*BAƘON LAMARI...!*🌹 { Eternal love } *NA* AUTAR MANYA Bisimillahir Rahmanir Rahim *001* Lumshe Manyan idanunshi yayi yana shafo gemun shi a hankali yana jin sautin kukan ta yana tashi ta cikin wayar dake kare a saman kunnen shi. Magana take masa wadda tsabar yadda take masa kuka, ya hana muryarta fitowa. "Yaya dan Allah kazo kano, ina cikin matsala babu wanda zai fuskance ni sama da kai yaya, duk yadda kake tunanin matsala ta tawuce nan Yaya ka taimaka mini" Shuru yayi mata tamkar bada shi take magana ba, sai da yaga dama dan kanshi sannan yace. "Amatu! ki haƙuri da rayuwa kowa sai da ya fuskanci matsaloli kafin ya kai inda yake son kaiwa a rayuwa, Pls kada ki ƙara kirana kinga ke Matar aure ce" Ƙit! ya katse wayar yana mai fesar da zazzafan Huci ta cikin bakin shi. Miƙewa tsaye yayi tare da yada wayar yana mai shiga cikin bedroom ɗinshi, Dogone sosai mai suffar ƙarfafan maza kasancewar sa Soja wanda yasha gwagwar mayar training duk wata halittar ƙarfi ta buɗe ajikinsa, fari ne tas mai manyan idanuwa tare da dogon hanci ga wani gemu daya aje wanda ya bawa kyawun fuskar shi damar ƙara bayyana daga saman goshin sa kuma ƙaton tabon abin sallah ne wanda har wani ƙurzunu, ƙurzunu yayi yay girma sosai, saman kanshi kwa ƙwalƙwal ne bai bar suma ko ɗaya ba, bashi da yawan sakin fuska bare ka saka ran ganin dariyar shi, ya mallaki hankalin kanshi dan a tsarin shekarunsa na haihuwa zai kai shekaru talatin da takwas ( 38 ). wanka yayi tare da shiryawa cikin uniform ɗinsu na sojoji army green, ya fita waje tare da rufe ƙofar shi ya nufi filin dake cikin barrack ɗin wanda anan suke horar da ƙananun sojoji yadda zasu yi dabarun yaƙi. Bai yarda ya saka tunanin ta ko kukanta cikin ran shiba haka ya mayar da hankalin shi wajan aikin dake gaban shi. *KANO* Ta yada wayar tana mai rufe bakinta sabida tsabar kukan dake ƙara tawo mata. A fili take furta. "Ameerah kin cuce ni da kika samon Numbern Yaya kika ce, na kira shi nina san Koda yana da mafita baze min komai ba, Nina san Yaya baze taɓa taimakona ba a rayuwa, Zan cigaba da addu'a Allah ya kawon mafita acikin lamurana" Ta faɗi tana mai kifewa a saman haɗaɗɗan carfet ɗin dake falon. Tsawar da aka daka mata tasa ta ɗago da sauri nan da nan jikinta ya soma rawa sabida haɗa idanun da sukai da mijinta IMRAN! "Bani wayar hannun ki, Uban wa kika kira macuciya shaiɗaniya?" Jikinta yana rawa ta miƙa masa wayar sabida tsabar yadda take jin tsoron shi Ko muryar shi taji firgita take yi. Hannun imran har karkarwa yake sabida zumuɗin yaga wata kira idanun shi ya sauka akan Numbern da tayi saved da Sunan Yayanmu. Ya cilla wayar ta daki Tv stand sannan ya wani kwashe da dariya wadda har ta saka yana dafe cikinsa. "Kar dai Har yanzu Zuciyarki bata haƙura da maitar son AHMAD ALI Ba? to kima jini da kyau Ahmad yayi miki nisa duk da yana Ɗan uwanki jininki yayanki Amman a yanzu yayi miki nisan da har abada bazaki kamo shiba" A gigice Amatullah ta ɗago idanunta fal hawaye bakin ta har rawa yake wajan furta masa. "Tir da irin munanan kalaman ka Imran Allah ya kiyashe ni yin soyayyah da Aure na aka, Inma ƙazamar zuciyarka tana raya maka hakan maza ka kawar wallahil Azim Ni Amatullah Shu'aib Makama! ban taɓa jin son Yayah Ahmad cikin zuciyata ba......... Bai jira ta ƙarashe maganar tata ba ya janyota ya haɗeta da bango ya shaƙe mata wuya yana faman zare idanu kamar mai taɓin kwakwalwa. "Nine zan miki ƙarya in ba son shiba mai ya kaiki ki masa waya dan ubanki ƴar matsiyata" Yakai maganar yana tofa mata yawu a fuskarta, Hannu ta sanya ta dafe Wuyanta tana kakarin Amai sam bata damu da yawun sa ba, face Kokawar da take numfashinta ya dawo. Zubewa tai saman kujera tana hawaye hannunta har lokacin yana wuyanta. Ya koma da baya ya zauna saman kujerar dake kallonta, Yana mai laluba aljihunshi wiwi ɗauri guda ya ɗauko ya kunna ta yana sha nan da nan hayaƙinta da warinta suka cika mata ɗaki ƙoƙarin yin amai take yaƙi bata dama sabida matsawar da yayi gabanta yana watsa mata hayaƙin yana lumshe mata idanunshi da sukai fici fici suka koma jajir babu ko kyawun gani. Bakinta fal da yawun data kasa haɗiya sabida Warin wiwin daya tokare mata maƙoshi. "Imran ka matsa kada nai maka amai ajikinka wai kai wani irin azzalumi ne in Allah ya yarda sai Allah yayi maka abin da yafi wanda ka min dan shi adalin sarki ne baya zalunci kuma ya hana a zaluntar" Ta faɗa tana miƙewa daga wajan. Aguje! ya taɗota da ƙafa ta faɗo kanshi ya daidaici daidai goshinta ya kashe wiwin ta saki ƙarar zafi! ya saki dariya tare da kama laɓɓanta yaja yawun data Aje a bakin suka sube a ƙasa ya saki dariya tare da kai bakin sa saman nata ya cafki harshenta yana tsotsa yana fesa Warin wiwin daya sha ta cikin bakinta. Tashin hankali ya sa numfashinta ɗaukewa cak ta samƙame masa ajikinsa amman hakan bai saka ya sarara da shan bakinta ba, har sai da yaji ya gamsu dan kanshi sannan ya tureta ta faɗi ya miƙe tsaye ya soma janta a ƙasa har ya kaita cikin bethroom ya kunna mata famfon ruwan zafi a saman kanta. Da sauri ta miƙe tana sakin marayan kuka! Sautin tafin shi taji akanta yana dariya harda riƙe ciki. "An gaya miki barno gabas take? ni zaki kawowa bariki har na raɓe ki, ki sume min, To ai yanzu kinji ruwan zafi kin miƙe munafuka mai kalar ragon ruwa" Kifewa tai a wajan tana kuka! wanda kafin ta ɗago ya soma jan rigarta yana rabata da kayan jikinta, tsirara yayi mata haihuwar uwarta kafin shima ya soma fidda nashi tsiraicin wanda ya sanya Amatullahi tai saurin rintse idanunta. Kafin da sauri kuma ta buɗe su tana ja da baya tana girgiza masa kai tana yarfe hannunta. A buƙace yake ƙara goga gaban shi da mazaunanta, Yana ƙoƙarin nemanta ta baya, wa'iyazubillahi hasbinallahu wani'imal wakil ɗabi'ar dabobi kenan. Wata ƙara ta saki tare da rarumar glass ɗin window daya fashe ya faɗo ta saita shi a hargitse kamar mahaukaciya tana cewa. "Wallahi Imran da haihuwar irinku gwara ɓarin ku, danai luwaɗi gwara na kashe kaina kuma kaima na kashe ka, Munafikin Allah ka fice ka bani wuri" Ta faɗa tana nufo shi da glass ɗin dake hannunta. Dariya ya soma yana nuna abarshi da hannu. "Bazaki gane shauƙin ta, ta baya ba har sai kin zama ƴar hannu na ƙara baki lokaci koki aminta dani ko kicigaba da karɓar Baƙar azaba da masifa acikin gidana wadda sakarkarun mahaifanki gidadawa basu isa sun kuɓutar dake ba" Ya faɗa yana mai tureta ya fita. Ta faɗa saman glass ɗin windo wanda ya bawa kanta damar fashewa nan da nan jini ya wanke mata fuska wanda ya bata damar tafiya suman wucin gadi numfashinta ya ɗauke tsaf.............. *Duk abin da yayi jinkiri to tabbas alheri ne na jima ina ƙoƙarin haɗa labarin nan amman Allah bai bani iko ba, sai yau Allah ya kinsa mini labarin Amatullah wanda zai taɓa makaranta ƙwarai da gaske domin na taɓo inda kewa al'ummah ciwo,Salon na daban ne Ku daure ku bi ku yi sharhi akan shi ƙofa tana buɗe domin ganawa da Autar manya 09022260850* *Assalamu alaikum yan uwamata :muna farincikin sake gabatar muku BINTU* *-SPA-ND-MORE.. inda zaku sami  ingantaccen garin maganinmu,na zallar magungunan gargajiya daya hada da hakukuwa,ganyaye,kauci,huda,sassake da hatsi kala kala wadanda basuda illah  ko kadan ajikin Dan adam.wannan maganin an hadashi ne bisa yarda da amincewa da da hannun gwanaye kuma masanan* *magungunan gargajiya nagarin kano.wannan magani yana gyara nono wanda ya yamushe,ko wanda ya kwanta,ko wanda ya tartare,ko wanda akeso ya cicciko,ya daga, ya mike,yayi kyau.* *Ina masu kananan nono?* *Ina masu yaye?* *Ina yammata da ake shirin aure?* *Ina matan gida masuson gyara?* *Ina zawarawa masu shirin aure ko gyara don zawarci?* *Ina ramammum mata dasukeso suyi kiba su murmure?* *Wannan gari shine kuke bukata.yana* *tadakomada,yana da kiba,yana ciko nono,yana sawa mace tayi* *mulmul,tayi dumimi,tayi kyau tayi* *haske,sheki,sulbi da santsi kamar kinyi gyaran jikin yan* *maiduguri.koina ze cike Tatar data yamushe zata mike tayi fes kamar sabuwar amarya.*💯💯💯🔥🔥🔥 *A BINTUS-SPA-ND-MORE  muna gyaranjiki* *gangariya,inda za a gyara Amarya ko  uwargida  ciki da waje kifita fes ga kamshi ba a magana.Akawai turarukan wuta, na daki,na jiki,na tsuguno, na kaya ,humrori.Akwai zafafan kuma gangarinyan* *magungunan mata sha yanzu magani yanzu da yardar Allah,Akwai ingantatun supplements na nono,hips skin,na kiba,na saukar da niima da dai* *sauransu.kayanmu guarantee ne,babu cuta babu cutarwa.muna aikawa koina a Nigeria cikin aminci.yar uwa kada ayi babuke,kada abaki labari.sai angwada akansan na kwarai takenmu shine gaskiya da amana.* BINTUS-SPA-ND-MORE... na nan a mandawari nagoda street daidai asibitin yara na marmara @kano.Zaku samu BINTUS-SPA-ND-MORE  @CALL\WHATSAPP 07067338694/ 08136259679 IG Bintus-spa-nd-more.. *BAƘON LAMARI...!*🌹      { Eternal love }            *NA* *AUTAR MANYA* ADABI WRITTER'S ASSOCIATION                      *002* Saukar ruwan zafin daya kunna bai kashe ba, Ajikinta shine ya bata damar farkawa daga doguwar suman data yi, A zabure ta miƙe tana dafe bangon Bathroom ɗin, Jikinta har lokacin rawa yake ga wani jiri da ciwon kai yana sake kamata. A daddafe ta nufi falo, wanda yaci abinci aciki ya bar komai a wajan zaman sa, falon kaca kaca duk tokar Wiwi da kayan abincin daya ɓata, Raɓewa tayi ta nufi tsakar gida ta ɗauko tsintsiya da faka a tsugunne take sharar tana yi Jiri na ɗibarta Jini na zubo mata ta goshinta. A haka ta kammala sharar takai ta zubar sannan ta koma Bedroom ɗinta ta kwanta hawaye na ɗiga daga cikin idanunta. Daga waje duk sallamar da Ameerah ƴar ƙanin mahaifinta ke yi Amatullahi bata jita ba da matiƙar mamaki Ameerah ta zauna a saman kujera tana tunanin ko Wanka Amatullahi ke yi ganin shurun tayi yawa yasa Ameerah tashi ta nufi hanyar Ɗakin Amatullahi sai da ta jima riƙe da handle ɗin ƙofa a hannunta ta kasa murɗawa ta shiga sabida gudun kada taje Ko Mijin Amatullahi na gidan, Sai dai rashin ganin motar shi da bata yiba yasa tai shahadar tura ƙofar. Idanunta yayi mata tozali da Amatullah kwance kamar gawa a saman gado, da sauri Ameerah ta ƙarasa Gaban gadon tana kiran sunanta. "Amatullah! Amatullah!!" Jin shurun tayi yawa yasa Ameerah hawa gadon ta kamo Amatullah jikinta ta zaunar da ita a saman cinyarta tana mai saka hannu tana share mata hawayenta. "Subuhanallahi! Amatullah Lafiya meke damun ki naga jini a goshin ki?" Ameerah ta faɗa cikin damuwa. Tashi Amatullahi tai tare da nufar Hanyar falo gudun kada Imran ya shigo yagan su a ɗakin Baccinsu yayi cin mutuncin sa daya saba. Ganin haka yasa Ameerah ta miƙe tabi bayanta. Zama sukai a falo duk A tsorace Amatullahi take, Amman hakan bai hana ta sakar ma Ameerah fuskarta sosai ba cikin jin daɗin ganin Ameeran Amatullahi tace mata. "Ameerah daga gida kike kenan Yasu Ummammu dasu Anty?" Ameerah ta tuɓe gyalanta tare da cewa. "A,a daga makaranta nake, nace bara na biyo ta nan naji yaya Kukai Da Yayah Ahmad ɗin? kin kira shin kuwa?" Jin sunan wanda Ameerah ta ambata yasa Amatullahi ta haɗe fuska tana ƙara jin takaici da baƙin cikin abin da yayi mata a ɗazu wanda a zuciyarta tai dana sani yafi cikin kwando na biyewa shawarar Ameerah data yi harta kira shi. "Naji kin yi shuru? koba ki same shi ba?" A zafafe Amatullahi ta kalli Ameerah tare da ce mata. "Dallah malama rufe min baki daman wannan mai zuciyar mutanan farkon kina zaton zai dube ni, ne da fuskar tausayawa Wallahi Inda ban san Yaya Ahmad ba da sai nace Ba a jininmu yake ba riƙon sa yayi yawa bakiji yadda ya gasan magana ba, wai kada na kuma kiranshi ni matar aure ce bai ma bari yaji mai ke tafe dani ba ya kashe wayar shi" Tana kaiwa nan ta sakawa Ameera kuka wiwi tana cewa. "Shikenan yanzu ameerah kowa ya zuba min ido kamar bani da kowa hatta ga mahaifiyata data fi kowa kusanci dani amman ta kasa fahimtar halin da nake ciki acikin gidannan?" Ameerah ta gyara zamanta sosai tana cewa Amatullahi. "Maganar gaskiya duk wanda zai ganki cikin wannan daular babu mai kawowa kina cikin wata matsala, Ni kaina iya sanina kawai nasan Imran ɗan tijara ne amman zama da irin su yana da daɗi, Amatullahi ki haƙura duk da nasan Imran zaɓin Ummanki ne ba zaɓin ki ba dan Allah ki kwantar da hankalin ki kodan hidimar da yake da mahaifinki wallahi jiyannan ya ƙara Biyan wasu kuɗin da za'a ƙara duba Ƙafafun baba wanda nasan ita kanta Ummah hakan dataga yana musu ne yasa bata baki fuskar Zuwar mata da ƙarar Imran" Wata wawiyar faɗuwar gaba Amatullahi taji yaya zata yi da kowa yaƙi fahimtar me take ciki burin su kawai daular da take ciki da kuma Kuɗin da Imran kewa mahaifanta ɓarin su. Ita kaɗai tasan halin da take ciki ta fito fili tacewa Ameerah Imran na son nemanta ta baya ta daɓawa kanta wuƙa a ciki ta tonawa kanta asiri? Duk tsiya Imran Mijinta ne bazata so wani yaji halin da take ciki akan shiba Iyayenta kaɗai zata gayawa Wanda Ummanta idanunta ya rufe akan Imran bata saurara mata ita gani take kamar auranne bata so, Shi kuma mahaifinta ba lafiyar ƙafa ba Kullum sai an kwantar an tayar dashi Yayan mahaifinta da ƙannen shi da suke Gida ɗaya Ummanta tace musu Ƴan baƙin ciki wannan tasa suka tattara suka zuba musu idanu. Ahmad datai tunanin zai taimaketa Shima ya bula mata tsakuwa a ido sam yaƙi Sauraranta, Tana gudun ta gayawa Ameerah duk da tasan Ameerah masoyiyarta ce ta haƙiƙa tare suka taso komai nasu tare yake amman Mahaifiyar Ameerah bata ƙaunarta ko kaɗan wanda Gudun ta ɗaya kada ta gayawa Ameerah halin da take ciki ita kuma ta kwashe ta gayawa mahaifiyarta magana ta watsu acikin gidansu wanda ya kasance Gidan yawa mai cike da faccalanci da Ƙyashi da baƙin ciki shi yasanya ko kaɗan bata yarda Ameerah tasan halin da take ciki ba idan ka cire Tijara da wahalarwa da Imran ke mata wannan sune kaɗai tabar ameeran ta sani. Ƙasa tayi da kanta tana wasa da yatsun hannunta. Ta share hawayenta daya ƙi tsayawa. A hankali tace. "Shikenan Ameerah Allah ya bani dangana acikin halin dana tsinci kaina" Ta faɗi kamar zata yi kuka. Ameerah ta miƙe taje kicin ta ɗebo ruwa tare da ɗan tawul tazo tana Gogewa Amatullah Jinin daya ɓata mata goshinta tana bata baki Cikin maganganu masu kwantar da hankali. "Amatullahi Ki ƙara haƙuri, Zaman gida idan ya wuce ka ya wuce ka ko wace mace da kika gani acikin gidan Mijinta haƙuri take wadda tace tana samu komai yadda take so ƙarya take" Amatullahi a zuciyarta tace Ameera baki san dawar garin ba, Amman a fili sai ta Jinjina mata kai alamun gamsuwa sannan Ameerah ta ƙara da cewa. "Kina kallon Gidanmu kowa kanshi fa ya sani, wallahi Matan kawu wani bin basa girki yanzu, Sabida Babu dan baƙin Hali da Kirsa Irin ta Maman su Yaya Ahmad duk irin aiken da yake musu yace a rabawa ƴan gida bata badawa hanawa take, Shiko Alhaji Babba kinsan bai da magana Haƙuri gare shi sai yayi mata shuru, haka zatai ta facaka da Kuɗi da abinci, Hatta Antynmu da suke aminta bafa ta bata ko kwabo, Ita kwa daman Ummanki Imran dik wata yana mata aike shiyasa bata da matsalar Komai amman mukam muna shan gadara wajan Maman su Yaya Ahmad musamman Yanzu da Naji labarin Auren shi da Yarinyar Uban gidan shi tana ta ƙaratowa Mama ana ta ɗaga kai za'ai suruka ƴar masu kuɗi" Zare idanu Amatullahi tayi tare da cewa. "Aure kuma? to kefa Ameerah ya fasa auran naki, Amman kwa da Maman shi bata kyauta Muku ba" Ameera tayi dariya mai ciwo tare da cewa. "Amatullah Ina masifar son yaya amman maman shi tai ma anty alƙawarin cewa daya auri waccan nice ta Biyu" Ta faɗa tana mai yaƙini da maganar tata. Amatullah tace. "Yawwa har naji batu" Tashi sukai jin ana kiran sallah Suka nufi famfo sukai alwala sannan sukai sallah babu yadda batai da Ameerah akan ta tsaya ta ci abinci ba amman taƙi haka sukai sallama Ameerah ta wuce Gida.... LAGOS STATE _EKEJA BARRACKS_ AUTA 09022260850 *Assalamu alaikum yan uwamata :muna farincikin sake gabatar muku BINTU* *-SPA-ND-MORE.. inda zaku sami  ingantaccen garin maganinmu,na zallar magungunan gargajiya daya hada da hakukuwa,ganyaye,kauci,huda,sassake da hatsi kala kala wadanda basuda illah  ko kadan ajikin Dan adam.wannan maganin an hadashi ne bisa yarda da amincewa da da hannun gwanaye kuma masanan* *magungunan gargajiya nagarin kano.wannan magani yana gyara nono wanda ya yamushe,ko wanda ya kwanta,ko wanda ya tartare,ko wanda akeso ya cicciko,ya daga, ya mike,yayi kyau.* *Ina masu kananan nono?* *Ina masu yaye?* *Ina yammata da ake shirin aure?* *Ina matan gida masuson gyara?* *Ina zawarawa masu shirin aure ko gyara don zawarci?* *Ina ramammum mata dasukeso suyi kiba su murmure?* *Wannan gari shine kuke bukata.yana* *tadakomada,yana da kiba,yana ciko nono,yana sawa mace tayi* *mulmul,tayi dumimi,tayi kyau tayi* *haske,sheki,sulbi da santsi kamar kinyi gyaran jikin yan* *maiduguri.koina ze cike Tatar data yamushe zata mike tayi fes kamar sabuwar amarya.*💯💯💯🔥🔥🔥 *A BINTUS-SPA-ND-MORE  muna gyaranjiki* *gangariya,inda za a gyara Amarya ko  uwargida  ciki da waje kifita fes ga kamshi ba a magana.Akawai turarukan wuta, na daki,na jiki,na tsuguno, na kaya ,humrori.Akwai zafafan kuma gangarinyan* *magungunan mata sha yanzu magani yanzu da yardar Allah,Akwai ingantatun supplements na nono,hips skin,na kiba,na saukar da niima da dai* *sauransu.kayanmu guarantee ne,babu cuta babu cutarwa.muna aikawa koina a Nigeria cikin aminci.yar uwa kada ayi babuke,kada abaki labari.sai angwada akansan na kwarai takenmu shine gaskiya da amana.* BINTUS-SPA-ND-MORE... na nan a mandawari nagoda street daidai asibitin yara na marmara @kano.Zaku samu BINTUS-SPA-ND-MORE  @CALL\WHATSAPP 07067338694/ 08136259679 IG Bintus-spa-nd-more.. *BAƘON LAMARI...!*🌹      { Eternal love }            *NA* *AUTAR MANYA* ADABI WRITTER'S ASSOCIATION                      *003* Zaune yake akan doguwar kujera wadda ya miƙe dogayen ƙafafun shi waɗanda har sun sauko ƙasan carpet sabida yanayin tsayin shi, Ya sanya yayiwa Kujerar Girma. Jikinsa sanye da singlet army green ta sojoji sai threeqauter jeans, wanda shigar tashi ta bawa kirar jikinshi ta cikakkun maza damar bayyana. Hannun shi riƙe da Tabar sigari Yana zuƙa ya haɗa ƙaramin Hadari acikin Falon Kunnen shi maƙale da waya wadda yake sauraran Muryar Zainab Budurwar shi wadda aka sanya musu ranar aure nan da wata Biyu masu zuwa. Dawowar shi kenan daga wajan training ɗin koyar da dabarun yaƙin da suke wa ƙananun sojoji, waɗanda za'a tura Rinduna Shida kwantar da tarzoma a wani ƙauye dake zamfara Wanda har dashi acikin posting ɗin wanda shine ya kasance mai jagorancin rindunar farko kasance warshi ƙwararran captain ɗin soja wanda yasan ta kan dabarun yaƙi sosai. "Baby yau she zaka shigo Kano ya kamata ka shigo wannan satin Momy nata tambayar ka sabida shirye shiryen auren mu" Muryar Zee cikin iyayi take masa maganar. Ya lumshe idanun shi cikin tsananin son da yake mata shima ji yake kamar yayi tsuntsu ya ganshi a kano don ya ganta yau kimanin watanni Biyar kenan baije Kano ba sai dai suyi waya da ƴan gida dakuma Zee ɗin shi. "Nima ina ishir war son ganin ki My zee matsalar kawai yanayin aikin namu ne, amman idan kika yi haƙuri Very soon zamu kasance tare" Ya faɗi maganar cikin dakakkiyar Muryar shi ta jaruman maza. Kuka ta soma yi masa tana buga ƙafarta a ƙasa cikin yanayin shagwaɓarta dake ƙara narkar dashi cikin tafkin Kogin sonta. "Ni yanzu kenan bazan ƙara ganin kaba sai kazo Biki fisabilillahi ka min adalci kenan? zuciyata da gangar Jikina son ganin ka suke amman kai ka zaɓi Ka nesanta kanka dani?" Ta faɗa tana turo baki gaba tana zubar da hawayen Missing Ɗinshi. Ya Shafa kanshi tare da aje Tabar Hannun shi bayan ya kashe ta, ya ɗauko cingam Guda ya jefa cikin bakin shi yana taunawa a hankali sautin muryar shi ke Fita wanda yake bata haƙuri. "Kimin uziri My zainab idan kika yi haƙuri ma kwana nawa ne suka rage mu kasance tare" Ya faɗi maganar Cikin rashin sabo da yawan magana. Ya jima yana kwantar mata da hankali Cikin kulawa ta musamman wanda ita kuma sai faman Botsare wa take tana zuba masa Complain kala kala Daga ƙarshe ma cewa tayi Zato zo ita ta ganshi In baze zoba shi. "What! Zainab baki da hankali ne zaki ce zaki zo wajena To mu a tarbiyar mu hakan ba daidai bane ga Yarinya Budurwa, Look zainab Kada ki ga ina lallaɓa ki kice zaki min sokon ci ranki zai ɓaci yanzu" Ya faɗa yana kashe wayar Cikin takaici Yasan Zainab tana Masifar Son shi amman bai son son nashi ya zama hauka ba da har take Tutiyar biyoshi lagos Jiyay zuciyar shi na rawa akanta da sauri Ya kori shaiɗan tare da tashi ya Nufi ƙaramin Kicin ɗin shi ya tsiyayi Coffee a cup ya nufi Bedroom Yana kurɓa duk yadda wayarta Ke Shigowa cikin tashi wayar Bai Ɗaga ba Yama barta a falo tana ta faman Ringing laptop ya janyo tare da zama saman Sopa ya jona cajin laptop Ɗin sannan ya kuma Fita ya Koma falo lokacin wayarta Tagama Ringing Ya ɗauka baibi takanta ba ya shiga Neman Layin mahaifin shi domin su gaisa. ************* *KANO* Unguwar Jambulo. Cikin ƙaton gidan mahaifin Zainab Alhaji Idiris Mai kwano Dattijon arziƙi Mutumin ƙwarai mai taimako Domin Allah Ba domin duniya ta yaba mashi ba. Ƙaton Falo ne wanda ya sami damar lashe manyan saitunan Kujerun Royal har Guda Biyar Babbar Mace Zaune  A saman One seater tana danna wayar dake Hannunta Hajiya Zahra Kenan Uwar Gida kuma amaryar Alhaji Idiris mai kwano Haifaffiyar Jahar sokoto Mahaifiya Ga Zainab Wadda Zainab Ɗin kaɗai Allah ya basu a kaf Duniya Duk yawan arziƙin su da tarin Dukiyar su Basu da wani ɗa inba zainab ba wadda suka ɗauki Son duniya suka ɗora mata. Daga Alhaji Idi har hajja zahra mutanan sokoto ne kasuwanci ya kawo Alhaji idi kano wanda yake zaman sa anan Jambulo ya gina ƙaton gidan shi, Wanda kullum gidan baya rabo da jama'a da yake taimakawa Haka zalika matar shi Hajiya zahra bata da matsala ko kaɗan matsalarta ɗaya shine taga ƴarta Zainab Cikin damuwa. Zainab Itama bata da wulaƙanta Mutane tana da kirki matiƙa haka in kaga tana wasa da masu aikin su sai ka rantse Ba ƴar gidan bace gaba ɗaya karatunta Na likitanci tayi shine a ƙasar Indiya yanzu haka tana a matsayin Cikakkiyar likitar mata a asibitin Malam Aminu Kano Zainab tana da Mugun kuɗi in ka cire na mahaifanta itama kanta mai kuɗin kanta ce. Zainab bata da wata damuwa Ko Matsala a rayuwarta sama da Aikin ta Na asibiti da take dan tana masifar son aikinta ,  Sai kuma Ahmad wanda ta ɗauki son duniya ta ɗora mishi tana mai wani irin maitar So wanda ji take kamar ta lashe shi ta mayar dashi Cikinta,In kaga zainab tai kuka akan Ahmad ne in kaga Zainab tai dariya akan Ahmad Ne tana Masifar son shi tana mugun jin tsoron shi bata da dama akan Ahmad, Zainab tana da ƙawaye sosai ƴaƴan manya kasancewarta Mace mai son jama'a da kwashe kwashen ƙawaye Shiyasa bata rabo da su ko gida ko Office matsalar Zainab ɗaya ce tana da mugun Zargi Daidai da ruwa ka bata in bata yarda dakai ba bata sha mace ce mai zargin gaske sai dai Duk zargin nata akwai ta da saurin ɗaukar shawarar ƙawaye kasancewarta Ita kaɗai a gidan su bata da abokin shawara sai Hajiya Babarta wadda take masifar son ƴar tata tamkar tsoka ɗaya a miya, Da wuya kaga Zainab taiwa Hajiya laifi sabida bama cika zaman gidan tayi ba sai week end. Ita ma Hajiyar da wuya kaga taiwa Zainab faɗa sai dai in tai abun da baya cikin tsari wannan tana ƙoƙarin kai son nesa tai mata faɗa amman ba sosai ba. Cikin sauri Zainab ta fito daga Cikin ƙayataccen ɗakinta harta tana Tuntuɓe Ta nufi wajan Hajiya mahaifiyarta Jikin zainab sanye ike da riga iya gwiwa da dogon wando kanta babu ɗankwali Doguwa ce fara siririya mai far'a da Sakin Fuska. A jikin Hajiya ta zauna tana Tura bakinta gaba kamar wata ƙaramar yarinya Duk da Zainab ba yarinyar Bace don zata kai shekaru talatin da Biyu aduniya ( 32 ) amman tsabar Hutu da gogewa ya hana a gane yawan shekarunta. "Yaya akai Abuwata?" Da yake sunan da Hajiya ke kiranta dashi kenan. "Hajiya Ahmad Ne ina ta kiran shi bai ɗauka ba Kodai yana tare da wata Ne?" Da sauri Hajiya ta ƙwaɓe mata baki tare da cewa. "Kull kada na kuma ji kina zargin Mijin da zaki aura, Dan Allah Abu ki dinga rage kishin nan da zargi kina son ɓata imanin ki babu fa mai yi sai Allah babu kuma mai hanawa sai Allah" Kuka Zainab tasa. "Amman Hajiya danna ce masa zanje nai week end wajan sa zai hauni da masifa dan yaga ina son shi" Salati Hajiya ta soma tana tafa Hannu "Ah dole ya hau masifa yace miki Kin haukace ai a garinku na Shasha shai aka ce ana zuwa wajan wanda ba'a aura ba a kwana ko? tashi ki bani waje wadda bata da girma sai na jikinta" Zainab ta Rumgume Hajiya tana cewa. "Hajiyata ban da fushi mana Allah ya Huci Zuciyarki" Hajiya tace. "Na kasa gane kanki akan yaron na dan Allah ki dinga kama kanki Ina gudar Miki wulaƙancin Ɗa Namiji idan ya gane mace ce tafi damuwa dashi akan shi" Kuka Zainab tasa tana Birgima a ƙasa wai Hajiya tai mata Baki Ahmad ya wulaƙantata....... *Unguwar Ɗan bare gidan* Amatullahi........... Auta 09022260850. *Assalamu alaikum yan uwamata :muna farincikin sake gabatar muku BINTU* *-SPA-ND-MORE.. inda zaku sami  ingantaccen garin maganinmu,na zallar magungunan gargajiya daya hada da hakukuwa,ganyaye,kauci,huda,sassake da hatsi kala kala wadanda basuda illah  ko kadan ajikin Dan adam.wannan maganin an hadashi ne bisa yarda da amincewa da da hannun gwanaye kuma masanan* *magungunan gargajiya nagarin kano.wannan magani yana gyara nono wanda ya yamushe,ko wanda ya kwanta,ko wanda ya tartare,ko wanda akeso ya cicciko,ya daga, ya mike,yayi kyau.