*YANKAN ƘAUNA..!!*🌹                   *NA* *AUTAR MANYA* ADABI WRITTER'S ASSOCIATION                      *001* Birgima take tayi a ƙasan ɗakin su wanda bai sami arziƙin ledar ƙasa ba Hannunta dafe da Cikinta Idanun nan nata sun Kumbura sunyi luhu luhu fuskarta tai jajir Musamman saman Hancinta abin ka da Tubarkallah fara ce jajir kamar ka taɓa ta Jini ya fito Sedai tsabar Rashi da Ƙuncin rayuwa yasa daidai da sutturar Jikinta idan ka kallah dab take da aga jikinta sabida yadda kayan suka Koɗe suka jeme wahala Sosai ta bayyana ga kayan na Jikinta wanda atamface amman tai shara shara kamar zata yage sedai a wanke take tas tsaf tsaf se ƙurar Ƙasar data kwasa wadda take kwance ne a ƙasan simintin ɗakin. "Yaya Cikin naki? amman kina jin lafawar ciwon ko bari na leƙa ko mai chemist ɗin can ya fito na kira shi ya duba Ki seya baki magani" "karki kiramin kowa ina jin marata kamar zata Ɓalle wayyo Hajiyata" Hawaye Ummi ta share dama sun saba shiga wannan tashin hankalin Duk ƙarshen wata idan Sa'adah zatai period. "To haka zaki yi ta Zama da ciwo Sa'adah ai dole inje wajan Mai Chemist ɗin can koya fito tunda shike baki magani se yazo ya ganki sabida ɗazu suman da kikai ya ɗaga mini hankali Ni kaɗai naita ihu agidannan wallahi su Umma Radio suka kunna damma kada suji Ihuna" Cewar Ummi. Sa'adatu ta cije baki tana Lumshe idanunta da suka ƙara Girma Fuskarta tai jajir musamman saman hancinta daya koma kamar Tumatur sabida ja abin ka da farar fata. Kwantar da kanta tayi ajikin Ummi tana jan ajiyar zuciya hannunta guda takai saman Cikinta tana Jin yadda mararta ke ƙara ɗaurewa Jita ke dama akwai abin da zata sha wanda ze Lafa mata wannan Ciwon dake takurata a wannan Lokacin ba wai Kukan marar kaɗai take yiba harda Kukan talauci mai za'ayi da rashi abin da kake tunanin ka gagare shi Yazo kai ya gagare ka. Baccine ya ɗauketa Ummi ta zame ta Tasanya mata ƙaramin matashi akanta Ummi uwar ɗaka ta shiga Gaba ɗaya Hajiyar su ta ɓata jikinta kasancewar tana da lalurar Shanyewar ɓarin Jikinta. "Ya salam Hajiyarmu Ki min afuwa banzo na gyara ki ba abinne yayi Mini yawa" Ummi ta faɗa da ƙarfinta ta ɗaga hajiya ta jinginar da ita ajikin bango ta soma cire mata zaninta wanda ya ɓaci ta fita dashi tsakar Gida a bakin Rijiya ta aje cikin bawo ta ɗibi ruwa a buta ta shiga uwar ɗakin Wanke wa Hajiya jikinta take tana zuba ruwan a wani ƙaton Bawo wanda suke yiwa Hajiya wanka aciki to yau basu sami Damar Yi mata wankan ba sabida Ciwon sa'adah Gashi kuma ba Ruwan ɗumi Dan yau har Kitso sa'adah tai Niyyar taiwa Hajiya to Kuma se Ciwon marar ta dake tashi duk ƙarshen wata ya tayar mata shiyasa gaba ɗaya basu da Nutsuwa. Ummi ta kammala wanke wa Hajiya Jikinta ta ɗaga Bawon da Butar ta Fita tsakar gida. "Kan uba! Ke Ummi uban wa yace ki ɗaukar mana butar mu ki wanke najasa wallahi bazan Ƙara taɓa ta ba" Cewar Zainura wadda ta fito daga ɗakin Umman su har tana kama ƙugu sabida tsabar Neman Rigima. Cikin kwantar da Muryar Ummi tace mata. "Allah ya baki haƙuri tamu ce ta fashe amman In sha Allahu inna fita zan siyo Muku sabuwa dal! mu semu ɗauki mai najasa da ike ma ciwo yana kan kowa" Ummi ta faɗa ta sunkuya tana wanke kayan cikin bawon duk wannan saukar da kan da Ummi tayi bai gamsar da Zainura ba, Kuma bawai Ummi tayi hakan dan tana shakkar suba hasalima tayi ne dan tasan ita ce bata da gaskiya don ita ce ta taɓa abun su. Sunku yon da Ummi tayi ya bawa zainura damar hayewa bayan ummi ta shaƙo mata wuya Ummi ta fara Nishin wahala Nan da nan idanun ummi suka firfito Tana haki da wani irin zafin nama ummi ta wurgo zainura ta haye saman cikinta ta dinga Dukanta dama ummi ƙarfi ne da ita kamar talauci masifaffiya ce ta ƙarshe dan ita ke ƙwatar musu ƴanci agidan. Ihun zainura ya cika gidan tana neman ɗauki Umma da Jamila ne suka fito dan umma zaninta har Kuncewa yake sabida sauri. "Kan uban can Ummi ke Ummi kashe mini ƴata zaki lallai dana ɗaure ki wallahi dase kin ƙare rayuwarki a kurkuku shegu masu baƙin halin tsiya in banda zalunci ina ke mai ƙirar samudawa da Zainura" Umma ta faɗa tana fincikar Ummi daga saman Cikin zainura Ummi Huci take tana karkaɗa Jikinta Idanunta sunyi jajir Duk kaushin farcen Zainura ya Fito a wuyanta abin ka da farar fata Nishi Ummi take tama kasa magana kawai ta tsaya tana kallon Cin Mutuncin da Umma take yi mata tana aibata ta. "Aikin banza aikin Wofi bari Inusan yazo nagaji da wannan cin mutunci Ke ga ƙarfi kamar talauci Kin kama mini yarinya kina duka dan tsabar Ganin faraga to bari yazo ayi mana tsakani daku sabida babu ɗan iskan daya isa ya takura mana acikin Gidannan" Ummi sunkuyawa tai tana ɗauraye kayan Hajiya Tana jin zuciyarta na sauka ko banza ta Jibgi banza dama ta jima tana Jin haushin zainura sabida Cin fuskar data ke akan hajiya In tai Yunƙurin