💎 *L U'U L U'U* *_(The diamond)_*💎 *H U G U M A* *FREE PAGE 1* _______________________________ _____________________________ _Bismillahir rahmanir raheem_ *_Shimfida_* _Lu'ulu lu'ulunne dai ya yardar Allah,shimfidaddiya kuma miqaqqiyar tafiya dake dauke da wani sabon zubin labari_ _manyan qasashe guda biyu da taurarinmu zasu kasance mallakin qasashenne,wasu abubuwa da guraren zasu iya sabawa da yadda ainihin zubi tsari da kuma yanayin da qasar ke rayuwa akai_ _fatan shine cimma gaci.......fatan shine cimma anihin saqon da alqalamin HUGUMA ya sauka a kai_ _wani sabon salon labarine dake dauke da sarqaqiya.......boyayyun qulle qulle da ZARGE wanda bahaushe kewa kirari da mugun qulli_ _sarauta QASAITA DA IZZA ne zallarta take magana cikin wani irin salo me ban qayatarwa_ _karki bari.......karki sake......kada kuma ki yarda a baki labarin tafiyar nan ya kasance ba dake aka yita ba_ _Allah ya bamu sa'a,yadda muka fara yasa mu kammala a tare cikin qoshin lafiya arziqi da kuma wadata_ *AGADEZ* *masarautar agadez* *_Maison de i'emir_* Masarutar agadez,babbar masarauta ce data kafu tsahon shekaru masu yawa. Ta samo asalin kafuwarta tun daga wani qarni can baya daya wuce,wanda aka samu rarrabuwar kawuna gurin masu buqatar mulkar yankin daga kowanne gida iyali da kuma dangi. Rashin samun hadin kan fidda mutum daya yayi sanadin yanke hukuncin tafiya zuwa ga daular musulunci ta istanbul,mahukuntan yankin agadez kuma suka nemi agaji wajen basu wanda zai zama shike mulki da yankin,wannan shine ya haifar da samuwar sarki na farko dan asalin daular turkiyya istanbul *MUHAMMAD AGGA_ABBA BIN MUHAMMAD ALMUBARAK*. Sosai auratayya hulda na kasuwanci da cinikayya sukaci gaba da wanzuwa tsakanin qasashen nan guda biyu,wanda ta haifar da haihuwar mutanen da suka kasance *RUWA BIYU*. Wato halfcast inji bature. *BUZAYE* na daya daga cikin qabilun da suke da yawa sosai cikin qasar agadez,wasu irin launin mutane dake da wani kyau na musamman daya zame musu tambari na daban,ya kuma sanya suka zama na musamman. A cikinsun SULTANE MUHAMMAD HAMUD ya fito. Mahaifinsa buzu ne na asali,wanda jininsu ya gauraya da na turkawa,don kuwa mahaifiyar SULTANE MUHAMMAD HAMUD 'yar asalin garin istanbul ce......wannan ya sanya kyanshi ya zama wani irin nau'i na daban daya gadoshi daga bangare biyu wato UWA da UBA. SULTANE MUHAMMAD HAMUD......qasaitaccen sarkin da yake mulkin qasar agadez a yanzu. Wata irin hamshaqiyar sarauta dake cike da izza qarfin mulki dana iko gaba daya. Sarkin da yasha banban da dukka sarakunan da sukayi mulkin kafin shi......sarkin daya kawo gagarumin sauyi ya canza qasar agadez gaba daya daga fuska yanayi da tsarin da take a baya,zuwa wata sabuwar duniya datasha banban da kowanne yake na qasar NIGER gaba daya. AGADEZ din a yanzu ta zama wani yanki ko kuma gunduma ta musamman.......yankin daya fadada ta fuskar noma kasuwanci ilimi da sauransu. Wannan sauyin bai tsaya a iya yankin AGADEZ kawai ba......yayi mamaya har ya zuwa cikin ainihin gidan sarautar yankin. Komai ya canza daga inda yake zuwa wani bigire dake tafiya da zamani.....wani yanayi dake dauke da kowanne ci gaba na zamani,ya zamanantar da komai din da wani irin salo da dole kowa ya sallama. Cikin qauna ga sultane muhammad hamud da girmama duk wani motsi da aiki nasa suka bashi sunan ZAMANI GOMA. Qasaitaccen sarki,ma'abocin izzar dake barazana tare da kad'a zukatan abokan burminsa.......qasaitaccen sarkin da kwarjinsa ya keta ta cikin kowanne hijabin BARAZANA......qasaitar data dasa shakka tsoro da kuma kokwanto akan zuciyar duk wani dake da zaton yakai ya tsaya gurbi guda dashi......kwarjinin daya zama wanzajjen abu dake ea matuqar tasiri,ya kuma sanya zukata da yawa sallamawa....... Yana da wani irinn qualities yana da wata irin ZARRA yana da wata irin jajircewa.......saidai duk da hakan akwai wani RAUNINSA guda daya.......RAUNI ne da ba zai taba canzuwa ba.......bazai kuma taba shafewa cikin rubutacciyar qaddararsa ba. RUHINSA ce ita......wani bangare ce ta RAYUWARSA.......GUDAR TSOKA daga zuciya da kuma jikinsa.......ita din wani abune me muhimmanci da ta zama shaida ga kowa cewar.......ba wani abu me tsananin muhimmanci da idanu ke iya ganin ya MALLAKA kamar ita. *_khadeeja(AKHNAN)_* *_Duk kuwa da tarin baiwar dake lullube da rayuwarsa......amma yana jin kamar daban TAKE cikin komai nasa. Tarin dukiya madararta,izzarsa......mulki da DAUKAKAR suna data mulkinsa wadda ta gangara cikin kowanne lungu da saqo na qasarsa.....qasashen africa GABA DAYA dama wasu daga cikin qasashen qetare_* *EMIRE PALACE* _Palais de i'emir_ Wani bafaransen gine ne ko kuma mu kirata DUNIYA ta musamman dake zaman kanta tsakiyar bagargajiyen ginin masarautar AGADEZ din. Gini ne da dake tsakiyar manyan katangun masarautar agadez dake qara nuna qarfin iko dana izzar da masarautar ke dashi. Zaka tadda gine gine iri daban daban dake nuna gargajiya da kuma ainihin al'adar gidan sarautar dake bisa tsari da kuma zamani......zamanin da bai sanya alamu ko burbushin gargajiyar bacewa ba saidai ya gyarata daga ainihin asalin GARGAJIYAR zuwa GARGAJIYARZAMANI. Wani taswira ce da aka tsamota kacokam daga qasar France,qasar da a baya ta zama uwa kuma uwar goyo ga qasar ta nijer,aka kawoshi aka ajiye cikin gidan sarautar sultane muhammd hamud. Katafaren VILLA ce wadda ita ke zama mafaka kuma mazauni ga iyalan SULTANE MUHAMMAD HAMUD. Duk kuwa da cewa matanshi na auren biyu ne........amma kuma villa din na dauke da sassa guda shida ne. Sassa uku dake cikin villa din tafi kowanne sassa na ginin girma kyau fadi tsaho da kuma tsaruwa,biyu na matansa ne daya mallakin me alfarma sultane muhammad hamud,sauran an ajiyesu ne saboda baqi da kuma hadimai. Duk sashe daya yakai girman wani mansion House na mutum guda,wannan ya sanya akwai tazara sosai tsakanin wane da wane,kuma kowa yake rayuwarsa ba tare da damuwa ko takura daga dan uwansa ba. Bata baki ne kawai a gareka a wannan rana ta juma'a tsaiwa tambayar wani "Akwai wani gagarumin taro ne da zai gudana?" Domin kuwa tun daga gate din farko da zai fara kawowa farfajiyar farko da zata kaika farfajiya ta biyu wadda zata sadaka da villa din mai alfarma sultane idanunka zasu iya ganin komai. Yawaitar zirga zirgar hadimai maza da mata.........canje canje da sauye sauyen da akewa wash flowers da sauran kayan alatun da suka zama cikar ado da qawar villa din,duk kuwa da cewa wannan din ba baqon abu bane,kusan koda yaushe wannan villa din cikin tsari take da kuma gyara bisa kulawar manyan jakadun guda biyu da villa din ke dasu *AYAANA* da kuma *ME WADA*. A qarqashin ayaana da me wada kuwa tarin bayi ne.......dogarai da kuma ma'aikatan da kowanne yake jagoranci da rarrabuwa ayyuka iri daban daban,wadanda sune suke tafi da kowacce rana da wuni na villa din. Iyakar nan dinne kawai tasu iyakar da hurumin,kaman yadda kowanne dogari da bawa yake da nashi iyakar da hurumin cikin gidan. Duk da yawan canzawar motsi da kai kawo dake wanzuwa a villa din harma da gidan gaba daya,hakan bazai hanaka ganin daga bangaren da wannan motsin yafi yawa ba. Sashe ne da yake mallakin hajiya *ZAITUN* uwar gidan me alfarma sultane hummad hummad wanda ke amsa sunan *UWA* ga *AKHNAN*. Duk kuwa cewa ba itace matar farko ga sultane muhammd hummad ba.......amma a yanzun sunan uwar gidan ya zama shine TAMBARINTA........uwa ce ga AKHNAN amma akwai wani dalili daya hanata amsa sunan MAHAIFIYA. Dukka wadannan dalilai hakan bai samu qarfin iko dana dantsen togacewa ko rabata da wadannan *LAQABI* guda biyu ba da take matuqar ji dasu.....fiye da yadda uwa ke ji da jaririnta sabuwar haihuwa UWARGIDAN SULTANE kuma UWAR AKHNAN. Wani qasaitaccen gine ne dake qunshe da dukkan wani kaya na qasaita da kuma alfarma,wanda iya su kadai sun isa gaya maka lallai QASAITA da kuma MULKI ne suke magana. Zaka wuce faluka bayan faluka,gurabe masu yawa kafin ka samu isa bangare ZUCIYAR MASARAUTAR kuma SHALELEN SULTANE take. Wani irin ni'imtaccen parlor ne dake da wani irin girma da kuma tsari......irin tsarin da yake zamewa abun kallo a idanun mutane masu yawa,saboda ba tsari ne da aka saba ganinsa ko ina ba......ba kuma tsari bane da aka saba ganinsa koda yaushe ba. Komai na parlor din ya kasance ruby red color and gold,tun daga kan lafiyayyun curtain na kamfanin NICETOWN dan qasar France,har zuwa Italian royal chairs da parlor din ya laqume har set biyu. Lausasan carpet dake nuna zallar alfarma da qasaitar falon dama dukkan abinda ya mallaka dake cikinsa......wasu irin qananun side tables mulmulallu dake daukan idanu wanda suke mahadi da Italian royal chairs din dake parlor din. Gypsum ceiling ne lullube saman parlor din,wanda aka qawata da wasu kyawawan fitilu da kuma crystal Chandelier daga tsakiyarsa. Iya su kadai abun kallo ne da zai daukeka shudewar wasu daqiqu kana mamakin yadda aka baje fasahar samar da ceiling na musamman irin wannan. Akwai qofofi kusan guda uku dake tattare da parlor din. Saidai qofa mafi daukan hankali itace qofar qarshe dake qunshe da wani kyakkyawan corridor maras zurfi da fadi sosai,saidai an qawatashi da wasu irin artwork frame da aka maqale a kowanne bango na corridor din a qalla frames shida. Kowanne frame yana dauke da zane mai daukan hankali na wasu irin furanni da qananun tsuntsaye a kansu,iyakar abinda yake jikin frame din kenan. Qofofi uku ne,abinda yake baka daman gane cewa bedrooms uku corridor din ya mallaka,kuma kowacce a qofa a rufw take ruf,sai guda daya da bata kai ga rufewa gaba daya ba. *PRINCESES* kamar yadda yake a rubuce a saman qofar dakin.....qofar dakin da idan ka samu nasarar budeta zai baka daman cin karo da wata ALJANNAR DUNIYA ta musamman. Komai na dakin na musamman ne da wani irin tsari da kalolin da kana ganinsu kasan cewa zabi ne na mamallakiyar dakin. Mutum shida ne cikin bedroom din masu mabanbantan yanayi kamanni dama matsayi na rayuwa. Zagayayyen gadon me suffar oval shape wanda yake lullube da rumfar net ta alfarma idanunka zai fara sauka. Kyakkyawar matashiya ce zaune a samansa......matashiyar da duka shekarunta ba zasu haura ashirin da hudu ba. Fara ce tas......irin hasken nan me fita sosai,ma'abociyar yalwar suma data bayyana harta qasan dankwalin lallausan material din dake jikinta. Tana kyan da a kallo daya zaka yarda da hakan,bata da jiki sam,siririya ce da rashin qibarta ya bayyana ta cikin lallausar doguwar rigar jikinta. Daga gefan gadon take a zaune amma qafafunta suna zube a qasa,gefan damanta kadan wani kyakkyawan table ne dake dauke da madaidaicin tray da aka shirya apple a ciki da grapes da basu da yawa sosai masu bala'in kyau........wanda sukan kasance zababbu cikin kayan marmarin da dukka za'a tsinko kuma a shigo dasu zuwa sassan AKHNAN. Qafarta daya saman daya,yayin da idanunta suke kan wata matashiyar dake tsaye dan nesa kadan da ita da alama magana take da ita me muhimmanci. Matashiyar da suka sha banban da wadda ke zaunen da wani nisan tazara me tarin yawa......wata irin tazara da babu shakka za'a jima ana ragaita cin neman halittar da zatayi tsara da ita. Bawai magana ake ta MATSANANCIN KYAU ZALLA BA.....aah...wani irin kwarjantaccen yanayi ne madararsa ke lullube saman zagayayyar fuskar da Allah ya horewa wani irin kwantaccen kyau daya cakuda daga mabanbantan qabilu guda biyu. BUZUWA CE ta wani fannin kuma jinin qabilar TURKAWA CE tsatson Istanbul. Wasu irin kyawawan idanu Allah yayi mata baiwa dasu,masu dauke da wani kebantaccen yanayi na kwarjini da wani irin kyau da ba zaka iya dauka idanun dan adam ya kebanta da irin wannan kyan ba. Idanun dake da girma da wani irin shape da ya sanyasu sukan lumshe karan kansu,lumshewar da yake dan rage girman da yake dashi. Matasan 'yammata ne guda daura da inda take tsayen,wanda dukkaninsu sanye suke cikin shigar wani olive green color din yadi,saman kansu kuma hijab ne Vshape apple green daya dace sosai da olive green din jikinsu. A shekarunsu dukkaninsu sa'annin juna ne......kowacce cikin tsafta nutsuwa da kuma tsari take,hakanan akwai alamun nutsuwa sosai saman fuskar kowaccensu. Kusan dukka su hudun kowacce aikin gabanta takeyi. Guda biyu ne bayanta,ta farkon qoqarin zuge zip din gown din dake jikin AKHNAN takeyi cikin matuqar girmamawa da takatsantsan. Gown din da aka dinka da wani lallausan yadi da a kallo daya kawai zaka fahimci sutura ce ta alfarma......sutura ce kuma ta diyoyin isassu da kuma wadanda suka isa. Gown din ta zauna a jikinta tamkar don ita kadai aka halicci yadin,ta kuma sauka har saman dogayen yatsun qafafunta ta lullubesu. Zamanta a jikinta sam bai sanya halittarta fita ba,saboda abune sananne ga duk wanda yake da jibi da sanya suturarta,tun daga me dinkawa zuwa me sauyasu da kuma tsara closet dinta batason matsatsen tufafi sam. Duk da cewa abun a baya yana daya daga cikin tsarukan MAMMINA da wasu ke kira da GIWA a kebantattun lokuta.......amma ta wannan fuskar sai suka sha banban da AKHNAN........Banbanci qwaya guda tallin tal da har yanzu ba wani abu na biyu daya zama sabanin ra'ayi a tsakaninsu. Matashiya ta biyun kuwa tana kusa da waccanne,hannunta dauke da wani babban tray me ruwan gold dake lullube da wani tattausan yanki fari qal,wanda a cikinsa babu komai face kalolin ribbons da hair clip,ta tallafewa matashiya ta uku dake bangaren kafadar daman AKHNAN din tana tufke doguwar sumarta tare da qoqarin lanqwasata gami da qawatata da ado na ribbons masu zallar kyau da tsari. Matashiya ta hudu na daga gabanta a tsaye tana zuba warwaren dake qyalli a santala santalan hannuwan akhnan,wanda ta miqa mata su,idanunta dake dauke qwayar ido kalar baby blue zube saman fuskar matashiyar dake zaune gefan gadon. Har yanzu tana riqe da apple din data gutsira sau daya bata kuma sake ba,still tana duban akhnan,kafin a nutse ta maida apple din tana sauke qafafunta data dora daya saman daya ga gyara zamanta tana cewa "Il lui a vraiment fait du mal(yayi matuqar cutar da ita),har yanzun ta kasa mantawa........ta kasa manta yadda relation dinsu ya taba gudana a baya". Matashiyar ta qarasa fada muryarta tana yin qasa,alamun dake nuna kowacce magana ma sukeyi tana da girma a zuciya dama harshenta. Janye manyan idanunta akhnan tayi tana rufe blue eyes dinta,sannan ta dauke dubanta kacokam daga fuskar matashiyar tana maidawa ga bagaren hannun damanta,ta sake zube lumsassun manyan idanunta saman window size mirror din da da hadimarta data gama gyara mata gashinta ta dauko ta ajiyeshi dirshan a gabanta. A nutse ta sauke kallonta tana duban kanta,tun daga qafafunta da gown din ta lullube har zuwa sumarta me yawa tsaho baqi da kuma sulbi. Dakin ya dauki shuru,ta tsaida idanunta saman fuskarta. Kamar kowanne lokaci irin wannan......kamar kowanne zamanin me kama da wannan da yakanzo ya kuma wuce cikin rayuwarta. Ko daya......ko kusa kuma ko alama bata jin kowanne feelings game da lokacin......bata jin wani abune na musamman,hakanan bata jin cewa wani kebantaccen abune daya kamata ta jishi har cikin zuciyarta. "Birra" Ta kira sunanta da tattausan sautin nan nata da koda cikin fushi......koda cikin fada yake fita,wani irin sauti da baya buqatar hayaniya ko wahala. ___________________ zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal* *Lambar asusu:- 6019473875* *Safiya musa abdullahi* *Keystone bank* *KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN* 09166221261 KO 08187255862 *Al'ummar qasar nijer 🇳🇪* *2349166221261* *Safiya musa abdullahi* *NITA* *CFA 500* *SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI* 09166221261 *GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE* *MTN CREDIT 700 ZUWA GA* 09166221261 *SHAIDAR BIYA* 09166221261 *_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_* *QASAITA👑* *HUGUMANKU CE*✍🏽 💎 *L U'U L U'U* *_(The diamond)_*💎 *H U G U M A* *FREE PAGE 2* ____________________________ https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mutanen Zuzeam ventures Ga wani sabon promo na bullo muku dashi don farin cikinku dajin dadinku Kunsan promo na na dabanne namu ba irin nasu bane hajiya ta mai kike jira da 7500 dinki ki kwashi kayan 19k 1. Rabin kazar mallaka 4500 2. ⁠married femfresh wash 2k 3. ⁠garuka 7in1 masu wata 7 ajiki 2k 4. ⁠Gumbarmadaradanonon rakumi 1500 5. ⁠Tsimin mallaka 2500 6. ⁠maganin infection 1500 7. ⁠matsin mallaka ba aba mai kishiya 5k Duka kayan 19k za a baki akan 7500 Kuma mutun 20 na farko sunada kyautar kayan 4k Matsin maida tsohuwa yarinya 1k Gumbar emergency 1k Turaren mallaka 2k Allah yaba mai rabo sa a Zuzeam ventures takuce 🥰👍🏼 Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka Mallaka Maganin sanyi Maganin cire tumbiMaganin farin jini Maganin matsiMaganin sa ni’ima da dandano Dulka Amare Set na gyran jiki Set na amarya Tabaje tsumin Gomba Xuma kiba ta hips and Brest Magungunan gyran Brest Magungunan Karin hips Maganin sliming Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi https://wa.link/l1gcz8 gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips DOMIN samunta Kai tsaye ta WhatsApp 08144015291 muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻 😁😁😁 https://wa.link/l1gcz8 kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki ____________________________ "Ranki shi dade" Birra din ta matso da hanzari tana sunkuyar da kanta cikin matuqar girmamawa. Da hannu kawai tayi mata nuna data cire duk wani adon gashi datayi mata,sannan ta sauke yatsanta tana cewa "Ruban(ribbon) daya C'est suffisant(ya wadatar)". "Angama" Ta fada cikin son cika umarninta. A gaggace ta matso ta soma zaresu,sannan ta waiwaya gefan da 'yar uwarta take tsaye. "Matso gaba bushira......ki jerasu yadda suke a maidasu muhallinsu" Taku biyu ta qaraso wajen,ta miqa tray din birra na ciresu yana saka mata a kai. Duk da cewa cikin matuqar takatsantsan birra ke cire ribbons din amma hakan bai hanata jin wani abu cikin sumartata ba,ta daga dogayen yatsun ta a hankali tana dafe goshinta cikin salon dake nuna tsantsar gata da rashin sabo da duk wata wahala "Pourquoi?(why)?" Ta furta a hankali tana lumshe idanunta. Tako ina tana jinta a takure,tana kuma jinta a daure,don ita sam bataga dalilin wannan gagarumar takurawar ba.......gagarumin shirin da sam sam take ganin wanda akewa bai cancanci hakan ba......hasalima tana kallon hakan a abinda sam bai dace da ra'ayinta da zabinta ba.......ita akhnan......bata jin akwai wata halitta a nan kusa da takai tsada da darajarta. "Me yasa mammina ta damu haka?,me yasa mammina bata gajiya da yin shiri akan irin wannan wasan kwaikwayon ne AISA?". ta qarashe maganan daidai sanda buhaina ta kammala sarqafe rigar tsaf a jikinta ta kuma ja baya cikin girmamawa ba tare da tace komai ba don kada ta katse maganar da sukeyi ita da aisa din,don ta tabbatar zata ji alamun ta kammala din. Inibin da aisa ta miqa hannu da zummar daukowa ta fasa dauka,ta zubawa akhnan idanu na wasy daqiqu kafin ta waro idanu tana dubanta. "Akhnan?......wasan kwaikwayo kikace fa?,wasan kwaikwayo?........zuwan altaab nu'uman dinne wasan kwaikwayon?". Itama zubawa aisa idanu tayi na sakanni sannan ta furzar da iska daga bakinta tana yiwa bushira,buhaina,birra da barra'u alamun su fita. Ajiye abinda yake hannuwansu dukkansu sukayi,duk kuwa da cewa basu qarasa shiryata kaman yadda mammina ta bada umarni ba......basu qarasa aikin da mammina ta basu babban gargadin su yishi yadda ya dace ba qasa da mintuna sittin kacal......saidai dukkaninsu sun sani.....umarni da maganar akhnan tana iya shafe ta mammina koda ta mammina dince daidai. "Bansan da wanne idanu kike hange ba.....ban kuma san d wacce zuciya kike tunani ba akhnan......maganar shahinaz na gama yi miki yanzun.......saidai bakicemin komai akai ba amma kina neman sake birkita min tunani da maganganunki". Cikin wani irin takunta na halitta tamkar macen dawisu ta qarasa zuwa ga wata Turkish sofa dake ajiye daura da ita ta zauna. Qafarta ta dora daya saman daya,sannan ta aza dukka hannuwanta guda biyu saman gwiwarta,ta kuma ware lumsassun blue eyes dinta ta zubesu saman fuskar aisa. "Shahinaz.......bata da hankali aisa". Akhnan ta fadi karon farko......a karon farkon da tunda aisa ke bata labarin matsalar bata taba tofa komai a ciki ba koda kuwa da wasa ne. Idanu aisa ta fidda cike da kalar wani irin mamaki. " Akhnan?.......kin manta wace shahinaz?.....kin manta yadda yamaan yake a wajenta?". Kamar me nazartar aisa haka take kallonta,kafin ta zuqi wani qasaitaccen numfashi ta fiddashi a nutse ta tsakanin kyawawan labbanta da suka sake qawatuwa da kalar jambaki red mara damuwar haske me yawa. "Ita ta zabawa kanta haka.......ita ta zabi rayuwa tazo mata a haka" Ta fada a taqaice da kalaman da suka sake jefa mamaki saman fuskar aisa. Eh tana mamaki ne badon batasan wacece akhnan ba.......fitar kalaman daga bakin akhnan ba wani abu bane da zai sanyaka tsananta mamaki ba......aah......kawai ta dauka hukuncinta zai iya tsallake case din shahinaz da yamaan. "Duk macen da d'a namiji ke wahalarwa ita taso........darajar diya mace ta zarce ta komai......musamman diya macen da tasan wacece ita,sannan kuma tasan kanta". Tayi maganar tana qarasawa gaban babban dressing mirror dinta da aka yiwa corner ta musamman cikin dakin,ta kuma dauki tissue dake cikin wani royal tissue box ta soma dauke jambakin dake saman labbanta. "Ba zaki gane komai ba akhnan........na yarda,kinyi nisan da bazakiji kira ba........amma idan kika jarabtu da soyayyar altaab nu'umam zaki fahimci komai,basai na bata bakina da nufin yi miki bayani ba". Dif akhnan tayi,saidai hakan bai hanata goge labbanta da tissue din ba,kafin kuma murmushi ya subuce mata cikin qasa da second biyar. Wani irin lallausan qasaitaccen murmushi,wanda ba komai cikinsa sai wannan izzar dake yawo a jininta. Aisa na ankare da murmushi da ya sanyata nazartar akhnan a dabarance,tanason sanin meye ya sanyata murmushin?,don ba komai ke sakata murmushi haka ba. "Altaab nu'umam?.......na yarda qawancanmu tun na quruciya bai gama gaya miki wacece khadeeja muhammad hummad ba.........aisa........banajin a DUNIYA akwai halitta d'a namijin data dace da KHADEEJA MUHAMMAD HUMMAD......har kuma a nade qasa bana tunanin za'a haifeshi,don har yanzun banji qamshi qamshin irin MIJIN BURI na da MAFARKINA BA.........saboda haka bani da tabbacin yin aure NAN KUSA ko a nesa" Takai qarshen maganar tana zuge zip din rigar don sam bata jin ta dace da yanayin da take jin kanta a ciki. Idanu warwaje aisa ke kallonta,ta jima da sanin wacece akhnan........don batajin zata kasance ta biyar ko ta hudu ma cikin wadanda sukayi mata farin sanayya muddin bata tsaya ata uku ba......amma a yau din akhnan ta qarasa wanke mata kanta gaba daya.......ta sake samun tabbaci daga wasu daga kalaman shahinaz aduk sanda hirar akhnan ta taso a tsakaninsu. "Har yau bakisan wacece ita ba......a kullum sabbin halayenta ne suke fitowa......saita rikide mata ta zame maka tamkat hawainiya a wadansu lokutan" "Akhnan........" Ta kira sunanta a birkice tana dubanta,saidai kafin ta qarasa ta waiwayo ta zube mata manyan blue eyes dinta.....kafin kuma kowa a tsakaninsu yace wani abu an taba hannun qofar an turota kadan ta bude. Macace wadda shekarunta na haihuwa suka fara turawa zuwa matakin girma da kadan......shekarun da duka basu wuce a sanyasu tsakanin arba'in da biyar zuwa da takwas ba. Sanye take da wasu kayan da suke kama da suturar fulanin nigeria......saidai kuma akwai bambancin ado da kuma launin tufafin. Kanta lullube da wani babban zanin daya kasance nau'in tufafin jikinta,bawai kuma ta lullube kanta kawai bane aah....daurashi tayi saman kanta,girman zanin ya sanya daurin shima yayi girma sosai saman kanta,sai jelar kitsonta masu kauri sosai da suka biyo ta gefen kunnuwanta guda biyu. Labbanta baqiqqirin suke,har sai kayi zaton tana ta'ammali da taba sigari,saidai ko kusa bata da alaqa da wannan,saidai yanayin nata labban kenan wanda yake da tasiri a qabilarsu. Akwai wasu irin zane zane a fuskarta wanda hakan bai hana fitowar kamanninta ba. Tafisu kenan......babbar hadimar hajiya hajja zaitun wato mammina. "Allah shi ruhwa miki asiri.......uwargida giwa ke magana.......tace a gaya miki......dan gidan alhaji nu'uman na dab da shigowa masarauta......ki gaggauta qarasa shiryawa.......sannan ki fara biyawa ta wajenta tana son ganinki". Kyawawan idanunta masu zubin almond ta juya,sannan ta sauke wani sassanyan numfashi sannan ta gyada kanta a hankali kamar batason yin hakan,abinda ya bawa tafisu daman sakin qofar ta jata ta kulleta yadda take. A nutse ta juya sannan ta fara takawa zuwa ga wata qawatacciyar qofa dake manne da dakin baccin,qofar da kai tsaye zata sadaka da wani mahaukacin dressing room dake shaqe da suturu na alfarma. "Kiyi qoqari ki faranta ran sultane akhnan". Aisa dake zaune ta furta muryarta can qasa. Tsawa akhnan din tayi cak,kafin ta waiwayo a hankali,ta zube dubanta akan fuskar aisa din. Sosai taja fasali,kaman zatayi magana amma kuma sai taji babu buqatar hakan,ta dauke kanta taci gaba da takawa zuwa ciki. Kaf kayan jikinta ta fiddasu ta zubesu a gurin,ta miqa hannu ta jawo daya daga cikin lausasan towels dake maqale a sashe guda na gurin ta daura,sannan ta matsa zuwa sashen dogayen rigunanta. Mutum ce da ita da zabinta yasha banban dana kowa......mutum ce da ba lallai abinda yayi maka ya burgeka ko yayi daidai da tsarinka itama yayi mata ba......wata irin mutum ce da zabinta ya zama na daban kuma na musamman......tasan da hakan,tasan kuma dabi'unta fiye da yadda kowa zai gaya mata,wannan ya sanya take da wasu halaye guda uku. MISKILANCI daya gauraya da jinin sarauta dake kewaya duk wata jijiya ta jikinta yakai jinin zuwa ga zuciyarta. DAMUWA DA ABINDA YA SHAFETA ba tare da shiga shirgin kowa ba. Tana iya shafe kwanaki masu tsaho ba tare data bar kowa ya ganta ba......tana iya daukan dogon zamani tana rayuwarta ita kadai. SHAHINAZ da AISA mutum biyu rak da suke cikin rayuwarta tsahon lokaci,tun zamanin quruciya kawo yanzu......mutum biyun da har yau bata canzasu da wasu ba. Ba zasu canzu din bama Sam,don su daya ne suke iya fahimtarta a sanda tayi magana da kuma kafin ta yita,su daya ne takejin zata iya jinginasu da rayuwarta. Ta dauki rayuwarta da matuqar muhimmanci. Ta daki rayuwarta a matsayin SIRRINTA ta dauki rayuwarta a matsayin wani rufaffen abu da bai shafi kowa ba.....bai kuma kamata kowa ya sani ko ya shiga ciki ba. SULTANE da MAMMINA su daya ta yarjewa suyi zartarwa akan lamuran da suka shafi rayuwarta.....duk kuwa da cewa akwai MOMMA a gefe......wanda a idanu da kuma mizanin dacewa ita yafi cancanta da matsayin data bawa mammina.......saidai har cikin jijiyoyin dake tayata rayuwa tana jin matsayin MAMMINA ya shallake na kowa a gurinta......koda kuwa sultane kansa......wani lokaci tana jin sai ya jira MAMMINA. *_uhmmm......tofa_*😟 Moroccan abaya black masu adon Golden din zare da wasu duwatsu masu qyalli ta yiwa kanta zabi. Wata irin riga ce daga sama dake da fadi yayin data cikin ta kasance daidai jikinta. Hade take da wata irin hula da take a mazaunin mayafi wanda ke maqale daga kafadar rigar daya bada yanayi na alkyabba,saidai tako ina tasha banban da alkyabbar,ta darata kyau daukan ido da kuma daraja gurin tsada. Duk da yadda ta saba da shiryata akeyi ta hanyar fidda mata kayan da zata saka,tayata daurewa da miqa mata takalmanta,bata turare powder da sauran kayan qyale qyale amma a yanzun duka taji bata buqatar wannan,ta matsa gaban madubi tana duban fuskarta. Ta maida idanunta ta lumshe a hankali sannan ta budesu tana sake kallon fuskarta. Batasan dalilin da zai sanya sultane da mammina su dameta har haka ba,batasan me yasa suke damuwa tayi aure ba......batasan me yasa suka gaza fahimtarta ba......sun kasa gane cewa babu wani d'a namiji da zaiyi daidai da ita......ba wani d'a namiji da zaiyi daidai da muradinta......ba wani kalan namiji a duniya da zai cika dukka sharuddanta da kuma mizanin da takeso miji a gareta yakai ko ya cikashi. Bata ji a jiki da zuciyarta tana da buqatar aure.........bata kuma buqatar komai cikin rayuwarta.....rayuwarta ta dace da ita......komai yayi mata daidai yadda takeso......komai yana tafiya bisa sonta tsarinta da kuma muradinta......mene MA'NAR AURE a rayuwa irin tata?. "Aure shine cikar mutunci kima da martabar kowacce d'iya mace......koda wacece ita.....kome ta mallaka......ko waye UBANTA!" Kalaman qarshe suka dawo mata daga bakin momma.......kalaman data gaya mata su a ranar data taqi karbar tayin auren Aaroon......tace shima baiyi mata ba kamar sauran mazan. Idanunta ta sake lumshewa ta kuma budesu,wani zafin matar yana dawo mata sabo daga can qasar zuciyarta. A duniya ita daya ce tak take iya gaya mata duk maganar da taso........ita kadai ce take gaya mata duk maganar data fito daga bakinta.......bayan mammina da sultane.....ita daya qwallin qwal take saka idanunta cikin nata ta gaya mata abinda dukka taso. Har yanzu zuciyarta taqi gamsuwa da matsayin matar a wajenta.......har yanzu taqi karbar wannan matsayin nata da wai sultane yake gaya mata ako da yaushe a kanta,zuciyarta ta gaza aminta da hakan harta kalleta da wannan matsayin. Ko waye......ko kuma su waye zasu bata mata rai....komai girma matsayi ko shekarun mutum indai a kanta ne sai inda qarfin mammina ya qare.......amma ta rasa ME YASA ta kasa takawa matar burki a kanta?,ta rasa wacce irin kara sultane yake mata a kanta?,batasan me yasa suka barta ita da ita ba har take yawan shige mata hanci da qudundune?. Ta fiya fada.......tana da zafin da bata ganin wanzuwarsa akan kowa sai a KANTA ita daya......ita akhnan. zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal* *Lambar asusu:- 6019473875* *Safiya musa abdullahi* *Keystone bank* *KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN* 09166221261 KO 08187255862 *Al'ummar qasar nijer 🇳🇪* *2349166221261* *Safiya musa abdullahi* *NITA* *CFA 500* *SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI* 09166221261 *GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE* *MTN CREDIT 700 ZUWA GA* 09166221261 *SHAIDAR BIYA* 09166221261 *_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_* *QASAITA👑* *HUGUMANKU CE*✍🏽 💎 *L U'U L U'U* *_(The diamond)_*💎 *H U G U M A* *FREE PAGE 03* ______________________________ https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mutanen Zuzeam ventures Ga wani sabon promo na bullo muku dashi don farin cikinku dajin dadinku Kunsan promo na na dabanne namu ba irin nasu bane hajiya ta mai kike jira da 7500 dinki ki kwashi kayan 19k 1. Rabin kazar mallaka 4500 2. ⁠married femfresh wash 2k 3. ⁠garuka 7in1 masu wata 7 ajiki 2k 4. ⁠Gumbarmadaradanonon rakumi 1500 5. ⁠Tsimin mallaka 2500 6. ⁠maganin infection 1500 7. ⁠matsin mallaka ba aba mai kishiya 5k Duka kayan 19k za a baki akan 7500 Kuma mutun 20 na farko sunada kyautar kayan 4k Matsin maida tsohuwa yarinya 1k Gumbar emergency 1k Turaren mallaka 2k Allah yaba mai rabo sa a Zuzeam ventures takuce 🥰👍🏼 Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka Mallaka Maganin sanyi Maganin cire tumbiMaganin farin jini Maganin matsiMaganin sa ni’ima da dandano Dulka Amare Set na gyran jiki Set na amarya Tabaje tsumin Gomba Xuma kiba ta hips and Brest Magungunan gyran Brest Magungunan Karin hips Maganin sliming Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi https://wa.link/l1gcz8 gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips DOMIN samunta Kai tsaye ta WhatsApp 08144015291 muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻 😁😁😁 https://wa.link/l1gcz8 kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki ______________________________ A karo na uku ta lumshe idanunta sosai har kaman ba zata budesu ba,yayin da kunnuwanta suka shiga dauko mata wani baqon sauti da wata baquwar busar data tabbatar bata masarautar agadez bace. "Yanzun kam kya fito haka.....don na tabbatar kinji isowar baqinki" Aisa ta fada wadda ta tsaya gaban console din dake dab da dakin tana gyara daurin dankwalinta,wani irin dauri na musamman da aka sarqafashi da nau'in yadi guda biyu. Sai data sake bata wasu mintuna tana rarrashin kanta kafin ta juya ta saka hannu ta jawo wani plate shoe me azabar kyau da aka yiwa ado da gashin jimina,abinda ya qara tsadar takalmin da kuma darajarsa kenan,ya kuma sake fidda ainihin izza da sarautar dake tattare da ita. Baki kawai aisa ta sake tana kallonta sanda take fitowa,amma sai akhnan din tayi kamar bata ganta ba,ta soma takawa cikin takuntan nan da ya banbamta ainun dana sauran mata. Wata irin tafiya da duk sanda aka zauna hirar mata cikin masarautar sai sun tatauna akai,duk kuwa da cewa ba kowa yayi katarin taba ganinta ba. Akhnan din wata kadara ce me tsananin tsada cikin masarautar,kalar kadarar da ganinta yake zama wata babbar sa'a ga duk wanda ya samu dama ganin nata. Sarauta ba qarya bace,kuma da gasken tabi jinin akhnan din da kyau,tun tana zanin goyo bata gama sanin wacece ita ba aka horeta akai.......ta taso a cikin ta,saita zame mata tamkar RAI DA NUMFASHI. "Amma......biftu(sunan da akan kirata dashi Musamnan ga ahalinta na kusa sosai da ita,kamar shahinaz din da aisa),kinsan ma'anar saka baqin kaya da kikayi a al'adarsu altaab nu'umam kuwa?" Aisa ta fada tana tsaiwa cak?. Maganar aisa ko daya bata saka akhnan tsaiwa ba......saima ci gaba da takawa da tayi da irin takun dake gayawa aisa SARAUTAR ta motsa mata. "Kina iya biyoni.....kina kuma iya zama,ban shirya yin komai don farantawa wani d'a namiji daban ba........ban dauki halittarsu wata aba me muhimmanci ba da zanyi komai don na burgesu ba.........kawai darajarsu guda daya ce........da abaat(sultane muhammad hammud)ya fito a cikinsu" Tayi maganar sanda take sanya qafafunta don fita a dakin. Cikin kwarjinita take takawa tana ratsa sassanninta zuwa sassan mammina. Wani kwarjini da kusan gadonshi tayi daga wajen abaat dinta wato sultane muhammad hammud,anyi ittifaqi a tarihin qasar agadez ba'a taba sarkin da yake da kwarjini irinsa ba. Da yawan sukan fadi maganganu akan irin kwarjininsa,wasu sukance nema yayi......wasu kuma suce dabbar daji yake ci wadda take da irin wannan tasirin a jikinta,yayin da wasu ke alaqanta hakan da yawan ibada da yake da ita da riqe dokoki da shari'ar Allah daidai gwargwado,wannan ya sanya wani haske na musamman da kwarjini ya wanzu a fuskarsa. (Tabbas.....ga duk mutumin daya riqi ibada zaka sameshi da wani irin kwarjini.......zaka samu wani haske na musamman akan fuskarsa darajar wannan ibadar,Allah ya bamu dacewa ya sanyamu daga cikinsu ameen). Birra buhaina bushira da barra'u,suna cikin amintattu kuma hadimanta makusanta. Cikin tarin hadiman da take dasu su kadaine mafi kusanci da ita. Zababbun hadimai da aka mallaka mata su,wadanda asali iyayensu da kakanninsu suma amintattu ne ga sarki muhammad hammud dama iyayensa. Wata qarin daraja ce me yawan gaske samun damar zama hidimi ga ZUCIYAR SULTANE wato AKHNAN,wata dama ce da mutane da yawa sukaso ta kasance dasu,saidai su din suka samu saboda aminci da nutsuwa da kuma nagartar halayensu dana mahaifansu. Suke take mata baya cikin kula da kowanne taku nata da kuma inda suturarta dake sharar qasa take sauka. Aisa na gefanta tana amsa wayar da akhnan batasan ta waye ba,don hankalinta ya tafi kan yadda zirga zirga ta ragu a sassan mammina din cikin qanqanin lokaci. Tasan wannan aiki ne da kuma umarnin mammina........ba yau ta fara yin baqi makamantan altaab ba,a duk lokaci irin hakan kuma takan hana yawaitar zirga zirga a cewarta kada a rabawa diyarta hankali,har sai ta gama ganawa dasu sun wuce. "Barka da fitowa ado kuma zinariyar SULTANE" Abinda bakunan da yawa daga cikin hadiman sassan mammina ke fada kenan cikin girmamawa da yin qasa da kawunansu. Su birra ke amsa mata,suna kuma biye da ita,sukaci gaba da wuce faluka har suka kai bakin wata pivot door da akayi mata zubin masarauta sosai. Sakin mata rigar sukayi suka kuma ja baya,don tasu iyakar kenan,saita sanya kai zuwa parlor din bayan ta tura qofar,ita da aisa suka sanya kai. Tana tsaye gaban wani kyakkyawan madubi da zakayi zaton fuskarta take kallo,saidai kuma ba haka bane,qaramin kaskon turaren wutane a hannunta wanda qamshin turaren ya gama zama a parlor din tun wani lokaci me tsaho daya shude. Duk da bata waiwayo ba amma ko a iya haka zaka iya gane tsahon da take dashi. Giant ce wadda ke sanye da wata irin riga da laushinta kawai zai saka ka kasa kiranta da alkyabba. Ba komai a jikin rigar sai wani irin zanen adon dawisu ruwan bula(blue color) da yarfin ruwan dorawa cikin zanen jelarsa. "Assalamu alaikum" Aisa data ajiye kiran da take amsawa tayi sallamar,abinda ya sanya matar amsawa kafin daga bisani ta waiwayo fuskarta fadade da murmushi. Da dan sassarfa akhnan ta soma takawa,ta isa ga matar ta rungumeta sosai gami da shigewa jikinta,sai ka rantse qaramar yarinya ce da duka shekarunta basu haura uku zuwa biyar ba. Da madaukakin murmushin nan ta maida hannuwanta ta lullubeta da kyau,sannan ta jata kujerar kusa dasu ta zauna tana zaunar da ita a gefanta. "Kyau gadon gidanku ne diyata......kinyi kyau matuqar kyau.......amma me yasa su birra suka baki suturar da ba ita na basu ba?" Mammina ta qarasa maganar idanunta akan fuskar aisa. Dukka girarta isa ta dage tana qarasowa ta zauna saman hannun luntsuma luntsuman Royal sofas din dake parlorn. "Duk cikinsu kowa yayi aikinsa yadda ya dace yayi.......matsalar daga gurinta ne,c'est une fille têtue(she's a stubborn girl)" Ta qarasa maganan tana jefawa akhnan harara. Idan tana gaban mammina din komawa take tamkar wata jaririya,wani irin gata da kuma kulawa mamminan take bata,zaka dauka yau aka haifeta tsabar kulawa da riritawa. "Daina fadin haka aisa........shi maraya a kullum abun nuna kulawa ne......abun ayi masa abinda ranshi keso ne,ba'a bari hawayen maraya ya zuba ko a sakashi a damuwa" Ta fada tana dafa kan akhnan. Ire iren maganganun mammina kenan da kullum suke qarawa akhnan qaunarta,duk da tana jin cewa ita bata rasa mahaifiya ba sam sam,tunda gata ga mammina din.......bata taba sanin radadi ko ciwon rashin uwa ba tsahon rayuwarta.......tana jin mammina ta maye mata gurbi,gurbin sama da uwa ma. Sosai ta qanqame mamminan tana sakin qaramin murmushi,tana kuma iya hangen yadda aisa ke jifanta da harara. "Tashi muyi magana akhanan" Mammina ta fada tana gyara muryarta. Sosai ta miqe ta zauna tana zubewa mammina blue eyes dinta da suka rusuna suka rage girma. Itama idanun akhanan din take kalla wani abu yana huda zuciyarta. Idanu ne da kullum ta kallesu saisun taso da wani tsohon birnannen abu daga zuciyarta.......idanu ne da idan ta kallesu kullum sai sun tuna mata da wani abu......wata rana.......wani lokaci dukka da suka shude shekara ashirin da uku a baya. "Altaab nu'uman" Mammina ta fadi sunan daya sanya girar akhnan tsukewa kadan. "Yana da dukkan ingancin da nake zaton ya isa a soshi akhnan,wannan dalilin ya sanya na bashi qofar zuwa gurinki da amincewar me martaba.........ki nutsu akansa da kyau,idan yayi miki shikenan,idan baiyi miki ba babu me tilastaki......wannan din alqawari ne muka yiwa kanmu ni dame martaba". Sai data zare jikinta daga na mammina sannan ta gyada kai. Qasan ranta kawai takeji wannan din bata lokaci ne da kuma bata bakinta kawai da mammina keyi din,gaba daya tsakanin jiya da yau tana jin kamar an bata mata awanninta ne kawai,tasota da sultane yasa akayi tun daga niamy......ya banbareta daga kan aikinta,ya barota daga ayyukan kamfaninta da take tsaye a kai,wani abu guda da bata taba gajiya dashi.......wata hidima qwaya daya da bata taba jin ta qosa da ita ba.......hidimar kamfaninta........kasuwancinta........kuma babbar kadarar da kaf cikin kadarorin sultane Muhammad hammud babu me kima da darajarta........wadda soyayyar da yake mata ya sanyata sallamar da ita ga AKHNAN din. Wannan din wani abu ne da yayi matuqar girgiza zukatan mutane da dama.........abune da ya bada mamaki ainun cikin masarautar gaba daya. Wani abune da ba'a taba hasashen faruwarsa ba tsahon zamanin,domin kamfanin ZUCIYA ce ta dukiyar sultane dama abinda ya mallaka. Faruwar abin ya bude wasu qofofi da dama da a baya suke a rufe.....ya bude wasu qofofin da ba'a taba tsammanin budewarsu ba.......ya kuma qarasa bude wasu da motsi kadan suke jira su bude din. Yabar wasu irin tabbai.....da muhimman al'amura cikin zukatan mutane da yawa.......hakanan ya gadar da wani gagarumin shirin QUDURI da baisan zai zamewa rayuwar AKHNAN din BARAZANA BA......barazanar da take ci gaba da bibiyarta ba tare da idanun masu kallo nazari ko hasashe sunkai kai ba. Da kanta mammina din ke biye da ita a baya tana kuma jeranta mata addu'o'in samun daidaito tsakaninta da altaab nu'uman,addu'ar da akhnan ke ji tana mata yawo akai da zuciya......tanason cewa mammina tabar addu'ar nan haka don bata tunanin zatayi amfani a wannan muhallin da gurbin,saidai miskilancinta dake a kusa ya hanata buda baki tace da mammina komai. "Allah shi ja kwananki.........Allah shi karya maqiyanki". Kakkaurar muryar ta karade parlorn farko da mammina......wanda daga shi sai 'yar farfajiyar da zata fiddaka da sashen. A nutse akhnan ta daga kanta tana ajiye dubanta daga sashen da take jiyo sautin. Tamim ne,mutumin da har yanzu ba zata iya tuna ko tantance lokacin daya samu kansa wanze cikin masarautar ba. Bama ita kadai ba,kusan duk wanda ke cikin masarautar bazaice ga sanda tamim ya zama halalin masarautar ba......ba wani wanda zai iya dorar da komai a kansa........an wayi gari yana rayuwa a masarautar kamar sauran al'ummar masarautar........kamar kuma yadda sauran hadiman cikinta ke rayuwarsu. Yana da wani irin ladabi da ya siya masa kusanci da qauna me tarin yawa daga wajen mammina..........yana da wani irin biyayya da d'a sama da biyayyar bawan da ubangidansa ya zuba kudade masu kauri ya siyeshi........tamim din ya samu wani kusanci da sultane muhammad hammud ta hannun mammina din,wanda ha jima da zama dan gidanta.......kuma amintaccenta da ya kasance lamba na daya a bangaren maza hadimai na gidan. Yadda yake nuna qauna da kulawa ga akhnan........yadda yake nuna sadaukarwarsa akan duk wani sha'ani nata.......yadda yake nuna fansar ransa game da masarautar agadez dama duk wani lamari daya shafeta ya sanya ya sake samun shiga sosai wajen sultane muhammad,ya bashi yabo ya kuma bude masa wata qofa ta aminci yarda da kuma kusanci. Tun kafin ta gama zama KHADEEJA take ganin irin wannan tsananin girmamawa daga tamim. Girmamawar da har qasan ranta duk da tarin izzarta da sarautar dake yawo a jininta takejin tafi qarfin nata girman. Ba zata taba iya tuna wata raba qwaya daya ba tun bayan data mallaki hankalin kanta da tamim ya taba tsaiwa a gabanta alhalin tana tsaye ba bare kuma a zaune,ba zata taba tuna wata rana guda daya da tamim ya hada idanu da ita ba ko ya gaidata yana sanya idanunshi cikin nata ba. Ire iren wadannan abubuwan suka sayawa tamim din wata 'yar daraja kadan daga gareta,duk kuwa da cewa ba zaka taba fahimtarta akan hakan ba koda da motsin yatsan hannunta ba. Abu guda daya ne da har yanzun takeji game dashi,bai kuma taba gusawa ko motsawa daga ranta. Yanayin zubin halittarsa da qirarsa da idan ka kalla zakaga tasha banbam data sauran mazajen qasar agadez......hakanan kuma tayi banbanci da dukka qabilun dake qasar niger gaba daya. Idan kayi masa kallon farko aka ce maka "Wannan din mutumin kirki ne" A karon farko zaka qaryata hakan,don babu wata siffa tashi guda daya dake nuna haka,saidai kuma mu'amalarsa sauqin kansa da kuma irin girman daya runguma yake basu gaba daya zai gaya maka gaskiyar abinda aka gaya maka da farko. Ta gota tamim da taku kusan uku,amma haka kawai taji kamar an fusgi hankalinta. Ta waiwaya kadan ta saci kallon inda yake duqe har a sannan kanshi a qasa,mammina kuma na tsaye a gabansa ta dakata daga tattakin da take musu. "Wanne irin yarda da aminci ya samu daga wajen mammina ne?,har yake iya ruskar inda take kai tsaye?,baya ga tarin dogarawan dake gadin sassan?" Ta yiwa kanta da kanta tambayar dake yawo qasan