* *Ina masu kananan nono?* *Ina masu yaye?* *Ina yammata da ake shirin aure?* *Ina matan gida masuson gyara?* *Ina zawarawa masu shirin aure ko gyara don zawarci?* *Ina ramammum mata dasukeso suyi kiba su murmure?* *Wannan gari shine kuke bukata.yana* *tadakomada,yana da kiba,yana ciko nono,yana sawa mace tayi* *mulmul,tayi dumimi,tayi kyau tayi* *haske,sheki,sulbi da santsi kamar kinyi gyaran jikin yan* *maiduguri.koina ze cike Tatar data yamushe zata mike tayi fes kamar sabuwar amarya.*💯💯💯🔥🔥🔥 *A BINTUS-SPA-ND-MORE  muna gyaranjiki* *gangariya,inda za a gyara Amarya ko  uwargida  ciki da waje kifita fes ga kamshi ba a magana.Akawai turarukan wuta, na daki,na jiki,na tsuguno, na kaya ,humrori.Akwai zafafan kuma gangarinyan* *magungunan mata sha yanzu magani yanzu da yardar Allah,Akwai ingantatun supplements na nono,hips skin,na kiba,na saukar da niima da dai* *sauransu.kayanmu guarantee ne,babu cuta babu cutarwa.muna aikawa koina a Nigeria cikin aminci.yar uwa kada ayi babuke,kada abaki labari.sai angwada akansan na kwarai takenmu shine gaskiya da amana.* BINTUS-SPA-ND-MORE... na nan a mandawari nagoda street daidai asibitin yara na marmara @kano.Zaku samu BINTUS-SPA-ND-MORE  @CALL\WHATSAPP 07067338694/ 08136259679 IG Bintus-spa-nd-more.. *BAƘON LAMARI...!*🌹      { Eternal love }            *NA* *AUTAR MANYA* ADABI WRITTER'S ASSOCIATION                      *004* A hankali sautin ƙarar shigowar Motar shi cikin gidan ke kaɗa mata hanjin Cikinta, Daga cikin Ƙirjinta Kuwa dokawa yake da ƙarfi wanda In mutum yana kusa da ita tsaf zai ji sautin dokawar da Ƙirjin nata yake. Tun Bayan fitar Ameerah daga gidan take zaune a falo ita ɗaya gaba ɗaya tsoron dawowar Imran gidan take wanda hakan ya zame mata al'adar Rayuwarta Koda yaushe In ya fita Tana cikin Raha da Nishaɗi amman da zarar Ya dawo to duk wani Ɓurɓushin Farin cikinta Gushe wa yake yi. Tsayin watanni tara kenan da auran su da Imran amman har zuwa wannan lokaci ta Kasa samun farin ciki kamar ko wace mace acikin gidan Mijinta. Curewa take a waje ɗaya tana haɗe jikinta tamkar mai jin sanyi, A hankali Taji sautin shigowar sa cikin Falon bada ban tayi da gaske bama da bazata ji sallamar tashi ba. "Sannu da dawowa" Ta faɗa masa kanta yana ƙasa. Yayi mata banza kamar bada shi take magana ba. "Amatullah"! Ya kira sunanta a dake. Ta ɗago tare da zuba masa Manyan Idanunta tana kallon shi kafin daga bisani tace masa. "Na'am Yallaɓai" Ya ɗan gyara tsaiwar shi yana soke Hannun shi a cikin aljihun wandon shi. "Taso Muje gidan ku anwa baba aikin Idanu daga nan muje shoping" Ya faɗi hakan yana wucewa ɗaki Minti biyar ya fito sanye da wasu kayan na daban. Ta miƙe tana Ƙoƙarin gyara Hijabin Jikinta. "A,a Je maza ki shafa Powder sannan ki ɗan saka wannan maiƙon naku na leɓe" Sosai Abin ya bata mamaki amman sai ta wuce taje tayi yadda yace Ɗin daga bisani ta dawo Har ya wuce waje abin mamaki ba wannan Motar daya Shigar da ita gida ya Shiga ba ashe akwai wata a waje mai kyau sabuwa ya buɗe mata gidan gaba ta shiga ta zauna Yaja suka hau Titin Rijiyar Zaki inda anan layin Rumfar shehu gidan su yake. Sai da ya tsaya a wani Store yasai kayan abinci aka shigar dasu Motar sannan ya shigo suka ja Suna tafiya ita bata ce mai ba shi bai ce mata ba har suka ƙarasa layin. A bakin Ƙofar Gida Yay parking bata jira shiba ta ɓalle murfin ta fita wajan ƙatuwar tabarmar Su Alhaji Babba ta ƙarasa wanda Suke zaune suna shan Iska sallama tayi agaban su ta tsugunna tana gaishe dasu. Kafin Imran ya ƙaraso shima ya tsugunna yana gaishe dasu. Cikin Jin daɗi Alhaji Babba yace. "Ma sha Allah! Amatullah kece da wannan Lokaci barka barka da zuwa naji daɗin Ganin ki Allah ya ƙara zaunar mana dake lafiya, Koke fa da kika kwantar da hankalin ki" Aranta tace Alhaji ba zaku gane yaran ba, Nidai zan cigaba da haƙuri. Amman a fili sai tace. "Nagode Alhaji" Nasiha sauran ƴan uwan mahaifin nata sukai mata kafin ta miƙe tabar wajan ta nufi Cikin gida. Babban Gida mai sassa da dama acikin sa wanda ya haɗe ƴaƴa da jikoki sashin su ta shiga da sallama a bakin ta. Umma tana zaune tana bawa Baba ayaba a bakin shi ta ɗago cikin sakin fuska take amsa wa Amatullah Sallama. "Kece da wannan daran dafatan dai lafiya?" Amatullah ta dubi Ummah da mamaki sannan tace. "Tare dashi muke yace ne nazo na duba Jikin Baba" Bata kai ma da rufe bakinta ba Umma ta miƙe tsaye tare da Nufar Ƙofar Gida da sauri Amatullah ta riƙe Hannun Ummah tana gyaɗa mata kanta. "Ummah yanzu fa zai shigo Gidan Dan Allah ki Koma ki zauna" Ta Doke hannun Amatullah tana cewa. "Cikani Dan ubanki so kike Su hure masa kunne a waje ko? Su roƙe mashi Kuɗi a banza" Amatullahi ta sunkuyar da kanta cikin takaicin Halin Ummanta batace Mata komai ba Umman na ƙoƙarin Fita Imran ɗin ya shigo. Sosa kai Umma tayi tare da cewa. "Lale maraba da zuwan ka Imirana daman yanzu take cewa tare kuke" Ya zauna a saman dardumar daya gani a shinfiɗe cikin jin kunya yake cewa. "Eh Muna tare dasu Alhaji ne muna gaisawa" A take ilahirin annurin fuskar Umma ya ɗauke dan bata ƙaunar wani ya raɓi surukin nata bare yaci arziƙin sa. Tana ƙoƙarin yin magana ƙannen Amatullahi Hassan da Hussaini suka soma shigo da kayan abincin daya siya a hanya Bakin Ummah kamar Gonar auduga. Sai albarka take shiwa Imran wanda yake ta sakin murmushi mai tarin ma'anoni da yawa. Sam Ummah bata tambayi Amatullahi yaya zaman su da Mijinta ba bare ta jata ajiki ta shigar da ita ɗaki su ɗan zanta irin na ɗa da mahaifi sai ma mayar da hankalinta kan Imran datai suna ta hira. Ganin Haka yasa Amatullahi taja Jikinta zuwa wajan Babanta wanda yake kwance. Ta ƙarasa wajansa ta zauna tana kallon shi shekara Kusan Biyar yana kwance ga matsalar ƙafafu da basa takawa ga matsalar Idanu damma yau an masa aikin Idon wanda aka sanya masa glass a idanun nashi ba wani tsufa yayi ba, Amman lalura ta saka girma ya hau masa da wuri. "Sannu baba Allah ya baka lafiya" Jin Muryar ƴar tasa, a kusa dashi yasa ya kama hannunta yana cewa. "Amatuna kece a gidan?" Ta ƙaƙalo murmushin dole kana tace masa. "Baba tun Ummah na baka ayaba nai sallama baka ji bane?" Yayi murmushi yana cewa. "Banji ba Amatuna, Kinga mijin ki ɗan albarka ya biya min kuɗin aikin idanu yanzu Ganin ba kamar da ba" Tayi murmushi tana cewa. "Damma yau akai amman nan da kwana biyu ma zaka fi haka gani, Nina ɗauka ma kana asibiti Allah dai ya sawaƙe" Baba yace. "Ai Amatuna baki ga  asibitin ba, na masu hannu da shuni ne, Daga an maka aikin kai ƴan awanni zasu sallame ka" Amatullah tace. "Baba Allah yasa an yi a sa'a Amin" Baba ya kuma karkatowa ya dube ta. "Amatuna mijin ki yaron kirki ne, Ki haƙuri ki zaman ki agidan ki, Allah ya ƙara muku zaman lafiya" Gabanta ya faɗi Imran ya siye baba kenan da idan tazo gida da maganar zaman auren ta baba yana ƙoƙarin fahimtarta to shima yau Ga shi nan yana yabon Imran fiye da zaton ta. Hawaye masu zafi suka Zubo mata a saman Kuncin ta bata bar kowa ya gani ba ta share su, Ta sunkuyar da kanta Baba ya cigaba da yi mata Nasiha mai ratsa Jiki. Har wajan taran dare suna Gidan Kafin ta miƙe tace wa Ummah zata Leƙa sashin Matan Kawun nan ta su gaisa. Ta Dubi Nana ƙanwarta wadda Daman su biyu ne mata ita da Nana sai Ƴan Biyu maza dake binta, Nana take bi musu, Tace mata tazo ta rakata Ɓarin su Ameerah su gaisa da sauran sashin Nana ta Tura baki tana cewa. "Ni bana shiga sai kin dawo" Ga Mamakin Amatullah Ummah batai wa Nana magana ba, Sai ma kuma jan hirar da tayi da Imran kamar ba surukinta ba. Amatullah ta yi waje tana Jinjina halin ummanta na son abin duniya wanda shine jagora ga halin Ummah na farko. Sashin Su Ameerah ta soma zuwa sukai gaisa da Anty babar su Ameerah sama sama. Ta fito Ameerah ce ta rakata Sauran sassan ƙannan mahaifinta Guda Huɗu, Sannan suka Nufi sashin Su Yaya Ahmad wanda shine na farko ma daga ka shiga Gidan. Mamaki sosai Amatullahi tayi yadda taga an ƙere sashin kamar ba'a cikin Gidanba ga hasken ƙwan sola kota Ina bata sha mamaki ba sai da ta shiga falon Mama wanda yaci uban saitin Kujeru masu kyau ga ƙatuwar Tv sai faman aiki take Iskar fanka kota ina. Sallama sukai Ƙannen shi ƴammata Su Biyu Waɗanda basuyi aure ba suka amsa musu cikin sakin fuska Zama sukai a ɗaya daga cikin kujerun Sannan Surayyah autar su ta nufi Bedroom ta gayawa Mama. Minti kaɗan Mama ta fito Cikin wata dakakkiyar shadda tana tafe tana taƙama. A ran Amatullah tace ashe har yau Izzar tana nan. Ba yabo babu fallasa suka gaisa sannan suka baro sashin wanda Naja'atu ƙanwar shi wadda suke sa'anni ta rakosu hanya. Anan suka haɗu da Ƙanin Ahmad Kamal suka gaisa yana ƙoƙarin Shiga ɗakin shi. Sai da su Ameerah da Naja suka rakata har bakin sashin su, sannan suka koma Ɓangarorin su. Koda ta koma ma Imran har ya miƙe suna sallama da Ummah wanda ya ɗauko damin Kuɗi ya bata ta saka hannu ta amsa Jikinta har yana Ɓari Takaici Baƙin ciki sune suka wa Amatullah ca a zuciyarta. Haka suka Nufi Mota yaja suka tafi ya biya Ta wani super market yayi mata uwar siyayyah. Sannan suka wuce Gida. Wanka tayi bayan ta shigar da siyayyar tata. Kana ta koma Ɗakinta ta saka kayan bacci ta kwanta bayan ta kashe ƙwai. A hankali Imran ya shigo ɗakin Jikinsa sanye da Guntun wando da singlet ya raɓa Jikinta ya kwanta aran shi yana ayyana tabbas Yau Burin sa zai cika Tabbas sai ya fitar da maitar shi ta san Neman ta tabayan ta. A hankali ya haɗe jikinsa da nata yana shafo mazaunanta ta baya yana fitar da wani Irin nishi. Cikin Baccin daya kwasheta taji yana shafa mata jikinta. Tsoro fargaba tashin hankali sune suka dirar mata a zuciyarta mai Imran yake Nufi tsayin wata tara tana rayuwar gidan shi bai taɓa kusantarta ba sai sau ɗaya Tun daran farkon su, Kullum burin shi ya nemeta ta bayanta Allah bai bashi Iko ba shine yau ya ritsa ta a wannan daran zai ƙara far mata Innalillahi wa'innah ilaihirraju'un rana zafi Inuwa Ƙuna ta faɗa a ranta kafin da sauri kuma ta Miƙe zaune........ *BAƘON LAMARI! littafin kuɗi ne 500 naira zuwa wannan asusun bankin 0078174806 Sterling bank, idan kuma kati ne mtn card na 500 hoton sa za'a ɗauka a turo,shaidar biya 09022260850* *Assalamu alaikum yan uwamata :muna farincikin sake gabatar muku BINTU* *-SPA-ND-MORE.. inda zaku sami  ingantaccen garin maganinmu,na zallar magungunan gargajiya daya hada da hakukuwa,ganyaye,kauci,huda,sassake da hatsi kala kala wadanda basuda illah  ko kadan ajikin Dan adam.wannan maganin an hadashi ne bisa yarda da amincewa da da hannun gwanaye kuma masanan* *magungunan gargajiya nagarin kano.wannan magani yana gyara nono wanda ya yamushe,ko wanda ya kwanta,ko wanda ya tartare,ko wanda akeso ya cicciko,ya daga, ya mike,yayi kyau.* *Ina masu kananan nono?* *Ina masu yaye?* *Ina yammata da ake shirin aure?* *Ina matan gida masuson gyara?* *Ina zawarawa masu shirin aure ko gyara don zawarci?* *Ina ramammum mata dasukeso suyi kiba su murmure?* *Wannan gari shine kuke bukata.yana* *tadakomada,yana da kiba,yana ciko nono,yana sawa mace tayi* *mulmul,tayi dumimi,tayi kyau tayi* *haske,sheki,sulbi da santsi kamar kinyi gyaran jikin yan* *maiduguri.koina ze cike Tatar data yamushe zata mike tayi fes kamar sabuwar amarya.*💯💯💯🔥🔥🔥 *A BINTUS-SPA-ND-MORE  muna gyaranjiki* *gangariya,inda za a gyara Amarya ko  uwargida  ciki da waje kifita fes ga kamshi ba a magana.Akawai turarukan wuta, na daki,na jiki,na tsuguno, na kaya ,humrori.Akwai zafafan kuma gangarinyan* *magungunan mata sha yanzu magani yanzu da yardar Allah,Akwai ingantatun supplements na nono,hips skin,na kiba,na saukar da niima da dai* *sauransu.kayanmu guarantee ne,babu cuta babu cutarwa.muna aikawa koina a Nigeria cikin aminci.yar uwa kada ayi babuke,kada abaki labari.sai angwada akansan na kwarai takenmu shine gaskiya da amana.* BINTUS-SPA-ND-MORE... na nan a mandawari nagoda street daidai asibitin yara na marmara @kano.Zaku samu BINTUS-SPA-ND-MORE  @CALL\WHATSAPP 07067338694/ 08136259679 IG Bintus-spa-nd-more.. *BAƘON LAMARI...!*🌹 { Eternal love } *NA* *AUTAR MANYA* ADABI WRITTER'S ASSOCIATION *005* Gumi duk ya wanke mata jikinta duk da sanyin fankar dake kaɗawa acikin ɗakin. Muryarta a dashe irin ta mai bacci ta dube shi tana mai zare manyan idanuwanta tace masa. "Imran meye haka dan Allah ka rabu dani, nace dan Allah ka rabu dani wallahi Allah koda duniya zaka bani bazan taɓa Kaucewa Umarnin Ubangijina akan taka buƙatar ba" Batai aune ba taji saukar Danshin bakinsa cikin nata wanda shine ya dakatar da ita daga ƙarashe maganar data keyi a haukace yake yamutsa Dukkan sassan Jikinta yana ƙara ribatarta zuwa Cimma muradin Zuciyar sa Wani tsallan albarka tayi tare da bangaje shi tayi hanyar falo har Rigar Jikinta na zamewa ta faɗi ƙasa. A haukace ya bita yana cewa "Dan matsiyatan iyayenki yau babu mai rabani da ke sai Allah, an gaya miki a banza zan ke, kashewa iyayen ki kuɗi to maitar Biyan buƙatar kaina ita ke ingizani zuwa ga aikata koma meye akan mayun iyayen ki, wallahi Tun ranar dana fara ɗora idanuna a bayanki naji ina maitar Jin ɗanɗanon shi" Ya faɗi a lokacin daya cimmata ya saka ƙafa ya taɗeta ta maku a ƙasan tiles. Wata ƙara ta saki kafin Numfashinta ya ɗauke tsaf sai kuma Jini ya soma biyowa ta ƙafafunta. Wanda ganin wannan yawan Jini shiya tsorata Imran yayi saurin ɗauko jallabiyar shi ya sanya ita ma ya zira mata riga da hijabi, ya ɗagata cak sukai mota ya shiga mazaunin driver yaja motar suka Nufi Asibitin kuɗi mafi kusa dasu. Lokacin da suka ƙarasa ƙarfe Ɗayan dare amman kaman rana sai karɓar marasa lafiya ake, Abin ka da asibitin Kuɗi. Duk wani cuku cuku yayi nan da nan aka sakata a emergency room wanda Babban likitan asibitin ya duƙufa akanta dan Ceto rayuwarta har asuba Likitan yana tare da Amatullah wadda take a tsakanin Rai kokai Mutu kokai Inji bahaushe. Likitan ya fita yayi sallah a hanya suka haɗu da Imran wanda har ya Ɗan faɗa sabida fargabar Kada Amatullah ta rasu bai sami cikakkiyar amsa wajan likitan ba. Sabida haka ya raɓe jikin motar shi, Shikuma likitan ya koma bakin daga. Wayar shi ya ciro ya kira Umman Amatullah. Idar da sallar Ummah kenan taji kiran wayarta Nana ta ɗauko mata tana ce mata Yaya Imran ne Mijin Anty. Jikin Ummah yana rawa ta ɗaga bayan sun gaisa Imran ya sosa kai cike da makirci yace wa Ummah. "Ummah Muna asibiti fa tun Jiya Amatullah ta faɗi take zubar Jini" Salati Ummah ta saki tana cewa wani asibitinne gata nan bara ta gyarawa Baba jikinsa ta fito ta barwa Nana girkin Gidan. Kwatance yayi mata sannan ya ƙara yin ƙasa da murya sosai yana cewa. "Ummah ina ganin kamar na haƙura da Auren Amatullahi, Ummah tunda mukai aure sau ɗaya kaɗai ta bani haƙƙina Kullum nazo mata da buƙata sai Munyi dambe ganin bata so nake haƙura dan kawai Jiya nace ta tausayamin ta bani shine ta ɗauki wuƙa tace Koni ko ita to a garin na karɓi wuƙar ne yasa ta faɗi Jini ya ɓalle mata" Yakai maganar yana dariya ta yadda Ummah ba zata ji ba. Ummah ta kuma jan salati tana tafa Hannu tana cewa. "Haka tai maka Imirana To bara nazo dan ubanta Shegiyar yarinya mai ƙashin tsiya tafi son na dauwa ma acikin gadarar faccaloli to wallahi ta kaso auren ta badai wannan gidan ba sai dai ta nemi wani Gidan Uban" Imran dariya yake har yana ƙwalla Tunda yake bai taɓa ganin mayyar Kuɗi kamar surukar tashi ba haka ya kashe wayar yana ƙarasawa cikin asibitin. Nurse ce tazo ta kira shi akan Likitan nasan ganin shi bayan ya shiga Office ɗin Likitan suka kuma gaisawa sannan Likitan ya tura masa takarda gaban shi yana mai cewa. "Muna son ka saka hannu nan da Awa Uku za'a mata C'S don a ceci rayuwarta ita da Bebyn ta don faɗuwar data yi Jiya ya haddasa wa ɗan da ke cikinta juyawa ya koma wani ɓarin Mun samu mun dakatar da zubar Jinin da take yanzu kawai Hannu zaka saka a mata aiki A rabata da Abin da ke cikinta Duk da cikin yana wata takwas ne da kwana bakwai" Har Likitan ya gama maganar Imran bai iya motsi mai kyau ba Ta yaya tai Ciki har ya isa haihuwa bai sani ba daga kusantarta sau ɗaya shine har zata ɗauki ciki kamar wata akuya. "Ranka ya daɗe kabar takarda a gabanka kuma kaƙi magana" Muryar likitan ta katse masa tunanin sa. "Nifa likita ban gane inda ka dosa ba, wai anyi gabas da kare, yarinyar nan sau ɗaya tak na kusanceta a wata taran data yi agidana sannan kawai a wani zo ace zata haihu ni gaskiya bazan wani saka hannu ba ta Mutu kawai dan ni a yanzu bana buƙatar Wani ɗa a rayuwata" Likitan ya dubi Imran sanda ya ƙarasa maganar Cikin gadara. "Amman kai kam musulmi ne?" Cewar Likitan. Imran ya juyo a fusace zai magana likitan ya ɗaga masa hannu cikin zafin rai yace. "To in kai jahili ne kaje kabi malamai akan Halaccin wannan cikin gare ka Yau inda baka taɓa kusantarta bane za'a ce ɗan na waje ne, amman Kai da bakinka ka bada shaidar ka kusanci matarka sau ɗaya, ka sani ko tun a daran Allah ya saka ƙwan haihuwar ka cikin mahaifarta,Wannan ɗa naka ne kuma koda baka saka hannu ba ni da kaina wallahi sai na saka sannan nai mata aikin bayan nan kuma na maka ka a kotun musulunci akan kana barazanar kashe matarka da ɗanka akwai CC camera a office ɗinnan duk maganar da mukai tana naɗe dakai wawa" Jin Kotu yasa jikin Imran ya hau rawa don a wajan cike file har Hotonsa sai da ya saka yasan babu damar Guduwa sabida akwai cikakken bayanin shi da kwatancen sa a Files ɗin daya buɗe a cikin asibitin. "Zan saka amman Ciki kamar na aljanu ba laulayi babu girma ni a iya zamana da ita babu ta yadda na gane Tana da ciki" Likitan yace. "Allah ne yaso ɗan ko ƴar su taka ƙasa shine yasa ya ɓoye sanin ka da jinka da ganinka akan cikin nata" Daga haka Imran ya saka hannu ran shi a Matiƙar ɓace ya zama dole ya Ɓoye haihuwar nan sabida kada Uban gidan shi yaji wanda Ya nuna masa harkar da yake a yanzu wanda sai da sukai yarjejeniya akan babu batun kusantar Mace ta gabanta har abada sai ta bayanta............ Yana fita daga Office Ɗin yaci karo da Ummah wadda Ko Kallon arziƙi bata samu wajan Imran ba sai ma wuce tan da yayi ya nufi motar shi ya zauna aciki yana saƙa wasiƙar Jaki na yadda zai salwantar da Amatullah da Ɗan da zata haifa sabida Gudun tonuwar asirinsa a wajan uban ɗakin sa wanda ya mayar dashi kamar matar shi( wa'iyazubillah ) Ummah kuwa Babu abin da take aranta sai zagin amatullah sabida zatonta maganar Ɗazu ce na bijire masan da Amatullah keyi ya saka yaƙi mata magana, Sam Ummah bata ta lafiyar ƴarta sai ta jimamin kada ran Imran ya ɓaci ya sako mata Amatullah suka samu suga rashi. Cikin Aminci da Yardar Ubangiji akaiwa Amatullah aikin wanda aka samu nasarar Ciro mata Yarinyar ta mai kyau kamar su ɗaya sak da imran sai dai kawai farar fatar uwar ta data ɗauko amman kama kam kamar ka tsaga kara da Imran. Bayan an gyara yarinyar wadda ko kayan haihuwa babu Sai Likitan ne yacewa Nurse su samo tawul a naɗeta bayan an naɗe ƴar an yanke mata cibi sai akaiwa Amatullah allura aka aje mata yarinyarta a gabanta Likitan yace a barta ta huta har allurar ta saketa. Koda da nurse ta leƙa waje don sanar da Imran bata ganshi ba kuma bata san Ummah ba sabida haka ta koma ta kuma gyara wa yarinyar kwanciya sannan ta rufo musu ƙofar........ *Wannan salon na da banne kuma ban taɓa zuwa da irin shi a rubutu na ba mai kike jira ki hanzarta biyan naki dan tuni masu biya sun yi nisa labarin ko rabi bamu shiga ba yanzu ma aka fara* *BAƘON LAMARI! littafin kuɗi ne 500 naira zuwa wannan asusun bankin 0078174806 Sterling bank, idan kuma kati ne mtn card na 500 hoton sa za'a ɗauka a turo,shaidar biya 09022260850* *Assalamu alaikum yan uwamata :muna farincikin sake gabatar muku BINTU* *-SPA-ND-MORE.. inda zaku sami  ingantaccen garin maganinmu,na zallar magungunan gargajiya daya hada da hakukuwa,ganyaye,kauci,huda,sassake da hatsi kala kala wadanda basuda illah  ko kadan ajikin Dan adam.wannan maganin an hadashi ne bisa yarda da amincewa da da hannun gwanaye kuma masanan* *magungunan gargajiya nagarin kano.wannan magani yana gyara nono wanda ya yamushe,ko wanda ya kwanta,ko wanda ya tartare,ko wanda akeso ya cicciko,ya daga, ya mike,yayi kyau.* *Ina masu kananan nono?* *Ina masu yaye?* *Ina yammata da ake shirin aure?* *Ina matan gida masuson gyara?* *Ina zawarawa masu shirin aure ko gyara don zawarci?* *Ina ramammum mata dasukeso suyi kiba su murmure?* *Wannan gari shine kuke bukata.yana* *tadakomada,yana da kiba,yana ciko nono,yana sawa mace tayi* *mulmul,tayi dumimi,tayi kyau tayi* *haske,sheki,sulbi da santsi kamar kinyi gyaran jikin yan* *maiduguri.koina ze cike Tatar data yamushe zata mike tayi fes kamar sabuwar amarya.*💯💯💯🔥🔥🔥 *A BINTUS-SPA-ND-MORE  muna gyaranjiki* *gangariya,inda za a gyara Amarya ko  uwargida  ciki da waje kifita fes ga kamshi ba a magana.Akawai turarukan wuta, na daki,na jiki,na tsuguno, na kaya ,humrori.Akwai zafafan kuma gangarinyan* *magungunan mata sha yanzu magani yanzu da yardar Allah,Akwai ingantatun supplements na nono,hips skin,na kiba,na saukar da niima da dai* *sauransu.kayanmu guarantee ne,babu cuta babu cutarwa.muna aikawa koina a Nigeria cikin aminci.yar uwa kada ayi babuke,kada abaki labari.sai angwada akansan na kwarai takenmu shine gaskiya da amana.* BINTUS-SPA-ND-MORE... na nan a mandawari nagoda street daidai asibitin yara na marmara @kano.Zaku samu BINTUS-SPA-ND-MORE  @CALL\WHATSAPP 07067338694/ 08136259679 IG Bintus-spa-nd-more.. *BAƘON LAMARI...!*🌹      { Eternal love }            *NA* *AUTAR MANYA* ADABI WRITTER'S ASSOCIATION                      *006* Sannu a hankali allurar da aka yi mata ta soma sakinta Cikin nutsuwa take buɗe idanunta waɗanda sukai mata nauyi daga sama kuma suka kumbura sosai. Da farko razana tayi da taga jaririya a gabanta idanunta Buɗe tana tsotsar Hannunta sai da ta yunƙura don ta tashi taji ba zata iya ba. Bin jaririyar take yi da kallo sannan ta ɗauke idanunta ta mayar saman rufin ɗakin tana tuna tsayin lokacin data ɗauka bata Numfashi wato rabon ta da sanin inda kanta yake tun agidanta a ɗazu da Imran yaso yi mata aika aika tun daga nan kuma bata sake Sanin Inda kanta yake ba sai a yanzu data farka taga jaririya ɗanyar haihuwa a gabanta. Ina ta sami jaririya? dan ita a iya saninta ba Ciki ne da ita ba bare ace ta haihu. Sautin Kukan yarinyar shine ya saka ta Juyo da sauri tana bin yarinyar da kallo yadda take Buɗe maƙogwaro tana kuka kamar wadda tai watanni. Da sauri Nurse ta turo ɗakin ta shigo Ganin Amatullah ta Buɗe idanunta yasa Nurse ɗin tace. "Ma sha Allah, Amman allurar nan tayi saurin sakin ki sannu Ga babyn ki nan In mai gidan yana kusa sai ya siyo muku madara kafin ruwan maman naki ya kawo" Gaban Amatullah ya faɗi ta kuma Bin jaririyar da kallo wadda har tari take sabida Kuka! Bakin ta ya gaza furta komai sai dai kawai ido da ta saka tana kallon yarinyar. Bata san lokacin da hawaye ya jiƙa mata Ƙuncin taba har yana sakkowa saman kirjinta. Bata shirya haihuwa da Imran ba, Bata so haɗa tsatso dashi ba domin tabbas tasan gaba ita abar turkewa ce wajan ƴaƴanta akan irin uban data Zaɓa musu Saka kanta tayi a saman Cinyarta tana Kuka wiwi sai ɗakin ya kaure da kuka biyu ita nayi ƴar tata tana yi. Ko kallon yarinyar batai ba wani irin tsanar yarinyar taji har cikin ranta saboda Duk abin da ya danganci Imran bata ƙaunar shi. Kuma adaidai nan Ummah da Imran suka turo ƙofar suka shigo. "Yawwa daman ina mata magana akan a sai wa jaririyar madara kafin ruwan mama ya sakko sai ta saka Min kuka koda yake haihuwar fari ce" Cewar Nurse ɗin wadda take gayawa Imran da Ummah. Amatullah cikin ranta tana kuma jin al'ajabin cikin da babu laulayi bare alamun shi, hana rantsuwa dai Tunda taje gidan bata ga al'adarta ba wannan Kuma ta ɗauka ko fargabar Imran ce ta saka Jinin ma ya ƙafe ya daina zuwa kwata kwata ( Amatullah kenan ai fargaba tsinkar da jini take ba ɗauke shiba kedai Kice bakya cikin kwanciyar hankalin da zaki fahimci kwanakin Jinin ki ) Maganar Ummah ce ta saka Amatullah ɗago wa da sauri. "Rabu da ita likita akwai abin da ke ranta na baƙin hali shiyasa take wannan Kuka kya kashe kanki a banza" Amatullah ta ƙure Ummah da idanu wannan wace irin Uwa Allah ya bata marar tausayi. Da sauri wata zuciyar tace mata shine kema zaki gwadawa ƴarda bata ji ba bata gani ba zuwan ta Duniya kenan Cikin azama ta ɗauke ƴarta ta ɗorata saman Kirjinta tare da saka baki tana hura mata kunnenta wanda nan da nan Babyn tayi shuru tana Mayar da ajiyar zuciya. "Ummah ki mata ahankali Please yau ta haihu kinsan akwai rashin sabo a tare da ita" Cewar Imran Cikin kirsa. Kafin yace bara yaje ya siyo madarar. Ummah ta nemi gu ta zauna. Dan a ɗazu da take zaune a waje ita take tambaye Nurse ɗin kota san ɗakin da aka kwantar da Amatullah shine Nurse Ɗin ta nuna mata tare da bata tabbacin Amatullah ɗin ta haihu wanda shine Umman taje ta shaidawa Imran da murnarta wadda take farin cikin sun haɗa iri da Imran zasu ƙara Cin dukiya dan ita asan samun tama Namiji Amatullah ta haifa ba mace ba. Koda taje sai Imran ya nuna mata bai ma san Amatullan ta haihu ba bayan Kuma ya sani ɗin. Haka sukai zama kamar na kurame a ɗakin har sanda Imran ya dawo da kaya niƙi Niƙi kayan jaririyar kusan kala Goma sai auduga da su pampers tare da madara haka ya dire Ummah sai faman yi masa sannu take wanda bata ma Amatullah kamar hakan ba, Dan ita ko arziƙin sannun ma bata samu ba sabida takaicin Maganar da Imran ya gayawa Ummah a waya har yau bata saki zuciyarta ba. Haka Amatullah ta miƙe tare da taimakon Nurse Ɗin ta shiga Toilet ta gyara jikinta ta fito Nurse ɗin ce ta gyara Babyn wajan azahar ya kawo musu abinci mai rai da lafiya ummah sai saka masa albarka ake Kuma babu wanda ta shaidawa Amatullah ta haihu daga Cikin Gidan har zuwa Danginta haka suka kwana a asibitin washe gari aka basu sallama. Imran yaso Su wuce da ita gidansu amman Ummah taƙi tace tai zamanta a ɗakinta. "Ummah to waze zauna da ita ke ga marar lafiya?" Cewar Imran wanda wannan furucin sai da ya bawa Amatullah kunya amman ummah mursisi tai da idanu tace zata dinga asubanci tana zuwa. Koda suka koma ba laifi ta gyara Amatullah tsaf ta wanke jaririya ita Kuma amatullah daman babu batun wanka amman ta samu gyara mai kyau wajan Ummah koda ta koma gida ma da zata dawo ta zo mata da Maganin wanka wanda zata ke sha. Sai dai me a kwanaki Biyu Amatullah ta sami sauƙi wajan Imran wanda zai zo su gaisa amman bai taɓa ɗaukar yarinyar ba, Sai dai ya rage mata cin zarafin da yake mata Kuma abun mamaki babu wanda yazo mata barka da sunan ɗan uwan shi. A kwana na uku ne ya soma tsiro da sabon cin mutunci wanda zai zauna a falo yana zuba mata habaici akan kwaɗayin mahaifiyarta tai kuka ta godewa Allah amman da Ummah tazo sai yayta nan nan da ita yana shirga ƙarya kamar ragowar yaƙi. Yau kwana Biyar da haihuwa Ameerah tazo gidan sosai takewa Amatullah faɗan cewar ta haihu bata gaya mata ba sai Jiya suka ji wajan Hassan ƙaninta Mamaki Amatullah tayi don laifin Ummah ne ba nata ba wannan zuwan na Ameerah tai mata kitso da ƙunshi sannan suka gyara gidan washe gari Maman su Ya Ahmad dasu Anty suka zo don Mama ce ma taiwa Babyn wanka, Dan ita mama barta da rashin son magana wadda ta zame mata kamar Izzah amman babu ruwanta da Munafurci kamar na sauran matan gidan. Don tana kallon Anty babar su Ameerah na nuna mama da ido wa Matar kawu, Amman maman bata ɗaga idanu ta dube suba. A iya zamanta da mama waɗan can Halaiyar nata ta sani amman yanzu taji Ameerah tace tana ɗaga musu kai dan Ahmad zai auri ƴar masu Kuɗi sannan tana danne duk Kuɗin da Ahmad yake turowa. Ita dai bata san Maman da haka ba amman bata sani ba ko hakan ne tunda Aminiyar Antyn su Ameerah ce, ita daman basa shiri da Ummah saboda Antyn su Ameerah aminiyar mama ce kuma anty tana nuna wa Ummah hassada da baƙin ciki da munafurci a cewar ummah wannan tasa tunda Ummah taga Anty na shigewa jikin mama yasa Ummah ta dena shiga hulɗar su dan ko cikakkiyar magana Ummah bata yi musu. Sauran matan gida kuma gulma ita kuma Ummah bata gulma barta da son abin duniyarta wannan yasa bata shiri da kowa a gidan take sabgarta ita ɗaya Ita ko Anty maman su ameerah kusan Kullum ma tana sashen mama wadda maman ta ɗauki Anty a matsayin aminiyarta akaf gidan babu wadda mama ta yarda dashi kamar Anty sabida yadda Anty take wa mama Biyayyah tare da nuna mata zahirin ƙauna. "Kawo kayan a saka mata" Cewar mama bayan ta shafe Jaririyar da mai Da sauri Anty ta miƙe tana bari ta je ta ɗauko kayan a ɗaki wanda Amatullah tasan ba domin Allah ta faɗi hakan ba kawai dan ta shiga taga ƙwaƙwaf ne. Minti kaɗan ta dawo da akwatin ƴan kayan gaba ɗaya wanda mamaki ya cika Amatullah haka ta zazzage kayan waɗanda ba yawa gare su ba Matan gidan ko wacce tabi kayan da kallo banda Mama data ɗauki Riga mai kyau ta sanyi ta Sinke ƴar. "Amatu bakya bata Nono hala?" Da sauri Amatullah ta ɗago tana Bin mama da kallo kamar su da Ahmad har tai yawa sannan taji ta gaya mata sunan da ɗanta yake gaya mata. Batai magana ba tai ƙasa da kanta. "Amsheta ina zuwa" Mamar ta faɗi. Da kanta ta miƙe ta haɗowa Amatullah tea mai kauri nan da nan ta rufeta da faɗa tana ce mata. "Gidan ki babu abin da zaki nema ki rasa cikin sa baza ki ci abinci ba Laifin Hadiza ne ( ummah ) tunda ita ba zata tsaya ta lura dake ba haihuwar fari ce in bata tsaya akanki ba zaki lalace shiyasa nacewa Mijin Hafsa ya kawon abata in watan haihuwarta ya kama" Amatullah ta amshi tea ɗin ta kafa kai tana sha wanda Anty ta amshe maganar. "Ai mama yaya hadiza sam ta gyara halinta ace mu ta mayar damu ababan gaba fisabilillahi rayuwar haka zata tafi Ace kaf matan gidanmu sai tazo da kanta taiwa Amatullah wanka" Mama tai murmushi tace. "Rabu da maganar Lami bata da amfani Allah dai ya ganar da Hadiza kawai" Daga haka taja bakinta tai shuru bata bawa Anty ƙofar taba da haka zata ja gulmar Ummah ai tayi da matan gida. Har la'asar suna gidan anan suka ci abinci ban da mama da take azumin alhamis. Haka har ranar suna tazo ƴan uwan Amatullah basu yanke ba umma tai mitar zuwan nasu amman Amatullah tace mata arziƙine kuma tun daga wannan Dubarar shan tea da mama ta nuna mata shikenan ruwan Nono ya kawo yarinya ta sami abinci. Anyi suna lafiya Yarinya taci Sunan Ummah Khadijatul Iman amman Iman ɗin za'a ke ce mata. Kuma har lokacin Babu wani daga cikin ahalin imran daya zo gidan Amatullah bata sami fuskar tuhumar shiba a daddafe umma tai zuwan sati bayan suna. Daga nan kuma Amatullah ta koma cigaba da kula da yarinyarta. Lokacin datai kwanaki ashirin agidan Imran ya soma Tsiro mata da wasu halaiya na daban Son kusantarta acikin Jinin Biƙi ji wani jahilci ƙin amincewar da tayi shine ya tsiri hanata abinci tare da Kulleta a ɗaki tun safe har sai ya dawo zai Buɗeta.......... _EKEJA BARRACK LAGOS STATE_........... *BAƘON LAMARI! littafin kuɗi ne 500 naira zuwa wannan asusun bankin 0078174806 Sterling bank, idan kuma kati ne mtn card na 500 hoton sa za'a ɗauka a turo,shaidar biya 09022260850* *Assalamu alaikum yan uwamata :muna farincikin sake gabatar muku BINTU* *-SPA-ND-MORE.. inda zaku sami  ingantaccen garin maganinmu,na zallar magungunan gargajiya daya hada da hakukuwa,ganyaye,kauci,huda,sassake da hatsi kala kala wadanda basuda illah  ko kadan ajikin Dan adam.wannan maganin an hadashi ne bisa yarda da amincewa da da hannun gwanaye kuma masanan* *magungunan gargajiya nagarin kano.wannan magani yana gyara nono wanda ya yamushe,ko wanda ya kwanta,ko wanda ya tartare,ko wanda akeso ya cicciko,ya daga, ya mike,yayi kyau.* *Ina masu kananan nono?* *Ina masu yaye?* *Ina yammata da ake shirin aure?* *Ina matan gida masuson gyara?* *Ina zawarawa masu shirin aure ko gyara don zawarci?* *Ina ramammum mata dasukeso suyi kiba su murmure?* *Wannan gari shine kuke bukata.yana* *tadakomada,yana da kiba,yana ciko nono,yana sawa mace tayi* *mulmul,tayi dumimi,tayi kyau tayi* *haske,sheki,sulbi da santsi kamar kinyi gyaran jikin yan* *maiduguri.koina ze cike Tatar data yamushe zata mike tayi fes kamar sabuwar amarya.*💯💯💯🔥🔥🔥 *A BINTUS-SPA-ND-MORE  muna gyaranjiki* *gangariya,inda za a gyara Amarya ko  uwargida  ciki da waje kifita fes ga kamshi ba a magana.Akawai turarukan wuta, na daki,na jiki,na tsuguno, na kaya ,humrori.Akwai zafafan kuma gangarinyan* *magungunan mata sha yanzu magani yanzu da yardar Allah,Akwai ingantatun supplements na nono,hips skin,na kiba,na saukar da niima da dai* *sauransu.kayanmu guarantee ne,babu cuta babu cutarwa.muna aikawa koina a Nigeria cikin aminci.yar uwa kada ayi babuke,kada abaki labari.sai angwada akansan na kwarai takenmu shine gaskiya da amana.* BINTUS-SPA-ND-MORE... na nan a mandawari nagoda street daidai asibitin yara na marmara @kano.Zaku samu BINTUS-SPA-ND-MORE  @CALL\WHATSAPP 07067338694/ 08136259679 IG Bintus-spa-nd-more.. *BAƘON LAMARI...!*🌹 { Eternal love } *NA* *AUTAR MANYA* ADABI WRITTER'S ASSOCIATION *007* Juyi kawai yake a saman kujera hannun shi riƙe da wayar shi yana duba posting Ɗin da aka turo mishi yanzu na zuwa Kano wanda zai ɗauki watanni kusan uku acan, Shine zai jagoranci rindunar sojoji ta farko da zasu shiga wasu daga cikin ƙauyukan Kano waɗanda ake tunanin wasu mutane da ba'a san ko su waye ba suna haurawa cikin dare suna kwashe musu dabbobin su tare da ƙona musu Gidajen su wannan tasa Aka buƙaci sojoji kusan Rinduna Biyar don ta shiga ƙauyukan ta bawa mutanan dake ciki kariya. Duba Map ɗin ƙauyukan ya shiga yi wanda suke Cikin Ɓangareron Kano maso kabashin Gudu Batare da wata shakka ba ya tura shaidar Gani tare da aje wayar tashi yana Cike wata takarda dake gaban shi. Tura Ƙofar Office ɗin nashi akai tare dayin sallama Abokin Aikin shi Captain Khalil ne ya shigo sanye Cikin kakin su na soja Miƙa masa hannu yayi suka gaisa sannan ya nuna masa Kujerar dake kallon Shi. "Khalil yanzu nake ganin Wani posting letter ko kai ma ka gani?" Captain Khalil yaja tsaki tare da cewa. "Kai dai Bari Makama nagama Shirin tafiya zamfara kasan Gida ce amman Mutanan nan suka sauya mana rinduna" Murmushi Ahmad yayi tare da cewa. "Au kaifa gida aka tura ka ko? to ka sani Ko kanon ce alheri gare mu?" Khalil bai yi magana ba ya janyo wayar shi yana nunawa Ahmad cikin ta. "Kaga nan zamu sauka a Bakabo barrack fa na can janguza wannan posting sam bai min daɗi ba wallahi" Ahmad yace. "Na gani mana Allah ya zartar mana da alheri haka kwanakin Baya Nai shirin katsina naga an mayar dani Barno haka na tafi kasan a rundunar mu ni kaɗai nayi rai" Haka suka ɗan tattauna akan tafiyar tasu wadda Shida Abokin aikin sa Khalil sune zasu jagoranci Rindunar sojojin ɓangaren su, sauran tawagar ukun daga wata tawagar ta daban take. Bayan gama maganar tasu Khalil ya tashi ya koma office ɗinsa. Bayan sallar azahar suka soma training da tawagarsu sai wajan yamma ya koma gidan shi duk ya gaji haka ya watsa ruwa ajikin shi ya kwanta agado yana mai jin wayar shi tana ringing! Idanun shi a rufe ya ɗaga wayar yana sakin ƙaƙƙarfar ajiyar zuciya. "Tunda mukai magana rannan Shikenan ka share ni ka manta dani wato dani da Babu duka a ɗaya a rayuwar ka Ko Baby?" Muryar Zee wadda take maganar cikin shagwaɓar da take masa a koda yaushe idan suna waya. Ya janyo pillow ya matse a kirjinsa ya gaji Hutu yake buƙata amman yasan idan yace mata haka wata rigimar ce zata kuma tashi. "Kiyi haƙuri zainab wallahi ayyuka ne suka sha kaina yanzu ma haka"..... "Ni babu wani ayyuka kawai kace dai ka sami wadda ta fini" Ta tare mashi maganar daya ke Niyyar gaya mata. "To shikenan ƙarya zan miki tunda ni maƙaryaci ne ko?" Ya faɗa a zuciye yana ƙoƙarin datse wayar. "Kayi haƙuri nima bai laifi na bane laifin zuciyata ne data ke maitar son ka" Ta faɗa muryarta na rawa kamar zata yi masa kuka! Zuciyarshi ta karye sam baya son jin kukan ƴa mace yana mugun sanya mishi rauni. "Shiii! ya isa Bana son jin kukan ki Nama kusa zuwa kano In sha Allah ki tare ni nan da kwana ki Uku" Wata ƙara ta saki tana Ihun murna duk azaton ta, ta ɗauka sabida ita zaizo jin ƙarar tai yawa yasa ya datse kiran yana mai kashe wayar Baki ɗaya ya mirgina ba jimawa bacci yay awan gaba dashi. Bai tashi ba sai magariba yayi sallah ya kuma fita Filin training wanda anan suka ɓata Lokaci har zuwa isha'i sallah kawai yayi ya soma haɗe tarkacen sa yana addu'ar In sha Allah daga wannan tafiyar yabar lagos gaba ɗaya In sha Allah arewa zai koma koda ba Kano state ba. Zainab. Ta rungume ƙawarta Rahma tana cewa. "Alhamdulillah naji daɗin zuwan ka my love" Rahma ta tureta tana cewa. "Dallah ajikina kike ba ajikin sa ba mayyar Ahmad ni wallahi har kin soma bani haushi nifa a rayuwa bana son naga mace ta zaƙe a soyayyar namiji sabida ƙarshe sai yayi breaking heart Ɗinta" Zee ta harari rahma tana cewa "Ramcy zamu yi faɗa akan Baby wallahi ban haɗa soyayyar Baby data kowa ba rannan da Hajiya tai min baki akan Ahmad sai da nai kwana Uku ban ci abinci ba sabida haka kema zamu ɓata akan shi nina san Baby baze ci Amana taba yadda yake sona har yayi yawa" Ramcy tabi zee da kallo tana mamakin rawar kanta akan wannan Ahmad mai wa mutane kallon banza. Dan ita tunda tagan shi sau ɗaya taji baya burgeta sabida kama gidan shi yayta wani haɗe rai yana wani shan ƙamshi kamar wani basarake! A gurguje Zainab taiwa Rahma Sallama ta wuce Gida ta ɗauki sabon kaya takai Ɗinki tun a ranar ta umarci masu Hidimar Gidansu akan su soma ƙara gyara gidan na musamman don akwai babban baƙon da zai zo. Ranar haka zainab ta Ishi Hajiya da Dadyn ta da maganar Ahmad wanda suka Biye mata suna taya ta Murnar zuwan Masoyin nata don Dadyn ta har kuɗi ya kuma ƙara mata yace ta gyara Jikinta da kyau. Washe garin ranar kuwa Zee ta wuce gidan gyaran Jiki wanda aka gyare mata Jikinta daga nan ta wuce wajan Mai make up tai Booking wanda zata je ranar da Ahmad zai sauka in an mata ta wuce airport ta ɗauko shi dan tuni tai masa waya akan cewa ita zata ɗauko shi idan ya sauka daga nan ta wuce dashi Gidan su inya Ci Abinci ya Huta sai ya wuce nasu Gidan ( kuji fa ) Shiko Ahmad koda zee tai masa wannan maganar kawai yaji tane batare daya bata amsa ba don shi tuni Yayi wa Kamal ƙanin shi waya wanda shine zai ɗauko shi don shi baze bi tawagar suba daban zai tawo sa haɗu a filin daga. Burin shi ya ganshi a gaban Maman shi dan yayi masifar Missing ɗinta Ji yake kamar yay tsuntsu ya janyo Jibi ya ganshi a kano. Itama kuma Maman tun da yay mata waya zaizo take hidimar tarban shi dan takanas zata shiga Kicin ta shirya masa abinci na musamman wanda rabon ta da kicin tun da Ahmad yabar gida don baya cin abincin kowa sai nata wannan yasa tunda yabar kano ƴammatan ta ke mata girki sai yanzu da yace zaizo Jibi take Hidimar haɗa masa abincin da zai ci idan Allah yasa yazo ɗin wanda zatai mai abincinmu na gargajiya don yafi son shi fiye da kowani abinci. *ƊAN BARE* Yau tunda Imran yabar Gidan bai dawo ba sai Cikin dare gaba ɗaya ran shi a ɓace yake sabida haka komai ya gani a gidan ball yake dashi sakamakon Maganganun da Uban gidan shi ya gaya masa. "Ina son ka Imran wannan auren da kayi ma dan babu yadda zanyi ne amman duk ranar dana tabbata ka kusanci matarka daga ranar zaka gane kuranka kasan ba'a yaudarar Tani Ɗan Manu" Wannan maganar da Tani ɗan manu ya gayawa Imran shine ya sanya Imran bacin rai ba kaɗan ba Tsoro fargaba ɗimuwa shine ya ke ɗawainiya da IMRAN DARE ƊAYA sunan da jama'a ke kiran shi dashi kenan. Tsoron shi ɗaya shine kada Tani Ɗan Manu ya gano fa ya kusanci matar shi har ta haihu wanda Auren ma sai da Imran yakai ruwa rana sannan tani ya bar shi yayi sabida a tsarin su tani babu auren wani jinsi wannan alƙawari ne sukai da ƙungiyar su koda yabar Imran ma yay auren dan babu yadda zai da son Imran ne wanda shi kuma Imran Mahaifiyar shice ta matsa masa akan sai yayi auren wannan tasa yayi aure akan sharaɗin babu kusantar matar. Zama yayi akan Kujera yana saƙa wa da kwancewa na matakin daya dace ya ɗauka akan Amatullah da ƴarta ji yake kamar ya kasheta ya Gudu yabar Gidan. A fusace ya Nufi ɗakin daya kulleta ya sanya Key ya buɗe ya shiga cikin sa......... *BAƘON LAMARI! littafin kuɗi ne 500 naira zuwa wannan asusun bankin 0078174806 Sterling bank, idan kuma kati ne mtn card na 500 hoton sa za'a ɗauka a turo,shaidar biya 09022260850* *Assalamu alaikum yan uwamata :muna farincikin sake gabatar muku BINTU* *-SPA-ND-MORE.. inda zaku sami  ingantaccen garin maganinmu,na zallar magungunan gargajiya daya hada da hakukuwa,ganyaye,kauci,huda,sassake da hatsi kala kala wadanda basuda illah  ko kadan ajikin Dan adam.wannan maganin an hadashi ne bisa yarda da amincewa da da hannun gwanaye kuma masanan* *magungunan gargajiya nagarin kano.wannan magani yana gyara nono wanda ya yamushe,ko wanda ya kwanta,ko wanda ya tartare,ko wanda akeso ya cicciko,ya daga, ya mike,yayi kyau.* *Ina masu kananan nono?* *Ina masu yaye?* *Ina yammata da ake shirin aure?* *Ina matan gida masuson gyara?* *Ina zawarawa masu shirin aure ko gyara don zawarci?* *Ina ramammum mata dasukeso suyi kiba su murmure?