Magana ko ɗaukar mataki se Sa'adah ta hanata inta Bijire se sa'adah tahau kuka tana Suji da abin da ke gaban su mana. Ta kammala Komai ta shanya kayan Har ta shanya su, Umma tana Kumbar baki ta wanke wajan tai alwala ta Nufi ɗaki. Lokacin sa'adah ta tashi zaune da alamun kuma sauraron maganganun Umma take yi. "Ummi mai yasa bakya Jine so kike ciwon hajiya ya tashi ina ruwanki da matar Gidannan Meye zaki daki zainura sa'ar kice koni ta girma bare ke wai ya kike so nayi da rayuwata ne Ummi na gaya miki ni bana son tashin hankali duk abin da zai janyo Mini fitina bana so" Sa'adah ta faɗa muryarta na rawa zatai halin wato kuka Ummi tai mata banza ta nuna kamar bata ji abin da take faɗi ba dan idan ta biye ta sa'adah tabbas zaman Borancin da zasu yi agidannan bana ƙare bane. "Ummi kina jina kika mini banza wato raini ya soma shiga tsakanina dake Ko me?" Dariya Ummi ta ƙunshe kafin ta Nemi guri ta zauna Cikin tsokana tace. "To Aunty sa'a bazan kuma ba yaya babba yau son girman ya tashi kenan amman dai Kinsan Hajiya tace shekara Ɗaya kika bani" Dukan wasa sa'adah ta kawowa Ummi ita kuma ta zille tana Ƙunshe baki. Tashi sa'adah tayi Duk zaninta ya ɓaci Ummi ta miƙa mata hijabin Jikin Ƙofa ta sanya zata fita waje se Kuma taja ta tsaya tana Ƙifta idanu. "Kije mana ki wanke Jikin ki sabida duk kayan ki sun ɓaci" Cewar Ummi. "Wallahi Ummi tsoro nake ji karsu dake ni Umma fa har yanzu faɗa take yi" Tsaki! ummi taja mai ƙarfi tare da shigewa Cikin ɗaki wajan Hajiya tana ce wa sa'adah. "To lallai zaki Bushe a wajan dan Wata gardiya seki kasa sakewa agidan ku Allah dai ya yaye maki wannan tsoro........ 09022260850 *ZAINTUNA MULTI TRADE KANO*🔥🔥 *KOMAI DA RUWAN KA SHINE TAKEN MU MUNA ARHA MUNA RAHUSA GA DUKKAN KAYAN MU DOMIN SAUƘAƘAWA MASU SIYA* *A ZAITUNA MULTI TRADE MUNA SIYAR DA* *KAYAN GWANJO* *KAYAN KITCHEN* *KAYAN ELECTRONIC* *GADAJE* *KUJERU* *KAYAN SAKAWA NA YARA DA MANYA DA JARIRAI* _A WANI ƁANGARAN MUNA YIN_ *GRAN JIKI* *ƘUN SHI DA BABU IRIN SA* *MUNA DA TURARUKAN WUTA HUMRA* *MUNA DA MAGUNGUNAN MATA* *GUMBAR UKU BALA'I* *GUMBAR TABAJE* *GUMBAR BUJENTA JAGAB* *GUMBAR SAKA MAI GIDA IHU* *MUNA DA ZAFAFAN KAYAN MATAN DA BABU IRIN SU*🔥🔥 *MUNA DA SUPLEMENTS* _ZAITUNA MULTI TRADE MUNA YIN_ *MAKE UP NA AMARE DAMA WAƊANDA BA AMAREN BA* *MUNA YIN SALOON* *MUNA DA YADIDDIKAN MATA DA TAKALMAN SU* _A ƁANGARAN ƘWALAMA KUMA MUNA_ *SIYAR DA ƊANYUN KAJI MASU ARHA DA GIRMA* *MUNA YIN PEPPER CHICKEN MAI DAƊIN GASKE* *MUNA SIYAR DA KAJIN BIKI SUNA* *MUNA DA EXCLUSIVE KAYAN SAWA DON AURE KO SHA'ANI NA FITA KUNYA KU NEMEMU* *KADA KU MANTA AKWAI KAYAN GWANJO MASU AMINCI MUNA FASA DEALER DAGA NAN HAR SALLAH* *MUNA DELIVERY NATION KO INA A FAƊIN ƘASAR NAN* *ADIRESHINMU NA NAN A GARIN KANO MARMARA OPPOSITE ASIBITIN YARA NA MARMARA TITIN NAGODA KU NEME MU A WAƊANNAN NUMBOBIN WAYAR KAMAR HAKA* 08136259679 / 07067338694/ 08036426589/08067336110/08060235089/07048985018 MUNA MARABA DA MASU SIYAN ƊAIƊAI KO SARI AKWAI RAGI NA MUSAMMAN GA WAƊANDA SUKA SAI KAYAN GWANJO MUTUM BIYAR NA FARKO *MULTI TRADE KANO*🔥🔥 *YANKAN ƘAUNA..!!*🌹 *NA* *AUTAR MANYA* ADABI WRITTER'S ASSOCIATION *002* Idanun sa'adah yayi ƙwalƙwal duk ya ciko da ƙwallah sam ita bata son tashin hankali a rayuwarta bata ma iya shiba to ina ma taga ƙarfin Yin faɗan. Tana tsaye a bakin ƙofar har ta daina Jiyo Masifar Umma a hankali ta ke sanɗa tana fita tsakar Gidan seda ta ɗauke Numfashin tama sannan ta Ƙarasa bakin Rijiya ta zuba ruwa a Bokitin su ta shiga banɗaki Tana tsaka da wanke Jikinta. Jamila ta turo ƙofar banɗakin taji shi a rufe. "Wai waye acikin bayi ana kiran sallah salon a ɓata mana Lokacin alwala" Sa'adah ta shiga Ƙifta idanu bafa sallar Suke akan Lokaci ba wani bin ma ana kiran sallah suna Jin kiɗa amman yanzu ganin ta shiga banɗakin yasa jamilar Biyota ko ƙila taga sanda ta shiga bayin ne Oho! A wannan karon sa'adatu tai ƙarfin halin furta. "Ehem"! A gurguje ta gyara jikinta ta fito waje tana fitowa jamila ta kifa mata mari dama in da sabo sun saba Yiwa sa'adah irin haka sa'adah ta dafe Kunci Batace wa jamila komai ba tai Nufin barin wajan. "Dama sena rama wa Zainura akan ki sabida haka ubanki zanci" Ta kwarfe sa'ada wadda sauran kaɗan ta faɗa Rijiya Allah ya taimaka Abbati wanda take Bi masa ya shigo Gidan da sauri ya kama sa'adah yana furta. "wannan wani irin shashan cine zaki faɗa rijiya a banza?" Bata ce masa komai ba ta zare Jikinta daga nasa tabar wajan Duk jikinta rawa yake haka ta faɗa cikin ɗaki Amman Idanunta duk ya ɓaci da hawaye. Abbati ya shigo ɗakin a tsaye ya tsaya yaushe rabon da yashi go gidan bare ma ya taimaka musu da wani abun. Ya tsaya akan Ummi yana muzurai. "Dama wajanki nazo tsagera to ba zaku ɓata mana sunan Ahali ba Musamman ke" ya nuna ummi wadda bata ko kalli saitin saba ita ko