ranta. "Yana da kirki da sauqin kai,amma har yanzu na kasa sabawa da ganinsa,sai na dinga jin shi dabanne a cikinmu" Akhnan ta furta a hankali da yanayin daya sanya aisa waiwayowa ta kalleta. Maida dubanta gabanta aisa tayi sannan a hankali tace. "Komai naki ya bambanta dana mutane akhnan.....ki yawaita addu'ar daidaituwar dabi'unki dana kowa......kirkinsa shine abun dubawa ba wani abu na daban ba" . Shuru tayi maganganun aisa suna dawo mata. Ita ta sani a karan kanta ba kowa bane yake iya fahimtarta ba,ba kowa bane yake iya karanta badinin halayenta ba,shi yasanya sau tari takan zabi yin shuru akan yin wasu bayanan........takan zabi yin shuru akan yin wasu maganganun. *MOMMA* Kamala gami da haiba ne suke magana da kansu a dukkan wani taku qwaya daya da zatayi zuwa kebantaccen parlor dinta da takan gana da baqin da suka kasance na musamman a wajen ta. Doguwace irin tsahon da zaa kirashi da tsaka tsaki,irin tsahon da yake qarawa mace kyau kawai bawai don ya sanyata cikin jerin sahun kyawawan mata ba. Sanye take cikin tufafin al'ada na cikakkun buzaye,tufafin da aka zamanantar dashi da wani irin sakakken dinki daya suturce jikinta gaba daya ya kuma qara mata kwarjini da cika idanu. Ko ba'a gaya maka ba kana kallonta kaga buzuwa..........irin buzuwar da ko a cikin qabilarsu da yaren nasu ma ta musamman ce ita. Farace qal kamar zaka ita hangen jijiyoyin dake kai saqon jini a jikinta.........hannuwanta da qafafunta sunsha qunshin jan lallen da ba'a masa kowanne irin ado ba,an qunsa ne bisa siga da yanayin gargajiyar da aka saba. Koda kanta yake a lullube amma hakan bazai hanaka ganin tudun sumarta dake daure cikin lallausan farin mayafin data yane kanta dashi ba. Lokacin da qafarta kuma ta taka matakale qarshe mata biyun dake tsaye a gurin kamar masu jiran isowarta suka fara gaidata. "Barka da saukowa......barka da fitowa". "Barka kade.......sannunku da hidima mamo sannunku samia" Ta amsa musu cikin kulawa da yanayin nan nata na girmama dan adam koda wayeshi. "Armelle ta iso?" Ta sake tambayarsu tana takawa a tsanake ga hanyar da zata kaita parlor din. "Ta qaraso......tadan jima tana tsimayinki ma". Wadda aka kira da mamo ta fada tana kama stairs din saman nata,don ita da samia suke kula da tsaftar makwancinta. "Yayi kyau" Ta amsa tana dokin isa ga armelle din. "A fito lafiya" Samia ta fada tana bin bayan mamo zuwa saman. "Allah yasa" Ta amsa su tana buda qofar da zata kaita ga parlor din. Babbar macace zaune cikin parlor din saman tattausan kilishin dake mamaye a parlor din. Wani irin ni'imtaccen muhalli ne maras hayaniya wanda ke dauke da kalolin peach da coffe light,tare da wani lallausan qamshin apple freshner daya wadatu dashi. Baqa ce kakkaura,wadda kana kallonta kasan ta fito ne daga qabilar Agadasawa. Sanye take da wasu irin tufafi tamkar na saqi ruwan bula me turuwa sosai da har ya sanya suka kasance masu duhu kadan. Akwai wani haske na nutsuwa saman fuskarta,tare da wata kamala da bata rasa nasaba da riqon ibada. "Barka da fitowa" Ta furta tana miqewa da ganin fitowar momma. "Barka kade armelle........zauna" Ta fadi kafin ita din takai ga zama tana mata nuni da kusa da ita. Zamewa tayi ta zauna satin qafafunta sosai tana tattara nutsuwarta. "Allah shi taya miki......" "Ya ake ciki armelle?" Ta tambayeta qagauta da jin bayanan daga bakin armelle din yana sake fitowa sosai saman fuskarta. "Altaab nu'uman ya iso masarutar nan" Armelle din ta fada a taqaice. "Alhamdulillah" Momma ta samu kanta da furtawa,kalmar data fito hade da wani nannauyan numfashi,saita maida bayanta ta jinginar ga jikin kujerar da take kai alamun samun rangwame daga duk abinda takeson ji din yana zagwanye daga fuskarta. "Armelle" Ta kirata a nutse. "Ranki shi dade". "Ina buqatar cikakken rohoto game da yadda komai zai wakana,ina kumce sauraron jin daddadan labari". *Zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal* *Lambar asusu:- 6019473875* *Safiya musa abdullahi* *Keystone bank* *KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN* 09166221261 KO 08187255862 *Al'ummar qasar nijer 🇳🇪* *2349166221261* *Safiya musa abdullahi* *MYNITA* *CFA 500* *SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI* 09166221261 *GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE* *MTN CREDIT 700 ZUWA GA* 09166221261 *SHAIDAR BIYA* 09166221261 *_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_* *QASAITA👑* *HUGUMANKU CE*✍🏽 💎 *L U'U L U'U* *_(The diamond)_*💎 *H U G U M A* FREE PAGE O4 ______________________________ https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mutanen Zuzeam ventures Ga wani sabon promo na bullo muku dashi don farin cikinku dajin dadinku Kunsan promo na na dabanne namu ba irin nasu bane hajiya ta mai kike jira da 7500 dinki ki kwashi kayan 19k 1. Rabin kazar mallaka 4500 2. ⁠married femfresh wash 2k 3. ⁠garuka 7in1 masu wata 7 ajiki 2k 4. ⁠Gumbarmadaradanonon rakumi 1500 5. ⁠Tsimin mallaka 2500 6. ⁠maganin infection 1500 7. ⁠matsin mallaka ba aba mai kishiya 5k Duka kayan 19k za a baki akan 7500 Kuma mutun 20 na farko sunada kyautar kayan 4k Matsin maida tsohuwa yarinya 1k Gumbar emergency 1k Turaren mallaka 2k Allah yaba mai rabo sa a Zuzeam ventures takuce 🥰👍🏼 Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka Mallaka Maganin sanyi Maganin cire tumbiMaganin farin jini Maganin matsiMaganin sa ni’ima da dandano Dulka Amare Set na gyran jiki Set na amarya Tabaje tsumin Gomba Xuma kiba ta hips and Brest Magungunan gyran Brest Magungunan Karin hips Maganin sliming Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi https://wa.link/l1gcz8 gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips DOMIN samunta Kai tsaye ta WhatsApp 08144015291 muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻 😁😁😁 https://wa.link/l1gcz8 kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki ________________________________ "In sha Allah,na miki alqawarin komai zaizo kamar a gabanki suka gana" Ta fada kanta a qasa. Kai momma ta jinjina tana jin yarda da armelle,ta tabbatar ba za'a samu akasi ba......tayi imanin komai zai tafi daidai indai armelle ce har fiye da yadda takeso. Tsam armelle ta miqe sannan ta rusunar da kanta. "Na barki lafiya" Ta juya a nutse tana takawa ta fita a parlor din. Sosai momma ta sake zuqar wani numfashin da ya cakuda da nannauyar ajiyar zuciya. Akhnan itace BARAZANARTA ta farko a rayuwa duk da ta kasance wani ruhi me tsananin daraja a wajenta fiye da diyoyin da suka fito a cikin ta. Akhnan itace barazanarta ta wani bangaren kuma itace kwanciyar hankalinta......akhnan itace matsalarta ta wata fuskar kuma nutsuwarta da kwanciyar hankalinta........shin ta yaya zata maida komai ya zamana akan saiti?,tambayar da ita kanta bata san amsarta ba. Daya daga cikin kebantattun lambunan gidanne wanda ya zama na musamman koda a cikin masarautar. Waje ne da yake da sassa biyu masu matuqar dadin zama saboda shuke shuke na musamnan dake gurin. Kusan kowanne tsiro da aka dasashi a wajen ya fito daidai da girmansa asalin irinsa daga qasar France da Germany aka kawoshi,wannan ne ya sanya zaka ci karo da tarin tsirrai wadanda sam sam baka sansu ba baka kuma sama dasu ba. Ya zama na musamman ne saboda irin wannan tsirran da yake qunshe dasu,sai ya sake zama na daban saboda tarin nutsuwa da rashin hayaniya da gurin yake dashi. Tun gabanin ka qarasa kaiwa ga lambun zakayi amannar cewa wani isashe ne a wajen......wani basaraken ko kuma wanda sarauta ke zagayawa a duniyarsa. Tarin dogarai dake tsaitsaye a kowanne dagin qafa da zakayi da kuma saukewa,cikin shiga da suturar masarautar TAHUO. Ba wanda ke motsi a cikinsu,suna tsaye ne qyam cikin son bawa yarimansu kariya. A nutse take karantar yanayinsu da yanayin da gurin ya sauya izuwashi cikin kowanne taku nata da zatayi,ta sani masarautar TAHUO din babbar masarauta ce kaman yadda tasu take.........girma dadewa da kuma yawan al'umma,saidai batajin ta kamo tasu ta fannin IZZA da QARFIN IKON da suke dashi. "Eh........ Lallai ne,da gaske ne abinda ake fada game da yarima altaab" Aisa dake takawa tare da akhnan ta furta qasa qasa daidai yadda sautin zai isa ga kunnen akhnan. Da gaske take,tsarin da yanayin ya burgeta,yanayin da ya sanya cikin jikinta takejin kamar akhnan tayi miji........kamar altaab din zai dace zaiyi kuma daidai da tsarin akhnan. Baki kadan akhnan ta tabe,saidai bata ko motsa labbanta ba ballanta tace komai da aisa. Bata jinta cikin yanayin magana,koda kuwa tana da jin cewa wani abu tasan wannan banbancin dake a tsakanin tunaninta hangenta dana sauran al'umma ya zama babbar katanga kuma hijabi daga fahimtar ma'anoninta motsinta da maganganunta. Kamar a cikin jikinsa yake jin tahowarta......kamar a cikin jikinsa yake jin alamun fuskantowarta zuwa muhallin da akayi masa mazauni,saiya daga kansa a hankali daga duban Mac book din da yakeyi,yayi kyakkyawan gani kuwa ta hanyar zube idanunsa a kanta lokacin da take takowa d'ai d'ai da qasaitaccen takunnan nata. Wani irin abu ne me qarfin gaske ya harba daga tsakiyar qirjinsa zuwa zuciyarsa........wata mummunar faduwa gabansa yayi,sai ya lumshe idanunsa can qasan zuciyarsa yana gayawa kansa. "Ka nutsu altaab". Tsahon second biyar sannan ya sake bude idanunsa yana maidawa kanta da wani irin qwarin gwiwar daya samu ya arota da qarfin cin tuwo. Ba sau daya ba,ba kuma sau biyu ba yakejin labarin kwarjinin da take dashi. Sau da dama......sau tari kuma siririyar dariya yake saki,shine fa altaab........altaab nu'uman sirreen?,har akwai dama wata halittar diya mace da zatayi masa tasiri da girma?,har akwai wata qwayar halittar KWARJINI da zata sanyashi ya gaza fuskantar diya mace ko wacece ita?,komai girma da izzarta......komai qarfin ikon masarautarsu?......kai koda hurul'eeni ce. Daga sanda girma ya ruskeshi.......shekaru suka cillashi zuwa matakin samartaka baisan adadin matan da suka soshi ba.......baisan adadin matan da yayi soyayya dasu ba.........baisan adadin matan da ya sanya kuka a kansa ba.......sai a yanzun 'yar sarkin AGADEZ zata gagareshi?. Bai santa ba,......bai kuma taba katarin ganin koda gilmawarta ba bare akai ga ganin hotonta.....wani abu daya fuskanci yana wahala shine.......sanin ainihin fuskarta da kuma kamanninta,duk kuwa da cewa SHUGABA ce kuma CEO ta babban kamfanin da kaf nijer babu na biyunsa. Babban kamfanin da ida kace baka taba sanin sunansa ba ko bakasan da zamansa ba kayi gawurtacciyar qarya. Tana da wani irin dogon tsinkaye.......iya nazari da kuma karantar komai da wani irin kaifin basira dana idanu. A yanzun da take takowa tana sake fuskantarsa kwata kwata hankalinta bai tare da aisa dake fasalta mata altaab din da yadda take tsammanin samun dukka wani quality da take buqata tattare dashi. Inda a yanayin nishadi take tabbas zata yiwa aisa murmushi ne,a yau ta yarda ta kuma sake yarda da gasken gaske ita din tasha bamban da kowa.......kamar yadda take diyar MUHAMMAD HAMMUD tallin tal! Haka dabi'unta dama zabubbukan rayuwarta sukayi nesa dana kowacce mace dama kowanne mutum. A abinda baifi taku goma ta riskeshi ba ta gama tantance altaab.......ta kuma tabbatar cewa YA FADI bazaici ba ba kuma zai tsallake sharuddan da take neman ya cikesu kafin ya samu nasarar mallakarta ba. Duk da cewa tana qare masa kallo ne amma koshi da ake kalla din bai fahimci shi take kalla ba......tsaiwarta a gabansa ya sanya wani abu tsarga masa tun daga qasan tafin qafarsa har zuwa tsakiyar kansa. Hakanan ya samu kansa da miqewa da dan hanzari,ya miqa hannu yana jifanta da murmushi,ya dawo da daya daga cikin kujerun dake wajen daura da tasa yana fadin. "Barka da fitowa......marhab". Har yanzu idanunsa na a kanta yana jifanta da wani irin murmushi hadi da sanya hannunsa ya sauke nadin rawanin daya rage bayyanar fuskarsa gaba daya zuwa qasan habarsa......murmushi da ya jima da sanin cewa,yana daya daga cikin abinda yake narkar da zuciyar 'yammata.......yana daya daga cikin abinda yake qara masa kyau tare da fidda zatinsa. Wani irin abu na daban yakeji a kanta,wani irin yanayi da bai taba tsintar kansa a ciki ba game da kowacce d'iya mace ba.......tabbas inda yasan yadda AKHANAN take.......da ya jima da nemawa kansa ita. Sai yakejin kamar daya daga cikin matan dake aljanna ce aka sauko da ita gidan duniya. "Na tsani yawan kallo" Kalamanta suka shiga kunnensa da wani irin kaifi da sautin muryar da yanayin amonta ya tilasta masa kubcewar ajiyar zuciya. A nutse ta taka zuwa wata kujerar ta daban da wadda ya ajiye mata,har qasan ranta tana jin tambayoyinsa shikam masu sauqi ne idan har zai iya amsasun,don bata jin kwata kwata zai iya shallake sharuddanta. Inda zata iya,zata zabi tsaiwa akan zama harta sallameshi,saidai bata jin hakan ya dace da darajarta da ikonta.......baqo ya shigo cikin masarautarta ya kuma zama dalilin tsaiwarta saman qafafunta. "Waye kai?" Ta jefa masa tambayar bayan ta zauna sosai cikin kujerar,ta kuma aza qafarta daya saman daya da wani irin salon zama dake sake tabbatar da izza da qasaitarta. Sauke idanunsa ya somayi akan qafafun nata,duk da ko farcenta bai samu daman gani ba amma salon zaman nata sai yaji gaba daya ya tafi dashi. Karon farko da yaji ya soma d'ari d'ari,ya kuma soma raina qarfin nasu ikon da a baya yakejin ba wata masarauta ko sultane da yakai mahaifinsa,ballantana azo Maganar 'yan'yan iko irin na nasu masarautar. Tambayar tata ta bashi mamaki sosai,ya maida dubansa saman fuskarta yana son karantar gaskiyar tambayar tata. Abu na farko da yayi tsammanin fara ji daga bakinta shine tarba........ban gajiya sannu da hanya bisa tattakin da yayi har zuwa gareta,koda ace babu gaisuwa cikin tsarinta. To amma duka ba wannan ba........shi ALTAAB ne bata sani ba?. "Da gaske bakisan waye altaab ba?.......altaab nu'......" Daga masa hannu tayi tana alamta dakatar dashi. "Ka fadi matakin farko........waye kai?" Ta sake jefa masa tambayar tana ware manyan idanunta saman fuskarsa,idanun da suka sanya gabansa sake tsananta faduwa. Yasha ganin blue eyes iri daban daban amma ba irin nata ba........yasha ganin idanuwa masu shape da launi daban daban amma banda irin nata.....natanne da gaske ko itama tana amfani da qwayar canza launin idanu?. "Na tsani kallon qurilla" Ta furta a hankali tana ware yatsunta suka zama guda biyu....... Motsin da tayi da yatsunta guda biyu kadai suka baiwa birra dake zaune daga qasa a gefanta alamar mataki daya ya ragewa altaab ya rasa damar ganawa da akhnan din. Wani abu ya hadiye fargabarsa taba qaruwa,fargabar rasata,fargabar rasa damarsa. A baya bai zurfafa da yawa haka a kanta ba,don baisan yanayinta ba baisan kuma yadda take ba,amma a yanzun da idanunshi suka gauraya a kanta sai yakejin dukka burinsa na duniya ya ta'allaqa a kanta,duk burinsa na duniya ya rataya ne akan son ta zama MALLAKINSA,don haka ya hadiye dukka mamakin da take bashi hade da wani yawu daya zarce zuwa maqogoronsa ya fara magana. "Sunana altaab dan sarkin tahoa sarki nu'uman......nine d'ansa na farko daya haifa kuma magajinsa da zai maye gurbinsa nan ba da jimawa ba in sha Allah........" Yatsunta na hagu ta kada masa,abinda ya fahimtar dashi dakatar dashi takeyi. "Ba wannan nake nema ba.......waye kai A DUNIYA........wacce daraja gareka bayan SARAUTA?.......da wanne abu kake jin zaka iya mallakar AKHNAN?" Cak komai yaso tsaya masa,saboda tambayar tazo masa a sanda bai shirya mata ba,tazo masa ne a sanda baiyi zaton akwaita ba. Dukka jarumatar da yakeji yana da ita ya tattaro guri guda,wani sashe na zuciyarsa na qarfafashi ta hanyar tuna masa. "Kaine fa wannan altaab din da mata ke kuka a kanshi.....kada ka bada maza mana altaab......kada ka bari 'yar sarkin AGADEZ tayi nasara a kanka......ka kafa tarihi.......a kuma kafa tarihi a kanka,kayi nasarar da maza da yawa da suka nemi mallakarta suka kasa kafashi. Wannan qwarin gwiwar daya samu ya sakashi sakin murmushi. "Wannan ai tambaya ce me sauqi........ko waye kuma kika tambaya koda bani ba zaki samu amsarta.........sanin kowa ne mahaifinmu babban attajiri ne daya tara mana dukiyar da bana tunanin ko dan jika a zuri'armu zaiyi wahala a rayuwa.......komai da muke da buqata an tanadeshi tun kafin haihuwarmu.......bama buqatar karatu me zurfi don mun mallaki abinda takardar zata bamu tun kafin samuwarta..........idan kika auri altaab zaki san cewa kin samu kalar mijin da yakewa mata wahala........kin taki babbar sa'ar da ba kowacce mace keda irinta ba.....". Yatsunta ta sake motsa masa,tana jin kalamansa gaba daya sun mata banbarakwai. Ita akhnan ce zata taki sa'ar mallakar altaab?.......ba altaab za'a yiwa murna ba idan har tsananin rabo ya ratso da sa'arsa cikin rayuwarta?. A iya wannan gabar taji ta kowanne fanni altaab ya gama rikitowa..... "Zaki nake nema ba kura ba.......me fita yayi farauta ba wanda ake farutowa ba.......ILIMI ina buqatar mijin da iliminsa ya kasance shine matakin qarshe na ilimi a DUNIYA......SA'A kuma tana ga wanda yayi nasarar mallakar diyar sarkin agadez.......bazan wahalar da lafuzza na ba wajen yi maka sauran tambayoyi ba.....don ka fadi tun a nan......abu na qarshe....." Ta furta da kalaman dake fita a jejjere kamar wadda ke irga adadin haruffan da zatayi amfani dasu a wajen........... Abu na qarshen da bata fadeshi ba kenan saita miqe a qasaice,tana jin kamar iya haka ya kamata ya gama jin sautinta,kamar tayi masa alfarma me yawa idan ta qara bari yaci gaba da jin sautin nata........abu na qarshen data qi gaya masa ta kuma kalmashe magananta a cikinta ta fara takawa dashi,ya bita da wani irin razanannen kallo me cike da mamaki,saidai ita dinma tana jin ya kamata maganar ta fits a cikinta.........yadda aka halicceta kenan......yadda ta dabi'anci kanta kenan.....muddin tana ji a zuciyarta ya kamata magana ta fita tana barinta ta fita,bata ajiyar maganganun da takeji sun cancanci su fita din. "Bakayimin ba......baka dace da irin tsarina ba". "Wanne tsarinne irin naki?,a shirye nake na dabi'anci kaina zuwa ga wannan yanayi da tsarin" Altaab da ya kasa zama ya miqe da wani irin sauri ya furta yana duban akhnan da bayanta kawai yake iya gani wanda ke lullube da babban mayafin dake sharar qasa wanda yazo hade da rigar. "Ka makara........kafin ka shigo da'irata ya kamata kasan wannan" Abinda ta fada kenan a taqaice,sai taci gaba da takawa tana motsa yatsarta,abinda ya bawa birra daman matsowa dab da bayanta a rusune tana biye da ita. "A fitar da kyauta mafi girma da nauyi wadda zata taba zuciyar masarutar tahou a hadashi da ita........akwai abota tsakanin mahaifinsa da sultane........ina buqatar tarin karamcin agadasawa yayi masa rakiya zuwa gida". Ta fada tana jin kamar a yau lambun yayi mata tsaho da yawa,don bata da burin da ya wuce ta kammala ficewa daga cikinsa. "An gama Allah shi taya miki" Birran ta furta cikin tsananin girmamawa. Haka kawai takejin wani nishadi yana ratsata sanda take takawa tana komawa zuwa cikin gida.......tunda ta samu ta kori altaab sai taji kamar ta zare wata qaya. Wannan nishadin nata ne ita kadai,kuma wani yanayi ne da bazai boyu a fuskarta ba,bata kuma buqatar tayi wani abu da zai sanya hadimai na gidan da nata hadiman sassauta matsayinta da izzarta,don haka ta sallami kowa ta soma takawa ita kadai zuwa nata sassan ta wata sirrintacciyar hanya data haramta kowa ya bita idan ba sultane ita ko su mammina ba. Shukokine suka lullube hanyar suka zame mata tamkar sune rufin gurin,wasu irin shukoki dake sarqafe da junansu,wannan ya bawa tsintsaye da yawa daman baje kolin samar da guraren zama gurin. Wasu irin tsintsaye da dare da rana basa gajiya da raira waqoqi da wani irin kuka me sanyi. Duk da cewa nishadi ne qasan ranta amma sam bai nuna saman fuskarta ba. Tsaki taja karo na hudu kenan,tanaso ta kawo dakatar da zuwan da maza sukeyi neman aure gurinta. Ta fara gajiya,tana kuma hangen raguwar martaba ne kawai a gurinta. Batasan rana ko lokacin da wani namiji zai samu yarjewarta a aure ba......to meye duka na batawa kai lokaci irin haka?. Sam ita bata shirya rabo kowa cikin rayuwarta ba,bata sha'awar hakan sam,don bataga abinda zasu bata ba. Hankalinta kwance ta isa ga qofar data sadata da sassanta,bata kuma tsaya ako ina ba ta zarce zuwa bedroom dinta. *_Uhmmmm........tofa😊_* zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal* *Lambar asusu:- 6019473875* *Safiya musa abdullahi* *Keystone bank* *KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN* 09166221261 KO 08187255862 *Al'ummar qasar nijer 🇳🇪* *2349166221261* *Safiya musa abdullahi* *NITA* *CFA 500* *SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI* 09166221261 *GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE* *MTN CREDIT 700 ZUWA GA* 09166221261 *SHAIDAR BIYA* 09166221261 *_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_* *QASAITA👑* *HUGUMANKU CE*✍🏽 💎 *L U'U L U'U* *_(The diamond)_*💎 *H U G U M A* *LAST FREE PAGE 05* _____________________________ https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mutanen Zuzeam ventures Ga wani sabon promo na bullo muku dashi don farin cikinku dajin dadinku Kunsan promo na na dabanne namu ba irin nasu bane hajiya ta mai kike jira da 7500 dinki ki kwashi kayan 19k 1. Rabin kazar mallaka 4500 2. ⁠married femfresh wash 2k 3. ⁠garuka 7in1 masu wata 7 ajiki 2k 4. ⁠Gumbarmadaradanonon rakumi 1500 5. ⁠Tsimin mallaka 2500 6. ⁠maganin infection 1500 7. ⁠matsin mallaka ba aba mai kishiya 5k Duka kayan 19k za a baki akan 7500 Kuma mutun 20 na farko sunada kyautar kayan 4k Matsin maida tsohuwa yarinya 1k Gumbar emergency 1k Turaren mallaka 2k Allah yaba mai rabo sa a Zuzeam ventures takuce 🥰👍🏼 Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka Mallaka Maganin sanyi Maganin cire tumbiMaganin farin jini Maganin matsiMaganin sa ni’ima da dandano Dulka Amare Set na gyran jiki Set na amarya Tabaje tsumin Gomba Xuma kiba ta hips and Brest Magungunan gyran Brest Magungunan Karin hips Maganin sliming Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi https://wa.link/l1gcz8 gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips DOMIN samunta Kai tsaye ta WhatsApp 08144015291 muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻 😁😁😁 https://wa.link/l1gcz8 kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki ____________________________ ★Yadda Armelle da take zaune a gabanta ta sadda kai cikin wani irin taushi da rashin son su hada idanu kadai ya darsa qaqqarfan zargi a ranta. Tun kafin Armelle ta bude bakinta tace komai ta soma hasashe iri daban daban,hasashen daya soma haifar da motsuwar zuciyarta da kuma soma taruwar gangamin tawagar fushi a qasan zuciyarta. Ta sani......wannan din dabi'arta ce,tana da zafi,tana da fada tana kuma fushi,saidai dukka wadannan dabi'un nata akan gaskiyar ta suke faruwa. Ba ita ta yiwa kanta wannan shaidar ba......kusan shaida ce data sameta daga wajen kowa. "Hasbunallahu wa ni'imal wakeel" Ta furta tana kuma sake zama sosai ta zauna cikin Kujerar,sannna ta ajiye carbin hannunta a glass table din dake kusa da ita. "Armelle" "Ranki shi dade" Ta amsa mata tana gaza dubanta. "Ki gayamin komai kada kice zaki boyemin". Kai sosai Armelle ta jinjina,sannan ta daga kanta a hankali ba tare data iya duban momma ba. "Shima taqi amsarsa.......taqi karbar tayinsa na aurenta". "Allahumma la sahla illa maja'altahu sahla.......la haula wala quwwata illa billahil aliyyul azeem" Ta fada tana qoqarin danne fushin dake taso mata. Maida kanta qasa Armelle kawai tayi ba tare data sake cewa komai da ita ba. Kowanne motsi na uwar dakinta sananne ne a wajenta da abinda yake nufi,koda bata fada ba tasan cewa fushi ne sosai yake taso mata shi yasa take maimaita addu'ar. Da alama tana qoqarin danne fushinne da nauyin addu'ar don gudun aikata abinda zai jawo musu dana sani. "Armelle.......idan na lissafa daidai wannan shine karo na goma sha daya da biftu ke aikata haka?". Kai armelle ta jinjina,tana jin tausayin momma din yana ratsata da yadda take sake dulmiya cikin damuwa cikin kowanne wucewar rana kwanaki da kuma watanni dukka akan AKHNAN din ita kadai. "Haka ne ranki shi dade.......amma dole abi abun a sannu....don......" Hannu momma ta daga mata tana dakatar da ita. "Jeki abinki armelle......kiyi haquri......nan gaba kadan zan nemeki". Tsam armelle ta miqe,tasan halin dattakonta,tasan kuma halin karamcinta,da gaske tana buqatar space dinne kamar yadda ta buqata. "Allah shi huci zuciyarki" Bata iya amsawa armelle ba,don tana jin kamar zuciyarta zata balle daga qirjinta ne ta fito. "Ki saka buhaina ta dubamin yiwuwar gabawa da sultane". Maganar tadan bawa armelle mamaki sosai. Baqon abune a wajenta ganin sultane ko kebanta dashi,musamman a irin wannan lokacin na yammaci......a kuma ranakun da yake samun yawaitar baqi qwarai fiye da kullum,amma sanin yanayin da ake ciki ya sanya bata tunasar da ita akan komai ba ta saka kai tana ficewa zuciyarta ita kanta cike da alhini da kuma dogon nazarin da taso ace momma ta tambayeta wani HASKE Ko ta shigo da ita ciki,to amma ita dimma tana tsaiwa ne kawai inda aka buqata,duk da dadewa da kuma tarin amincin dake tsakaninta da MORSA SAFIYYA(momma). Cikin kowanne bugawa da jini da kuma zuciyarta sukeyi ba abinda takeji a cikin ruhinta sai wani irin tashin hankali. Khadeeja ce?,khadeejan juhaifanta......jinin JUHAIFA ne.....jinin juhaifa ne ake waannan wasan kuran dashi?......idan ta zuba idanu gudan jinin juhaifa qwaya data tallin tal data bari a duniya ya wulaqanta haka shin TAYI ADALCI?.......anya bata zama BUTULU ba?,anya batayi cin amana ba?. Jinin juhaifa ya zarcewa duk wata kima da martaba a gurinta da idanunta......zatayi dukkan wani yaqi......zatayi kuma duk me yuwuwa na ganin bai wofanta ba. Ko sau daya ko kuma daidai da qiftawar idanu..........bata taba daukan iqirarin MAMMINA da wasa ba. Wani irin kalamai ne da suka yiwa zuciyarta kyakkyawan dashe,irin dashen da girgizarsa ko tabuwarsa ba abu bane mai sauqi. Ta aminta da dukkan zuciyarta wani babban yaqi ne ya shigo rayuwarta,tun a wancan lokacin ta sani.......jikinta kuma yake bata cewa akwai wani shiryayyen abu da zai iya faruwa,ko a kusa ko a nesa........sai gashi a nesan da bata taba kawo irin wannan nesan ba. Duk yadda zuciyarta ke bata shawarar ta zauna ko zata hutar da qafafunta ko hakan zai kawo sassauci ciki rai da gangar jikinta amma ta kasa. Tana jin mintunan da aka diba kafin ta samu amsar yiwuwar ganin me martaba din kamar sunyi wani mugun tsahon da suka kusa daidaita da tarin watanni. Kasa juriyar ci gaba da tsaiwa cikin falon tayi,don haka saita matsa da dan zafi zafin nama ta sanya lausasan takalmanta ta gyara lullubin dake saman kanta sannan ta soma fita a parlor din. Barka da fitowa hadimanta suke mata cikin sadda kansu qasa,ta daure zuciyarta qwarai wajen ganin ta amsa musu yadda ta saba,duk da cewa ruhinta da gangar jikinta ba yana a tare dasu bane sam sam. "A dubomin buhaina a duk inda take.........a gaya mata ta shaidawa sultane ina nan ina sauraron ganawarmu" Morsa safiyya ta fada tana hade tafukan hannayenta guri daya,cikin qoqarin controlling abinda takeji yana mata kaikawo a zuciya. "An gama" Nanay ta fada,Daya daga cikin hadimanta dake da wani irin zafin isar da saqon morsa safiyya din. Wata nannauyar ajiyar zuciyar ta sauke tana janye jikinta da idanunta daga jikin window din,wanda yake tuna mata da abubuwa masu tarin yawa da suka shude. Daidai lokacin da hadiman guda biyu ke shigowa buhaina da nanay. Daga bayanta suka zube cikin girmamawa kamar yadda suka saba,sannan buhaina ta fara magana. "Allah shi riqa miki.......me martaba sultane yana cikin baqi masu yawa.........duk da kusan da yawa ya sallamesu........amma gajiya bana tunanin zata barshi ya ganki a dai.........". Wani irin suka maganarta ta yiwa zuciyar morsa safiyya,zafin daya ratsa zuciyarta ainun. Ba al'adarta bace ganin sultane barkatai irin haka ba........hasalima ita da sultane din akan dauki kwanaki uku ba tare data sanyashi a idanunta ba,duk kuwa da cewa miji yake a gareta kamar yadda mammina take mata a wajensa. Lokuta da dama a duk sanda zata buqaci ganinsa a irin wannan yanayin,tana yin hakanne bawai don buqatar kanta ko wani kebantaccen abu da ya shafeta ba,kusan dukka buqatar ta mutum daya ce wato akhnan,duk da cewa a idanu da zuciyoyinsu basa kallon hakan akan buqatar kansu face buqatar qashin kai. "Daga wanne lokaci zai iya shiga lokacin taqaitaccen hutu?". Saida buhaina tayi qasa da kanta sannan ta amsa mata. "Nan da mintina biyar zuwa goma ranki ya dade". "A daukomin rigar waje" Tayi umarnin tana soma takawa a hankali tana nufar qofa,abinda ya gaya musu cewa tana da buqatar fita kenan. Ba jimawa mariya ta dawo da rigar da sassarfa,ta rusuna tana yafa mata,yayin da morsa safiyya ta qarasa sakawa sannan ta qarasa lullube jikinta da wani irin yanayi dake nuna zafin da takeji a zuciyarta dama jikinta gaba daya,suka fara takawa suna ficewa ita da mutum uku cikin hadimanta. Duk taku daya da takeyi tana fuskantar sassan sultane zuciyarta qara zafi take mata. Kusan bayyanarta a wajen a irin wannan lokacin wani irin baqon abune da ba'a saba da ganinsa ba. Mutum ce ita da zaka dauki dogon zama cikin masarautar baka sanyata cikin idanunka ba......mutum ce da zaka jima a cikin masarautar bakaji tace komai dangane da komai ba.......idan nace komai ina nufin umarni hani ko kuma zartaswa. Kaf ta tattara hankalinta da rayuwarta ne dama duk wani ikonta a kan gidanta KADAI. takan fadi lokuta da dama idan ta zauna hira da hadimanta. "Ba kowanne abu bane yake da buqatar kayi magana sharhi ko tsokaci akai ba. Wasu abubuwan zaifi kyau kayi shuru a kansu,domin shurun yafi zame maka ado kima da Kuma kwarjini hadi da cikar kamalarka a rayuwa". A tare da ita sun koyi abubuwa masu yawan gaske,a tare da ita sun dauki wani irin darasi da babu shi a kowanne sashe na duniyarsu. Kanta tsaye ba kuma tare da jiran umarni daga dogarawan dake da wani irin shiga tsari da horo na musamman ba,wadanda ke tsaron qofar da zata sadaka da kebantacciyan parlor da yafi kama da wata fada me zaman kanta ta doshi qofar kai tsaye,abinda ya tilastawa duk wani wanda yake gurin janye ganinsa kame kansa da killace ganinsa daga kanta. Koda ita din ba daya daga cikin matan dake da daraja ta farko cikin qasar agadez ce ba.......ita din ta musamman ce,da wata irin kamala da kwarjini da sassanyar nutsuwa suka yiwa tufafi. Tana da wani irin girma a zukata da kuma idanunsu.......tana da wani irin matsayi da KAME KAI da tsame baki daga dukkan al'amuran da basu shafe ka ba dama wadanda suka shafekan suke siyawa dan adam. Ba su kadai ba.......su buhaina dukka da ta taho dasu suma nan din shine qarshen inda aka lamuncewa takawarsu,don haka ita kadai ta tsoma qafa a palace din da ta kebanta ga sultane muhammad hammud da kuma iyalinshi a halinsa. Hankali kwance,cike kuma da wani irin nutsuwa ta fidda kayan jikinta ta musanyasu da wasu kaya da birra ta ajiye mata. Dogon wando ne leggings me bin jiki sosai,sai gown dinsa me dogon hannu data zauna das a jikinta ta kuma bude sosai daga qasa. Birra tasan zabinta,kusan tana cikin mutum na uku data gama sanin komai da take so,duk da har yanzun ita kanta tasan tabar birra dinne kawai ta san abinda taso ta sani din. Sassan nata babu motsin kowa,domin kuwa sanannen abu ne.......mutum ce ita ba koda yaushe take da buqatar mutane a kusa da ita ba,wannan ya sanya dukka hadimanta suke tsananin kiyayewa da dukkan abinda suka san bata so,domin ita din zuciyar SULTANE ce,HASKEN AGADEZ kuma. Hankali kwance ta zaba ta kuma nutse cikin jerin sofas din dake parlor din,sai a lokacin hankalinta ya koma kan wayarta,don tayi imanin wannan matsalar ta gama da ita kuma. Ta sani......bawai abun ya qare bane......bawai za'a tsaya iya haka bane.......amma har cikin zuciyarta take gayawa kanta da kanta zata yiwa tufkar hanci.....zata kuma daqile afkuwar hakan a nan gaba. Ta gaji da ganin fuskokin mazan da suke nuna kansu a gabanta. Mazan da zuwa yanzu ba zata iya riqe lissafin adadinsu ba,har yanzu tana ji a ranta BASU KAI BA,wannan alfarmar tata har yanzu ba wani DA NAMIJI da ya samu nasarar taka koda matakin farko na samunta. Sashen adana lambobi ta nufa(contact),taci gaba da dubawa a nutse da wani irin aji daya zame mata dabi'a koda ita daya ce a waje. Haleesha shine sunan data tsaya akai,ta kuma danna kira sannan ta sanya wayar a handsfree tana ajiyeta a hannun kujerar kamar yadda kusan dabi'arta ce hakan. Ba kasafai take sanya waya a kunne ba......muddin hakan ta faru lallai duk wanda take magana dashi din wani mutum ne muhimmanci qwarai da gaske a wajenta,kamar sultane mammina aisa shehinaz da ire irensu. Bugu biyu rak aka daga wayar daga daya sashen,saboda sanin illa barin kiran ya zama miscall da zai iya jawowa mamallakiyar number. "Barka da yammaci Madame......" Aka fadi da sautin dake nuna tsananin girmamawa. Sai da taja fasali tana duba dogayen yatsunta,ta lumshe idanunta sannan ta budesu kafin tace "Ya kike haleesha?" "Ina lafiya Madame" Ta amsa cikin jin dadin nuna qanqanuwar kulawarta a kanta. "Yayi........an kammala karbar designs din?" "Eh Madame......ke kadai ke jira". Kai ta jinjina,tana jin zuciyarta da hankalinta gaba daya ya koma niamy "Wannan tafiyar ce ta kawomin tsaiko......amma ina hanya gobe in sha Allah". Kai haleesha ta jinjina tana mamakin dawowarta da wuri. "Allah ya kaimu Madame.....don sosai kasuwa take buqatar kayanmu". "Tout se passeda bien in sha Allah(komai zai daidaita in sha Allah,zan kum duba demande(request) da kika turawa enterprisé". "Je vouse remercie Madame(na gode madam)" Haleesha ta fada cike da farinciki. Bata sake cewa komai ba ta gintse wayar,ta maido hankalinta cikin falon tana furzar da siririyar iska daga bakinta. Ita kanta tana mamakin yadda take jin qirjinta wasai,duk da lokaci lokaci tana dan jin tunanin yadda sultane zai tunkareta da batun hambarar da lamarin altaab da tayi,duk cewa tasan bata da wata matsala ko damuwa game da sultane....don duk abinda takeso shine cikar muradinsa......amma ita din bataso ta sanyashi ko yaya yaji ba dadi akan wani mutum da bata jin darajarsa da d'ara ko ina ballantana ya zama silar sosuwar ran sultane. Irin so takewa sultane da mammina.......wani irin tattalin muradi da kuma farincikinsu takeyi. Murdinta na cika burinsu akan duk abinda suka sanya interest akai daban yake a zuciyarta......sai kuma akayi katari su din suka kasance mutane ne masu fifita maslaharta da muradinta akan nasu. Waya ta jawo,ta saka wasu taqaitattun lambobi don yin kira bangaren hadimai da bayi,wanda cikin qasa da mintina biyar birra ta bayyana. "Ki duba dressing room.......a canza min luggage sababbi na gaji da yawo da wadannan.........karki sakamin komai a ciki sai inner wears din da mammina ta aikomin dasu da sleepwears......suna cikin wani LV Luggage........gobe inaso muyi fitar sassafe.......ki shaidawa manu.......banaso nayi sallan azahar sai a niamy". "Angama ranki shi dade" Ta fada tana yin qasa da kanta sannan ta yunqura ta miqe. Har birra din tayi gaba akhnan ta sake kiranta. "Je voudrais un verre de lait,s'il vouse plaît(ina buqatar cup daya na madara)" Kai birra ta jinjina a hankali sannan ta juya zuwa can wani sashe na daban da freezers din ke jere kamar an haliccesu ne don kawai su bautawa buqataun akhnan. Tana ciro madarar data kasance zallar madarar shanu ce lafiyayya me kyau,duk da wasu lokutan tafi amfani da nonon raqumi da akan tatsoshi musamman saboda ita daga lafiyayyun raquman dake masarautar. Wasu irin raquma ne masu daraja da tsada,saboda irinsu na musamman ne da zai wahala ka samesu ayankin nijer idan ba gidan iko irin masarutar agadez din. Tana mamakin yadda fiye da rabin rayuwarta ta dogara ne da shan madara nono da 'ya'yan itatuwa. Qwarararrun Cuisiniére(cook) ne da ita da suke qarqashin jagorancin mutum guda da akullum sukan bata awanni kawai don shirya mata abincin da zata ci wanda zai burgeta,saidai kusan dukkan a wannin nan sukan tashi a banza,don abinda zata tsakura taci din zakayi tsammanin yau ne ta fara koyon cin abinci. Sunyi hannun riga da qiba ballantana kuma tumbi,saidai kuma madarar da ta abota ta taimaka mata qwarai wajen samun wata irin lafiyayyar fata tsadadda da skin care product din take amfani dashi suka taimaka wajen bata wani nau'in kala na musamman koda cikin fararen matan ma,gefe guda kuma da murjajjen jikin dake da wani irin shape da ake kira da qirar cocacola ko kuma qirar kalangu a hausance. Sai data ajiye mata komai da take buqata sannan tace. "Kina da buqatar wani abune ranki ya dade?,ko kina buqatar su bushira su zama kusa dake?" Kai ta girgizawa birra,don a yanzun kadaicewa kawai take da buqatar yi ta shaqi iskar data cakuda da iya numfashinta ita kadai. Kada kan ya bawa birra amsa,saita juya a girmame tana fita don cika umarnin data bata dazun. Sallamar mammina ta sanyata ajiye kyakkyawan glass cup din glass din dake hannunta da aka yiwa wani irin ado da launin gold dake sake tabbatar da sarauta zallarta. Miqewa tayi tsaye tana jiran qarasowar mammina din tare da qoqarin karantar yanayinta don sanin dame mammina tazo din. Kadan kadan fargaba nason rabarta......tana da tabbacin mammina ta samu labarin tayi rejecting altaab........batasani ba ko altaab din yaso ya zama zabin mammina amma tayi rejecting nasa?,tana tsoron hakan ta kasance kuma ya zama silar bacin ran mammina din. Sai data sake matsowa kusa da ita sannan ta fahimci kadaran kadaham fuskar mammina take,wannan yadan bata sukuni kadan,sukunin daya sanyata fara takawa ta ruski mammina din ta kuma aza kanta saman kafadarta tana sauke ajiyar zuciya. "Don Allah mammina......don Allah kada kice altaab kinso ya zama zabina". Sakanni uku mammina ta dauka,sannan ta dora tafin hannunta saman kan akhnan tana shafawa a hankali. " Har abada zabinki shine nawa.......har abada ba zamu tilastaki ko mu tursasaki zuwa ga auren wani ba.......namu shine mu nusasheki,idan kin aminta muma yayi mana......idan baki aminta ba muma baiyi mana ba.......amma saidai......" Mammina ta qarashe fada da wani irin sanyi a muryarta,sanyin daya Sanya akhnan daga kanta daga kafadar mammina din tana kallon cikin qwayar idanunta. Girgiza kai akhnan ta fara yi a hankali. "Morsa safiyya?" Akhnan ta fada tana son gasgata hasashenta. Kai mammina ta daga a hankali cikin alamun nuna d'ari d'ari,sai kuma ta kama hannun akhnan din ta jata zuwa saman daya daga cikin kujerun ta zaunar da ita ita kuma ta zauna a qasa a kuma gabanta hannunta cikin na akhnan har yanzu. Da wani irin sanyi taci gaba da magana murya qasa qasa. "Banaso morsa safiyya taci gaba da zargina.......banaso taci gaba da yimin wani kallo na daban.......banason wannan alaqar.......wannan dangantakar da naketa qoqarin gyarata tsahon shekaru taci gaba da wargajewa......" "To idan ya wargaje sai me mammina?.......me yasa kike abu kamar kina tsoronta ne?" Akhnan ta fadi tana ware manyan blue eyes dinta akan mammina,alamu na soma tasirantuwar bacin rai suna bayyana qarara saman fuskarta. Da sauri tahau girgiza kai "Kul akhnan,kada na qara ji kada ki qara fada,ko kin manta morsa safiyya mahaifiyarki ce?". Musawa akhnan keson yi amma bataso tayi jayayya da mammina......saida kalmar MAHAIFIYA akan morsa safiyya ta kasa zama daidai cikin zuciyarta. " Mahaifiya daya mutum keda ita a rayuwa da duniya......kuma ni kece mahaifiyata" Tayi maganar dukka wata fara'a dake saman fuskarta tana bacewa bat. Kai mammina ke girgizawa. "Banaso akhnan......banason wannan furucin.......banason wannan dabi'ar akan morsa safiyya.......biftu......ya kamata ki gane tana qara nesantani da samun hadin kawunanmu". Wani dunqulallen abu akhnan ta hadiye,ta dauke kanta daga duban mammina zuwa gefe. Batasan me yasa mammina ke batawa kanta lokaci ba,batasan me yasa mammina ke damuwa da son samun yarda da aminci matar ba. Bata taba ganin soyayyar mammina cikin idanun matar ba,duk da yadda ita din ke qoqarin ganin ta kaucewa abinda duk zai bata ranta. Bata taba ganin damuwa da damuwar mammina cikin lamuran matar ba......bata taba ganin alamun morsa safiyyan zata taba duba zuwa ga buqatun mammina ba ko sau daya ne tak!. "Ni ke kadaice momma na.....ko zan daina fadin komai wannan bazai gogu ba" Akhnan din ta fada can qasan muryarta. Dan qaramin murmushi mammina ta sake tana sake kamo hannuwan akhnan sosai cikin nata. Wani abu guda daya daya gaza sauyawa daga hali da dabi'ar akhnan......tun daga haihuwa zuwa yau data zama cikakkiyar mutum shine KAFIYA DA TAURIN KAI. Wasu dabi'une da suka kasance mata abokai tsakanin ruhi da kuma rayuwarta...wasu dabi'u da kowa yasan cewa wasu rubutattun abubuwa ne cikin jininta. Idan tace EH babu wani abu dake sauya EH dinnan har abada......hakannan idan tace kuma A'AH shima babu wani abu dake da qarfin ikon canzata har gaban abada. Koda kuwa hakan yana nufin samuwar wani abu da zai zame mata qalubale ko lalura,dabi'ar da ita kadai hajiya zaitun ke iya dealing da ita......daya daga cikin abubuwan daya sanya sultane ya sake sallama mata. *ME KARATU?* *WACECE HAJIYA ZAITUN(MAMMINA?)* *WACECE MORSA?* *MEYE MATSAYINTA GURIN AKHNAN?* *MEYE MATSAYIN MAMMINA A GURINTA?* *WAYE LU'U LU'UN NAN?* *WAYE ZAI CIKA DUKKA WADANNAN QA'IDODIN DA KUMA DOKOKIN NA AKHNAN?* *WAYE WANNAN TAURARON?* *_WADANNAN SHAFUKAN BASU WUCE TABA KA LASHE KO D'AN D'ANO BA KADAI,DON SUNYI KADAN QWARAI SU HASKA MAKA ME LABARIN LU'U LU'U YAKE QUNSHE DASHI_* *TURKA TURKACE ME TARIN YAWA........MATSANANCIN KAIDI DA ZAZZAFAR SOYAYYAR DA BAMUSAN A CIKI MEYE ZAIYI NASARA BA* *IZZAR.....QASAITAR....... MULKIN......TUGGUN...... MAKIRCIN KO KUMA ZAZZAFAR SOYAYYAR LU'U LU'U?