ni dariya tayi tace dana ga zata bugeni ai da rugawa zanyi nabila ce tace in nuna ma ban santa in tayi mani in rama Cikin jin dadi yace gsky nabila dabance, haka ya ci gaba da bata hot kiss da shanta ta ko ina tun yanayi tana jin kunya har itama ta fara maida mashi martani haka suka cigaba da cakuda junan su kukan kissa kawai takeyi masa shi kuwa sucking dinta yakeyi yana tsoseta don wurin wani ruwan dadi yake fitowa tunda dama ashirye take kuma tasha abubuwa masu kyau shiyasa itama tana bukatar shi kara ban karo mashi kirjinta kawai takeyi shi kuma yana cafkewa yana shanta ta ko ina in banda karar Ac to sai ni shinsu kawai ke tashi adakin sunyi romancing sosai kamar ba gobe don dama hawwa ta dawo da burin kama mijinta ahannu batare da yayi tunanin wata jamila ba. Koda naji yana karanto Addu'ar saduwa zai shigeta sai na juya baya🤭ai da kyar yasamu ya shiga wata kara naji ta saki shi kanshi ba don yasa shiyayi disvagen dinta ba da sai yace vargen ce haka ya fita hayyacinsa don rudewa yayi yanda yaji ta haka yaci gaba da up an down akanta tun tana jin zafi har tafara jin dadin abun wata kara da yayi ne suka makale juna tare sukayi released gaba daya suka kankame juna tare da sauke ajiyar zuciya "my heart kada ki kara yadda a rabamu don Allah hawayen da taji suna saukane a kafadarta tayi saurin cewa honey kuka kuma?ta tmby tare da sa hannu tana share masa hawayen tana jin wata soyayyarsa na ratsa zuciyarta tace insha Allahu muna tare murmushi yayi ya jawota jikinsa ya rungume. Wai jamila kina nufin mayyar nan ta dawo amma ai karki damu ki fito ki zo yanzu in baki wani abunda zakiyi amfani dashi dole ya zo gareki" cewar hjy mariya tashi tayi ta wanke fuskarta ta dauki key din motarta ta fito falo ki ci bus sukayi dashi zai rufe gida ganinta haka yasan fita zatayi kallon agogon falon yayi yaga 9:30 kallon ta yayi tana shirin wuce wa yace gidan ubanwa zaki yanzu cikin daren nan tsayawa tayi tace ai kasan inada gidan uban ko?ta bashi amsa itama yes na sani amma da izininwa zaki fita yanzu ya tmbyta?ai ni walhi yusuf ba sai ka bani izini ba.ok haka kikace ko?to ba inda zaki karasawa yayi bakin kofar zai rufe kofar takaici da ya isheta juyawa tayi wata kwalbar flowers ce jikake tassssss!!!! agoshinshi dukewa yayi jini ya fara zuba.ita ko hawwa jin karar wannan abun yasa tayo waje daga ita sai towel tana zuwa taga yusuf dafe da goshi ga jini na zuba yasa ta kwalla kara tayo kansa a sukwane!!!! Masha Allah anya jamila🤔to mudai yan kallo ne ku biyoni next page insha Allahu. Masoyan littafin Tun ina karama ina maku ftn Alkairi a duk inda kuke kuma ina ganin sakonninku ina godiya idan kana da korafi ko karin bayani to nemi wannan no tawa 09029910150 insha Allahu sakon zaizo gareni.taku ce sa'ar mataaaa 💓🌹🌹🌹😍😍😍🤝 Shikam yusuf bai bar office ba saida ya kammal komi sannan ya tashi maimakon ya wuce gida sai ya wuce gidansu domin kaka tace mashi ya dawo sukai mashi matarsa haka kuwa suka nufi gidansu Abba domin ta howa da hawwa. Suko tun bayan tafiyarsu umma ta aika aka gyara ma hawwa part dinta don lkcn da jamila ta dawo taga motar nabila amma sai tace ita kuma wannan