sa'adah wajan Hajiya taje ta raɓe tana ƙifta ido cike da tsoron Abbati. "Babu hauka ce da zaku dinga bin gidajen masu kuɗi kuna roƙon su salon ku sa a zage mu to Allah ya gani meye bama yi muku" Ummi ta ɗaga mai hannu alamar ya dakata. Ya ko buge hannun nata da zafin nama ya cigaba da cewa. "Ni sa'anki ne ina magana zaki dakatar dani?" "To Abbati me kake so nayi in ban dakatar dakai ba dame zamuji naman jikin mu zamu yanka muci in bamu bi gidajen masu kuɗin ba, daɗin tama wankau da kitso muke bi muyi musu su bamu kuɗi ba iskanci muke yiba munafukin daya kai maka gulmar ya rage" Jin wannan kalmar Abbati ya cire belt yayi kan ummi sabida dama gaba ɗaya mazan kamar abokan gaba aka mayar da su sam in kaga yadda Abbati da Kamalu kewa su Ummi ba zaka ce sun haɗa alaƙar Jini dasu ba. Abbati yayi kan Ummi da duka ita ko ta miƙe ta riƙe belt ɗin. "Ki saki kona illataki" "Wallahi bazan saki ka daki banza ba haka kawai Kuɗin magani ma da gindin sa yake zaune kai ko ajikinka" Hankaɗa ta yayi aiko suka hau kokawa kamar zasu kashe Juna Duk da bashi Ummi take biba amman sam bata ganin Girmansu sabida rashin imanin su ga mahaifiyar su ko wannen su yana samu kamalu Provision store gare shi, Abbati Kuma Bumburutun man fetur yake amman se suyi sati ma basu zo duba hajiya ba bare sukai ga Sun taimaki su Ummi da ko kuɗin Omo ne wannan tasa gaba ɗaya Mutuncin su ya zube a idanun Ummi Ita ko sa'ada tsoro Baya bari ta tanka musu Bare har suyi faɗa. Ƙarfin Namiji da mace ba ɗaya ba Abbati yay wa Ummi duka duk da yaga bata motsi hakan bai sa ya dena dukan taba Abin tausayi Hajiya tana kallonsu tana gwaranci hawaye yana zubo mata Sa'adah ta riƙo Abbati tana kuka tana cewa. "Wannan wani irin masifa ne da bala'i ciki ɗaya kamar ana ganin hanjin Juna kashe Ummi zakai to ka sani in ka kashe min Ummi Nima sena kashe ka dan Ummi ita ce garkuwar Mu duk kan wani ƙarfi da ƙwarin gwiwar rayuwa Ummi ce take bamu" Sa'a ta faɗi tana kuka amman Abbati idanunshi ya rufe ganin ze kisan kai Sa'adah ta fita tsakar gida tana Ihun a kawo Musu ɗauki amman Babu wanda ya leƙo Ƙofar Gida ta fita Kanta ko Lulluɓi babu tana ihun a kawo musu ɗauki Abbati ze kashe Ummi Jin Kukan sa'adah maƙociyar su Aunty Murja ta fito aguje sukai cikin Gidan Da ƙyar Aunty Murja ta cire Abbati daga Jikin Ummi gaba ɗaya kamannin sa sun jirkice se faman Huci yake komai ma ze iya faruwa bada ban Allah ya kawo Aunty Murjar ba wadda seda tai namijin ƙoƙari ta iya shigo wa gidan sabida Kaf maƙota babu mai iya shigowa gidan Muddin bada Umma zakai Hurɗa ba Inko ka kuskura kai Hurɗa dasu sa'adah tofa ka shiga Uku da cin Mutuncin Umma dan har kabar Gidan tana maka habaici ƴaƴanta suna taya ta Shima kuma Baffa da kansa ze tari Mijin ka ya kafa masa gargaɗin kada ya kuma barin matarsa shigo masa gida wannan ne dalilin daya sa su sa'adah basa hurɗa da kowa a layin yauce rana ta farko ma da sa'adah tai kuka har Wani yazo dan ya taimaka masu. "Wallahi nine ajalinki idan baki wasa ba shegiya ƴar iska tsinanniya" Abbati ya faɗa. "Kinga ni ko Aunty Murja wallahi ki zama sheda kome ya sami Ummi ni sa'adah Nima sena kashe Abbati dan wallahi baze kashe Min ummi ba don tafiye Mini shi a duniya" Yayo kan sa'adah da huci yana aika mata zagi kai baka ce sun fito ciki ɗaya ba. "Ke kuma a suwa Mai kalar Munafukai Kema akwai tawa dake ko ban kashe kiba sena Miki Illar da zaki kasa Moruwa wannan shuru shurun naki Illah ne" Aunty Murja tagumi tayi tabbas akwai gagarumar matsala acikin Wannan Ahali cikin su ɗaya amman kamar zasu ga hanjin Junan su don Ƙiyayya Abbati fita yayi yana bambamin faɗa Aunty Murja ta zame tai zaman dirshan ta zuba musu idanu gaba ɗaya tausayin ƴammatan ya kamata Dama haka suke rayuwa amman a maƙota a rasa mai taimakon su sabida Munafurcin tsiya Kullum in sun fita tun safe se azahar suke dawowa haka zata ji ana Gulmarsu ana cewa ba'a san ina suke zuwa ba kuma matar Gidannan ita ce kan gaba wajan aibata yaran ashe haka suke fama ashe fitar ta dole ce. Aunty Murja kuka ta sanya itama tana cewa. "Allah ya kawo Muku ɗauki amman tabbas rayuwarku akwai Ayar tambaya Ciki ɗaya kamar kuna ganin hanjin Junanku" "Wallahi Aunty Murja mu kaɗai Muka san ƙalubalan da muke fuskanta Ummi ko in duka yana kisa da tuni ya kasheta ni kam gaba ɗaya ma duniyar ta isheni" Sa'adatu ta faɗi tana kuka Ummi kam Numfashi take ja sama sama kafin a hankali ta soma Nishi Can kuma se Numafshin nata ya ɗauke Idanunta suka ƙafe kallon kallo aka soma tsakanin sa'adatu da Aunty Murja kafin sa'adah tai kan Ummi da sauri Kuma jikinta yana rawa tana Furta kalmar.......09022260850 *ZAINTUNA MULTI TRADE KANO*🔥🔥 *KOMAI DA RUWAN KA SHINE TAKEN MU MUNA ARHA MUNA RAHUSA GA DUKKAN KAYAN MU DOMIN SAUƘAƘAWA MASU SIYA* *A ZAITUNA MULTI TRADE MUNA SIYAR DA* *KAYAN