* *KARKI KUSKURA KIYI SAKACI KI KUMA YI GANGANCIN DA ZA'A BARKI A BAYA CIKIN TAFIYAR NAN* *_HAJIYOYINMU MASU JIRAN NA FISABILILLAHI 😂😂😂.......HAJJAJU BA GIRMA A ABUN......DON ALLAH 700 DAI BA ZATA GAGAREKI BA.....KI ZAMA ME CAPACITY MANA,DA KUNYA KULLUM A GANKI A GIDAN ALLAH YA BAKU MU SAMU😂,zoki siya naki ki ki shigo discussion group namu da capacitynki,aikin wuce a siya asanmiki_* *ina taya wadanda suka siya nasu murna.....ina me basu tabbacin tafiyar bata wasa bace......zamu lula zuwa DUNIYATA in sha Allah* *na gode.....na gode* zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal* *Lambar asusu:- 6019473875* *Safiya musa abdullahi* *Keystone bank* *KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN* 09166221261 KO 08187255862 *Al'ummar qasar nijer 🇳🇪* *2349166221261* *Safiya musa abdullahi* *NITA* *CFA 500* *SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI* 09166221261 *GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE* *MTN CREDIT 700 ZUWA GA* 09166221261 *SHAIDAR BIYA* 09166221261 *MASU BUQATAR A TALLATA MUSU HAJOJINSU QOFA A BUDE TAKE......AMMA TALLA NE BISA TANTANCE INGANCIN ABINDA KAKE SAIDAWA BA SHACI FADI BA* 08187255862 *_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_* *QASAITA👑* *HUGUMANKU CE*✍🏽 💎 *L U'U L U'U* *_(The diamond)_*💎 *H U G U M A* PAGE 6 (paid novel 08187255862) __________________________ https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mutanen Zuzeam ventures Ga wani sabon promo na bullo muku dashi don farin cikinku dajin dadinku Kunsan promo na na dabanne namu ba irin nasu bane hajiya ta mai kike jira da 7500 dinki ki kwashi kayan 19k 1. Rabin kazar mallaka 4500 2. ⁠married femfresh wash 2k 3. ⁠garuka 7in1 masu wata 7 ajiki 2k 4. ⁠Gumbarmadaradanonon rakumi 1500 5. ⁠Tsimin mallaka 2500 6. ⁠maganin infection 1500 7. ⁠matsin mallaka ba aba mai kishiya 5k Duka kayan 19k za a baki akan 7500 Kuma mutun 20 na farko sunada kyautar kayan 4k Matsin maida tsohuwa yarinya 1k Gumbar emergency 1k Turaren mallaka 2k Allah yaba mai rabo sa a Zuzeam ventures takuce 🥰👍🏼 Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka Mallaka Maganin sanyi Maganin cire tumbiMaganin farin jini Maganin matsiMaganin sa ni’ima da dandano Dulka Amare Set na gyran jiki Set na amarya Tabaje tsumin Gomba Xuma kiba ta hips and Brest Magungunan gyran Brest Magungunan Karin hips Maganin sliming Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi https://wa.link/l1gcz8 gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips DOMIN samunta Kai tsaye ta WhatsApp 08144015291 muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻 😁😁😁 https://wa.link/l1gcz8 kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki ____________________________ *_MORSA SAFIYYA_* Tun a parlor din qarshe da yake mazaunin shinge na qarshe da zai kaika ga turakar sultane morsa safiyya ta samu tabbacin sultane yana ciki. Sai a sannan ta tuna wannan lokacin wani kebantaccen lokaci ne a gareshi kowacce rana ta duniya,wani kebantaccen lokaci da yakan zauna yayi wasu addu'o'i har zuwa wasu awanni kafin ya tashi. Ba bata lokaci ta murda handle na qofar dakin tana tura kanta ciki gami da sallama. "Wa'alaikumussalam warahmatullah" Ya amsa sallamar cikin wata nutsuwa da tarin kwarjinin daya kasa tsaida morsa safiyya ko ya hana bayyanuwar bacin ran daya riga yayi tasiri saman fuskarta. Cikakken ba'abzine ma'abocin tsaho da qibar da za'a iya kiranta da sunan murjewar jiki kawai. Sanye da jallabiyya 'yar qasar Morocco wadda tadansha banbam da sauran jallabiyya da aka saba gani,saboda bayan zubin dinkin morocco da akayi mata,kana dubanta zakasan farashinta na musamman ne saboda qasaitattun mutane irin me martana sultane muhammad hammud din. Shigowarta bai sanyashi ya fasa shimfida lausassar fara dardumarshi ba,duk da hakan bai hanashi ganin tasirin fushin data shigo dashi ba. Wani lokacin yana ganin SAFEENA a tare da ita........saidai ba safeenan bace. Akwai tarin abubuwa da banbamce bambance daya saka tazara ya kuma shata layi tsakaninta da safeena din. Yayin da wasu gamayyar halaye da jini kar d'arsa tsakanin mutanen da JINI ya zama sanadiyyar amsa sunan DAN UWA yake haifarwa. A qasaice ta samu kanta da takawa,tana kuma sake tsuke fuskarta wajen qoqarin bayyanar da dukka fushinta. A wannan lokacin a wannan karon bata jin zata iya......bata jin zata iya kauda fuska tayi kamar komai faru ba......batajin zata qaryata feelings dinta da abinda ke tasowa tun daga qasan maqoshint har zuwa saman harshenta. "Barka da yammaci" Ta furta muryarta a cushe guri daya. Da zuzzurfan kallon nan nasa ya bita,kallon da tabbas ta jishi har cikin jininta,to amma ba zata yarda ta kallo kwarjantattun qwayar idanun nan nasa dake hana mutum duk wani motsi da yayi niyya ko ya kamata yayi ba. Muryar safeena ce..........amma safiyya ce tayi magana.......kamannin safeena ne amma kuma dabi'un na safiyya ne........safiyyan ce dai,da wannan sautin da wannan fusataccen yanayin nata daya tabbatar ba zaa kwashe lafiya ba a duk sanda ta shigo dashi. A nutse yake qare mata kallo,yana son tuna kwanakin daya dauka bai sanyata cikin idanunshi ba. "Barkanki......kina lafiya?". "Magana nazo muyi dakai" Ta fadi kanta tsaye ba tare data tsaya damuwa da amsa tambayar lafiyarta da yayi ba,hannuwanta kuma goye a qirjinta,yayin data kauda kanta wani sashe na daban ba tare data yarda ta kalleshi ba. Kai ya jinjina,ta iya rigima da gasken gaske,irin rigimar da idan ta farata sai abinda hali yayi. Wata irin birkitacciya ce ita idan bataso ba,birkicewar da shi kansa a wasu lokutan yake kasa gaza shawo kanta. "Allah yasa maganarki bata shafi khadeejatu ba?" Ya furta maganae da qwarin gwiwar da fushinta bai karya shi ko kassarashi ba ko kadan. Har batasan sanda ta sauke hannayenta da sauri ba ta kuma maida fuskarta zuwa sashen da yake........yanayin sautinsa kawai ya tabbatar mata da gaske indai akan khadeejatu ne ba wani magana da zata tasirantu a ransa?.....kamar ma launin sautin nasa yana gaya mata tabar batun kan khadeeja karta sakoshi. "Saboda idan a kanta ne baka da lokacin da zaka saurari safiyya?......saboda idan a kanta ne baka da sauran wani qwarin gwiwar jagoranci?" Tayi masa tambayoyin a jere tana zube masa kyawawan idanuwan nan nata da shekaru basuyi nasarar jirkitasu ba sam,idanun da yake hango tsantsar kamanninsu dana biftu dinsa(akhnan),idanun da sau tari kallon cikinsu suke sanyashi dagewa morsa safiyya qafa,saboda akwai wasu tarin kamanni masu daraja a cikinsu. Qaramar cushion chair dake daura dashi me wani irin yanayi dake nuna alfarmarta ya jawo ya zauna akai cike da wani irin tarin nutsuwa,ya sake zuba mata dukka idanunsa yana kallon ta na wasu daqiqu kafin yace. "Ba duka abinda kika lissafa bane.........ina nufin hakanne kawai don har yanzu ba wani abu guda daya da khadeejatu tayi wanda ya sabawa addini". "Al'ada fa?" Ta sake tambayarsa a zafafe,duk da yadda idanunsa ke mata kwarjini sukeson dakusar da kaifin fushinta. Sake tsareta yayi da kallo kafin ya dage kafadunsa biyu. "Har a al'adar ma banajin ba daidai bane" "Koda gudun aure ne?,da kore duk namijin da yazo da buqatar aurenta komai cancantarsa?" Tayi maganar a karo na biyu cike da qwarin gwiwar jin ta riqi hujjar da a yau zata dankwafar da duk wani dalili da sultane ke iya bayarwa don samarwa da akhnan din kariya. Dif din da yayi da yadda yaci gaba da kallonta kawai ba tare da yace komai ba ya soma bata hope........ya soma bata fata akan sultane,ya kuma soma bata yaqinin a wannan karon saita balla wannan shingen.......wannan iyakar don gano ainihin meye a shirye a bayanta?. Ga mamakinta murmushi sultane ya saki yana dan lumshe manyan idanunshi da akhnan tayi gado,ya dora hannunsa ya shafi tattausar sumarsa ta asalin abzinawa sannan ya maida bayansa ya jinginar da kujerar. "Shin musulunci ya haramta bawa diya mace daman zabar miji ne?.......ko ya haramta zabar mijin da zaiyi daidai da daraja da martabar mace?". Sak tayi kawai tana dubanshi.......wani bacin rai sabo yana sake taso mata gami da qara ninkuwa a ranta. To ta ina sultane muhammad hammud ya cika sarki.......gwarzo kuma jarumi me wata irin madaukakiyar daraja a suna kawai bare akai ga nagarta........amma tabbas a nan FADUWARSA take........tarannan da akace dan adam yake bai cika goma ba.......anan tashi rashin cikar take. Zuciya dama gangar jikinta gaba daya sukayi rauni. Yana kima ta miji a gurinta......yana da martaba ta shugaba a cikin qasarsa......yana da daraja ta shekaru daya bata. Dukka wadannan suna bidar gurbinsu a gurinta......dukkansu suna bidar muhallinsu a dukka kalamai da aikinta......amma kuma hakan yana nufin tayi shuru ta bari ayita yin abinda take jin ba daidai bane?. Hakan na nufin ta zuba idanu BAKI yana yawa akan abinda tayi imani shi kadai zai fita kusa dashi?,hakan yana nufin ta bada dama komai yaci gaba da wanzuwa a bahaguwar hanya?. Kowa ma yasan ba daidai bane ga WANDA yasan daidai.....wake da qarfin gyarawa cikin wadanda ke hangen rashin daidai din SAMA DA ITA?. "Wannan shine alqawarin?......wannan shine tabbacin.....wannan shine alwashin......wannan shine cika buri wa gawar SAFEENA?" ta fada da wata irin murya data daki sultane a tsakiyar kansa. "Hasbunallahu wani'imal wakeel" Ya furta yana watsa yatsuntsa saman fuskarsa kamar wanda ke gudun ganin wani abu. "Safiyya!" Ya kira sunanta da wani irin yanayi yana sauke hannunsa daga saman fuskarsa. Duban da yayi mata daya ta karanci launin idanunsa dana fuskarsa ya sauya........hakan takeso,ta taba wani guri dake zuciyarsa........ko hakan zai sanya yayi abinda ya dace?. "Me kikeso?" Ya sake tambayarta kai tsaye. "Ka kira biftu.......kayi mata fada irin fadan da kowanne uba zai yiwa 'yarsa.......ka datse wannan halayyar.........ka kawo qarshen wannan wasan,Coupe le jeu.......ka tsaida wasan da takeyi da rayuwarta dama dukka damarmakinta.......wasan da nayi imani da yaqinin wulwulata akayi a tsakiyarsa ba tare data ankare ba.......ban yarda da zaitun ba......bazan taba kuma amint......." Da sauri ya daga mata hannu "Ça suffit!(ya isa!)" Tsaf ta tsareshi da kallonta......ba abinda ya kawo wannan dakatarwar ta gaggawa sai kiran sunan mammina a ciki da tayi. "Kada ki dauki zunubi......kada ki dauki alhaki akan abinda baki da hujja......me kikeso?" Yayi maganar muryarsa na sanyaya,sam ba zakace sarki muhammad hammud dinnan bane me yawa kwarjini. *_AKHNAN_* A hankali mammina ta bude baki da zummar sake magana,amma taba qofar parlor din data kasance ta glass ta katseta. Dukkaninsu suka maida dubansu ga qofar,kafin muryar barra'u ta ratso ta tsakanin curtains din. "Ayimin afuwa ranki ya dade keda gimbiya......" Duk da barra'u ta katse musu magangunu masu muhimmanci da sukeyi,amma saita saita muryar ta da yanayinta tace mata. "Fadi abinda yake tafe dake". "Me martaba sultane ne yake son Gimbiya yanzu yanzu a shiyyarsa". Ba mammina ba.....hatta da akhnan maganar ta bata mamaki. Abune me wahala sultane yayi aike takanas a irin wannan lokacin......ya buqaci ganin akhnan,ganin ma kuma ita kadai?,duk da suna kebewa sosai a lokutta da dama suyi hira irin na tsakanin 'ya da uba,amma yanayin wannan kiran yasha banban da kowanne. Kai mammina ta gyada. "Saqonsa ya iso,tana tafe" Ta amsawa barra'u wadda amsar mammina ta sakata matsawa tabar gurin. Dubanta ta maido kan akhnan,wadda ta jima tana kallon mammina kamar tana neman sanin dalilin kiran da sultane din yake musu ta saman fuskarta. "Anya ba wani abu matar can taje ta gayawa sultane ba?" Akhnan tayi maganar da wani yanayi da zai tabbatar maka jikinta ya bata akwai wani abu daya faru. "Ita din uwa take a wajenki.....kada ki munana mata zato.....tashi ki amsa kiran sultane". Kai akhnan ta shiga girgizawa. "Babu inda zani saida ke mammina........banajin qwarin gwiwar tunkarar sultane a yau ni kadai". Duk yadda taso ta kwatantawa akhnan bata fahimta din ba,har sai data aminta suka miqe tare akhnan din na riqe da yatsun mammina cikin nata. Cikin qasa da second biyu yanayin fuskarta ya sauya yana sake gauraya da wani irin bacin rai. A kowanne motsi kuma a kowanne taku mammina ba zata taba qyale biftu ba?.....a kowanne taqi na rayuwa ba zata taba barin komai nata ya wanzu shi kadai ba?. Wannan kawai ya isa ya bata amsar cewa.......rayuwar biftu din tana cikin wata da'ira ne da ake sarrafa mata ita ga zaton ita ke sarrafa kayarta. Morsa safiyya itace mutum ta farko da idanun akhnan suka sauka a kanta. Ta janye blue eyes dinta da bacin rai ya sanya suka sake shanyewa tana maida dubanta ga sultane dake zaune saman lallausar dardumarsa yana jan carbi. Tasha kwatanta inama ace morsa safiyyan wata mutum ce ta daban,ba irin mutanen da ko yaushe mammina da sultane ke jaddada mata girman kowanne lamari daya shafeta bane?......ba shakka da hakan zata kasance sunanta shine a sahun farko cikin jerin sunayen mutanen da zata furzar dasu daga rayuwarta. Daidai da bugawar daqiqa guda......wannan dangantakar ta UWA da aketa kiranta tsakaninta da morsa safiyya bata taba jinta ba,hasalima inda zatace wani qin jininta takeji sosai yana disa saman zuciyarta a kowanne motsi to batayi qarya ba. Tamkar bata ganta zaune a wajen ba,ta taka cikin wata irin nutsuwa da izzar sarautar dake yawo a jininta ta sanya ta zauna mata,take kuma qara mata kyau da haiba matuqa,ta qarasa gaban sultane a nutse ta sulale tana duqawa saman qafafunta. zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal* *Lambar asusu:- 6019473875* *Safiya musa abdullahi* *Keystone bank* *KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN* 09166221261 KO 08187255862 *SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI* 09166221261 *GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE* *MTN CREDIT 700 ZUWA GA* 09166221261 *SHAIDAR BIYA* 09166221261 *_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_* *QASAITA👑* *HUGUMANKU CE*✍🏽 💎 *L U'U L U'U* *_(The diamond)_*💎 *H U G U M A* PAGE 10 ____________________________ https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mutanen Zuzeam ventures Ga wani sabon promo na bullo muku dashi don farin cikinku dajin dadinku Kunsan promo na na dabanne namu ba irin nasu bane hajiya ta mai kike jira da 7500 dinki ki kwashi kayan 19k 1. Rabin kazar mallaka 4500 2. ⁠married femfresh wash 2k 3. ⁠garuka 7in1 masu wata 7 ajiki 2k 4. ⁠Gumbarmadaradanonon rakumi 1500 5. ⁠Tsimin mallaka 2500 6. ⁠maganin infection 1500 7. ⁠matsin mallaka ba aba mai kishiya 5k Duka kayan 19k za a baki akan 7500 Kuma mutun 20 na farko sunada kyautar kayan 4k Matsin maida tsohuwa yarinya 1k Gumbar emergency 1k Turaren mallaka 2k Allah yaba mai rabo sa a Zuzeam ventures takuce 🥰👍🏼 Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka Mallaka Maganin sanyi Maganin cire tumbiMaganin farin jini Maganin matsiMaganin sa ni’ima da dandano Dulka Amare Set na gyran jiki Set na amarya Tabaje tsumin Gomba Xuma kiba ta hips and Brest Magungunan gyran Brest Magungunan Karin hips Maganin sliming Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi https://wa.link/l1gcz8 gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips DOMIN samunta Kai tsaye ta WhatsApp 08144015291 muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻 😁😁😁 https://wa.link/l1gcz8 kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki ____________________________ Da kallo morsa safiyya ta bita,tana jin wani abu yana taba zuciyarta sosai,wani irin qaqqarfan abu me matuqar tasiri a zuciya. "Allah ya tsare hanya......ya bada sa'a,ki kula da kanki,ki kula da mutuncinki..........ki kuma tsare martabar gidanku data mahafinki" Kusan kowanne lokaci wadannan sune kalamanta kuma maganganunta a kanta a duk sanda ta samu sukunin yi mata sallama. Bata ce komai da ita ba taci gaba da takawa tana fita......hakan kuma bai hana morsa safiyya binta da idanuwa ba har sai data bacewa ganinta. Nannauyar ajiyar zuciya ta sauke tana jin sassan jikinta suna yin wani irin sanyi. Koda wasa akace mata irin haka zai taba gwada faruwa tsakaninta da jinin safeena ba shakka zata qaryata. Da gaske rayuwa wani mafarki ne na daban. Wani mafarki ne da zuciyoyi da ruhi keyi ba tare da samun yaqinin tabbatuwarsu a sanda ake kan ginasu ba. Safeenarta.......halitta mafi soyuwa a ruhinta dama kafatanin rayuwarta gaba daya......yanzun dama akwai sanda lokaci zaizo da irin wannan yanayin tsakaninta da jinin SAFEENA?. Taja siririn tsaki aqalla ya kusa sau biyar kafin ta isa sassan mammina. Tarin hadiman dake sassan suka shiga marabtarta cikin matsanancin ban girma,saidai ba wanda ta samu amsawa. Hakan ba baqon abu bane a wajensu,musamman idan tana jin 'yan izzarta a kusa,ko kuma 'yan miskilancin suka motsa mata. Ko baya ga haka kuma dama ita din muryarta kamar wani abune me daraja a tare da ita da ba kowanne guri take sakinta ba. "Ki gafarceni.......uwar daki tana cikin muhimmiyar ganawa......bata kuma bada izinin shigar kowa ba har sai bayan ta kammala" . Bayanan tafisu ta yiwa akhnan kenan,wadda ta isa direct ga qofar kebantaccen parlor din hajiya zaitun da tasan a lokaci irin wannan anfi samunta a can. Wani irin kallo akhnan ta dago ta watsawa tafisu,tana mata wani duba na qanqanci da kuma zallar mamaki. "Hala wani abunne a kanki?.......kinsan dawa kike magana kuwa?" Akhnan ta furta cikin izzar nan tata dake bayyana cikin kowanne motsi nata. Rawa jikin tafisu ya dauka,kwarjinin akhnan din sosai ya daketa,ya kuma tarwatsa duk wata juriya da takejin tana da ita na tsaida akhnan din. "Zaki fuskanci hukunci.......tabbas zaki fuskanci hukuncin tsaidani da kuma batamin lokaci da kikayi" Ta qarasa maganar tana tura qofar,daidai sanda tafisu ta zube muryarta da jikinta dukka suna rawa. "Tuba nake.......afuwa nake nema ki yafeni......kiyimin rai". Bata ko saurareta ba ta sanya kai cikin parlor dake da qofofi biyu na musamman,ta cikin gidan da kuma wata qofar daban ta bayan ainihin ginin. "Yaya sunanshi?......." Kalaman mammina kenan da taji wanda bata ko ta kansu ba ta motsa bakinta a izzace ta saki siririyar sallama tana sauke idanunta ga faffadan mutumin dake duqe a gabanta kamar me neman gafara. "Sunan......." Ya buda baki da nufin bada amsa tambayar da akayi masa,saidai amsa sallamar da yaji mammina tana yi ya dakatar dashi,ya kuma daga kansa da hanzari yana duban me shigowar. Sam baiji motsi ko sallamar kowa ba......don haka baisan da shigowar kowa din ba. Idanu mammina ta kafeta dashi na sakannin da suka kusa biyar kafin ta sakar mata murmushi. "Karkicemin sai tafiya?" Ta fadi tana marabtarta da hannayenta,abinda ya sanyata qarasowa cikin hanzari ta zauna jikin mammina din sosai tana aza kanta saman kafadarta. "Maraba da isowa........tuba nake.... .Allah ya qara miki nisan kwana......ubangiji ya kauda maqiyanki daga duniyarn......" "Ya isa haka" Mammina ta dakatar dashi tana sanya hannunta cikin na akhnan. "Ka bamu guri haka nan......zan gana da diyata......zan nemaka wani lokaci" "An gama Allah shi biya miki" Ya furta yana miqewa da dukka tsahonsa,sannan ya sanya kai yana fita ta qofar da zata fitar dashi ta bayan sassan mammina din. Sai data tabbatar da gushewarsa a wajen,ba tare da wani motsi nasa ba sannan ta dubi akhnan. "Tun daga yanzu na fara kewar wannan diyar tawa,daya daga cikin abinda ke jefani tunanin yadda rayuwa zata kasancemin bayan na kaita gidan mijinta". Wani murmushi ya subuce ma akhnan din,murmushi nan nata me tsadar da zai wahala kayi mu'amala da ita na wasu taqaitattun lokuta ka samu ganinsa. Koda yaushe fuskarta a tsuke take,zaka dauka kaf rayuwarta batasan wani abu waishi farinciki ba. Hannunta ta zura ta bayan mammina ta rungumeta sosai. "Kune kuka takura......ku kuka matsa mammina......me nake da buqata a rayuwata bayan kun yimin komai.....kun gama min komai......sannan kun mallakamin komai". Kai ta girgiza a hankali. "Yaro yaro ne......yaro man kaza......baa nan gizo ke saqar ba.......amma na gaba kadan zaki fahimta......akwai wani abun da kike buqatar ki tafi dashi Niamey?.....bayi hadimai ma'aikata ko wani abu na buqatar rayuwa?". Manyan idanunta ta lumshe,tana jin dadin yadda take nuna damuwa da komai daya shafi rayuwarta,tana jin dadin yadda take kula da dukka buqatunta.......tasha banban da nisan tazara me tarin yawa tsakaninta da momma safiyya.........tazarar da bata jin a nan kusa akwai wani abu da zatayi wanda zai sanya ta taddota. "Babu......babu komai mammina.......saidai zanyi kewarku" Ta qarasa fada tana sake dora kanta saman kafadarta. "Muma zamuyi kewarki biftu.......amma zamu kasance ta cikin waya.........dole ne ya zame miki nauyi da kuma wajibi bawa kamfani kulawar da dukka ta dace........shine zuciyar duk wata kadara da dukiyarki akhnan........bake kadai ba.......hatta da me martaba ma". Kai ta jinjina,sannan a hankali ta zame kanta daga kafadar mammina din sannan ta miqe. Da kanta ta bude mata seat din baya,mazauni na musamman dake gareta cikin lafiyayyar motar qirar BMW X5 fara qal wadda tasha banban da kalolin sauran motoci ukun dake dauke da masu tsaronta da kanyi mata rakiya zuwa Niamey,wasu su zauna a can,nacan din kuma su dawo nan agadez sai tayi wani zuwan sai a sake canza mata da wasu cikin amintattun hadiman da masarautar agadez ta aminta dasu. "Allah ya tsaremin ke......ya kawar da dukkan wani abunqi" "Ameen mammina". Ta fada a narke kaman yarinyar qarama. Matsawa mammina din tayi tayi kissing hannun akhnan din,sannan ta maida dubanta ga aisa. " Aisa" Ta kirata kai tsaye da yanayin daba kasafai ta fiya kiranta ba. "Naam mammina" "Ki kulamin da diyata" Ta furta da yanayin dake nuna mata da gaske take. Kai kawai ta jinjinawa mammina din tana dauke kanta zuwa wani sashe na daban,kafin mammina ta matsa da baya ta rufe musu motar,suka fara motsawa kuma suna fara fita daga masarautar agadez. Duk inda zasu gifta da motocin tun daga cikin gidan har zuwa wajen gidan sai kowa ya bada hankalinsa,ya kuma matsa baya cikin girmamawa yana yi mata addu'ar sauka lafiya da wani irin ladabi tamkar tana ganinsu. Shuru motar ta dauka sanda suke nufar mano dayak international airport(AJY),inda ta saba tashi a nan,sauran hadimanta kuma su juya subi ta hanya zuwa Niamey din. Kowa da tunanin da yakeyi a ransa,saidai duk da haka waya ce a hannun aisa tana danne dannenta,wanda fiye da rabi chart takeyi ita da shehinaz da take bata tabbacin yau din ko gobe itama zata baro zinder ta shigo Niamey din. Akhnan kuwa idanunta nakan hanyoyi da shimfidaddun tituna kyawawa da suke wucewa. Cikin ranta take sake jinjinawa mahaifinta da mulkinsa,ya jawowa qasar agadez ci gaba masu tarin yawa,irin ci gaban da koda wadanda suka jima saman karagar mulkin basu samar da koda rabin rabin hakan ba. Duk da wannan nazarin da takeyi hakan bai hana zuciyarta fadawa cikin tunani ba.....abubuwa da dama dake cunkushe a kwanyarta,tana kuma tunanin hanyar warwaresu. Qaramin tsaki taja ciki ciki,a yanzu tana jin energy dinta dukka na aikinta......bata buqatar sulalar dashi da kwaranyar dashi akan wani abu can da bashi da cikakken muhimmanci ga rayuwarta,don haka saita fidda daya daga cikin wayoyinta tana jin bari ta duba sashen saqonnin email dinta ta rage yawan saqonnin da suke jiranta. Saqo na farko na biyu......ana uku idanunta suka sauka ga adireshin saqon da ya sanyata jan wani qaqqarfan tsaki da yaja hankalin aisa. Daga kanta tayi tana duban akhnan da taqi koda duban sashen da aisa din take,har yanzun idanunta nakan wayar,don haka itama aisa din saita bagarar taci gaba dayin abinda take. Tsaki na biyun data sake ja shi ya sanya aisa yin magana wannan karon,ta aje wayarta saman cinyarta ta soke yatsunta guri guda tana dubanta. "Wanda bai kashe zomon ba.....kuma ko ratayar zomonma ba'a bashi ba......na meye zaa cika masa kunnuwa?" Tayi maganar tana tsuke fuskarta guri guda. Sau daya tak ta daga kai ta kalli aisa da almond shape eyes dinnan nata dake gayawa aisa ta tara maganganu ne da yawa qasan ranta amma miskilanci ya hanata fada,sai tayi abinda aisa din tafi tsana wato maida kanta kan wayarta. Mutum biyun nan dai..... Mutum biyun nan da har kullum suke hargitsa zaman lafiyar wayarta. Zai wahala ta dauki wayarta ta gama dukka shige da ficenta a waya ba tare da taci karo da saqon dayansu ba. Ta rasa mene ne hakan?,wai tamkar ita daya ce macen da tayi saura a duniya ne?. "Babe........the pic was so hot......thanks to aisa". Cak ta tsaya tana sake maimaita karanta saqon da ya fito daga gurin naadir......haifaffen qasar nigeria da kasuwanci ya kawoshi niger din. "Thanks to aisa?" Ta karanta maganarsa ta qarshe. Jikinta ne ya bata wani abu,sai kawai ta sauka ta koma zuwa account dinta ba IG. Private account ne da ba kowa yake da ikon ganin abinda kake aiwatarwa,sai wanda kayi accepting dinsa,wanda duka duka nata mutanen da tayi accepting basu da yawa,ciki kuwa harda aisa. Kai tsaye ta wuce ga sunan aisa din,ta zarce kan abubuwan da tayi posting a dukka satin. Babban hotonta yana daya daga cikin abubuwan data saka a satin.......hoton daya samu likes da comment me tarin yawa wanda kusan mafi rinjaye da harshen faransanci ne. Hotuna ne guda biyu,guda daya nata,dayan kuma ta da aisa ne a diori hamani international airport,ranar da suka baro Niamey kenan zasu shigo zinder. Tana sanye da wata doguwar riga cikin ire iren dogayen rigunanta navy blue. Sosai color din rigar ya amshi fatarta da take jazur kaman zaka latsa hannunka jini ya fito,hakanan eye glasses din da tayi amfani dashi me duhun kala ya sake ajiye mata wani kyau na musamman,hancinta da zagayayyar fuskarta sun sake fallasa sirrin kyanta. Bata taba zaton haka rigar tayi mata kyau ba sai a wannan hoton,sai wani abu yazo ya tokare mata a wuya tana bin comments din mazan dake qasan hoton nata tana dubansu a matsayin sakarkarin da basu san ciwon kansu ba. Tarin sakarkarun kuma data bawa damar kalle fuskar da ita karan kanta wadda Allah ya mallakawa ita darajarta take gani,wannan wanne irin aikin watsar da mutunci aisa ta jawo mata?. "Me kika aikata kenan haka aisa?" Ta jefa tambayar kai tsaye ga aisa din tana haska mata fuskar wayartata me babban screen dake riqe a hannunta daidai sanda motarsu ke kutsa kai AJY. Fuska aisa ta tsuke itama,tana dinke girar sama da qasa. "Mene kuwa?,shikenan mutum bazaiyi nishadi ba?" Ta jefa mata tambayar itama tana rutsata da nata manyan idanun. Kallon aisa ta sakeyi sosai sannan ta janye wayar a tsakaninsu ba tare data janye daga dubanta ba. "Supprime ça(Delete it)" "Baiyi niyya ba" Aisa ta fada hankalinta kwance tana maida dubanta ga qofar tana qoqarin budewa jin motar ta tsaya. Bata ankara ba ta tsinci hannun akhnan saman cinyarta,ta dauke wayarta cak tana jefata cikin handbag dinta,daidai sanda aka bude mata side din da take,abinda ya hana aisa yunqurin amsar wayar kenan,don ita dinma sarautar na yawo a jininta,kuma tasan yin wani motsi ko yunquri zai iya zama abun kallo a tsakaninsu ko ya zubda musi kima. "Karki yunqurin yin wani abu mara da wayata biftu.......mallakata ce". " Idan banyi ba tabbas ban haifu ba cikin sultane" Ta amsa mata ba tare daya waiwayo ga aisa din ba. First class take zama a duk sanda tahau jirgi komai qanqantar tafiyar. Tunda kuma suka shiga din ta karanci akwai wanda ke shirin takura mata. Matashine da jin ke zagayawa a jikinsa tare da nuna zallar quruciya kudi da kuma wani sassanyan kyau. Yanayin kallon qurillarsa ya gama takurata kafin sannu a hankali ya qona mata rai,sai kawai ta fiddo eye glasses dinta masu duhu ta lullube qwayar idanunta dashi,sannan ta miqe bayanta jikin kujerar da take kai,ta kuma buda madame Bovary na marubucin nan dan qasar French Gustave Flaubert. Duk da novel din ya qunshi soyayya......amma jarumtar star din novel din,attitude nata da character nata sunyi mata sosai. Sanda jirgi ya daidaita sararin samaniya da tafiyar da bata haura awa daya ba da mintuna ta rufe novel din,tana jin yadda shauqin labain ke dibanta,amma sai ta zabi ta bawa kwanyarta wani space nayin shuru ta zauna silent don bawa kwanyarta wata qaramar nutsuwa zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal* *Lambar asusu:- 6019473875* *Safiya musa abdullahi* *Keystone bank* *KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN* 09166221261 KO 08187255862 *Al'ummar qasar nijer 🇳🇪* *00239166221261* *Safiya musa abdullahi* *MY NITA* *CFA 500* *SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI* 09166221261 *GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE* *MTN CREDIT 700 ZUWA GA* 09166221261 *SHAIDAR BIYA* 09166221261 *_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_* *QASAITA👑* *HUGUMANKU CE*✍🏽 💎 *L U'U L U'U* *_(The diamond)_*💎 *H U G U M A* PAGE 11 Matashine da jin ke zagayawa a jikinsa tare da nuna zallar quruciya kudi da kuma wani sassanyan kyau. Yanayin kallon qurillarsa ya gama takurata kafin sannu a hankali ya qona mata rai,sai kawai ta fiddo eye glasses dinta masu duhu ta lullube qwayar idanunta dashi,sannan ta miqe bayanta jikin kujerar da take kai,ta kuma buda madame Bovary na marubucin nan dan qasar French Gustave Flaubert. Duk da novel din ya qunshi soyayya......amma jarumtar star din novel din,attitude nata da character nata sunyi mata sosai. Sanda jirgi ya daidaita sararin samaniya da tafiyar da bata haura awa daya ba da mintuna ta rufe novel din,tana jin yadda shauqin labain ke dibanta,amma sai ta zabi ta bawa kwanyarta wani space nayin shuru ta zauna silent don bawa kwanyarta wata qaramar nutsuwa. Dan qaramin blanket da aka basu tayi amfani dashi ta qarasa lullube jikinta,sai fuskarta kawai dake a waje. Ta liqe idanunta da abun rufe idanu tana juyar da fuskarta window tana sauke sassanyar ajiyar zuciya. "Biftu" Aisa ta kira sunanta a kausashe. Yi tayi kamar bata jita ba,abinda ya sake sanya aisa maimaita kiran nata har sau uku amma tayi burus da ita. Hannu tasa ta zare abunda ta rufe idonta dashi,cikin hasala tana cewa. "Don wulaqanci kina jina ina kiranki?.........ki bani wayata saikici gaba da kurmancinki ba damuwar aisa bane" Duk maganan da aisa din keyi idanu kawai akhnan ta zuba mata harta gama. Sai ta qarasa yaye blanket din kawai ta zauna sosai,ta dauki jakarta da sauran tarkacenta ta raba aisa din tana wuceta. Da kallon harara aisa ta bita,jirgin ya dauki shuru kowa yana harkar gabansa,bataso kuma tayi abinda zaiyi kiran hankalin mutane a kansu,don haka taja qwafa qasa qasa,tana tunanin meye zata mata da zai zafafeta itama ta rama?. Murmushi ya saki a hankali ganin ta koma can wani seat din daban ta narke cikin kujera tana maida blanket dinta,saidai yanzun bata lullube idanunta ba,a maimakon haka ma saita maida dubanta ga window tana ganin yadda suke keta gajimare. A nutse ya miqe yana barin seat dinsa,ya taka a hankali zuwa inda take,wanda har ya isa din bataji motsinsa ba sai daya zauna kusa da ita. "Hey cutie" Ya fada da siririyar muryarsa da kadan ya rage ta soma kamanceceniya data mata saboda zaqinta. Da hanzari ta waiwayo tana watsa masa blue eyes dinnan nata. Kallon daya saukar masa da wani irin matsanancin faduwar gaba. "Tsarki ya tabbata ga ubangiji ya furta a fili yana qarewa fuskarta kallo. Baisan kallonta daga nesa ya rage mata kyau ba sai daya matso kusa da ita. "Sunana ruslan........" Katsewa maganarsa tayi saboda wani lumshe ido da tayi gami da budesu lokaci daya,wanda suke gaya masa "Sai me?.....me ya shafeni?". "Bala'i" Ya fada cikin ransa yana jin yadda wani gumi ya fara yanko masa. Yasha ji cikin abokansa suna firar nau'ikan mata masu tsananin aji.......yadda wasu matan suka qware wajen baiwa namiji amsa da iya qwayar idanuwansu,bai taba dauka da gaske bane......bai kuma taba dauka magana da idanu kawai zata saka ka fahimci me mace ke nufi ba sai yanzu. "Ammmm.......kiyi haquri......ban nema izini ba ko?......duk da naga kamar daga daya daga cikin masarautunmu kika fito ko?". Wani abu ne yazo ya tsaye mata iya wuya,bata taba tsammanin saqon data aike masa bai isheshi haka ba....... "Baka fahimta ne?" Ta fara tana juya hannunta gamida da ware yatsun hannun. "Subhanallahi" Bakinsa ya motsa ya furta can qasan maqoshinsa yana jin maqogoronsa yana bushewa. Komai nata me burgewa ne.....me kuma daukan hankali ne.......komai nata daga kusa yafi kyau da qayatarwa.......tabbas idan yace a kowanne qarni irinta kadan Allah ke halitta cikin mata baiyi kuskure ba. Sanda yakai qarshen wannan tunanin tuni harta cusa earpiece a kunnenta,ta lullube idanunta ta kuma ja blanket dinta ta rufa har kanta ruf zuciyarta na mata suya. Bayan first class a flight batasan kuma wanne guri zata shiga ta boyewa idanuwa ba.......ashe har first class dinma an fara samun mutane marasa aji irin wannan mutumin da ko sunansa ma bata gama fahimta ba ballantana ta riqe. Ya fahimci zamansa a wajen bazai amfana masa komai ba,bazai kuma maganta masa komai ba,don haka ya miqe tsam daga gurin,zuciyarsa tana bashi shawarar ya tunkari aisa,don ya fahimci kamar ta fita sauqin kai da iya mu'amala,wataqila ta samo masa kanta. Bata ko sake bude fuskarta ba bare tasan yabar wajen ko baibar wajen ba. Har suka gama awannin da zasuyi,jirgi kuma ya saukesu a Diory hamani international airport. A nan ta taras da driver dinta da kuma security dinta mutum uku suna jiranta,wadanda suka kasance tsaffin sojoji da suka samu horo me kyau suka kuma goge ta fannin tsaro da kuma bada tsaron. Tayi zaton a motar aisa zata sake ce mata wani abu,amna sai taga bata qara cewa da ita komai ba,hasalima Mac book ne a hannunta take wani sabgar daban,sannu a hankali har suka isa unguwar tasu. Commune I,unguwa ce data kasance mazaunin al'ummar dake da sukunin rayuwa sosai koda cikin Niamey din ma. Area ce data qunshi manyan gurare,kamar ofishin jakadancin qasar amurka manyan makarantu masu tsada da daraja na 'ya'yan masu hannu da shuni da sauransu. Avenue dinsu suka shiga wanda ke cike da security dake kula da motsi da kuma kai kawo na avenue din gaba daya. Tun daga gate na farko security din dake tsaron gurin ke saluting motar. Motar masarautar agadez fitacciyar mota ce,daba wani guri da zata ratsa ba tare da ta fita daban ba. Gida me number shida anan motocin sukaci burki,basu ko danna horn ba babbar qofar da zata sadaka da farfajiyar harabar gidan me wani irin adon qarafuna masu daukan hankali dake nuna sarauta a jikinsu suka bude motocin suka shige ciki. Kusan kowanne ma'aikaci dake cikin gidan tsaye yake yana jiran isowarta,isowar data sanya kowa sake shiga nutsuwarsa har zuwa sanda birra ta bude mata motar ta sanyo qafafunta waje. "Barka da sauka.......maraba da isowa........Bienvenue chez nous(barka da dawowa gida)..........Content de vous revior(muna farinciki da dawowarki gida)". Hannu ta daga musu sannan ta juya zuwa cikin gidan hankalinta yana kan hannatou. Wani lokaci irin wannan yanayin yana kasancewa takura a tare da ita,duk da kasancewarta mutum me tsananin jin girman da take dashi.......amma yanzun bataga dalilim taruwrasu ba dukka haka suna marabtarta. Inda kowa yayi zamansa zata nemeshi idan buqatar hakan ta taso. Wata dabi'a ce a cikin jininta,sam bataso bata kuma qaunar a dinga shiga al'amuranta muddin ba itace ta gayyatoka ba. Ita dinma tana da dabi'ar yin halin ko in kula da al'amuran wasu,koda ya shafeta ballantana bai shafeta ba. Hannatou ita ta kasance kamar wata idanu na me martaba a nam Niamey gidan da akhnan ke rayuwa......hadima ce itama da asalin kakanninta suka kasance bayi ne ga kakan akhnan sarki muhammad agg bin muhammad agg abba. Tana da wani matsayi daya sha banbam dana sauran dukka hadimai da bayi,don hatta iyayenta basu mutu a mazaunin bayi ba,sun samu 'yancin kansu tun zamanin sarki muhammad agg din. Tana iya yiwa akhnan gyara,tana iya nusasheta kan wasu abubuwan ta sigar shawara da hikima da dabaru da Allah ya hore mata a shekarunta da Allah ya bata. Akwai sabo tsakaninta da akhnan din a yawancin lokuta,duk da sabon bai hanata aiwatar da duk abinda take ganin yayi daidai da tsafinta da rayuwarta ba,koda kuwa a hangen hannatou hakan ba daidai bane. Tun tana da shekaru goma a duniya hannatou ke tare da ita,kebantacciyar hadimar da ta dauki nauyi da dawainiyar wahalarta tun kafin tasan kanta,wannan dalilin ya sanya da wasu abubuwan akhan din take sauraren hannatou din,ta kuma sake da ita har sama da yadda take sakewa dasu birra kuwa,duk da yadda suke 'yan kusa kusa da al'amuranta. Ajiyar zuciya ta saki me nauyi sanda ta zauna sosai saman gadon nata gana kuma sheqar daddara iskar da dakin nata ke bayarwa. Tana matuqar qaunar dakin qwarai da gaske,dakin yana da wani irin yanayi na musamman da kuma tsarin ginin da ya dace da zabin akhnan din. Ba dakin kawai ba,gidan gaba daya na musamman ne a wajenta,saboda yadda take samun sakewa sosai da kalar yanayin da tafi buqata a rayuwarta. Ba gidan bama,ita kanta Niamey na daya daga cikin garuruwan da take so sosai,saboda tana bata irin yanayi da nutsuwar da take buqata a yawancin lokuta fiye da agadez. "Mun dauka zaki kai zuwa wani satinne biftu" Hannatou dake maida luggage din akhnan inda ya kamata ace suna zaune ta fada,da sunan da banda hannatou din ba wani cikin hadimai dake kiranta dashi sai ahalinta kawai. "Na gama abinda ya kaini hannatou.........dama kawai rigima ce irin ta sultane" Murmushi hannatou ta saki kawai,ta sani indai biftu din ta fadi haka sultane din yayi wani da baiyi daidai da tsarinta ko abinda takeso ba kenan. "Ran sarki ya dade......kullum hangensa shine yadda biftu zata zama mutum ta musamman......" "Banda a nan hannatou.......na taba ganin inda aka tursasawa mace tayi aure bisa dole?" Ta fadi da alama maganar har yanzun bai qare ba a ranta. Abinda hannatou keyi ta bari,ta dawo gefan akhanan tana taimaka mata wajen fidda takalmin qafarta da take cirewa da qyar,tabbacin hidimta mata a komai nata da zatayi ya zame mata jiki.......bata iya yin komai da komai wa kanta a karan kanta kenan inaga hidimar da ba ta jikinta ba. "Koda yaushe sultane me gaskiya ne.......sultane me hangen nesa ne.....zai kuma ci gaba da kasancewa hakan har abada koda akan kanki ne biftu........a ganina da zaki bude zuciyarki ki fahimci maganganunsu da zaifi alkhairi da alfanu......aure cikar diya mace da qarin darajarta ne......." "Wacce daraja hannatou?......ina daraja wajen zama qarqashin wani bisa dokokinsa da umarninsa........ina daraja wajen rayuwa cikin mafarkin wani ba naka mafarkin na qashin kanka ba?" Tayi maganar tana waro manyan idanunta wane kamar waddda taga wani abun tsoro daban. Kai hannatou ta girgiza tana murmurshi,ba shakka sai yau ta gasgata akwai tarin tasirin quruciya akan akhanan ba 'yar kadan ba.......ta sani da dadewa cewa duk abinda yazo bakinta tana fadi muddin iya gaskiyarta kenan,sai a yau ta sake yadda da hakan. Ta manta su din suna rayuwa ne qarqashin umarnin wasu mafarkin wasu kuma rayuwar wasu?,amma hakan bai rage musu komai ba saima daraja da suka samu ta silar hakan da ingantacciya kuma amintacciyar rayuwa. Tana can tana laluben ta yadda zata fahimtar da akhanan din ta tsinceta har ta miqe tana fadin. "Zanyi sallar azahar.......bayan nan inaso na kwanta na huta........banaso a tasheni sai zuwa sanda na farka" "An gama zuciyar sarki zinariyarsa.........a huta lafiya" Ta fadi tana miqewa da takalman akhanan din,tayi musu mazauni sannan ta fice tana rufe mata qofar. Hankali kwance ta dauro alwala sannan ta fito,tana jinta a sake kamar dan prison din da ya samu 'yanci. Kayan jikinta ta sauya zuwa Palazzo pant da wata cross front blouse data fidda qirarta. Wani irin shape gareta da tasha jin aisa da Shehinaz na maganar muddin zata saka kayan da zasu lafe a jikinta ko yaya ne. Boobs dinta ne kawai basu fiya girma ba,don aisa tace inda sunfi haka girma tabbas fitinar sai tayi yawa Kuma. A dole a sannan ta saka akhanan din dariya,duk da ba'a cikin mode na dariyan take ba,don suna tsaka da fidda lissafin shekara ne na kamfani,abubuwan duka tana jin sun cabe mata. After dress ta dora saman kayan,tayi Rolling da babban mayafinta tayi sallah. Dogayen riguna ne daban da ita wanda aka ware mata don yin salla,a gida ko a office,don bata da wani hijabi guda daya da zatace ta mallaka. Taci bashin bacci jiya,don bata kwanta da wuri ba,wannan ya sanya tana kammala sallar ta zare dogon rigar da mayafin ta watsar a nan kamar yadda ta saba don tana da masu killace mata ta haye gadonta. Kusan dabi'arta ce haka,ba wani abu da takeyi bayan sallah daya wuce tashi daga gurin. Sau tari kafin takai haka suna sallah tare da sultane,tana mamakin yadda bayan sun gama sallar yakan dade saman dardumarsa kafin ya tashi,koda ta tambayeshi murmushi ya saki,ya kuma gaya mata alfanun hakan. zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal* *Lambar asusu:- 6019473875* *Safiya musa abdullahi* *Keystone bank* *KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN* 09166221261 KO 08187255862 *Al'ummar qasar nijer 🇳🇪* *2349166221261* *Safiya musa abdullahi* *NITA* *CFA 500* *SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI* 09166221261 *GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE* *MTN CREDIT 700 ZUWA GA* 09166221261 *SHAIDAR BIYA* 09166221261 *_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_* *QASAITA👑* *HUGUMANKU CE*✍🏽 💎 *L U'U L U'U* *_(The diamond)_*💎 *H U G U M A* PAGE 12 "Akwai azkar masu yawa da akeso baya mutum ya kammala sallah ya yisu kafin yabar gurin......bugu da qari kuma zama a inda mutum ya idar da sallah ba tare daya tashi ba ko yayi magana,yana samun ribar nema masa gafara daga wajen mala'ikun Allah har sai ya tashi daga gurin,to kinga inda bawa zai dawwama a wajen zaiyita samun gafarar Allah ne ba yankewa,wannan ya sanya zakiga wasu mutanen sun lazumci zaman masallaci.....sallah bayan sallah". Kai kawai ya gyadawa sultane,ita sam irin mutanen nan ma basa burgeta,tana musu kallon mutanen da suka takura rayuwarsu ne kawai,bayan ba haka ubangiji yake ba,basai ka tsananta ko zurfafa akan komai,indai zaka kiyaye haram da halak shikenan. Da tanayi subhanallahi walhamdulillah wa la'ilaha illallahu wallahu akhbar kowanne talatin da uku......to amma daga baya da rayuwa ta miqa,abubuwa sukayi yawa saita watsar,sai lokaci bayan lokaci. Akwai malaminta da sultane ya dauko musamman don koyar da ita karatun addini,saidai sam rakiyar batayi nisa ba tace sam malamin baiyi mata ba. Ta kuma dora masa wata muguwar tsana da har takai kafin ya iso gidan zaa nemeta a rasa,ko zaiyi awa nawa kuma babu me sakin ganinta har sai ya tafi. Sam sam bata jin dadin karatunsa.......yana cikin mutanen da basu iya koyarwa ba sam sam,ta wani bangaren kuma a hankali ta fahimci mutum ne shi meson zuciya sosai,kamar irin mutanen nan da ake kira 'YAN CI DA ADDINI,ko ita yana iya roqo,duk da a sannan sultane yasa an tsaya masa da komai,albashi me kyau ci da sha na iyalinsa gaba daya. Baiyi karatun Boko ba ko kadan...... Hakanan karatun addinin nasa bai azashi daidai da yadda yazo daga asali da tushensa ba,asalin daya kasance salsala kuma tushiya ga dukka wani ilimi da wayewa da bature ko me jan kunne ke taqamar yana da ita.......wannan ya sanya duk wata wayewa sukayi hannun riga da ita,sai zallar gidadanci.......rashin wayewa da kuma qauyanci zalama da son abun duniya. Wannan shine abu na farko daya DASA mata wata irin MUMMUNAR AQIDA DA MUMMUNAN ZATO a ranta......muguwar tsana qiyayya da kuma qyama. Ko meye zakayi masa muddin akan abun duniya ne ba komai bane a wajensa,uwa uba ma sam jininta da nashi baizo daya ba.......tun daga wannan lokacin take wa duk wani mutum irinsa wani irin kallo......wani irin mummunan fassara da kuma nesanta kanta da duk abinda ya shafesu. Har tsakiyar kanta taji knocking din yana ratsata duk kuwa da nannauyan baccin da tayi nisa a cikin sa. A hankali ta bude idanunta tare da wani irin bacin rai daya sauko mata. Batasan wanne me gangancin bane yake tashinta,bayan kowa ya sani doka ce......ba'a tashinta muddin tana bacci har sai sanda ta tashi don kanta. Wannan dalilin yasa kowanne time na sallah take saka masa alarm muddin zata kwanta,don sallar na cikin abu qwaya dayan data yiwa riqo me kyau......bata kuma yarda ita ko lokacinta su kufce mata komai girma ko muhimmancin abinda takeyi. Hannu tasa ta dafe kanta jin ana ci gaba da knocking din kamar ba'a san dakinta ake qwanqwasawa ba. Ta miqe a fusace tana wantsalowa daga saman gadon,cikin ranta takejin ko waye wannan yau yake mata wannan gangancin ya kade a wajen ta. Mutum biyun data gani a tsaye a gabanta sun kaure da magana a tsakaninsu,wanda maganar da sukeyi ma ta sanya basuga ta bude qofar ba. Bataji hayaniyarsu ta ciki ba don qofar irin qofofinnan ne da ba zakaji hayaniya daga waje ba,hakanan daga cikin ma kaima ba za'a jika ba. Aisa da Shehinaz........sashenta.......'yan uwanta kuma aminanta. Idanunta da suka qara girma saboda bacci ta zuba musu,ganin bilhaqqi hira suke kaman wadanda suka shekara basuga juna ba tare da sun kula da fitowarta ba. Ta shiga uku.....ciwon kanta guda dayar ta dawo,wadda wani lokaci har tafi aisa daga mata hankali. Baqar buzuwar da kalar fatarta tasha bamban da tasu fatar ita da aisa,saidai akwai wani sirrantaccen kyau itama da take dashi qasan chocolate colour skin dinta. Shehinaz dince ta fara lura da an bude qofar "Elle a ouvert la Porte(ta bude qofar)" Ta fada tana fincikar hannun aisa. Matsawa gefe tayi tana basu hanya sanda suke wucewa ciki abinsu suna mita "Tu pionces comme un mort(kina bacci kamar gawa)" Still Shehinaz ta sake fadi tana yin ciki abinda. Goshinta ta dafe kawai tana ci gaba da jin hargaginsu sanda suka isa dakin. Wannan me shegen faransancin tasan ta kade a hannun ta itama,don ta tabbatar aisa ta gaya mata abinda tace data bata labarin abinda ya hadosu da Jamaal. Daidaita kanta tayi sannan ta juya tana komawa dakin. "Wai don Allah bakiji toc toc namu ba?". Scarf dinta kawai ta dauka dake ajiye saman dressing mirror ta daure sassalkan gashinta. "Biftuuuuuuu" Shehinaz ta sake qwala mata kiran da sai data dakata daga shiga toilet din ta waiwayo ta ware mata blue eyes dinta "Ban bude bane Shehinaz?......Fiche-moi la paix(ki qyaleni don Allah)" Ta qarasa fadi kaman zata saki kuka. Bata doguwar magana ko hayaniya me yawan idan ta tashi a barci,dukkansu sun sani haka yanayinta yake,amma yanzun gasu sun sakata a gaba zasu addabeta,kuma ta fahimci plan ne. Samu tayi ta wuce bandakin ta barsu a nan,a gurguje tayi tsarki ta daura alwala,tana mamakin baccin da tayi haka,har yayi nauyin da ko alarm dinta ma har yayi kuwwarsa ya gama bata ji ba,na qarshenne ma ta jishi kamar cikin mafarki,kuma ta miqa hannu ta kashe taci gaba da baccinta. Muddin ta gaji da yawa ko kuma ranta a bace yake to takanyi nauyin bacci,don haka ba kowanne guri take sakin jiki tayi bacci sosai ba. Har ta fito ta shimfida abun sallah Shehinaz da aisa basa jin kawunan juna. A nutse ta bada faralin sallarta,wanda tana dab da idarwa kira ya shigo wayar Shehinaz din ta dauka,abinda ya kawo ragin karadinsu cikin dakin. Zaune kawai tayi saman abun sallar itama,dakin sai ya zamana ba sautin kowa saina Shehinaz dake amsa waya can qasa qasa,don haka aisa ta jawo remote ta fara canza channel daga makekiyar tv din dake maqale a bango. Sannu a hankali takai channel din iman. Wani program akeyi da wani matashin malami da a kallo daya zaka fahimci yadda ilimin addini ya ratsatashi. Ajjiye remote din aisa tayi tana maida hankalinta kan tambayoyin da akeyi masa. A hankali maganganunsa suka fara shiga kunnen akhnan,saita daga kai ta dubeshi sannan ta tabe baki. "Zaki iya kashemin wannan tv din ko ki maidashi a bluetooth daidai kunneki?". Kai aisa ta dago ta zaro idanu waje tana kallon akhnan. Ta rasa wanne irin alaqa ke tsakaninta da duk wani matashi da zaiyi kamanceciya da malami ko me ilimi na addini kamar haka,karàtuttuka da lectures duka idan tana wani abun ka kunnashi a gabanta yana zame mata kamar takura ce. "Baki da Imani........télé dinne zan sakawa Casque audio?" Kafada kadan ta daga cikin basarwa. "Eh.....II semble que vous vouliez le regarder(naga kamar kinason kalla ne)". "C'est intéressant(yana burgeni)" Ta amsa mata kanta tsaye. Maganar ta fusgi hankalin akhanan,har ta waiwayo da sauri tana duban aisa ba tare data shirya ba. "Shi wa?" Ta qara tambayarta tana watsa mata manyan blue eyes dinta "Shi malamin" Aisa ta fada kanta tsaye tana duban idanun akhanan dake bayyana zallar mamaki. Shuru ya ratsa tsakaninsu a dakin,har hakan ya dauki hankalin Shehinaz dake waya,sannu a hankali akhnan ta motsa ganinta akan aisa sannan tace. "Kuma kina nufin abinda kika fada dinnan har zuciyarki?". " Yes......har qasan zuciyata" Aisa ta furta tana bata tabbaci. Wani abune ya tsargawa akhnan har qasan zuciyarta,kamar ba zata dauke ido daga kallon aisa ba,kafin daga bisani ta janye duban nata tana rasa kalmar da zatayi magana da aisa da ita. "Ki fahimci wani abu fa.......wani boyayyen sirri ne cikin soyayya da auren malami ko auren ma'abocin sanin ilimin addini........akwai wani alfanu da wani boyayyen sirri da sai wanda ya auresun kadai yake ganewa.......su na dabanne......." "Innalillahi wa inna ilaihi raji'un" Kawai taji akhnan ta saki. Sosai mamakinta ya ninku sanda taji tana maimaitata ba tare data juyo kuma ta kalleta ba. Kalmar nada wani irin girma da nauyi a qirjin dukka musulmi,wannan ya sanya Shehinaz yanke wayar da takeyi ta dubesu tana rarraba ido a tsakaninsu adan rude. "Lafiya?,Que se passe-t-il?