munafukar me tazo yi?aranta tasan dai bai wuce ta daukar mata wani abu tsaki tayi ta saki zancen tace duk zakuci uwarku daga yau kankanba ta kare dole abar mani gidana. Haka taje ta shirya duk abunda uwarta ta shirya mata ta zauna zaman jiran zuwan mijinta🥰 Nabila basu bar gidan ba saida ta tabbatar komi need ko ina kamshi ne kala kala sannan suka fito suka rufe ko ina suna fitowa suka san ta dawo gidan babu wanda ya kalli part dinta haka suka wuce dama daga kaka Asabe sai wata makociyarsu bata ji fitowarsu ba sai jin tashin motar nabila ne yasa tayi saurin bude labulen window amma ha nabila ta cilla kan motarta bakin get don haka bata fahimci komi ba tsaki tayi takoma ta zauna tana fadin yar wahala kin koma cikin makiya wai ke mai gsky. Koda su yusuf suka isa gidan su kaka cewa tayi sam bata yarda ba sai anyi magrib zasu tafi kuma dole umar yaje ya dauko mata Ammi don ba fara bace zasu maida kuma harda su Asabe da makwafta tunda dai kowa yasan bari tayi koda ba haihuwa bace tsaya sukayi suna kallon ikon Allah wurin kaka wai harda gayya to ya zaiyi dole ya lallaba ta ya amshi matarsa don yasan halin rudunta. Dole umar yaje ya taho da Ammi yana bata lbrn yanda sukayi da kaka tana ta dariya hjy akwai rigima in taso. Tunda aka gama mgn umma takira wata mai gyaran jiki suka shiga da hawwa part dinta ake aikin gyarata rana daya ne amma abun gwanin sha'awa Haka aka gama shirya komi cikin tsari hawwa kuwa auren sake dawo mata sabo yayi anshiryata da wani kaya da aunty zainab ke saya mata cikin irin wanda aka ajiye mata na haihuwa saiga abunda ya faru wanda kowa baiji dadinsa ba. Kyau kai idan ana ambatonsa to bata lkc ne wurin hawwa don tsakani da Allah 🚖 tasawace gaban mota🤩bayan umma da Ammi da kaka sun karayi masu nasiha mai ratsa jiki haka hawwa ta rike umma tana kuka Ammice tace ya isa haka nan hannunta ta kama suka fita zuwa su samu sauran mutane su tafi.kaka ma da bata da wuyar kuka share hawaye kawai takeyi. Bayan sun fito ne mota biyu sukayi umar ya dauki su kaka da hawwa don kaka cewa tayi hawwa bata shiga motar yusuf saidai su shiga ta umar shiko yusuf cewa yayi aransa lfy zamu rabu tsohuwa ai ni kingama mani komi🤣🤣 Haka muka fito ba dadi araina don walhi umma uwace ko ni ta haifa ba yusuf iyakar soyayyar da zan samu kenan.haka muka isa gidan yusuf muna shiga get din naji faduwar gabana ta yawaita duk Addu'ar data zo bakina kira nake tare da tunanin mgnr nabila da tace dole sai na cire tsoron jamila zan zauna lfy nunawa zanyi ban ma santa ba da haka zan kwaci kaina wurinta da mijina tunda ita dai bata da kamun kai. Koda mai gadi ya bude get muk shiga ciki.jamila najin tsayuwar motoci ta bude labulen window ta leka ganin mata biyu tayi tsaki ta koma ta zauna tare da cewa wannan banzan ne ya biyo shi to duk maytarka dole ka tafi kabar mani shi ta koma tayi kwanciyarta. Koda suka bude gidan suka shiga part din hawwa abun gwanin ban sha'awa basu wani jima ba suka fito suka tafi jamila ko leke batayi ba kaka taso yi mata mgn umar yace ta kyaleta ganin hawwa kawai agidan zaisa zuciyarta bugawa 🤪 Bayan yusuf ya dawo rakiyarsu ne ya koma yasamu hawwa