GWANJO* *KAYAN KITCHEN* *KAYAN ELECTRONIC* *GADAJE* *KUJERU* *KAYAN SAKAWA NA YARA DA MANYA DA JARIRAI* _A WANI ƁANGARAN MUNA YIN_ *GRAN JIKI* *ƘUN SHI DA BABU IRIN SA* *MUNA DA TURARUKAN WUTA HUMRA* *MUNA DA MAGUNGUNAN MATA* *GUMBAR UKU BALA'I* *GUMBAR TABAJE* *GUMBAR BUJENTA JAGAB* *GUMBAR SAKA MAI GIDA IHU* *MUNA DA ZAFAFAN KAYAN MATAN DA BABU IRIN SU*🔥🔥 *MUNA DA SUPLEMENTS* _ZAITUNA MULTI TRADE MUNA YIN_ *MAKE UP NA AMARE DAMA WAƊANDA BA AMAREN BA* *MUNA YIN SALOON* *MUNA DA YADIDDIKAN MATA DA TAKALMAN SU* _A ƁANGARAN ƘWALAMA KUMA MUNA_ *SIYAR DA ƊANYUN KAJI MASU ARHA DA GIRMA* *MUNA YIN PEPPER CHICKEN MAI DAƊIN GASKE* *MUNA SIYAR DA KAJIN BIKI SUNA* *MUNA DA EXCLUSIVE KAYAN SAWA DON AURE KO SHA'ANI NA FITA KUNYA KU NEMEMU* *KADA KU MANTA AKWAI KAYAN GWANJO MASU AMINCI MUNA FASA DEALER DAGA NAN HAR SALLAH* *MUNA DELIVERY NATION KO INA A FAƊIN ƘASAR NAN* *ADIRESHINMU NA NAN A GARIN KANO MARMARA OPPOSITE ASIBITIN YARA NA MARMARA TITIN NAGODA KU NEME MU A WAƊANNAN NUMBOBIN WAYAR KAMAR HAKA* 08136259679 / 07067338694/ 08036426589/08067336110/08060235089/07048985018 MUNA MARABA DA MASU SIYAN ƊAIƊAI KO SARI AKWAI RAGI NA MUSAMMAN GA WAƊANDA SUKA SAI KAYAN GWANJO MUTUM BIYAR NA FARKO *MULTI TRADE KANO*🔥🔥 *YANKAN ƘAUNA..!!*🌹 *NA* *AUTAR MANYA* ADABI WRITTER'S ASSOCIATION *003* "Ummi kada kimin haka meye haka ummi zaki ƙafar da idanun ki" tana faɗi tana jijjiga ummi gaba ɗaya Kuka yaci ƙarfin ta Muryar tata ma bata fita sosai Ganin kamar Suma ne ummin tayi yasa Aunty Murja ta fita tsakar Gida ta Ɗebo ruwa ta shiga yayya fawa Ummi Lokacin sa'adah ta rungume Ummi kamar wani zai ƙwace mata ita tana faman Gursheƙen kuka! A lokacin ɗan kwalin sa'adah yabar saman kanta Duk da Yadda Aunty Murja bata Cikin Nutsuwa seda tai Tasbihi Ga Allah sabida yadda taga gashin sa'adah har Bayanta Kuma irin baƙin nan ne na Fulani wanda baya Kitsuwa Ta daɗi sabida santsi Aunty Murja tabi Sa'adah da kallo tabbas Allah yayi Kyakykyawar Halitta sedai Rashin dake damun Su ya Ɓoye musu kyan nasu Musamman Sa'adah wadda take Ƴar Duma duma duk da suna cikin Yunwa amman Jikinta Kurman Jiki ne dan baya nuna damuwa Tana da ƙiba Daidai Misali Kuma bata Cika tsayi ba sedai ba gajera bace saɓanin Ummi data ke Doguwa sosai Marar Jiki dan Sa'adah ta fita Ƙiba sedai Itama tana da kyau amman bata kama ƙafar Sa'adatu mai kalar larabawa Ba. Ajiyar zuciya Ummi taja Mai ƙarfi kafin Kuka yabi yo baya Rungume Junansu sukai Aunty Murja taji duk itama idanun nata ya ciko a hankali ta soma yi musu magana. "Tabbas wanda bai san halin da kuke Ciki ba komai ma zai iya jefar ku dashi amman ni yau idanuna ya gane Mini Komai Kuma in sha Allahu zan taimakeku iya ƙarfina Kuyi haƙuri Ku cigaba da taimakon mahaifiyar ku sannan Kuma ku kare kanku da Samari mayaudara dan wani da wannan Surar taku mai kyau zai shigo rayuwar ku domin ya cutar daku" Ummi ta ɗora kanta saman kafaɗun Sa'adatu tana sauke ajiyar zuciya kana kallon su kasan akwai tarin ƙauna ta Jini a tsakanin su tare da shaƙuwa mai yawa. Lokacin sa'adah ta sami Nutsuwa ganin Ummi ta dena kukan se taja ajiyar zuciya. "Mungode Aunty Murja amman ki tashi kada Baffa yazo ya ganki ze haɗa ki da Mijin ki" Aunty Murja tayi Murmushi. "Karki damu Mijina ai ba jahili bane yasan daidai yanzu dai bari naje zan sa Almajiri na ya kawo Muku Abinci" Sa'adah ta girgiza kanta da sauri. "Muna da abincin rana Da ike bani da lafiya babu wanda yaci" Aunty Murja tayi Murmushi tare da cewa. "Babu kyau ƙarya Sa'adah Nidai zan kawo Muku" Sa'adatu tai murmushi ta jingine Ummi tabi bayan Aunty Murja zuwa soron dan tayi mata rakiya Tana binta a baya tana mata godiya a soro Suka tsaya Aunty Murja ta kuma kallon Sa'adah. "Dan Allah Sa'adah Ku yafe Mini domin ada nima irin kallon da matan layin nan ke Muku Nima shi nake yi muku" Da mamaki a saman fuskar Sa'adah tace. "Wani kallo kenan Aunty Murja?" Aunty Murja ta gyara tsaiwa tace. "Ganin kuna fita da sassafe bakwa dawowa gida se da rana watarana da yamma yasa kowa yake Muku kallon kamar yawan banza kuke ganin yadda yayin ku suke shiga da fice Cikin Manyan shaddodi to ana kallon kamar suna baku ne Kune baku da Godiyar Allah" Gaban Sa'adah ya faɗi idanunta suka ƙara kawo ruwa taja hannun Aunty Murja suka fita daga soron. Gudun ko an musu laɓe dan al'adar ƴaƴan Gidan ce haka. Seda suka fita Sa'ada ta kunce ɗan kwalinta ta rufe Jikinta dashi ta kalli Aunty Murja tare da cewa. "Wallahi Aunty Murja rabon Dana ga ƙwandala ta wani acikin yayyan mu har na manta Aunty Murja basa mana komai hatta mahaifiyarmu yau shekara ta uku tana kwance babu abin da suke mata daidai da kuɗin magani basa bamu sedai Mu fita Mu shiga gidaje Mu yi musu wankau Da kitso tunda na iya Su bamu kuɗi Da har Ƙunshi da fulawa ma nake yi to Shi matsalar se kana da kayan yin