(me yake faruwa?". " Aisa zakiwa wannan tambayar,nikam tafi qarfina" Akhnan ta fada tana tsugunnawa ta kwashe abun sallarta tana zare kayan sallar jikinta. Harga Allah har zuciyarta takejin maganar aisa. Bata mata fata ko sha'awar auren irin mutanen nan sam sam,ba aisa kawai ba.....duk wada take qauna yake kuma tare da ita,don bata hangi komai a cikin hakan ba face wani gagarumin ci baya da koma baya,bataga kuma abinda za'a tsinta a cikin hakan ba. Tana jinta tana yiwa Shehinaz bayani da dukkan gaskiyarta,kawai saita koma ta zauna saman Beanbag chair ta zauna tana zurawa lausasan qafafunta socks saboda sanyin marbles din da takeji suna shigarta. A gefe daya tana ci gaba da jin maganganun aisa dake qara kare muradinta da kuma hujjojinta,saidai daga ita har Shehinaz ba wanda yace komai,batasan dalilin Shehinaz nayin shuru ba.......amma tata hujjar takaici ne da baqinciki kawai fal qasan ranta,sai kawai taja wayarta ta kira birra tace ta shigo mata sa fruit zata sha,ta maida jikinta cikin bean bag chair din ta kwantar abinta ba tare data sake tankawa kowa ba har birra ta shigo da nau'ikan fruit din da tasan akhnan din na ta'ammali dasu saman wani kyakkyawan tray. A yayyanke suke cikin wani irin yanayi da tsarin da zai baka sha'awa matuqa. Kusan dukka sun haddace wani tsari nata dama abinda tafiso tafi kuma muradi. "Za'a dora dîner........ko kina da buqatar a dora miki wani abun daban?" Kai ta girgiza a hankali tana karbar spoon da pork din hannunta dake nade cikin fararen papers. "Ku dafa iya cikinku......" Kai ta gyada,tunda taji ta fadi haka hakan yana nufin ba'a gida zataci abincin dare ba,ko kuma ba zataci abincin daren bama duka. Duka tana iya yiwuwa,wani lokaci tana fita French restaurant taci French cuisine,musamman irin taste da aroma nasu da tayi missing. Tayi zaman French na shekaru biyar,don haka da yawa wasu abubuwan nasu ya zauna mata,tana kuma wasu abubuwan irin nasu. "Kin fahimci dalilai na ko?" Aisa ta jefawa akhnan tambayar. Tsaida kankanar data dauko da pork tayi ta daga idanu tana dubanta. "Wa?" "Ke mana" Aisa ta fada tana dariya qasa qasa,da alama akwai manufa a dukka abinda tayin. "Bansan ma magana kikeyi ba ai bare na samu lokacin saurara,Ce que je sais,c'est....(abinda na sani shine),yaranki saisun tsine miki sunyi Allah wadai da uwarsu data rasa uban da zata zaba musu sai kidahumin uba" Baki aisa ta bude,yayin da Shehinaz ta miqe da wayarta a hannu kawai tayi qofa. "Biftu......Es-tu sain d'esprit?(kina cikin hankalinki kuwa).......kinsan su waye kikewa kallon kidahumai.......?" "Continuez(ci gaba)" Ta fadi tana miqewa tsam itama ta dauki farantin ta fita duk da batayi niyya ba,saidai ba abinda maganar aisa ke saka mata sai bacin rai. Idan taso jan musu aisa ta iyashi,idan taso jan magana ma haka,saidai ka sakar mata ko ka biye mata kuyita yi,abinda kuma ita sam bata iyaba kenan,wannan sai ita sa Shehinaz. Wani lokaci idan suka fara harji takeji kamar kanta zai dauki ciwo,bata iya dogon magana bata kuma iya bada haquri ba,saidai ta tattare 'yan kayanta kawai tabar musu gurin,idan sun qoshi don kansu sai su bari. "Dadina dake mugunta.......baki iya raba husuma ko gardama ba ko za'a yi kisa ko?" Shehinaz kan fadi tana jifanta da harara,hararar da yawancin lokutama batasan tanayi ba,don ba kasafai take daga kanta ko ta bata hankalinta ba. Wani lokacinne idan 'yan maganar suna kusa takance "Tunda ni na sakaku dole na tashi hankalina wajen hanaku" Daga wannan sai taja bakinta ta qara bamewa. Itakam duk duniya idan kanaso kaga nutsuwarta da bada dukka attention dinta kan abu to abinda ya shafi aikin kamfaninta da office dinta ne.....wannan kam zata iya kashe masa ko awa nawa ne......sallah kawai ke tashinta. "Ina da baqo gobe.......na kira ana na gaya mata......sannan na gayawa baba soulaimane shima" Shehinaz ta fada tana qoqarin saka wayarta a charge. "Allah ya kaimu.....zaki baro,Allez-vous quitte le bureau tôt(zaki bar office da wuri?)" Kai ta jinjina "C'est Exactement ce que je pense(haka nake tunani)" Ta amsa mata tana kulle wayar gami da nufar hanyar kitchen don ita din mutum ce meson girke girke. Zai wahala ayi wani girki bada ita ba,wannan ya sanya ta iya girke girke da yawa,aisa ke biye mata wani lokaci itama tana kwaikwayar wani abun,takance. "Bari mu dinga pratique......naga mazan yanzun sun baci don girki". Sau da dama tana gefe tana aikin office abinta. Itakam koyon girkin yana cikin abu na sahun qarshe da bata taba tunanoshi hasasoshi ko kawoshi cikin rayuwarta ba. Tana ganin meye hadinta da girki?,ba girki kadai ba,kitchen dinma in general bata da wata alaqa dashi. Ba zata iya tuna lokaci na qarshe data taba koda dora ruwan zafi da kanta ba balle ayi maganar girki. Duk wata hidima da zatayi ko zata taso mata tana da masuyi mata,so ko a hasashe.......ko a mafarki bata taba kawo girki cikin agendas na rayuwarta ba. ★★★ zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal* *Lambar asusu:- 6019473875* *Safiya musa abdullahi* *Keystone bank* *KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN* 09166221261 KO 08187255862 *Al'ummar qasar nijer 🇳🇪* *234 9166221261* *Safiya musa abdullahi* *MY NITA* *CFA 500* *SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI* 09166221261 *GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE* *MTN CREDIT 700 ZUWA GA* 09166221261 *SHAIDAR BIYA* 09166221261 *_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_* *QASAITA👑* *HUGUMANKU CE*✍🏽 💎 *L U'U L U'U* *_(The diamond)_*💎 *H U G U M A* PAGE 13 ★★★Kamar kowane lokaci sanye take cikin wata lallausar atamfa da aka yiwa dinkin buba,irin dinkin daya sake batar da kamannin atamfar sosai,idan ka kalleta da kyau karon farko ba zaka dauka atamfa bace,zakayi tunanin wani yadi ne na musamman cikin yaduka masu daraja da tsada da takan sanya lokaci lokaci. Ranar tana daya daga cikin ranakun da me martaba sultane yake samu ya huta a cikinsu,musamman yau daya kwana da mura jikinsa sai ya zamana babu dadi. Musamman ta shirya masa riz kissé da soyayyar plaitain da wasu hadin vegetables na musamman. Ba wani abinci bane na daban a sunan da kuma idanu,saidai ya zama na musamman a dandano da kuma irin qamshin da yake bayarwa,qamshin kayan spices na musamman da ya sanya abincin morsa safiyya ya fita daban daga dukkan dandanon wani abinci a harshensa. A kashingide ta sameshi cikin wata lallausar shimfida dake da tsananin taushi. Yau din ya fito a buzunsa kuma ba'adazensa sak,don kuwa riga ce 'yar shara a jikinsa ta wata dakakkiyar shadda da kum dogon wando,sai rawanin dake kansa wanda yayi masa nadi na cikakkun buzaye. Shafukan qur'ani ne a hannunsa bugun warsh yake karantawa ciki ciki,amma shigowar safiyyan da kayan abincinta ya sakashi ajjiye qur'anin,ya kuma miqe ya zauna sosai yana murmushi. Safiyya kenan iya rigima yake fada qasan ranshi. Ba tun yau ba yasan wannan,gwanar iya tunkarar duk wani nau'in rigima ne idan taso........idan kaso kuma komai zai wuce kamar bai faru ba. "Marhaban lale" Ya fada yana miqa hannu zai karba mata kwandon. Janyewa tayi tana murmushi da accent dintan nan na yarensu tace. "Bazan baka aiki ba.....kaida kake cikin lalura?". Murmushi kawai yayi. Kaman ba shekaran jiya aka gama hatsaniya da ita ba,ta birkita masa lissafi ta kuma birkitawa kowa. Sosai ta zauna tana gaidashi cikin bashi girman da Allah ya bashin,ya amsa yana janta da tsokana,sai ta saki murmushi kawai ta jawo kwanukan abincin ta fara budewa. "Me nassamu ni muhammadu?" Sosai maganar tasa ta sakata sakin murmushi,ta jima da sanin cewa tabbas shi din yasha banbam da sarakuna sosai......ya musu wata irin tazara me girma,yana mu'amala da iyalinsa da irin salon da zai nuna maka bai dauki kansa kowa ba a wajensu. Zakasha mamaki ida kaje ka sameshi cikin fadarsa.....ko ya fita wani taro ya cika wajen da wannan kwarjinin nasa,zaka tsinewa kanka ba shine a yanzun zaune ba. "Tashi murmure na kawo maka". Tun bata gama zubawa ba yawunsa ya tsinke,ya sani bai taba yin matar da tasan martabar girki ba irin ta,tana da baiwa qarshe ta fannin iya abinci.......tana kuma bata lokutanta sosai wajen dafa masa abinci koda ba ko yaushe ba,girkinta a lokutanta yafi girkin hadimanta yawa. "Wannan toshiyar baki ne halan?" Ya fada sanda yayi lomar farko,dadin abincin yana ratsashi. Murmushi tayi tana sadda kanta qasa gami da murxa yatsunta kadan. "Har ka gano ni?" Ta fada muryarta qasa qasa. "Nafi kowa sanin halinki.......nafi kowa karantarki" Ya fada yana murmushi dadin abincin yana dibansa. Kai kawai ta jinjina,bata musa ba......bata kuma yi jayayya ba. Mutum ce da bata iya boye abinda yake ranta ko yake cinta,ko yaya ne abu yake damunta sai ka fahimta,kota gaya maka,ko ka gani a fuskarta,ko ka gani a aikace. Bayan rasa imraan,bata qara tunani ko hasashen samu miji kamarsa ba,sai gashi Allah yayi mata kyauta da sultane din......wanda koda cikin mafarki bata taba kawowa zata mallakeshi ba koda wasa kuwa. "Abincin cin hanci ne......cin hancin da na baka shine don ka tsaya ka fahimci zancan Allah da ma'aikinsa......zancan da yake da matuqar muhimmanci ba ga duniyarmu kadai ba......har lahirarmu" Tayi maganar a tausashe cikin qanqan da kai sanda ya kammala cin abincin yana miqe qafafunsa. Kallonta yakeyi sosai yana jin sautin muryarsa tana ratsashi,bazai ce ya maida gurbin safeena ba.......amma safiyya ta dabance.......daban take a zuciya da rayuwarsa. "Wanne zance ne haka me muhimmanci har haka?". "Batun amana ne.....magana akeyi akan amana" Ta fada yana sauke numfashinsa daga tambayarta da yayi. "Amana?" Ya tambayeta yana jin kalmar tayi masa nauyi. Kai ta jinjina tana dubansa. "Eh amana......amanar da safeena tabar maka......amanar da safeena tabar min.....wadda ni kam duk yadda naso ban isa na sauketa ba saida hadin kanka da goyon bayanka". Kai ya sake jinjinawa,zuwa yanzu hankalinsa yakai inda take nufa. Ganin maganar zatayi mata daidai da yadda take so ya kasance saita gyara zamanta sosai tana sake qanqan da kanta. "Nasani ka sani......manzan rahama da kansa yana cewa......namiji me kiwo ne a gidansa......kuma zaa tambayeshi gami da abinda aka bashi kiwon.....kiwonnan kuwa ya hada da mata da 'ya'ya.......Allah yana cewa......yaku wadanda kukayi imani ku tsare kawunanku da iyalinku daga wuta......wanda wannan wutar makamashinta sune mutane da duwatsu......safeena ta tafi tabar maka amanar biftu.....shin a ranar gobe kana da kowacce amsa da zaka bata akan khadeejah idan ta tambayeka game da ita ba tare da d'ar d'ar ko tunanin ka kuskuro ta wani fannin ba?" Ta qarashe maganar da tambaya. Tambayar data masa nauyi sosai,ta kuma tilasta masa yin shuru,idanunsa akanta har lokacin. Kanta ta girgiza sannan taci gaba da magana. "Musulunci ya bawa iyaye daman zabawa 'ya'yansu yammata mijin aure.....hakan daidai ne,saboda ya duba cewa qila hankulansu basu nuna ba bare su zabawa kansu mijin daya dace da rayuwarsu......akwai sakin hannu me yawa game da damar daka bawa biftu.......ba zata iya ba......ba abinda zatayi wataqila saici gaba da wulaqanta masu daraja.....wanda akwai tafkeken kuskure cikin hakan.....altaab shine na tara da taqi amsa a mazaunin mijin amre......kana lissafe?". Maganar tata ta ratsashi sosai. Don sam wannan lissafin bai taba zuwa kansa ba. "Baka tsoron wani ya cutar da ita ta wannan hanyar?.....ko bada sihiri ba qullaci idanu da baki dukka suna iya zamewa rayuwar bawa masifa". "A'uzubillahi min kulli ainin lammah......wamin kulli shaidanin hamma" Ya furta a nutse wanda ta tabbatar yana nemawa diyarsa tsari ne daga abinda ta fada. "Neman tsarinnan ranka ya dade ya kamata ya zama a aikace......ta hanyar taimakar diyarka ka zaba mata miji ma'abocin addini da zai saita rayuwarta" Sosai yake dubanta da maganarta ta qarshe yana fassara hakan cikin kwanyarsa. "Eh.........namiji me addini shine kadai wanda zai iya gyara rayuwar biftu.......namiji me cike da nutsuwa da hasken addini......shi kadai ne zai cike gibin da aka bar mata cikin rayuwarta.......shi kadai ne zai iya kula da ita......ya dinke kowacce kalar baraka dake tsakaninta da ibadunta da mahaliccinta dama mutanen da take rayuwa tare dasu.......namiji me addini ne kawai zai riqe hannunta daga duhu zuwa haske......shi kadai ne fitila cikin rayuwarta......akwai tarin gyare gyaren da shi kadai ne zai mata nuni dashi......muddin kana buqatar tsiron nagartattun jikoki da zasu iya riqe masarautar AGADEZ daga fita daga hannunka.....a nan kusa muddin kanaso kaci moriyar jikokinka.....idan hakan bata kasance ba kuwa zai zamana dukkan wata dama zata qarasa subucewa daha hannunka". Wasu irin dunqulallun maganganune da suka jima cikin zuciyarta da ruhinta......wasu irin dunqulallun maganganu masu tarin yawa da yau ta samu ta warwarewa sultane su......wata dama da taketa fama taci gaba da samunta har abada......damar da take sanyan ran da ita kadai zata iya tsaiwa gaban safeena ta gaya mata NA BAWA KHADEEJA GUDUNMAWA IYAKACIN QARFI DA IKONA. Maganganun da suka dauki tunaninsa suka maidasu saman saitin da yakejin ya kamata su kasance. "Na gode sosai safiyya......ina alfahari da samunki......saidai alqawari ne na yiwa kaina.....muddin raina ko yara million nawa na haifa bazan taba musu auren dole ba.....kowacce cikin yarana tana da damar farko......saidai idan ta gaza a damar farkon.....wala'alla a dama ta biyu ta rasa damarta" Dan murmushi ta saki,don iya wannan kadai daya fadi ya bata nutsuwa da tabbaci. "Bashi da alfanu.....saidai sau tari idan har an kaucewa son rai,ita kadai ce take zamewa iyaye damar fidda yaransu zuwa turbar tsira......na aminta da alqawarin daka daukarwa kanka.......na yarda dakai kuma kan zaka canza komai.........." Kai kawai yake jinjinawa,saita rage masa tsahon tunanin daya jefa kansa ta hanyar gyara zamanta sannan tace. "Dazun da safe munyi waya da hairaan......mun jima muna tattaunawa da ita.......daga qarshe dai ranka ya dade......raina da hankalina bai aminta da ci gaba da zaman yaran nan ba a qasar nan......mun yanke shawarar zasu dawo nan suci gaba da karatunsu......zan nema musu malamin da zai dinga koyar dasu qur'ani da litattafan addini......domin duk rayuwar da babu karatun addini a cikinta rudu ce da fagabniya zallah......ruhin da ba qur'ani a cikinsa Allah ya taimakeka fanko ne" . Kai yake jinjinawa yana sake aminta da hankali da nutsuwar morsa din. Tana da zafi da gaske ne tana da fada.......amma kusan komai tana yinsa ne bisa gaskiya da hangen nesa. "Hakan yayi.....amma ko acan din nasan hairaan ba zata qyalesu haka ba ba karatun addini". "Allah ya baka yawan rai ayimin afuwa.... Duk yadda zaa basu na addinin nan baikai na boko yawa ba.....har abada yaro yaro ne......akwai kuma quruciya dukkaninsu a jikinsu......suna manta shi ilimin addini tamkar dan jagora ko sandan jagora ce ga makaho......shike saita kowanne ruhi da gangar jiki.....shine yake saita ruhi rayuka da rayuwa gaba daya". "Allah yayi miki albarka.....dawa dawa zaa taho?". Ya tambaya yana murmushi,don shi kansa kawai yana yin kara ne don kada ya shiga rayuwar yaran nasa..... Amma yan tsananin kewar jikokin nasa "Dukkansu me martaba,falaak din......sai aafreen da aeeda,shi Aaroon nace su barshi can gurinta ya zauna da Anwar dan uwansa,kafin lokaci yakai suma na tattarosu". " Ma sha Allah.....Allah ya kula mana da rayuwar su " Ya fada yana jin dadin hakan har cikin ransa. Duk da cewa falaak ce kawai jininsa.......amma yana jin hairaan a matsayin diyarsa halak malak........don daga jikin safiyya ta fito.....'ya'yan safiyya kuwa jinin safeena yana jin nasa ne. Idan ahalin suka hadu......yana manta cewa bashi da wani magaji tsayayye guda daya......yana manta cewa a yanzun ida ya fadi ya mutu sarautar qasar AGADEZ tana iya barin cikin gidansu ta fada zuwa hannun yaran gidan baffanninsa.....yasan komai na Allah ne.....muddin kuma akwai yiwuwar zaman sarautar hannunsu ba wanda ya isa ya karba,ballantana ma shi bai dauki gadon da wani zafi ba.... Don ko a baya zamanin kakanninsu ta taba barin hannun kakansa sai daga baya ta dawo musu. "Ranka ya dade.....bawai zakayi sabbin amare ba fa kuma a juya mana baya" Ta fada cikin sigar tsokanar data sakashi murmusawa har kyakkyawar wushiryarsa ta fito. ★★★★ Qarfe shida da rabi na yammacin ranar motar qirar Lamborghini ta ajiyeta a sashen ajiyar motoci na musamman dake gidan. Bude murfin motar akayi,daga gaba wani kakkauran matashi dake da komai baqi ya fito yana bude seat din baya. Iska ta furzar daga bakinta tana jefo qafafunta waje.......gaba daya jikinta yayi laushi saboda dadewar da tayi a zaune a office. Yau din harta gota lokacin tashinta saboda alwashin da taci tabbas sati me zuwa sabbin design na kamfaninsu zai fara zaga kasuwannin duniya. Duk da a jigace take,amma hakan bai hana bayyanuwar kwantaccen kyan da take dashi ba. Jikinta yana busa lallausan qamshin nan nata a kowanne motsi da zatayi,iska kuma na dada zaqulo qamshin nata sanda take kada tattausar lafayar data nade jikinta da ita,lafayar data yafata iyakar kafada,kanta zaune das da daurin dankwalin wani veil baqi me taushi daya zauna mata kamar hula. "Birra" Ta kira sunanta a gajiye..... Gajiyar data sake zame mata ado,don sai suka qara adadin yauqin halitta da yangar data zame mata ta asalin halittarta. Sign kawai tayi mata na ta karbi tarkacen office dinta dake hannun saaleem ta fara takawa zuwa gaba tana furta. "Wash Allah na". Gami da yarfar da hannu. Taku goma kacal tayi idanunta suka sauka kan Shehinaz ita da baqonta dake zaune suna facing juna..... Da alama magana ne sukayi me matuqar muhimmancin da har basa sanin meke faruwa daura dasu. zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal* *Lambar asusu:- 6019473875* *Safiya musa abdullahi* *Keystone bank* *KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN* 09166221261 KO 08187255862 *Al'ummar qasar nijer 🇳🇪* *2349166221261* *Safiya musa abdullahi* *MY NITA* *CFA 500* *SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI* 09166221261 *GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE* *MTN CREDIT 700 ZUWA GA* 09166221261 *SHAIDAR BIYA* 09166221261 *_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_* *QASAITA👑* *HUGUMANKU CE*✍🏽 💎 *L U'U L U'U* *_(The diamond)_*💎 💎 *L U'U L U'U* *_(The diamond)_*💎 *H U G U M A* PAGE 14 Idanu akhnan ta fiddo tana kuma rage dan saurin data aro daaa don isa ciki ta watsar da gajiyarta. Mamaki da tsoro suna cikata tana kuma sake ware idanunta akan baqon Shehinaz din,wanda bata sani ba,kaifin idanunta ne suka sanya yaji kallon a jikinsa ya maido dubansa sashen da take?,abinda ya dauko hankalin Shehinaz kenan itama ta maido dubanta inda taga yana kalla. Hannu ta dagawa akhnan cikin sakin murmushi,tashin farko taji ba zata iya maida mata koda da daga hannun ba bare murmushi ballantana akai ga takawarta zuwa inda suke,sai kawai ta dauke kai ta maida hankalinta zuwa hanyar da zata sadata da ainihin gidan zuciyarta na wani irin bugawa,bugawar da batasan meye dalilinta ba.....bacin rai ne?,ko kuma mamaki ne?,ba zata iya tantancewa ba. Da kallo dukkansu sukabi bayanta har ta bacewa ganinsu,sai Shehinaz ta dauke dubanta ta mayar kan Jamaal tana maye mamakin dake saman fuskarta da murmushi. Duk yadda taso wucewa daki kamar yadda ta tsara kafin ta iso gidan amma sai ta yada zango a parlor,abinda kusan ya bawa duka hadimanta mamaki. Saboda wani baqon abune da bata saba yinsa ba. Lokuta da dama ma idan ta dawo ta wuce ciki ba lallai bane ka sake ganinta ba sai washegari. Hannatou keda hidima da ita tana kai kawon bata abunsha da tasan takan sha idan ta dawo gidan. Buhaina na qoqarin tattare kayan office din data cire a nan,takalminta laffayarta dan kwalinta da jewelry dinta duka data zare. Ta saba komai tana ajjiyeshi ne a inda yayi mata,akwai masu kula da komai din su tattalashi. Xasu kwashe jewelry dinta a gogeshi kowanne a maidashi cikin box dinsa. A sake goge takalmanta ayi musu feshi a maidasu cikin qawatacciyar ma'ajiyar takalman dake cikin dressing room dinta. Wannan ya sanya komai nata idan ka kalla zakace ba'a sakashi ko ba'a taba sakashi ba,don hatta da qasan takalmanta babu wani datti da zai alamta maka haka. Tana da mugun qyanqyami.......sai Allah ya hadata da hadimai na amana dake iyayi mata komai kamar ko fiye ma da yadda takeso. Ganin hankalinta ba'a gurin yake ba sai Hannatou ta janye hirar da take dan sako mata. Agogo ta kalla dake bango don tuni ta cire na hannunta an wuce mata dashi. Ta soma gajiya da zaman jiran shigowar Shehinaz,kuma alamu sun nuna bata da niyya ko yunqurin shigowa a yanzu,dole ta miqe don wucewa ciki ranta na sake sosuwa. Taso qwarai Shehinaz ta shigo da zafi zafinta kafin ta sauya ra'ayin yi mata magana. Dab da zata wuce hanyar da zata sadaka da dakunan baccinsu taji shigowar aisa. Ta biya ta wani guri ne bayan sun tashi daga office,don haka yau tafiyar tasu daban daban take. "Kinga Shehinaz?" Ta tambayeta da muryarta a sanyaye. Bude idanu aisa tayi tana kallonta. "Eh na ganta ita da jamaal.......so masha Allah wallahi......Il a une maturité étonnante,II a une apparence trés religieuse(akwai alamun kamala sosai tare dashi,da alamun addini sosai tare dashi)" Ta fada kanta tsaye fuskarta na gasgata abinda ta fada har cikin zuciyarta yake fitowa. Baki da idanu kawai akhnan ta saki tana duban aisa,maqogoranta taji kamar ya bushe duk da bata jima da shan ruwa ba.......ta tattaro ragowar yawun bakinta ta hadiya sannan tace. "Aisa.....Êtes-vouse conscient de ce que vous dites(kina sane da abinda kike fada?)......kina tunanin mace irin Shehinaz ta dace da kidahuman mazan da babu wayewa a tare dasu?" "Qidahumai?" Aisa na maimaita kalmar cike da mamaki. "Biftu?.....wai me kika dauki ma'anar KIDAHUMIN NAMIJI?.....Namijin da baiyi karatun boko ba?......namijin da ilimin arabiyya kawai yake dashi?,shine kidahumi?.....kinsan kura kuren dake cikin wannan tunanika naki guda biyu?". "Ehnnnn........ki gayamin,Vouse lui lavez le cerveau(ke kike wanke mata tunani).......wannan mummunar hanya ce......hanya ce mara bullewa.......a ajin da darajar rayuwarta?........namiji me wannan suffar II n'était pas qualifié(bai cancanci) ya zama mijinta ba.......ba wani guri da mataki na rayuwa da zai iya tsaya miki........ba wani abu me muhimmanci da zai iya tunkararsa saidai ya tsaya a bayanki ki zame masa garkuwa.......banason irin wannan namijin......koda yaushe nafison NAMIJI ZAKI NAMIJI GARKUWA.......wayewarsa da iliminsa basu isa su tsaya a kowanne mataki da me ilimin boko zai tsaya ba.......mu gaya ma kanmu gaskiya kuma itama ki gaya mata gaskiya...." Ta qarashe maganan cikin fada da bacin ran da aisa ta jima bata ga ta yishi ba,sai kuma tayi gaba fuuuu da dan guntun saurinta ta wuce dakinta har aisa na jiyo qarar rufe qofar duk da qofofine da sam saika qaraci zamanka dasu bakaji qarar koda motsinsu ba. "Mon dieu du ciel(oh Allah na)" Aisa ta fada tana komawa ta zauna saman kujerar dake daura da ita. Ba zafi abun yayi mata ba......mamakin dauka zafin da akhnan din tayi ne yake daure mata kai. Tabbas a dukka su ukun suna iya shawara akan rayuwar daya su tsaida matsaya ko si zartar. Tun asali tasan burace buracen akhnan akan iri mijin da ya cancanci ta aureshi masu yawan gaske ne.......tun asali tasan akhnan din burinta babba a wajen namiji ya zama me cikakkiyar wayewa.......me zuzzurfan matakin karatu a duniya gaba daya.......namiji me zarra sosai......tsayayye jarumi maras tsoro ko shakka......bata da burin namiji me ilimin addini muddin yana da ilimin da zai kiyaye ibadarsa daidai........abu na qarshe data tsana tafi kuma raina ajawalinsa shine.......namijin da zaiyu karatun arabiyya. Takan fadi wani lokaci idan magana ta tashi. "Banga hikima ba......banga basira da wayo a karanta arabic ba.......a matsayinka na namiji da aka sani da zallar gwagwarmaya.......ina wani gwagwarmaya a karatun da iyakacinsa ka zama malami me koyarwa ko karantarwa?. A sannan zata iya cewa bata fiya ganin aibu ko rashin dabara a maganganun akhnan nan ba.......amma sannu a hankali da girma ya ratsasu.......rayuwa ta rarrabasu zuwa wasu qasashe......cikin jinsina da yare sai dukka wannan tunanin yabar jikinsu.....Musamman su din da karatu ya cilla aisa Egypt yakai Shehinaz madeena.........akhnan tata qaddarar ta kaita French. Kusan kowanne ya dawo ne da sabon tunani......sabuwar rayuwa da sabbin mutane cikin rayuwar tashi. Tsaye kawai tayi gaban babban madubin dake toilet dinta tana duban kanta da kanta. Iska take zuqa tana fesarwa tanason saisaita yanayinta,tsahon wasu mintuna zuciyarta ta fara magana da ita. "Ki nutsu akhnan......ki nutsu.......baki isa ki sauya qaddarar kowa ba.......baki isa ki tsarawa su aisa qaddararsu ba.......taki qaddarar ce kadai a hannunki......kina iya lanqwasata ta sigar da kikaga dama(a nata tunanin kenan)......karki bata wannan relation Amitié din(dangantaka da qawance),damuwa da damuwar wani ba dabi'arki bace.....ki concentration akan abinda yake gabanki". "Mais(amma) Shehinaz ce fa?" Ta fadi a fili da siririyar muryarta tana jin abun yana tsaye mata a wuya,tasan ta damu ne kawai saboda Shehinaz dince.......su din kamar wani sashe ne na tata rayuwar. "Idan Shehinaz ce zuciya da tunaninku ba daya bane......dole a samu banbanci cikin rayuwarku" Wani sashe na zuciyarta ya sake tunasar da ita. Dole ta tattare komai tayi wani watsin tsiya dashi,duk da tana ji abun yana ci mata zuciya,tayi wanka ta fito har sannan bata sake jin motsin kowa ba,sai ta zauna a nutse ta shirya cikin wani budadden wando da blouse data lafe ta fidda shape din jikinta. Sanda Shehinaz ta shigo aisa ta saukewa complain din abinda akhnan din tayi mata,ta diba da zummar binta daki ta gaya mata dalilin mata hakan,don bata taba ganin jamaal ido da ido ba hakan ba yana nufin baqo bane ko bare. Riqota aisa tayi,don tasan rigimarsu bata qarewa. Akhnan shariya......Shehinaz mita da gaza yin shuru akan komai indai ya shafesu. "Jamaal bai yiwa akhnan ba.....saboda II semble trés religieux(yayi zubin masu addini)......har yanzu wannan tsohon tunanin yana tare da ita......mais(amma) idan kin yarda dani.....wannan lokacin kiyi mata irin abinda takeyi mana?" Aisa ta shawarci shehinaz,dan fidda ido shehinaz tayi tunda aisa ta fara maganar "Me kenan?" "Ki koyi shariya da basarwa.....karkiyi qorafi akan abinda tayi,Arrête de te plaindre d'elle(ki daina qorafi a kanta)indai akan Jamaal ne,Laisse-la vivre comme elle veut(ki barta tayi rayuwarta yadda takeso)yadda kuma ta tsara......kin fahimta?". A nutse shehinaz ta gyada kanta,ta fahimci abinda aisa ke fadi,wanda dama wasu lokutan idan ta cakude a tsakaninsu aisa din kadai tunaninta ke zama a jikinta ta ajiye mafita guda daya. zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal* *Lambar asusu:- 6019473875* *Safiya musa abdullahi* *Keystone bank* *KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN* 09166221261 KO 08187255862 *Al'ummar qasar nijer 🇳🇪* *2349166221261* *Safiya musa abdullahi* *NITA* *CFA 500* *SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI* 09166221261 *GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE* *MTN CREDIT 700 ZUWA GA* 09166221261 *SHAIDAR BIYA* 09166221261 *_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_* *QASAITA👑* *HUGUMANKU CE*✍🏽 💎 *L U'U L U'U* *_(The diamond)_*💎 *H U G U M A* PAGE 15 *_ETHOPIA🇪🇹_* *_oromia region_* *_jimma_* K'abilar oromo daya daga cikin manyan qabilu ne da qasar Ethiopia ke dasu. Qabila ce data kasance ta musamman kuma ta biyu da yarenta yafi yawa a qasar Ethiopia din(afaan oromo),idan ka cire yaren Amharic yaren oromo shine na biyu da sukafi yawa cikin qasar Ethiopia din. Qabila ce da take da mawadata sosai,suna da qarfin arziqin,hakanan mafi akasarin al'adunsu suna nuna irin qarfin arziqin da suke dashi. Al'adun yaren oromo na dabanne,wasu irin al'adu na musamman girmama manya.....girmama yanayi gaskiya dayin adalci kyautata mu'amala tsakaninka da jama'a. Yanki na musamman suke dashi......da yawansu kuma sunfi yawa a jimma......wani babban gari dake dauke da wani irin yanayi(weather)me matuqar kyau dadi da kuma nutsuwa. Saidai hakan bai hanasu rayuwa cikin garuruwa da dama a qasar Ethiopia din ba.....kamar addis ababa capital na Ethiopia din da sauran garuruwa. Duk da kyau irin na al'ummae Ethiopia,amma qabilar oromo kyansu na dabanne. Wata irin launin fata garesu......da wani irin hanci da launin baki(lips) da yake sake bambanta da kowacce qabila cikin qasar ta habasha. *_irreechaa festival day_* *ABA JIFAR PALACE (Aba jifar mosque national mosque jimma)* Ba abinda ke fita daga ilahirin manyan sifikun dake da dogon zangon cimma kunnuwan al'umma na nesa da kusa.....saboda ingancinsu da yadda aka zamanantar dasu face daddan sautin karatun al_qur'ani me girma da qira'ar fitaccen makarancin alqur'anin nan dan asalin qasar habasha Ethiopia wato sheik afif muhammad taj. Sak da sak muryar ke fita da wani irin kwantaccen karatu da muryar dake qara nutsuwa cikin zukatan masallatan dama wadanda ke nesa da masallacin ba sallar suke bi ba. Wata muryar da ta zame wa al'ummar yankin ta daban kuma ta musamman.......duk da cewa salon karatun sheik afif taj ne.......amma kuma sautin muryar ba tashi bace sam sam. Akwai wani irin taushi da amo daya sake banbanta muryar data sheik afif taj. Duk da ta kasance yau din ranar juma'a ce.......amma cikar masallacin ta zama ta daban da kowanne lokaci saboda dalilai guda biyu. Dalili na farko yau din tazo musu a watan October ne......daidai da ranar da suke gabatar da bikin al'ada na irreechaa......biki ne ko ace festival da ya jima cikin qabila da yaren oromo ana gabatar dashi shekaru masu yawan gaske.....bikine da kafin musulunci ya mamayi qasar sukeyinsa don godewa abun bautarsu a shekaru daruruwa da suka shude,saidai bayan zuwan musulunci tun daga zamanin king Solomon da queen sheeba sai aka musuluntar dashi ya zamana daidai da tsarin da bai sabawa addini ba. Abun yaci gaba da kasancewa a haka har kawo yanzu da moti(sarki a yaren oromo)abba jifar abba yake kan tashi sarautar. Sarautar da a wasu fuskokin iya tsari tafi da mulki da kuma shigo da zallar wayewa a cikinta yaso yayi kamaceceniya da tsarin sultane muhammas hammud. Ya maida tsarin ya sakeyin daidai da yadda zai dace da addini. Festival din ya sanyashi ya zamana ranar ciyarwa ga marasa qarfin da dukka ya kasance daga yaren oromo dama yankin oromo gaba daya,ba iya jimma kadai ba. Ranar ya sake maidata ta zama ranar kyauta sadaka da miqa kayan abinci wa mabuqata marayu da marasa qarfi. Abun zuwa yanzu yayi girma da fadadar da bawai yankin oromo kadai ba......ana fidda abinci daga taskarsa da kuma masarautarsa a irin wannan rana da yayi yawan da ake fita dasu wasu garuruwan dake cikin qasar habasha gaba daya. Bayan kammala taron akwai zaman addu'a da saukar qur'ani da akeyi na musamman don sake samun wanzuwar zaman lafiya da yauqaqar arziqi da albarkar rayuwa ga kowa. Saidai wannan sashen,an qirqireshi ne qarqashin jagorancin d'ansa *Prinsii(yarima)SHEIK MUHAMMAD HAISAM ABBA JIFAR*. Shi yake kula da wannan sashen,shine kuma yake dauke da nauyinsa da dukka iyawarsa. Jajirtaccen d'a guda daya daya zamewa mooti abba jifar daya tamkar da dubu. Duk da bashi daya ya haifa din ba........amma ya zame masa na daban da samun irinsa ba nan kusa ba. Bashi kadai ba.......hatta da masarautar oromo dama yankin gaba daya sun shaida da hakan,wannan ya sanya ko a yau cikar masallacin SHEIK HAISAM na daga cikin dalilin sabbaba shi. Yariman da kaf tarihin yankin oromo ba'a taba haifar irinsa ba........yana da wasu irin personality daya jawo masa farinjinin da yake bawa mahaifiyarsa tsoro.......farinjinin daya sanya a dole ta tsaya tsaiwar daka da dukka qafafunta wajen nema masa kariya ta kowacce fuska,ta kuma kowacce halastacciyar hanya. Cikin nutsuwa da kamala ya sallame sallar,kafin sauran daruruwan mutanen dake binsa jam'i a babban masallacin suma su sallame,ciki kuwa harda mahaifinsa mooti abba jifar. Shuru masallacin ya dauka na wasu mintuna,sanda yake sadda kansa qasa yana karanta. "Astagfirullah astagfirullah astagfirullah,Allahumma antassalam,wa minkassalam,tabarakta ya zaljalali walikram,la'ilaha illallah,wahdahu la sharikalahu,lahul mulk wa lahul hamd wa huwa ala kulli shai'een qadir,Allahumma la mani'a lima a'a daita.....wala mu'udiya lima mana'ata wala yanfa'u zaljaddi minkaljadd". Can qasan ranshi,ya dora da gajerun azkar da akanyi bayan sallamewa daga sallah,sannan ya motsa cikin cikakkiyar nutsuwarsa yana fuskantar al'ummar dake bayansa cikin sahu. Dukkaninsu sa'annine na mahaifinsa sarki abba jifar dama wadanda suka girmeshi,idan ka cire mutum biyun da suka kasance sa'anninsa ne wato omari da taarik. Kaman yadda musulunci ya tanada haka ya miqa musu hannu sukayi musabaha cikin nutsuwa,wanda mahaifinsa sarki abba jifar ya zamana na qarshe da suka gaisa din. Murmushi ke sauka a fuskar moorti abba jifar.....murmushin farinciki,murmushin nasarar da Allah ya bashi na mallakar haisam a mazaunin d'iyan cikinshi,d'iyan nasa da baisan adadin mutanen dake buri da fatan inama ace su suka samu d'a irin nashi. Kyawawan kewayayyun idanunsa dake da wasu irin zara zaran eye lashes da kuma kwantacciyar girarsa data kusa hadewa da juna da tudun karan hancinsa da shatinsa ya bayyana kawai kake iya gani saboda wani salon nadin rawani da ya yiwa kansa ya lullube har hancinsa,amma hakan bazai hanaka fahimtar martanin murmushin daya maidawa mahaifinsa ba. Gaisuwar tasu tazo qarshe saboda motsawar dogarawansa,abinda ya sanyashi miqewa don shima ya shiga tawagar ayarin rakiyar mahaifinsa ba tare da damuwa da tashi tawagar dake jiransa ba. Yana daga gefan mahaifinnasa sanda suke takawa tare cikin zagayewar hadimansa. Cikin nutsuwarsa da dattijankarsa da ilimin addini ya yiwa ado yake takawa yana riqe da kaykkyawar baqar sandarsa me sulbi. Bai dakata ba har sai da suka qarasa bakin qaramar motar da yakan koma gida a cikinta a duk qarshen biki irin wannan. Motace qarama me wani irin launi da sarakunan qasar England sukafi amfani da irinta tun tale tale. Sai daya tabbatar da zamansa a motar,ya matsa da kansa ya gyara masa alkyabbar data kasance wani tambari na musamman na sarautarsu ya maida qaramar murfin ya rufe sannan ya rusuna cikin girmama da muryar da shi kadai zai iya ji yace "Keessummaa sana nan tuffadha(zan sallami baqi)" Kai mooti abba ya gyada cikin salo na sarauta,ya daga hannunsa ga haisam sannan motocin suka fara motsawa suna ficewa daga fargajiyar masallacin,wanda tazara kadance tsakaninsa da ainihin fadar mooti abba jifar din. Idanunshi akan motocin kamar meson tabbatar da lafiyar mahaifinnasa,sannan a nutse ya sanya yatsarsa yana jan rawanin dake fuskarsa daidai karan hancinsa yana sake rufeshi. "Fuula kee dhoksuu filatta(me yasa kafi zabar rufe fuskarka?)" Yaji an fadi daga bayansa,abinda ya sanyashi waiwayawa a nutse duk da ya fahimci muryar waye. Boyayyen murmushin nan nasa yayi cikin mayanin fuskarsa yana duban omari. Yasan ya sake maimaita maganar kawai don yayi tsokana.......ya kuma samu nasarar tuna masa da abinda shaf ya mance dashi. "Omari.......ba zaka daina ba ko?" "Ka gayamin ta yaya zan daina?,bayan nima naga abinda ta gani din?". Wani miskilin murmushin ya kuma saki wanda ba zaka samu nasarar ganinsa ba saboda rufaffiyar fuskarsa,ya kada kansa a hankali. "Kana yi kaman bakasan komai akan muhammad haisam ba....." "Idan nace nasan komai din kamar zai zamana na yiwa kaina qarya ne" Ya amsa masa yana bin bayansa sanda yake komawa zuwa babbar qofar masallacin don kaucewa idanu da kallon jama'ar dake wucewa nesa kadan dasu,don tunda har baibar masallacin ba masu tsaronsa yasan ba lallai subar kowa ya sake shiga ba banda na ciki da suka samu yin sallah a cikin wasunsu suma suke haramar fita. Yana tube rufaffun takalmansa da bayansu ya zamana budadde muryar tayi sallama daga gefansa. A nutse ya daga kai yana amsa masa. Salawi ne......wanda ya kasance me hidimta masa ta fannin kula da abubuwan hawansa......dokunansa da motocinsa. "Obbo(yallabai),a matso maka da farda(doki) ne?" Kai ya girgiza a nutse,so samu ma ya zauna cikin masallacin kafin ya wuce cikin gidan,to amma hakan yasan bazai samu ba.....don tabbas yasan anna tana can tana dakon shigowarsa......kome dare kuma bazata je ta kwanta ba sai ya shigo din. "A wuce dashi gida......zan shigo cikin gidan yanzunnan.......zamu tako da qafa". Ya qarashe maganar yana sauke idanunsa akan taarik dake shigowa,da alama shima akwai baqin daya sallama. Jijina kai salawi yayi yana juyawa yana barin gurin,tare da jinjina irin jarumtar uban gidan nasa,da cikakkiyar lafiyar da Allah ya hore masa. Wuni guda yau a tsaye suka yita,saboda tarbar baqin da bai zauna ba.....dashi aka dinga karbar baqin me martaba da sukazo taron har sai daya tabbatar anyi komai yadda zai dace da muradin mooti din......amma duk da haka yakejin zai qarasa gida a qafa ta hanyar kebantacciyar hanyar da zata sadaka da cikin gidan tun daga masallacin,wadda keda tsahon kilometers da kuma jami'an tsaron dake aiki a cikinta duk da ba kasafai ahalin gidan ke amfani da hanyar ba. zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal* *Lambar asusu:- 6019473875* *Safiya musa abdullahi* *Keystone bank* *KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN* 09166221261 KO 08187255862 *Al'ummar qasar nijer 🇳🇪* *2349166221261* *Safiya musa abdullahi* *NITA* *CFA 500* *SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI* 09166221261 *GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE* *MTN CREDIT 700 ZUWA GA* 09166221261 *SHAIDAR BIYA* 09166221261 *_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_* *QASAITA👑* *HUGUMANKU CE*✍🏽 *H U G U M A* PAGE 16 Cike da mutuntawa ya qarasa cikin baqin da yawansu suka kasance abokansa ne.... Abokai kuma irin wanda suka hadu da juna ta hanyar Neman ilimi. Kallo daya zaka yiwa kowa a cikinsu ka karanci yadda ilimi yayi musu ado da wata irin nutsuwa ta musamman. Duk da kowa a cikinsu matashine da jini ke guda na a jikinsa yadda ya kamata......da yawansu matasa ne da suka fito daga gidajen sarauta da gidajen mulki......irin mulki da sarautar da suka mallakawa kowa jin dadi dukiya me yawa da wani irin kwarjini na musamman.......saidai wannan nutsuwar......wannan kamalar da wannan haibar da ilimin addini da qur'ani ke saukarwa kowanne ruhi dake da abota dashi ta mamaye kowannensu. Hatta da yadda lafuzansu na magana da yadda suke tsokana da raha a junansu ta tsaftatacciyar hanya kadai abun burgewa na. Kusan matasa irinsu da suka hada baiwa irin tasu,kyau.....mulki......sarauta,ilimin addini dana zamani......mafi yawa daga cikinsu lokacine nacin duniyarsu da tsinke ta hanyoyi daban daban,sharholiya da sauran abubuwan da suka saba da addini da al'adunsu. Kusan hirar tasu ta tuna baya ce.......don a cikinsu akwai wadanda aka jima ba'a hadu da juna ba,yau irreechaa day ta hadasu. Zolayar juna,tuna wasu abubuwa masu muhimmanci,abubuwa masu dadi da rashin dadin suketa yi wanda ya faru cikin makarantun da sukayi tare. Wahala da irin qalubalen da suka fata wajen haddar qur'anin da sukayi a shekarun qananun shekarunsu. "Har yanzu ina mamakin yadda muke kwamciya da dare baka kammala haddarka.......amma da safen saika tashi ka haddace karatun gaba daya harda qari akan qa'idar daya kamata a tsaya?". Siririn murmushi ya saki yana lumshe kyawawan idanunsa dake da wani irin shape da yafi almond shafe tsaho kadan. "Wannan baya baccin dare me yawa tun asalinsa.......amma nima ina da ayar tambaya a kansa wallahi.......inajin anya mooti bai bashi wasu sirrika ba irin na masarauta?". Dariyar dake cike da hankali suka saki,ya bisu da murmushi yana aza hannunsa gadon bayan wanda yayi maganar. Cikin sautin nan nasa da yasha banbam dana maza da yawa yace "Indai ina da sirrika na sarauta.......lallai ba shakka kai din bappi ya baka sirrikan mulki.......shi yasa kujerar ka da gadonka har muka kammala ba wanda ke kwanciya akai" Dariyar suka sakeyi,yana tuna musu da rigima irin ta mutallab. Yafi kowa rigima a cikinsu,sannan yafi kowa bata musu daki a wancan lokacin,to amma duk randa ya taqarqare yayi gyaran dakin tofa kowa ma ya shiga uku a wajensa,basu da sukuni basu da sakat. Wani irin team garesu a sannan me abun mamaki,ba wani a cikinsu da ubansa ba wani bane cikin qasar ta Ethiopia da maqwabtanta.......'ya'yan gata ne iya gata.......saidai gatan da yasha banbam da sauran gara gata,saboda wata irin tarbiyya da ilimin addini daya ratsa ruhin kowannensu,ya maidashi mutum me wata irin nagarta ta daban. "Banda dare yayi lokaci ya soma ja.......da mun taba musaffa koda ta izu daya ce......don bana tunanin nan kusa akwai wani lokaci da zai sake hadamu kamar haka......duk kowa a cikinku yaqi fidda mata yayi aure bare mu saka ran haduwa a kusa kaman haka" Daya daga cikinsu da suke kira da naseeb wanda dan asalin Egypt ne ya fada yana duba agogon hannunsa sannan ya sauke dubansa akan haisam. Shi din mutum ne me asalin fahimta da daukan haske akan magana ko motsin mutum.........hakan yake tun asalin halittarsa.......wannan ya bada gudunmawa sosai kan aikinsa na yanzu da yakeyi personally ba tare da kowa yasan wayeshi din ba. Yanayin yadda naseeb yayi maganar yasan me yake nufi,ina ya dosa. A cikinsu shidan naseeb yayi aure bada jimawa ba.......mutallab......khadeem.....maleek......amjaad......dukka suna da tsayayya.......shine har yanzu da babu koda wannan tsarin a gabansa,sau tari koda conference call sukeyi a tsakaninsu mutallab din kan tsokaneshi da cewa. "Don Allah ku nema masa tsayayya wannan.......wannan an rasa me tsaya masa". Omari ne kanyu murmushi......saboda shi daya ne yafi kowa a cikinsu sanin wayeshi.......yafisu saninsu rufaffen sirri me girma dake cikin rayuwarsa. Cikin qasa da mintuna talatin tawagarsu ta soma fita daga masallacin zuwa inda kowannensu abun hawansa da guards dinsa ke jiransa. Cikin wannan hirar da barkwancin gami da qaunar junansu,kamar ba zasu rabu ba haisam din daya kasance me masaukin baqi ya takawa kowa zuwa bakin motarsa cikin musabahar bankwana suka rabu. Ya rage dagashi sai omari da suke takawa a nutse zuwa sirrantacciyar hanyar da yakejin kamar nan ne kawai yafi dacewa suyi magana da omari,bayan masu tsaron qofar sun bude masa cikin rusunawa bayan ya wuce suka maidata suka rufe. "Omari......" Ya kira sunansa da tsinkakkiyar muryar nan tasa dake da wani irin amo......amon da hatta maza 'yan uwansa tana musu dadi ballantana diya mace. "Wani lokacin sai na dinga jin kamar wannan matsayin......wannan girman da ake bamu kaman yana neman wuce gona da iri.......kamar akwai sabawa mahalicci a cikinsa" Ya fada calmly kyawawan idanunsan nan dake da wani irin haske suna motsawa wajen rufe kansu da budesu a lokaci guda yana duban tsahon hanyar da suke takawa cikin nutsuwa. Murmushi omari ya saki......shi dinma daga gidan sarauta ya fito,da akwai banbancin yare tsakaninsa da haisam.....shi din yaren amheric ne......amma yanayin aikinsu ya sanya shida haisam din sukejin yaruka masu tarin yawa,harda yaren da ba na qasarsu bama,ciki kuwa harda yaren turanci bayan na larabci daya zame musu kamar yarensu na haihuwa. Sun iya hausa kasancewarta cikin yare mafiya girma da fadada cikin yarukan yankin africa,hakanan sun iya French......yarukan da suke cikin qasarsu kuwa kusan kowannensu saida suka iya shi,a qalla idan aka lissafa yare kusan goma suke ji,saidai ba kowa ne yasan da wannan ba. A yadda omari yake kallon komai,duk wani motsi na gidan sarautar abba jifar yana cike ne da zallar ilimin addini dake magana. Hatta da shigar bayi hadimai da dogaran gidan yasha banbam dana masarautu da dama. Tsarin aurar da hadimai da bayi......gidajensu prison dinsu da makarantunsu.......komai nasu yasha banbam dana sarakunan qasar da dama. Omari bai samu damar cewa dashi komai ba.......babban saqon da yake qunshewa a cikinsa tun dazun ya fado masa "Shugaba yayi kira.........yace kuma lallai gobe mu sauka addis ababa". A nutse haisam ya waiwaya yana duban omari,saidai mamaki ya bayyana sosai saman fuskarsa. "Da gaggawa haka?". Kai omari ya gyada yana dubansa shima. " Yace bai sameka ta kowanne platform ba.....shi yasa ya ajemin saqon......ajemin saqon da ganin da nayi kuma dole ya sakani cikin operation din.......dama wannan shine burina,addu'ata ce ta karbu" Omari ya qarasa maganar murmushi yana subuce masa. Dauke dubansa haisam yayi daga kan omari fuskarsa na nuna alamun qaramin murmushi ta yankin rawanin da har yanzu bai saukeshi qasan fuskarsa ba. "Inaji a jikina kamar lokaci yayi......kamar wani abu ya bayyana game da abba *AJANI AHMED*" Yayi maganar da dukka yaqininsa. "Ka duba mana tickets da suke available daga jimma zuwa addis ababa......idan baka samu available ba ka sanarmin mu tafi a mota....." "Dama kafison hakan ai" Omari ya fada yana dan tsuke girarsa. Haisam bai waiwayo ya kalleshi ba......saboda yasan hade rai omari din yayi,sai wani lafiyayyan murmushi abinsa daya sake cikin rawaninsa. "Kuyi duba izuwa tasirin rahamar Allah yadda yake rayar da qasa bayan mutuwarta............haqiqa cikin halittar sama da qasa da sassabawar dare da rana akwai ayoyi ga ma'abota hankali......omari ka manta da wadannan ayoyin?". Kai ya jinjina omari din yana sakin murmushi alamun aah. "Akwai abubuwan lura da tunani da yawa akai kan ayoyin ubangiji......baka taba sanin hakan sai kayi yawo a duniya......ka keta dazuzzuga da tsaunuka......ka hadu da hadura masu yawa......abubuwan firgitarwa masu tsananin girma......ka tuna cewa duka mallakar madaukakin sarki ne......iya wannan kadai ya isheka ka qara imani da yarda da ubangiji" Kai sosai omari ya jinjina......shi kansa akwai surori cikin qur'ani da idan yana karantasu yakan tafi ne zuwa wata duniya ta daban ta zurafafa cikin lamarin ubangiji. 