tana zaune sallama yayi ta amsa"yace my happines yau gidana ya zama gida tunda matar data dace dashi ta dawo cikinsa rufe fuskarta tayi zama yayi ya jawota jikinsa ya hade bakinsu wuri guda kamar yasamu lolipop. Jamila taji shiru kuma taji tashin motar umar shiyasa ta kuduri aniyar fitowa tana zuwa part dinshi taji ko ina rufe har ta koma zata wuce sai taga part din hawwa bude batare da wani tunani ba ta murda kofar jinta bude kawi tasa kai ciki ai ko tayi mugun gani don yusuf na kan kirjin hawwa yanata tsosar nipples dinta ya rungume abunsa gam. Jamila suman tsaye tayi ita bata koma ba ita kuma bata shiga ba nidai juyawa nayi kada tayo baya ta hada dani 😨tayi ciki kuma ban san me zai faru ba🤪 Masha Allah ku biyo ni next page insha Allahu ina ma masoyan Tun ina karama ftn Alkairi Iluv u too much🥰🥰🥰🥰🥰takuce sa'ar mataaaa🤝 TUN INA KARAMA 👭🌹🌹🌹💞💝💝💘 By sa'adatu Bello saadatu99gmail.com! Page 26 ...........hankali tashe ta nufi yusuf!cikin hanzari ta isa garesa yana dafe da inda jinin yake zuba.ita ko jamila na ganin hawwa ta taho da gudu yasa tayi saurin tsallake sa ta murda key din kofar ta fita a firgice ta fada mota ta bar gidan gabanta na faduwa tana cewa Allah yasa dai ba mugun ciwo ta ji masa ba.hawwa naganin halin da yusuf yake ciki ta kara fashewa da kuka ta tsugunna ta rungume shi tana kuka ko ba ba'a sanar mata ba tasan aikin jamila ne ganin jinin bai tsaya ba yasa ta tashi da gudu ta koma part dinta ta dauki wayarta ta kira umar bugu daya ya daga jin muryarta yasan ba lfy "natsu kiyi mani bayani littel waye ba lfy?cikin kuka tace" yayane jamila ta fasa ma kai gashi nan kwance jini na zuba.what?jamila kashe wayar yayi kawai ya nufi gidan yusuf dama yana hanya ne zaije kai wani sako da daddy ya aike shi. .........ganin ya kashe wayar ne tayi sauri ta zira jallabiya da hijabi ta shiga bathroom ta wanke jinin da ya bata mata jiki ta fito da sauri rike da wayarta da tashi daidai shigowar umar shima nufarsa yayi inda yake kwance cikin jini don ya bugu sosai ca kumarsa yayi bai damu da jinin jikinsa ba yana girgiza shi yana cewa "bros walhi idan har wani abu ya sameka bazan bar jamila ba haka ya sungumi dan uwansa hankali tashe ya fito dashi zuwa mota itama hawwa ganin haka yasa ta bishi da gudu ta shiga motar gudu umar yakeyi har ya kawo Alheri hospital wanda dama shine asibitin families dinsu haka ya isa cikin tashin hankali dama yayi waya da doctor din yana isa suka nufi kansa suka dauke shi sai emagency nan da nan likitan yashiga duba shi tare sauran nurse din hakayayi nasarar cire masa kwalbar da tashige masa a goshi tare dayi masa dinki sbd ta huda shi wurin har yayi rami. Haka dai aka gama mashi komi aka kaishi dakin hutu.likitan na fita su umar suka tashi suka nufo shi " umar yace yaya doctor?murmushi yayi ya dafa kafadarsa yace" babu damuwa umar muje office haka suka bi doctor har office suna shiga ya nuna masu wurin zama suka zauna sannan doctor yace"bakomi umar yayi sa'a wuri dayane kwalbar ta shige sosai kuma an cireta anyi masa diki wanda dole ne yasamu hutu na wani lkc koda na sallameku kuma akwai magungunan da za'a nema zan rubuta