* *Wannan gari shine kuke bukata.yana* *tadakomada,yana da kiba,yana ciko nono,yana sawa mace tayi* *mulmul,tayi dumimi,tayi kyau tayi* *haske,sheki,sulbi da santsi kamar kinyi gyaran jikin yan* *maiduguri.koina ze cike Tatar data yamushe zata mike tayi fes kamar sabuwar amarya.*💯💯💯🔥🔥🔥 *A BINTUS-SPA-ND-MORE  muna gyaranjiki* *gangariya,inda za a gyara Amarya ko  uwargida  ciki da waje kifita fes ga kamshi ba a magana.Akawai turarukan wuta, na daki,na jiki,na tsuguno, na kaya ,humrori.Akwai zafafan kuma gangarinyan* *magungunan mata sha yanzu magani yanzu da yardar Allah,Akwai ingantatun supplements na nono,hips skin,na kiba,na saukar da niima da dai* *sauransu.kayanmu guarantee ne,babu cuta babu cutarwa.muna aikawa koina a Nigeria cikin aminci.yar uwa kada ayi babuke,kada abaki labari.sai angwada akansan na kwarai takenmu shine gaskiya da amana.* BINTUS-SPA-ND-MORE... na nan a mandawari nagoda street daidai asibitin yara na marmara @kano.Zaku samu BINTUS-SPA-ND-MORE  @CALL\WHATSAPP 07067338694/ 08136259679 IG Bintus-spa-nd-more.. *BAƘON LAMARI...!*🌹      { Eternal love }            *NA* *AUTAR MANYA* ADABI WRITTER'S ASSOCIATION                      *008* A razane Amatullahi Ta ɗago tana kallon Imran wanda ya tsaya akanta yana Huci tamkar kumurcin maciji Ƙamƙame Iman tayi ajikinta wanda nan da nan jikin nata  ya ɗauki Ɓari tana mai bin Imran da kallo Ruwan hawaye yana Ta wanke mata fuskarta. Ya dube ta a wulaƙance tare da ƙara taku Biyu a gabanta sannan yaja ya tsaya. "Kije gidan iyayen ki, Ni bazan sake kiba Kuma bazan dawo dake gidana ba haka zan jinginar dake da aure na akanki har ki koma ga Allah! ta yadda wani baze taɓa Neman auren ki ba, Nayi alƙwari kamar yadda kika ƙi aminta da buƙata ta Nima haka bazan taɓa bada takardar sakin ki ba Kije kita zama a kusa da wannan shegiyar kwaɗayayyar uwar taki mai kama da Mayu" Kuka! ne mai ƙarfi ya ƙwace mata yi take ta ƙi dai na shi bakinta yayi nauyi bata da wata kalma da zata iya furtawa. "Kuka yanzu kika soma so nake na bar Muku darasi a rayuwarku, dake da mahaifiyar ki da mahaifinki ina son Ku ɗanɗana baƙin ciki da Ƙuncin rayuwa na har abada bana muku fatan samun sassauci" Ta ɗago da sauri Muryarta duk ta dashe tace masa. "Imran tsakanina dakai sai sakayyar Allah tunda nake auren ka ban taɓa samun farin ciki ba kai Min ciki na haihu batare daka Nunan wani daga cikin dangin kaba, Rabon dana san  wani naka tun a neman aure na, sannan kazo kace naje gida ba tare da shaidar saki ba Nan gaba idan ƴata ta tashi wa zan nuna mata a matsayin mahaifinta Ni kenan a haka zan cigaba da rayuwa ta cikin Ƙunci? dan kawai na bijirewa saɓon Allah In sha Allah Imran ƙarshen ka baze yi kyau ba" Ta ƙarasa maganar cikin Kuka! Dariya mai ƙarfi ya saki wadda ta sanya Iman farkawa da wani gigitaccen Kuka wanda ta ke yin sa da iya kacin ƙarfin ta Amatullah bata da zaɓin daya wuce itama fashewa da kukan. Wannan wace irin rayuwa ce wannan wace irin ƙaddara ce ke bibiyar rayuwarta tabbas idan Haƙƙin wanda ka zalunta haka yake saurin Bibiyar bawa da anrage Cin Amana a duniya. "Na baki mintuna Goma idan har na dawo na tarar dake a gidana tabbas zan sauya Miki kalar halittarki da yadda idan kinje gida mahaifan ki ba Zasu gane kiba" Ya faɗa a gadarance yana mai Juyawa yabar ɗakin da mugun sauri. A garin saurin miƙewa daga wajan yasa Ta yarda Iman a ƙasa wadda ta kuma canyarewa da kuka kamar wadda ake Mintsini Abu goma da ashirin ya haɗar mata Nan da nan jikinta yahau rawa kaya kala Huɗu ta ɗauka Sai ƴan kayan Iman haka ta fita daga ɗakin tana share hawayenta a garin Ta goya Iman ma ta kuma Faɗuwa yarinyar sabida rashin sabon goyon da bata saba ba A daren ta fita daga Unguwar ga hannunta babu ko sisi tafiya kawai take a ƙafa ga Uban Hadarin daya haɗo sai faman iska ake Titi duka sahu ya ɗauke Tana zuwa daidai Rijiyar zaki layin Muhalli aka tsuge da ruwa wanda kafin ta ƙarasa Gida Ruwan yayi musu duka ita da Iman Lokacin da taje layin su kuwa dare yayi sosai dan an rufe Ƙofa haka ta saka Dutse tahau dukan Ƙofar wanda ta jima tana Duka kafin taji Muryar Alhaji babba yana cewa. "Wanene ke Bugu haka lafiya?" Cikin rawar ɗari tace. "Nice Amatullahi Alhaji" Da sauri Alhaji ya zare sakatar Ƙofar yana haskata da Tourch light. "Subuhanallahi Amatullah da wannan dare kusan ƙarfe ɗaya lafiya dai?" Fashe masa da kuka tayi tana cewa. "Alhaji Imran ne yace na tawo gida" Alhaji yayi jim kafin yace. "To gashi kuma Babarki bata Nuna mana dangin sa ba bare Gobe koni naje wajan iyayen nashi, ai daman shashanci ne Da nuna mu bamu isaba da Hadiza tayi taje danginta suka ɗaura Miki aure sama taka sabida taga kuɗi to gashinan tun yanzu an haifi ɗan da babu idanu" Kuka! ne ya kuma ƙwace mata duk da Ummah mahaifiyarta ce amman ta cuceta cuta mafi Muni arayuwa yau ga ranar nadama tazo mata. Maganar Alhaji ce ta kuma katse mata kukan. "Saboda taga ɗan uwanmu bashi da lafiya alokacin yana kwance tagama ɗibar mana albarka tai gaban kanta kamar ke ɗin ƴar mace ce sannan Kuma tazo ta Bimu da zage zage da Cin zarafi duka to yanzu gashi nan wa gari ya waya?" Amatullah tace. "Ni Alhaji sabida Ummah har tafi son Imran akaina nima alokacin duk yadda naso na fahimtar da ita illar Hakan taƙi daga ƙarshe tace zata tsinen In ban bi umarnin taba to Alhaji yaya zanyi? ƴan uwanta suna jin tsoron gaya mata gaskiya kaikuma da kake babba acikin mahaifan mu bata ga girman kaba, Alhaji dukkan abubuwan danai a wancan Lokacin wallahi ba laifi na bane ummah ce ta mini barazanar tsinuwa" Tsananin tausayin yarinyar ya kama Alhaji babba lallai dace da iyaye nagari sune tushen samuwar al'ummah ta gari Yarinya ƙarama Hadiza nason jefa rayuwarta Cikin garari yanzu meye amfanin auren? ko shekara ba'aiba ta haihu gashi kuma Miji ya korota batare da ansan taka maiman Iyayen shiba bare aje a neme su. "Wuce gida Allah ya kawo mana mafita" Ya faɗa mata hakan da tausayawa. A raɓe ta shiga sashin su ta tura ƙofa tai sallama da yake lokacin ruwa ya ɗan tsagaita yasa Ummah dake zaune tana wa Baba firfita tace. "Waye ne?" Amatullah ta bankaɗa labule ta shiga cikin ɗakin tana mai cewa. "Ummah nice" A zabure ta ɗago tana cewa. "Daga ina? a wannan dare kar dai kice Kin kaso auren ki munafuka? daman Imran ya gayan duk irin baƙin halin da kike masa har kina hana shi halal ɗinsa to wallahi inma auren ki kika kaso ba'a......... Da sauri baba yace. "Hadiza kada ki rantse dan ba gidan ki bane gidana ne kada kika ina kwance kice zaki ciwa ƴata Mutunci inke bakya son ta ni ina son kayata" Kuka Ummah tasaka tana cewa. "Sha'aibu ni zaka gayawa haka akan Amatullah? shekara nawa kana naɗe ina hidimar ka kai kashi na kwashe kai fitsari na kwashe sannan kazo kana mani wasu maganganu Wanda ƴaƴan naka kawai haihuwar su kai mai ka sani nasu? shine dan ta kaso aurenta a inda nake dandalar arziƙi zaka Min maganar banza" Da sauri Amatullah ta zaro ido tana kallon Umma wace irin mace ce Ummah ta manta sanda Baba keda Kuɗi yake musu Komai dan Allah ya jarabce shi shine har zata na waɗannan maganganu lallai rayuwa babu tabbas. Shima baba a fusace yace mata. "Daga yau ki daina dukkan abin da kike min Kiga idan Allah baze Mini ba, Kinga yarinya cikin dare babu ba'asin komai Kinzo kina mata faɗa akan wasu maganganu can na son zuciya daya gaya Miki Hadiza kada ki fusatani fa ko waccen Lokacin da kikai gaban kanki dan bani da lafiya ne ban san inda kaina yake ba" Baba ya faɗa a matiƙar fusata. Ummah tace. "Oho dai kaima ai kaci arziƙin auren nata bada ban Mijin nata ba da tuni kana kwance kai ba gawa ba kai ba mai rai ba kuma ke buɗe kunnen ki kijini da kyau" Ta faɗa da ƙarfi tana kallon Amatullah.......... *BAƘON LAMARI! littafin kuɗi ne 500 naira zuwa wannan asusun bankin 0078174806 Sterling bank, idan kuma kati ne mtn card na 500 hoton sa za'a ɗauka a turo,shaidar biya 09022260850* *Assalamu alaikum yan uwamata :muna farincikin sake gabatar muku BINTU* *-SPA-ND-MORE.. inda zaku sami  ingantaccen garin maganinmu,na zallar magungunan gargajiya daya hada da hakukuwa,ganyaye,kauci,huda,sassake da hatsi kala kala wadanda basuda illah  ko kadan ajikin Dan adam.wannan maganin an hadashi ne bisa yarda da amincewa da da hannun gwanaye kuma masanan* *magungunan gargajiya nagarin kano.wannan magani yana gyara nono wanda ya yamushe,ko wanda ya kwanta,ko wanda ya tartare,ko wanda akeso ya cicciko,ya daga, ya mike,yayi kyau.* *Ina masu kananan nono?* *Ina masu yaye?* *Ina yammata da ake shirin aure?* *Ina matan gida masuson gyara?* *Ina zawarawa masu shirin aure ko gyara don zawarci?* *Ina ramammum mata dasukeso suyi kiba su murmure?* *Wannan gari shine kuke bukata.yana* *tadakomada,yana da kiba,yana ciko nono,yana sawa mace tayi* *mulmul,tayi dumimi,tayi kyau tayi* *haske,sheki,sulbi da santsi kamar kinyi gyaran jikin yan* *maiduguri.koina ze cike Tatar data yamushe zata mike tayi fes kamar sabuwar amarya.*💯💯💯🔥🔥🔥 *A BINTUS-SPA-ND-MORE  muna gyaranjiki* *gangariya,inda za a gyara Amarya ko  uwargida  ciki da waje kifita fes ga kamshi ba a magana.Akawai turarukan wuta, na daki,na jiki,na tsuguno, na kaya ,humrori.Akwai zafafan kuma gangarinyan* *magungunan mata sha yanzu magani yanzu da yardar Allah,Akwai ingantatun supplements na nono,hips skin,na kiba,na saukar da niima da dai* *sauransu.kayanmu guarantee ne,babu cuta babu cutarwa.muna aikawa koina a Nigeria cikin aminci.yar uwa kada ayi babuke,kada abaki labari.sai angwada akansan na kwarai takenmu shine gaskiya da amana.* BINTUS-SPA-ND-MORE... na nan a mandawari nagoda street daidai asibitin yara na marmara @kano.Zaku samu BINTUS-SPA-ND-MORE  @CALL\WHATSAPP 07067338694/ 08136259679 IG Bintus-spa-nd-more.. *BAƘON LAMARI...!*🌹 { Eternal love } *NA* *AUTAR MANYA* ADABI WRITTER'S ASSOCIATION *009* Ko ina na jikin Amatullah rawa yake gaba ɗaya tsoron Ummanta ya gama mamaye mata Ilahirin jikinta bakin ta ya Rufe ruf ta kasa furta koda kalma Guda ɗaya, Maganar Ummah ke tashi cikin ƙaraji wadda ta cika ɗakin baki ɗaya. "Wallahi tunda kika kaso auren ki kika dawon gida Ni ba zan cida ke ba kuma ba zan sha dake ba Kuma ba zan miki rainon ƴaba Kuma ba zaki zauna mini a ɗakina ba, Ga ɗakin itace can na kusa da ƙofar Shigowa ki tattara ki koma can bana Buƙatar ki a kusa dani Tunda zaman gidan kike so ai gaki gashi nan yunwar Cikin kima ta ishe ki" Tunda Ummah ta fara maganar Amatullah ta kafe ta da ido yawun bakin ta ya ƙafe hawayen ma ya daina zuba tabbas Bada ban tana da wayo Ummah ke goyata ba ada Kafin haihuwar su Hassan da tabbas tace ko Ummah ba mahaifiyarta bace tana ƙoƙarin Buɗe baki tai magana Ummah ta daka mata tsawa akan ta tashi tabar mata guri batare data Ji yadda sukai da Imran ba. Jikin Amatullah na rawa ta ɗauke Kayanta da Iman tabar ɗakin. Ɗakin da Umman ta umarci ta kwana aciki shita buɗe wanda yake duk ƙura ga itace aciki na girki, Ga duhu haka ta sanya zaninta a ƙasa ta kwantar da Iman wadda ta daina Kukan sai ajiyar zuciya. Zama tai a ƙasa tana kaɗewa yarinyar sauro sabida anyi ruwa an ɗauke sauro ya sami damar Ƙyanƙyasar ƴaƴan sa. Har akai asubah tana zaune idanunta sun bushe babu alamun Bacci Kiran sallar assalatu yayi daidai da tashin Iman wadda duk zazzaɓi ya rufe Yarinyar sai kuka take. Da ƙarfi Ummah ta turo ƙofar tana haska Amatullah da fitila tana cewa. "Ki sami tsumma ki toshewa ƴarki baki duk ta cika mana gida da kukan ta na jaraba sannan ki fito ki gyara Babanki daga yau na daina yi masa komai dan bazan kashe kaina ba" Daga haka ta juya tabar ɗakin. Amatullah ta ɗaga Iman wadda ta lura hannunta ke mata ciwo da alama faɗuwar Jiya ta saka ta bugu haka ta tura mata Nono abaki wanda yarinyar taƙi amsa sai ma gantsare war da take tana Kuma canyara kukan azabar zafin da hannunta ke mata. Rashin sabo ga yarinta ga haihuwar ta fari ce yasa Amatullah saɓa ta a baya ta goyata wanda hannun ƴar ya kuma matsuwa azaba ta saka Iman baccin dole. Haka ta fita tai alwala Batare datai sallah ba sabida Jinin biƙin dake zubo mata wanda yau suke kwanaki ashirin da biyar bai ɗauke mata ba. Daga nan ɗakin Baba ta nufa taje ta gaishe dashi sannan ta fara gyara masa ɗakin wajan shidda ta kammala gyaran baba sannan ta sami Koma wa ɗakin da Ummah ta ware mata nan ma gyara wajan da zasu zauna da ƴarta tayi sannan ta fita Wajan Murhu ta nufa zata ɗora ruwan zafi. "Lah Anaty yaushe kika zo?" Cewar Nana dake fitowa daga ɗaki. "Jiya da daddare" Ta faɗa batare da sakin fuskarta ba ruwa zata ɗora mai ɗan Ɗumi dan tai wanka sai dai Fitowar Umma ta dakatar da ita wajan Ɗora ruwan wanda ta tura mata wani kurofeti tace ta dinga Duk abin da zatai na girki akai kada ta kuma taɓa mata nata takaici yasa Amatullah ta rushe da Kuka tana cewa. "Nifa Ummah Imran ba sakina yayi ba dan kawai yace nazo gida sai ya neme ni shine duk zaki bi ki tsanan kamar bake kika haifan ba" Wannan maganar ta fusata Ummah wadda ta ɗauki mujiya tabi Amatullah a guje wai zata duketa. Da gudu tai ɗakin itace ta rufo ƙofa tana silalewa a ƙasa tana kuka! "Dan ubanki ki kuma gayan wata magana akan auren ki in banyi ƙasa ƙasa dake ba Yanzu haka bashi na lafto da Yawuna zan biya daman na saka rai Imran zai mana aiken ƙarshen wata kin tashi kin kaso aurenki da bazar wa nake rawa inba ta Imran ɗin ba" Hassan ne ya fito yana wa Ummah magana wanda shima ta koma kanshi da faɗa kamar zata dake shi ya girgizakai kurum yay ficewar shi daga gidan. Haka Ummah ta ƙaraci faɗace faɗacen ta tayi ɗakinta duk abun duniya ya isheta. Minti Goma Hassan ya dawo da baƙar leda a hannunsa ya faki Idanu ya faɗa ɗakin Amatullah wadda ta buɗe shi yanzu ganin Hassan yasa ta saki ajiyar zuciya. "Yaya kiyi haƙuri da halin mahaifiyar mu Ɗazun nan ta gama ce mana kada wanda ya taimakeki Wanda ni kuma naga hakan ba daidai bane yanzu kike buƙatar taimako Ga wannan kici zan fita aiki inna dawo zan tawo miki da Kuɗi" Da yake yana jan adaidai ta sahu. Amsa tayi tana masa godiya bayan ya miƙa mata ya fita. Ta buɗe ledar Bread ne da indomie bata ci da yawa ba ta naɗe ta aje agefe ta rafka uban tagumi. Ameerah ce ta faɗo gidan a gigice tana kiran Amatullah. Nana ta dubi Ameerah da rashin kunya tace. "Tana ɗakin icce Kuma sai na gayawa Umma kin shigo mana gida" Ameerah bata kula Nana ba tayi ɗakin ta tura tana cewa. "Yanzu naji baƙin labari Bakin Baffa wai jiya Alhaji ya buɗe miki Ƙofa Kin dawo gida ya Allah yasa ba auren kine ya mutu ba" Ameerah ta faɗi cikin Kuka. Tagumi Amatullah tayi tana share hawaye. "Ameerah wallahi Imran yace na dawo gida Jiya haka na tawo nan cikin dare Ga Ummah taƙi fahimta ta" Duka ta kwashe yadda sukai da Ummah ta gayawa Ameerah wadda take kuka kamar itace Amatullah Ɗin Rungume juna sukai suna Kuka. Ameerah tace mata. "Allah ya kawo Miki mafita Amatullah haƙiƙa Kin bani tausayi ina ma ina da dama dana taimaka Miki amman Ba komai taso Muje gidan su Nafisa akwai wata mata dake kai ƴan aiki koza ta samar Miki yafi miki wunin gidan Kya rage takaici dan koda kin zauna takaici ne zai kashe ki" Haka suka tashi suka Fita gidansu Nafisa ƙawar suce Nafisan dan haka daga nan gidan su Nafisan suka ɗauketa suka tafi gidan matar wai ita sabuwa mai kai ƴan aiki. Ameerah ce taima sabuwa bayani wadda sai da tayi ƙwallah dataji halin da Amatullah ke ciki tai kuma Ala wadai da halin Ummah. "Bani da aiki mai tsoka a ƙasa amman akwai wani anan Jambulo Gidan Alhaji Idi mai kwano Idan zaki anjima sai na kaiki gidan Tun safe ne ake zuwa har Sai magari ba gida ne Gidan karamci" Da sauri Amatullah ta ɗago tana cewa. "Zanyi mama nagode" Haka suka gama magana da sabuwa sannan suka tawo gida Ameera nacewa Amatullah zata na riƙe mata Iman har ta dawo amman sai ranar da ba makaranta. Koda ta koma gida Ummah sai da tai mata tas akan ta fita yawon zubar mata da mutunci agari. "Ummah Kince ba zaki bani ci da sha ba to zan zauna Yunwa ta kashe Ni shiyasa na ɗauki Ameerah muka fita yawon Neman aiki" Jin furucin hakan yasa Ummah ɗaukar mayafi taje ɓangaren su Ameerah dan ta ciwa Ameerah Mutunci sai dai bata sami Ameerah ba sai ƙannenta wai Ita sunje airport dasu Surayya zasu ɗauko AHMAD sai anan Ummah taji ma maganar zuwan nasa. Haka ta dawo Gida tana cigaba da mita Ita kam Amatullah batai mata magana ba tana fama da Iman wadda har hannun nata ya Kumbura sosai yayi kamar jan ruwa ( subuhanallahi ) Da Yamma ta koma gidan sabuwa suka ɗauki hanyar Jambulo dan kaita gidan aikin nata.......... AIRPORT. *BAƘON LAMARI! littafin kuɗi ne 500 naira zuwa wannan asusun bankin 0078174806 Sterling bank, idan kuma kati ne mtn card na 500 hoton sa za'a ɗauka a turo,shaidar biya 09022260850* *Assalamu alaikum yan uwamata :muna farincikin sake gabatar muku BINTU* *-SPA-ND-MORE.. inda zaku sami  ingantaccen garin maganinmu,na zallar magungunan gargajiya daya hada da hakukuwa,ganyaye,kauci,huda,sassake da hatsi kala kala wadanda basuda illah  ko kadan ajikin Dan adam.wannan maganin an hadashi ne bisa yarda da amincewa da da hannun gwanaye kuma masanan* *magungunan gargajiya nagarin kano.wannan magani yana gyara nono wanda ya yamushe,ko wanda ya kwanta,ko wanda ya tartare,ko wanda akeso ya cicciko,ya daga, ya mike,yayi kyau.* *Ina masu kananan nono?* *Ina masu yaye?* *Ina yammata da ake shirin aure?* *Ina matan gida masuson gyara?* *Ina zawarawa masu shirin aure ko gyara don zawarci?* *Ina ramammum mata dasukeso suyi kiba su murmure?* *Wannan gari shine kuke bukata.yana* *tadakomada,yana da kiba,yana ciko nono,yana sawa mace tayi* *mulmul,tayi dumimi,tayi kyau tayi* *haske,sheki,sulbi da santsi kamar kinyi gyaran jikin yan* *maiduguri.koina ze cike Tatar data yamushe zata mike tayi fes kamar sabuwar amarya.*💯💯💯🔥🔥🔥 *A BINTUS-SPA-ND-MORE  muna gyaranjiki* *gangariya,inda za a gyara Amarya ko  uwargida  ciki da waje kifita fes ga kamshi ba a magana.Akawai turarukan wuta, na daki,na jiki,na tsuguno, na kaya ,humrori.Akwai zafafan kuma gangarinyan* *magungunan mata sha yanzu magani yanzu da yardar Allah,Akwai ingantatun supplements na nono,hips skin,na kiba,na saukar da niima da dai* *sauransu.kayanmu guarantee ne,babu cuta babu cutarwa.muna aikawa koina a Nigeria cikin aminci.yar uwa kada ayi babuke,kada abaki labari.sai angwada akansan na kwarai takenmu shine gaskiya da amana.* BINTUS-SPA-ND-MORE... na nan a mandawari nagoda street daidai asibitin yara na marmara @kano.Zaku samu BINTUS-SPA-ND-MORE  @CALL\WHATSAPP 07067338694/ 08136259679 IG Bintus-spa-nd-more.. *BAƘON LAMARI...!*🌹 { Eternal love } *NA* *AUTAR MANYA* ADABI WRITTER'S ASSOCIATION *10* Cikin shigar Kakin sa na sojojin Nigeria Army green yake saukowa daga step ɗin Jirgin, Idanun shi manne da ƙaton baƙin glass sai ƴar ƙaramar jakar dake hannun shi a nutse yake saukowa fuskar shi babu yabo babu fallasa kamar koda yaushe. Tattaki yake a tsakanin filin jirgin wayar shi daya Kunna yanzu ya ɗauko yana Kiran Kamal wanda tuni sun iso Domin ɗaukar shi daman jiran saukar Jirgin suke yi. "Kamal nafa sauka kana ina ne?" Sanin rashin haƙurin Yayan nasu ya sanya Kamal Fitowa daga cikin Mota da sauri da wayar a hannun shi yana Cewa. "Muna wajan ai Yaya Tun ɗazu Muka iso" Juyawa yayi batare da yay magana ba suka haɗa idanu da Kamal wanda ya tawo da sauri ya Zube a ƙasa yana gaisar da Yayan nashi kana ya amshi jakar Hannun shi suka Nufi Mota. Gidan Gaba Kusa da driver ya buɗe ya shiga Bakin sa ɗauke da Bisimillah ya zauna yana mai zare Glass ɗin dake Manne a idanunshi. "Yaya Barka da dawowa ya hanya?" Muryoyin Naja da surayya da Ameerah ne suka cika Kunnen shi Cikin Mamaki yaɗan Juyo yana kallon su ta cikin madubin motar. "Daku yazo kenan lafiya?" Ya faɗi a taƙaice. "Yaya wallahi Mama ce tace a zo dasu" Cewar Kamal. Bai kuma magana ba ya jingine kanshi da jikin seater Motar ya lumshe Idanun shi gaba ɗaya Jikinsa ciwo yake masa Tsananin gajiya ce Cike a jikin nashi. Har Kamal yaja motar Bai kuma cewa komai ba kuma daman Tun fil azal shiba mai yawan maganar Bane ba. Ameerah ta kafe shi da idanu ta cikin madubin Motar gaba ɗaya ya tafi da dukkan Imanin zuciyarta Tsananin son shi na kuma fisgarta Jitake kamar ta dauwama a haka tana ta kallon shi Jinta take tana yawo acikin Duniyar gajimare Wata biyar Ɗin da yayi bai zo gida ba Taga yaƙara cika da kyau Hutu ya kuma ratsa shi kamar ba soja ba. Tana jin ko a mace ta Huɗu ce zata zo masa Indai zai aure ta bata Biyu ba. Duk hirar da su Naja keyi Ameerah bata Jinsu sai ma ƙara Tsira masa idanu da tayi tana kallon shi jita ke kamar ta Cinye shi ɗanye. Dama Zuciyarta zata bar jin tsoron sa data tunkare shi da kalmar so! sai dai tsananin Tsoron da take yi masa yasa Ko haɗa idanu bata iyayi dashi Inda Allah ma ya temake ta Antyn ta taiwa Mama maganar ta wanda Mamar tai musu alƙawarin Ahmad dole ya aure ta bayan ya auri Matar shi ta farko. Tuna wannan Batu yasa ta sada kanta a ƙasa tana wasa da yatsun hannunta daya sha jan lalle wanda tayi shi Jiya don Ahmad ya gani. A haka suka ƙarasa Gida Ko parking bai bari Kamal ya daidaita ba ya Ɓalle marufin Motar ya fita yana Jan tsaki ƙasa ƙasa. Ya kula Yarinyar dake kusa dasu Naja ta kafe shi da idanu wadda bai ma gane kowa ce ba sabida yaga yaran Gidan nasu nada yawa Baya son raini ko kaɗan ya lura yaran Yanzu Idanun su ya buɗe da Son maza. Kamal ne yabi shi da jakar shi bayan ya kashe motar Suma Su Naja haka suka fito daga motar bayan sun tashi Ameerah wanda a zaton su duk bacci take Yi wanda ita ba baccin take ba tsabar Tunanin soyayyarta ne yayi mata yawa. Haka suka ƙarasa gida da sauri tai ɓarin su har tana haɗawa da Gudu tana kiran Anty mahaifiyarta da ƙarfi. Cikin sauri Anty ta fito tana Kama Ameera tana cewa. "Ke lafiyar ki? kika shigo min gida haka kamar wata sakarai?" Janyo Anty tai Cikin falon su suka zauna sannan ta dube ta. "Anty yaya ya ƙara kyau daga gani yana cikin kwanciyar hankali Anty dan Allah ki ƙara min ƙoƙari akan shi Anty tunda na tashi da soyayyar yaya na taso a rayuwata kina kallo bana kula kowani namiji sabida shi dan Allah kiwa Baffa magana akan shi koze sami Alhaji da maganar mu" Ta ƙarasa maganar tana jan Numfashi mai ƙarfi. Tsananin tausayin yarinyar ne ya kama Anty Ameerah ƴarta ce ta fari wadda tafi soyuwa fiye da dukkan ƴaƴanta acikin zuciyarta dan haka dole ta Bawa ƴarta abinda