08187255862 A cikin jini da dabi'ar haisam suke........yana da bala'in son binciken boyayyun abubuwa irin wannan da suka shafi hikima da qudira ta ubangiji.......yana son nature sosai.......yana da son zuwa baqin gurabe muhalli da qasashen da baisan komai a kansu......qasashen da zai zama baqo da gasken gaske akan komai nasu.......baya da tsoro ko digo dis a ransa........baya tsoron shiga risk da hatsari kowanne iri ne......wannan shine ya zame masa sanadin shiga aikin masu bincike na farin kaya cikin sauqi wato Dss. Cikin qanqanin lokaci da fara aikinsa sai ya zamana kamar da experience dinsa ya shigo aikin gaba daya......wanda halitta ce a jininsa data zame masa dalilin samun qarin matsayi nan da nan......cikin shekaru kadan ya zama babba cikin NATIONAL INTELLIGENCE AND SECURITY SERVICE(NISS). Yakai matakin da zai zama shine na daya a wajen.......amma zuzzurfan tunani da kaifin hankali irin nasa ya sanya hangensa yakai kan abubuwa guda biyu. Na farko shi wanda yake akai a sannan ya fishi shekaru nasa ba kusa ba......sannan babban aboki ne ga mahaifinsa me martaba abba jifar.......ya riga ya sani,komai iliminka......komai wayewarka da saninka......akwai wasu dabaru da wasu hange hange da sai wanda ya baka shekaru zai iya hangensu........yana kunyar abba muhammad dawuud ya sauka a matsayi shi yahau kai.....duk da lokacin retired dinsa yayi.....amma ya nema alfarmar a barshi cikin office din yaci gaba da zama......shi zai zama a madadin mabiyinsa. Dalili na biyu......yakan ware wasu watanni a shekarar da qasar Ethiopia ke dashi da suka saba da namu watannin goma sha biyu......su din suna da watanni sha uku ne.....a ciki yana daukan wata daya yayi hutu,hutun da ba inda yake qarar dashi sai yin visa ya sayi ticket na wata qasar dake nesa da yankinsu da al'ummarsu.....masu babancin halaye dabi'u al'adu dama halitta irin tasu...... Wani lokacine da yake na musamman a rayuwarsa.......wani lokaci da yake jinsa na musamman shi kansa. zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal* *Lambar asusu:- 6019473875* *Safiya musa abdullahi* *Keystone bank* *KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN* 09166221261 KO 08187255862 *Al'ummar qasar nijer 🇳🇪* *2349166221261* *Safiya musa abdullahi* *NITA* *CFA 500* *SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI* 09166221261 *GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE* *MTN CREDIT 700 ZUWA GA* 09166221261 *SHAIDAR BIYA* 09166221261 *_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_* *QASAITA👑* *HUGUMANKU CE*✍🏽 💎 *L U'U L U'U* *_(The diamond)_*💎 *H U G U M A* PAGE 17 Yana samun wani 'yanci......yana jinsa cikin tarin sukuni da sakewa.......babu wadannan hadiman a tare dashi........ba wadannan masu kula dashi din,hadiman da mooti ko sau daya baya yarda haisam ya motsa ba tare da ko mutum daya ba......illa idan zai shiga NISS,kasancewar wani sirrintaccen abune da ba kowa yasa ma'aikacin hukumar bane......daga shi sai karan kansa a irin wannan yanayin da yakeyin nesa da qasarsa da mutanensa. Yakan yi tilawar qur'ani sosai fiye da yadda ya saba saboda samun sakewa da sukunin zuciya. To muddin ya karbi wannan matsayin zai rasa wannan damar,dole ya zauna ya dinga bada umarni.......shi kuwa yana ganin kamar hakan koma bayansa ne kuma koma baya ga baiwar fikira da basirar da Allah ya bashi ce. Kafin wani a cikinsu ya sake cewa komai idanunsu sun hange musu ita. Cikin hanyar data kadaita ga kowa. Sanye cikin wani wadataccen hijabi daya sauka ya lullube har saman qafafunta. Matashiya ce da shekarunta gaba daya ba zasu haura sha tara ba........lullube da wannan kebantacce kuma sirrintaccen kyan na 'yan asalin Ethiopia kuma 'yan qabilar Oromo.......wannan kyan da aka bar musu kayansu,hannunta dauke da wani madaidaicin kwali,idanunta kuma manne akan fuskar haisam din. "Saami" Omari ya fada qasa qasa,abinda ya sanya idanun haisam qiftawa yana saukesu daga kansa. Daga randa suka zauna sukayi sharhi da fashin baqi akan ayar da Allah yake magana akan LOWERING GAZE cikin qur'ani da suka yiwa take da yaren oromo da *Ilaalcha gadi buusuun* cikin qur'ani Allah yana cewa "Ka gayawa muminai su kame ganinsu kuma su kula da farjinansu......wannan shine yafi tsarkaka a garesu" Sai ya sake zama me tsantseni da kulawa sosai akan wannan din. Komai Allah yayi jan kunne gargadi umarni ko hani akai ba shakka akwai babban lamari da kuna batu akai......daga ranar da bincikensa yakai kai kuwa baya sake kusantar wannan abun. Ko kafin sannan mutum ne shi me tsantseni ta wannan bangaren......tun daha sanda ya mallaki hankalin kansa ya kuma fahimci irin halittarsa sai ya zamana ya dauki matakin kame ganinsa.......sake nesanta kansa daga dukkan wani jinsi da ba nasa jinsin ba......bai sha wahala ba,don dama dabi'arsa daban take.......tun asali kuma shi din mutum ne me kiyaye hakan,sai komai yazo masa da sauqi,har wani lokacin suna tsokanarsa da MR LOWERING GAZE. Wani lokaci su fada da turancin da dukkan su sun iyashi......wani lokaci kuma da yaren oromo din *Mr ilaalcha gadi buusuun* Qasa tayi da kanta,hakan kuma bai hanata takowa zuwa inda suke din ba,saidai ta rage saurinta sosai. Ta sanshi,sannan ta karanci abubuwa da yawa daga halayensa......wannan ya sanya dab da zasu isa ga junansu ta buda bakinta cikin nutsuwa. "Assalamu alaikum" Ta fada da cikakkiyar sallama. "Wa'alaikumussalam" Omari ya amsa yana niyyar wucewa,saidai tuni haisam ya riqe yatsunsa ya kuma dawo dashi baya. "Barka da warhaka" Saami din ta fada tana dan duban sashen da omari yake. Fuska yadan sake mata,a iya shigowarsa gidan yasan saami.......da fari bai dauki wani abu game da samee din ba da yadda take girmama haisam da damuwa da lamuransa ba.......sannu a hankali ya fahimci akwai wani babban al'amari a game da haisam din a zuciyar yarinyar. Tana da wata irin nutsuwa da kuma kamun kai..... Irin wadda ya jima bai ganta game da wata yarinya matashiyar budurwa me irin shekarunta ba.....wannan ya sanya shi kansa yake girmamata da kalar girmamawar da yaga haisam din yanayi mata. "Barka da dare" Ta fada tana dan rusunawa haisam din ba tare data iya kallon fuskarsa ba. "Barka.......ina zaki haka da daren nan a hanyar da ba jama'a?". Har tsakiyar zuciyarta taji tambayar da yayi matan.......yanayin yadda yayi tambayar da mamaki cikin muryarsa dake nuna da gaske baisan me ha fiddota zuwa ga hanyar ba a irin wannan lokacin.......bai fahimci ta fito bane kawai don ta samu ta ganshi ko yaya.......ta fito ne don ta kebanta dashi koda na daqiqa ashirinne. Bata iya ce masa komai ba,saita miqa masa kwalin hannunta,duk kuwa da yadda kunya ke dawainiya da ita. Kwalin yabi da kallo a nutse kafin ya maida dubanshi ga fuskarsa. Yanaso yayi tambaya ne game da kwalin amma sai omari yayi masa riga malam masallaci ta hanyar sanya hannu ya dauke kwalin daga tafukan hannayenta.......hakan ya bata damar juyawa ta basu baya sannan tace. "Saqo ne daga wata baiwar Allah" Daga haka ta soma takawa da hanzari tana bacewa ganinsu ta tsakanin wasu qananun bishiyoyi. "Wani lokacin sai naga kamar ta bangaren aikinka da karatunka kawai kanka yake kawo wuta..... Kamar ta fanninsu kawai kake gane komai". Fararen manyan idanunsa dake tsakiyar rawaninsa ya zubawa omari.........kamar zaice wani abu sai kuma ya fasa. "Tana buqatar ke kebe ne da ita fa.......kai kuma kayi kaman baka fahimta ba?......." "Na fahimta mana omari.....na fahimta" Ya amsa masa yana soma takawa yana yin gaba ba tare daya damu da sanin meye a kwalin ba. "Ba inda musulunci ya bamu daman kebewa nida ita irin hakan......ka manta ne omari?" Kai ya jinjina yana takowa don cin masa,duk da cewa hankalinsa yana kan kwalin daya dan budashi kadan yana leqa cikinsa. "Amma ya kamata ka fahimta.......ya kamata ka gane me yarinyar nan ke nufi......ko baka fahimta ba har yanzu sai anyi maka fashin baqi?". Kansa ya girgiza yana kafe hanya da ido kamar meson gano wani abu. " Na fahimta omari.......sameera sona takeyi.......so takemin irin na aure.....amma ni kuma........" "Karka soma cemin samee batayi ba......zanyi abinda ban taba yi maka ba wato qaryataka......kamar yadda nasan kaima kayi abinda baka taba yi ba wato qarya" Miskilin murmushin nan nasa ya saki,yana ci gaba da takawa ba tare daya dubi omari ba. Sai da yaja fasali sosai sannan ya maida masa amsa. "Tako ina samee tayi.......kamilar mace ma'abociyar addini.......mahaddaciya sittin da tafsir......wadda ta haddace litattafan addini masu tarin yawa,ba inda ta sani,daga gidansu sai makaranta.......sai nan gidan.......idanma akwai wani abu da samee bata cikashi ba......saidai cikar nan da ake cewa duk dan adam tara yake bai cika goma ba.......matsalar kawai ni dinne". Ya fada calmly har hakan na bayyana cikin maganarsa. Dakatawa omari yayi cikin mamakinsa. Ya dauka dukka daya jero wadannan maganganun zai gaya masa cewa ya jima shima da fara son samee ko accepting nata. "Kai din me?". " Ban shirya soyayya ba......ban kuma taba jin son samee a zuciyata ba so irin na soyayya......donme zan bata mata lokacinta?" Ya qarashe maganar da sigar tambaya yana kuma waiwayowa gaba dayansa hannayensa zube a aljihunsa yana zubewa omari su. Kallon kallo suka fara yi a tsakaninsu. Mamaki yana kashe omari.......yayin da haisam ke jiran ko zaiji wani qwaqwaran dalili da zai sanyashi bawa samee lokacinsa ko hankalinsa. Gaba daya ya gama gogewa omari hadda,sai yaja jikinsa kadan ya zauna saman kujerun concrete dake kusa dashi. "Sai yaushe kenan zaka shirya yin soyayyar......ka shirya kuma accepting wata?". Wannan boyayyen murmushin nasa dake cikin rawaninsa ya saki,ya kuma yi qas da kansa yana zubawa qananun fararen duwatsun da aka qawata wajen dasu idanu kamar yanason qididdige lokacin da zai jarrabawa wata macen ko ya bata dama a rayuwarsa. "Not now omari......ba yanzu ba,ina da sauren abubuwa masu muhimmanci daya kamata na gama dasu omari". "Haisam....." Omari ya kirashi a sanyaye yana aza dukka hannayensa saman kwalin.. "Ina jiye maka haqqin 'dubban 'yammatan da wannan shu'umin murmushin naka kadai ya jefa zuciyarsu kogin soyayya......ka kasa kuma taimaka musu da komai". Dole wannan karon murmushinsa ya fito da wani irin sauti. " Laifina ne omari?......" Kasa bashi amsa omari yayi......dondai da gaske kai tsaye bazaice laifin haisam bane.......hasalima dukka cikinsu yafi kowa takatsantsan da lamarin mata,banda jaruma kuma tsayayyar zuciyar da sukasan yana da ita tabbas ba abinda zai hanashi soma kiransa da ME TSORON MATA. Wani irin magnet ne cikin halittarsa dake fusgar hankalin 'yammata a kanshi........kusan dukkansu suna da irin wannan baiwar,amma nasa kaman yafi nasu zafi da yawa. "Karkayi kwantai ko kayi zaben tumun dare fa?......" Omari ya fada yana fidda idanunsa waje. Kai kawai haisam keta girgizawa kaman dariya nason qwace masa,fararen jerarrun haqoransa da haskensu ya fita harta qyallen bakinsa suka bayyana.......a wannan karon sai da yakai hannun nasa ya zame qyallen zuwa wuyansa don ya bawa dariyarsa damar fitowa sosai.......wannan ya sanya qarashen cikamakin kaykkyawar fuskarsa damar bayyana gaba dayanta. Wani lafiyayyen ajiyayyar baqa sidik din suma ce ta bayyana data gewaye habarsa da kumatunsa da wani iri qawataccen shape da zai gaya maka zallar qwarewa da sanin haqqin qasumba name askinsa. Kyawawan jajayen lips dinsa dake qyalli kamar an shafa musu man labba suka bayyana suna kuma sake zama ado ga jerarrun fararen haqoransa. "Ba damuwa.......sai na jira sanda d'iyarka ta farko zata isa aure saika bani ita". Wani harara omari ya watsa masa. "Ina ma ace akwai wani lafiyayyen abun bugu a nan?". "Kana da hannu fa omari?......abun bugun me kake nema?" Ya tambayeshi yana dage masa girarsa dukka biyun,amsar bayarwa omari ya rasa,daya tabbatar da haka sai ya zare hannayensa daga aljihunsa ya hardesu a qirjinsa yaci gaba da tafiya zuwa ciki hankali kwance. "Ko haka na zauna ba aure......Allah bazai tambayeni dalili ba.........muddin zan kare dokokinsa zan kuma tsare kaina......" "Ba zaka iya ba.......na rantse da girman Allah kana cikin sahun mutanen da aure ya zame musu wajibi" Omari daya miqe da sauri ya fada yana kuma bin sahunsa. Dariyar mamaki ta sake kama haisam,amma saidai bai juyo ba. "Zakayi kaffara omari......ka manta akwai manyan malaman da har suka rasu basuyi aure ba?......manya manyan malaman musulunci........ciki harda malamin mazhabar malikiyya imamu maalik?". "Na sani......inajin kusan lokaci guda muka karanta littafin daya kawo sunayensu gaba daya......malaman da suka fifita karatu akan aure........amma sam baka sahunsu fa" Dif haisam din yayi masa ganin suna dab da fara shiga gurin jama'a,kuma zuwa sannan haisam yana jin bazai iya ci gaba da musayar magana da omari din ba.......don yana cikin abinda ke burge omari dama can suyita musayar ra'ayi. zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal* *Lambar asusu:- 6019473875* *Safiya musa abdullahi* *Keystone bank* *KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN* 09166221261 KO 08187255862 *Al'ummar qasar nijer 🇳🇪* *2349166221261* *Safiya musa abdullahi* *NITA* *CFA 500* *SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI* 09166221261 *GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE* *MTN CREDIT 700 ZUWA GA* 09166221261 *SHAIDAR BIYA* 09166221261 *_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_* *QASAITA👑* *HUGUMANKU CE*✍🏽 💎 *L U'U L U'U* *_(The diamond)_*💎 *H U G U M A* PAGE 18 ★★★Idan kaga yadda take shawagi cikin dokunan zaka rantse harda Allah ba diya mace bace,ba wasu alamu da zai nuna maka shakka ko d'ari d'ari game dasu...... Daya bayan daya take zagayawa tana duba lafiyar dawakan nata guda uku cikin dokunan hawa shida da take dasu. Uku a agadez tare da raqumma uku da takan hau lokaci bayan lokaci,sai wadannan guda ukun da take dasu a nan Niamey. Wasu irin qosassun fararen dawakai da take matuqar sonsu........ba ita kadai ba......duk wanda yasan sirrin kyan doki bazai kallesu sau daya tak yaji basu burgeshi ba. Sanye take da yalwataccen wandon palazzo data dora masa wata blouse a sama long sleeve,sai ta kawo top data sauka har saman cinyoyinta me gajeran hannu ta dora a sama. Lallausan scarf ne a kanta data nannadeshi kamar tufkar igiya tayi wani irin dauri dashi daya bawa doguwar sumarta dake kwance a bayanta daman fitowa sosai,saidai ba zaka samu daman ganin tsahon sumar daya bazu a gadon bayanta ba sosai saboda wannan top din data dora a saman gashin nata. Wani takalmi ne a qafarta,samansa kaman socks yake,qasansa ne takalmi. Jikinta a kowanne motsi idan tayi lallausan qamshinta ne yake kadawa. Miqewa tayi daga tsugunnon da tayi tana duba qafar daya daga cikin dawakan nata,ta juya a nutse tana duban gabjejen mutumin dake tsaye a bayanta cikin son cika umarninta. "Thunder zan hau(sunan daya daga cikin dawakan nata)" "An gama ranki ya dade" Ya furta cikin rusunawa yana sakin murmushi. Da ita za'ayi wasan tseren dawakan.......amma ya fita qaguwa ranar tazo. Karon farko kenan data taba yin register kuma zata shiga wasan,duk da irin qwarewarta a sarrafa doki da kuma raqumi. Akwai kyakkyawar alaqa tsakaninta da dabbobin nan guda biyu,ta taso a cikinsu sosai,ta kuma koyi hawansu da sarrafasu. Tana da tarin raquma da ake kiwata mata,amma a ciki guda uku kacal take hawa da aka waresu musamman suka kuma saba da juna. Hakanan dawakanta guda shidan nan na Niamey da wadanda suke a agadez tana bala'in ji dasu. Sam sam yadda ta damu dasu bata damu da motocinta ba.....bata muhimmanci ba kamar nasu. Wayarta ce dake cikin aljihun wandonta tayi qara,ta zura hannunta ta dauko tana duba me kiran,abinda ya saka murmushi subucewa daga fuskarta kenan,ta fara takawa tana fita a wajen hadi da sanya wayar a kunnenta. Daga yadda take amsa wayar kawai zai shaida maka da wani me muhimmanci take magana.......hankalinta kwance take barin sashen dawakan zuwa parlor din gidan da wayar a kunnenta. A nutse ta murza handle din parlor din ta wuce ciki,daga baki bakin qofa ta zare takalmin qafarta ta sauyashi da wani,sannan taci gaba da shigewa zuwa main parlor na farko. Shehnaz kadai ta gani saman dining da alama lunch take. Don yau tun safe bataga gilmawarta ba,duk da kwana biyun nan ma ba wani magana sukeyi sosai ba. Haushinta takeji akan Jamaal shi yasa take shareta......tana ganin sam bai dace shehnaz ta ragi rayuwarta damarta kimarta da martabarta ba wajen auren jamaal din ba.....wayayyen namiji tafi dacewa dashi......wayayyen namiji take da buqata ba jamaal ba. Sai ita kuma shehnaz din tayi kamar bata gane abinda yake faruwa ba......sam taqi ta nuna wata alama na ta fahimci akwai wani abu. "Munyi magana da mommonki morsa safiyya......." Daga daya bangaren wayar mata da suke kira da Nannie ta furta da muryarta me cike da nutsuwa. Lumshe idanunta akhnan tayi tana dawo da tunaninta kan wayar da sukeyi da Nannie din. Kiran sunan morsa safiyya kadai kuma ya dawo da nutsuwarta jikinta. "Me matar nan taje ta fadawa Nannie a kaina ne?" Akhnan ta raya a ranta kafin ta sake jin maganar Nannie din. "Na bawa shehnaz saqo......ina fatan ta gaya miki ko?". Sai data aza idanunta akan shehnaz dake kai abinci bakinta tana kuma danna waya da daya hannun kafin ta dauke idanun tana ansawa Nannie " Aah Nannie.......batace komai dani ba". "Don qaniyarta ban gaya mata ta gaya miki ba?" Nannie ta fada da alamun daukan zafi kadan a muryarta. Kai akhnan ta karyar gefe jin Nannie din zata dauki zafi da shehnaz,duk yadda sukakai ga fada da junansu basason wani yaga laifin dan uwansa,don haka a shagwabe tace. "Fada mukayi Nannie.......batason kulani shi yasa bata gayamin ba......" "Yoni ina ruwana da wannan shashancin naku da zata saka maganata a ciki?....." "Nannieeeeee.....bada gangan bane ba" Akhnan ta sake fada a narke kaman zata sakewa Nannie din kuka. "Sannu me 'yar uwa........ni naga gyada ma sarkin goyo" Nannie ta fadi tana jin haushin yadda ko laifi akayi tsakanin su ukun ake rasa gane waye me laifin waye me gaskiya. "To abinda na gaya mata ta gaya muku......naji fes abinda ya faru zuwan yaroncan na garin tahoua........wannan shashancin ya ishemu hakanan......kuma tabbas don bana agadez wasu abubuwan ke faruwa,nace ta gaya miki keda aisa din gaba daya......Ku maida hankulanku jikinku......lokaci yayi da zamu miqaku dakunan aure.....don ba zamu zuba idanu ku dinga rayuwarku yadda duk kukaso ba". Duk wani walwala da nishadi da ta tashi dashi a yau Nannie ta warware mata shi tas,sai kawai tayi shuru tana sauraren sababin da Nannie din takeyi harta gama. "Sai anjima" Nannie ta rufe da fada tana katse kiran. Ba yau ko jiya ki shekaran jiya tasan Nannie ba.......tsayayyar mutum ce me wani irin kafaffen ra'ayi.......tana tsananin sonsu da qaunarsu.......to amma a hakan fa idan abunta ya motsa kowa ma bi take ta kanshi. Qanwa ce guda daya tal data ragewa sultane muhamma hamud a duniya,kuma itace mahaifiyar aisa.......mahaifiyar shehnaz ke bin Nannie,kuma shehnaz kawai ta Haifa ta rasu,don haka shehnaz Nannie kawai ta sani a mazaunin mahaifiya. Sunan Nannie na asali bilkissou......Nannie ya samo asali ne daga bakunan shehnaz da aisa. "Soni masoyi......soni ka sani ranka.....domin so da yardaaaaaa" Muryar aisa da akhnan batasan da zamanta a gefe ba ta soma motsawa cikin baitocin waqoqin fitacciyar mawaqiyar qasarsu. A nutse ta juya tana duban aisa din,ta tabbatar da ita take......kuma da biyu tasan takeyi. Rasa me zatayi mata tayi,kawai saita jefeta da wayar hannunta. Dukka idanunta aisa ta fidda bayan wayar tadan sameta a qafa kadan tana bin wayar da kallo kafin ta kalli akhnan. "Vous ne savez pas à quel point elle est coûteuse(bana tunanin kinsan tsadarta),kike jifa da ita haka?". Manyan almond shape eyes dinta ta ware ta watsawa aisa din,saidai kafin suce komai shehnaz dake can a zaune ta fara magana a nutse "Vous êtes tous invités aux courses de chevaux spéciales, présentation du nouveau cavalier de la famille royale, Akhnan Muhammad Hammud". Yadda tayi shuru bayan ta kammala karantawa haka falon ya dauki shuru,kowa a cikinsu ya rasa me zai fada. Tsam akhnan din ta miqe,don batason kowa a cikinsu ya maido mata tunaninta baya,da nutsatsiyar muryar nan tana da ta dace da innocent fuskarta da sam bata dace da attitude nata ba taurin kanta da kuma kafiyarta ba tace. "Tous sont invités(eh.....dukkaninku ana gayyatarku" Sai ta fara wucewa hankali kwance. "Biftu.......sanarwa ne fa na gasar tseren doki fa aka karanta miki.....da sunanki da na sultane a mazaunin babbar baquwa 'yar tsere......what if me martaba yaji?". Zagayayyun idanunta ta juyo ta zube musu. "Idan ke kika gaya masa ba......ba wani gurin bane.....cikin Niamey ne......cikin Niamey din ma cikin hippodrome.....ba wani bangon duniya ba". "Tare da maza ne fa biftu" Aisa ta sake fada fargaba na bayyana saman fuskarta. "Et puis?(sai me?).....C'est mon rêve(mafarkina ne),zan kuma cikashi ko sau daya ne". Ta fadi hankalinta kwance,bata kuma qara ba taci gaba da takawa tana tafiya abinta. "Laissez-la(ki qyaleta).....ki barmu muga wasannan s'ilvous plaît(please)" Shehnaz ta fada tana murmushi,don har ga Allah ita abun ya mata dadi. Tana ganin ba wani abu bane me muni tunda na dan lokaci ne,kuma tafi kowa sanin yadda akhnan ke mugun son tseren doki da yadda ta qware akai. "Na qyaleku" Abinda aisa kawai ta fada kenan ta koma tana zama ba tare data sake cewa komai ba. zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal* *Lambar asusu:- 6019473875* *Safiya musa abdullahi* *Keystone bank* *KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN* 09166221261 KO 08187255862 *Al'ummar qasar nijer 🇳🇪* *2349166221261* *Safiya musa abdullahi* *NITA* *CFA 500* *SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI* 09166221261 *GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE* *MTN CREDIT 700 ZUWA GA* 09166221261 *SHAIDAR BIYA* 09166221261 *_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_* *QASAITA👑* *HUGUMANKU CE*✍🏽 💎 *L U'U L U'U* *_(The diamond)_*💎 *H U G U M A* PAGE 19 Sanye yake da Moroccon jallabiyya ta maza,wadda ta sa haskashi sosai tayi masa wani irin kyau tana kuma sake haska fatarshi dake da wani irin launi,shi baiyi haske me yawan da zai kashe maka idanu ba,hakanan baiyi duhun fata ba,don kusan launin fatarsa yadan saba kadan data ainihin 'yan qabilae oromo. Lallausar baqar sumarsa me santsi irin ta 'yan qabilar oromo din sai wani sheqi takeyi da walainiya,sumar da ta take kwance saman kansa zuwa gefe da gefen fuskarsa da kuma habarsa. Kansa wata qaramar hula ce irin ta larabawan morocco,wanda hakan bai hana bayyanuwar baqar sumar tasa ba data yiwa fuskarsa wani irin ado. Shi daya ne cikin dakin,wanda kai tsaye ya amsa sunan library me wani irin tsari me daukan hankali da gasken gaske. Wani irin ma'ajiyar litattafai ne kewaye da ita,dauke da tarin litattafan da suka wuce ka iya qididdige yawansu,domin kuwa kowanne bango sune......bangon kuma tun daga samanshi har qasanshi. Akwai litattafan dake rubuce da yare kala kala......tun daga kan English......french.....oromo.......yayin da litattafan addini na larabci suka mamaye kaso mafi girma na library din. Komai na library din ya bada wani irin yanayi da nature me kwantar da hankali da daukan hankali,gurine da yafi kowanne guri sama masa nutsuwa a duniya.........baya ji a jikinsa akwai wani abu daya mallaka da yakai wannan library din muhimmanci a wajensa. Yana iya rayuwarsa shi kadai a wajen.......zai iya qarar maka da awanninsa na rana duka a wajen ya kebance kansa. Karatun addini ruhinsa ne......fatarsa ne.....kuma rayuwarsa ne,ya kuma sameshi,don babu wani abu da yake sanyashi nishadi kamar lokaci irin wannan. Lokacin da zai kebanta cikin yanayi na shuru da wata irin kyakkyawar nutsuwa cikin dakin karatun,yana yin bincike da zaqulo mas'aloli masu yawa daga mazhabobi da malamai iri daban daban. Ya tsara wajen daidai da yadda zai dace da tsarinsa da kuma yanayinsa da abinda yafiso. Wasu irin kujeru da lausasan carpet aka yiwa gurin ado dasu,sai wani sashe na daban na library din da aka sake zuba wasu rukunin kujerun da kuma teburansa,yadda zai dace da zaman me bincike. Daga gaban kadan dan qwarya qwaryan table ne me dauke da wasu qananun cabinet,wanda ba komai a ciki sai nau'in coffee kala kala.....coffee makers har biyu da wasu irin mugs da trays masu daukan hankali. Yankin jimma dama qabilar oromo gaba daya coffee yana daya daga cikin manyan al'adunsu.......sukan ware babban fili me girman Hector me yawa suyi noman coffee zallah. Su kullum ranar shan coffee ce a wajensu bayan rana ta musamman da suka ware mata,ba abinda yake da muhimmanci a gurinsu irin coffee. Wannan jinin da wannan al'adar ta gudana a jikinsa sosai,don ko cikin masu son shan coffee din shi na daban ne. Sake miqe dogayen qafafunsa yayi saman ottoman sofa dake gabansa yana fidda wani sassanyan numfashi. Sosai yake jin dadin zaman nasa a nan safiyar lahadin,duk da rabin hankalinsa yana kan wata 'yar qaramar danja dake gefansa. Green light da yayi blinking shi ya sakashi daga kansa a hankali,lumsassun idanun nan nasa suna sake rusunawa da wata irin nutsuwa yana duban light din don tabbatar da motsawar da yayi. Ya sake bada green color kuwa......don haka ya sauke qafafunsa a hankali yana rufe littafin bayan ya sanya alama,ya miqe da cikakkiyar nutsuwarsa yana zare hular kansa ya ajiyeta saman ottoman din,sannan ya dauki wani irin nau'in Bluetooth ya latsashi ya sakashi a kunnensa yana nufar wata bookshelf data banbamta da nau'in da yanayin kowacce daya dake wajen,labbansa masu sulbi dake da wani irin color suka motsa a hankali suna bada sautin husky voice dinsa da ta rage boldness yana fadin. "Assalamu alaikum warahmatullah" Daidai sanda ya latsa wani abu jikin bookshelf din take ya juya kansa ya canza siffa daga bookshelf zuwa qofa,sai ya murza handle din ya shiga sannan ya maidata yadda take bookshelf a dazu. "Wa'alaikumussalam.........mun tashi lafiya haisam?". Babban mutumin da muryarsa kadai ta bayyana nutsuwarsa da dattijankarsa ta bayyana sosai ya fada. "Alhamdulillah babbo". Ya amsa yana kunna switch na dakin,take haske ya mamaye ko ina. Wani lafiyayyen daki ne da tun daga gininsa zaka tabbatar ya samu ingantaccen tsari da wannan irin sirri na musamman,don hatta da windows din dakin suna da wani irin yanayi ne,ba normal winduna na yau da kullum bane. Cike yake da tarkacen kayan wuta iri daban daban......wayoyi tsayayyu alluna na zane.......da sauran wasu abubuwan da ko sunansu ba lallai ka sani ba. Saidai duk da wannan kayan komai yana ajjiye a muhallinsa a kuma tsare,don a kallon farko ma abinda zai fara zuwa kanka shine wani office ne na musamman dake koyar da harkar na'ura me qwaqwalwa. "Nayita qoqarin samunka a jiya......sai omari na barwa saqo.......ka duba email naka yanzu yanzu". "Okay bobbo". Ya amsa masa a girmame yana danne makunnin Bluetooth din nasa sannan ya isa a hankali gaban wata qaramar system yaja kujerar dake gabanta ya zauna. Waving hannunsa kawai yayi a fuskarta ta kunna kanta da kanta,ya matsa gaba sosai ya fara sarrafata. Wasu irin tarin password ya saka mata kafin ya budeta,password din da zakayi mamakin yadda akayi suka zauna daram cikin kwanyarsa. Wata irin nutsuwa ya bawa na'urar yana bin kowanne saqo daya bayan daya da idanu da kuma hankalinsa,nutsuwar da zata gaya maka muhimmancin aikinsa a wajensa da yadda komai na aikinsa yayi masa ya dace da tsarinsa da muradinsa. Hasken screen din ya sake haska fararen idanunsa da suke juyawa a hankali cikin screen din,har zuwa sanda ya kammala duba saqon. Bayansa ya jinginar jikin kujerar yana yin relaxing sosai,still bai dauke fararen idanunsa daha kan allon computer din ba. Yatuntsa guda uku cikin sumar dake kwance saman habarsa yana dan yamutsasu a hankali. Paragraph din qarshe na saqon da bobbo ya rubauta masa da kalmar turanci ya motsa labbansa a hankali ya karanta *_operation into AGADEZ_* Ya kafe kalmomin da idanu yana maido tunaninsa baya. Duk tsahon wadannan lokutan?,duka tsahon shekarun?,me yasa tunaninsu da bincikensu baikai can ba sai yanzu?. Idan zai iya tunawa shine ya fara kawo wannan idea na baza komarsu zuwa ga qasashen dake cikin fadin africa gaba daya. Bai manta osama yana daya daga cikin mutanen da sukayi Challenging nasa a lokacin......saboda dalilai na ganin cewa duka duka yaushe ya shigo hukumar tsaro ta sirri?......bai wuce watanni da fara aiki dasu ba amma ya samu nasarar shigowa babban team irin nasu na goggaggun ma'aikatan sirri.......ya tsinci kuma case din kisan gillar Abban ajani Ahmed......duk da akwai abota me qarfi da girma tsakaninsa da mahaifinsa me martaba abba jifar,amma osama yana ganin wannan daban da wannan. Ya raina tunaninsa a wancan lokacin,yana kallonsa a wanda baisan komai ba akan aikin........taka haye ne shi. Ran osama yayi fari qal a sanda aka soma fadada binciken zuwa wasu qasashen Africa din.......kuma basu samo komai a kai ba.......sai matsala ma da yaso jawowa ta alaqar diplomacy tsakanin Ethiopia din da maqwabtanta. Daga qarshe bobbo yace a haqura a ajjiye binciken......aci gaba da taba case din lokaci bayan lokaci. Yana da wani abu guda daya a rayuwarsa daya zame masa silar nasararsa.........JAJIRCEWA DA TSAIWA akan dukkan abinda yasa a gaba,ya kuma samu gamsuwa cewa eh zaiyi. Baya tunkarar komai da ka,sai ya gabatar da ISTIKHARA irin wadda ma'aiki ya koyar da sahabbansa......sannan ya dora da addu'o'i. Wasu lokutan harda azumi,muddin ya gama wadannan ya samu nutsuwa da gamsuwa akan komai.....to ko meye wannan abun,komai girman hatsarinsa baya jin fargaba ko digo akai,domin yasan Allah ya bawa zabi......kuma ya gama zabar masa koma meye..........so bashi da wani sauran haufi tsoro shayi ko shakka. Tun daga wancan shekarun bai qara bari zuciyarsa da jikinsa sun huta ba akan case din ajani Ahmed.......musamman daya zama aboki sosai ga mooti abba jifar........wannan sai yake sake motsa zuciyarsa a duk sanda hira ta hadashi da me martaba zancan ajani Ahmed ya fado ciki. Komai yayi farko yana da qarshe.......kamar yadda akace komai nisan jifa qasa zai fado......komai girman gona kuma akwai kunyar qarshe.........cikin watan daya wuce yana tsaka da bincikensa game da wanda dukkan hukumarsu ke qarfafa zato a kansa. Ya samu wani irin haske daya sanyashi jimawa yana duba bayanan gami da hadesu da wasu bayanai dake ajiye a kwanyarsa. Ya ajiye bayanan yana musu kyakkyawar ajiya......sannan ya miqe ya daura alwala yayi sallah,a sujjadar qarshe kuma ya jima yana ganawa da ubangijinsa ta hanyar karanta la'ilaha illa anta subhanaka inni kuntu minazzalimin. A wunin ranar duka ya lazumci istigfari da ya hayyu ya qayyumu bi rahmatika astagis. Aiki ne me hadarin gaske daya tabbatar samuwar nasararsa wata samuwar nasara ce me zaman kanta ga gwamnatin Ethiopia. Mutuwar abba ajani Ahmed ta kusan zamewa gwamnatin Ethiopia gaba daya barazana......kasancewar abba ajani Ahmed mahaifinsa dan asalin qasar America ne......kuma shi kansa acan aka haifeshi,don haka halalin qasar ne.......kasuwanci ya dawo da mahaifansa qasar Ethiopia shekaru masu yawan gaske a baya,har suka rasu suka barshi da tarin nashi iyalin har zuwa sanda ajalinsa ya riskeshi shima. Bashi da kokwanto akan bobbo game da case din......amma addu'ar da yayin ta sake saka masa nutsuwar bobbo ya sani. Ya jima shuru yana duban haisam bayan gabatar masa da dukkan bayanan. Ya rasa me zaya fada a kanshi?. Tabbas yana ji a ransa irin haisam din duk bayan qarni guda ake haifar mutum daya irinsa. Jajirtacce dan kishin qasarsa al'ummarsa dama iyayensa. Kafadarsa ya dafa yana jin zuciyarsa tana narkewa. "Ina sake taya mooti murnar samun d'a kamarka haisam.......kaidin wata kadara ce me tsadar gaske.......ko yau ko kuma a iya nan ka ajjiye aikinka tabbas qasarmu zatayi alfahari dakai". zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal* *Lambar asusu:- 6019473875* *Safiya musa abdullahi* *Keystone bank* *KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN* 09166221261 KO 08187255862 *Al'ummar qasar nijer 🇳🇪* *2349166221261* *Safiya musa abdullahi* *NITA* *CFA 500* *SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI* 09166221261 *GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE* *MTN CREDIT 700 ZUWA GA* 09166221261 *SHAIDAR BIYA* 09166221261 *_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_* *QASAITA👑* *HUGUMANKU CE*✍🏽 💎 *L U'U L U'U* *_(The diamond)_*💎 *H U G U M A* PAGE 20 https://chat.whatsapp.com/FrqgC0YmUWP4FPmUzYuLJX "Ya rahman......ka sanyi na kasance mafi alkhairin abinda suke zato(wannan din addu'a ce me kyau daya kamata ka dinga yi a duk sanda aka yabeka game da wani abu,ita annabi ya koyar)" "Zanso na aiwatar da aikin nan qwarai bobbo" Haisam ya furta a sanda muhammad dawud(bobbo) ya bashi tabbacin sahalewa aiwatar da aikin. Idanu muhammad dawud ya zuba masa,yana yawaita mamaki sosai akan yadda haisam keson aikinsa da yawa. Tabbas ba shakka national intelligence and security service sun bashi wani girman matsayi......sun bashi albashi me kyau da yawan daya kusa daidai dana shugana qasarsu.......yana da masu tsaron lafiyarsa.......to amma dukka wadannan ya samesu dama tun daga gidansu,ya samesu tun kafin ya shigo NISS......gata da soyayyar daya samu daga gida ta ninka wannan. YARIMA ne da kowanne lokaci zai iya zama sarkin jimma.......mallakin hamshaqiyar fadar ABBA JIFAR amma duka ya watsar da wannan ya rungumi aikin da matsayinsa ya haura wannan inda yazo cikin masu wannan dabi'ar. Eh......tabbas,duk wanda ya kalli haisam a ganin farko zaisan cewa wannan jinin na SARAUTA yana harbawa a kowanne sassa na jikinsa.......akwai wannan QASAITAR da IZZAR a tare dashi,don sarauta ba qarya bace......duk qanqantarta saika samu tasirinta cikin jinin ahalinta.....ballantana babbbar masarauta me dimbin dukiya da arziqi irin ta JIMMA. Yana da wani irin kwarjini da akan samu akasarin ahalin sarauta dashi.......yana da irin nasa jin kan wanda nature dinsa ne bawai yana yi bane don gwada shi wani bane.....don ya karanta yasan kuma illar hakan.......amma kuma kyakkyawar mu'amalarsa da dukka wanda yake sama dashi.......tausayinsa da jin qansa ga masu rauni ko wanda yake qasa dashi na dabanne. "An baka dama haisam.......amma wannan tafiyar tafiya ce me hatsari.......don hatta da gwamnatin qasar NIJER da hukumominsu bamu yarda susan da shigowarka qasar ba......zamu dan take wasu dokoki na qasa da qasa saboda mu samu cikakken sirri......don haka yana da kyau ka shaidawa mooti........har nanay itama". Ya gamsu da batun gayawa me martaba.......amma nanay fa?,baisan ta ina zai fara fahimtar da ita ba. Zuqe numfashinsa yayi ya fesar yana maimaita sunan garin......bazaice bai taba jinsa ko jin sunansa ba.......amma basa cikin garuruwan daya dauka suna existing suna kuma da wani manyan abubuwa da bincike ko wani aikinsu zai iya rabawa ta wajen. Shi duka bincikensa NIJER ya gani.......baisan ya akayi cikin NIJER din ba kuma ya fada wani gari wai agadez ba. Cikin qwarewa da iya sarrafa na'ura ya koma kan system din,ya tura bobbo komai yana shaida masa yau din zuwa azahar zasu sauka a addis ababa in sha Allah shida omari,ya qarasa tura masa komai,sannan ya fita daga system din ya kasheta gaba daya. Kowanne qwan lantarki sai daya kasheshi,ya maida dakin yadda yake sannan ya dawo bakin wannan qofar me siddabaru ya fito ya dawo ainihin parlor din da ya fita cikinsa a dazu. Kusa da littafinsa ya koma ya daukeshi hade da wayarsa,ya taka zuwa wata ma'ajiyar litattafai dake parlor din wadda yakan dubasu a iya parlor din ya sakasu a ciki yana duba fuskar wayarsa. Fararen idanunshi ya zaro waje.......kiran da bai samu daman dagawa ba na nanay ya gani har uku,sai ya kalli lokaci sannan ya juya ya dauki wayarsa ya maida saman kansa yana dosar qofar fita daga parlor din. Wani courtyard ya bulla me ban shaawa da aka cikashi da tsirrai bisa tsari me burgewa,sannu a hankali ya sake fadawa wani balcony sannan ya bulla wani setting room din kafin ya tadda doguwar veranda da zata sadashi da ainihin sassan nanay. Wani irin gini ne musamman da yafi kama da gine ginen mutanen sin wato CHINA fadar abba jifar ke dashi......shigen gine ginensu sak da sak da sai kayi tunanin a qasar sin din kake. Yana takawa da cikakkiyar nutsuwa da dadin da iskar safiyar tayi masa......zuciyarsa na shirya masa yadda zai fahimtar da nanay tafiyar ba tare data daga hankalinta ba. Tun a jiya suka raba dare suna magana da me martaba.......ya gama fahimtarsa,ya bashi goyon baya kuma d'ari bisa d'ari,saidai ya jadda masa yaci gaba da riqe addu'a.......ya kula sosai.......ya kuma rage jefa kansa cikin abubuwa masu hadari har haka. Cikin girmamawa dukkan wani hadimi da suka hadu saman hanyar yake gaidashi da wani matsanancin martabawa. Baya gajiya haka yake amsa musu cikin kulawa shima,mata a cikinsu ne kadai yake dagawa hannu ya wuce. Sannu a hankali ya cimma farfajiyar sassan farko na nanay........,tun bai kai ga qarasawa ciki ba daddadan sautinta ya soma sauka a kunnensa da irin qir'arsa sak. Idanunsa ya lumshe ya kuma budesu yana jin wani yanayi yana ratsashi. A duniya babu wani sauti mafi girma.......sauti mafi saukar masa da dukkan nutsuwa irin sautin karatun qur'ani. Ba wani abu dake sauke fushinsa.......yake dawo da nutsuwarsa gangar jikinsa irin sautin qur'ani. Ba wani labari dake masa dadi a kunnuwa idanuwa da zuciya irin ya bude qur'ani......surorin da Allah madaukakin sarki ya saukar dake bada labarai na al'ummar da suka wuce.....labarai na annabawa da sauran abubuwa na rayuwa. Cikin tsari daliban nata da suka kasance hadimai ne na sassan nanay suke zaune a gabanta. Kowaccensu sanye da yalwataccen hijabin daya sauka har qasa,wanda da kudinsa ya bada kwangilari dinkin kyawawan hijaban har guda dari da suka kasance launin Sacramento green me kyau. Samee din data kasance malamarsu a kowanne ranakun mako irin wadannan guda biyu tana zaune saman wata gajerar cushion chair maras tudu,tana sanye da farin hijabi qal kamar hannu bai taba sauka a kansa ba. Baka ganin komai nata sai kewayayyar fuskarta da manyan idanunta dake yawo tsakanin ayoyin qur'ani. Wannan din wani ginannen burinsa ne daya taba furtawa nanay......burin ilimantar da duk wasu hadimai da bayi dake sassanta dama gidan gaba daya da ingantaccen ilimi daga qur'ani cikin sanin fassararsa da kuma tarin ma'anonin da yake dauke dashi. Yayi maganar ne a sanda samee ke shigo cikin parlor din wajen nanay.......ashe kuma taji,kafin yakai ga zabar malamar da zata kasance malamarsu sai zuwa yayi wani hutun qarshen mako ya samu samee din ta fara gabatar da karatun. Idan yace baiji dadi ba yayi qarya......idan yace girmanta da kimarta basu dadu a idanunsa ba yayi qarya,don haka sai ya bada kwangilar dukka hijaban da zasu sanya harda malamar tasu. Yaransu yasa an tashi makarantar islamiyya gagaruma cikin gidan,wadda ta zama kyauta kuma sadaqatul jariya ga kowa,har yaran dake wajen masarautar. Mazajen gidan kuma ya kawo malami namiji da zasu dinga nasu karatun juma'a da asabar........yawanci asabar din shi yake zama yake musu litattafai guda biyu na fiqhu da hadith saboda inganta ibadarsu bayan qur'anin,wannan ya sanya itama samee ta saka ma matan littafin qwaya daya na fiqhu.....bayan sun saukeshi kuma take sanya ran saka musu hadith koda me hadisai darinnan ne. A cikin jikinta taji akwai wai baqon abu me kaifi a wajen........a cikin jikinta taji wata baquwar halitta ta wanzu a wajen,don haka tana kaiwa qarshen ayar suka kama suna maimaitawa,saita daga idonta a hankali take suka fada cikin nasa. Wannan qaqqarfan maganadisun ne taji ya fusgeta da wani irin qarfi,wannan kwarjinin nasa daya sanya gumi tsatsatsafo mata ta cikin hijabinta......wannan kyan nasa daya zame mata tamkar wata jarrabawa ya ratsa idanunta,duk sai taji wani abu yana tsumata,musamman a yau data samu damar ganin Fuakarsa gaba dayanta ba tare da suturtaccen mayanin nan nasa ba.......a kuma safiyar da dakusashen hasken rana ya bayyana fuskarsa tarwai. "Subhanallah" Ta furta qasan ranta sanda ya sake mata dan siririn murmushin da iya labbansa ne kawai suka motsa,yana alamta mata jinjinawarsa,sannan ya juya a nutse yana bin qofar da zata sadashi da nanay din. Sai data rasa numfashinta na wasu daqiqu kafin ta samu kamoshi,inda ta godewa Allah ta gaya biya musu suna maimaitawa ne tana musu gyaran inda suke da kuskure. Can qasan ranta tana tuhumar kanta da kalar tuhumar da har yau bata daina yiwa kanta ita ba. Me yasa ta jarabtu da kyansa?,me yasa ta jarabtu dashi?,daidai ne ta sakarwa zuciyarta linzamin kyau ado da qawa kuwa?. Ta sani yana da wasu qualities da ba ita kadai ba.......mata da yawa dake kewaye dashi sunsan yana dasu.......ya mallakesu ya kuma samu baiwa dasu......to amma a karan kanta me yasa kyansa yake zama barazana a gareta?. Akwai wani ra'ayinta guda daya da take dashi,bataso ta cusawa haisam kanta.......bataso a mishi tayinta......bataso kuma ya sota saboda wani abu na daban,tanaso ya sota da kansa......tanaso ya sota don ta cancanci ya sota din. Tana karantarsa sosai,duk da cewa yawa yawan zamansa ba a jimma bane.....a addis ababa ne,zuwansa sai weekend,amma duk da haka ta karanci abubuwa da yawa a kansa. Har yanzu bataga alamun da takeso take kuma sanya ran ganinsu a tare dashi a kanta ba,saidai ta sanya a ranta zataci gaba ta dukka hanyar data dace. A nutse ya sake jaddada sallamarsa a parlor din kaman yadda ya saba a duk wani guri da zai shiga. "Wa'alaikumussalam" Matashiyar budurwar dake zaune saman doguwar sofa ta amsa tana daga kanta. Qaramin murmushi ya subuce mata,ta miqe daga zaunen da take tana duban haisam da yake shigowa da kyawawan idanuwanta da suke kama dana haisam din. Wanda banda su ba abinda ta dauko na kammaninsa,saidai ko tsaho da nata yafi bayyana saboda jikinta baikai nashi murjewa ba. "Akkam bulte(barka da safiya)" Ta fada murmushin nan yaqi barin fuskarta "Akkam jirta rumaisa(kina lafiya rumaisa?" "Alhamdulillah captain sheik" Rumaisa ta fadi tana murmushin daya sanya haisam yasan lallai akwai wani abu a qasa,musamman data kirashi da wadannan sunayen a jere haka guda biyu. "Ehheeenn" Ya fada yana dage dukka girarsa biyun sama,abinda ya qara masa kwarjini kenan har a idanun rumaisa. Kai ta girgiza tana rage kaifin murmushin ta. Ganin data sama a ya zun da yadda Moroccan abayar jikinsa ta dace da zubi da tsarinsa,sai maganar daya daga cikin qawayenta me suna anniisa ya fado mata. Kusan sallar isha'i ta daren ranar da akayi irreecha festival yabar baya da qura......don qira'arsa ta tayar da sirrin boyayyun zukatan dake cike da boyayyar soyayyarsa cikin qawayenta. Ganin kamar bata shirya gaya masa ba sai ya kauda zancen yana tambayarta "Nanay eessa jira?