maka su yanzu kuma idan yayi 3days zan kwance masa dinkin ana dressing din wurin, amma wai umar sister dinku kuwa she is very stupid tayaya zakiyi ma mijinki haka yanzu da da tsautsayi fa ta fasa mas kai ya mutu fa?umar ji yayi kar zuciyarsa zata fashe sbd takaici amma walhi idan zai ganta yanzu sai ya canza mata kamanni.murmushin yake yayi yace"nidai fatana kada wani abu yasamu bros."ba komi insha Allahu amma u better ku dauki mataki don ba'a san abunda gaba zatayi ba, Allah ya kyauta Amin umar yace.ita ko hawwa banda tunanin irin hali irin na jamila babu abunda takeyi.haka likitan yace su bari sai nan da 1hrs zai sallame su daga nan ya rubuta maganin yace umar yaje y nemo su haka suka tafi da hawwa tare da kwantar mata da hankali. Bayan sun gama komi doctor ya sallamesu tare cewa nan da kwana uku su dawo, haka sukayi masa gdy suka tafi.gaba daya motar babu mai magana sbd kowa da irin tunaninsa akan jamila haka suka isa gida mai gadi ya bude masu kofa tare dayi ma maigidan nasa Allah ya kyauta don yaji komi kuma shima yayi tir da halin jamila. Suna yin parking hawwa ta fito ta bude masu gidan shi kuma umar ya kama yusuf suka shiga ciki yakai shi har part din hawwa sannan ya nuna ma hawwa yanda maganin yake sannan yace shi zai koma sai da safe dare yayi sosai "yusuf yace bros ngd Allah yabar zumunci." ba komi umar yace Allah ya baka lfy sai na dawo da safen haka sukayi ban kwana hawwa ta biyo shi ta rufe gidan shi kuma ya shiga mota ya nufi gida cike da takaici aransa. .......jamila ko na fita bata zame ko ina ba sai gidansu tana shiga tayi parking ta fito ta shiga cikin gidan bata zame ko ina ba sai part din hjy mariya tana shiga ta sameta sai hada mata magungunan takeyi cikin tashin hankali tace mummy na fasa masa kai.cikin tsoro tace"garin yaya jamila!zakiyi wannan danyen aikin?walhi mummy hanani fitowa yayi shine nima na aikata hakan, "kash!amma ke banza ce to yanzu ai kin lalata komi sai ki zauna mu nemi mafita zuwa safe, " ai dole mummy daddy dai bashi nan ko?don shima yanzu naga kamar ya fara bin bayansu Abban yusuf."ke don Allah kyale shi can da munafurcin su kije ki kwanta bashi gari "to mum ngd. Hawwa na dawowa wurin yusuf ta zauna tace" yaya bari in hada maka tea kasha kafin kasha magani ko, ta tmbye shi cikin damuwa tausayinta nae fal aranshi yarinya karama amma ana sanya mata damuwa da yawa why ya tmby a zuciyarsa, azahiri kuma murmushi yayi yace"duk yanda kike so sweet heat zanyi, murmushi tayi tace to hak ya kamata tashi tayi ta wuce kitchen ta sanya mashi ruwan zafi tare da warming din kazar da suka zo dashi don su duka babu wanda yaci komi in banda cinye juna da sukayi wanda yasa har jamila tayi masu wannan rashin mutunci. Haka tayi komi ta dawo ta zauna kusa dashi tana bashi tea din yana sha ita kuma tana ci kadan don ita kanta komi ya fita aranta amma bata so taga yanada damuwa aransa ita dai fatan ta Allah ya bashi lfy kafin tace komi.bayan ta gama ne ta taimaka mashi ya shiga bathroom yayi wanka tare suka gama komi suka fito haka ta shirya shi cikin kayan baccinsa saida ta tabbatar ya kwanta sannan itama ta hau bisa gadon ta