take so koda zata rasa komai nata ne a rayuwa. "Ki ƙaran haƙuri Ami, munyi magana da uwarsa ki bari muga auran nashi daga nan sai muga gudun ruwan su, Babanki kuma kinsan baze magana ba kinsan haƙurin su yayi yawa dukkan su sanyi gare su dan haka kada ki damu nai miki alƙawari Ahmad Sai ya aure ki koda tsiya koda tsiya tsiya! dan na fahimci kamar da rainin hankali a wajan uwarsa kawai ta faɗan hakanne dan tasa hankalina ya kwanta, Shima kuma Ahmad bawai Ganin girma na yake ba Dan na fahimci Duk sanda zaizo Ko kallon sashin nan bayay bare yazo ya gaishe ni sai dai ya tari Baffan sa a waje su gaisa Duk yadda nake wa uwarsa baya gani Inma ya ganni a wajan uwarsa haɗe rai yake yayta janta da hira su barni zaune ni kaɗai" Ameerah ta lumshe idanu tare da cewa. "To Anty kawai idan tai niyya tasa ya haɗe mu rana ɗaya mana?" Anty tace. "Barni da Hajiya Binta, dani take maganar ta ɗauka yadda nake mata a fuska har zuciyata haka yake? to sai da na laluba nagano zamu kwashi dukiya wajan ɗanta sannan nai mata kwanton ɓauna na shiga Jikinta Burina Ahmad ya aureki koda baki ce kina son shiba dama da niyyar na haɗaku bare da bakinki kince kina son sa sabida haka ki kwantar da hankalinki Ahmad Mijin kine Uban ƴaƴanki ki aure shi ki hayayyafa Komai nasa ya dawo namu Hatta uwar tasa ma sai yadda kika ce zai mata Sabida a rayuwa ina baƙin Cikin Mutum Biyu Hadiza da Binta sun fini komai Ita hadiza mijin ƴarta daya tsaya mata wannan abu na ƙona Mini rai Shiyasa jiya danaji labarin auren ta ya Mutu yau sai da nai sadaƙa sabida Murna ita kuma Binta Duba kiga kaf ƴaƴanta mata Uku dake ɗaki bamai auren talaka Shima Ahmad jibi yadda Allah ya ɗaukaka shi a aikin shi Lokaci ɗaya ga kuma kasuwancin sa wanda naji ashe ƙatuwar plaza ya saya ya zuba kayayyaki kuma ance kayan ma daga ƙasar waje ake shigo dasu ya damƙawa kamal a hannunsa yake kula masa da komai na ɓangaren plazar,sannan ya sami yarinyar dazai aura ƴar manyan Mutane, Binta a yanzu tafi ƙarfin Komai a rayuwa Hutu da jin daɗi kullum ƙara Huda ta yake shiyasa Sai da nai yadda nai da Gulma da Kirsa na rabasu da Hadiza don Muddin Suka haɗa kai ni tawa ta ƙare Sannan Kuma nasan yadda nai nake amshe saƙon matan gidannan Wanda take bani tace a raba musu na wajan Ahmad nake riƙewa nakuma toshe hanyar da zataji Duk dan tai baƙin jini acikin su to Alhamdulillahi wannan tarkon nawa ya kama domin kuwa yanzu duk matan gidannan haushin Binta suke ji suna ɗaukarta mace mai son kanta da izza Yanzu tarkona na gaba ki Auri ɗanta daga nan kuma ta kaɗe har ganyenta wallahi" Zare idanu Ameerah tayi har zufa na keto mata. "Haba Anty dan Allah ki bar yin haka wallahi babu kyau ko kaɗan Sabida bakisan ranar mutuwar kiba" wata dariya Anty ta kwashe da ita kafin tace. "Ke yarinya ce Ameerah baki san dawan garin ba ada can ma kafin a haifeku Mijin Binta Nada kuɗi Mijin Hadiza nada kuɗi kafin ya kwanta ciwo Ni kuma mijina baya cas bare as suke mana komai har Allah ya bashi malamin makaranta Kina kallo fa daga Alhaji sai Sha'aibu sai babanki sai sauran ƙannen shi Biyu su waɗannan bana ta tasu dan basa gabana amman waɗannan faccalolin nawa guda Biyu sun tsayan araina yadda bakya zato bafa zasu fini da Miji ba sannan suzo su fini da ƴaƴa Ina sam Ita waccan suruki ita waccan ƴaƴa musamman ma Ɗanta mai son ta mai kashe mata Kuɗi wallahi sai ma kin shiga gidan shi daga yau ki ɗau ɗammarar kota kwana" Anty ta faɗa har idanunta na sauya kala zuwa ja. Ameerah tabi ta da kallo sam bata fahimci me take Nufi ba akan waɗancan maganganun nata. "Kuma sannan ba waccan matsiyaciyar ta dawo ba ki dinga janyon ita wallahi bazan ɗauka ba Ki tattara ki watsar da ita ke Budurwa ce ita bazzawara sabida haka hanyar Jirgi daban ta mota daban wallahi bana ƙaunar Amatullah ko kaɗan a duniya" Ameerah tai saurin tashi daga wajan tayi ɗaki dan aduniya Ameerah bata son taji Anty na zagin Amatullah sabida ƙaunar da take mata Shaƙuwace tun ta yarinta zama suke na so da ƙaunar Juna ada Ko bacci baya rabasu duk da iyayen nasu mata basa shiri haka koda Amatullah tai aure Ameerah bata haura kwana biyu bata je ta ganta ba wannan shaƙuwa tasu har tai yawa basa Ɓoyewa Junansu sirrin Juna musamman ma Ameera data fi Amatullah yawan magana. ************** Ahmad Ɗakin shi dake daidai Ƙofar Fita daga sashin su ya karɓi Key wajan Kamal ya Buɗe ya shiga ciki, Ko ina na ɗakin Need babu datti sabida gyaran da yake sha wajan su Naja dan kullum sai sun Buɗe ɗakin sun share sun Goge kayan wutar dake Ciki wannan yasa ɗakin babu datti ko tarkace. A falon daya sha manyan kujeru masu tsananin kyau da ƙatuwar Tv da Shinfiɗaɗɗan carpet kamal ya aje masa Jakar Shikuma Ahmad ya wuce Bedroom Domin yayi wanka nan ma a gyare yake tsaf dan hatta Bedshirt An sauya shi da wani fari tas mai kyan gaske Taka Luntsumemen carpet ɗin dake Bedroom Ɗin yayi zuwa gaban gado yana shaƙar ƙamshin turaren daya kama ɗakin ya sami muhalli aciki tare da soma Cire Botiran gaban rigar kakinsa............. *BAƘON LAMARI! littafin kuɗi ne 500 naira zuwa wannan asusun bankin 0078174806 Sterling bank, idan kuma kati ne mtn card na 500 hoton sa za'a ɗauka a turo,shaidar biya 09022260850* *Assalamu alaikum yan uwamata :muna farincikin sake gabatar muku BINTU* *-SPA-ND-MORE.. inda zaku sami  ingantaccen garin maganinmu,na zallar magungunan gargajiya daya hada da hakukuwa,ganyaye,kauci,huda,sassake da hatsi kala kala wadanda basuda illah  ko kadan ajikin Dan adam.wannan maganin an hadashi ne bisa yarda da amincewa da da hannun gwanaye kuma masanan* *magungunan gargajiya nagarin kano.wannan magani yana gyara nono wanda ya yamushe,ko wanda ya kwanta,ko wanda ya tartare,ko wanda akeso ya cicciko,ya daga, ya mike,yayi kyau.* *Ina masu kananan nono?* *Ina masu yaye?* *Ina yammata da ake shirin aure?* *Ina matan gida masuson gyara?* *Ina zawarawa masu shirin aure ko gyara don zawarci?* *Ina ramammum mata dasukeso suyi kiba su murmure?* *Wannan gari shine kuke bukata.yana* *tadakomada,yana da kiba,yana ciko nono,yana sawa mace tayi* *mulmul,tayi dumimi,tayi kyau tayi* *haske,sheki,sulbi da santsi kamar kinyi gyaran jikin yan* *maiduguri.koina ze cike Tatar data yamushe zata mike tayi fes kamar sabuwar amarya.*💯💯💯🔥🔥🔥 *A BINTUS-SPA-ND-MORE  muna gyaranjiki* *gangariya,inda za a gyara Amarya ko  uwargida  ciki da waje kifita fes ga kamshi ba a magana.Akawai turarukan wuta, na daki,na jiki,na tsuguno, na kaya ,humrori.Akwai zafafan kuma gangarinyan* *magungunan mata sha yanzu magani yanzu da yardar Allah,Akwai ingantatun supplements na nono,hips skin,na kiba,na saukar da niima da dai* *sauransu.kayanmu guarantee ne,babu cuta babu cutarwa.muna aikawa koina a Nigeria cikin aminci.yar uwa kada ayi babuke,kada abaki labari.sai angwada akansan na kwarai takenmu shine gaskiya da amana.* BINTUS-SPA-ND-MORE... na nan a mandawari nagoda street daidai asibitin yara na marmara @kano.Zaku samu BINTUS-SPA-ND-MORE  @CALL\WHATSAPP 07067338694/ 08136259679 IG Bintus-spa-nd-more.. *BAƘON LAMARI...!*🌹 { Eternal love } *NA* *AUTAR MANYA* ADABI WRITTER'S ASSOCIATION *11* Ya ɗaura faffaɗan tawul a ƙugunsa Ya shiga Bathroom. Ya Jima aciki yana wanka kafin ya fito Ya shirya Cikin wata Black jallabiya mai gajeran Hannu wadda aka mata aiki da Golden Ɗin zare mai layi layi Daga gaban ta Kuma a buɗe yake wanda ya bawa Gashin dake saman ƙirjinsa wanda ya tawo har ta wajan wuyan shi damar bayyana a sarari. Turare mai daɗin ƙamshi ya fesa sannan ya ɗauki wayar shi daya aje a saman gado ya fita daga Ɗakin Gaba ɗaya ji yake ya gaji,Jin ana kiran sallar magariba yasa ya Ɗaura alwala a famfon dake Bakin Ɗakin nashi ya fice masallaci Zaman jiran Jam'i yayi har aka taru a masallacin suka yi sallar magariba sannan ya fito ya Nufi cikin Gida. Babban falon Mama ya shiga Bakin sa ɗauke da Sallama. Jin Shuru a falon ya tabbatar masa da duka Ƴan gidan sallah suke Domin hatta Tv an kashe ta. A hankali yake taka ƙafarshi A saman Shinfiɗaɗɗan Carpet Ɗin daya malale Falon Har ya sami damar ƙarasawa Bakin Ƙofar Bedroom Ɗin Mama sai da ya buga ƙofar sau Uku sannan tai masa gyaran Murya. Murɗa Handle ɗin Ƙofar yayi ya shiga Cikin Bedroom Ɗin Bakin sa ɗauke da sallama yana mai Lumshe idanunshi wani irin haɗaɗɗan Ƙamshin Turaren wuta wanda ya haɗe da Iskar Fanka na ratsa masa dukkan sassan Jikinsa. Gyaran Murya ta kuma yi masa sabida haka sai ya nemi Gefenta ya zauna wadda take zaune a saman darduma tana lazimi da ƙaton Carbi mai Dubu a gabanta. Zaman kusan Minti Talatin Yayi kafin ta shafa addu'ar ta Ɗago da kanta Cikin murmushi tace masa. "Barka da dawowa Ina maka fatan nasara a cikin rayuwarka" Ta furta hakan cike da so da ƙaunar ɗan nata cike da Ranta da zuciyarta. Wani irin ƙayataccen Murmushi Ahmad ya saki yana shafa saman kanshi da Hannun shi cikin nagartacciyar Muryarsa mai cike da Haiba da nagarta yace. "Mun same ku lafiya Mama? Yaya gida da yara Ina Alhaji tun da nazo ban gan shiba ko a masallaci?" Cikin Murmushin daya ƙi gushewa a saman Fuskarta tace masa. "Alhaji ya fita Cikin gari Gaisuwar abokin sa, Gida kuma Alhamdulillahi da kowa da Kowa muna cikin Godiyar Allah" Daga haka taja Bakinta tayi shuru. Shima Sunkuyar da kanshi yayi a ƙasa bai Kuma cewa komai ba sabida Rashin sabon doguwar Maganar da bata fiye shiga tsakaninsu ba sakamakon Alkunya da Mama take masa ta ɗan fari. Ɗakin yayi tsit kamar Babu mutum aciki. "Kaje falo akwai abincin ka" Daga haka ta kuma shuru. "Mama Muje tare dan Allah yaushe rabona dake ai mayi Hirar yaushe gamo" Ya faɗa yana dariya ƙasa ƙasa. Ɗago kanta tayi ta zabga masa harara tana mai kawar da kanta Gefe ɗaya Sanin ba zata tanka masa ba yasa ya miƙe Yana cigaba da dariyar daya keyi wadda In ba a gaban maman ba babu mai samun arziƙin Ganin dariyar tashi. Dining area ya Nufa wanda aka jere shi da manyan Food Flask ɗin abinci kamar wanda za'ai ƴar ƙaramar walima ya Kuma shafa kanshi yana Cigaba da Murmushi yasan aikin Mama ne wannan wadda take Masa Hidimar Cikinsa duk sanda yake Gida ba dare babu rana dan baya yarda da girkin kowa sai nata. Yayi Bisimillah ya zauna a saman Kujerar Dining Ɗin ya soma Buɗe food flask ɗin waɗan da akai girki kusan kala Uku aciki, kuma kowanne kalar Girkin daze gani daban waɗanda Duka abinci ne Irin namu na gargajiya. Ya Ɗauki plate da Spoon ya aje a gaban shi sannan ya ɗauki Sarving Spoon ya Buɗe Flask ɗin Dambun shinkafar daya ji gyaɗa da Zogale da Albasa da wadataccen Man gyaɗa da ƙananun Hantar da aka yanka aciki ya matsar da Plate ɗin gaban flask ɗin ya saka sarving spoon yana ɗiba wani haɗaɗɗan ƙamshin Dambun na dukan Hancin sa. Ɗan kaɗan ya zuba sabida bai da yawan cin abinci sannan ya rufe flask ɗin, ya janyo na farfesun Ƙoda da hanta da Tumbin da akai wanda Aka yanka manyan albasa acikin sa shima sai ƙamshi yake ya zuba wadatacce a saman Dambun sabida Yana da son Naman kayan ciki A rayuwar sa. Bisimillah yayi ya ɗauki spoon ya soma Juyawa yana ɗiba Haɗe da farfesun yana kaiwa Cikin Bakin sa Daɗi Mai ma'ana yana kaiwa ƙwaƙwalwar sa Ziyara A ranshi yana addu'ar Allah yasa Zainab Ta iya Girki Domin mace wadda tasan kan ludayi itace Mace Duk macen da bata iya Girki ba sunanta Sorry Bini Bini daya ci loma ɗaya zai ɗauki Cup ya tsiyayi ruwa a Roba ya kai bakin sa har ya kammala Cin Abincin yayi Hamdala Ga Allah tare da Ɗaukar tissue ya goge bakin sa Lokacin daya tashi daga saman dinnig Ɗin wayar zainab kusan ta Biyar na shigowa bai ɗauka bane sabida ƙa'idarshi idan yana cin Abinci Baya magana har sai ya gama Kuma Bashi kaɗai ba wannan tarbiyar Duk wani Ɗan gidan Mama ne. Bin kiran nata yayi Lokacin daya ƙarasa Saman one seater dake Falon Mama ya zauna ya ɗaura Ƙafa ɗaya kan ɗaya yana girgizawa. "Baby ina ta kiran ka baka ɗauka ba wai baka tawo bane ba?" Ya shafo gemun shi tare da cewa. "Zainab sau nawa ina gaya Miki Ni musulmi ne ki soma yi min sallama kafin ki fara Min magana" Ya faɗa Muryar shi a dake. "Kai haƙuri Ina ɗaukin Ganin kane Tun ɗazu nasa masu aiki suka maka girki Ni kuma naje Gidan Kwalliya yanzu Haka kai nake Jira kai Min waya nazo airport Ɗin" Tausayin tane ya tsirga masa har Ranshi Zainab na son shi Haka Shima yana son mace mai Son shi wadda zata Nuna masa tattali da kulawa. "Ina gida yan zu haka nagama cin Girkin Mama na" Ya faɗa a dake. "What!! Girkin wa? banji me kace ba haba Ahmad kana Nufin duk wahalar dana sha Na kwalliya da sakawa ai maka Girki ya tashi a banza kenan?" Ta ƙarasa maganar tana Kuka! "To ya za'ai kinsan Ni ba korarre Bane Ina da gidan mahaifa Kano ai gida ce Ki min uziri yau na gaji Amman Gobe zan Zo" Ya faɗa Cikin kwantar da Murya. Kuka kawai zainab take masa na takaici da Baƙin cikin abin da yayi mata. Gajiya yayi da Jin kukan nata dan shi bai iya rarrashin mace ba sabida haka sai ya kashe wayar tashi Baki ɗaya. Ya kwantar da kanshi Jikin seater Yana mai rufe Idanunshi. "Har ka gama cin abincin?" Yaji Muryar mama wadda take zama a kujerar dake kallon shi. Da sauri ya zame daga saman Kujerar ya zauna a ƙasa. "Na gama mama Amman ina son Baƙin shayi asa Kamal ya miƙa Min ɗaki" Ta Jinjina kai tana cewa. "Daman na dafa maka mai kayan ƙamshi sai ya miƙa maka idan ya shigo" "Nagode Mama" Ta kuma fuskantar sa taga yadda ya nutsu a gabanta yay ƙasa da kanshi sosai. "Amatu tana gida fa Auren ta ya Mutu, wannan abu da shi na kwana na tashi dashi da Alhaji ya gayan Jiya duka yaushe akai auren nata amman yaron nan ya sake ta ga jaririya ina ga basu yi arba'in ba! sannan Ina son kaje kaga Jikin Babanka sha'aibu yakamata ai wani abu akan wannan Jiki nasa sannan Kuma ka ƙaro Kayan abinci Wa matan kawun ka da sauran matan gidan sai Kuma Kuɗin makarantar Yaran kawunka suma naji ance an koro su Jiya" Dama a ƙa'ida idan sukai waya da mama tana gaya masa dukkan buƙatun Gidan da kuma abin da ya faru sabida shine Babba a kaf ƴaƴan gidan, Gudun kada a ce bata gaya masa Komai. To yau kuma ganin Allah ya kawo shi yasa take gaya masa waɗancan maganganu waɗan da dama tace zata bari In yazo ta gaya masa tun sanda yace mata zaizo. "Sannan ina son Hafsa ta dawo gida ta haihu kaga haihuwar fari ce" Ta kuma faɗin hakan duk da yayi shuru ya ƙi cewa komai. "A,a mama ki barta a gidan ta kawai In yaso a ɗauki mai aiki ta kula da ita" Ya faɗa batare daya ɗago ya kalleta ba. "To shike nan hakan za'ayi" "Mama dama Amatu ta haihu aini ba wanda ya gaya Min, Shi Mijin nata ɗan ina ne?" Ya jefo mata tambayar. "Kasan yadda auren yazo ai koshi Alhaji faɗan daya gama yi Jiya kenan ai Hadiza ta cuci Yarinyar nan Wallahi sam batawa haihuwa adalci ba" Mama ta faɗa daga gani abun yay mata ciwo a matsayin ta na uwa. Bai ce komai ba yaja Bakin sa yay shuru yana mamakin yau wace rana mama ta zage tana magana a gabansa wadda ko a waya bata jan doguwar magana dashi koda magana ce mai mahimmanci data gaya masa take kashe wayar. Cikin haka Alhaji ya shigo wanda suka gaisa da Ahmad sosai kuma Suka tattauna akan aikin daya kawo shi wanda yace Nan da ranar Litinin Zai tafi can barrack Ɗin da aka Tura su wanda zasu haɗa team ɗinsu su shiga ƙauyukan sai dai zai na zuwa gida week end addu'a Alhaji yayi masa sannan ya Miƙe yana Musu sallama dan ya gaji bacci ne a idanun shi sallar isha'i kawai zai yi wadda tuni akayi babu shi sai ya kwanta...........*BAƘON LAMARI! littafin kuɗi ne 500 naira zuwa wannan asusun bankin 0078174806 Sterling bank, idan kuma kati ne mtn card na 500 hoton sa za'a ɗauka a turo,shaidar biya 09022260850* *Assalamu alaikum yan uwamata :muna farincikin sake gabatar muku BINTU* *-SPA-ND-MORE.. inda zaku sami  ingantaccen garin maganinmu,na zallar magungunan gargajiya daya hada da hakukuwa,ganyaye,kauci,huda,sassake da hatsi kala kala wadanda basuda illah  ko kadan ajikin Dan adam.wannan maganin an hadashi ne bisa yarda da amincewa da da hannun gwanaye kuma masanan* *magungunan gargajiya nagarin kano.wannan magani yana gyara nono wanda ya yamushe,ko wanda ya kwanta,ko wanda ya tartare,ko wanda akeso ya cicciko,ya daga, ya mike,yayi kyau.* *Ina masu kananan nono?* *Ina masu yaye?* *Ina yammata da ake shirin aure?* *Ina matan gida masuson gyara?* *Ina zawarawa masu shirin aure ko gyara don zawarci?* *Ina ramammum mata dasukeso suyi kiba su murmure?* *Wannan gari shine kuke bukata.yana* *tadakomada,yana da kiba,yana ciko nono,yana sawa mace tayi* *mulmul,tayi dumimi,tayi kyau tayi* *haske,sheki,sulbi da santsi kamar kinyi gyaran jikin yan* *maiduguri.koina ze cike Tatar data yamushe zata mike tayi fes kamar sabuwar amarya.*💯💯💯🔥🔥🔥 *A BINTUS-SPA-ND-MORE  muna gyaranjiki* *gangariya,inda za a gyara Amarya ko  uwargida  ciki da waje kifita fes ga kamshi ba a magana.Akawai turarukan wuta, na daki,na jiki,na tsuguno, na kaya ,humrori.Akwai zafafan kuma gangarinyan* *magungunan mata sha yanzu magani yanzu da yardar Allah,Akwai ingantatun supplements na nono,hips skin,na kiba,na saukar da niima da dai* *sauransu.kayanmu guarantee ne,babu cuta babu cutarwa.muna aikawa koina a Nigeria cikin aminci.yar uwa kada ayi babuke,kada abaki labari.sai angwada akansan na kwarai takenmu shine gaskiya da amana.* BINTUS-SPA-ND-MORE... na nan a mandawari nagoda street daidai asibitin yara na marmara @kano.Zaku samu BINTUS-SPA-ND-MORE  @CALL\WHATSAPP 07067338694/ 08136259679 IG Bintus-spa-nd-more.. *BAƘON LAMARI...!*🌹      { Eternal love }            *NA* *AUTAR MANYA* ADABI WRITTER'S ASSOCIATION                      *12* Lokacin daya fito daga Palon mama kusan ƙarfe taran Dare ne, sabida haka alwala yayi ya wuce masallacin dake kallon ƙofar Gidansu yayi sallar Isha'in daya rasa Yana fitowa daga Masallacin suka haɗu da Kamal wanda yake Buɗe Gate zai shigar da Motar Shi daya kai masa wanki Tun jiya sabida Haka dakata wa yayi Kamal har ya shigar da Motar Cikin Harabar Gidan sannan ya Miƙo masa Keyn Motar. Amsar Keyn yayi sukai sallama da Kamal ya Nufi Cikin Gida shi kuma Kamal ya Juya da tashi Motar dan ya kaita gareji sabida Harabar Gidan bazai ci mota Biyu ba dan haka iya ta Ahmad ce kaɗai ta sami wuri a harabar Gidan. Hadari ne keta haɗowa a garin sabida yanayin na damuna ne iska mai ƙarfi tana Kaɗawa wanda ya bawa Ahmad damar Ƙara sauri wajan shiga Gida sabida baya son ruwa ya taɓa shi Gudun zazzaɓin daya ke haifar masa Kuma ya lura Hadarin dab yake da zubar da ruwan sama. Kukan Jariri ke tashi cikin kunnen shi Lokacin daya kai ƙofar shiga sashin su A hankali yake ƙara matsar da Kunnen shi zuwa Inda yake Jin sautin fitar Kukan Jaririn Tabbas ba Gizo Kunnen shi ke yi masa ba Ƙofar Sashin Kawun sa Sha'aibu anan yake Jiyo Kukan jaririn wanda har takai ga jaririn ya sarƙe yana tari Kukan yaƙi Fita ta daɗi. Da sauri ya ƙarasa Cikin sashin Abin mamaki harya tura Ƙofar da aka karo ya shiga tsakar Gidan amman babu wanda ya fito daga ɗaki bare yasa ran sallamar daya ke yi za'a amsa masa. A hankali yake Bin sahun Inda yake Jin kukan jaririn Bai sha mamaki ba sai da ya tsinci kansa a Ɗakin daya haɗu da tarkacen Itace Duhu Dumɗun acikin ɗakin babu alamar Haske Hannunsa har rawa yake wajan Ɗauko wayar shi dake aljihun jallabiyar shi. Yana mai kunnata ya Haska ɗakin da fitilar wayar tashi Wanda idanunshi yakai masa Duba wajan Jaririyar Yarinya ɗanyar haihuwa yashe a ƙasan wani ƙaramin zani sai Kuka take Duk ta ɓata Jikinta da Dattin Sumuntin Ɗakin. Cikin zafin nama ya ɗauke Jaririyar yana jijjigata ajikinsa har Lokacin bata daina Kuka ba sai cilla ƙafafu take. A hankali ya saka mata harshen sa Cikin bakinta wanda ta kama tana mamula kamar ta sami Nono sai Kukan ya tsaya ta kama ajiyar Zuciya. Haska yarinyar yayi sosai yana ƙare mata kallo tausayi da Soyayyarta a take suka Kama masa Zuciyarsa. Hannunta ya kama wanda aka saka mata ƙaramar azurfa a ɗan ƙaramin yatsarta Da sauri ta saki harshen nasa ta canyara Kuka Har tana ƙwarewa. Ya Kuma Ɗorata a kafaɗarsa Kallo ɗaya yayiwa hannun yaga Ya kumbura har yaja Ruwa. Ya zaro idanunsa waje yana mamakin Rashin Imanin uwar yarinyar da bata san ya rayuwa take Ciki ba amman an barta cikin tsananin azabar Ciwo a hannu ba tare da an kula ba. Amatullah. Tunda suka fita da Sabuwa bata dawo gida ba sai da akai Sallar isha'i Lokacin da suka je Gidan Alhaji Idris mai kwano masu gadi suka hanasu shiga sabuwa taita Kiran Number Hajiya Zahra bata same taba sabida Haka sai kawai suka Juya Koda suka juya Ɗin a hanya Amatullah ta sanya wa Sabuwa Kuka akan cewar bata da Daidai da Kuɗin Maganin sauro bare abin da zata ci Ruwan Nono ya kawo Yarinyar ta tasamu Tsananin tausayin ta ya kama sabuwa sabida haka sai kawai tai Rijiyar Zaki cikin tasha Da Ita wajan Wata Hajiya Balki mai Abinci akan ta ɗan yi mata aiki ko naira Ɗari biyar ta bata Cikin Ikon Allah suna zuwa tashar ma Hajiya Zahran ta Kira sabuwa Sai dai ganin Magariba ta kawo kai yasa sabuwa tace mata Gobe Zasu dawo Basu ma sami Hajiya Balki ba sai yaranta dan haka sai suka Juya Gida to sai sabuwan tace wa Amatullah ta Bita Gidanta taci abincin dare sai ta koma Gida Sabida Sabuwa tana jin tausayin Amatullah sosai. Hakan akai Suka Nufi Gidan sabuwa Anan taci Abinci har akai isha'i sannan tayo Gida Bayan sunyi sallama da sabuwa. Koda ta Koma gidan Bata sami tarbar arziƙi a wajan Ummah ba bare ta sami Darajar tace mata daga ina take sai ma ɓacin rai data riska dan Nana ta ɗaukar mata kayanta Kala ɗaya takai gidan Ɗinki an rage mata ta sanya su ajikinta Koda tai magana Nana tahau Gaya mata baƙar magana Hussaini Ƙaninta shine mai cewa sai ya ɓallata ya ɓalla banza sai da ƙyar Hassan ya riƙe Hussaini Amatullah tasha Kuka a ɗaki Sannan ta aje Iman a saman zaninta ta Ɗebi ruwan sanyi a rijiya ta shiga Banɗaki domin tai wanka Duk da ba Omo bare sabulu amman tasan Ruwan sanyi zai mata Maganin zafin daya Isheta. Tajima tana kallon Gefen cikinta wanda tsargiyar ɗinkin da akai mata na C's Ta cire tsaf wajan yayi Kyau babu alamun wata matsala Jan ajiyar zuciya tai aranta tana Godiya ga Allah daya sa wajan bai sami wata matsala ba ya warke ras. Duk Budirin Kukan da Iman take sam bata jiba sabida Bayin yaɗan shiga Loko Haka ta gama wankan ta ɗauro zani ta Fito kanta Ko ɗan kwali babu. Sai dai koda da fito Ɗin Ta tsinci kanta da tsananin faɗuwar Gaba sakamakon wanda ta gani a tsaye Riƙe da Iman A hannun shi yana jijjigata Tsananin tsoro da faɗuwar gaba ne suka Kuma ƙaruwa acikin zuciyarta Ko shekaru nawa zatai bata gan shiba bazata mance Kamannin saba YAYA AHMAD. Ta faɗa aranta da sauri Kuma ta raɓe shi tai ɗaki har tana Bugewa da bango. Da kallo ya bita yana mamakin Ramewar da yarinyar tayi tome ke damunta?Ya girgiza kan shi yana mai juyawa Ya fita da Iman A hannunshi Wajan motar shi ya nufa ya Buɗe tare da aje Iman aciki ya zagaya ya buɗe Gate sannan ya koma ya fitar da Motar Sannan ya dawo ya rufe Gate Ɗin ya Koma Cikin Mota yayi mata key yaja ya bar layin. Kai tsaye wani ƙaramin Private Clinic ya kaita wanda Nurse suka karɓi Iman domin su duba Hannun ta kamar yadda yayi Musu Bayani Rintse Idanu yayi yana jin zafin yadda Ƴar ƙaramar yarinyar Keta tsala Kuka Lokacin da Nurse ke gyara mata Hannun nata wanda tace masa Buguwa ne tayi bayan an gyara aka shafa mata magani a wajan Ya biya Kuɗi sannan ya Shiga Mota sai da ya biya ta wani super market ya sayi madara ta Jarirai ya tambayi yadda ake haɗawa tare dasu pampers dasu Pida sannan ya ƙara Saya mata Riguna masu kyau sai yayo Gida. Lokacin daya ƙaraso Gida tuni an soma ruwa da sauri ya shigar da Motar ya Kulle Gida sannan ya fito da Iman da kayan daya siya yayi ɗakinsa da Gudu gudu, Batare daya Bi takan Amatullah ba bare ya kai mata yarinyarta so yake yaga Gudun ruwan Haukanta........ Bayan ya shiga ɗakin ya rufo ƙofar shi ruwan zafi ya haɗa yay wanka ya Rage daga shi sai Guntun wando da singlet Itama Iman Tawul ya Jiƙa da ruwan Ɗumi ya goge mata Jikinta tas sannan ya sauya mata kaya wajan saka pampers ne yaci wahala dan har Gumi sai da ya haɗa yana gama shiryata ya Haɗa mata madara a pida da ruwan Ɗumi ya ɗaga kanta yana bata Cafkewa tai tana sha tana ajiyar Zuciya Har ƙwallar tausayin yarinyar ce ta tarar masa a idanunsa tas ta shanye Madarar dake ƙatuwar Pidar Ya kwantar da Ita saman Ƙirjinsa yana shafa kanta mai cike da suma Kafin wani Lokaci tayi gyatsa ba jimawa Bacci yay awon gaba da ita sai Fitar Numfashi mai ɗumi take. Anan ƙasan Carpet yaja Pillow ya kwantar da kanshi Shima da yake Gajiya na Cin Jikinsa bai Minti Biyar ba bacci mai Daɗi ya kwashe Shi Batare daya yi Tunanin kaiwa Amatullah Yarinyarta ba......... Amatullah. *BAƘON LAMARI! littafin kuɗi ne 500 naira zuwa wannan asusun bankin 0078174806 Sterling bank, idan kuma kati ne mtn card na 500 hoton sa za'a ɗauka a turo,shaidar biya 09022260850* *Assalamu alaikum yan uwamata :muna farincikin sake gabatar muku BINTU* *-SPA-ND-MORE.. inda zaku sami  ingantaccen garin maganinmu,na zallar magungunan gargajiya daya hada da hakukuwa,ganyaye,kauci,huda,sassake da hatsi kala kala wadanda basuda illah  ko kadan ajikin Dan adam.wannan maganin an hadashi ne bisa yarda da amincewa da da hannun gwanaye kuma masanan* *magungunan gargajiya nagarin kano.wannan magani yana gyara nono wanda ya yamushe,ko wanda ya kwanta,ko wanda ya tartare,ko wanda akeso ya cicciko,ya daga, ya mike,yayi kyau.* *Ina masu kananan nono?* *Ina masu yaye?* *Ina yammata da ake shirin aure?* *Ina matan gida masuson gyara?* *Ina zawarawa masu shirin aure ko gyara don zawarci?* *Ina ramammum mata dasukeso suyi kiba su murmure?* *Wannan gari shine kuke bukata.yana* *tadakomada,yana da kiba,yana ciko nono,yana sawa mace tayi* *mulmul,tayi dumimi,tayi kyau tayi* *haske,sheki,sulbi da santsi kamar kinyi gyaran jikin yan* *maiduguri.koina ze cike Tatar data yamushe zata mike tayi fes kamar sabuwar amarya.*💯💯💯🔥🔥🔥 *A BINTUS-SPA-ND-MORE  muna gyaranjiki* *gangariya,inda za a gyara Amarya ko  uwargida  ciki da waje kifita fes ga kamshi ba a magana.Akawai turarukan wuta, na daki,na jiki,na tsuguno, na kaya ,humrori.Akwai zafafan kuma gangarinyan* *magungunan mata sha yanzu magani yanzu da yardar Allah,Akwai ingantatun supplements na nono,hips skin,na kiba,na saukar da niima da dai* *sauransu.kayanmu guarantee ne,babu cuta babu cutarwa.muna aikawa koina a Nigeria cikin aminci.yar uwa kada ayi babuke,kada abaki labari.sai angwada akansan na kwarai takenmu shine gaskiya da amana.* BINTUS-SPA-ND-MORE... na nan a mandawari nagoda street daidai asibitin yara na marmara @kano.Zaku samu BINTUS-SPA-ND-MORE  @CALL\WHATSAPP 07067338694/ 08136259679 IG Bintus-spa-nd-more.. *BAƘON LAMARI...!*🌹 { Eternal love } *NA* *AUTAR MANYA* ADABI WRITTER'S ASSOCIATION *13* Cikin mutuwar Jiki take sanya kaya ajikinta gaba ɗaya tunaninta ya tsaya cak, Yaushe ya dawo Gida Ina zai kai mata Iman ita bata son duk wata alaƙa da zata Haɗa ta dashi Dan haka Koma Ina ya nufa da Iman dole ya dawo mata da yarinyarta Tafaɗa tana Danno Bakinta gaba kamar Yana kallon ta. Tana kammala shiri ta Fita tsakar Gida ta zauna Yayyafin ruwan sama na Dukan Jikinta Idanunta Lumshe Tana shaƙar Mayen Ƙamshin Turaren shi daya bari a tsakar Gidan Tun tana Zaune harta Gaji ta Miƙe ta fita harabar Gidan Ƙofar Gida a rufe Haka nan Gate Ɗin ma a rufe Jingina tayi da Bango Hawaye yana zubo mata Wa zata Tunkara da Batun Ahmad ya ɗaukar Mata Iman ya fita? Haka ta koma cikin Gida gaba ɗaya Jikinta yayi mata sanyi ɗaki ta wuce a wannan dare Bacci Ɓarowa shine yayi awon Gaba da ita daman Ga jikinta Duk ta gaji. Wajan Asubah zazzaɓi Duk ya rufe mata Jikinta ga Nononta ya samƙame Ya ciko sabida Rashin sha da Iman batai ba zuwa asubahi kanta ya soma yi mata azababban Ciwo a daddafe ta Fita tsakar Gida tayo alwala ta dawo ta zauna tana azkar Ta jingina kanta Jikin itace wajan shiddan safe ta Fita ɗakin Baba ta gyara shi sannan ta koma ɗaki ta kuma zama ji take Kamar tai tsuntsu ta ganta a gaban Iman bata san tana son yarinyar taba sai da ya nisanta ta da ita. Kuka take a wannan Lokacin domin ta kasa jure rashin Iman. "Amatullah Lafiyar ki, kike kuka?" Taji Muryar Ameerah a saman kanta wadda sam bata ji Sallamar da Ameerah ke mata a ɗakin ba. Ta ɗago jajayen idanunta ta zubawa Ameerah Tare da cewa. "Ba komai Idona ke min Ciwo" Da sauri Ameerah ta aje kwanon abincin data shigo mata da shi a gabanta tare da zubewa a kusa da Amatullah Ɗin tace mata. "Yaya naga Kina kuka da idanuna sannan Kice Idanun ki na maki ciwo Ina Iman ban ganta ba?" Sai Amatullah ta kuma fashewa da kuka tana cewa. "Tun jiya ya tafar Min da Ƴata ko ina ruwan shi dani Oho dan rashin Imani ya tafar Min da ƴata bai dawo Min da ita ba" Da sauri Ameerah tace. "Waye Imran? garin yaya?" Tura baki Amatullah tayi tare da cewa. "Yayah Ahmad Mana" Jimm ameerah tayi Batai magana ba har tsayin wasu Lokuta Kafin tace. "Meye Ya haɗa ki da shi da har ya Ɗauki IMAN ɗin?" Cike da Mamaki Ameerah ta faɗi maganar. "Oho mai" Amatullah ta faɗa tana mai cigaba da kukanta. Ameerah Danne abin da ke taso mata a zuciya tayi kafin ta shiga rarrashin Amatullah tana yi tana kawar da sharrin shaiɗan a zuciyarta. Da Ƙyar ta Lallaɓa ta taci Indomie da ƙwan da ta da fo mata sannan Suka fita Ameerah na ce mata tazo suje wajan Mama ta gaya mata Ita kuma Amatullah taƙi tace yaje ya kwaɗanta Iman ɗin ya cinye. Ranta Babu Daɗi ta fita daga Gidan tayi gidan sabuwa koda taje can ma sabuwa taita tambayarta meye ya kumbura mata idanu tace ba Komai Haka suka tattara don tafiya Gidan aikin nata. *************** Da Gudu Ameerah ta shiga Cikin Gida tana yada kwanon tana kiran Anty wani azababban Kishin Ahmad na cin ranta. Da sauri Anty dake haɗa ma Ƙanin Ameerah abinci ta fito tsakar Gida Tana cewa "Ke! Nifa nagaji da wannan ɗagamin Hankalin da kike jiya kin shigo min gida a firgice yau ma haka Uban me aka kuma yi Miki?" Rungume Anty tayi tana cewa. "Anty zuciyata raguwa ce na kasa lafawa duk wanda zai Raɓi Yaya Ahmad Anty zuciyata zata Buga Jina ke kamar zan Mutu in ban sami Yayah ba" Anty ta shiga shafa kan Ameerah tana jin Raɗaɗi acikin zuciyarta na yadda da ranta da lafiyarta ƴarta ke neman rasa Nutsuwarta akan ɗa namiji. "Ki shuru Ameerah kada Mutan gida suji me muke ciki wuce Muje Ɗaki maza" Jikin Anty har yana rawa tama mance da wani Abincin da take zubawa suka nufi ɗaki suka zauna a saman Kujera Ameerah ta ɗago Fuskarta datai jage jage da hawaye tace. "Anty jiya fa ƴar Amatullah a wajan sa ta kwana Fisabilillah meye haɗin sa da ita yanzu naje na tarar tana ta Kuka Da ƙyar na danne zuciyata na Dawo gida Anty Nifa bana son naga yana kula ko wace mace idan bani ba duk da nasan Amatullah ba zata ci Amanata ba domin tasan yadda nake son shi" Anty ta zunduma wata irin ashar tana miƙewa tsaye. "Dama kece Wawiya waya gaya Miki yanzu akwai amana ai wanda ka yarda dashi shiyake fara cin amanarka dama ni fa wannan tsinanniyar yarinyar bana ƙaunar ta bana son ta wato Har yanzu bai haƙura da ita ba kenan?" Da sauri Ameerah ta Rufewa Anty Baki tana cewa. "Nifa Anty bana zargin Amatullah kawai Kishin Abin naji acikin zuciyata amman wallahi kamar yadda yaya baya ranta itama haka bata na shi ran" Anty Tayi juyi tana cewa "Dama Yaya sai da tace min sai na tashi tsaye akan Ahmad sannan haƙar mu zata cimma ruwa sabida haka bana jin Ko ita waccan Ƴar mai kuɗin zan bari ya aura dan haka daga yau ki soma shiri Cikin ko wani yanayi zaki iya jin An ɗaura auren ki da Ahmad Ina shine Burin ki to kisa aranki wannan Buri naki cikakken Buri ne sai kin aure shi ita kanta uwarsa sai dai ta koma ƴar kallo" Anty tana faɗin haka ta ɗauki wayarta ta shiga kiran Yayarta a waya ta shige ɗaki tabar Ameerah da nazarin maganar tata. Mintuna kaɗan ta fito da mayafi tana cewa ameerah ta kula da gida zata Fita anguwa. Amman taji zuciyarta tayi sanyi tana Jin Ahmad shine rabin rayuwarta ta yarda ta kowace hanya mahaifiyarta tabi Idan har Burinta zai cika ta sami Muradin zuciyarta. ********************* Ya tashi da tsananin mamaki acikin Zuciyarsa na yadda Amatu tai ko in kula da ƴar Cikinta haka ya shirya ya fita yayi sallar asubahi ya dawo ɗaki Lokacin Iman ta tashi tana ta tsala Ihu Jin Kukan yake na juyar masa da kanshi da sauri ya ɗauketa da madararta yayi Falon Mama yana Kiran Naja'atu wadda ta fito da Hijabin sallah a jikinta ta zube tana gaisar dashi ya Miƙa mata Iman yana cewa ta bata madara ta Goyata. Amsar Yarinyar tayi cike da Bin Umarninsa haka ta Juya ɗaki shikuma ya Nufi Ɗakin Alhaji Domin su gaisa. Zaune ya tarar da Mama da Alhaji suna hira a ɗaki yayi sallama suka amsa ya zauna a ƙasan carpet yana gaishe dasu Bayan sun gaisa Alhaji ya dube shi Cike da kulawa yana cewa. "Ɗazu muka gama maganarka da kawunan ka Ina ganin yau zasu je Gidan su yarinyar nan kawai zamu kai Lefe Jibi idan muna raye tunda Lefan ka daman yana ƙasa Idan yaso nan da wani satin in suna shirye a ɗaura aure matarka ta tare agidan ka dake Bayan layi abin da baka ƙarasa ba sai ka Ƙarasa Da wuri Tunda zaka jima anan Ɗin gwara ka zauna da matarka" Tunda Alhaji ya soma maganar yayi ƙasa da kanshi Jin maganar yake daga sama Sam baze iya musu da maganar Alhaji ba amman yaso an ɗan ɗaga Bikin an barshi kamar yadda yake ada sabida yana da shirin da ze a ƙasa amman Tunda Alhaji yace ayi Ɗin hakan za'ai babu ja. "Baka ce Komai ba Babana ko kana ganin abar shi kamar yadda yake? ni abin da yasa nace ayi Yanzu sabida naga ka sami Lokaci ka dawo Kano Komai zai zo maka da sauƙi" Cewar Alhaji wanda yake maganar Cikin dattako. "Alhaji ba wani abu abar shi hakan Allah ya ƙara Girma" Daga haka yaja Bakinshi yayi shuru Mama ta bishi da kallo tana yaba tsananin Biyayyarsa. Duk Yadda baya son abu idan suka umarce shi dayi baya Musu tana addu'ar Shima Allah ya bashi masu yi masa Biyayya kamar yadda yake Yi musu. "Binta ke baki ce Komai ba?" Cewar Alhaji. Mama tayi dariya Ta kauda kanta Gefe. Alhaji yayi dariyar shima yana mamakin wannan alkunya da Mama kewa Ahmad. Ya jima suna ɗan tattaunawa da Ahmad ɗin kafin Suyi sallama ya wuce Ɗakin sa. Alhaji ya kalli mama yace mata. "Kinga yaron nan naki badai zurfin Ciki ba koda abu bai masa ba baze Fito fili ya faɗa ba sai yace to" Mama batai magana ba ta miƙe ta fita waje dan ita a tsarinta taso abar Ahmad yay Bikinsa anutse amman Tunda Alhaji yace ayi a yanzun hakan za'ai babu ja. Da Naja taci karo tana Faman damben bawa Jaririya Madara. Mama ta dube ta tana cewa. "To farin shiga kada ki shaƙawa ƴar mutane madara a hanci Ina kika samo ƴa da wannan safiyar?" Naja tai dariya tana ɗaga Iman tana Cillawa tana cewa. "Wallahi Yaya ne ya kawon ita tun ɗazu Nima ban san A ina ya samo Ƴar nan ba mai kyau da ita" Cikin ɗunbin mamaki Mama ta saka Hannu ta karɓi yarinyar tana kallonta. "Ai wannan ƴar Gidan Amatu ce haka ta Girma Ma sha Allah" Mama ta faɗa tana Ƙurawa Iman Idanu. "Lah Dama ƴar gidan Amatullah ce ƙwarai kuwa sabida Naji ameerah tace tana Gida Tun ɗazu Yaya ya kawon Ita yace na kula da ita" Mama ta riƙe haɓa bayan ta ɗora Iman kan cinyarta tana cewa. "To in ban da abin sa ya za'ai ya rabo Ƴar da take shan Nono da mamanta fisabilillahi zaizo ya same nine" Mama ta faɗi bayan ta tashi riƙe da Iman a hannunta tayi Cikin Bedroom Da ita. Ahmad wuni yayi a ɗakin sa bai fita ko Ina ba Sai da akai la'asar sannan yayi wanka cikin wata Blue shadda ya shirya kansa ya fita. Kai tsaye sashin su Amatullah ya nufa domin ya duba Jikin baba. Yadda ya sami Baba abin ya ɗaga masa hankali Waya yay ma wani likita abokinsa akan zai kawo baba ya duba shi abokin nashi yace baya kano amman zai dawo Next week Bayan sunyi sallama ya kuma yiwa baba Sannu ya tashi ya fita A tsakar Gida suka haɗu da Umma wadda ganin Ahmad yasa ta daburce taƙi ma haɗa idanu dashi Shiko ya saki Jiki da ita sosai suka gaisa. Sannan ya kama hanya ya fita part ɗinsu ya koma Kai tsaye yayi falon mama wadda tun kafin ya zauna ta rufe shi da faɗa tana cewa ya ɗauki Ƴar Amatu ya kai mata kayarta. Ya saki ƙayataccen Murmushi tare da cewa. "Mama ai ta bar min tunda Taƙi zuwa ta karɓe ta" Daga haka yayi mata sallama ya Nufi Mota domin zuwa gidan su zainab wadda ta ishe shi da waya. Tafe yake yana tuƙi yana sauraran Wa'azi acikin Motar tashi Karaf kamar ance ya ɗaga kanshi ya hangeta ta tattare zani zata tsallaka titin daze Shigo da ita layin. Amatullah dawowarsu kenan ita da sabuwa daga wannan Gidan dai na Jiya wanda yau ma sun daki Gurbi dan da suka je wai Matar Gidan ta fita bata nan haka sabuwa taita Mita daga nan ƴan shige shigensu sukai Gidajen masu kuɗi wanda anan Amatullah ta samo Abinci wanda ta ɗaure a leda ta tawo dashi Gida bayan sun rabu da sabuwa a bakin babban titi. Sakin zanin Jikinta tayi bayan ta tsallako Tana mai dafe ledar abincin tana tafe kamar iska zata kwasheta dan tsananin Sauri Burinta taje ta amso Iman dan haƙurinta ya ƙare a wannan Lokaci. Caraf taji an damƙi Tsintsiyar hannunta da ƙarfi Juyawar da zatai domin tai magana taga Ahmad Ne Riƙe da Hannun nata kafin ya soma janta har zuwa bakin Motar shi ya Buɗe Gidan gaba ya shigar da ita ciki kafin ya rufo ta ya koma mazaunin Driver ya zauna Fuskarnan tashi babu alamun Dariya........ *BAƘON LAMARI! littafin kuɗi ne 500 naira zuwa wannan asusun bankin 0078174806 Sterling bank, idan kuma kati ne mtn card na 500 hoton sa za'a ɗauka a turo,shaidar biya 09022260850* *Assalamu alaikum yan uwamata :muna farincikin sake gabatar muku BINTU* *-SPA-ND-MORE.. inda zaku sami  ingantaccen garin maganinmu,na zallar magungunan gargajiya daya hada da hakukuwa,ganyaye,kauci,huda,sassake da hatsi kala kala wadanda basuda illah  ko kadan ajikin Dan adam.wannan maganin an hadashi ne bisa yarda da amincewa da da hannun gwanaye kuma masanan* *magungunan gargajiya nagarin kano.wannan magani yana gyara nono wanda ya yamushe,ko wanda ya kwanta,ko wanda ya tartare,ko wanda akeso ya cicciko,ya daga, ya mike,yayi kyau.* *Ina masu kananan nono?* *Ina masu yaye?* *Ina yammata da ake shirin aure?* *Ina matan gida masuson gyara?* *Ina zawarawa masu shirin aure ko gyara don zawarci?* *Ina ramammum mata dasukeso suyi kiba su murmure?* *Wannan gari shine kuke bukata.yana* *tadakomada,yana da kiba,yana ciko nono,yana sawa mace tayi* *mulmul,tayi dumimi,tayi kyau tayi* *haske,sheki,sulbi da santsi kamar kinyi gyaran jikin yan* *maiduguri.koina ze cike Tatar data yamushe zata mike tayi fes kamar sabuwar amarya.*💯💯💯🔥🔥🔥 *A BINTUS-SPA-ND-MORE  muna gyaranjiki* *gangariya,inda za a gyara Amarya ko  uwargida  ciki da waje kifita fes ga kamshi ba a magana.Akawai turarukan wuta, na daki,na jiki,na tsuguno, na kaya ,humrori.Akwai zafafan kuma gangarinyan* *magungunan mata sha yanzu magani yanzu da yardar Allah,Akwai ingantatun supplements na nono,hips skin,na kiba,na saukar da niima da dai* *sauransu.kayanmu guarantee ne,babu cuta babu cutarwa.muna aikawa koina a Nigeria cikin aminci.yar uwa kada ayi babuke,kada abaki labari.sai angwada akansan na kwarai takenmu shine gaskiya da amana.* BINTUS-SPA-ND-MORE... na nan a mandawari nagoda street daidai asibitin yara na marmara @kano.Zaku samu BINTUS-SPA-ND-MORE  @CALL\WHATSAPP 07067338694/ 08136259679 IG Bintus-spa-nd-more.. *BAƘON LAMARI...!*🌹 { Eternal love } *NA* *AUTAR MANYA* ADABI WRITTER'S ASSOCIATION *14* Cikin dakakkiyar Muryar shi mai cike da amo! ya furta. "Daga Ina kike dan baki da Tunani shine zaki wani kwaye Cinya a waje kina tsallaka Titi bakya ko tunanin wani yaga Jikin ki a yadda kike?" Ya faɗa yana mai zuba mata Girman Idanun sa ya kafe ta dasu yana jiran Amsarta. Shuru tayi Bata iya bashi amsa ba Wanda hakan ya Kuma bawa cikin motar damar Yin tsit babu abin da ke tashi sai sautin wa'azin daya kunna acikin motar tashi sai Kuma ƙamshi da sanyin Ac. Rintse idanunta tayi ta Kulle su gam tana sauke ƙaƙƙarfan Numfashi tana jin yadda idanunsa ke yawo a saman fuskarta. Ba zata iya ba, bazata iya Jure wannan yanayin ba kallon sa gareta yana jefa zuciyarta Cikin wani yanayi wanda ya shuɗe ada!. "Amatuhh!!" Yaja sunan cikin wani yanayi mai wuyar a fasalta shi. Hawaye ne mai zafi ya soma gangaro mata a saman fuskarta yana Jiƙa gaban rigarta. Dama zata iya dama hakan ba haramun Bane data raɓu da jikin Yayah Ahmad a wannan Lokacin ko hakan zai zama garkuwa gareta Ko hakan zai saka taji salama acikin zuciyarta yaya zatai wadda tafi kowa kusanci gareta UWA! Ta juya mata baya ta mayar da ita abokiyar gabarta Akan Kuɗi! Ta kama Ledar Abincin dake hannunta ta matse gam ta mayar da Jikinta waje ɗaya ta cure ta cigaba da zubar da hawaye mai zafi wanda zuwa wani Lokacin Kuka mai sauti ya soma fitowa daga gareta Kuka take mai ƙarfi wanda ya cika Ilahirin Motar. Ahmad ya rintse idanunsa nan da nan Jijiyar dake kanshi ta Miƙe Ya fesar da zazzafan Huci Duk wasu makaman faɗan sa daya yi Niyyar Sauke mata akan Bar masa yarinyarta datai Jiya ta kwana yaji ya zubar dasu. Yana da rauni matiƙa Ga Jin kukan Mace macen ma.... Ya kasa ƙarasa faɗin hakan a zuciyarsa. A raunane ya juyo gareta rauni wanda ya jima baiji shi gare shiba. "Meye na kukan Amatuh gaya min matsalolin ki Please kada ki Ɓoyen Komai Ki fitar da duk wani abu aranki Ni yayan kine Zan share dukkan hawayen Ki" Ya faɗi hakan muryar shi can ƙasan maƙoshin sa yana danne zafi da raɗaɗin da yake Ji acikin zuciyar shi. A hankali ta ɗago da idanunta dayay wani Mugun jaaa ya ƙara girma Fuskarta tai wani Irin kumburi ta tashi abin ka da farar fata. Da sauri yay gefe da kanshi Don ganinta a haka zai iya saka shi cikin wani yanayi da Baya son yaji shi. "Idan na gaya maka matsala ta mai zaka yi UMMAH data fi kowa sona aduniya ta rufe idanunta akan Imran ta firfita shi akaina bani da wani sauran Jin daɗi yayah ina addu'ar Allah ya ɗauki rayuwata In mutu In shiga aljannah in huta" Ta faɗa tana cigaba da kukan ta. Ya bita da kallo Amatuh yarinya ce har yanzu bata gama sanin kan rayuwa ba to meye take fatan Mutuwa wadda ko bata Nema ba da Lokaci yayi zata tafi. "Sai aka gaya miki Nima kamar ita nake? zan saurare ki in da shawara sai na baki" Ya faɗa yana Janyo wayar shi da zainab keta kira ya katse Kiran ya kuma Zubawa Amatuh ido yana binta da kallo. "Tun ina cikin matsala agidan nai maka waya amman sai kace Ni matar aure ce Kada na kuma kiran ka ay" Ta faɗi tana turo ɗan ƙaramin bakinta gaba. Ya saki Murmushi kaɗan. "Amatuh kinyi auren soyayyah da Mijinki Zaɓin kine fa keda mahaifiyar ki to mai zai sa na Shiga Hurumin abin da bai shafeni ba?" Ya faɗi yana ɗage mata Girar shi guda. Hawaye ne ya shiga zubo mata ta kafe shi da ido a wannan karon bata da ta cewa bakin ta yayi nauyi. "Dama haka ne ya dace da masu kwaɗayi Irin ku! a wan can karon Kin manta irin rashin Kunyar da kika Dinga Yi akan shi zaɓin naki?" A wannan karon ya fitar da maganar da tsananin Ɓacin ran daya ke Ƙoƙarin Ɓoye wa Hannunta ya hau rawa jikinta yahau rawa. "Ina gudun ranar nadama Ina gudun abin Kunya Ina jin kunyar mutane masu daraja Musamman kai Yayah ka kasance Mutum nagartacce amman sai da nasan ya zuciyarka rawa dan girman zatin Allah Yayah kayi haƙuri Dukkan abin da yafa ru ba laifi na bane wallahi Ummah ce tai min barazanar tsinuwa A yanzu ma Dana dawo Ɗin babu wani canji hantara kyara wulaƙanci Daidai da ƙanne basu raga min ba kamar ba Jinin suba narasa wazan Tunkara akaf ahalina sabida kowa shakkar Cin Mutuncin Ummah yake na shiga yawo don na tsare Martabata a kwana Biyu tak naji gwara rayuwar Gidan Imran akan wannan yawon da nake yi wallahi" Ta ƙarashe maganar tana sakin wani marayan Kuka! Sunkuyar da kanshi yayi a ƙasa Yaƙi ɗagowa hartai kukan mai isarta. "Ba zan hanaki kuka ba Amatuhh ta yuwu idan kikai kukan zakiji salama cikin zuciyar ki rayuwarki tana Buƙatar tallafi tana buƙatar Jigo don in aka barki a haka tabbas akwai matsala naso na tausaya Miki sai dai tsananin dafin dake zuciyata ya tauye Dukkan wani tausayi acikin ta" Ya faɗi hakan yana mai zuba mata Idanun sa dasu ka rine suka sauya kala nan take. Ta ƙara komawa ƴar firit ta rame tai Duhu babu komai ajikinta sai girman idanunta wannan wani irin rayuwa ne yarinya ƙarama ta faɗa Cikin matsaloli masu yawa. A hankali ta ɗora hannunta akan Mabuɗin Ƙofar Motar ta juyo ta dube shi sau ɗaya tak tare da Buɗe Murfin motar ta zira ƙafafun ta zata fita. Da sauri ya damƙi Hannunta ya damƙa mata kuɗi masu yawan da bai san adadin suba ya kuma sakin Hannun nata da sauri. Girgiza kai tayi tare da zube masa kuɗin a saman jikin sa ta buɗe Motar da saurin ta