(ina nanay?)" Da hannu ta nuna masa bangaren dakunanta na musamman da banda iyalinta ba wanda yake da hurumin tsallakewa har nan. "Tana ciki bata jima da shiga ba" Baice komai ba ya fara takawa,sai muryar rumaisa ta dakatar dashi. "Obbo captain(sir captain)". Sunan da sukafi kiransa dashi. Dakatawa yayi daga tafiyar da yakeyi wadda rumaisa ka qarewa kallo tana kuma sake gasgata zancan anniisa "Yana da wani irin taku na daban.......qasaitarsa tafi taku.....kuda kuke mata amma shine yake da jan ajin da izzar". Hararta kawai tayi a sannan,don itakam obbo haisam ba zata iya cewa ga wani sanda ta tsaya qarewa takunsa kallo ba. Eh har gwara maganansa,ita kanta wasu lokutan idan yana magana burgeta yanayin tsarin maganarsa takeyi cike da ginshira......amma tafiya kam a yau itama ta shaida hakan. zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal* *Lambar asusu:- 6019473875* *Safiya musa abdullahi* *Keystone bank* *KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN* 09166221261 KO 08187255862 *Al'ummar qasar nijer 🇳🇪* *2349166221261* *Safiya musa abdullahi* *NITA* *CFA 500* *SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI* 09166221261 *GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE* *MTN CREDIT 700 ZUWA GA* 09166221261 *SHAIDAR BIYA* 09166221261 *_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_* *QASAITA👑* *HUGUMANKU CE*✍🏽 💎 *L U'U L U'U* *_(The diamond)_*💎 *H U G U M A* PAGE 23 ____________________________ https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mutanen Zuzeam ventures Ga wani sabon promo na bullo muku dashi don farin cikinku dajin dadinku Kunsan promo na na dabanne namu ba irin nasu bane hajiya ta mai kike jira da 7500 dinki ki kwashi kayan 19k 1. Rabin kazar mallaka 4500 2. ⁠married femfresh wash 2k 3. ⁠garuka 7in1 masu wata 7 ajiki 2k 4. ⁠Gumbarmadaradanonon rakumi 1500 5. ⁠Tsimin mallaka 2500 6. ⁠maganin infection 1500 7. ⁠matsin mallaka ba aba mai kishiya 5k Duka kayan 19k za a baki akan 7500 Kuma mutun 20 na farko sunada kyautar kayan 4k Matsin maida tsohuwa yarinya 1k Gumbar emergency 1k Turaren mallaka 2k Allah yaba mai rabo sa a Zuzeam ventures takuce 🥰👍🏼 Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka Mallaka Maganin sanyi Maganin cire tumbiMaganin farin jini Maganin matsiMaganin sa ni’ima da dandano Dulka Amare Set na gyran jiki Set na amarya Tabaje tsumin Gomba Xuma kiba ta hips and Brest Magungunan gyran Brest Magungunan Karin hips Maganin sliming Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi https://wa.link/l1gcz8 gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips DOMIN samunta Kai tsaye ta WhatsApp 08144015291 muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻 😁😁😁 https://wa.link/l1gcz8 kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki _____________________________ *_Addis ababa bole international airport(ADD)_* Tafiyar awa daya da mintina biyar ta kaisu babban birnin na Ethiopia wato addis ababa,wanda cikin qasa da minti talatin ya kammala komai suka baro airport din qarqashin kulawar security din dake bashi tsaro cikin addis ababa din. Kazanchis layout suka nufa......unguwar da ya mallakin gidan zama na kasan kenan bayan gidan da hukumar binciken sirri suka bashi. Unguwa ce data hada manyan mutane da qusoshin gwamnati. Baqi 'yan qasashen waje da kuma manyan ma'aikatu na alaqa tsakanin qasashe da kuma hukomomi manya na tsaro. Gida ne dake da wani irin tsari da zai baka sha'awa qwarai,qaramar villa ce da batayi wani girma na azo a gani ba......amma tana da girman da za'a iya sanya matan aure hudu a ciki suyi rayuwa cikin walwala da sakewa. Ganawa da ma'aikatan gidan shine abu na farko da yakanyi a duk sanda ya dawo.......yau dinma hakan yayi,saidai batayi tsaho ba,kasancewar yana sanya ran daga yanzu zuwa kowanne lokaci zai iya fita zuwa headquarter dinsu dake cikin kazanchis din. *_AGADEZ_* *NIAMY* Tsaf ta kammala shirinta cikin wani kebantaccen guri na nusamman da aka bawa 'yan wasan dake filin gudanar da wasan don shiryawa gabanin fitowarsu. Wata irin shiga data sake fidda ainihin kyanta,wanda hatta da aisa da Shehnaz zama sukayi suna kallonta. Farin skinny trouser daya fidda shape na qugunta da sosai......wata irin jacket data dora samansa me dogon hannu bayan riga 'yar ciki data saka. Ta daure wannan dogon gashin nata cif a tsakiyar kanta,saita sake jelar tana lilo. Takalmin qafarta wani tsadadden boot ne da tayi cinikinsa da Europe ba dolla ba takanas ta saka aka kawo mata shi. Komai na jikinta fari ne qal,kamar yadda kalar thunder (dokinta) ya kasance fari tas.......me wani irin cikar zati da ban sha'awa ga duk mutumin daya kalleshi. Koda bakasan doki ba.......bakasan kuma darajarsa ba idan ka kalli thunder sai ya baka sha'awa qwarai. Qosashe kuma ingarman dokin data sayeshi daga United arab Emirates wato dubai da kudade masu nauyin gaske. Kulawa ta musamman take bawa dukkan dawakanta da kuma me duba lafiyarsu na daban data ajiye a Niamey da agadez. Akwai me musu regular check up da vaccination don tabbatar da lafiyarsu,hakanan abinsu na dabanne bayan abincin ana ciyar dasu fresh fruits da vegetables irinsu apple da carrots da sauran kayan marmari. Hatta da SULTANE yana sha'awar dokunanta......wani irin qauna ce tsakaninta dasu. A shekarun baya kafin ta zama busy akan kamfaninta har haka akwai ranaku na musamman da take warewa kawai don hawa ko zaman kallonsu ko lura da lafiyarsu. "Amma dai.......ki rufa mana asiri kada kallon tseren doki ya koma kallon biftu....." Wani murmushi ta saki sanda take dauko wasu safar hannu guda biyu. Sai data fara zurawa sannan fa daga kyawawan idanunta da kwallin data zizara musu a yay ya qara musu kyau. "Jikar muhammad agg nake......diyar muhammad hammud......akhnan.....biftu......don kawai na na shiga gasar tseren doki sai kuma jikina ya zama me abun banza ga kowanne kare da doki?......arahata batakai har haka ba" Ta qarasa fada tana zama saman wata ottoman sofa tana daidaita riding globes dinta cikin hannunta. Murmushi aisa ta saki,akwai abu guda dake burgeta game da akhnan din......tana martaba jikinta.......tana tsananin kula da qaunar jikinta,tana bashi kima da daraja,amma kuma wani abun na daban.....wannan izzar ta akhnan tana burgeta......wannan izzar ta akhnan tana saka mata shakku.......anya kuwa ba da gaske bane kuwa?,anya a yadda izzarta da alfaharin kanta yake zata iya auren wani d'a namiji bare wataran ya ganta gayarta?,bare wataran su hada gado kamar yadda tasha fada?......anya kuwa akwai wanda zai samu nasarar sauke wannan izzar?,anya kuwa akwai wani qarfi na wata aba soyayya da zai sauke wannan ALFAHARIN?.....ya cillata duniyar matsananciyar soyayya da shauqi?. Da wanann tunanin da yabar murmushi saman fuskarta ya kaita nisan da har akhnan din ta gama qarasawa shiryawa hankalinta bai kai ba. "Ma sha Allah" Aisa ta furta can qasan ranta tana duban akhnan din. Wannan skinny trouser din daya bayyana shape dinta......ta batar da wannan surar tata ta hanyar dora wata irin riga me kama da alkyabba maras nauyi sam sam,sosai ta baje daga bayanta ta kuma rage fitar da shape dinta yayi kwata kwata,rigar tana hade da hula ne wadda zata aza saman Egyptian turban cap din kanta me azabar kyau da aka qawata da adon gold stones. Daga gaban rigar me kaman alkyabba akwai wata 'yar lanqwasa da aka yiwa ado da wani tattausan gashi tun daga fuskar hular dake saman kanta,ya sauko saman qirjinta ya rufe tudunsu daga sama,duk da hakan bai boye shape dinta ba....sannan ta dauki helmet dinta ta riqe a hannunta. (08187255862 lu'u lu'u paying) Fadin irin kyan da tayi bata baki ne.......abu daya aisa ta sake tabbatarwa shine,da gaske akhnan din ta dabance......da gaske kuma tasha banbam da mata masu yawan gaske. Wani irin cika gurin yayi wanda bai taba yin irinsa ba,su kansu masu saida ticket na shiga gurin.....jami'an tsaro da kuma masu kula da kai kawon jama'a a gurin yawan ya rikitasu. Mafi yawan mutanen da sukazo kallon wasan sunzo ne don PRINCESSES AKHNAN MUHAMMAD HAMMUD.......don fiye da rabinsu basu santa ba sani na ido da ido. Sunanta ba boyayye bane cikin nijer dama agazed gaba daya......amma sanin anihin fuskarta abune da ba kowa ne zaice maka ga kamanninta ba. Kusan ita daya ta rage bata iso gurin ba cikin jerin 'yan wasan dake wajen......farin dokin qwaya daya dake tsaye ba maishi a kansa shima ya zama abu na daban daya tsonewa 'yan kallo ido. Ko cikin abokan wasan nata babu wanda dokin bai burgeba,duk da gabadayansu suna saman wasu irin qosassun dawakai da suka sha bamban da wadanda aka saba gani. *ADDIS ABABA* _national intelligence and security service(NISS)_ *_Washegari_* Wani irin sabo da horo ya yiwa ruhinsa,tun daga sanda ilimi da hankali ya gama wadatarsa kawo yanzu. Duk daren duniya......duk inda qarfe uku na dare yayi muddin akwai cikakkiyar lafiya a tare dashi to yabar makwancinsa izuwa saman abun sallarsa.......a kowanne dare a kowanne guri,hakanan a kowanne yanayi. Daga sanda ya karanta ya kuma fahimci ma'anar ayar nan ta cikin suratus sajdah aya ta sha bakwai da Allah madaukakin sarki yake cewa (Jukkunansu na nisanta da makwancinsu suna kiran ubangijinsu suna masu tsoron azabarsa.....suna kuma masu kwadayin rahamarsa......sannan suna ciyarwa daga abinda muka azurtasu). Tun daga wancan ranar zai wahala wani dare ya kubce masa ba tare da ya rayashi ba. Abinda yayi masa tasiri sosai cikin rayuwarsa......ba wata buqata da zai dorata saman abun sallar cikin irin wadannan dararen ba tare da yaga cikarta ba. Wani irin haske ne ke mamaye ruhi dama rayuwarsa gaba daya. Da gaske sallar dare na daga darajar bawa,ta sanya wani haske na musamman a ruhi zuciya dama fuskar me yinta,ga kuma tarin nishadi da walwala da zaka wayi gari cikinsa. Kiran sallar farko da wasu mintuna yabar saman abun sallar,ya koma bandaki ya sake sabunta alwalarsa don samun qarin haske akan haske(alwala haske ce......kuma itace ranar qiyama zata dinga zame mana tamkar fitila,itace kuma zata rarrabe tsakaninmu da kafirai,so yana da kyau ki zama me yawaita yin alwala ko zama da ita.....tana bada kariya daga dukkan sharrin me sharri). A nutse yasa dan qaramin lallausan towel dinsa dake fidda wani sirrintaccen qamshi daya samo asali daga turarukansa da yake amfani dasu ya goge lemar jikinsa,sannan yabi jikin nasa da wani sassanyan turarensa da mafi akasari shi yaf amfani dashi idan zai fita sallar asuba. (Turare kansa sunnah ce....sunnah me qarfi,cikin abinda aka sanyawa manzon Allah S A W sonsu akwai turare). Qarshen layinsu masallacin yake,kuma kusan shike jagorantar sallar asuba din a yawancin lokuta,duk da wasu lokutan yanayin aiki ma baya barinsa kwana a gidan bare ga samu yayi musu limanci. Cikin mintuna qalilan daddadar muryar nan tasa dake dauke da amon sautin karatu mafi daraja ya karade area din tasu,ya sake sanya nutsuwa sosai cikin zukatan duk wata halitta daka iya jiyo sautin nasa. Sanda ya kammala jagorantar sallar yaso ya zauna a gurin kaman yadda yakeyi wasu lokutan ya jira fitowar hantsi sannan yayi salatudduha(wata garabasa ce me girma ayin haka,gwaggwaban lada ne ga bawa me yawan gaske,ladan hajji da umra cikakkiyar lada cikakkiyar lada cikakkiyar lada haka annabi S A W ya maimaita har sau uku,idan bakije hajji ko umra ba.....ga dama ta samu a sauqaqe na samun ladaddakinsu daga gida)". Dole ya koma gida,don yana buqatar fita da wuri.....akwai abubuwan da yakeson dubawa kuma kafin ya isa headquarter dinsu. A nutse yake takawa zuwa gidan.......qasa qasa yana motsa harshensa cikin tasbihi ga ubangijin halitta. Sassanyar iskar asubar dake busawa tana sake dauke duk wani nauyi dake qirjinsa,tana saukar da wani nutsuwa da nishadi sosai a ransa. "Tsarki ya tabbata ga ubangiji" Ya fada qasan ransa,yana tuna yadda a alqur'ani ubangiji ke cewa a aya ta sha takwas cikin suratut takwiir "Da asuba idan tayi numfashi(ma'anar wannan sassanyar iskar me dadi dake kadawa tsakanin sallar asuba,ki gwada shaqarta,tana saukarwa da zuciya nishadi sosai)". "Ya akayi masu tsaronmu sukayi ganganci bar mana zakin qasarmu haka sasakai yana takawa zuwa gida haka gayansa?" Ya tsinci dattijuwar muryar daga bayansa. Tun bai juya ba qaramin murmushin nan nasa dake alamta nutsuwar dake jikinsa ya subuce masa. Koda bai juya ba yasan ba kowa bane sai alhaji muntassir amari. Dattijon da gidansa ke maqotaka da nasa ko nace yake kallon nasa. Dan asalin yankinsu garinsu na jimma,wannan hadakar garin ita ta kawo shaquwa da alaqa me qarfi tsakaninsa da alhja muntassir amari. Alhj muntassir tsohon ambassador din Ethiopia ne a Malaysia,wanda ya dauki shekaru masu yawa yana yiwa qasarshi hidima,bayan shekarunsa na retired sunyi ya dawo da zama cikin addis ababa da iyalinsa gaba daya. Yana da matar aure guda daya da yara biyar,uku mata biyu maza,ya aurar da yaransa uku,mata biyu namiji daya,yanzun 'ya'ya uku ne suka rage masa a gabansa. Menelik da dan uwanta yonas su kadai suka rage masa. Wani irin girmama haisam yake saboda abubuwa biyu. Na farko kasancewarsa d'a ga sarkinsu da suke matuqar so da bashi girma.......na biyu nutsuwa da tarin ilimin da haisam ke dashi. A aikace haisam din yaga alamu da abubuwa da yawa suka nuna yadda alhaji muntassir amari yakeson hada alaqa tsakanin haisam din da menelik.......menelik din da zuciyarta ta jima da narkewa haisam din......ta dade kuma tana addu'ar Allah ya kawo wani sanadi da alaqa zata qullu tsakaninta da haisam. Ta sani......ba wata hanya alaqa ko sanadin da hakan zata kasance,haisam din yayi mata tarin nisa......ya mata tazara me yawan gaske da take jin zata iya samun isa gareshi. Sam sam bashi cikin tsarinsa shiga shirgin mata,matan ma wadanda suke ba muharramansa ba irin menelik din. Yana da wani tarin kwarjini na musamman.......ya iya kuma iya tsare gida ta yadda zakayi tsammanin bai taba wani abu me kama da dariya ba. A wani dare da abbii dinta ya gayyato haisam din don yaci abincin dare dasu a mazauninsa na babban mutum na musamman a wajen mahaifinta. A ranar ta dauka tana da qwarin gwiwar iya tunkarar haisam ko yin wani motsi da zai bashi haske a kanta.......don ta wuni tana rehearsal na yadda zata shigo da yadda zata gaidashi,sai gashi a kallo guda daya tak da tayi masa ya rusa komai......ya ware wannan tsarin nata. Duk kuwa da cewa idanunsa da hankalinsa suna kan mahaifinta suna wata magana data shafesu amma sai yayi bala'in cika mata idanu harta nema daburcewa,ba kuma wai don ya daga idanu ya kalleta ko sau daya ba,hasalima idonsa nakan yonas dake gefenta yana amsa gaisuwarsu,duk da ya amsa musu cikin nuna mutuntawa da karramawa. Harta gama serving nasu komai ta juya zuwa ciki bai sake daga kanshi ko kallon sashen da take ba,don sosai ya bawa abbii dinta hankalinsa. Hankalinta ya tashi ya kuma kwanta duk a ranar,saboda bayan tafiyarsu taji abbii dinta yana gayawa ummiinta ma'anar gayyato haisam gidan. zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal* *Lambar asusu:- 6019473875* *Safiya musa abdullahi* *Keystone bank* *KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN* 09166221261 KO 08187255862 *Al'ummar qasar nijer 🇳🇪* *2349166221261* *Safiya musa abdullahi* *NITA* *CFA 500* *SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI* 09166221261 *GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE* *MTN CREDIT 700 ZUWA GA* 09166221261 *SHAIDAR BIYA* 09166221261 *_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_* *QASAITA👑* *HUGUMANKU CE*✍🏽 💎 *L U'U L U'U* *_(The diamond)_*💎 *H U G U M A* PAGE 24 ____________________________ https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mutanen Zuzeam ventures Ga wani sabon promo na bullo muku dashi don farin cikinku dajin dadinku Kunsan promo na na dabanne namu ba irin nasu bane hajiya ta mai kike jira da 7500 dinki ki kwashi kayan 19k 1. Rabin kazar mallaka 4500 2. ⁠married femfresh wash 2k 3. ⁠garuka 7in1 masu wata 7 ajiki 2k 4. ⁠Gumbarmadaradanonon rakumi 1500 5. ⁠Tsimin mallaka 2500 6. ⁠maganin infection 1500 7. ⁠matsin mallaka ba aba mai kishiya 5k Duka kayan 19k za a baki akan 7500 Kuma mutun 20 na farko sunada kyautar kayan 4k Matsin maida tsohuwa yarinya 1k Gumbar emergency 1k Turaren mallaka 2k Allah yaba mai rabo sa a Zuzeam ventures takuce 🥰👍🏼 Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka Mallaka Maganin sanyi Maganin cire tumbiMaganin farin jini Maganin matsiMaganin sa ni’ima da dandano Dulka Amare Set na gyran jiki Set na amarya Tabaje tsumin Gomba Xuma kiba ta hips and Brest Magungunan gyran Brest Magungunan Karin hips Maganin sliming Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi https://wa.link/l1gcz8 gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips DOMIN samunta Kai tsaye ta WhatsApp 08144015291 muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻 😁😁😁 https://wa.link/l1gcz8 kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki ___________________________ "Menelik nakewa sha'awarsa........banason tayi asara kota rasa miji irin muhammad haisam din......duk da ina tsoron kada mutane suyimin mummunar fassara,su dauka saboda sarauta mulki ko tarin arziqinsu nakewa". Daga ranar sai hankalinta yadan kwanta,ta samu yaqinin a ranta,ta kuma samu tabbas tunda ga abbinta nan zai tayata wannan yaqin,yaqin da har yau ba wani ci gaba a cikinsa,saima sake nisa da haisam din kewa idanunta,don koda ganin gilmawar motocinsa ta samu gani a ranar daga corridor din upstairs dinsu,to lallai ranar ta shiga cikin jerin ranakun sa'arta. "To ya za'ayi?,barka da asuba" Haisam ya fadi yana bawa alhaji muntassir amari hannu sunayin musabaha. Tare suka jero bayan sun gama gaisawa suna dan tattaunawa kafin alhaji muntassir ya jefo maganar dake ransa. "Har yanzun dai kaqi sake amsa gayyatar cin abincin dare tare damu Muhammad?" Dan murmusawa yayi,wanda wannan karon kawai iya labbansa ne suka motsa. Yana jin nauyin yadda alhaji muntassir ke yawaita masa tayin zuwa cin abincin da a gurinsa baida ma'ana,ya rasa yadda zai masa bayani cikin girmamawa yadda zai gane. Ba zuwa cin abinci ko zuwa gidansa bane matsalar..... Matsalar tana ga yadda wancan karon ya bashi dama ya shiga har ainihin parlor din iyalinsa. A nashi tsarin bayan yayi aure........a duniya baiga wata qwaqwarar hujja da zaa bashi ba da zai sanya ya bawa wani baqo damar keta koda qofar farko ta gidansa wato gate dinsa ba har kuma ya kutsa zuwa ciki. Ko bayan haka ma shi abun bai burgeshi sam,uwa uba kuma ba wani sassauci ko hutu daya samu daga hukumarsu da zai samu lokacin zuwa ziyarar cin abinci,don haka ya hanke bashi uzurin qarshe kawai "Rashin lokaci ne kawai......ina fata kuma zaayi mana afuwa?". Murmushi alhaji muntassir ya saki,y fahimci bai iya wani boye boye ba,kai tsaye yakeyin maganarsa da dukka gaskiyarsa a yawancin lokuta. "Karka damu....qanwarka ke yawan tambaya dama,tana ganin kamar mun wareka,baka kusa da gida". Sai ya bashi hannu suka sake gaisawa ya taka a hankali zuwa qofarsa. A parlor dinsa yayi zamansa,zaman da kaman jira akeyi saqo ya shigo wayarsa,abinda kuma ya janye masa hankali kenan Tunda ya samu saqo daga abba muhammad dawuud da wasu taqaitattun kalmomin da su kadai suke gane ma'anarsu ya fahimci yanason ya rigashi isa office ne......na biyu yau ya tsara suyi zaman da zasu tattauna yadda tafiyarshi zata kasance......don haka yau din yana son yayi monitoring shige da ficen hukumar gaba daya bisa tsari na sirri yadda suka saba. A cikin ma'aikatansu waye ya shigo?,waye ya fita?,qarfe nawa ya shigo kuma qarfe nawa ya fita?. Tafiya ce me tarin muhimmanci ga hukumar tasu,saboda kasancewarta wani tsohon case da aka dauki shekaru ba tare da gano hasken komai ba a kai sai yanzu. Yau hatta da omari raba tafiya sukayi. Ya gama komai nasa akan lokaci ba tare da sanin dukka hadimansa bama,don ko breakfast bai tsaya beruk shugaba cooks dinsa ya kammala shiryawa ba ya fice. Shi daya ya zai motar da yake jin fita yau a cikinta ya fice abinsa. Sai yake jinsa yau sakayau.......ba guards ba hadimai.......daga shi sai shi sai kuma qira'ar qur'anin daya kunna a motar yana bi sannu a hankali yana tuqi cikin cikakkiyar nutsuwa da matsakaicin gudu. Yadda yake bin karatun kawai zai gaya maka yadda qur'ani ya zauna a zuciyarsa da rayuwarsa. Mutane na shiga nishadi da wani irin shauqi a sanda suke sauraron waqoqi......nashi akasin hakanne......yana jin dukka wannan nishadin......wannan shauqin da wannan jin dadin a sanda sautin qur'ani ke shiga kunnuwansa. Yayi wani irin kyau cikin ire iren kayan da yafi amfani dasu a ranakun aiki irin wannan Kurta pyjamas da sukayi masa bala'in kyau. Tattausan yadin da akayi kayan dashi da yadda yanayinsu yake ya sanya yawa yawan shigarsa kenan a ranakun aiki. Shiga ce da ba za'a kirashi na qananun kaya ba,hakanan ba za'a kirashi da manyan kaya ba kai tsaye. Kamfani na musamman dake samar dashi daga qasar india yake saka order dinsu a duk sanda suka fidda sabon design. A nutse yaqaraso babbar qofa ta farko dake zagaye da katangun hukumar tsaron dake da wani irin matakan tsaro daka iya zama barazana ga dukkan wani maras gaskiya,su sake kuma bayyana girma kima da darajar da gurin yake dashi. Cikin mamaki kuma tsaye suka wangale masa babban gate din. Ganinsa yau shi daya tsurarsa yana tuqi kuma hankalinsa kwance. Da sassauqan murmushi akan fuskarsa ya daga musu hannu,jami'ai da masu gadin dake a wajen suketa qoqarin gaidashi. Sam yau baya buqatar komai da zai tsaidashi,aikin nan da zai karba yake ji har cikin b'argo da jininsa. Yana jin wani zaquwa da kuma son zama da abba muhammad dawud. Akwai tarin sirrika dake binne cikin zuciyarsa.......akwai abubuwa masu tarin yawa daya binne a ransa,yabarwa kansa da kansa shi daya. Cikin personal elevator nasu ya samu ya isa office dinsa. Ya murda handle din a hankali bakinsa yana motsawa da sallamar nan data zame masa jiki a duk inda zai shiga. Da maida qofar da sauke idanunsa saman agogon office din nasa gami da shaqar daddadar iskar dake kadawa da sassanyan turaren office din nasa duka lokaci guda ya yisu. Yanason yanayin office din.......saboda yana son qamshi. A rayuwa kyautar abu biyu a wajensa tana da matuqar muhimmanci......kyautar littafi da kuma kyautar turare. Zai iya cewa baya jin akwai wata rana da zai rabu da zain me masa shara gami da kula masa da office dinsa,domin kuwa yasan kowanne yanayi da tsari da yafiso office din nasa ya zamana akai. Jakarsa kadai ya ajjye,ya taka a hankali zuwa wani sashe na office din,wanda aka yiwa dan qwarya qwaryar kitchen dake dauke coffee maker cups masu wani irin nau'i da kala da zasu tabbatar maka shi din JININ SARAUTA NE daga qabilar OROMO na yankin JIMMA. Komai nasa classy ne.......me tsari tsada da kuma nutsuwa ne. Bai zauna ba sai daya cika wata butar shayi da coffee.....wadda tafi kama da zungureren jug,ya zari cups har biyu sannan ya qarasa saman kujerarsa da yake iya juyata ya kuma sarrafata a duk yanayin da yakeso. Ba wai zama yayi hakanan a kanta kai tsaye ba,sai daya karanta falaq nasi da qulhuwallahu hadi da ayatul kursiyyu,sannan ya qarasa a nutse ya zauna akai yana ambaton bismillah. Hakan wani sabo ne da ya yiwa kansa bisa koyarwar nanay. Duk abu da yake cikin jama'a irin wannan daya tafi ya barshi na wasu awanni ko kwanaki,muddin ya dawo sai ya ambaci sunan Allah a kansa,takance. "Kana da tarin baiwar da ba lallai kai kan hangota ba......kana da quruciya da qananun shekaru......ka taka wani matsayi ka kuma taka wani matakin da wani yayi shekaru masu yawa yana harsashen samu......sai kayi tunanin kowa ne irin hakan zata kasance ya dauke idanu daga kanka?.......wannan matakin dakai kake rainawa......wannan matsayin da kake ganinsa ba'a bakin komai ba.......yana can wala'alla ya hana wani bacci.......yana can wataqila ya hana wani sukuni". Ko sau daya bai taba kawo wannan hasashen a ransa ba......har sai da nagartacciya uwa irin nanay ta ankarar dashi,daga wannan ranar,daga wannan lokacin kuwa bai sake yarda ko sau daya ya sauka daga abinda ta dorashi akai ba. Wayoyinsa ya hada gaba daya ya kashe don yana son maida hankali sosai akan aikin nasa. Ya zare takalman qafarsa yabar tattausar socks din dake qafarsa ya zuba coffee dinsa ya kuma daidaita AC din dakin sannan ya kunnna system dinsa. Bai shiga ko ina ba sai daya binceta tsaf,ya kuma tabbatar da komai yana kan saiti da tsari sannan ya fara hada aikin da yakega ya kamata ya hadasu tsaf kafin barinsa addis ababa. Kafin ya kammala aikin daya daukeshi awanni biyu cur ya shanye coffee dinsa,har yana jin buqatar qari. Shan coffee wani abune dake cikin jinin mutanen Ethiopia,musamman mutanen yankin jimma qabilar oromo. Noman coffee sukeyi da gasken gasken cikin manya manyan gonakin da idan ka gani zakasha mamaki. Ba wani cikin qabilar oromo da yake zato gari zai waye,rana ta fito ta fadi ba tare da ya kurbi coffee ko sau daya ba,walau yaro ko babba,mace ko namiji. "Alhamdulillah" Ya furta yana relaxing bayansa jikin kujerar sannan ya lumshe idanunsa yana qarasa rufesu ruf yana jin gajiyar zamansa waje daya yadda take bin sassan jikinsa. A hankali zuciyarsa ta nemi daukan hankalinsa a dan zaman da yayi yana son bawa zuciyarsa da kwanyar tasa hutu ta soma lulashi duniyar tunani,cikin nasara ya bude idanun nasa a hankali yana mamakin yadda ba wanda ya nemeshi a awanni biyun,duk da dama idan yana irin wannan aikin yana barin sanarwa a reception kan kada wanda ya nemeshi ko ya dameshi,idan ya kammala zai sanar,sai ya miqe yayi taku biyu yana jawo wata mini printer da yake using da ita wajen fidda bayanai da hadasu a matsayin document. Sau uku yana gwada fidda bayanan amma taqi bashi hadin kai,sai ya fuzar da iska daga bakinsa,ya koma a nutse yana maida takalmansa qafarsa,ya dauki system din nasa sannan ya kunna wayoyinsa ya juya yana fita a office din. Yana buqatar bayanan as document,babban sirri ne da ya shafi hukumar,so bazai iya bawa wani ya hada masa kundin ba,wannan ta tilasta masa fitowa da kanshi.. Dole ya duba wani department din dake da tsaro ya samu inda zai fidda files din. Yayi mamakin yadda shurun ma'aikatar ya yawaita,duk da yana ankare da kowanne motsi daga kowanne sashe,amma sanda yayi nisa a aikin sa sai ya turawa sashen kula da cameras ba kamfanin yace su nadad nad'ar masa kowanne motsi tsakanin mintuna da dukka awanni kowanne department zaiyi nazari akai. "AKHANAN MUHAMMAD HAMMUD.........AKHANAN MUHAMMAD HAMMUD.. . ....the princess of agadez" Wannan jimlar ita daya yaji ta maimaituwa daga inda bututun amsa kuwwar da ake kallon da ita. Baisan dane suke kallon ba zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal* *Lambar asusu:- 6019473875* *Safiya musa abdullahi* *Keystone bank* *KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN* 09166221261 KO 08187255862 *Al'ummar qasar nijer 🇳🇪* *2349166221261* *Safiya musa abdullahi* *NITA* *CFA 500* *SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI* 09166221261 *GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE* *MTN CREDIT 700 ZUWA GA* 09166221261 *SHAIDAR BIYA* 09166221261 *_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_* *QASAITA👑* *HUGUMANKU CE*✍🏽 💎 *L U'U L U'U* *_(The diamond)_*💎 *H U G U M A* PAGE 25 ___________________________ https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mutanen Zuzeam ventures Ga wani sabon promo na bullo muku dashi don farin cikinku dajin dadinku Kunsan promo na na dabanne namu ba irin nasu bane hajiya ta mai kike jira da 7500 dinki ki kwashi kayan 19k 1. Rabin kazar mallaka 4500 2. ⁠married femfresh wash 2k 3. ⁠garuka 7in1 masu wata 7 ajiki 2k 4. ⁠Gumbarmadaradanonon rakumi 1500 5. ⁠Tsimin mallaka 2500 6. ⁠maganin infection 1500 7. ⁠matsin mallaka ba aba mai kishiya 5k Duka kayan 19k za a baki akan 7500 Kuma mutun 20 na farko sunada kyautar kayan 4k Matsin maida tsohuwa yarinya 1k Gumbar emergency 1k Turaren mallaka 2k Allah yaba mai rabo sa a Zuzeam ventures takuce 🥰👍🏼 Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka Mallaka Maganin sanyi Maganin cire tumbiMaganin farin jini Maganin matsiMaganin sa ni’ima da dandano Dulka Amare Set na gyran jiki Set na amarya Tabaje tsumin Gomba Xuma kiba ta hips and Brest Magungunan gyran Brest Magungunan Karin hips Maganin sliming Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi https://wa.link/l1gcz8 gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips DOMIN samunta Kai tsaye ta WhatsApp 08144015291 muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻 😁😁😁 https://wa.link/l1gcz8 kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki __________________________ "Kai........dama da gaske akwai yarinyar nan ba labari bane cikin rubuce rubucen media?" Yaji muryar salana daya daga cikin jami'ansu yana fada da wani irin sauti da excitement. "Gashinan sun fadi sunanta.......da alama kuma fadin rai zatayi yarinyar......har yanzu taqi fitowa sai dokinta data gabatar,duk ya kashe idon kowa a wajen" Ya sake ji barrak ya fadi. "Yadda dokinnan yayi kyau na tabbatar kyakkyawa ce itama.......na qagu na ganta wallahi" Semere ya fadi. Samere din irin mazannan ne mash idanun kalle kalle da shegen son mata,wannan dabi'ar nashi ya sanya sam kanwarsa da suhaim basa jiquwa guri daya. Mugun shakkar suhaim din yake saboda kwarjinin da yake masa,yayin da suhaim din ba kasafai ya fiya shiga shirginsa ba. "Kamar gata nan.......gata can daga right side tana fitowa". Muryar data bashi mamaki,muryar omari ce......ko mene ya kawo omari cikinsu?. Yasan halinsa sarai ba irin shirginnan shima yake shiga ba.......amma tunda yaji anyi batun doki akwai alaqa me qarfi tsakaninsa da wasan dukka daya shafi doki,ba kuma omari din kawai ba......dukkan 'yan team dinsu ma. Wani abune da suka wareshi ya zame musu abu na nishadi a rayuwarsu cikin wasannin nishadi na halal. Wasan tseren doki,don kuwa halastaccen wasa ne tun zamanin ma'aki,don haka suka maidashi shima wasansu da sukanyi duk qarshen wata ko sati. Kowannensu gwani ne kuma qwararre,saidai a tarihin tafitar kaf haisam ne kawai ba'a taba cinyeshi ko fiddashi ba. Sau tari sukan zolayeshi da cewa. "Masu abu da abinsu ne.......kukam tun kuna jarirai aka tabbatar ana koyawa yaro komai daya shafi sarauta a masarautar jimma" Murmushin nan nasa dake cakude da wata charisma yake saki kawai. Duk wani abu da zai nuna martaba da girmansa ko ya tuna masa shi din wai wani ne daban da yasha banbam da sauran mutane bai fiya so ba,yafiso kullum su barshi ya dinga jin kansa kamar kowanne mutum......su daina tuna masa shi din dan sarauta ne. "Itace......wallahi itace" Daidai sanda semere yake fadin haka yana kasa daidaita zamansa saman kujerar da yake kai suhaim ya murza handle ya bude qofar yana shiga da sallama a bakinsa cikin husky voice dinnan nasa daya qara wani zurfi da fidda nutsuwarsa. Idanunsa na akan inda zai lalubo Omari,ya tuhumeshi da idanunsa akan dalilinsa na zuwa ya zauna a shirmen gurinnan bayan aikin dake gabansu?,cikin sa'a sai ya samu Omari din yana can gefe yana hada wata folder,abinda ya alamta masa akwai aikin daya shigo dashi office din kenan kamar yadda shima dalili ne ya shigo dashi. Hadiye maganarsa yayi,cikin ransa yana furta. "Subhanallah" Tare da sake imani da yaqini ga Allah. Tabbas shi yasa ubangiji ya jaddada muhimmancin yin bincike akan komai. Shigowar tasa ya sanya kowa a cikinsu miqewa cikin girmamawa suna kai masa gaisuwa tare da shan jinin jikinsu. Somawa motsawa kowa yayi don barin office din,don doka ne hakan a garesu,sai idan shi ya basu izinin ci gaba da zama. Ya fahimci wannan sak din da sukayi a yanayinsu,sai kawai ya basar yana amsa gaisuwar tasu,ya kuma doshi fannin da printers dinsu ke ajiye zai soma operating,salana ya dan matso. "Sir.......me kake buqata?" "Kebantaccen aiki ne" Ya fada a nutse yana daga masa hannu. Ya Fahimci yaren don haka ya koma mazauninsa,ya kuma dauki remote cikin dabara ya rage sautin tv din. Ba kasafai a guri irin wannan kowa ke nuna zurfin alaqa tsakaninsa da wani ba saboda dalilai na tsaro,kamar hakan ce tsakaninsa da omari. Girma yake bashi kaman kowa,duk da ana ganinsu sau tari da omari din fiye da kowa a cikin ma'aikatar,don haka bayan gaisuwa basuce da juna komai ba. A tsaye yake kyam yana aikinsa,dukka hankalinsa yana kan aikin ganin kowanne page ya fita daidai. A sannan dukka hankalinsu yana kan zazzafan wasan da ake kaftawa cikin birnin Niamey dake qasar agadez,wanda gidan TV na wasanni ta qasar yake daukoshi live tana watsashi a sassan duniya gaba daya. "Ya salam" Semere ya fadi yana rasa inda zai saka kanshi. "Kai subhanallahi" "An tashi kaina!" "Da gaske sarauniyar ce......ko a gudunta ma akwai izza da mulki a ciki" Wadannan dama ire iren maganganun nan su suke tashi cikin dakin cikin sauti na can qasa saboda wanzuwar haisam din a ciki. Suna zaton baya jinsu ko bazai jisu ba,saidai wani mugun kaifin ji Allah yayi masa tamkar dan maciji. Yana ji amma yayi kamar baiji ba.......yana gani sau tari amma yayi kamar bai gani ba......saboda qoqarin koyi da fadin ma'aiki YANA DAGA CIKIN KYAWUN MUSULUNCIN MUTUM.........YABAR ABUNDA BABU RUWANSA. Musamman idan abunnan bai shafi hani ko umarni ba akan wani abu daya zaman sabawa mahalicci ne. Ya soma gajiya da jin soki burutsunsu da maganganunsu,don haka yaja kujera ya zauna yana sauke boyayyen numfashi. Zuciyarsa yaketa kaiwa nesa,baya so yace musu komai,don ba a kowanne muhalli da kowanne guri yake magana ba,kowacce magana tana da tata gurbin da muhallin a wajensa. "Na jima banga wasan dokin da ya burgeni irin wannan ba" Omari daya bar abinda yake ya dawo cikinsu yaja kujera ya zauna ya fadi. Duk yadda yaso wasan kada yaja hankalinsa ya gagara yin hakan,wani irin wasa ne daya dauki hankula da idanun duniya. Zazzafan wasan da aka dauki dogon lokaci ba'a ga irinsa ba,saboda wanzuwar kallabi tsakanin rawunan dake cikin wasan wato AKHANAN MUHAMMAD HAMMUD sarauniyar yankin agadez. Futar "innalillahi wa inna ilaihi raji'un" Da kuma "Subhanallah" Daga bakin omari kusan lokaci daya shine abinda ya fusgi hankalin haisam da hannuwansa ke saman shafukan takardar daya fitar ba tare da ya shirya ba. Kalmomi ne masu girma da nauyi a zuciyar kowanne musulmi,ya juya a hankali yana aza idanunsa kan allon television din,karon farko kenan da yayi hakan tun shigowarsa office din. Faffada kuma yalwataccen filin wasan dokunan ya fara yi masa maraba. Tarin ingarman dawakan da suka dauki idanunsa daketa qoqarin tserewa junansu suda mahayansu......suke kuma yunqurin kamo wani qosashen farin doki qal daya kusa isa iyakar da zata tabbatar da nasararsa. Ba'a zaune take saman dokin ba,ta miqe ne gami da duqawa kaman me shirin ruku'un riqe da linzamin dokin da wani irin zafi da yanayin dake nuna a yunwace take da isa ga nasararta don tserewa mafarautan mazan dake bayanta. Qarfin iskar dake ketasu ce ke dage alkyabbar dake jikinta,wannan ya bawa shape dinta dama skinny jeans din jikinta daya lafe a jikinta damar bayyana ta gefe da gefe. Da sauri ya dauke idanunsa yayi qasa dasu yana furta "Astagfirullah......astagfirullah" Wani bacin rai ya sauko masa,sai ya miqa hannu a zafafe ya kashe printer din ya kuma kwashe takardunsa yaja wani qaqqarfan tsakin da yaja hankalinsu. Dukkaninsu suka bishi da kallo yadda yake fita a office din a zafafe,kafin ihun da semere ya saki duka ta maida hankalinsu ga tv din. Baiyi nisa da wajen ba sautin muryoyinsu ya biyoshi har inda yake takawa don ficewa daga block din. Ihun daya tabbatar masa suna taya gwanar tasu murnar samun nasara daga dukkan alamu. Shi kadai yasake sauke ajiyar zuciya. Sam baiga alfanu ko dalilin da zai sanya mace irin wannan wasan ba. Idan har ta fito ne daga gidan sarautar da suke girmama addini da al'ada.......hawa dokin mace me haramun bane,ba kuma abu bane me muni,saidai yana da qa'idojin daya kamata a kula dasu. Qaramin tsaki yaja a ransa yana kuma ture maganar daga ransa. A yanzun akwai abubuwa masu yawa da suka fi wannan shirmen muhimmanci da suke a gabansa,sai ya miqa hannu ya dauki wayarsa wadda ya samu miscal din nanay har guda hudu. "Subhanallah" Ya fada yana komawa a hankali saman kujerar ya zauna yana qoqarin maida kiran. Tun safe yaso ya kirata kamar yadda ya saba......amma tashi da yayi da ayyukan yau a ransa yasa bai samu chance ba. *DAIDAI WANNAN LOKACIN* *_AGADEZ SULTANE MUHAMMAD HAMMUD PALACE_* "Lokaci tamkar takobi yake,idan kai baka yankeshi ba shi zai yankeka......kamar yadda lokaci baya jira........bai kamata muma mu jirashi ba........dogon jira wani lokacin kuskure ne......ganganci ne.......kuma wasa da dama ne........a wannan zamanin......a wannan qarnin TAMIM inajin cewa nakai iyaka......haquri na kuma yazo gaba.......kwadayina da buqatata akan taskokinnan sunzo iyakar da bazan iya juresu ba" Ta fada tana sake sarqe hannayensh da goyesu guri daya a bayanta,tana kuma takawa d'ai d'ai gami da zurfafa idanunta cikin na tamim dake zube qasa a gabanta. Murmushin dake can binne cikin qasan zuciyarsa ya saki,saidai ko fuskarsa bata bayyana hakan ba. "Akwai sauran lokaci.......gaggauta gabatar da komai zai iya tarwatsa komai din......" "Tamim!" Mammina ta kirashi a tsawace tana sauke hannayenta daga goyasun da tayi. "Kalleni da kyau!" Ta sake fada a kausashe tana fidda dukka idanunta waje kamar wadda ke buqatar ganin wani abu tarwai wanda bata samun damar ganinsa da kyau. Jajayen idanunsa dake da girman gaske ya daga yana zubesu a kanta kamar yadda ta buqata. "Kasan shekaruna nawa a duniya?" Ta sake fada nata idanun cikin nasa itama. Shuru na sakanni yayi,sannan ya girgiza kansa. "Shekara uku kacal na bawa sultane a duniya......shekara uku kacal......shin kwana nawa suka ragemin ne a duniyar........idan wadannan taskokin.......wannan mafarkan........wannan rayuwar idan basu iso hannuna ba sai yaushe?......zasuci gaba da zama a can?......zasuci gaba da zama a hannunsu suci gaba da narkewa?......wannan tabbaci kake dashi akan MOOTI?" Ta fada da zafinta sosai tana nuna hanya kamar a nan din komai zai bayyana a gareta yadda takeso. Wani gardin numfashi tamim ya fitar,sannan ya koma ya zauna sasai saman kilishin yana kuma sakewa.......tamkar ba shine wannan tamim din dake d'ari d'ari ba da iyakance muhallan da zai zauna ba. Yatsunsa biyu ya daga yana kallonsu kafin ya maida dubansa gareta. zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal* *Lambar asusu:- 6019473875* *Safiya musa abdullahi* *Keystone bank* *KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN* 09166221261 KO 08187255862 *Al'ummar qasar nijer 🇳🇪* *2349166221261* *Safiya musa abdullahi* *NITA* *CFA 500* *SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI* 09166221261 *GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE* *MTN CREDIT 700 ZUWA GA* 09166221261 *SHAIDAR BIYA* 09166221261 *_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_* *QASAITA👑* *HUGUMANKU CE*✍🏽 💎 *L U'U L U'U* *_(The diamond)_*💎 *H U G U M A* PAGE 26 ____________________________ https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mutanen Zuzeam ventures Ga wani sabon promo na bullo muku dashi don farin cikinku dajin dadinku Kunsan promo na na dabanne namu ba irin nasu bane hajiya ta mai kike jira da 7500 dinki ki kwashi kayan 19k 1. Rabin kazar mallaka 4500 2. ⁠married femfresh wash 2k 3. ⁠garuka 7in1 masu wata 7 ajiki 2k 4. ⁠Gumbarmadaradanonon rakumi 1500 5. ⁠Tsimin mallaka 2500 6. ⁠maganin infection 1500 7. ⁠matsin mallaka ba aba mai kishiya 5k Duka kayan 19k za a baki akan 7500 Kuma mutun 20 na farko sunada kyautar kayan 4k Matsin maida tsohuwa yarinya 1k Gumbar emergency 1k Turaren mallaka 2k Allah yaba mai rabo sa a Zuzeam ventures takuce 🥰👍🏼 Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka Mallaka Maganin sanyi Maganin cire tumbiMaganin farin jini Maganin matsiMaganin sa ni’ima da dandano Dulka Amare Set na gyran jiki Set na amarya Tabaje tsumin Gomba Xuma kiba ta hips and Brest Magungunan gyran Brest Magungunan Karin hips Maganin sliming Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi https://wa.link/l1gcz8 gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips DOMIN samunta Kai tsaye ta WhatsApp 08144015291 muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻 😁😁😁 https://wa.link/l1gcz8 kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki ____________________________ "Iya wannan tazarar dake tsakanin yatsuna guda biyu......iya wannan