kwanta tare da rungume shi ta baya juyowa yayi yana mamakin yanda ta canza duk wannan kunyar ta ta ta cireta shima murmushin jin dadi yayi ya kara rungume abinsa ko ba komi ya samu natsuwa aransa.sai muce Asuba ta gari masoyan juna🤩 ......washegari da safe bayan sun gama komi ta bashi magani suna zaune a falo tayi pillow da cinyarsa shi kuma yana wasa da kalabar dake kanta shi kansa wani dadi yakeji aransa yanda yaga bata damu da abunda ya faru ba bare ta tmbye sa me ya faru tsakaninsa da matarsa.ba zato taji yace"littel amma ina ftn babu wanda yasan me ya faru ina nufin su umma.dariya tayi tace"babu wanda yasani, "gud house wife haka ake so mace ta rinka rike sirrin cikin gidanta kuma kada ki damu da abinda jamila takeyi with time kinji ko?" Naji yayana kuma insha Allahu zanyi yanda kace"Allah yayi maki Albarka "Amin dear ta amsa masa tare da kara shigewa jikinsa. Basu dade ba umar ya shigo duba shi hawwa bayan sun gaisa ne ta tashi taje ta kawo ma shi lemu da ruwa.yusuf ne yace" frnd ina so ka rakani in maido da jamila.cikin razana umar ya mike tsaye yana nuna shi d ya tsa zaiyi mgn sukaji faduwar tiren da hawwa ta dauko da lemu da glass cup din data dauko suka fadi kasa suka fashe sbd jin furucin da hawwa taji yusuf yayi na zuwa dawo da jamila.gaba daya suka juya tare da ganin hawwa bata tsaya ba sauraren komi ba ta juya da gudu tana kuka!!!😨 Masha Allah kuyi hkr na rashin jina kwana biyu walhi na zama busy ne amma duk da haka zaku rinka jina akai kai iluv u fans 💋 Din Tun Ina Karama ina maku ftn Alkairi irin sosai din nan 🥰🥰🥰 Mu hadu a next page takuce sa'ar mataaaa🌹🌹💞🤝 *TUN INA KARAMA 👭🌹🌹🌹💞💝💝💘* By sa'adatu Bello saadatu99gmail.com! ©🎆 *Al'umma Writers Asso...✍🏻* _{Al'umma writers,Ƙungiya ɗaya Tamkar Da dubu Farin Cikin mu, mu faɗakar da Al'umma domin su Farfaɗo su gane gaskiya Al'umma sai Dan Al'umma ,Allah ya bamu Ikon fadakar da Al'umma}._ https://www.facebook.com/102282991949826 بسم الله الرحمن الرحيم... Page 27 ........tana shiga d'aki tasa key ta fada kan gado ta fashe da kuka mai tsuma zuciyar mai sauraro, yusuf binta yayi a kidime yana kiran sunanta amma yana isa kofar yaji ta sanya key, komawa yayi wurin umar wanda tunda yazama kamar an dasa shi sbd mamaki ya zama kamar status. "Kaga irin abunda nake nuna maka Yusuf, yanzu ace kai bazaka iya hkr da Jamila ba sbd sun gama dakai sun maida ka wani wawa sbd da Allah kanayi ma yarinyar nan adalci kuwa?gsky Yusuf zan fidda hannuna akan wannan badakala taku don bazai yiwu ba kullum problem's yaki karewa tsakaninku kai kuma kullum kalmarka bata wuce revenge zakayi taking ba kuma har yanzu kaki gamawa da al'amarin ba." "Umar kasan bazan boye maka komi ba arayuwata ba to walhi ban taba son Jamila koda da second daya ne idan ba don asiri ba kuma gaba d'aya mun san haka to Jamila tayi mani abubuwa da yawa arayuwa infact ma ince maka ban taba samun mutumin da ya musguna mani ba arayuwa irin Jamila idan har na rabu da Jamila salun alun to gsky banyi abunda ya dace ba,amma ina so in nuna ma jamila ita bata isa ba arayuwa duk abunda take takama da shi ina so in raba ta dashi in nuna mata ita bata isa