shi Allah yasan halin da Muke ciki ai Aunty Murja yanzu Hajiya tana shekara ta Uku da faɗuwa Tun Shekarar dana yi candy kenan Ummi ko bata ma yi candyn ba sabida bamu da shi ta haƙura" Kama Hannun sa'adah tayi cikin tsananin tausayi tace. "Nima yau na tabbatar da mai ɗaki shiyasan ina yake yi masa yoyo don na gani da idanuna kuma In sha Allahu Idan Mijina ya dawo zan masa maganar ku ai ya kamata kwamatin Unguwar nan su duba halin da kuke Ciki ƴammata kamar Kuna yawon Neman abin da zaku ci abin da Duba Musamman yanzu da duniyar ta lalace" Ita dai sa'adah jin Aunty Murja take don tasan da kamar wuya Mijinta ya taimake su sanin duk wani wanda yay yunƙurin taimakon su tofa Baya kaiwa da yayi Musu taimakon yake fasawa In ma sunje se Mutum ya kore su ada kafin faruwar hakan suna sana'oin su na cikin gida amman takai ta kawo Komai suka kasa babu mai saya Hatta saurayin ma da Aunty Murja take faɗa ai ya taɓa biyo Ummi amman haka Umma ta fita ba'asan mai tace masa ba bai ƙara dawowa ba ita ko sa'adah dama babu wanda ya taɓa cewa yana sonta har zuwa wannan Lokacin. "Ki dena tunani sa'adah sabida kada Ki kamu da wani ciwon sannan Ku dinga addu'a sabida sharrin maƙiya" Shawarwari Aunty Murja ta bata sukai sallama Sa'adah ta koma gida ɗaki ta shiga tana zama ana kawo wutar nepa Muryar Umma ce ke tashi a tsakar Gida inda take cewa. "Babu shegiyar Munafukar matar da zata kuma shigowa gidannan a haɗu ana gulmarmu" Sallamar Baffa daya dawo daga kasuwa da yake yana zuwa bakin asibiti yana siyar da kayan Miya ita ta katse maganganun da Umma take batai masa ko sannu da zuwa ba tahau Zuba masa ƙorafi. "Dama inusa kai nake Jira ka shigo ka rabani da ƴaƴan muntari su fita daga harkata data ƴaƴana babu su babu mu bamu haɗa iri dasu ba se zaman waje ɗaya to tun wuri kai Musu kashedi a matsayin ka na ƙanin Uban su" Baffa yay ƙasa da Murya cikin tsoron faɗan Umma yace. "Haba talatu Me yasa zaki dinga ɗaga Muryarki akan waɗancan ƴaƴan hau ɗin ƴaƴan fata ki kwantar da hankalin Ki Kwanan nan ma zasu bar mana gidanmu Ki ɗan ƙara haƙuri Kuma zan ja musu Kunne" Tana karkaɗa Ƙafa ta warci ledar hannunsa ta buɗe ta wani ƙyafe bakinta. "Tsire fa nace ka kawo mini ba balangu ba" kafin tai wata maganar Zubaidah babbar ƴarta ta fito daga ɗakin su ta warce Ledar tayi ɗaki aguje Tun kafin takai ga zama ta soma cin naman tana dariya Zubaida kenan Ƴar madara ta raina uwar Kamar me Kuma gashi duk ƴaƴan ba wadda take so kamar zubaida bata cas bata as tana daga kwance zata ci zata sha ko waje seta kama take fitowa Kai sarki ubanka talaka sunan da matasan Unguwar ke Kiran zubaida dashi kenan sabida girman kanta. Ga mamaki Umma batai magana ba sema ɗakin ta data shige tabar Baffa a waje wanda ya nufi ɗakin su Sa'adah dan ya kafa Musu sharaɗin Fita daga sabgar matarsa da ƴaƴanta. Ɗaga labulan yayi Ba ko sallama ya zubawa Ummi idanu wadda ta Jingina da kanta kafin yayi gyaran Murya wanda yasa Ummi ta ɗago........ 09022260850 Auta *ZAINTUNA MULTI TRADE KANO*🔥🔥 *KOMAI DA RUWAN KA SHINE TAKEN MU MUNA ARHA MUNA RAHUSA GA DUKKAN KAYAN MU DOMIN SAUƘAƘAWA MASU SIYA* *A ZAITUNA MULTI TRADE MUNA SIYAR DA* *KAYAN GWANJO* *KAYAN KITCHEN* *KAYAN ELECTRONIC* *GADAJE* *KUJERU* *KAYAN SAKAWA NA YARA DA MANYA DA JARIRAI* _A WANI ƁANGARAN MUNA YIN_ *GRAN JIKI* *ƘUN SHI DA BABU IRIN SA* *MUNA DA TURARUKAN WUTA HUMRA* *MUNA DA MAGUNGUNAN MATA* *GUMBAR UKU BALA'I* *GUMBAR TABAJE* *GUMBAR BUJENTA JAGAB* *GUMBAR SAKA MAI GIDA IHU* *MUNA DA ZAFAFAN KAYAN MATAN DA BABU IRIN SU*🔥🔥 *MUNA DA SUPLEMENTS* _ZAITUNA MULTI TRADE MUNA YIN_ *MAKE UP NA AMARE DAMA WAƊANDA BA AMAREN BA* *MUNA YIN SALOON* *MUNA DA YADIDDIKAN MATA DA TAKALMAN SU* _A ƁANGARAN ƘWALAMA KUMA MUNA_ *SIYAR DA ƊANYUN KAJI MASU ARHA DA GIRMA* *MUNA YIN PEPPER CHICKEN MAI DAƊIN GASKE* *MUNA SIYAR DA KAJIN BIKI SUNA* *MUNA DA EXCLUSIVE KAYAN SAWA DON AURE KO SHA'ANI NA FITA KUNYA KU NEMEMU* *KADA KU MANTA AKWAI KAYAN GWANJO MASU AMINCI MUNA FASA DEALER DAGA NAN HAR SALLAH* *MUNA DELIVERY NATION KO INA A FAƊIN ƘASAR NAN* *ADIRESHINMU NA NAN A GARIN KANO MARMARA OPPOSITE ASIBITIN YARA NA MARMARA TITIN NAGODA KU NEME MU A WAƊANNAN NUMBOBIN WAYAR KAMAR HAKA* 08136259679 / 07067338694/ 08036426589/08067336110/08060235089/07048985018 MUNA MARABA DA MASU SIYAN ƊAIƊAI KO SARI AKWAI RAGI NA MUSAMMAN GA WAƊANDA SUKA SAI KAYAN GWANJO MUTUM BIYAR NA FARKO *MULTI TRADE KANO*🔥🔥 *YANKAN ƘAUNA..!!