tazarar ce kadai ta rage mana da shigarmu qasar......cikin wannan yankin kowanne dare mafarkina yake tuqewa......cikin wannan burin kullum tunanina yake saraya......tunanina yake narkewa......idan nace......" "Allah ya taimakeki!" Sautin muryar tafisu daga bayan hijabi ta ratsa zaren kowanne magana dake tsakaninta da tamim. A fusace ta waiwaya,saidai hankalinta a kwance yake. Hijabin data sanya daga kowanne idanu da zai iya ganin wanzuwarta a wajen ita da tamim......kamar yadda tafisun bata isa ta qara koda taku guda daga inda take tsayen ba. Uwa uba tafisun amintacciyarta ce.....kalar amintacciyar da ba irinta kaf cikin hadimanta,saidai kuma kowanne mutum tana tsaidashi a matsayinsa......a gurbinsa......a kuma matakinsa. Sai data numfasa na tsahon wasu mintuna sannan ta daidaita muryarta da kanta. "Ya akayi?". " Maude ne yazo da wani saqo,yakeso ya gabatar miki dashi" Yalwa ta fada girmame. Maude din yana daga cikin mutanenta na amana......kamar yadda ta tabbatar tunda tafisu ta tsallako har nan nemanta ba shakka abune me muhimmanci ya taso. Bata amsawa tafisu ba,tadai juya ta yiwa tamim kallon da yake gaya masa ta jirata,ta juya da takun mulkinta tana nufar qofar fita. Idanu ta zubewa maude bayan ta zauna,baice komai ba ya matso yana miqa mata wayarsa. Tafisu ce ta matso tana karbar wayar daga hannunsa sannan ta qarasa da ita fuskar mammina. Kallon mintina goma ta yiwa wayar......tana dab da cewa tafisu ta janye wayar sunan akhnan ya bayyana a jikin dokinta sanda take zabga gudu kamar bata tsoro ko hasashen abinda zai iya faruwa da ita idan ta fadi "Me nake gani wannan?" Mammina din ta furta tana janye dubanta daga fuskar wayar,tana kuma hade girarta sosai tana son dora yanayin saman fuskarta yadda zai dace da fuskartata. Can qasan ranta kuma wani abu yana motsawa,wasu tarin abubuwa suka fara motsawa sannu a hankali. Qasa maude yayi da kansa cikin tsananin ladabi. "Ki gafarceni.....kiyimin afuwa........gimbiya akhnan ce,cikin gasar tseren dokuna ta yankin Niamey" "Gasar tseren dokuna?" Ta fada cikin mamaki tana duban maude. Sake qasa yayi da kansa. "Tabbas.....kiymin afuwa Allah ya baki yawan rai........na durfafeki da maganar ne saboda na tabbatar abune dake ba zakiso ba.......banason kuma ace me martaba yaji wannan maganar......na tabbatar zaki tsawatar zaki kuma yiwa tufkar hanci don lamari ne da bai dace da al'adunmu ba" Shuru kawai tayi tana juya maganar cikin ranta. Ma'aunai guda biyu ta aza maganar maude......ma'aunai masu nauyi da kuma zurfi tanason gane a wanne ma'auni ya kamata ta dora maganar. Shuru ne yaci gaba da wanzuwa cikin parlor din. Tsahon wasu daqiqu,a hankali ta sauke wani boyayyen numfashi daya fito da wani sirrintaccen murmushi daga fuskarta. Duk da ba'a yanyin murmushin take ba......hasalima ba lokaci bane daya dace da fitar hakan saman fuskarta ba.....amma gilmawa da haskawar wani tunani cikin kanta ya sanya dole murmushin ya qwace mata. Yatsunta ta murza guda biyu wanda suka bawa maude hasken abinda take nufi,don haka ya sake rusunaw yana fadin. "Na barki lafiya". Har yakai bakin qofa ta kira sunansa cikin izza. "Maude" "Allah shi baki yawan rai". "Bana buqatar komai.....bana buqatar kowanne motsi......idan da wani buqata zan magantu". "Yadda kikeso haka za'aci gaba dayi.......ba'a gidan bama.....a qasar agadez gaba daya" Ya furta da wani salo daya sake sanyata jin qarfin nata girman yana sake ninkuwa. "Kiramin biftu ki bani ita" Ta sake cewa da yalwa ba tare data kalli yalwar ba. A ladabce ta miqe ta taka da hanzari ta fita. Ba jimawa ta dawo da wayar ta budeta ta kuma kira layin akhnan din kai tsaye. Su uku ne kacal cikin motar banda motoci biyu a gaba da bayanta suke musu rakiya daga filin wasan zuwa gida. Wani irin nishadi takeji a zuciyarta,kalar nishadin data jima bata samu irinsa ba. Sosai takejin walwala,tana jin wani alfahari da kanta yana saukar mata. Babban abinda yake qara ninka farincikinta........maza guda goma sha daya data yiwa zarra ta kuma zubdasu a filin........ta zame musu kallabi tsakanin rawuna. A cikin qwayar idanunsu taga zafin hakan,a cikin motsinsu ta hangi daci da bacin ran da sukaji game da hakan......hakan takeso........shine buri da muradinta. Ta bata ran kowanne namiji da yakejin yakai.......tabar masa tabo da ciwo me taba zuciya a matsayinta na diya mace. Dukkansu qwararrun 'yan wasa ne da akeji dasu cikin Niamey,tasha kallon wasansu,kusan kowanne a cikinsu tana da record dinsa....mayun wasa ne da ake matuqar ji dasua Niamey din da kewayenta.......sai gashi a yau bugun farko dukka ta zubdasu. Daga nan inda take tana iya jiyo yadda ake kiran sunanta ta amsa kuwa. Lambobin yabo da na girmamawa......shaidar lashe gasar dukkaninsu ta watsar bata tsaya saurara ba bare ta karba ta taho abinta. (08187255862 for lu'u lu'u payment) Tasan akwai tarin daruruwan mutanen da suke son daukar hoto tare da ita. A wajenta wannan din duka shirmene,bata shirya bawa kowa dama yazo kusa da ita ba,uwa uba ita ba wani lambar yabo tazo karba kona girmamawa ba. Girma dashi dama suka ganta,yabo kuwa iya na bakin mammina da sultane sun isheta. Ta shiga gasar ne kawai don rad'in kanta,ta shiga ne kawai don farincikinta,ta kuma shiga ne don haka takeso haka kuma take sha'awa. Cikin Lamborghini din da tazo musamman saboda daukarta suke ta barsu da kururuwar kiran sunanta. Ita da aisa sai shehnaz. A nutse take cire helmet din kanta ta miqawa birran. Karba tayi sannan ta matso tana zare mata boot din qafarta. Barratu ta miqa mata tataccen ruwan cranberry juice me matsaikaicin sanyin da bazai cutar da haqora ba. "Biftu wannan wasan bai cika ba......Vouse avez fait un mauvais choix(kinyi yanke hukunci mara kyau),IIs te réclament toujours au micro(har yanzu kiranki sukeyi ta mic)". Ajjiye cup din tayi a saman tafi hannun birra dake duqe gabanta tana jira ta gama,ta karba cup din ta matsa can wajen wani madanni daban dake jikin motar ta latsashi tana maida komai saman dan tray din daya fito. Lallausan handkerchief dinta ta sanya yana goge dogayen yatsunta farare sol da babu digon komai koda saman farcenta,daidai sannan aisa itama ta tanka. "Ki gaya mata dai.......wannan wasan bai kamata ya tafi a banza ba........Tu as joué un bon match(kin buga wasa me kyau.....ni kaina nayi mamaki". Shigowar kira wayarta da number mammina yaja hankalinta fiye da qorafinsu,sai kawai ta yiwa birra alamu,da hanzari ta ciro mata Bluetooth dinta ta miqa mata ta maqala a kunnenta tana relaxing sosai cikin kujerar "Ba abinda ya kaini kenan ba......ba yabo nake buqata ba bare na karbi nombre(number).....me so a cikin ku tana iya komawa ta karba daga baya" Ta qarasa maganar tana daidaita Bluetooth din a kunnenta cike da dokin son yin magana da mammina din da take jin kewarta har zuciyarta. Aisa ce ta watsa mata harara tana dora qafarta daya saman daya. "Eh ga gantalallu ba". Bata ma ji abinda take cewa ba saboda hankalinta ya tafi ga wayar. "Bonjour mammina" Ta fada a shagwabe kaman yadda ta saba yin waya da ita. A duk sanda take gaban mammina......ko take waya da ita,tana jin kanta kamar qaramar yarinya. Wani girma da izza takeji sosai a duk sanda take tare da mammina din. Itace mutum ta farko data dasa sarauta da kuma izza sosai a tattare da ita......ta sanar da ita wacece ita a aikace......ta sanadin mammina tasan irin daukakar da Allah ya bata. Nisan tazara da banbancin dake tsakaninta da sauran yaran masarautar dama qasar agadez gaba daya. "Me kikayi haka AKHNAN?". taji saukar tambayar daga bakin mammina ba tare da tabi takan welcoming nata da tayi ba. Gabanta ya fadi......saboda taqi jinin dukka wani abu da zata yiwa mammina din har ya kawo motsuwar ranta ko rashin jin dadi a tattaare da ita,harma kuma hakan ya nuna ga fuskarta. "Kinason ki manta ke wacece akhnan?.......kinaso ki manta tsada da darajarki?.......me kaiki shiga tseren doki?.......har kina yin kamar zaki fadi bayan kinsan tsada da darajarki?......bakisan kin wuce ajin irin wadannan abubuwan ba?......me kike nema?". Boyayyar ajiyar zuciya ta saki kafin ta narke murya,har cikin ranta tana jin ba dadi da yadda tasa ran mammina din ya baci har taji ba dadi har irin haka a kanta. "S'il vouse plaît mammina.......nayi hakanne kawai don nishadi na fa?" Ta fadi kaman zata saka kuka. Ta fadi da wannan narkakkiyar shagwabar da mammina din da kuma sultane kadai takejin kanta a hakan a gabansu.......batasan ko akwai wata halitta a doron qasa data cancanci wannan zubin yanayin da kuma tsarin ba. "Amma idan sultane ya gani yace me?,kina zaton ranshi zaiyi dadi?". "Excusez-moi(sorry)mammina........Je suis vraiment désolé(am really sorry),don Allah karki fadawa sultane mana mammina". Shuru mammina din tayi,kaman ba zata sake cewa komai ba kafin tace. "Shikenan,kada hakan ya qara faruwa" "Je ferai preuve de diligence(zanyi qoqarin hakan sosai)" Ta amsawa mammina tana sauke boyayyar ajiyar zuciya na samun sukuni. "Kika ce?" "Mammina zanyi qoqari sosai akan hakannnn" Ta sake fada kama zata saki kuka,saita dora da "Salut......À plus tard(sai anjima)" Tana dan boye sirrintaccen murmushin nan nata. A nutse ta yiwa yalwa alamun ta gimtse kiran. Cikin cika umarni yalwa din ta janye kiran ta kashe kiran ta dora wayar daga saman wani tattausan tuntum. "Murmushi.......kulawa......nuna qauna.......damuwa da dukkan lamurannan.......bansan daga ina kike iya zaqulosu daya bayan daya ba" Muryar yalwa ta maye gurbin shirun da parlor din ya dauka,kafin a hankali yalwan ta waiwayo tana zube idanunta cikin na mammina,kamar ba itace a dazun kanta yake qasa da inuwar mammina din ba. zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal* *Lambar asusu:- 6019473875* *Safiya musa abdullahi* *Keystone bank* *KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN* 09166221261 KO 08187255862 *Al'ummar qasar nijer 🇳🇪* *2349166221261* *Safiya musa abdullahi* *NITA* *CFA 500* *SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI* 09166221261 *GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE* *MTN CREDIT 700 ZUWA GA* 09166221261 *SHAIDAR BIYA* 09166221261 *_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_* *QASAITA👑* *HUGUMANKU CE*✍🏽 💎 *L U'U L U'U* *_(The diamond)_*💎 *H U G U M A* PAGE 27 ____________________________ https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mutanen Zuzeam ventures Ga wani sabon promo na bullo muku dashi don farin cikinku dajin dadinku Kunsan promo na na dabanne namu ba irin nasu bane hajiya ta mai kike jira da 7500 dinki ki kwashi kayan 19k 1. Rabin kazar mallaka 4500 2. ⁠married femfresh wash 2k 3. ⁠garuka 7in1 masu wata 7 ajiki 2k 4. ⁠Gumbarmadaradanonon rakumi 1500 5. ⁠Tsimin mallaka 2500 6. ⁠maganin infection 1500 7. ⁠matsin mallaka ba aba mai kishiya 5k Duka kayan 19k za a baki akan 7500 Kuma mutun 20 na farko sunada kyautar kayan 4k Matsin maida tsohuwa yarinya 1k Gumbar emergency 1k Turaren mallaka 2k Allah yaba mai rabo sa a Zuzeam ventures takuce 🥰👍🏼 Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka Mallaka Maganin sanyi Maganin cire tumbiMaganin farin jini Maganin matsiMaganin sa ni’ima da dandano Dulka Amare Set na gyran jiki Set na amarya Tabaje tsumin Gomba Xuma kiba ta hips and Brest Magungunan gyran Brest Magungunan Karin hips Maganin sliming Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi https://wa.link/l1gcz8 gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips DOMIN samunta Kai tsaye ta WhatsApp 08144015291 muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻 😁😁😁 https://wa.link/l1gcz8 kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki ____________________________ Itama nata shimfidaddun idanuwan mammina ta zubawa yalwa. Kamar masu gasar tantace qurewa juna kallo. Tsahon wasu qayyadaddun sakanni,mammina ta miqe a hankali ta soma takawa. "Bansan daga ina suke tahowa ba......bansan daga inda suke gina kansu kuma su bayyana a maganata da fuskata ba......abu guda daya na sani......mutuwa kawai nakeyi yalwa a kowanne bullowar rana da faduwarta......mutuwa nakeyi ina kuma sake mutuwa tsahon shekaru ashirin dinnan.......ki aika saqo zuwa ga *SAHEL COUTURE* Na Niamey........lokaci yayi da kowa zai motsa........inason kowanne dan makunni ya kunna kansa.......ina buqatar kowanne gini ya motsa......ina buqatar kayan aiki su wasa kansa.......su kuma fara abinda aka haliccesu saboda shi!" Ta qarasa msganar daidai sanda ta isa qofar da zata fiddata daga parlor din. "Ayi musu bita......ayi musu tilawa.....sannan kuma a maimaita musu......dukkan kuskure qwaya daya tal......daidai yake da bugun numfashin zuwa guda daya.......dukkan sakaci guda daya kuwa.......daidai yake da rage adadin yawan fitar numfashi da maidashi zuwa ga mashaqa iska" "An gama ranki ya dade" Yalwa ta fada da wani irin biyayya me zurfi tana sauke kanta qasa,wutar dake ci a tata zuciyar tana soma rura kanta. Cikin izzarta ta isa inda ta tashi dazun idanunta akan tamim da wani irin nazartaccen kallo. "Me kake fadi dazu?" Ta jefa masa tambayar da yanayi na izgili. Sautin daya tabbatar masa ya fadi wani abu ba daidai ba.......ya fadi wani abu da bai dace da ra'ayinta ba.......bai kuma dace da abinda takeso taji ba. Saidai a ransa yana jin dole ya maimaita mata......don baya fatan ta jawo wani kuskure da zai zama almakashin gintse jira da haqurinsu na shekaru kusan GOMA!. "Ba wani gurbi da sauri yake dashi a!" "Tamim!" Ta kirashi a zafafe tana sake jin cewa haqurinta da gaske yazo qarshe. "Kodai baka shirya ba?......" Ta masa tambayar me tarin ma'anoni da yawa. Dubanta kadan yayi,kafin murmushi ya subuce masa,ya danyi qasa da kansa kafin ya dagashi zuwa gareta. "Inda TAMIM ba shiryayyen bawa bane......na tabbatar a yanzun labarin shekaru goma da abubuwan da suka shude da ita a ciki BASHI AKE MAIMAITAWA A YANZU BA!". Ya fada yana cika idanunsa da yaqinin da yakeso ta cikashi a zuciyarta,ta kuma sanya hakan har can qasan ranta. Idanu ta kafeshi dashi sosai cikin salon nazarta da karantar mutum kamar yadda ta saba. A nutse saidai da wani irin sauti me tarin ma'anoni tace masa. "Wannan jarumtar.......wannna zarrar.......ita na gani......ita ta sakani zabarka na sakoka cikin wani sha kundum din sirri da ya shafi rayuwar zaituna gaba daya........zaituna bata jiran banza.......bata taba jiran wani abu a rayuwarta har haka ba.......dole ya wannan abun dake binne a tonoshi!.......dole wannan damar da muke ganin qyallinta take mana b'aton dabo ta ruskemu.......koda mu bamukai ga takawa izuwa muhallinta ba........har zuwa yaushe komai zai qare?!......ya kamata ya fahimta.......ya fahimci akwai mafarauta.......akwai masu tarin buqata.......ya kamata a sanyashi ya waiwaya.......ya kuma yiwa kansa da kansa karatun da bai buqatar me fassara!" "Biyan buqatarki itace muradina........amma har yanzu inason tuna miki cewa............ZAKI NE dake qarqashin kulawar DAMISA!!". Tamim yayi maganar kowacce gaba ta jikinsa tana motsawa. Kamar daukewar ruwan sama bayan shafewar dogon zango yana zuba haka shuru ya gifta a dakin. Sosai maganar ta daki zuciyar mammina da wani irin qarfi daya tilasta tsaiwar bugawar jini zuwa ga sassan jikinta na wasu qananun daqiqu. "Tamim......." Ta kira sunansa,saidai kafin takai ga cewa komai ya rigata dora maganarsa akai. "Za'ayi........za'ayi......za'ayi.....bansan meye zai dakatar dani daga qarasa wannan aikin ba!" "Haka nakeso naji!" Ta fada cikin wani qwarin gwiwa daya lullubeta gaba daya. "Ban miki alqawarin komai zai kasance kamar yadda ya kasance a baya ba......saboda komai din a yanzun ba yadda yake bane a baya!" "Na baka wannan amannar.......na kuma baka wannan yardar" Ta fada tana bude tafukan hannayanta kamar wadda kewa qasa daquwa. Idanunta a kansa har ya fice gaba daya. Dauke kallonta tayi tana qoqarin maida dukkan qwarin gwiwarta gangar jikinta.......taja wata sassanyar iska da garin ya fara saki sakamakon hadarin da ya kammala haduwa ya kuma hade jikinsa guri guda. Miqewa tayi ta fara takawa,tana jinta a wata sabuwar zaituna......wata sabuwar mammina......wata zaituna ta daban ba wadda take jinta a yanzu ba. ★K'arfe bakwai da rabi ne na dare a garin addis ababa dama Ethiopia gaba daya. A daidai wannan awannin wasu sirrintattun awanni ne da suka kammale abba muhammad dawud......omari.......da haisam guri guda cikin wani kebantaccen office dake da wani irin tsaro da sirri. Abba muhammad dawud din yana zaune ne cikin kujerarsa swivel chair,yana jinsa yana sake narkewa a cikinta saboda maganganun da suka kammala yi a yanzu. Daga can saman wasu swivel chair din omari ne.......wanda ya soke yatsunsa guda goma cikin na juna.......yana jin wani abu yana masa amsa kuwwa cikin kunnuwansa shima tun bayan daukewar kalamai daga bakin kowannensu. Haisam din,wanda ke zaune sosai saman wani table dake ajjiye musamman saboda karatu,a maimakon cikin kujerar,ya nannade hannun kurta pyjamas din jikinsa,yatsunsa dauke da biro yana kadashi a hankali,manyan idanunsa da suka lumshe kadan suna saman allon dake gabansu da suka gama rubuce rubuce mintuna kadan da suka rage. Daga muhammad dawud har omari hankulansu suna kan haisam ne. Omari cike yake da fatan yaji haisam yace ya janye zuwa NIGER ya janye shiga birnin AGADEZ. Tarin hadurran suna da yawa......tarin sharuddan sunyi nauyi da girman da yake ganin haquri da tafiyar yafi alkhairi. "Na shirya......zanje!" Haisam din ya shammaci ji da ganinsu dukka ya furta yana ajiye abun rubutun hannunsa,sannan yayi qaramin tsalle yana dira daga saman table din yana ware hannun kurta dinsa daya nade. Dukkansu idanu suka zuba masa,zallar mamakin qarfin halin haisam da jarumtarsa tana kad'a Muhammad dawud. Yanzun nan......da kansa ya sakeyin wadansu binciken........da kansa ya duba komai,ba wani bane ya duba ba......ba wani bane ya bincika ballantana yayi tunanin bai fahimci abun daidai ba ta sigar bayanin da sukayi masa. "Ka tabbatar ka shirya muhammad haisam?" Muhammad dawud ya fada a ransa yana fatan ko yaya ne haisam yace ya janye. Da wannan qasaitar tasa ya tako a hankali,ya qaraso gaban table din muhammad dawud,ya janyo kujera qwaya daya ya aje a gaban nasa sannan ya zauna. "Karanto komai kawai......ka karanto yadda komai zai kasance" Ya fada yana cire murfin biron dake hannunsa ya rufe biron ya ajiye gaban Muhammad hammud......abinda me gaya masa haisam din baida buqatar rubuta komai......kwanyarsa ta shiga yanayin da zai iya riqe komai da basirarsa kamar yadda ya saba a yawancin lokuttan da ya dauki abubuwa serious da gasken gaske. _TOFA_ ★★★★ Awa guda cur suka shafe suna tsarawa da tattaunawa gami da shirya yadda komai zai kasance kafin su kammala. Tsam ya miqe,ba wani rauni daya bayyana a gangar jikinsa bare kuzarinsa ko kadan,daya daga cikin abubuwan dake burge abba dawud kenan matuqa tattare da haisam din. Yasha fada yana kuma maimaitawa "Tabbas haisam halastaccen jinin abba jifar ne.......da gaske shi din sarauta cikin jininsa take......gado ce ta tun usul......irin wadda idan ta ratsa mutum take maidashi jarumi na gasken gasken. Jarumtarsa tafi kama da jarumtar kakanninsa da suka shude a yawancin lokuta,wadanda suka tsayawa qasar Ethiopia......tsaiwar data sanya aka gagara yi mata irin mulkin fyadiya da aka dinga yiwa qasashen africa a wancan lokacin. Hannu abba muhammad dawud ya miqawa omari dake tsaye a gefan haisam din yana sauke numfashi. Dariya ta kufcewa abba muhammad yana finciko omari din da shima dariyar ta qwace masa. "Omarul farouq fa kake........me wannan sunan jarumi ne da baisan tsoro ba ko kadan.......jarumtar data sanya hatta da shaidan baya iya hada hanya dashi ka manta?". Murmushi ya sake kubcewa omari yana girgiza kansa. "Muhammad ya fini jarumta......kuma ya fini son kasada da rayuwarsa......abba bakaji me yake fada ba?,so samu muje har niger a mota......me yayi zafi?,kawai don zuciyar dutse gareshi?" Ya qarashe maganar yana zube kallonsa akan haisam dake hada kayayyakinsa cikin wata jaka ta musamman. Baiko waiwayo ya kalli omari ba......saboda shi ko sau daya ko alama baiji wani fargaba ko shakka akan komai ba. Hankalinsa kwance yake,bayajin akwai abinda zai sanyashi ya janye. Ya sani......gagarumin abune shiga wata qasar ba tare da izinin qasar ba......shiga wata qasar da zummar aiwatar da aikin da ya shafi tsaro bincike da samo bayanai daga wasu ahalin qasar.......to amma hadarin dake fuskantarsa.......hadarin dake fuskantar masarautar jimma ya kere dukka wadancan hadurran a ransa. "Karka damu......na yadda da muhammad.......bani da tsoro ko fargaba a kansa.......amma nasan halinka.......indai baka yiwa mootii bayanin aikinnan da kyau ba ni da kaina zan masa.......don kada ka tafi ka barshi da tsammanin dawowa kwanaki kadan a nan kusa" Abba Muhammad ya fada yana qoqarin boye tashi fargabar. "Alfarma daya abba". Haisam ya fada yana goya backpack dinsa a baya gami da gyara zamanta. "Uhummmm.......fadi muhammad" Abban ya fadi yana dubansa. "Ba yadda zaa canzamin wannan b'eran?" Dariya taso kama muhammad dawud. Daga ganin idanun haisam da gaske yake fadi,ba tun yau ba ya sani,duk wani aiki da zai shiga ko zai jagoranta to ba shakka sai ya zabi mafiya nagarta wajen jarumta da qwarewa sannan yake aiwatar da aikin. "Kasan dokar aikin mu haisam.......indai kasan wani abu a ciki ko akai......to ka shiga cikin aikin ko ka shirya ko baka shirya ba". Muhammad dawud ya fada yana danne dariyarsa ganin kallon da haisam ke jifan omari dashi. Idanun nasa ya dauke daga kan omari din,ya fara takawa zuwa qofar fita daga office din,yayi scanning card dinsa qofar ta bude masa,ya saka qafarsa daya a waje sannan yayi magana ba tare daya waiwayo ba. "Kaja masa kunne.......ka sake karanta masa komai,bazan dauki sakaci ko ganganci ko wani tsoro ba.......mu ba mata bane......an haifemu don mu fita muyi farauta......an haifemu don mu zama garkuwa......bango majingina" Ya qarasa fada yana qarasa ficewa ya maida qofar. Sanda yake saukowa daga escalator yayi mamakin hango abdii sosai. Tsaye yake a lobby din shi daya,cikin shigar qananun kaya. Hannayensa zube a aljihun wandonsa yana duba wayarsa. "Abdi" Ya fada qasa qasa yana motsa labbansa idanunsa a kanshi. Baisan wanne irin qauna yaron yake masa ba......wannan qaunar ita ta sanya ya gutsira abdii kadan daga sirrinsa da ko nanay bata sani ba. Boyayyen murmushi ya saki da bai bayyana akan fuskarsa ba. Ya sani zai wahala abdii ya iya zama sai ranar daya tsara zai dawo din,ya tabbatar tunda ya taho shima hankalinsa yayo addis ababa,yanzun kuma da zai tuhumeshi me yasa ya yanke hutunsa tun yana da ragowar lokaci zaice wani uzuri ne ya taso daga makaranta. Kamar a jikinsa yaji haisam din yana wajen,sai ya daga idonsa a hankali ya sauke kan escalator din. Murmushi ya sakarwa haisam din yana maida wayarsa a aljihu,ya kuma matso a nutse bakin escalator din yana jiran qarasowarsa. "Saurin na meye abdii?" Haisam din ya furta a nutse yana dauke idanunsa daga kan wata mace dake shigowa gurin wadda kafatanin hankalinta da idonta yake kansa. Sumarshi ya shafa a hankali yana miqa hannu zai karba jakar wajen haisam din,wanda aiki ne na hadimansa da guards dinsa,wanda baisan me yasa wannan karon yake nesanta kanshi dasu ba. "Uzurine daga makaranta obbo" Ya fada yana shafa qeyarsa. Dole a wannan karon wannan murmushin dake da gurin ajiya na musamman ya subucewa fuskar haisam,yadan lumshe kyawawan idanunsa yana kuma budesu duka akan abdii. "Abdii......qaryafa tana cikin manyan zunubbai". "Obbo mana......ba qarya nayi ba.......uzuri daga makaranta,kai din makaranta ne obbo.....akwai uzurin da yafi wani ya kasance dakai?.....hankalin mooti yaqi kwanciya kaman yadda nawa ya kasa kwanciya......shine kawai mukayi shawara dashi na biyoka......daga nan har AGADEZ " Idanunsa masu nauyin nan ya zubawa abdii,har sai da abdii din ya gaza jure kallon nasa,yaja baya kadan yana cewa "Obbo.......your eyes obbo" Yadda yayi maganar da gaske kallon ya masa nauyi,sai haisam din ya janye idanun nasa ya soma takawa zuwa qofar da zata fiddashi daga gurin ba tare da yace da abdii komai ba. Qasan ransa yana juya yadda tafiya da abdii zata iya yiwuwa da kuma rashin yuwuwarta......duk da qiris ya rage abdii ya zama wani bangare na national intelligence agency a department dinsu. zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal* *Lambar asusu:- 6019473875* *Safiya musa abdullahi* *Keystone bank* *KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN* 09166221261 KO 08187255862 *Al'ummar qasar nijer 🇳🇪* *2349166221261* *Safiya musa abdullahi* *NITA* *CFA 500* *SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI* 09166221261 *GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE* *MTN CREDIT 700 ZUWA GA* 09166221261 *SHAIDAR BIYA* 09166221261 *_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_* *QASAITA👑* *HUGUMANKU CE*✍🏽 💎 *L U'U L U'U* *_(The diamond)_*💎 *H U G U M A* PAGE 28 __________________________ https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mutanen Zuzeam ventures Ga wani sabon promo na bullo muku dashi don farin cikinku dajin dadinku Kunsan promo na na dabanne namu ba irin nasu bane hajiya ta mai kike jira da 7500 dinki ki kwashi kayan 19k 1. Rabin kazar mallaka 4500 2. ⁠married femfresh wash 2k 3. ⁠garuka 7in1 masu wata 7 ajiki 2k 4. ⁠Gumbarmadaradanonon rakumi 1500 5. ⁠Tsimin mallaka 2500 6. ⁠maganin infection 1500 7. ⁠matsin mallaka ba aba mai kishiya 5k Duka kayan 19k za a baki akan 7500 Kuma mutun 20 na farko sunada kyautar kayan 4k Matsin maida tsohuwa yarinya 1k Gumbar emergency 1k Turaren mallaka 2k Allah yaba mai rabo sa a Zuzeam ventures takuce 🥰👍🏼 Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka Mallaka Maganin sanyi Maganin cire tumbiMaganin farin jini Maganin matsiMaganin sa ni’ima da dandano Dulka Amare Set na gyran jiki Set na amarya Tabaje tsumin Gomba Xuma kiba ta hips and Brest Magungunan gyran Brest Magungunan Karin hips Maganin sliming Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi https://wa.link/l1gcz8 gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips DOMIN samunta Kai tsaye ta WhatsApp 08144015291 muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻 😁😁😁 https://wa.link/l1gcz8 kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki ____________________________ Driver dinsa da baisan sanda ya biyoshi ba shi ya bude masa qofar motar,ya shiga a nutse ya zauna yana sauke numfashi. Batun tafiyar da dukka maganganunsu shida muhammad dawud ke masa yawo,indai har zai gayawa mootii komai game da tafiyar......to bai kamata yabar nanay cikin duhu ba,yana jin ya kamata ko yaya ya haska mata,ya kuma buqaci addu'arta. Abdii keta masa hira yana saurarensa kawai. Bai gaza ba don yafi kowa karantar yanayin haisam din a mabanbantan lokuta. Ya sake kallon agogonsa,yana jin omari yaja lokaci da yawa bai fito ba,mutum ne shi bai baza uzuri sosai......bayason kiran omarin,bai sani ba ko suna magana me muhimmanci da muhammad dawud ba......amma ya gaji,gida yakeso ya qarasa ya samu ya bawa kwanyarsa hutu. Ya daga ido da zummar yin magana ya hango omari din,sai kawai ya gyara zamansa yana jiran isowarsa. Ko cikin mota shuru ya zabi yayi,don yayi doguwar maganar da shuru yafi buqata din a yanzu. Yawan magana ko doguwar magana wani abune da suke sanyawa yanzu yanzu qirjinsa ya fara zafi,ballantana kuma akai ga hayaniya,sam basa shirginsa. Sau tari idan suka hadu dukka dasu taarik,hira da rudu irin na abokai shikam nashi baya nisa. Ba yanzu ba,tun a makaranta sanda suke tsakanin shekaru goma sha biyar zuwa sama. Littafi kawai zai dauka yayi maka wannan dogon zango,ya jima yana karantashi ba tare daya gaji ba......hakanan qur'ani da zai jima zaune shi kadai a kebantaccen guri yana tilawa abinsa. Susan ya yanayi da dabi'arsa take,wannan ya sanya sau tari idan sukaga yayi shuru irin haka ko ya kebe kansa basu fiya damunsa ba. Ba jimawa suka isa kazanchis layout,unguwar dake cike da wata irin nutsuwa da kullum take qarawa haisam son zama a cikinta. "Mu sauka muyi sallah kafin mu.....shi ya qarasa gida da motar" Haisam ya furta. Dukkansu sun aminta da hakan,don ba wanda ba'a gajiye yake a cikinsu ba. A babban masallacin unguwar suka qarasa ciki bayan sunyi alwala,tuni har an daidaita sahu,saidai shigowarsa ya sanya limamin neman ja da baya don bawa haisam daman jan sallar. Hannu ya daga masa yana girgiza kai,don ba kasafai ya fiya son haka ba. Yanajin kamar an aza masa nauyi ne an kuma banbamtashi da sauran mutane. Basu jima ba suka baro masallacin. Tare suke takowa su ukun,duk da abdii ya danyi gaba dasu dasu kadan bai jera kafada dasu ba. "Haisam" Omari ya kirashi a hankali. "Na'am" Ya amsa masa,don dama tun dazun ya fahimci akwai maganar dake bakin omari din,yanayinsa daya gani na rashin son hayaniya ya hanashi cewa dashi komai. "Baka hango kowanne illa da hadarukan dake cikin aikinnan?......me zai hana ka haqura a aika wani?" Omari ya fadi da sigar dake nuna daga zuciyarsa maganar ta fito. Bai zabi ya amsawa omari da wuri ba,har sai bayan shudewar wasu sakanni. Tsaiwar da dakatawar da haisam yayi da tafiya shi ya sanya omari shima tsaiwa. Manyan zagayayyun idanunsa ya zube akan fuskar omari.......muryarsa d alamun gajiya sosai,gajiyar da bata hana jarumtarsa bayyana cikin muryar tasa ba yace. "Bana tunanin akwai wanda ya fini cancantar aikin nan........abu daya ka sani......ajani amintaccen mooti ne.......amma kasan cewa mooti ABUN FARAUTA NE?!" Da wani bahaguwar ma'ana maganar ta saukarwa omari a sanda baiyi zaton jinta ba,wannan ya sanyashi bude idanunsa sosai saman fuskar haisam yana kallonshi. Koda omari baice bai gane ba......koda omari baice qarin bayani yake nema ba.....amma iya kallonsa kadai da yakeyi ya fahimtar dashi hakan. "Eh.....ina nufin abinda na fada omari.....mooti abun farautarsu ne da suka gaza cimmasa........suna raye kosu waye suka aikata wannan aikin......jikina yana bani ba mission na mutum daya bane......ba kuma sashe daya bane yake farautar MOOTI.....kasan sau nawa a cikin shekaru goman nan na tare yunqurin kaiwa mooti hari ba tare dashi kansa ya sani ba?". Sake dukan omari maganar tayi......ta dakeshi da wani irin yanayi da har sai daya kamo hannun haisam. "Mooti kuma......meye hadin mooti da wannan case din har na tsahon shekaru goma?" "Abota da dangantakarsa da ajani" Haisam ya furta wani abu yana motsawa qasan zuciyarsa.......wani abun daya motsa bacin ran dake qasan ransa ya kuma tuna masa da yadda yayita daqile yunqurin isa ga mooti din ba tare da ya bari ya sani ba,don samar masa da cikakkiyar nutsuwa da kwanciyar hankalin da zaiyi sarautarsa ya sauke haqqi da nauyin al'ummarsa. "Mooti shine abun harinsu.......a shekaru gomar nan ba wani abu daya sauya........ta yaya zanyi bacci yadda nakeso?.....ta yaya zanyi rayuwa yadda nakeso bayan ni daya nasan da wannan yunqurin?......ka taba tunanin me yasa nake rasa sukuni duk qarshen sati idan banzo jimma ba?" Ya qarasa maganar yana zube idanunsa masu nauyi akan omari. A hankali omari ya girgiza kansa mamaki yana sake narkar dashi,da gaske kenan hasashen da yasha yi gaskiya ne.......har yanzu bai gama sanin haisam ba da gasken haka take. "Har abada......baka taba bawa maqiyi dama koda ta takin qafa guda daya tak ne!......wannan matsoracin macijin dake fakewa daga raminsa ya sadado yayi muku b'arna ya koma.......ko ya sadado da zummar cutarwa........ba murna zakuyi saboda hargaginku yana sanyashi razana ya koma ba......a'ah.....tunkararsa zakuyi......ku bishi ku zaquloshi kuma kuma illata qarfinsa......ku maida jarumtarsa zuwa tsoro da kuma rauni". Ya qarasa maganar yana jin yaqininsa da qarfin gwiwarsa akan tafiyar tana ninkuwa. A hankali omari ya dora hannunsa saman bayan hannun haisam,muryarsa a tsinke kuma can qasa yace. "Na fahimta......na fahimceka haisam......wannan aikin bana qasar Ethiopia kawai bane.....aikin yiwa kaine.....aikin bawa mooti daya zama uba a garemu gaba dayanmu kariya.......na fahimta". Musayar kallo suka yiwa juna shida omari na wasu sakanni,kafin haisam din ya saki qaramin murmushi yana gyada kai,sannan ya juya yana ci gaba da tafiya. "Sassauqar hanyar shiga kawai ta rage mana mu nema" "Zamu samu!" Omari ya fada da qarfin gwiwa hadi da saki murmushi ya biyo bayan haisam din. ★Su biyu ne rak zaune cikin farfajiyar da aka qawata da nau'in shuke shuke dake sake bawa gurin wata nutsuwa da kuma wani yanayi na musamman. Tsaf gurin yake da wata irin tsafta da ba abinda ya cakuda da shukokin gurin balle ya jirkita nau'insu kyansu da kuma tsarin su. Daga gurin daya zamana na musamman saboda xamanta kuwa.......shimfidu ne na alfarma na wasu lausasan carpet,bayan wasu manya da madaidaitan fililluka da aka yiwa ado da gashin dawisu,aka kuma rubucesu da sunan masarautar AGADEZ din. (08187255862 lu'u lu'u novel) Qaramin sharhin littafin iziyya ne a hannunta da take duba sharhin cikin wasu fasalai........ A zahiri karatun takeyi sosai,saidai kuma a bad'ini hankulanta ya kasu gurare da yawa. Hankalinta na farko yana kan yaran dake sabgarsu daga gefanta. Tun sanda suka iso momma safiyya ta fahimci sakewa da walwala sosai daga yaran. Bata samu haihuwa me yawa ba.....kaman yadda sultane bai dasu da yawa.......amma Allah ya mallaka mata jikokin da suka share mata hawayen samun yara,ba ita kadai bama......harda sultane din.....duk kuwa da cewa dukkaninsu ba wanda ya haura shekara goma sha biyu. Abu na biyu kuma hankalinta da tunaninta yana kan maganar da sukayi jiya da dare ita da falaak. "Kin kira yayarki kuwa?" A nutse falaak din ta gyada kai "Na kirata momma.......har sau biyu,amma bata daga ba bata kuma kirani ba" . Shuru momma tayi tana qoqarin boye bacin ranta. So take ta hadiye emotion dinta,don babu buqatar falaak ta fahimci komai,batason qara ciwo akan ciwo Tsakaninsu. Zuwa yanzun batasan falaak din ta sameta ko bata sameta ba?. Daidai sanda take rufe littafin gami da fidda ajiyar zuciya falaak din ke takowa gurin. Doguwar matashiya wadda duka shekarunta ba zasu haura goma sha biyar ba. Sanye take da baqar yalwatacciyar abaya data lullube ilahirin jikinta gaba daya,banda saman qafafunta da hannayenta ba abinda kake iya gani. Wasu irin kamanni ne suke bayyana kansu......wasu irin kamanni dake nuna tsakanin qarfin jini nasaba da dangantaka tsakaninta da AKHNAN. Ba kamanni na fuska ba......kamannin da bahaushe yake cewa KAMANNIN JINI,wanda girman dangantaka da nasabar jini ke nuna kanta. Kamar jini ce kawai,amma kamanni na halitta tako ina sunsha bambam,kamar yadda suka yiwa juna nisa ta fannin halaye da kuma dabi'u. Launin fatar falaak wankan tarwada ce.....amma irin me hasken nan da kadan ya rage a sanyata cikin sahun fararen mata. Tana da tsahon data dara akhnan,don idan ka kalli falaak zaka iya zaton ta haura shekarunta. Tana da sauqin kai,tana kuma da sauqin mu'amala......dukkan halaye da dabi'unta sun hau da mizanin da momma taso akhnan ce saman wannan dabi'un. Gurare kadan kadan sukayi tarayya a halayensu. Falaak nada yawan shuru shuru kaman yadda akhnan miskilanci ya zame mata cikin jini da zuciyarta. Saidai falaak nada sakewa da mutum idan ta aminta dashi ko kuma ta saba dashi har kuyi hira. Falaak nada kyauta.....girmamawa da mutunta dan adam......yayin da ba lallai ka fahimci wadannan daga gurin akhnan nan ba......don bata jibanci kowa ba......batayi mu'amala da kowa ba ballantana ka fahimci inda tasa gaba. Komai na AKHNAN din ta tsarawa kanta iya ita daya,sai wanda taso sai wanda ta gayyato sai kuma wanda ta yiwa ALFARMAR YAYI TARAYYA DA ITA. Aeeda ce ta watsar da kayan wasan hannunta,ta rugo da gudu tana nufar falaak din. Tsoro yadan shigi falaak ganin gudun da Aeeda takeyi,ta tabbatar kuma daneta zatayi idan tazo,batajin kuma tana da sauran qarfin da zata riqesu ba tare da sun fadi ba,don haka kafin Aeeda ta qaraso falaak ta durqushe a wajen tana cusa kanta tsakanin qafafunta. zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal* *Lambar asusu:- 6019473875* *Safiya musa abdullahi* *Keystone bank* *KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN* 09166221261 KO 08187255862 *Al'ummar qasar nijer 🇳🇪* *2349166221261* *Safiya musa abdullahi* *NITA* *CFA 500* *SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI* 09166221261 *GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE* *MTN CREDIT 700 ZUWA GA* 09166221261 *SHAIDAR BIYA* 09166221261 *_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_* *QASAITA👑* *HUGUMANKU CE*✍🏽 💎 *L U'U L U'U* *_(The diamond)_*💎 *H U G U M A* PAGE 29 __________________________ https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mutanen Zuzeam ventures Ga wani sabon promo na bullo muku dashi don farin cikinku dajin dadinku Kunsan promo na na dabanne namu ba irin nasu bane hajiya ta mai kike jira da 7500 dinki ki kwashi kayan 19k 1. Rabin kazar mallaka 4500 2. ⁠married femfresh wash 2k 3. ⁠garuka 7in1 masu wata 7 ajiki 2k 4. ⁠Gumbarmadaradanonon rakumi 1500 5. ⁠Tsimin mallaka 2500 6. ⁠maganin infection 1500 7. ⁠matsin mallaka ba aba mai kishiya 5k Duka kayan 19k za a baki akan 7500 Kuma mutun 20 na farko sunada kyautar kayan 4k Matsin maida tsohuwa yarinya 1k Gumbar emergency 1k Turaren mallaka 2k Allah yaba mai rabo sa a Zuzeam ventures takuce 🥰👍🏼 Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka Mallaka Maganin sanyi Maganin cire tumbiMaganin farin jini Maganin matsiMaganin sa ni’ima da dandano Dulka Amare Set na gyran jiki Set na amarya Tabaje tsumin Gomba Xuma kiba ta hips and Brest Magungunan gyran Brest Magungunan Karin hips Maganin sliming Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi https://wa.link/l1gcz8 gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips DOMIN samunta Kai tsaye ta WhatsApp 08144015291 muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻 😁😁😁 https://wa.link/l1gcz8 kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki ____________________________ Cikin dariya Armelle da qarasowarta gurin kenan ta daga Aeeda cak tana dariyar da momma dake zaune daga nesa tana kallonsu itama ita takeyi. Aeeda qarfi falaak tsoro,cikin sati guda kacal da zuwan yaran sun bata wani farinciki......sun bata wani nishadi da nutsuwa,taji a jikinta tamkar tana hadewa da kammale ahalinta guri guda da wani irin kyakkyawan fata da kuma saka ran su zama wasu ababen alfaharin qasar niger da masarautar agadez din gaba daya. Falaak dake durqushe batasan me ya hana Aeeda qarasowa ba,tadaiji muryar armelle tana cewa. "Matsoraciyar uwa......ki miqe hakanan,aeeda ta barki da tsoronki". Kanta ta daga idanunta suka sauka kan armelle dake dauke da aeeda,saita saki wani gauron numfashi ta miqe tana gyara yafen mayafin abayarta da sulbin gashinta ya sakashi sulalewa ya fadi. "Kwanan nan zan fara raba hanya dake aeeda.....ke bakisan kalar qarfin da kike dashi bane?". Sosai aeeda ta riqe wuyan armelle tana dariya abinta. A shekarunta guda hudu rak da take dasu,itakam ba komai bane ma take fahimta ba,ko yanzun ma hargagin falaak dariya ya bata,ta riqe armelle da kyau wadda take nufar momma don isar mata da saqon da take dauke dashi. "Sauketa armelle......wannan inajin anya ba noma zamu koya mata ba?" Momma ta fada muryarta a washe. Dariya armelle ta saki,ta tsugunna tana sauke aeeda,wadda kaman jira takeyi ta fella ta koma wasanta abinta. Gefen momma falaak ta zauna tana mitar qarfin aeeda,momma ta kalleta kadan "Kin sake kiran yayarki?" Dakatawa da maganar falaak tayi sannan ta girgiza kanta a nutse. "Na manta momma ban sake kira ba". Dauke dubanta tayi ta mayar kan armelle. "Dauko wayata ki kiramin biftu" "In sha Allah" Armelle ta fada tana matsawa daga gefe kadan ta dawo da wayar. Shuru ne ya ratsa wajen sanda wayar ke bugawa tana ringing tare da tafiya kai tsaye zuwa wayar wanda aka kira din. *AKHNAN* Duk da cewa ranar tana cikin ranakun fitarta aiki.......amma saita soke fitarta aiki a ranar. Ta tabbatar kusan d'ai d'aikun mutane ne cikin ma'aikatan company dinta,manyan da qananan wadanda basu kalli wasan ba,ta kuma tabbatar da yawansu jiran isowarta company sukeyi. Duk da basu da wata fuska ko kuma damar da zasu iya fuskantarta da magana makamanciyar wannan......don kuwa baqon abune ganin fuskarta koda kuwa kai din dan halalin kamfanin ne. Samun damar ganinta yana ga d'ai d'aikun mutane,su dinma sai abinda ya zama dole,so ba wanda yake da cikakken access da office dinta ballantana ya samu ganinta kai tsaye. Ko ya zama dole ka ganta,to sai ka shallake wadansu mutane kafin ka samu izini da daman hakan,cikinsu harda aisa da shehnaz. Haka kawai take jinta cikin nishadi,musamman da gidan ya zamana ba 'yan takurarta aisa da shehnaz,don dukansu sun fita office ita daya ta rage. Ko da buhaina ta hada mata breakfast ma kadan taci ta koma ta kwanta abinta. Bacci tayi sosai,don da qyar ta tashi tayi sallar azahar,sannan ta zauna tana duba ayyukan dake office ta cikin system dinta. Awa biyu ta shafe kafin ta janyo waya tayi kiran barra'u. "Hadamin ruwan wanka" Ta fadi ba tare data kalleta ba tana qoqarin concluding wani report data gama summary dinsa. Cikin girmamawa ta wuce,ta kuma shirya mata toilet din,hatta da towel ta ajjiyeshi a inda ya dace,ta kuma saisaita yanayin dakin yadda zai dace da jikinta yadda takeso,sannan ta fito tana shaida mata ta kammala. Batace komai da ita ba,itama bata wani damu da hakan ba ta taka ta fice don ta turo birra ta qarasa aikinta. Da sallama birran ta shigo,ko kafin tace wani abu akhnan ta daga mata yatsunta,abinda ya alamta mata bataso tace komai.....ta wuce kawai tayi aikinta,sai ta wuce zuwa cikin. Sashen kayan sawarta ta isa,ta kuma zabi sutura kala biyar kamar kullum,ta duba bangaren undies ta ciro mata,sannan ta fito dasu ta jera mata su saman gadon. Kusan a kowacce rana hakan ce take kasancewa,birra buhaina bushira da barra'u sune duk wani motsi nata,sune komai nata. Ida akwai wani abu da akhnan ta sani shine ta zare tufafin dake jikinta ta watsar ta shiga ta wanke fatarta ta dauro jikinta da towel,sai sanya under wears dinta kawai. Wani lokacin hatta da kayan nata sai sun taimaka mata wajen sanyawa,musamman idan suka kasance ba simple dressing zatayi a ranar ba. Kamar ta fannin abinci,abinda kawai ta sani shine........ta duba me aka dafa,idan yayi mata tace su zuba mata ta tsakura ta tashi tabar gurin,idan baiyi mata ba ta saka order na wani abun a kawo mata,musamman idan 'yan sarautar suna kusa,bata sha'awar fita. Wani lokaci ma ciye ciyenta zatayi kadan taci gaba da harkarta,kasancewar sam abincin bai dameta ba. Koda taci abincin dan abinda takeci din bai kai ya kawo ba,amma hakan bai hanata jikinta da fatarta wani irin kyau murjewa da kuma daukan hankali ba,kasancewar tana ta'ammali da madara shanu data raqumi tatacciya. Ko a yanzu ma data gama system din nata kawai ta iya dauka saboda muhimmancinta tana wucewa ciki da ita. Bayan ta wuce toilet birra ta dawo ta kwashe komai ta killace,ta kuma dauke inner wears dinta ta wuce dasu zuwa laundry room don tsaftacesu kaman yadda suka saba. Da dogon towel nannade saman kanta ta fito,wanda da alama wankeshi tayi saboda yadda qananun gaban goshinta suka kwanta sosai a goshinta. Da idanu takebin kayan daya bayan daya tana son gane wanne ne ya dace da yanayinta. Qaramin tsaki taja tana ware towel din gami da zareshi daga kanta ta wurgar dashi a gefe,wannan ya bawa dogon gashinta da tsahonsa yakai har saman mazaunanta kadan bai qarasa kansu ba damar warewa. Hannu tasa ta sake daga kayan,batasan sai yaushe birra zata daina debo mata kayan da basu dace da yanayin ba. Watsar dasu tayi ta koma bakin gado ta zauna,ta jawo wayarta tana qoqarin kiran birra kan tazo ta maida kayan ta debo mata wasu kiran momma din ya shigo. Idanu ta zubawa screen din wayarta daketa motsa numbers din dake kai kawo saman screen din. Ko sau daya bata taba sha'awa ko marmarin saving number wayar matar ba. Har yanzu ta kasa jin akwai alaqa a tsakaninsu kamar yadda sultane da mammin suke fada. Zuciyarta empty take akan matar.......ko kwatar kwatar kwatar kwatar abinda takeji akan mammina babu shi ko digo a zuciyarta a kanta. Sau da dama ma tana mancewa da ita cikin rayuwarta,tana mancewa da komai daya shafeta,ciki kuwa harda falaak din. Duk da cewa yarinyar bata cikakken sati bata tabata ba,kota watsapp din da take jimawa batabi ta kansa ba,ko ta email da sauran hanyoyin tura saqonni,saboda abune me wahalan gaske ta kirata,kamar yadda itama ba zata iya tuna lokaci na qarshe data kirata din ba. (08187255862 Lu'u lu'u novel paying) Ganin kiran ya sake shigowa a karo na biyu ya sakata sakin qaramin tsaki,tana jin kamar ta dameta ne,tana da tabbacin kafin su kammala wayar saita gaya mata wani abu da zai sanya ranta ya baci. Batasan me yasa ba kullum wani irin kallo take mata,tana ganin kallon da take mata ma kaman bata aminta da zamanta a Niamey bane,tasha fadi kuma yasha shiga kunnuwanta,don matar macace da bata shakka ko shayin fadin maganar data dace da ra'ayinta,koda akan waye kuma koda a gaban waye. Muryar falaak da taji tana sallama ta sassauta mata abinda takeji a ranta. Ta amsa sallamar cikin qasaitarnan tata. "Bonsoir sœur chérié(barka da yamma lovely sister)" Falaak ta fada da wannan sanyin nata. "Chérié?