ba kuma bazata iya samun digo araina ba na soyayyarta kuma ina so duniya tayi mata kunci, ina so in azabtar da rayuwarta har sai ta wulakanta sannan inyi mata mai gaba daya zan dasa mata ciwo a zuciyarta wanda har ta mutu bazata daina jin sa ba,amma hakan bazata samu ba har sai mun zama clothenings da ita don haka ina so ku bani lkc ku fahimce ni babu komi araina intentionally nayi mgnr nan dama ina so Hawwa taji don inga reaction dinta kuma nagani zanyi handle din komi"ya kara she mgn yana kallon umar sosai. .......ajiyar zuciya Umar ya sauke tare da jinjina kai alamar gamsuwa,"to amma Yusuf taya ita Hawwa zata tabbatar ba sonta kake ba?" " Yes ina so Hawwa ta kwaci kanta wurin Jamila tacire tsoron da takeyi mata arai kamar yadda Nabila ta bata shawara kuma naga ta dau hanyar yin hakan, kuma ina so ita Jamila tasan Hawwa ita kadaice macen da nake so a zuciyata duk da ta kasa gane hakan har yanzu zan bita akan asirinta na ta siri har sai nakai inada zamu fara game din daga nan zata fadi kasa warwars daga ita har uwarta." "to shikenan amma u have very careful about her"insha Allahu frnd ama ba yau ba kaje ka lallashi littel" "hmm walhi Umar tunda ta kulle daki bazata saurareni yanzu ba" "to yanzu kasan ya zamuyi?" "Ban sani ba umar." "Nabila zan kira tace mata zata zo yanzu na tabbatar bazata cigaba da fushin ba har kasamu ka fahimtar da ita komi cikin hikima." "gud idea frnd." Koda Umar ya kira Nabila ya fadi mata ga abunda yake so tayi ta amsa da to kuma bata kawo komi aranta ba sannan yace mata bai so abarta ita kadaine tunda zasu fita da Yusuf ne, koda Nabila ta fada ma Umma sakon Umar na zuwanta gidan Hawwa bata hanata ba don itama tasan Hawwa tana bukatar wani kusa da ita tunda jiya ta koma Umma tace ma Nabila," idan kin shirya ki tafi a motar Hawwa sbd abar mata abunta can nasan ai kun kusa komawa skul?" "haka ne Umma zan tafi da ita dama key din yana hannuna." "to shikenan agaisheta amma kada kiyi dare, Umar ya maido ki gida." "to umma ngd" kiran Hawwa tayi kamar yadda Umar yace ta sanar mata zuwanta Hawwa tana da son boye tsakaninta da Yusuf shiyasa koda Nabila ta kirata bata daga ba saida ta saita kanta sosai sannan ta kirata kuma ita kanta Nabila bata fahimci komi ba. Suna gama samun mafita Umar yace su fita kada ma tasame su haka suka fito shi Yusuf ga plistar agoshi gidan su Umar suka wuce direct suka nufi sashin Umar batare da sun yarda Ammi ta gansu ba bare ta tmby me yasamu Yusuf din. Ita ko Jamila tana gida gabanta na faduwa tana tunanin ya zatayi idan kuma an samu wata matsala tsakaninsu amma tayi mamakin yanda har yanzu bataji wani feed back ba kuma tayi tunanin ko Hawwa zata fadi ma Umar komi kuma shima tasan daya sani da yanzu yazo yayi mata hauka amma bari takara sauraren su iyaka kawai tace masu bada niyya tayi ba tsautsayine kawai tana wannan tunanin ne Mummy ta shigo dakin suka ci gaba da kullawa suna kwance wa. Nabila data zo wurin Hawwa bata fahimci komi ba don bata son daga dawowarta tace ga matsala tana so ta fahimci abunda Yusuf yake nufi da zaman su, haka suka sha firarsu kamar bata da wata damuwa koda Nabila ta tmby ta