*🌹                   *NA* *AUTAR MANYA* ADABI WRITTER'S ASSOCIATION                      *004* Ɗago idanunta tayi ta zuba akan shi ya wani haɗe ranshi kamar bai taɓa dariya ba, Kuma kamar ba yanzu ya gama rawar Jiki a gaban Umma ba. "Ke ina ƴar uwarki ku fito tsakar Gida ina son magana daku" Ummi da take Jin hannunta kamar ze karye sakamakon dukan data sha a wajan Abbati a haka ta amsa wa Baffa da cewa. "To Baffa" Ya juya ita kuma Ummin ta Shiga uwar ɗaki wajan Sa'adah wadda take Sauya kaya zuwa wata yagulalliyar Doguwar Riga ta bacci da baya Ummi ta koma tare da cewa sa'adah Idan ta kammala Shirin Baffa yana Kiransu Gaban sa'adah ya faɗi Nan da nan tsoro ya cika ta Ita dai Allah ya bata tsoro Har addu'a take Idan tai sallah akan Allah ya rage mata wannan yawan tsoro. A gurguje ta sa rigar ta ɗora Hijabi akai suka fito yana tsakar Gida ya kama Ƙugun sa suka tsugunna a gabansa. "Baffa gamu" Ko kallonsu bai yiba. "Na ganku mana ƴaƴan banza to bari Kuji na gaji da ganin Ɓacin ran talatu In baku kama kanku ba zan tattare ku kuda Nakasashshiyar uwarku Ku bar min gidana" Sa'ada bakin ta har yana rawa wajan Furta masa kalmar "Dan Girman Allah Baffa kai haƙuri In sha Allahu Ba zamu Kuma ba in ka kore mu ina zamu je bamu da kowa se kai Baffa" Ya saki wata dariya tare da cewa "Ni meye naku Kuma ina ƙara jaddada Muku In kukai cikin shege babu wadda zata dangana kanta dani sabida Ina jin yadda maƙota suke faɗin yawon da kuke Fita Nidai babu ruwana" Baƙin ciki yazo wa Ummi Wuya duk da tana jin jiki amman haka ta yunƙura zatai magana sa'adah ta Damƙe hannunta tana ƙifta mata ido da yake tsakar Gidan ya cika da hasken farin ƙwai yasa Ummin ta gane da ƙyar takai zuciyarta nesa wajan danne abin da ya taso matan. "Baffa Kai haƙuri zamu Kiyaye" Sa'adah ta faɗa Lokacin Almajirin Aunty murja yayi sallama yana cewa Ina ne ɗakin su sa'adah Gaban Sa'adah ya faɗi tana kallon Almajirin da babbar Kular abinci a hannunshi Ummi se Lokacin tai magana tace. "Gamu kawo nan" Zata amsa Baffa ya amshe tare da cewa. "Kai yaro daga ina?" Almajirin yace. "Daga Gidan Aunty Murja wannan Gidan mai kallon naku" Da sauri Umma ta fito tana cewa. "Kagani ko Inusa? wannan Murjar ita take zuga su Kullum seta zo sun haɗu a ɗaki suna zagin mu sabida haka kaja mata Kunne ka fita ka sami Mijinta babu ita babu mu. Ummi ta kalli Umma tana mamakin sharrinta wato idan Umma tai maka wani sharrin seka raina kanka Baffa ya kalli Almajirin yana cewa. "Muje kamin sallama da Mijinta akan talatu senai shari'a da uban kowa agarin nan" zai fita da kular Umma ta warce tai ɗaki da ita suka bar su Sa'adah a wajan Da ƙyar Sa'adah taja Jiki tabar wajan sabida takaici tabbas zuciyarta ta kusan Bugawa da wannan Ƙuncin rayuwa da ƙasƙanci da suke fuskanta. Almajirin Aunty murja yayi sallama Cikin Gidan Mijinta yana tsakar Gida yana Alwala Almajirin yace ana sallama Gaban Aunty Murja ya faɗi sanin halin Mijinta mafaɗaci ne sedai Kuma In ka fahimtar dashi abu yana da saurin fahimtar ka. Ta shiga damuwa Na yadda bata gaya masa Abin da ya danganci su sa'adah ba kuma tasan ta yuwu wannan Baffan nasu ne yazo wajan Mijin nata Har almajirinta yayi mata sallama tana tsaye Ganin dai Wannan tsaiwar ba zata fusheta ba yasa ta koma falon ta tana addu'ar Allah yasa kada Baffan su Sa'adatu yay nasara akan Mijinta. Mijin Aunty Murja ya ƙarasa wajan Baffa dake tsaye Suka gaisa kamar abin arziƙi. "Dama na kawo maka ƙarar matarka ne" Mijin Aunty Murja ya cika da mamaki sanin matar shi bata ma shige shigen maƙota kuma ba'a taɓa kawo masa ƙararta ba suna zaune lafiya kusan Shekara Biyar Haihuwa ce kaɗai Allah bai basu ba. "Ina jinka wani abun tayi maka Allah ya baka haƙuri amman nayi mamaki da kace ƙarar matata ka kawo Mini" Baffa ya ce. "Ƙwarai matarka data ke shiga Gidana wajan Ƴammatan data gani aciki to ba ƴaƴana bane, Yara ne ƴan iska Ni kaina sun isheni ga baƙin Jini kwanaki a masallacin Juma'a har sadakar su na cigiya ba'a samu wanda ya taya ba to babu matarka babu su yau naga har abinci takai Masu ƴaƴa ne Marasa kunya sun isheni sun ishi rayuwata duk yadda zan kwatanta maka halin yarannan ba zaka fahimta ba amman dai nina san ba ƴaƴan arziƙi bane ba" Mijin Aunty Murja yaji ransa ya ɓaci Amman bai nuna wa baffa ba yace. "To in sha Allahu zanyi Mata magana kayi haƙuri ba zata kuma shiga ba In banda abin Murja babu mai son hurlɗa da ɗan iska" Baffa yayi masa sallama ya tafi dama da ire iren waɗannan zantukan Baffa yabi ya ɓata su Sa'adah a layin Shiyasa kowa yake Musu kallon baibai se wanda Allah yasa yasan halin da suke ciki ne yake Musu Uziri. Mijin Aunty Murja ya shiga gidan kallo ɗaya tai masa tasha Jinin Jikinta. Seda suka Nutsu a falo Sannan ya dube ta. "Mai ya haɗaki da ƴammatan can Gidan Kina kallon Baffan suma yana kuka da halin su bare ke ina ruwan ki dasu har Kike basu abinci ba tare da sanina ba to ni ina rayuwata Cikin Rufin asiri ba zaki ja min surutun layi ba" Murmushi Aunty Murja tayi tare da tsira masa idanu har ya gama maganganun sa cikin faɗa. "Wallahi Allah Bai gaya maka gaskiya ba Nima ada yadda ya gaya maka haka nake Musu kallo sabida Ina jin yadda ake yi dasu Inna je Kitso can Gidan