(abar so?)" Akhnan ta fadi qasa qasa tana juya kalmar. So take ta fadi wani abu da zai hambarar da kalmar ko yaya ne,amma sai bakinta ya gaza furta komai. Tadan nisa kadan muryarta a nutse ta amsa mata. "Bonsoir" "Kina lafiya yaaya?.......inata kiranki ban sameki ba" Falaak ta sake fadi can qasan ranta tana jin wani abu yana motsawa game da akhnan. Duk duniya zata iya cewa ita daya ce......tana jin wannan kadaicin har cikin jininta.......duk duniya akhnan kawai zata kalla a mazaunin shaqiqiyar 'yar uwa,wadda ba wani dama komai qanqatarta da zata iya yanke ko rarrabe jinin da yake gudana jikin akhnan da irin jinin da take gudana a nata jikin. Hairaan ce ta biyu....hairaan din ce kuma tayi qoqari matuqa wajen cike mata dukkan wani gibi da takejin tana dashi,saidai akwai wannan gurbin,har yanzu akwai wannan space din da babu abinda ya cikeshi. "Je suis accupé(nayi busy)" Ta fadi a taqaice tana duban birra data shigo dakin a sannan ta kuma duqe tana jiran umarninta,sai tayi mata nuni da hannu akan ta kwashe kayan ta maidasu inda ta debo,daidai sanda falaak ke gaya mata. "Na kira mu gaisa......na gaya miki mun dawo agadez.....ni da aeeda da Aafreen". Shuru tayi tana son tuna yaran su waye?. Tasan hairaan.....tasan kuma itace mamarsu......amma sukam yaran ko cikakken kamanninsu ba zata iya tunawa ba,hasalima sunayen nasu banda yanzun falaak data fadi babu guda daya data riqe. Ta taso a matsayin 'YA GUDA.....ta taso a sansanin da babu wani yaro da ake gani......ba wani yaro da ake bawa kula gata da tarairaya.......ba wani yaro daya isa ya gilma ya gaban shugabancinta,ta gaban qaunarta.....ta gaban iko da sangartarta,da haka zuciyarta ta ginu ta wani sha'awar yaro burgewa ko qauna. Ita daya take kalla a matsayin yarinya a wancan lokacin,a yanzun kuma ita daya take kalla a mazaunin wadda ta samu dukkan soyayya. "Yayi" Ta sake amsawa a taqaice,qasan ranta tana jin meye hadinta da dukka wannan labarin?,meye alfanun da zata samu da falaak ke bata lokacinta haka?. "Yaushe zaki shigo agadez?......II y a longtemps que nous ne nous sommes pas rencountrés(mun dade bamu hadu ba)" "Pas pour le moment(ba yanzu ba).....Appelle-moi plus tard,merci(kya sake kirana wani lokacin.....na gode)" Sai ta yanke kiran tana jan siririn tsaki gami da kangarar da wayar a gefe tana matse yatsunta guri daya. zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal* *Lambar asusu:- 6019473875* *Safiya musa abdullahi* *Keystone bank* *KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN* 09166221261 KO 08187255862 *Al'ummar qasar nijer 🇳🇪* *2349166221261* *Safiya musa abdullahi* *NITA* *CFA 500* *SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI* 09166221261 *GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE* *MTN CREDIT 700 ZUWA GA* 09166221261 *SHAIDAR BIYA* 09166221261 *_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_* *QASAITA👑* *HUGUMANKU CE*✍🏽 💎 *L U'U L U'U* *_(The diamond)_*💎 *H U G U M A* PAGE 30 __________________________ https://wa.link/l1gcz8 ASSALAMU ALAIKUM Mutanen Zuzeam ventures Ga wani sabon promo na bullo muku dashi don farin cikinku dajin dadinku Kunsan promo na na dabanne namu ba irin nasu bane hajiya ta mai kike jira da 7500 dinki ki kwashi kayan 19k 1. Rabin kazar mallaka 4500 2. ⁠married femfresh wash 2k 3. ⁠garuka 7in1 masu wata 7 ajiki 2k 4. ⁠Gumbarmadaradanonon rakumi 1500 5. ⁠Tsimin mallaka 2500 6. ⁠maganin infection 1500 7. ⁠matsin mallaka ba aba mai kishiya 5k Duka kayan 19k za a baki akan 7500 Kuma mutun 20 na farko sunada kyautar kayan 4k Matsin maida tsohuwa yarinya 1k Gumbar emergency 1k Turaren mallaka 2k Allah yaba mai rabo sa a Zuzeam ventures takuce 🥰👍🏼 Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka Mallaka Maganin sanyi Maganin cire tumbiMaganin farin jini Maganin matsiMaganin sa ni’ima da dandano Dulka Amare Set na gyran jiki Set na amarya Tabaje tsumin Gomba Xuma kiba ta hips and Brest Magungunan gyran Brest Magungunan Karin hips Maganin sliming Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi https://wa.link/l1gcz8 gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips DOMIN samunta Kai tsaye ta WhatsApp 08144015291 muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻 😁😁😁 https://wa.link/l1gcz8 kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki __________________________ Ta bangaren falaak shuru tayi,tana gaza sauke wayar daga kunnenta. Daga yadda momma safiyya taga falaak tayi tasan akwai wani abu,sai ta miqa hannu tana zare wayar a hankali daga kunnen falaak. Sosai ran falaak ya tabu,ta waiwayo a hankali tana kallon momma. Tayi zaton zataga bacin rai akan fuskar momma din......ta tsammaci zataga fushi ko nuna rashin jin dadi.....aah,a maimakon hakan murmushi taga tana yi. "Kinji haushi ko?". Ta fada tana tsare falaak da ido. Qasa falaak tayi da kanta,don batason ta yiwa momma qarya,batasom ta cewa momma bataji haushi ba. A nutse armelle ta motsa,tanason basu guri ne don ta fahimci magana ce data shafesu zasuyi,batason jin kowanne sirri nasu,duk da tana dauke da manyan sirrikan momma safiyya,to amma ita din me kamewa ce gami da fidda kanta daga dukkan sha'anin da ba'a nemi ta tsoma kanta ba. "Ki gafarceni......na katseki,malamin nan ne ya iso......an saukeshi kuma a masaukin baqi na farko,nace bari na sanar miki". Waiwayawa momma tayi tana maida hankalinta ga armelle. "Ma sha Allah......a saukeshi da dukkan nau'in abinci da nasha......a bashi uzuri ya saurareni na minti biyar zuwa goma kacal,ina fitowa". " An gama Allah shi taya miki" Armelle ta fadi tana miqewa. D'aneta aeeda tayi kuwa kam tace sai ta bita. Da murmushi a fuskar armelle ta tsugunna aeeda ta d'ane bayanta suka fice tare. "Kinji ba dadi falaak?" Momma ta sake jefawa falaak tambayar. A wannan karon falaak din dago kanta tayi kai tsaye tana duban morsa safiyya. "Don Allah momma......don Allah....." "Karki roqeni akan kada nace ki sake kiranta falaak......saidai ki canza wata buqatar.......a wadda zaki canza ma din kada ki sako batun nesanta da ita,.....kada kuma ki sako batun yanke mu'amala da ita". Momma ta fada fuskarta na komawa yanayi na gaske. Shuru falaak tayi tana duban momma din,kafin ta zare idanunta ta maida gefe tana qoqarin hadiye sosuwar da ranta yakeyi,tanason cinye zafin da taji wai ko hakan zai bata damar fuskantar abinda momma ke sln gaya mata. Duk da tasani har yau,ko sau daya bata taba fuskantar momma a irin wannan yanayi da zance irin haka zai wanzu tsakaninsu ba.......bata sani ba,momma dince bata fahimceta ba,ko kuma itace bata da fadin qirjin fahimtar momma din?. Tattausan hannun momma daya kamo nata hannun shi ya janyo hankalin falaak gareta. Idanunta suka sauka cikin na momma,take wani abu ya taso ya daki zuciyarta ya kuma karyata. Wannan raunin da ta saba gani a idanun momma......wannan raunin da bata taba ganinsa akan komai ba sai akan akhanan......akhnan din dai?,wanne irin qauna ce haka take mata?,wacce irin soyayya ce wannan?. "Falaak......ki taimakamin wajen raya wannan zumuncin.........koda bayan raina falaak ban amince ki yarda akhnan ba,koda bana raye ban yarda ki zubda zumuncinku da akhnan ba,dukkaninku abu guda ne....jini daya ne yake zagayawa a jikinku......iyayenku daya maza da mata.....kaman yadda iyayen iyayenku ma daya ne......ki taimaki wannan igiyar karta tsinke da mafi munin tsinkewa" Da sauri falaak ta kama hannuwan momma gaba daya ta riqe da kyau. Idan har da gaske tayi gani me kyau hawaye ne suke neman taruwa qasan idanun momma din nata......me yayi zafi har haka?. "Kar kice zaki zubda mana qwalla.......zata zame mana masifa momma........nayi alqawari daga yau......kome yaaya zatayi......kome zata yimin ba zaki sake ganin koda bacin raina ba......zanyi saboda ke......zanyi saboda sultane......zanyi saboda zumuncin". Wani murmushi dake cakude da wani irin pain morsa safiyya ta saki,ta jawo falaak jikin ta ta rungumeta tana fadin. "Allah yayi muku albarka,ya shiryamin ku......ya baku nagartattun mazajen da zasu riqe mana ku bisa amana,su kama hannuwanku su doraku akan tafarki madaidaici". Har can tsakiyar zuciyarta addu'ar momman ke ratsawa,tana jin wani qarin nutsuwa da kuma relief sosai a zuciyarta. ★Cikin tarin nutsuwar nan tata take takowa gaban nanay din. Hannunta dauke da madaidaicin kwanon da yafi kama da akushin da aka zamanantar dashi da ado da kuma tambarin dake nuna sarautar JIMMA. Kanta a qasa ta qaraso gabanta,ta tsugunna a hankali ta ajiye kwanon gabanta. "galatoomaa(na gode)" Nanay ta fada cikin murmushi tana duban samee data zame a hankali kanta a qasa ta zauna a gabanta. Bude kwanon tayi wanda ke dauke da dafaffen maganinta da wasu irin ganyayyaki dake qarawa masu shekaru irin nata kuzari da kyan jiki. Yankin jimma manoma ne na gaske.....manoman da bawai iya abinci kadai suke komawa ba.....aah,hatta da coffee tarin magungunan da qasashen turawake rububin zuwa siyan ganyayyakin su kuma maidasu maganin bature......irin wannan abun ya sanyawa haisam tunanin bude makeken kamfanin sarrafa magunguna......wannan tunanin ya sanyashi saka Aadel da hussam karantar pharmacy. Bismillah tayi,ta dauki maganin tasha sau uku sannan ta ajiye,samee ta matso ta dauki murfin ta rufe sannan ta maidashi gefe,har a sannan idanun nanay suna kanta. "Samee" Nanay ta kirata,har cikin jikinta taji kiran,tayi kaman zata dubeta amma ta kasa,saita amsa kiran tana maida kanta qasa. Maganganu ne sosai a ran nanay da takeso tayi da samee.....amma kafin tace wani abu kira ya shigo wayarta dake aje a gefe,kiran daya dauki hankulansu su duka ita da samee din. Tana karance da ita,daga yadda taga reaction na samee din ya gaya mata me kiran tun kafin takai ga qarasa miqo mata wayar,ta miqa matan da wani irin sanyin jiki sannan ta soma takawa zata fice don basu guri. "Koma ki zauna" Nanay ta fada a nutse tana daga kiran sannan ta kara a kunnenta. "Wa'alaikumussalam warahmatullah" Ya maidawa nanay martanin sallamartata da muryar nan tasa dake cike da wani irin sauti me fusgar hankali da kunnuwa,walau karatun qur'ani yakeyi ko magana yakeyi dakai. "Akkam jirta nanay?(kina lafiya nanay?)" "am fine hojjechaa jira alhamdulillah(ina lafiya alhamdulillah)". Sassanyar ajiyar zuciya ya sauke yana sauke qafafunsa daga saman lallausan gadon nasa. A duk sanda zai matsa daga inda suke koda na kwana d'aya ne......sai ya dinga jin kamar wani abu zai samesu. Ya sani wannan din tasirin shaidanne......don yayi imani yayi kuma yaqinin ba abinda ya isa ya samu wani bawa saida nufin ubangiji. "Komai lafiya lau nanay?" Ya sake tambayarta yana dubansa kansa cikin madubin daya koma gabansa ya zauna. Armless shirt ce a jikinsa sakakkiya,sai wandon daya sanya da duka duka iyakacinsa qaurinsa,ya zarta gwiwa amma baikai idon sahu ba. Dukkan kayan baqaqe ne sidik,cotton masu dauke da tambarin kamfanin LV wato. "Muna cikin amincin Allah Muhammad". " Ma sha Allah" Ya amsa mata yana aza hannunsa saman gashin dake habarsa da kuma kuncinsa. Yana wassafa ta yadda zaiyi magana ne da nanay......ta yadda zata kuma fahimceshi da kyau. "Magana kakeso kayi muhammadu......gayamin me yake faruwa". Lumsassun idanunshi ya lumshe,wani qwataccen murmushi yana subuce masa. Nanay ta daban ce......wata irin uwa da tasha banban da dukka uwayen daya sani,nanay kyauta ce daga Allah,tana iya fahimtar maganar da d'anta yake mata da kowanne yare. Idan yace yare bawai yana magana akan yare na harshe ba,yare na yanayi.....yare na gabbai da kuma yare na motsi. Qafafunsa ya aza saman stool din dake gabansa,yayi relaxing sosai cikin kujerar sannan ya fara mata bayani. Batace komai dashi ba harya kammala. Shurun nata har yayi yawan da sai daya kira sunanta. "Nanay?" "Tunani nake muhammadu". " Karkiyi tunanin komai Nanay.....Allah shine me rayuwa.....shi yake tsarewa". "Muna fata kuma yaci gaba da tsarewar.......wacce qasa ce muhammadu?" Ta tambayeshi a karye. "Niger agadez". Wani siririyar faduwar gaba ta saukar mata. Kiran sunan qasar hade da garin ya zame mata tamkar wani tuni akayi mata.....tuni a KANTA.....fuskar da har yanzu taqi bacewa cikin idanunta.....kaman yadda sautin muryarta taqi bacewa daga kunnuwanta. "Agadez muhammadu?" "Eh nanay......da wani abu ne?" Kai ta girgiza a hankali,saita zarce da jan hankalinsa kamar yadda ta saba,da rufewa da tarin addu'o'i. "Kada kace zaka rufemin komai bayan tafiyarka......ina da buqatar sanin kowanne hali kake ciki......inaso a wannan karan na zama qawarka kuma abokiyar shawararka fiye da ko yaushe.....Allah ya albarkaci rayuwarku gaba daya". " Ameen nanay " Ya amsa yana lumshe idanunsa. Haka kawai yaji zuciyarsa kamar tayi rauni kadan,ya sani a yanzun idan aka zubewa nanay zabin ya tafi ko ya zauna.....tabbas da gudu zata zabi ya zauna din,saidai wannan tafiyar nada tarin muhimmanci a rayuwarsu gaba daya.....amma yana sanya ran tafiyar ta zama ta qarshe da zata kasa samar da gamsuwa cikin zuciyar nanay kamar yanzun. Yana shirin ajiye wayar tasa ya fahimci da shigowar sabon saqon email. Budeta yayi ya kuma wuce kai tsaye zuwa gmail dinsa. Da sauri ya aje qafafunsa qasa yana bude lumsassun idanunshi da dukka girmansu. "Welcome to NIAMEY horse race........you're successful registered to the special horse race batch 2 and final.....muhammad ja'afar". Sau uku yana maimaita karanta email din da baisan daga inda ya fado ba......saidai a iliminsa na karatun na'ura me qwaqwalwa,bata yadda za'ayi saqon haka kawai ya fado email address dinsa saida wani dalili. Omari na ya fado a ransa,sai ya sauka da dukkan nutsuwarsa ya sanya lallausan bedroom slippers dinsa ya fara takawa a hankali ya nufi balcony din da ya baro Omari din dazu a zaune yana qoqarin tattara bayanai. Sama sama yake jiyo muryar omarin,da alama waya yakeyi,kuma wayar ta masa dadi da gaske,don kuwa yana iya jin fitar sautin dariyarsa. Yana dab da shiga balcony din ya fahimci conference call yakeyi shi dasu mutallab naseeb khadeem da Amjad,muryar maleek ne kawai bai samu jiyowa ba. (08187255862 lu'u lu'u novel paying) "Yauwa......gashinan ma" Omari ya fada yana karkato da fuskar system din saitinsa sanda yake qoqarin zama saman bean bag din dake gefan omari. Zama yayi Normal zama a wajensa......amma a idanun me kallonshi zama ne dake nuna zallar qasaita da sarauta dake yawo a jininsa. Murmushi Amjad ya saki daga allon system din yana duban haisam. "Ya zame maka jiki.....yabi jikinka da kyau......yanzun idan nace wani qasaitaccen zama kayi fa ba zaka yarda ba" Dukkaninsu dariya suka sanya,abinda ya sanya haisam fidda wani siririn miskilin murmushi yana kuma gyara zaman nasa daga yadda yake a dazun. "A'aha......an kuma dai" Mutallab ya fada yana duban haisam din. A wannan karon dole suka sanya ainihin murmushi subuce masa,wanda har sai da jerarrun fararen haqoransa suka bayyana. "Ba zaku canza hali bane?" Haisam din ya fadi da wani irin nutsuwa wadda tun asali tasa ta bambanta da tasu. "Indai akan fadin gaskiya ne ba zamu canza ba......ina aka kwana ne?......ba wani labari?" Mutallab ya tambaya yana karbar cup daga hannun matarsa wanda iya hannunsa ne kawai daya miqa ya karba cup din ya bayyana. Hannu haisam ya aza saman sumarshi yana shafata a nutse,yasan me haisam ke nufi,indai yace ba wani labari?.....to da gaske yake,yana son yaji labarin yayi budurwa......ko ya samu matar aure. "Akwai labarai" Omari ya fada da sauri sannan ya dawo da fuskar system din saitinsa. Idanu haisam ya zube ma omari,wanda sosai yaji a jikinsa haisam din ya kafeshi ne da wadannan mayatattun idanuwan nasa,shi kuma a yanzun bayajin akwai abinda zai dakatar dashi daga bawa su Amjad wannan labarin,musamman da signal ya harba ya nuna amsa maleek ma ya iso online. Hannu kawai haisam ya miqe ya bame fuskar system din ya hadeta da juna yana tsare omari da ido bayan ya danne mic din. "Me kakeson gaya musu?,labarin qanzon kurege?" Yayi maganar yana dage masa dukka girarsa biyun ba yare daya dauke hannunsa daga system din ba. Shima girar ya dage masa masa dariya tana kubce masa. "Idan kai baka sonsu su suna sonka ai......ya kamata a nema musu tallafin masu yi musu campaign ko zaa dace daya a cikin su suyi wuf dakai.....ko duka biyun ma" "Biyu.....waye da waye." "Saami da Menelik". Sosai ya tsaya yana duban omari. "Wato har qwaqwafinka yakai can omari?" Dariya sosai omari din ya saki ganin yadda haisam din ya hade rai da gasken gaske. Dariyar omarin ta fara isarsa,ya kuma tabbatar a yanzu haka sunbar su maleek akan layi,sai ya saki siririn tsaki ya dauki system din yana riqeta a hannunsa,sannan ya bude screen din yan zarcewa zuwa wani parlor din daban. zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal* *Lambar asusu:- 6019473875* *Safiya musa abdullahi* *Keystone bank* *KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN* 09166221261 KO 08187255862 *Al'ummar qasar nijer 🇳🇪* *2349166221261* *Safiya musa abdullahi* *NITA* *CFA 500* *SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI* 09166221261 *GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE* *MTN CREDIT 700 ZUWA GA* 09166221261 *SHAIDAR BIYA* 09166221261 *_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_* *QASAITA👑* *HUGUMANKU CE*✍🏽 💎 *L U'U L U'U* *_(The diamond)_*💎 *H U G U M A* PAGE 31 *_Domin qulla huldar kasuwanci damu,HUGUMA CLOSET.......,siya ko siyowa wani,reposting ko sari akan farashi me rahusa da babu irinsa,maza yi joining group namu don samun ingantattun kayan da babu ha'inci a ciki da izinin Allah_* https://chat.whatsapp.com/FrqgC0YmUWP4FPmUzYuLJX Saman ottoman ya zauna,ya jawo wani ya dora system din akai yana goye hannuwansa a qirjinsa sanda fuskokinsu dukkaninsu suka fito tarwai cikin screen din. Har hada baki sukeyi wajen tambayarsa wanne labarin omari zai basu?. Hannuwansa ya watsa yana cin serious. "Bani nace xan baku labari ba......saiku jira parrot din yazo ya baku" Dariya suka saki kafin maleek yace. "Ranar Saturday din zaka sauka agadez din?.....qarfe nawa race din zai fara?.......ya zama dole muje mu nuna solidarity". Idanu waje haisam ke kallonsu ganin yadda suka barke da maganar da zancan tseren dawakan. "Hi guys" Ya fada da Sassanyar muryarnan tasa da yakanyi amfani da ita wani lokaci yana daga fararen hannuwansa. Dukka hankalinsu suka bashi. "Wanne race kuma?" Ya kuma tambaya yana baza idanunshi a tsakaninsu. "Look man......wannan wani abune na daban a qasar daba tamu ba.......ba kuma haramun bane bare ka haramta mana zuwa......so please bama buqatar wani sharhinka okay?" Khadeem ya fada yana dage dukka girarsa,kafin kuma ya sake cewa wani abu khadeem yayi off,sai dukka yaga kowannensu yayi off,alamun zuwa kenan ba gudu ba ja da baya. Shuru yayi ya zubawa system din da kowa yayi off ido yana dubanta. Yana jin kamar hadin bai dace ba,bai kamata Omari yayi wannan hadin a qasar da suke da gagarumin aiki a cikinta ba,sai yayi shutting down na system din ya dauketa cak ya nufi dakin da omari yake sauka. A nutse ya tura ya shiga,sai ya sameshi saman abun sallah yana raka'ar qarshe,da alama wuturi yakeyi(sallar wuturi nada matuqar muhimmanci sosai.......Allah yana sonta,koda baki da daman sallar dare,kiyi wuturi kafin ki kwanta). Koda ya sallame sai ya juyo yana duban haisam din. "Wanne irin ganganci ne wannan omari?,wanne irin kuskure ne haka?". Zama yayi sosai saman abun sallar bayan ya juyo yana duban haisam din. "Hanya muke nema a sauqaqe ta shiga garin agadez cikin yanayin da zai badda hankulan mutane......ba wata hanya mafi sauqi sai wannan.....sassauqar hanyar da zata bamu daman sajewa da 'yan garin a cikin sauqi". Shuru haisam yayi yana juya maganar taren da jefata nisan nisan hankali da kuma mizanin da zaiyi daidai da ita. Shurun da haisam yayi bai sanya omari katse shurun ko katse masa tunani ba. Don ya tabbatar a dukka shurun haisam din akwai dogon nazari da hangen nesa . "Wannan action din naka zai iya calling attention na wadanda bai kamata ba......ka gane mana omari" Duban haisam ya sakeyi kafin yayi qasa da kansa yana dafe hannunsa guda daya da kan nasa. Sai a yanzu da haisam yayi maganar da wannan yanayin ya tuna da abinda ya kamata ace ya tuna dashi din kafin wannan lokacin. Tun suna da qananun shekaru mooti ya hana haisam shiga kowacce gasar tseren doki,saboda wani irin maita da yake dashi gurin qurewa doki gudu. Ya qware sosai irin qwarewar data sanya nanay ta yiwa mooti magana akan BAKI. "Ina tsoron baki akan muhammad......baki gaskiya ne Allah ya taimakeka,a duk sanda zai shiga wata gasa shike zama na daya,kada baki ya kassara mana shi". Sosai mooti ya fahimceta,ya kuma fahimci inda ta sanya gaba,take kuma ya hana haisam shiga kowanne gasa bama ta doki kawai ba. (Wannan din wani kariya ce data kamata kowanne iyaye su bawa yaransu,bawai kayita murna yarona ta daya yake zuwa ba....yarona ya iya kaza,ai yarona yayi mugun iya kaza.......baki baki masifa ne akan 'ya'yanmu,baiwar da Allah ya yiwa yaronka boyeta kakeyi,har sai sanda ya isa munzalin da duniya zata gani,baki gaskiya ne.....wani baisan kuma yana dashi ba,koda yaronka ne ka rage tankashi,don akwai da dama iyayen da suka cinye yaransu da bakinsu suka gusar da wata baiwa ta kyau yawan gashi ko farinjinin jama'a da yake dashi,dake da ubansa kansa ku rage tanka yaranki,Allah ya bamu kariya da tsari irin nasa ameen summa ameen). "Na riga na shigar da komai.....sunyi approving kuma......yanzu mene abunyi?" Omari ya fada yana bawa haisam dukka hankalinsa. Ajiyar zuciya ya sauke yana sauke hannayensa qasa "Zan gani......zanyi dukkan qoqari wajen ganin komai ya tafi daidai ba tare da wata matsala ba" Ya fada yana miqewa hadi da zube hannayensa a aljihun wandonsa. "Me gaminka da English ne?" Omari ya tambayi haisam din yana cire hular kanshi ya aza saman abun sallar da yake kai. Juyawa haisam din yayi a nutse,kaman bazai tanka masa ba,har sai da ya kai dab da qofa "Idan baka da siffofi mabanbanta ka sani baka cika mizanin zama ma'aikacin NISS ba...........dole ka zama a duniyarka,dole kuma ka zama a wata duniya ta daban da taka". Shuru omari yayi yana bin hanyar da haisam ya fita da kallo,murmushi na fita kadan kadan daga fuskarsa. Shi din shaida ne......kyakkyawar shaida kuma me cike da tabbacin muhammad haisam ya banbanta da mutane masu tarin yawa........idan maganar intelligence akeyi nashi na dabanne......komai nasa tamkar an zabar masa ne.....kamar haka yaso ya kasance. ★★*NANAY* Boyayyar ajiyar zuciya ta sauke tana gyara zamanta idanunta suna kan saami. "Saamirah" Ta kira sunanta a tausashe,abinda ya sauke saukar da nauyi ga jiki da zuciyar sameera din kenan. "Na'aam nanay" Ta amsa ba tare data iya daga idanu ta kalleta ba. "Saamee......kada ki saka rai me yawa......kada kuma ki saka buri da yawa,amma kuma kada ki sare,kada kice kin gaza,kada kuma kice zaki daina har sai kin cimma burinki......". Wani faduwar gaba dukka maganganun nanay suka saukar mata dashi. Kunya da nauyi suka wani irin dabaibayeta,tana jin kamar ba zata iya motsawa daga inda take ba. Kada dai ace hatta da nanay ta fuskanci abinda ke zuciyarta?,dama kallonta kawai nanay keyi?. Yanayin yadda saami din ta takura cikin tsangwamar kanta ya sanya nanay sakin boyayyen murmushi. "Koda ban haifeki ba saame ina iya fuskantar wasu al'amura daga yaran da suma ba nice na haifesu ba,ke din amana ce a hannunmu saami,dole mu sanya idanu a duk wani motsi naki kaman yadda zamu sanya akan na yaranmu........haisam......yaro ne da ban taba hasashen samun kyautar Allah kamarshi ba,yana da wasu nagartattun halaye da nayi imanin ba zaki wulaqanta ba,ba kuma zai wulaqantaki ba saboda kina sonshi.......amma yana da kebantattun halaye da suka sha banbam dana sauran abokan rayuwarsa.....yana da zabi.......yana da kuma irin nashi yanayin.....ko bayan haka ma gaba daya,zanso ko wacece zata shiga rayuwar haisam ta fara samun soyayyarsa tukunna......ta nemi soyayyarsa da kanta kafin ta kutsa kai cikin rayuwarsa,wannan ne kadai zai sanya ta fahimceshi,ta bashi uzuri,ta bashi cikakkiyar kariya a kowanne irin yanayi,irin kariya da nutsuwar da kowacce mace ta gari take bawa mijinta......" Sai tayi shuru tana maida numfashi,tana ganin yadda maganar ke samun kyakkyawan matsugunni a zuciya da kuma hankalin saame din. "Zanso a sanda zaki shiga rayuwar haisam ki shiga da dukkan daraja da martabarki ta diya mace,kaman yadda zan sowa yaran da na haifesu a ciki na.....zanso ki samu wannan martabar da mutuntawar.......kin cancanta saami,kina da kowanne irin quality da namiji ke buqata a gurin mace,bana haufin watan watarana zaki samu wannan gurbin......zaki samu wannan muhallin......za kuma ki samu wannan darajar......wannan matsayin da kuma wannan matakin". Har tsakiyar zuciyarta takejin wani abu me sanyi yana kwarara mata da kalaman nanay,bata tana zaton haka abun zaizo da sauqi ba daga bangaren Nanay,duk da ita din me sauqi ce.......sai gashi yazo mata da sauqin fiye da yadda ta zata ko tayi hasashe ma. "Na gode nanay.....na gode" Ta fada cikin matsananciyar kunyar data sanya takejin ba zata iya tashi tayi tafiya a gaban nanay ba. ★banda Dim light din da dakin yake bayarwa,ba wani sauran haske ko fitila data rage idan ka cire ta system din dake gabanta. Su ukune cikin dakin,tsakanin qarfe goma zuwa goma da rabi na daren ranar. Aisa akhnan da kuma shehinaz......kusan dukkansu su ukun,duk da suna zaune ne a mabanbamtan kujeru amma hankulansu yana kan system din dake gabansu wadda ta nuna maballai biyu. ACCEPT da kuma REJECT. A yadda suke zaunen da yadda dakin ya dauki wani irin shuru saika rantse da Allah suna tsoron suyi qwaqwaran motsi kada wani abu me matuqar firgici ya dirar musu. Blue eyes dinta da hasken system din ya qarawa wani irin haske me qyalli kawai take rabawa tsakanin fuskokin aisa da shehinaz wadanda suma junansu take kallo. Tashi tayi ta zauna sosai tana sake fuskantar system din,sannan ta miqa hannu a nutse ta dannan maballin ACCEPT din,abinda ya sanya aisa fidda dukka idanunta waje tana dubanta. "Biftu......kinsan me kikayi kuwa?" Zagayayyun idanunta ta daga a nutse hankali kwance ta zubewa aisa su,ta lumshesu sannan ta budesu,wanda iya hakan ya sanarwa da aisa tana nufin eh......nasan me nayi. "Akhnan........wancan lokacin fa.......alfarma....." "Alfarma?" Akhnan ta fada a nutse tana dauke hannunta daga saman system din tana zubewa aisa su a karo na biyu. "Alfarma aisa?......" Ta sake maimaitawa tana maida bayanta jikin kujerar tayi relaxing tana fidda manyan idanunta waje. "Akwai wani abu dama da za'a yiwa akhnan alfarmarsa a duk duniyar nan?" Ta qarashe maganar da sigar mamaki cikin muryarta. Duban juna suke ita da aisa na wasu sakanni,kafin aisa din ta dauke kallonta daga kanta "Alfarma ko ba alfarma ba.....koma meye biftu,last time nayi kawaici ne kawai,kina tunanin idan sultane yaji kina shiga irin wadannan abubuwan ko mu zamu kubuta daga laifi a gurinsa?" Ta qarashe maganar tana dubanta sosai itama. Yatsunta kawai akhnan take muzawa,ko meye aisa zata fada....ko meye aisa zata ce ta fadi din......daidai da ita ne,amma ta janye kalmar alfarma a maganarta,shine kadai abinda zai sanya ta fahimceta. "Alfarma aisa....." Ta sake fada tana duban tafin hannunta da rashin hasken dakin yasa bata iya ganinsa sosai. "Yes" Aisa ta fada kanta tsaye. Shuru ya kuma wanzuwa tsakaninsu,cikin qasa da minti daya ta yunquro da wani irin zafi zafi a muryarta. "Yayi daidai.....kici gaba da alfarma din ko kada kici gaba.....ki zabi duk abinda kika zaba......koda wannan shine tsere na qarshe da zanyi sai na yishi" Akhnan ta fada tana soma sarrafa system din da zafi zafi tana cike duk wani abu daya kamata ta cike tayi submitting. (08187255862 lu'u lu'u paying) Ita kanta tasan cikin murna da alfaharin sake amsar gayyatarta suke,saboda ta tabbatar wani abu ne da bazasu taba tunanin zai yuwu ba. "Haka kika ce?" Aisa ta fada ranta a bace sosai. "Haba aisa mana......mubi komai a hankali don Allah" Shehinaz ta fada karon farko tana duban aisa din. Tsam Aisa ta miqe tana dubansu,kafin ta ajiye kallonta na qarshe akan shehinaz. "Ko meye zai faru......kada sunana ya fito a ciki gurin sultane ko nannie......babu Aisa a ciki sam". Daga haka tayi gaba abinta ba tare data ko waiwaye su ba. Shehinaz ta wannan bangaren,duk da irin sabaninsu a abubuwa da dama ita da akhnan.......amma ta wasu fannonin a ra'ayinsu da kawunansu yafi zuwa daya. Kamar a wannan bangaren......shehinaz mutum ce mesonh abubuwan da zasu bata nishadi gami da sakata walwala,don haka tseren ke nishadantar da ita itama,to amma ita kanta ba zataso sunanta ya fita wajen sultane da nannie ba.......ga morsa a gefe data tabbatar azabarta zata iya shafe ta kowa. "Akhnan" Shehinaz ta kirata da nufin gwada kwatanta mata bayanin tabar wannan race din. "Kada kice komai.......na gama cike komai na tura musu......damuwata daya shine......bansan abokin kara wasan ba......bansan wanne me gangancin bane yakeson sai munyi wannan wasan ba......na tabbatar nayi kuma imanin yayi hakanne don ya zubar dani,ya kuma ramawa wadanda na zubar haushinsu a kaina" Akhnan ta fada a nutse tana sake duba bayanai a kansa,saidai kuma blank take gani,don babu koda cikakken sunansa ma bare wani abu daya shafu tarihin wasannin daya taba yi,wanda wannan shine ita kuma zai bata nata hasken.. Abinda ya dauki hankalin shehinaz kenan itama,ta manta ma da batun bawa akhnan shawarar ta haqura din,suka shiga bincike akan komai daya shafi abokin wasan,saidai har suka gaji da ita da itan ba wanda ya samu komai a kansa. zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal* *Lambar asusu:- 6019473875* *Safiya musa abdullahi* *Keystone bank* *KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN* 09166221261 KO 08187255862 *Al'ummar qasar nijer 🇳🇪* *2349166221261* *Safiya musa abdullahi* *NITA* *CFA 500* *SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI* 09166221261 *GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE* *MTN CREDIT 700 ZUWA GA* 09166221261 *SHAIDAR BIYA* 09166221261 *_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_* *QASAITA👑* *HUGUMANKU CE*✍🏽 💎 *L U'U L U'U* *_(The diamond)_*💎 *H U G U M A* PAGE 32 *_Domin qulla huldar kasuwanci damu,HUGUMA CLOSET.......,siya ko siyowa wani,reposting ko sari akan farashi me rahusa da babu irinsa,maza yi joining group namu don samun ingantattun kayan da babu ha'inci a ciki da izinin Allah_* https://chat.whatsapp.com/FrqgC0YmUWP4FPmUzYuLJX _____________________________ "Na tabbatar akwai manufarsa........bawai hakanan komai ya tsara kanshi ba.......amma na yiwa kaina alqawarin saina bashi kunya kamar yadda sauran na bayanshi suka kunyata" Ta fadi tana rufe system din cikin cin matsanancin alwashi. Alwashin da ko a wancan wasan bataji tana da sha'awar ta cishi ba,tunda wancan wasan wasane kawai da ita a karan kanta ta yishi ne kawai saboda nishadi,sabanin wannan da taji yana neman canza salo. ★Cikin kwanakin ta rufe duk wani hanya ko dalili da zai sanya a nemeta a agadez........ta kuma maida hankalinta wajen gwaji da qara qwarara kanta a babban filin dake cikin gidanta. Sam bata kawo aisa a matsalarta ba,bata ma sake bi ta kanta ba. Ba wannan ne karon farko da suke samun sabani irin haka ba,kuma suzo su shirya kansu kaman bai taba faruwa ba. Duk yadda aisa takai ga cika baki tasan ba zata iya komai ba,ba zata iya tona mata asiri ba. Ba kuma aisa kadai ba,a tsakaninsu su ukunñ babu wani wanda yake iya tonawa asirin dan uwansa,kowanne irin laifi daya kuwa yayi,wannan ya sanya nannie ke kiransu da MUNAFUKAN 'YAN UWA. Sunan yana bawa sultane dariya,ya sani gaskiya anne ta fada,kuma sunan ya dace dasu,amma yakance "Ayi musu haquri,a canza musu suna". ★★★ *HIPPODROME NIAMEY*★★★ Duk girma fadi da tsahon gurin amma hakan bai hana mutane cike gurin cif cif ba. Wani irin cika gurin yayi,irin cikar da bai taba yin irinta ba a tarihin gurin. Gurin kuwa baiyi cikar banza ba,don kuwa wasan ya zama wani na musamman,fiye da ma da wasan da akayi wancan satin. Ninkin mutanen da sukazo wancan wasanne suka halasci wannan wasan,don da yawa gulma ta fita game da wacece 'yar wasan......sunanta da sunan mahaifinta,harda tambarinta a matsayinta na mamallakiyar katafaren kamfanin suturun mata masu aji.....mata masu abun hannu wato SAHEL COUTURE. Mintina talatin din farko kawai akayi aka tafi hutun farko,amma sai mintunan suka zama wasu na musamman a zukata da idanun 'yan kallo. Kamar yadda suka zama na musamman a wajen akhnan da wani madaukakin farinciki ganin score din data samu tun a zagayen farko. Wani irin wasa daya zama baqo a idanun masu kallo......su biyu ne rak mahayan......wadanda gaba dayansu ba wanda kake iya ganin fuskarsa saboda helmet din dake kawunansu. Mahayin doki na farko kana dubansa zaka fahimci namiji ne,saboda qira da zubin jikinsa daya bayyana a kayan hawan dokin dake jikinsa.....yayin da ta biyu ta fita a suffar mace sak......tun daga yanayin qirarta da kuma launin suturar jikinta. Yana sane yake bada dukkan wata dama ga abokin karawarsa.......ba tare daya tantance macace ko namiji ba......yana sane yake dage qafa saboda ba nasarar tseran dawakai bace ta shigo dashi niger........nasarar aikin hukumar binciken sirri ne ya kawoshi. Cikin muhallin da aka basu saboda hutun mintunan,hakeem ne ya miqa masa bottle na ruwa,cikin murya qasa qasa yace. "Sun saka hope da yawa akan dan wasansu......ban tantance sunan na mace bane ko na namiji.......amma da alama yana da cika baki da yawa......kayi wani abu mana akai" Hakeem ya qarasa fada qasa qasa yana ranqwafa kanshi saitin haisam. Haisam din baice komai ba illa karbar ruwan da yayi. Sam wasan ba shine a gabansa ba,ba wanda kuma zai fahimci hakan a cikin su,bayaso kuma su fahimta din,faduwa ko nasarar bashi yake hange ba,yadda a yau zasu fice daga Niamey,subi jirgin da zai sauka a agadez kai tsaye ne damuwarsa. "Hakeem" Ya kira sunansa a nutse. "I beg you" Hakeem ya fada da yaren turanci yana hadewa haisam hannuwansa guri guda. Cikin wani irin nishadi ta sauke helmet din nata tana ajiyeta a gefe. Gashinta ta kama ta tattarashi da kyau tana daureshi,fuskarta washe da wata irin fara'a da take jinta har tsokar zuciyarta. Dukka kunnenta suna sauraren bayanan Shehinaz dake kwatanta mata yadda take sarrafa thunder da wani irin qwarewa gami da miqa mata ruwa. Sai data saki miskilin murmurshin da iya sakin da fuskarta kadai tayi shine kawai zai alamta maka murmurshi tayi. Ita kanta basai an gaya mata ba.......wasan yayi mata ba zata,saboda yazo mata da wani irin sauqi da bata taba zata ba. Ta zaci abun zai zame mata me tsananin wahala walagigi dashi,sai gashi cikin sauqi tanata samun damarmakin wuceshi. Da farko sanda yake fitowa don hawa nashi dokin sanye da helmet data hana mata ganin fuskarsa ta tsorata,sosai gabanta ya fadi,wata irin baquwar faduwar gaba da bata san da ita ba. Ba yau ta saba ganin maza giant ba,Giant ne kuma ingarman da tsaiwarsa kawai zata baka labarin jarumtar dake gangar jikinsa da zuciyarsa,batasan me yasa take jin wani irin kwarjini yana hudata ba,wani irin yanayi da ya sanya tun a farko ta dinga jin faduw warwas a gasar. Faduwarta kuma daidai yake da kafawa kanta da kanta tarihin abun kunya......kamar ita zai zamana wani babban abun Allah wadai ace wani da batasan ko wayeshi ya cinyeta a wasan da wancan satin ta zamana cikin tafin hannunta. Izzarta da qasaitarta tana tare da ita,tana kuma zagayawa a jininta,wannan ya sanya taqi maida hankalinta ko idanunta ta sake kallonsa koda sau daya ne kuwa. Sai a yanzun cikin maganganun Shehinaz ta samu amsar "Ko sau daya bai kalleki ba bare har ya damu da yadda kike tsere masa.......wallahi wannan ko waye shu'umi ne......kuma bansan me yasa bai dauki hankalinsa ya dora akan race din ba" Kai ta jinjina,ranta kuma ya fara mata saqe saqe. Ko yaya ne bata son taci nasara cikin sauqi......ko yaya ne tana son su gwabza......tana sha'awar su fafata ta finciki nasararta koda tsiya ne a hannunsa. Abu na biyu ta sanya masa qatotuwar ayar tambaya......anya ba wani shiri a qasa?. Bata da wani zabi illa ta san yadda zata tona koma meye a zuciyarsa a wannan zagayen qarshen. Saidai kuma akwai wani abu daya da tayi noticing.......ta fahimci kamar akwai wani sirrintaccen sirri tattare dashi......sirrin da ya zuba masa wani irin kwarjini na musamman. Bata iya ganin komai nashi,koda kuwa hannuwansa ne dake lullube da safar hannu irin ta masu hawan dawakai......hakanan qafafunsa ballantana fuskarshi,amma tana jin wani abu me nauyi game dashi "Matso kiji Shehinaz" Akhnan ta fada tana murmushi gami da yafito Shehinaz din. ★Cikin sarewa gami da son wasan yazo qarshe hakanan ya sake hawa dokin. Saidai tun wasan baiyi nisa ba waqen da kambamar qasar da al'ummar gurin suka fara yi ya soma ruda kwanyarsa. Yana da wani irin kishin qasa da ya sanya sake zama na musamman a NISS......yana da kishin qasar da baya yarda ko ya aminta ka zagi ko kaci mutuncin qasarsa.......qasarsa nada muhimmanci a wajensa. A hankali tutocin qasar niger suka fara dagawa a gurin,suka soma yiwa gurin rumfa saboda dukka wanda yake kallon wasan ya gama yiwa wasan alqalanci. Bata yadda za'ayi abokin buga wasan ya farke wannan wasan,sun gama miqa wuyan bai iya komai a wasan ba.......akhnan din ita ke da nasara......da gaske ita din kallabi ce tsakanin rawuna. Wuceshi da tayi da waiwayowa da tayi ta masa wani sign da hannuwanta ya fusgi hankalinsa. Abubuwa guda biyu ne suka tabashi. Na farko sign din data masa alamun raini ne ga duk wanda ke buga wasan horse race........abu na biyu kuma har cikin jikinsa yaji hasashen da yakeyi tun dazun......yanayin da jikinsa yake bashi yaji yana sake tabbata. Tun dazu jikinsa yake bashi wannan din da suke wasan macace,ba namiji bace,yanayin sarrafa dokinta da yanayin sarrafawar mace yayi masa kama. "Me yasa omari?" Yaji ranshi yana baci da abinda omari yayi masa. A hankali idanunsa suka sauka akan team dinsa.....maleek,mutallab,omari,amjad,khaleed,khadeem. Tutar Ethiopia suka ware me fadi sosai.....kowannensu kuma yana riqe da wani bangare nata,sun kuma dan bada tazara a tsakanin su,abinda ya bawa tutar damar bayyana sosai. Idanunsa ya zare a hankali,qasaitaccen murmushin nan nasa yana kubce masa,take yadda ya dauki wasan a ransa ya canza cikin qasa da second biyar. Ko basu ce komai ba yasan me suke nufi.....yasan saqon da sukeson aika masa. A wajensa ba wani wasa bane me muhimmanci ba,wasa ne na samun damar shiga agadez da niger gaba daya ba tare da kowa ya gane ba.......amma a yanzun a ranshi shima yana jin koda hakanne,bai kamata ya bari qasarsa tasha kayi ba,bai kamata qasarsa taji kunya ba. A yanzun su suke wakiltar Ethiopia gaba daya,duk da duka dukansu a filin irgen yatsun hannu ne......amma ya kamata su barwa al'ummar niger suna da tambarin ETHIOPIA. Ta saki jiki sosai,ta kuma bada amanna tana sarrafa dokinta hankali kwance......saijin iskar wucewarsa tayi,kafin tayi kowanne yunquri kuma ya soma mata nisan daya sanya hankalinta tashi,ta kuma qarawa thunder qaimi. Murmushi ya sake ajewa ta cikin helmet dinsa,yana iya jiyo sautin takun dokinta,koda bai waiwaya ba kuma yana iya qididdige adadin tazarar data rage da zata iya bata damar taddoshi,don haka sai yayi mata qofar rago kawai. Tana daf da iskoshi ya sake bata badda mata tunani,ya cilla da wani irin salo daya dauki hankalin kowa,ya sanya filin yin shuru ba tare da kowa ya shirya ba,ya kuma sauya akalar magana da tunanin me sharhin dake can sama yana ganin yadda abubuwa suke so su canza a mintunan qarshe na wasan. Wani irin wasa da hankali ya soma yi da ita,wani walagigi ya fara yi da nutsuwarta da dukkan qwarewarta. Cikin mintuna qalilan gaba days ya ruda tunanin ya kuma rudata. Tsalle kawai zuciyarta keyi cikin qirjinta,wani irin tsoro taji yana saukar mata. Tunda take bata taba ganin salo irin wannan ba,ya toshe duk wani tunanin ta inda zata cimmashi ma bare ta gotashi......ya toshe duk wata kafa da zata tsammaci nasararta a kusa. Fargabarta ta sake qaruwa da ganin adadin qananun mintunan da suka rage wasan ya tashi gaba daya..... Tashin hankali ne taji yana lullubeta a hankali,RASHIN NASARA yana daya daga cikin tarin abubuwan data tsana.......ta tsani FADUWA ta kuma tsani A FITA. Ta rayu ne a saman nasara......ta rayu a tudun fifiko,ta bude idanunta ne ta tsinci rayuwarta saman ta wasu......ta tsinci rayuwarta a qulle data wasu.....ba zata taba lamunta ba ace wani can yazo ya kunyatata a tsakiyar 'yan qasarta ba......a gaban talakawansu ba........wannan ya bata qaimin data miqe saman dokin ta kuma bashi wani irin qaimi da ya gigita hankalin dokin ya fita daga tsari da kuma horon da aka bashi. Yadda dokin yake misbehaving ya mugun tsoratata ya kuma daga mata hankali,ta sake riqeshi da dukka hannuwanta tana jin wani gumi yana tsarto mata,domin ta tabbatar a irin wannan yanayin ta sake ta fadi ba shakka sunanta gawa. Wani irin abu me nauyi ne taji ya saunar mata sanda dokinsa ya tsallakar iyakar dake tabbatar da kasantuwar nasara a hannunsa. Sautinsu amjad a amsa kuwwar da baisan inda aka samota ba da taken qasarsu ya sake ruda tunaninta da wani irin kalar zallar tashin hankali. Tayi zaton dokin zai dakata daga inda ya cimma wannan layin shima......amma aah sai ya zarce yaci gaba da shillawa da ita da wani irin gudun walqiya.....daidai da sunan data bashi. Wannan karon zuciyarta tsinkewa tayi gaba daya da wani irin tsoro,take ta fara gwada dukkan wasu dabaru ja tsaida doki a irin wannan yanayin. Dabararta ko daya batayi ba,firgici ya sake shigarta,tasan irin wannan yanayin idan doki ya shiga iya controlling dinsa sai Allah. Zuwa sannan hankulan mutane sun fara yowa kanta,musamman hadimanta da masu tsaronta wadanda suke da alhakin kula da lafiyarta. Sosai hankula sukayo kanta,al'ummarmu da son daukan abubuwa idan suka faru,da son ace sune suka fara dauka ko suka fara haskawa tuni suka fara nadar yadda abun yake kasancewa. Da wasu dawakan aka soma bin nata dokin da zummar shan gabansa,saidai hakan ya sake zama kamar wani qaimi suka bashi,don tunaninsa yana sake bashi anci gaba da wasanne......ana kuma son cimmasu,yanason cika umarnin uwar dakinsa ne kawai na tserewa duk wata halitta da zata wucesu,bama halittar doki dan uwansa kawai ba. zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal* *Lambar asusu:- 6019473875* *Safiya musa abdullahi* *Keystone bank* *KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN* 09166221261 KO 08187255862 *Al'ummar qasar nijer 🇳🇪* *2349166221261* *Safiya musa abdullahi* *NITA* *CFA 500* *SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI* 09166221261 *GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE* *MTN CREDIT 700 ZUWA GA* 09166221261 *SHAIDAR BIYA* 09166221261 *_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_* *QASAITA👑* *HUGUMANKU CE*✍🏽