tafita batare data ɗauki shinkafar ta dake Cikin ledar ba. Ahmad ya shafo saman kanshi dake saisaye babu suma ko ɗaya Ya Lumshe idanunshi Zuciyarshi na rawa. A hankali ya ƙureta da idanunshi harta ɓacewa Ganin shi. Jikin sane yayi sanyi Lokacin daya kai Duba saman ledar data bari wani irin tausayi yarinyar ta bashi wanda ya zubar masa da dukkan wani zafi nata daya Ƙunsa. Har Lokacin daya je gidan su Zainab bai dawo daidai ba yasha tambaya wajan Zainab akan meya ke damun shi haka ta saka shi agaba kamar zata masa Kuka sai da ya ware sannan ta saki Jikinta. A daddafe yayi mata sallama duk ta dame shi akan zancen Event ɗin da za'ai abikinsu sabida ɗazu su Baffa sunzo wajan Dadyn ta an tsaida maganar auren su tunda su dama a shirye suke. A wani super market ya tsaya yayi uwar siyayya wadda sai da taso tafi ƙarfin Boot ɗin motar shi yabiya Kuɗin siyayyar sannan ya Nufi Gida sai da ya tsaya a masallaci Yayi sallar Isha'i sannan ya wuce Gida a bakin Gate ya tsaya ya sami Yaran kawu ya basu umarni akan su kai kayan Ɓangaren su Amatuhh. Lokacin da yaran suka Shiga Ɓangaren Su Amatullah na tsakar Gida hasken ƙwan nepa ya haska Gidan abin tausayi ita tana daga can Gefe tana bawa Iman Nono dan tun dawo warta gida Mama ta aiko mata da Iman tace ta bata Nono kada ɗaukar hakkin yayi yawa. Ummah da nana suna zaune a bakin Ƙofa nana na saman Cinyar Ummah tana zuba shagwaɓa. Ummah sai ƙananun maganganu take faɗi tana cewa. "Dan uban mutum daya kaso auren shi yunwar Cikin sa ma ta ishe shi gashi ga gidan nan ya zauna bani ɗaya yaywa asara ba" Nana nata Sheƙa dariyar shaƙiyanci wanda sarai Amatullah tasan da ita suke Dan haka taja bakinta tai shuru Tana gudun tai magana tata tai zafi. Sallamar yaran ce ta katsewa Ummah Maganarta bakinta a buɗe tana kallon sha tara ta arziƙin da suke ta shigowa dashi. Bakinta yaƙi rufuwa duk zaton ta ma ko Imran ne sai dai ganin Ahmad a tsakar gidan ya sa ta koma ta zauna Jiki duk a mace dan yana mugun yi mata ƙwarjini. Ya Rissuna yana gaishe da ita kafin ya leƙa ɗakin Baba ya duba shi kana ya fito ya Dubi ummah. "Dan Allah Ummah kiɗan sassauta ma Amatuh bai dace daga Haihuwar taba tana fita waje neman abinci Ga kayan abinci nan duk wata za'a dinga kawo Muku amman Please ta zauna agida don Allah" Ya faɗa Lokacin daya ƙarasa wajan Amatullah wadda tai saurin gyara rigarta tana mayar da Mamanta Cikin Riga. Taɓe baki yayi yana ɗaga Iman sama Yana mata wasa. Tashi tai sum sum tabar masa wajan sai da yayi mata wasa ya gaji sannan ya bawa nana ita shi kuma ya Nufi nasu ɓangaran bai sami damar Leƙawa wajan Mama ba Yayi shirin kwanciya. Bayan nana ta miƙa mata Iman taja Yarinyarta Jikinta tana addu'ar kwanciya bacci don Baccine Cikin Idanunta sai dai me kamar da wasa taji saukar wayar wuta ajikinta kafin tai Yunƙuri ɗagawa taji Muryar Ummah tana cewa. "Hussaini zane min mitsiyaciya wato yawo kike dani kina cewa na hanaki abinci? baƙar munafuka to wannan ma abincin daya kawo babu rabon ki Muddin kina son ganin farin ciki a rayuwarki ki koma gidan Mijinki dan nai masa waya na bashi haƙuri yace baya gari amman koda yaushe zaki iya ganin shi yazo tafiya dake" Wani tsalle Amatullah tayi ta bangaje Hussaini ta rungume ƴarta ta fita Tsakar Gida da Gudu tana Ihu Abin mamaki Hussaini ya Biyota yana kuma Jibgarta dan tsabar jahilci ina kataɓa ganin ƙani yana zane yayar shi Baba yana ɗaki yana kuka yana cewa "Amatullah baiwar Allah ina ma ina da ƙafa da na fito na tare Miki" Hanyar Ƙofar Gida ta Nufa agigice duk hankalinta ya bar Jikinta. Cin karo tayi da Mutum agabanta wanda batai wata wataba ta faɗa saman sa tana Rungume shi Tana mai fashewa da marayan kuka! Ahmad da tun soma Kukan Amatullah ya farka daga baccin da yake da sauri ya saka riga ya Fito zuwa sashin nasu Cin karo yayi da ita tana Ƙoƙarin fitowa babu abin da ya bashi mamaki sai sanda yaga Hussaini na Ƙoƙarin kawo mata wani Dukan. Da wani zafin nama ya Mayar da ita bayanshi ya saka Hannu ya wanke Hussaini da mari! ya kuma saka wani ya ƙara bashi kafin ya Rufe shi da duka bakajin komai na tashi agidan sai muryar ummah data Hussaini Ummah tana cewa . "Jama'a ku kawon ɗauki zai kashe Min ɗa" Hussaini yana Ihu yana cewa. "Yaya tsautsayi ne bazan ƙara ba" Ahmad Baya ji baya gani sai da Amatullah ta Rungume shi ta baya tana Ihu tana cewa "Kada ka kashe Shi wallahi Na yafe da baka taɓa shi ba" Kafin wani Lokaci mutan gidan sun cika Ɓangaren da ƙyar su Alhaji suka ƙwaci Hussaini a hannun Ahmad wanda Jikinsa yake ta faman Ɓari da alamu allurar sojan ce ta motsa. Idanu Jajir ya Dubi Mama data zuba masa Idanu tana salati. "Mama kuje da Amatuh part Ɗinki kada ki barta a wajan waɗannan azzaluman" Daga haka bai Kuma cewa komai ba yabar wajan duk surutun dake tashi na Mutan gidan bai sanya ya tsaya ba. Rufe kanshi yayi aɗaki yana buƙatar kaɗai cewa. Surutai da ƙananun maganganu ke tashi tare da Kukan Ummah data ke ta zage zage tana Cin alwashi akan Amatullah kamar ba ƴar Cikinta ba Alhaji ne yace kowa yaje ya kwanta Cikin tausayawa Mama ta riƙe Hannunta tare da cewa. "Mu tafi ciki Amatu"................... *BAƘON LAMARI! littafin kuɗi ne 500 naira zuwa wannan asusun bankin 0078174806 Sterling bank, idan kuma kati ne mtn card na 500 hoton sa za'a ɗauka a turo,shaidar biya 09022260850* *Assalamu alaikum yan uwamata :muna farincikin sake gabatar muku BINTU* *-SPA-ND-MORE.. inda zaku sami  ingantaccen garin maganinmu,na zallar magungunan gargajiya daya hada da hakukuwa,ganyaye,kauci,huda,sassake da hatsi kala kala wadanda basuda illah  ko kadan ajikin Dan adam.wannan maganin an hadashi ne bisa yarda da amincewa da da hannun gwanaye kuma masanan* *magungunan gargajiya nagarin kano.wannan magani yana gyara nono wanda ya yamushe,ko wanda ya kwanta,ko wanda ya tartare,ko wanda akeso ya cicciko,ya daga, ya mike,yayi kyau.* *Ina masu kananan nono?* *Ina masu yaye?* *Ina yammata da ake shirin aure?* *Ina matan gida masuson gyara?* *Ina zawarawa masu shirin aure ko gyara don zawarci?* *Ina ramammum mata dasukeso suyi kiba su murmure?* *Wannan gari shine kuke bukata.yana* *tadakomada,yana da kiba,yana ciko nono,yana sawa mace tayi* *mulmul,tayi dumimi,tayi kyau tayi* *haske,sheki,sulbi da santsi kamar kinyi gyaran jikin yan* *maiduguri.koina ze cike Tatar data yamushe zata mike tayi fes kamar sabuwar amarya.*💯💯💯🔥🔥🔥 *A BINTUS-SPA-ND-MORE  muna gyaranjiki* *gangariya,inda za a gyara Amarya ko  uwargida  ciki da waje kifita fes ga kamshi ba a magana.Akawai turarukan wuta, na daki,na jiki,na tsuguno, na kaya ,humrori.Akwai zafafan kuma gangarinyan* *magungunan mata sha yanzu magani yanzu da yardar Allah,Akwai ingantatun supplements na nono,hips skin,na kiba,na saukar da niima da dai* *sauransu.kayanmu guarantee ne,babu cuta babu cutarwa.muna aikawa koina a Nigeria cikin aminci.yar uwa kada ayi babuke,kada abaki labari.sai angwada akansan na kwarai takenmu shine gaskiya da amana.* BINTUS-SPA-ND-MORE... na nan a mandawari nagoda street daidai asibitin yara na marmara @kano.Zaku samu BINTUS-SPA-ND-MORE  @CALL\WHATSAPP 07067338694/ 08136259679 IG Bintus-spa-nd-more.. *BAƘON LAMARI...!*🌹      { Eternal love }            *NA* *AUTAR MANYA* ADABI WRITTER'S ASSOCIATION                      *15* Da ƙyar Amatullah take ɗaga ƙafafunta waɗanda suke mata tsami da zugi, Tana Bin bayan su mama kamar wadda ƙwai ya fashe mata aciki. Naja'atu ce ta amshi Iman cike da tausaya wa take cewa. "Kiyi sauri Amatullah mu wuce part Ɗinmu in sha Allah ba zaki Kuma zaman part ɗin kuba" Haka suka jera zuwa part ɗin Mama. A falo mama ta zauna ta rafka tagumi Tunda take Bata taɓa ji ko ganin uwa irin Ummah ba mace mai son zuciya da son abin duniyar tsiya ta mayar da ƴar Cikinta kamar ba ƴarta ba sabida ƙwaɗayin Abin duniya. Cikin mutuwar jiki Amatullah ta zauna a ƙasan carpet tana mai Cusa kanta a tsakanin Cinyoyinta tana cigaba da kuka abin tausayi sai Iman ma ta soma kukan wadda take hannun Naja'atu haka ta miƙa mata Iman ɗin ta rugumeta suka cigaba da kukan nasu. Surayyah Naja'atu Mama Sai da sukai hawayen tausayawa Amatullah. Cikin tattausan kalami tare da kwantar da hankali mama tace mata. "Kiyi haƙuri Amatuh haƙiƙa Allah Nasa yake jarrabta Ta yiwu akwai abin da ya ɓoye a rayuwarki Na ɗaukaka In sha Allah wahalarki tana gab da yankewa" A hankali ta share hawayenta ta ɗago kanta ta zubawa Mama idanu kafin tace. "Anya mama kuwa zan fita daga cikin wannan bala'i Nagama na gidan Miji na dawo Gida ma ban tsira ba Mama babu wanda ya tambayeni dalilin zuwana gida bare na sami gatan da za'a ɗaukar min ƴanci agidan Imran Ummah data fi kowa kusanci dani tana Guduna tana ƙyamata wallahi ko Iman bata taɓa ɗauka ba Mama mai nayi ne da kowa yake ƙina ji nake kamar zuciyata tai Bindiga na mutu na huta Cikin kwana Biyun nan naji gwara Mutuwa ta da rayuwa ta" Ta faɗa tana rushewa da wani Irin Kuka mai tsuma Zuciya. Alhaji dake Namiji ne da sauri ya miƙe ya nufi ɗaki Mama kuka Naja kuka surayyah kam Kuka harda majina sabida tausayin Amatullah duk dauriyar mama da yakana da tawakkali wallahi kasa jure danne tausayin Amatullah tayi kuka take sosai na halin da yarinya ƙarama ta shiga acikin rayuwarta duka kuma sanadin gurɓatacciyar uwa wato shiyasa akace Idan kai dacen uwa tagari ka gama dace aduniya da lahira domin uwa itace garkuwan ɗanta. Falon ya ɗauki ɗif babu wanda ya iya magana sai tashin Kukan su dana Iman daya cika falon ta danna mata Nonon ma taƙi karɓa Sabida babu ruwa sai fata sabida rashin samun wadataccen abinci da bata yi. Mama ta dube ta tana mai janyota Jikinta. "Kiyi haƙuri Amatu! dukan mu ba dan bama sonki muka zuba Miki idanu ba a,a kowa yana gudun zubewar Mutunci ne wajan mahaifiyar ki da bata ganin Ƙimar kowa akan auren ki, Kada ki manta tace su Alhaji Ba sune suka haifeki ba dan haka kada su ƙara saka mata baki akan sabgar auren ki, To kinga duk mai son Jan girman sa baze kai kanshi Inda za'a taka shi ba" Mama taja fasali kana ta ɗora. "Amman kowa acikinmu yana jimanta halin da kike Ciki ace Da ɗanyen Jego Miji ya koroki gida amman har yau ba'aji komai daga gare shiba Dan Allah Amtuh Ki kwantar da hankalin ki Ni zan riƙe ki kamar yadda zan Riƙe su Naja ki zaman ki anan Inda hali ma ki koma makarantar Ki yanzu tashi Kije ku kwanta dare yayi Bana son ki tashi hankalin ki" Miƙewa tai bakinta yayi mata nauyi ta furta wa Mama cewar Imran bai sake taba cewa yayi ta dawo Gida Haka ta bi su Naja sukai Cikin ɗakin baccin su. A gadon Surayyah ta kwanta su kuma suka Kwanta a gadon naja taja Iman jikinta tana shafa kanta Kowa yay bacci a ɗakin amman ban da Amatullah data Rintse idanu Hoton Hussaini ƙaninta take kallo yana dukanta Ƙaninta fa Hussaini ya manta Hatta Kayansu na makaranta itake wanke musu ada takan Iya haƙura da abinci a makaranta ta basu suci nata, ada sanda tana amarya idan tazo haka zata basu kuɗi suna nan nan da ita amman yau sabida Bata da shi kuma Allah ya ɗora mata ƙaddarar dawowa gida Shine takai da har ya ɗauki Waya ya naɗa yana dukanta kuma abin takaicin Abisa umarnin mahaifiyarta. Yawan Kukan data yi shine ya haifar mata da zazzafan zazzaɓi ga Jikinta duka ya fashe abinka da farar fata duk Jikinta yayi jajir da ƙyar baccin azaba yayi gaba da ita. *********************** Sai ƙarfe Sha biyun dare Anty ta sauka a ƙofar Gida Ta sallami mai napep sannan ta tura Gate ta shiga Cikin Gidan kai tsaye sashinsu ta nufa ta Buɗe Ƙofa. Ta shiga ciki Baffa na kaiwa da Komowa a tsakar Gidan ya ɗago ya dubi Anty wadda tai sak da ganin shi dan batayi zato ba. "Lami daga ina kike?" Ya faɗi maganar babu alamun wasa. Ta shiga sosa kai tare da cewa. "Lah Ameerah bata gaya maka ba? Yaya ce bata da lafiya shine aka Mun kiran afujajan to kasan dole na tafi Tunda babu ran Hajiya yanzu yaya ce uwar tamu nace wa Ameerah ta gaya maka inaga ta manta amman kai haƙuri" Ta faɗa da sauri tana wuce wa cikin Ɗakinta. Baffa ya girgiza kai tare da shiga ɗakinsa. Anty na shiga ɗaki Ameerah ta miƙe zurum tana faman sosa kai. "Au baki bacci ba? na ɗauka ai duka kunyi bacci ina can bakin rai bakin fama ashe auren Ahmad sati mai zuwa shida waccan ƴar mai kuɗin sai Ɗazu da muka je wajan Malam Yaya tasa ya Binciko mana" Anty ta faɗa tana aje Wata baƙar Leda a ƙasa. "Hmm Anty ina zanyi bacci ina tunanin ki Tun safe Kika fita baki dawo ba sai yanzu" A masifance ta ɗago tana ce mata. "Akan uban wa na fita in ba Akanki ba maza ɗauki waccan baƙar ledar Kije Ki wanka da ruwan maganin Cikinta tabbas kamar Kin shiga Gidan Ahmad Ne kin gama" Anty ta faɗa tana mai yaƙinin cewa kamar Ameerah ta shiga Gidan Ahmad Ne ta gama kamar yadda Malaminsu ya basu tabbaci. Jikin Ameerah yana rawa abin ka da wadda take Jiran Ƙiris akan soyayyar Ahmad data rufe mata idanu haka ta ɗauki Ledar ta shige Bayi Mintuna kaɗan ta fito tana cewa. "Anty na gama ai anty yau munga tashin hankali Yaya fa ɗazu ya kusa kisan kai Akan Hussaini ya doki Amatullah shine ya rufe shi da duka baji ba gani" Anty taja tsaki tana ƙara Jin tsanar Amatullah aranta kafin tace. "Dama yabar hussainin ya karya shegiyar banza Nifa na tsani wannan yarinya da idanu kamar Gurjiya" Ameerah bata cewa Anty Komai ba tayi saman gado ta kwanta tana jin yadda Jikinta ke mata ƙaiƙayi sai dai ta saka aranta indai buƙatarta zata Biya babu wani abu. Haka itama Antyn tabi bayan Ameerah nan da nan bacci yayi awon gaba dasu. *************** Ahmad ya rasa abin da ke masa daɗi a wannan dare haka ya kwana ya tashi da asubah ya zira jallabiya Brown colour ya nufi masallaci anan ya zauna har zuwa ƙarfe Shiddan safe sannan ya Miƙe Ya nufi Gida sai da yasha Coffee mai zafi a ɗakinsa sannan ya wuce Sashin Mamah. Ya sameta a ɗaki a zaune tana lazumi Bayan sun gaisa shuru ya Biyo baya batare daya mata maganar Jiya ba itama bata masa ba. Har zuwa Takwas Na safe suna tare a ɗakin Lokacin Naja'atu ta shigo Gyarawa Mama ɗaki. Ta zube ta gaishe dashi. Ya amsa mata a kame. "Yaya Amatu ta tashi?" Cewar Mama. Sai Lokacin ma ya tuna ashe tana sashin Maman. "A,a mama ta dai farka amman tana kwancen Naga kamar tana rawar ɗari zazzaɓi yana damunta" Naja ta faɗi tana wucewa wajan wardrobe domin ta gyarawa mama kayan Ciki. "Kai jama'a wannan yarinya tana ganin taskun rayuwa" Mama ta faɗa cikin damuwar Jin zazzaɓin Amatullah Ɗin. Kafin ta dubi Ahmad tana mai cewa. "Ka daure kaje kaga Jikin nata mana ko asibiti za'a kaita?" Ya shafa saman kanshi kamar Koda yaushe Tare da Miƙewa ya fita daga ɗakin Maman. Kai tsaye Ɗakin daya san tana Ciki ya nufa ɗakin su Naja kenan ya saka hannu ya Murɗa handle Ɗin Ƙofar ya shiga cikin Ɗakin tare da mayar da Ƙofar ya rufe Ɗakin Babu kowa Sai ita kaɗai daya hango saman gado ta nannaɗe Jikinta Cikin Bargo wanda bama zaka tantance a ina ta Aje jaririyar tata ba tattaki yake a hankali har ya ƙarasa Gaban gadon da take kwancen..........*BAƘON LAMARI! littafin kuɗi ne 500 naira zuwa wannan asusun bankin 0078174806 Sterling bank, idan kuma kati ne mtn card na 500 hoton sa za'a ɗauka a turo,shaidar biya 09022260850* *Assalamu alaikum yan uwamata :muna farincikin sake gabatar muku BINTU* *-SPA-ND-MORE.. inda zaku sami  ingantaccen garin maganinmu,na zallar magungunan gargajiya daya hada da hakukuwa,ganyaye,kauci,huda,sassake da hatsi kala kala wadanda basuda illah  ko kadan ajikin Dan adam.wannan maganin an hadashi ne bisa yarda da amincewa da da hannun gwanaye kuma masanan* *magungunan gargajiya nagarin kano.wannan magani yana gyara nono wanda ya yamushe,ko wanda ya kwanta,ko wanda ya tartare,ko wanda akeso ya cicciko,ya daga, ya mike,yayi kyau.* *Ina masu kananan nono?* *Ina masu yaye?* *Ina yammata da ake shirin aure?* *Ina matan gida masuson gyara?* *Ina zawarawa masu shirin aure ko gyara don zawarci?* *Ina ramammum mata dasukeso suyi kiba su murmure?* *Wannan gari shine kuke bukata.yana* *tadakomada,yana da kiba,yana ciko nono,yana sawa mace tayi* *mulmul,tayi dumimi,tayi kyau tayi* *haske,sheki,sulbi da santsi kamar kinyi gyaran jikin yan* *maiduguri.koina ze cike Tatar data yamushe zata mike tayi fes kamar sabuwar amarya.*💯💯💯🔥🔥🔥 *A BINTUS-SPA-ND-MORE  muna gyaranjiki* *gangariya,inda za a gyara Amarya ko  uwargida  ciki da waje kifita fes ga kamshi ba a magana.Akawai turarukan wuta, na daki,na jiki,na tsuguno, na kaya ,humrori.Akwai zafafan kuma gangarinyan* *magungunan mata sha yanzu magani yanzu da yardar Allah,Akwai ingantatun supplements na nono,hips skin,na kiba,na saukar da niima da dai* *sauransu.kayanmu guarantee ne,babu cuta babu cutarwa.muna aikawa koina a Nigeria cikin aminci.yar uwa kada ayi babuke,kada abaki labari.sai angwada akansan na kwarai takenmu shine gaskiya da amana.* BINTUS-SPA-ND-MORE... na nan a mandawari nagoda street daidai asibitin yara na marmara @kano.Zaku samu BINTUS-SPA-ND-MORE  @CALL\WHATSAPP 07067338694/ 08136259679 IG Bintus-spa-nd-more.. *BAƘON LAMARI...!*🌹      { Eternal love }            *NA* *AUTAR MANYA* ADABI WRITTER'S ASSOCIATION                      *16* Cikin nutsuwa ya tsugunna a gaban Gadon irin Yadda Ƴan wasan ƙwallon Ƙafa suke Tsugunnon su. Ya saka hannu a saman Bargon data Rufe jikinta dashi Yaja shi kaɗan da sauri Kuma ya saki yana mai yarfe Hannun shi. A hankali Cikin Sautin Muryar shi mai Amoh! yake ce mata. "Amatuh! Amatuh!! Amatuhh!!!" Can ƙasan Maƙoshi ya furta Kiran Sunan nata tamkar wanda Ke yi mata raɗa. Cikin Baccin azabar daya ɗauketa Taji sautin Muryar shi yana Kiran Sunanta. A hankali take Buɗe idanunta Waɗan da suka Kumbura suka tasa Sukai wani irin Jajir, Ta yaye Bargon dake Jikinta agarin ta Miƙe ta zauna ta zamo da Iman Da wani irin zafin Nama ya tare ta yana Ɗago idanunsa ya zuba mata yana mai kallonta wanda yake Nuni da kallo ne irin na gargadi. Tayi ƙasa da kanta tana mai ƙara jan Bargon ta rufe rabin Jikinta dashi. Ya ɗora Iman akan Cinyar shi ya saka yatsan shi guda yana mata wasa nan da nan ta soma ɗaga ƙafa tana cillawa tana dariya. Shima Biye mata yayi yana dariyar kamar ba shiba. Ta ƙasan Ido ta saci kallon shi tana mamakin son da yakewa Ɗiyar tata. "Meke damun ki yanzu?" Ya jefa mata tambayar batare daya dubi saitin taba. "Bana jin komai" Ta bashi amsa Muryarta a dashe. "Wai kukan ne har yau baki daina ba? lallai kin sami aiki" Ya faɗi maganar batare daya kalleta ba. Hawaye ta share wani bin kamar mai Juju idan yana jefa mata magana a fakaice kamar baƙar magana yake gaya mata wani Bin kuma ya rarrasheta ta rasa wani Irin mutum ne shi wani irin murɗaɗɗan Hali gare shi. "Kin zo kin kwanta ke baki tashi ba Bare ki Break ko Yarinyar nan ta sami Abincin ta" Ya faɗi maganar kai tsaye. Kunya ce ta kama Amatullah wadda ta Kuma Jan jikinta ta maƙure kamar mai Jin bacci. Shuru ne ya biyo baya a ɗakin Kafin ya Miƙe tsaye da Iman a kafaɗar shi. "Nifa bana son gardama Ba zaki tashi ba" Ya faɗi maganar a tsawace. Da sauri ta yaye Bargon ta dira ƙafafunta a ƙasan Gado. Yabi Santala santalan fararen ƙafafun nata da kallo yana rintse Idanunshi sabida shatin dukan duk ya fita ruɗu ruɗu a ƙafafun nata. Ya fita tsayi sosai hakan yasa ta koma ƴar Firit a gaban shi yayi gaba tabi bayan shi zuwa falon Mama. Zama yayi a ɗaya daga cikin kujerun falon yana kiran Surayyah Da sauri tazo ta zube agabanshi Umarni ya bata akan ta haɗo ma Amatullah Tea da dankali sannan ya mayar da kallon shi wajan Amatullah datai tsaye akan shi batare data zauna ba. "Kina tsaye min akai na kamar Dogari malama nema wurin zama" Jikinta a matiƙar mace ta zauna  A daidai saitin Ƙafafun shi Tana kare fuskarta da hannunta. Ta kula sai kallonta yake sabida yadda taji Idanunshi yana yawo a jikinta har surayya ta kawo mata kayan karin bai ɗauke Idanunshi akanta ba. Haka taja plate Ɗin dankalin tana ci tana haɗawa da shayin ba don tana soba dan cikinta ya tushe sai dan Gudun faɗan shi. Ta ci kaɗan ta ture sauran gefe. "Ki ɗauka kici duka Baze yuwu kina zama da yunwa ba" Tai raurau da idanunta yaushe rabon da wani ya tirsasa ta taci abinci to wama ya damu da jin yunwar tata ma. "Yaya da gaske na ƙoshi" Ta shi yayi Tsaye Ya fice daga falon. "Ki saman a mota" Ta tsinci Muryarshi daga bakin falon. Ta fahimci yana da saurin fusata abu kaɗan ne yake saka shi yayi fushi ta Lura baya son gardama tana ɗaya daga cikin abin da ke sanya shi yay watsi da Mutum. Jikinta a mace ta ɗauki Kayan karin takai Kicin sannan tabi bayan shi tunda da mayafi ajikinta. Harya fitar da Motar ƙofar Gida ya shiga ya kunna Jikinta har rawa yake Wajan wucewa dan bata son wani acikin ƴan Gidansu ya ganta. Ta Tsaya a bakin Motar batare data shiga ba. Yay mata banza sai ma horn daya danna wanda ya cika Gurin wanda yake mata nuni dashi baze iya mata magana ba sai dai ita ta shiga dan kanta. Haka ta buɗe Gidan gaba kusa da driver ta shiga ta zauna. A zafafe yaja motar yana sheƙa gudu a saman titi wanda yake mata nuni da ta mugun ɓata mishi rai. "Dan Allah yaya kayi haƙuri kada ka zubar damu" Ta faɗi kamar zatai kuka! Can bakin wani  Maryam collection ya dataka ya fita Mintina kaɗan ya dawo hannun shi da manyan ledoji. Ya zuba a bayan motar yaja suka Nufi Hanyar Gida a bakin gate ya tsaya yana mai ce mata. "Ki ɗauki kayan can Kije ki dinga wanka kina sanyawa Fitar min a mota" Sai ta kasa Fita kuma ta kasa yi masa godiya. Sai ta soma Kuka tana haɗa hannaye tana share hawayenta. Sunkuyar da kanshi yayi ƙasa ya rasa Yaya zaiwa yarinyar nan so take ta haɗa mai zafi da wannan Koke koken nata. "To yanzu ya kike so ayi miki? ko kinfi son komawa wajan Ummah ko Kina son a mayar da auren naki ne?" Duka ya jefa mata tambayoyin masu rikita da zuciya. Shima kenan ya ɗauka Auren tane ya Mutu kamar yadda kowa agidan ya ɗauka auren nata ne ya Mutu. "Ni fa naga kana fushi dani" Bakinta ya faɗi maganar wadda da sauri Kuma tai shuru tana istigifari da auren wani akanta take gayawa wani ƙaton maganar nuna kulawa, Koda yake ya zama dole ta damu da damuwar shi kamar yadda ya nuna damuwar shi gareta. "Amtuh yaya zan miki Kukan ki yayi yawa kowa da kika gani akwai tashi kalar jarrabawar Addu'a ita ce mafita Dole kiga na damu ina ganin kamar ina takura ki babu yadda zance ga abu nan take Kiyi shi nace ki sha tea da yawa