se yau da Babbar ta fito tana Kukan neman agaji akan Yayanta yana Dukan ƙanwarta shine na shiga Abun babu daɗin faɗi rayuwar yaran abin tausayi ce nai kuka ba ɗan kaɗan ba dama jira nake kazo mu san abin yi" Ya fuskanci matar tashi tiryan tiryan ta shiga gaya masa halin data ga su sa'ada aciki sanin wacece matar shi yasa bai musalta mata ba amman seya Kalleta da kulawa yace. "To ta yaya kike ganin zamu tallafa Musu sabida Mutum mai sharri abin tsoro ne na fahimci kamar da baki suke aibata yaran" Aunty Murja ta jinjina kai tare da cewa. "Dama shine matsalar Amman kayi shawara se Muga wani taimako zamu basu wanda zai Riƙe su dan ina gudun kada babu tasa su fara harkar banza Tunda babu laifi yaran suna da kamun kansu daidai misali" Ce mata yayi zeyi shawara abin da ya yanke ze sanar da ita da haka suka shiga wata Hirar ta daban. Jikin Hajiya ne ya rikice ta dinga wasu irin surutai tana zubar da Miyau abin daya ɗaga wa su Sa'adatu hankali kenan ga maganin Hajiya ya ƙare dama wani bin Ciwon nata kamar shigar Jinnu yake amman dai Likitan ta ya shaida masu wani bin masu lalurar suna haka, ga Hajiya babu baki bare tace ga inda ke mata ciwo yadda suka ga dare haka suka ga rana da sassafe Sa'adatu taje shagon kamalu babban yayan su don ta sheda masa ga halin da Hajiya take ciki dan yazo Ko zasu kaita asibiti Abin mamaki dubu ya cillo mata yace suyi kuɗin Mota shi bashi da kuɗi ta sunkuya ta ɗauka bata koma gida ba titi taje ta kira mai napep Ita da Ummi suka tallafo Hajiya zuwa napep Ɗin Direct asibitin Murtala suka wuce da ita Koda mai napep ɗin ya sauke su bai karɓi kuɗin suba yace su barshi sukai yi masa Godiya suka kama Hajiya zuwa CIkin asibitin in da suka zauna Zaman Jiran yankar katin ganin Likita Koda layi yazo kansu Sun sami nasarar Ganin Likitan masifa yahau yi Musu akan sakacin da sukai Har Jinin Hajiyar tasu yakai Maƙurar hawa Ita dai Sa'adatu Haƙuri take bawa Likitan magani ya rubuta Musu Tare dayi Musu Gargaɗin lallai su Nemo shi su bata sabida Komai yana iya faruwa Jikin sa'adah har rawa yake bayan sun fito tana tafe tana haɗawa da Gudu zuwa pharmacy dan ta siyo maganin Da dubu ɗayan hannunta gani take In bata sai maganin ba Hajiya ƙila ma ta Mutu...........Autar manya 09022260850 *ZAINTUNA MULTI TRADE KANO*🔥🔥 *KOMAI DA RUWAN KA SHINE TAKEN MU MUNA ARHA MUNA RAHUSA GA DUKKAN KAYAN MU DOMIN SAUƘAƘAWA MASU SIYA* *A ZAITUNA MULTI TRADE MUNA SIYAR DA* *KAYAN GWANJO* *KAYAN KITCHEN* *KAYAN ELECTRONIC* *GADAJE* *KUJERU* *KAYAN SAKAWA NA YARA DA MANYA DA JARIRAI* _A WANI ƁANGARAN MUNA YIN_ *GRAN JIKI* *ƘUN SHI DA BABU IRIN SA* *MUNA DA TURARUKAN WUTA HUMRA* *MUNA DA MAGUNGUNAN MATA* *GUMBAR UKU BALA'I* *GUMBAR TABAJE* *GUMBAR BUJENTA JAGAB* *GUMBAR SAKA MAI GIDA IHU* *MUNA DA ZAFAFAN KAYAN MATAN DA BABU IRIN SU*🔥🔥 *MUNA DA SUPLEMENTS* _ZAITUNA MULTI TRADE MUNA YIN_ *MAKE UP NA AMARE DAMA WAƊANDA BA AMAREN BA* *MUNA YIN SALOON* *MUNA DA YADIDDIKAN MATA DA TAKALMAN SU* _A ƁANGARAN ƘWALAMA KUMA MUNA_ *SIYAR DA ƊANYUN KAJI MASU ARHA DA GIRMA* *MUNA YIN PEPPER CHICKEN MAI DAƊIN GASKE* *MUNA SIYAR DA KAJIN BIKI SUNA* *MUNA DA EXCLUSIVE KAYAN SAWA DON AURE KO SHA'ANI NA FITA KUNYA KU NEMEMU* *KADA KU MANTA AKWAI KAYAN GWANJO MASU AMINCI MUNA FASA DEALER DAGA NAN HAR SALLAH* *MUNA DELIVERY NATION KO INA A FAƊIN ƘASAR NAN* *ADIRESHINMU NA NAN A GARIN KANO MARMARA OPPOSITE ASIBITIN YARA NA MARMARA TITIN NAGODA KU NEME MU A WAƊANNAN NUMBOBIN WAYAR KAMAR HAKA* 08136259679 / 07067338694/ 08036426589/08067336110/08060235089/07048985018 MUNA MARABA DA MASU SIYAN ƊAIƊAI KO SARI AKWAI RAGI NA MUSAMMAN GA WAƊANDA SUKA SAI KAYAN GWANJO MUTUM BIYAR NA FARKO *MULTI TRADE KANO*🔥🔥 *YANKAN ƘAUNA..!!*🌹                   *NA* *AUTAR MANYA* ADABI WRITTER'S ASSOCIATION                      *005* Sedai ƙafafun ta sun sage ne Lokacin data ji Zunzurutun Kuɗin maganin Yawu ta haɗiya muƙut tana share Gumin Fuskarta duk da akwai sanyin Safiya iska tana kaɗawa Amman Hakan bai hana Gumi ya wanke sa'ada ba Ta ina zasu sami Kuɗin maganin Hajiya wanda ayau jikin nata yakai maƙurar wajan rikicewa Zaman dirshan sa'adah tayi tana Rusa kuka hannunta riƙe da Katin maganin Idanunta yayi jajir Fuskarta ta kumbura sabida Kuka. "Ƴammata Dafatan dai lafiya kike wannan kuka?" Cewar wata mace baƙa tana tsaye a saman kan Sa'ada Ɗago idanu tayi tana kallon Matar fuskarta tai dumu dumu da hawaye da majina. "Babarmu aka rubuto wa magani Mu Kuma bamu da Kuɗin maganin gashi Kuma Likita yace lallai se Mun bata in ba haka ba komai na iya faruwa" Matar ta ƙarewa sa'adatu kallo a fili tace. "Madallah da Ubangijin daya halicci wannan sura mai kyau Ina fatan Allah ya kare Miki Mutunci ki dama Ƴammata zasu yi koyi da Halin ki gaki dai babu Namijin da baze ganki ya ƙyasa ba amman Kin kare martabar ki dan