aunty Jamila cewa tayi ta fita hospital tunda ta na tunanin kamar afternoon takeyi haka suka bar mgnr batare da tunanin komi ba azuciyar Nabila. Su Umar basu dawo ba sai karfe 4:30 suna zuwa suka iske Hawwa kamar ba abunda ya faru tsakaninsu koda Nabila ta tmbyai Hawwa me yasamu Yaya a goshi cewa tayi koface ta buge shi yayi rauni Allah ma ya kiyaye.Umar najin yanda Hawwa take kare mijinta azuciyarsa yace lallai Yusuf Allah ya baka yar aljannar mata haka Nabila ta jajanta masu sukayi sallama suka rako su har bakin mota suka tafi wurin motar ta ta wuce inda Nabila tayi mata parking.binta yayi da kallo don ita ko sake kallonshi batayi ba tunda su Nabila suka fita budewa tayi ta dauki abunda zata dauka ta rufe bata saurare shi ba ta nufi hanyar shiga cikin gidan binta yayi abaya tana shiga tayi hanyar part dinta cikin sauri ya isa gareta ya rike mata hannu juyowa tayi kafin yayi mgn ta daga masa hannu dakata,"Yusuf !!" cikin razana ya bita da kallo don ko da wasa bai taba jin ta kira shi agaban shi ba kai tsaye 🤔 Haka ya tsaya yana kallonta 🤣🤣🤣🤣🤣ran mata ya baci 😡to Yusuf ya ake ciki🤪 Masha Allah ina maku ftn Alkairi masoyan Tun ina karama ngd da kauna da kulawarku. Ku biyoni next page takuce sa'ar mataaaaa 🥰🥰🌹🌹🌹🤝 TUN INA KARAMA👭🌹🌹🌹💞💝💝💘 ©🎆 *Al'umma Writers Asso...✍🏻* _{Al'umma writers,Ƙungiya ɗaya Tamkar Da dubu Farin Cikin mu, mu faɗakar da Al'umma domin su Farfaɗo su gane gaskiya Al'umma sai Dan Al'umma ,Allah ya bamu Ikon fadakar da Al'umma}._ https://www.facebook.com/102282991949826 بسم الله الرحمن الرحيم... By sa'adatu Bello saadatu99gmail.com! Page 28 ..........mamaki ne ya hana yusuf magana sbd yanda yaga tashin hankali a fuskar hawwa karara, juyawa tayi ta barshi wurin yana tsaye haka ya ganta ta shige part dinta ta rufe.murmushi yayi cikin ransa yace hawwa a hankali zaki fahimceni zakuma ki san ke kadaice araina.azahiri kuma girgiza kai kawai yayi ya shige part din shi shima batare da ya kara binta ba. Hawwa na shiga daki fashewa tayi da kuka tana cewa meyasa nayi sabo da soyayyarsa dama abunda umma ke gani kenan taso rabamu?gsky bazan iya ganin wannan rashin hankalin ba ace wai mace ta so hallaka ka amma kana cewa zakaje ka dawo da ita alhali ita ko bin ta kanka batayi ba anya akwai adalci cikin wannan rayuwa kuma kace wai kada afada ma kowa, to me kake nufi ne?haka tai tayin tunaninta wanda babu amsa cikinsa hardai ta tashi tayi wanka tayi sallah.bata iya cin komi shiyasa ta dan sha tea kawai ta kwanta shima sakamakon tana da ulcer kada ta samu matsala yasa ta sha. A bangaren yusuf kuma shima hakan take saida ya gama komi zai kwanta ya tuna da umar cewa yayi bazasu je gidan su jamila ba yadai kirata awaya yace ta dawo.haka ya dauki waya bayan ya gama komi ya kira jamila, zaune take tana chatting awaya kiran shi ya shigo wayarta cikin tsoro da fargaba take kallon kiran har ya katse.tsaki yayi ya kara kira har ta kusa katsewa ta daga cikin karfin hali,"hello tace kafin ta kara mgn yace"come back ur home right now!kafin ta sake mgn taji dif ya kashe wayarsa, cikin mamaki da jin dadi tayi ihu wanda har saida mummy tayo dakin da gudu tana fadin "lfy jamila??? ......." Mummy yusuf ne ya kirani wai in dawo gidan yanzu ta fada tare da rungume mummy cikin jin dadi mummy tace "amma fa ya shammace mu amma ba komi tunda dama mun gama komi kawai ki maza ki shirya ki tafi kinsan ance da zafizafi akan bugi karfe " gsky ne mummy bari kawai in tashi to yi sauri kinga 8:30 tayi kije can ki kara shiryawa kinde ji bayanin danayi maki ko?"eh mummy naji amma kinsan nayi mamakin da abunda nayi masa kuma banji ya fada mani komi ba harda wannan dan kazagin nashi banji komi ba.hhh ke wai an gaya maki mu na wasa ne har yanzu ke yarinya ce ai an riga angama komi ke dai tashi dama inata tunanin munyi waya da daddy dinki yace gobe zai dawo dama kada ya dawo ya sameki kuma ya fara fada amma naji dadi tunda anyi haka kuma koda kinje ki kwantar da hankalinki ki bashi hkr kinga dai alamar yana sonki ko?"gsky ne mummy bari ki gani"tasahi tayi ta shiga cikin bathroom ita kuma mummy ta fita don ta fiddo mata komi cikin sauri ta gama komi ta fito ta shiga part din mummy haka suka fito mummy tayi mata rakiya har gaban motarta tare da fada mata yanda ya kamata tayi komi haka ta tashi motarta mai gadi naganin haka yace"ga matsiyaciyar nan bari in bude kafin tayi mani rashin mutunci haka ya wangale mata get.ita kuma dari da tamanin ta fita gidan batare da tunanin komi ba. Tunda ya kirata bai sake sukuni ba haka ya zauna zaman jiranta, cikin awa daya ta iso gidan shima mai gadin gidan naga ninta ranshi ya baci haka ya bude mata get din ta shiga cikin izza da rashin hankali parking lot ta isa tayi parking ganin duk motocin gidan na nan yasa tayi ajiyar zuciya tace"shegiya neman wurin zama har an dauko mota hmm zanyi maganinki.bude kofar motar tayi ta dauko abunda tazo dashi ta fito ta kulle motar bakin kofar ta isa bell din kofa ta taba sau biyu.tasowa yayi ya bude mata dama tunda yaji zuwanta yana bude mata yaja ya tsaya.ita kuma kakarin shiga takeyi tana tafiya tana cewa y gd ya jikinka"binta yayi da kallon mamaki cikin takaici yace"normal direct part dinta ta wuce batare da ta saurare shi ba. Shima rufe gidan yayi ya wuce part din shi tare da tunanin hali irin na jamila wato bata ma iya gaishe shi sai wani izza take nunawa lallai jamila kinyi kuskure yanzu za'a fara game din murmushi yayi tare da shafa kanshi ya kara yin balance a kujerar da yake zaune, tabbas kinyi abubuwan daza su sanya in rabu dake amma da sauran lkc. Ita ko hawwa bata ma ji dawowar jamila ba ta riga har tayi bacci.jamila ko na shiga sashenta ta ajiye magungunanta tayi amfani da wanda zatayi ta boye sauran, tayi imani dama ba zuwa zaiyi ba tashi tayi ta kulle part dinta ta nufi nashi.dai dai falo suka hadu da hawwa ta taso zataje part din shi itama sbd ulcer ta ta tashi kuma maganinta yana part dinsa ka cibus sukayi dai dai kofar shi kalan kallo suka tsaya yi da mamkin juna itadai hawwa bata san t dawo ba ita kuma jamila tana ganin mai hawwa zatayi dakin sa bayan yasan tana gidan?🤔 To masha Allah Ku biyoni next page don jin yanda zata kaya.ina ma masoyan Tun Ina karama ftn Alkairi kuma ina ganin sakon ninku ina gdy sosai 🥰🥰🥰🥰🥰 Taku ce sa'ar mataaa 🌹🌹🌹🤝