Kinƙi ni wannan yarinyar kawai nake tausayawa Tunda kika hau mota kike kuka sai kace ance zan cinye kine" Ya faɗi yana Jan huci mai zafi. "Kayi haƙuri na dena" Ta faɗi a hankali. Ya bita da kallon tausayawa dan baya so ko Ɗaga murya ya dinga yi mata yarinyar abar tausayi ce Sam baya jin ɗigon riƙonta aran shi saima tsananin tausayin ta wanda ya hanashi sukuni. Ya miƙo mata Iman wadda tai bacci sannan ya fita ya fito mata da kayan da kanshi ya kai mata har bakin sashin Mama sannan ya koma mota yaja ya nufi barrack Ɗin da aka turo su wanda yau suke son haɗa Team ɗinsu gobe da sassafe zasu wuce. Da sauri ta kwashe kayan ta nufi falon mama tana masa fatan alheri acikin zuciyarta. Koda ta nuna wa mama kayan Waɗanda suke dogayen riguna ne ɗinkakku da manyan hijabai mama tai Mata Murna tai masa fatan alheri. Haka suka wuni suna hira da mama bayan tai wanka ta sauya kaya su Surayya kuwa Iman tana hannun su. Tsayin sati Guda tai a sashin mama Kuma zamansu sai son barka domin babu takura Mama na janta sosai ajiki Kuma ta dage tana gyara mata Jikinta Domin mama kewa Iman wanka Tuni ma ta dawo ɗakin mama da kwana Sai a yanzu take yaba halin Girma na mama da karamcin ta. Tun daga ranar da suka fitan nan  kuma bata sake ganin Ahmad ba sai ji tai wai ashe ya Tafi wajan aikin da aka tura shi sai dai Kusan duk dare yana kiran mama su gaisa bai taɓa cewa a bata ba itama bata taɓa Gigin cewa a bata su gaisa ba. Ranar Litinin aka kai Lefen Ahmad wanda ranar ƴaƴan mama dake ɗaki suka cika gidan da yaransu Sai janta suke har Aysha mai bin Ahmad nacewa tazo suje gidanta dake Hotoro ta taya ta zama mama tace Ku rabani da faɗan Yayanku Kullum sai ya tambayen ina ajiyar sa babu ruwana. Sai lokacin tasan ashe yana tambayarta tsabar miskilanci ne ya hana ya na cewa a bata wayar. Su baffa sun kai lefe lafiya an saka ranar Biki asabar mai zuwa wadda itace ranar ɗaurin aure sun dawo da shatara ta arziƙin tukwici. Sashin mama har dare dangi na shigowa wanda daga ciki harda Anty wadda rabon da ta shigo wajan mama tun ranar da Amatullah ta dawo koda tazo Ɗinma a tsaye tai wa mama Fatan alheri ta juya mama bata kawo komai aranta ba tunda kowa uzirin gabanshi ya ishe shi haka ta cigaba da amsar Baƙi ƴan taya Murnar tasowar auren Yaya Ahmad. Washe gari da sassafe Anty ta nufi Sashin Ummah cikin Kirsa da Munafurci a ɗage Ummah ta watsa mata kallon banza dama Umma cike take da kowa agidan. "Hadiza dama nazo Miki da magana ne akan yarinyar ki yanzu Kina ji kina kallo Binta ta ɗauke miki ita tana can tana mata bauta Ke ko oho? wato yanzu Dai Binta so take ta mamaye gidan nan ta juya kowa" Ummah ta ɗagawa anty hannu. "Ke Lami dakata bana son munafurci ba bakin ku ɗaya da Bintar ba shine zaki zagayo nan kina gayan maganar banza ko kin zata ban san kowa ce bace Ke wuce ki bani gu kona Tona miki asiri" Zage zagen Borin kunya anty tahau yi kafin ta kama hanya ta fita burinta bai cika ba dan taso ta haɗa gagarumar Masifa ne a tsakanin Ummah da Mamah. Ita kuwa Ummah abin da yasa batai wa Anty wata maganar arziƙi ba sabida sun gama magana da Imran Ne wanda ta shawo kansa da ƙyar Yace mata ranar Juma'a zai shigo kano asabar Idan ya huta zai Shigo wajan safiya ya ɗauki matar shi wannan tasa ta zubawa su Mama ido bata wani ɗaga hankalinta ba dama tashin hankalinta Akan Imran ne to kuma ya dawo dan bada ban kayan abincin da Ahmad ya kawo mata ba da Tuni ta shiga tasku. Ko wani ɓangare shirin Biki ake Sosai domin tuni dangin mama na nesa dana kusa da dangin su Alhaji sun soma cika gidan. Haka zalika daga Ɓangaren Amarya zainab suma shirinsu har yafi  nasu mama. Daga ɓangaren Anty ma Kullum sai ta fita sun ɗauki hanyar Ɓata ita da Yayah wanda Har ta rame sabida jarabar rashin Hutu. Sun sami nasarar zuwa wajan wani Boka wanda ya basu tabbacin duk wani aiki da zasu yi akan Ahmad basu da nasara sai dai akan Ita amaryar tashi wadda zasu haɗata da Jinnun da zai hau kanta ta Tubure tace ta fasa auren Ahmad Ɗin da wannan Murnar su anty suka dawo Gida suna Zuba idanun ganin yadda auren Ahmad zai Juye ya koma kan Ameerah.   Abin mamaki itama Ameerah tun da Amatullah ta koma sashin mama shikenan ta daina zuwa dan rabonta da Ameerah harta manta. Yau ta kama Alhamis wanda su Amatullah suka je Kitso daga nan suka wuce Gidan Ƙunshi ita da Naja da Surayyah tun safe mama take kiran layin naja bata samu ba har akai magariba Lokacin ne suka shigo Gida sai dai Sun bar Amatu acan Tace zata tawo komai dare dan bata cin lalle da wuri mama tai faɗan barin tan da sukai har ta Ce sai sun koma sun tawo da ita. Saukar Ahmad kenan agidan Yayi shiri Cikin Royal Blue Boyal mai yankan sugari ya ɗora Hula kalar Ɗinkin Jikinsa yayi masifar Kyau sai baza ƙamshi yake Zeje Gidansu Zainab ne shida wasu Abokan shi wanda zasu ɗauki amarya su wuce wajan Kamun da ake yau wanda Zainab ɗin ta adda ba masa da waya akan dan Allah yazo badan yaso ba ya sauka ayau wanda ko mama bata sani ba sai da ya shigo yanzun. Ya duba agogon hannun shi. "Mama sai mun dawo akwai abokai na dake Jirana a waje" Mama tai masa fatan alheri har yakai Bakin Ƙofar fita ya dawo kamar yayi mantuwa. "Ina Amatu?" Kamar mama na jira ta hau gaya masa ai su naja sun baro ta gidan lalle. "What lallen me kuma? dan basu da hankali zasu bar ta da yarinya a wani waje" Ya shiga Kiran surayya wadda tana zuwa yahau yi mata faɗa kamar zai daketa Sannan yace ta bashi numbern mai lallen. Jiki na rawa ta karanto masa ko mama baiwa magana ba ya fita wajan motar shi ya shiga yabar Layin da wani irin gudu batare daya bi takan abokan shi dake tsaye zaman Jiran shi ba. Yana tafe yana kiran Numbern mai lallen wadda tai masa kwatance nan Rafin ɗan nana ne Haka ya dinga bin kwatancen har ya Samu ya ƙarasa ƙofar Gidan. "Ki ce ma Amatu ta fito ko ba a gama lallan ba" Daga haka ya katse kiran. Mai lallan ta dubi Amatullah tana  mai sakin dariya. "Au ashe baban iman keta min waya tun ɗazu to yana ƙofar Gida" Da yake suna ta hira ne da Amatullah harta gaya mata sunan Iman ɗin. Duk wayar da Ahmad kewa mai lallan ta ɗauka ko matarsa zai kawo dan suna haka da mutane sai da yazo yace mata ta kira masa Amatu. Jikin Amatullah yay sanyi ko kamawa na ƙafar bai yi ba ta cire ta Goya Iman ta fita waje tana raba idanun waye yazo ɗaukarta ita dai tasan IMRAN bai san tazo lalle ba to ko mama ce ta turo yaya kamal ya ɗauketa. Da haka ta ƙarasa Ƙofar gidan ta tsaya tana waigen inda zata hangi wanda yazo ɗaukar nata..............*BAƘON LAMARI! littafin kuɗi ne 500 naira zuwa wannan asusun bankin 0078174806 Sterling bank, idan kuma kati ne mtn card na 500 hoton sa za'a ɗauka a turo,shaidar biya 09022260850* *Assalamu alaikum yan uwamata :muna farincikin sake gabatar muku BINTU* *-SPA-ND-MORE.. inda zaku sami  ingantaccen garin maganinmu,na zallar magungunan gargajiya daya hada da hakukuwa,ganyaye,kauci,huda,sassake da hatsi kala kala wadanda basuda illah  ko kadan ajikin Dan adam.wannan maganin an hadashi ne bisa yarda da amincewa da da hannun gwanaye kuma masanan* *magungunan gargajiya nagarin kano.wannan magani yana gyara nono wanda ya yamushe,ko wanda ya kwanta,ko wanda ya tartare,ko wanda akeso ya cicciko,ya daga, ya mike,yayi kyau.* *Ina masu kananan nono?* *Ina masu yaye?* *Ina yammata da ake shirin aure?* *Ina matan gida masuson gyara?* *Ina zawarawa masu shirin aure ko gyara don zawarci?* *Ina ramammum mata dasukeso suyi kiba su murmure?* *Wannan gari shine kuke bukata.yana* *tadakomada,yana da kiba,yana ciko nono,yana sawa mace tayi* *mulmul,tayi dumimi,tayi kyau tayi* *haske,sheki,sulbi da santsi kamar kinyi gyaran jikin yan* *maiduguri.koina ze cike Tatar data yamushe zata mike tayi fes kamar sabuwar amarya.*💯💯💯🔥🔥🔥 *A BINTUS-SPA-ND-MORE  muna gyaranjiki* *gangariya,inda za a gyara Amarya ko  uwargida  ciki da waje kifita fes ga kamshi ba a magana.Akawai turarukan wuta, na daki,na jiki,na tsuguno, na kaya ,humrori.Akwai zafafan kuma gangarinyan* *magungunan mata sha yanzu magani yanzu da yardar Allah,Akwai ingantatun supplements na nono,hips skin,na kiba,na saukar da niima da dai* *sauransu.kayanmu guarantee ne,babu cuta babu cutarwa.muna aikawa koina a Nigeria cikin aminci.yar uwa kada ayi babuke,kada abaki labari.sai angwada akansan na kwarai takenmu shine gaskiya da amana.* BINTUS-SPA-ND-MORE... na nan a mandawari nagoda street daidai asibitin yara na marmara @kano.Zaku samu BINTUS-SPA-ND-MORE  @CALL\WHATSAPP 07067338694/ 08136259679 IG Bintus-spa-nd-more.. *BAƘON LAMARI...!*🌹      { Eternal love }            *NA* *AUTAR MANYA* ADABI WRITTER'S ASSOCIATION                      *17* Tun da ta fito ya zuba mata idanu ta cikin motar yana kallonta Goyon yayi mata kyau sai dai ba zaka ce nata bane zaka ɗauka ƴar wani ta goya. Gajiya yayi dan kanshi ya haska saitin ta da fitilar Motar yana mai danna mata Horn mai ƙarfi. Idanunta ya haske mata dan haka ta sanya hannu tana karewa Harta ƙaraso gaban motar Gabanta ya faɗi Lokacin datai idanu Huɗu da Ahmad acikin motar Ba ƙaramin kyau yayi mata ba. Da ƙyar ta kame kanta tana Kiran sunan Allah acikin zuciyarta haka ta Buɗe Ƙofar motar ta shiga ta zauna bakinta ɗauke da sallama. Amaimakon yayi mata magana sai ma Zira hannun shi dayayi ya Kunce Goyon Iman ya ɗorata saman Cinyar shi yana mai satar Kallon lallan dayay mata jaa sosai a hannunta. Haka ya tashi Motar batare daya Ce mata ƙala ba. Itama batai masa magana ba taja bakinta tai shuru wani Fitsarin tsoro ne ya kamata Lokacin data ga  ya karya kwanar Shiga jambulo third gate bata gama Tantance komai ba har saida tagan shi yana zuba Horn a bakin gidan da sukai ta zarya da Sabuwa mai kai ƴan aiki Ta cika da mamakin yadda taga masu gadi na rawar Jiki wajan Buɗe masa Gate Ɗin gidan zare Idanu tai tana tasbihi ga Allah lallai Wannan gida ya tsaru kamar ba'a wannan ƙasa tamu ba. Parking yayi a parking space na gidan yana ciro wayar shi ya shiga kiran Zainab wadda duk ranta ya gama ɓaci da yadda Ahmad ya shanyata kowa yana wajan Event ɗin ita kaɗai da ango ake jira sai waya ake mata har ta gaji da ɗaga wayar mutane. "Ina parking space Ki fito" Daga haka ya katse wayar yana mai jingina da Jikin kujerar. Zainab sai da taja lokaci mai tsayi kafin ta fito ita kaɗai jal sabida tana Gudun wata taga angon nata a ƙawayenta yasa tace Musu suyi gaba zasu zo ita dashi. Da yake akwai haske a wajan wannan ya bawa Amatullah damar ƙarewa zainab kallo wadda take tafe kamar wata ɗawisu taci gayu bana wasa ba wanda nan da nan Amatullah taji ta raina kanta. A hankali ta ɗora hannunta saman Iman dake Cinyar shi ta ɗauke ta tana ƙoƙarin fita daga Cikin Motar. "Ina kuma zaki?" Taji tambayar tashi akan ta tun kafin takai ga fita. "Zan koma gidan baya ne Yayah Naga Antyn tawa zata shiga nan" Ta faɗa Muryarta na rawa. "Koma ki zauna malama" Bata bi ta kan maganar shiba ta ja ƙofar ta Fita ta koma gidan baya ta zauna tana faman zaro idanu waje. Ƙamshin turaren Zainab ya cika Motar wadda take ta faman masa ƙorafi akan ya jima bai zo ɗaukarta ba. Sai wani langwaɓe masa take tana faman zuba masa shagwaɓa bai kulata ba yaja Motar a sukwane suka bar Gidan. Amatullah ta saki bakin mamakin muskilancin sa au matar daze aura ma haka take fama dashi tunda ta shigo take magana yayi mata banza. Kukan Iman ne ya sanya zainab ta farga akwai Mutum a motar da sauri ta juyo ta dubi Amatullah wadda suka haɗa idanu da ita. "Dee wannan wace a bayan motar ka?" Jin tambayar yayi kamar rainin wayo idan ya bata amsa ya zama Bin Umarni dan haka yayi mata banza. Itama Kuma Amatullah haka kawai taji ta kasa gaida zainab Sannan ta kasa rarrashin Iman dake ta kuka harda ƙwarewa. Wani Burki yaja. ƙeeeeeee. Kana ya juyo rai a ɓace ya dube ta. "Idan ba zaki bata Nonon ba fitar Min daga mota shasha sha kawai wadda bata san ina ke mata ciwo ba" Tsintar kanta tayi da sakin Kuka kuma taƙi bawa Iman Nonon sai ma ƙoƙarin Buɗe Motar da take yi zata fitan kamar yadda yace haka kawai taji zuciyar na mata Ƙunci ji take tana jin haushin kowa. "Indan kika buɗe saina karya Miki hannun ki" Ya faɗa yana ƙoƙarin tada Motar Zainab wadda suka Kulle mata kai da mamaki tabi wannan da kallo tabi wannan da kallo haka ta koma. Ai ina ko sauraran shi batai ba Ta ɓalle Motar ta fice a zuciye tayi hanyar Titi zata tsallaka. Da wani irin sauri ya Ɓalle nashi ɓarin yabi ta. Kafin yaje har tai Nisa a ɗaya ɓarin. "Amatu ke Amatu ina zaki da daren nan baki da hankali ne?" Ya faɗa yana binta da sauri. Ina kafin yaje harta sha wata kwana wadda sai da ya haɗa da Gudu kafin ya cimmata. Yana zuwa Gabanta ya saka hannu ya wanke ta da wani irin Mari wanda sai da taga wuta  a gigice ta saki Ƴar a ƙasa tana mai zubewa Itama a ƙasan tai zaman Bori tana Zunduma Ihu! "Mai nayi maka zaka mare ni Ina ruwanka dani" Ta faɗi maganar kamar bata hayyacin ta. Tashin hankali cewar Ahmad Cikin zuciyar shi kafin ya ɗaga Iman yana cewa. "Dan baki da tunani ina zaki je anan wajan ina kika sani danna gaya Miki magana shine zaki fushi saboda Kinga ina shiga Hurumin ki" A zafafe itama ta ɗago tana cewa. "To ka dena shiga hurumina mana kaga idan zan Mutu zan rayu tunda uwata ma ta juyan baya na rayu waye zai Juyan baya na Mutu ka tafi ka barni na rayu da ƴata Wallahi duniya zan shiga na gaji nagaji da wannan bala"in kowa baya sona na rasa gatana" Ta faɗi tana kwanciya a ƙasan wajan. Ya haɗa Gumi ya share to duka mai ya kawo wannan abu? A hankali ya ɗagota ya Sanyata ajikinsa ya Rungumeta wanda ya bawa Kukan nata damar tsayawa. "Ya isa muje Gida mutattauna Ni ban tsane kiba Amatu Kiyi haƙuri In marin danai Miki ne Ga fuskata nan ki rama" Ya faɗa Muryar shi tana sauyawa. Tsintar kanta tai dajin wata Irin faɗuwar gaba. Zuciyarta tana ce mata Amatullah Hakan fa haramun ne yakamata ki sanar dashi da auren Ki ya daina raɓarki. A hankali ta zare Jikinta anasa tai gaba tabar shi a baya haka ya bita kamar raƙumi da akala Har suka je Motar sai dai abin mamaki babu zainab babu dalilinta acikin Motar wadda tuni zakara ya bata sa'a ta bar motar. Haka ya lallaɓata ta shiga Ciki ta zauna yaja Motar ya nufi Gida sai dai zuciyarta babu daɗi na yadda Tai masa rashin Kunya a ɗazu. Koda suka je Gidan ma tana amsar Iman tai cikin ɗaki har washe gari ranar juma'a wunin ɗaki tai haka kawai take Jin faɗuwar Gaba na ziyartar Kirjinta. Daga Gidansu zainab Kuwa haka akai shagali ba amarya ba ango Sai dai koda Hajiya mahaifiyar zainab ta koma gida tai mamakin yadda taga zainab ta hargitsa Komai na ɗakinta tana ta kuka duk ta birkice. Nan da nan hankalin mahaifanta ya tashi sunyi tambayar Duniya ta gaya musu meke damunta taƙi sai da Ƙyar ta iya furtawa mahaifinta cewa. "Dady na fasa auren Ahmad koda shi kaɗai ne yay saura a mazan Duniya saboda ina zargin sa dayi wa wata yarinya ciki dan Jiya abin da nagani ya ɗagan hankali da ita fa yazo har nan ya tafi dani wajan Event sai dai a hanya data Turje haka ya barni a mota ya bita agaskiya Dady ni na fasa auren shi kawai" Ta faɗa tana kuka sosai. "A,a Ƴar Dady ya kamata ki soma Bincike kafin ki zartar da Hukunci akan shi Gudun Yin dana sani" Cewar mahaifiyarta. Ta ɗago da idanunta da sukai jajir sabida Kuka tace wa Hajiya. "Dama nina kawo maku shi nace Ina son shi to yanzu na fasa in kuma Kuka yarda kuka auren shi to zaku rasani, Yarinya ƙarama ya samu ƴar talakawa ya ɗirka mata Ciki Ƙila ma dadiro ya mayar da ita gashi nan Jaririyar kamar su ɗaya" Duk yadda Iyayen zainab suka so ta basu damar Bincike taƙi haka dady ya fita da ɓacin ran yadda tasa zai abun Kunya wato magana Biyu. Da tsananin nauyin abin da zai cewa Iyayen Ahmad ya kwana har ranar ɗaurin aure ya kasa Tunkarar wani dan ya gaya musu cewar Ƴarsu tace ta haƙura. Yau ta kama Asabar Ranar ɗaurin auren Ahmad da Zainab Tun safe Yake kwance a ɗaki ya kasa wanka abokan shi na ta masa waya akan ya shirya ya kasa kataɓus Babu abin da yake So ya gani kamar Amatu kwana ɗayan dayayi bai ganta ba ji yake kamar ya shekara Gashi kuma ya fahimci kamar haushin sa take Ji ta kulle kanta Ko falon mama bata fitowa tana ɗaki ita da ƴarta Haka dai ya Miƙe yana Jin duk babu daɗi ajikinsa wanka yayi tare da sanya Farar shadda ƙal sabuwa wadda tai masa Matiƙar kyau ya fesa turare ya ɗauki wayar shi ya fita. Adaidai wannan Lokaci itama Amatullah tai wankanta ita da Iman Mama ce ta aiketa sashin su kawu dan ta amso robobin rabon abinci kamar ance ta ɗaga kanta ta hangi Imran Tsaye shida Ummah a bakin ƙofar sashin su sai dai daga gani magana suke mai mahimmanci gabanta yay wani Irin faɗuwa tana Ƙoƙarin juyawa domin ta Koma  Sashin mama Ummah ta nuno ta wa Imran wanda yay wani Irin tsalle ya damƙo hannunta yana lashe bakin sa. "Yau zaki zama nama na yau Ishirwar dana jima ina Ji zan kawar tabbas ayau duk Nacin ki sai nai yadda naga dama dake wuce Mota mu tafi Gida kwaɗayayyar Uwarki ta sallamamin Ke" Ya faɗa lokacin da yake jan hannunta tana Doke shi. Yana ƙarasawa gaban Ummah yay raurau da idanunsa tare da cewa Ummah. "Kinga ni dai yadda take Doken hannu ko? ummah ke kina kallon kamar bana son mai da ita ne a,a wannan abubuwan da take Min  shine yake fusatani" Ya faɗa cikin kirsa da iya haɗa sharri Umma ta sanya Hannu ta doke Amatullah tare da ce mata. "Shegiya mai ƙashin tsiya Kinsan Allah yau sai kin bishi ba zaki kuma kwanar Min agida ba daman zuba Muku idanu nai" Amatullah Kuka take tana tirjewa tana cewa. "Ummah ki bari na gaya Miki waye Imran dan Allah kada ki turani inda zaki nadamar Kukan da ba hawaye" Sai dai Ina ummah idanunta ya rufe sai ma ƙara Danƙara mata baƙar maganar da take tare da aibata ta. Ganin tana ɓata masa Lokaci ne yasa ya Soma janta ta ƙarfin tsiya. Ahmad dake amsa wayar Alhaji wanda yace ya same su a babban masallacin layin wanda zasu haɗu ashiga Mota a tafi wajan ɗaurin aure da sauri ya mayar da wayar Idanunshi har wani hazo yake ɗauka Lokacin daya ga Wani ƙato najan Amatuh tana kuka. Da sauri ya ƙaraso wajan Imran wanda har ya kusan Kai Amatu Bakin gate. Wani mari ya Zuba wa Imran kafin ya juyo ya kuma bashi Wani. "Uban wa ya baka damar Taɓata har zaka shigo gidan mutane kana janta dan kai ɗan akuya ne" "Nice nan na bashi wannan dama nida na kawo ta Duniya" Cewar Ummah data ƙaraso wajan cikin masifa A fusace Ahmad ya Juyo wajan ummah yana cewa. "Ke kam ba uwa bace wallahi Na rasa wace Irin mace ce......." "Yaya Ummah fa mahaifiyata ce dan Allah kada kai faɗa da ita" Amatu ta faɗa tana kuka. Dariya Ummah ta kwashe da ita kana ta Dubi Imran. "Mai kake Jira da bazaka tafi da matarka ba ka tsaya wani ƙaton banza na baka doka da order' Imran na Ƙoƙarin kama Amatu Ahmad ya kuma kai masa duka kana yace. "Wannan ta haramta agare ka har abada ba matarka bace zan yi nisa da ita zan ɓatar da ita daga Duniyarku yadda daga kai har Uwar tata zakuyi rashin ta na har abada babu wanda Amatu ta dace dashi kamar Ni nina san wace ita nina raini abata nina san ciwon ta da mutuncin ta da darajarta kuma sai na tafi da amatu tafiya ta har abada Kai kuma ka jirani haɗina da kai babu alkairi ke kuma sai kinyi Kukan nadamar wannan kwaɗayin naki a lokacin da Kika buɗi idanu babu Amatuhhhhh" Ahmad na kawai nan ya Finciki Amatu yay waje da ita bai damu da mutanan dake kallon su ba ya cillata a mota ita da Iman sannan yaja Motar da Gudun tsiya yabar Unguwar. Duk yadda Alhaji yaso kamewa abun ya gagara Lokacin daya ji Kiran Alhaji idiris wanda ke bashi haƙuri akan fasa auren Zainab da AHMAD wanda sai da Suka bari mutane suka haɗu sannan za'a kira waya ace sun janye Alhaji ya yarfe Gumin da yake tsatstsafo mashi kawu ya Dubi Baffa Baffa ya dubi liman suka ɗan zanta Irin  na sirri kafin Masallacin yay shuru Liman ya ɗauki lasafika. "An daka ta da tafiya Gidan su waccan amarya sai dai za'a ɗaura auren da Ƴar uwar shi kamar yadda iyayen shi suka Umarta jama'a a saurara An Ɗaura AUREN AHMAD ALI MAKAMA DA AMARYAR SHI..............wadda Alhaji Ali makama shine ya zama waliyin Amarya Malam Yusuf makama ya zama waliyin ango tare da Cikakken sadaki naira dubu Ɗari lakadan ba ajalan ba shedu ku shaida aure ya ɗauru da ikon ALLAH" Nan da nan masallaci ya ɗauki surutai wanda sam surutun ya hana jin wacece Amaryar AHMAD ɗin. Adai dai wannan Lokacin Kuma Ahmad ke sheƙa gudun Halaka da Amatu wadda take ta kuka kamar ranta zai fita. A hankali ta ɗago ta kalle shi tausayin sa ya kamata Ita ma kuma tausayin kanta ya kamata sabida maganar da zata faɗa masa daidai take da wargaza dukkan kwanciyar hankalinsu. "Yayah Imran bai sake ni ba wallahi da auren shi akai na yayah" Da wani irin sauri ya juyo Da idanun shi masu aman wuta. "Amatuh Kin cucen mai yasa baki gayan ba! Amatu kin cuci kanki a karo na Biyu wannan shine zai zama na ƙarshe! Macuciya azzaluma mayaudariya, Kin wa kanki Kin cuci kanki zan barki da Mijinki Yayi duk yadda yaso dake Tunda ke shasha sha ce wawiya marar tunani ya zama Dole Ki koma gidan Jiya!" Ya faɗi maganar yana mai sakin kan Motar, a gigice Amatullah ta saki Iman tayi kanshi ta cakumo shi ta faɗa Jikinshi tana mai rungume shi sosai Cikin kuka ta Furta masa YAYA AHMAD.............. *LAST FREE PAGE* Wannan shine ƙar shen shafin kyauta. *Akwai tarin abubuwa agaba wanda sai wanda ya Biya kuɗi ne zaiji su* *TIRƘASHI INA MAFITAR AHMAD AMATU YAYA CAKWAKIYAR TASU ZATA KASANCE NA WANNAN BAƘON LAMARI DAYA KUTSO...?* *DA WA AKA ƊAURA AUREN AHMAD*? *SHIN YAYA MAFITAR AMEERAH DA UWARTA*? *YAYA ZAINAB ZATA TSINCI KANTA A GABA* *WANI SAKA MAKO UMMAH ZATA GIRBA ITA DA IMRAN*? *WAI WACE DANGANTA KAR CE A TSAKANIN AMATUH DA AHMAD ADA*? *INA TARIHIN LABARIN WAIWAYE ADON TAFIYA*?" *YAYA AHMAD ZAI JI IDAN YASAN AN FASA AUREN SHI DA ZAINAB AN ƊAURA DA WATA....?* To bamu ji komai ba har yanzu akan wannan Labarin shin mene ma BAƘON LAMARIN? Soyayya Yaudara makirci kirsa munafurci duka suna ƙunshe Cikin wannan labari zaka more da Jin daɗi idan ka Biya domin akwai tarin abubuwan da bamu bayyana suba a free page's ba maza hanzarta Biyan naka Kafin ai babu kai/ke. Ƙofar Biya na nan a buɗe. *NA KAMMALA LITTAFIN BAƘON LAMARI GA MAI BUƘATAR COMPLT ƊIN SA 500 NAIRA NE KACAL. ZUWA ASUSUN BANKIN 9022260850 OPAY BANK SHAIDAR TURA KUƊIN ZUWA 09022260850*