Kina da surar da waje ma za'a iya fitar da mahaifiyarki amman Baki banzatar da kanki ba Muje naga Babar taku" Sa'adatu ta share hawaye tayi gaba matar na binta a baya Suka je wajan su Ummi wadda Hajiya ke Jikinta duk Yawu ma ya ɓatawa Ummi Kayanta wanda Hajiya ke zubar dashi. Suka gaisa da Ummi da matar. "Allah sarki Ni zan taimaka Muku Yanzu dai Kuzo Muje Ku kai mahaifiyarku Gida ke Kuma seki Biyoni a Janguza Gidana yake Sana'ata kai yara gidan aiki to akwai Gidan da suke son Masu aiki a rijiyar zaki sena kaiki" Godiya sukai wa matar Suka kama Hajiya suka fita suka shiga napep har Gida matar ta rakasu wadda tace Sunanta Hadiza Gudun magana yasa Sa'adah ta dakatar da Hadiza a waje Bayan sun kai Hajiya Gida Ta fito tabar Ummi tare da Hajiya. Tafiya sukai Hadiza tana cewa sa'ada ashema basu da Nisa Har Suka tsallaka Titi wani katafaran Gida suka Shiga mai gadi ya buɗe Musu Ƙofa Yana tsokanar Hadiza A wani ƙaton falo suka zauna seda Suka jima a zaune sannan matar Gidan ta fito Sa'ada tabi matar da kallo wadda take ma sha Allah ƙatuwa da ƙyar take tafiya sabida Jikin da Allah ya bata gata baƙa Ƙirin se Uban ƙaton Hanci a ɗage take kallon su Kafin ta zauna da ƙyar aikuwa seda Kujerar ta Loɓa sabida Ƙibarta. "Hadiza se yau kika ga damar kawo Mini mai aikin gashi jibi zan bar ƙasar?" Hadiza ta fara fadanci tana ƙasa da kai tana cewa. "Tuba nake uwar ɗakina Ƴammatan ne sunyi wahala" Se Lokacin Sa'ada ta gaishe da matar wadda ta zuba mata idanu na wasu Lokuta kafin ta kalli Hadiza tana ce mata "Badai wannan yarinyar kika kawon na ɗauka aiki ba?" Hadiza ta sosa kanta. "Eh ita ce Hajiya anan ma Kusan ku take" Dariyar yaƙe matar tayi tare da cewa "Ina Hadiza bazan iya ɗaukar wannan yarinya ba ai seta ƙwacen Mijina Gaskiya kuma fita dan Lokacin dawowar shi ya kusa" Sa'ada ta matsa Jikin Matar ta kama ƙafafunta "Dan Allah Kimin alfarma Nai kona wata ne Mamana zan samawa Kuɗin magani" Cikin rashin Imani irin na wasu masu haunu da shunin matar taja tsaki tana cewa "Dallah Ku fita bazan ɗauki jaraba da kuɗina ba wannan kyan naki na halaka ai sena Halaka kaina na ɗaukeki" Daga haka ta tashi tabar su a falon Hadiza ta kama Hannun Sa'a suka bar Falon Har suka Fita titi Sa'ada na kuka Hadiza tayi Matiƙar tausayawa Sa'ada sabida haka rarrashinta tayi tare da bata tabbacin zata cigita mata wani Gidan aikin In sha Allahu har naira ɗari Biyu ta bawa sa'ada wadda ta damƙe Kuɗin tayi Gida Koda taje babu yadda Hajiya take Sabida haka hankalinta ƙara tashi yayi Fiye dana farko Saka Hajiya tai a gaba tana Kuka wajan La'asar Aunty Murja ta kawo Musu abinci da Kuɗi tace Inji Mijinta Da murna sa'ada ta Ɗauki naira dubu Biyun Da Mijin Aunty Murjar ya aiko Musu dashi ta fita wajan siyo wa Hajiya magani wani ƙaton Chemist ta je a bakin Titi ta bashi katin tare da Kuɗin ya zuba mata ido kamar maye mai chemist Ɗin kenan, Bayan ya karanta. "Baby ai kuɗin ki Dubu ashiri ne ba Biyu ba" Sa'adatu taji wani iri da sunan daya gaya mata amman seta danne tace "I in kana bada bashi ka bani In sha Allahu wannan watan In yazo ƙarshe sena baka kuɗin" Yayi wata ƴar iskar dariya tare da cewa. "Haba Baby kina da kaddarar da bama sekin Biya kuɗi ba kawai Ki zo na Rungumeki na taɓa Miki Ƙirjinnan naki da yake shaƙe da dukiya sena baki maganin kyauta kefa mai kyau ce Nai mamakin ma da kuɗin magani ya gagare ki bayan Kina da Dukiya a jikinki" Sa'ada ta maka mai wata banzar harara ta warci Katin taja tsaki tabar Chemist Ɗin tana ala wadai da halin wasu mazan, Rasa ina zata sa kanta tayi tana jin Allah kada yasa tai saɓon sa akan samarwa Hajiya lafiya Gungun wasu mata ta gani suna doso Hanyar data tsaya da alamun almajirai ne Dab da ita suka zo suna tafiya suna faɗin Irin Kuɗin sadakar da suka samu a wani Gida se maganar ta fisgi hankalinta har sun ƙulewa ganinta seta Bisu tana kiran "Bayin Allah ku tsaya" mace ɗaya ce tsaya sauran ko sukai tafiyar su sa'ada tana Ƙifta ido tana haki tace wa matar "Naji kuna maganar Gidan sadaka dan Allah ina ne nima naje Ko zan samu?" matar badan ta yarda da sa'adah na Buƙatar taimako ba sabida Yanayin Jikinta amman haka tai mata kwatancen Gidan anan kankare Sa'ada tai mata Godiya aiko da sauri ta Koma Gida suka gyara Hajiya Lokacin Magariba ta kawo kai abincin da Aunty Murja ta aiko musu dashi suka ci wanda Ummi ke sheda mata Saƙon Aunty murja na cewa kullum zata ke aiko Musu da abinci dafaffe Inji Mijinta Godiya tai Duk hankalinta yana ga zuwa Gidan sadakar Bayani taiwa Ummi lokacin data ke Mayar da Hijabinta. "Wai kina nufin sake fita zaki Sa'adah ki huta mana tunda Hajiyar ma ta samu bacci" cewar Ummi a galabaice tace wa Ummi "Bani da Nutsuwa Ummi barni naje ina da tabbacin nasara da yardar Allah" Ummi tashi tsaye itama tayi "Gaskiya bazan bari ki fita ke ɗaya ba Yadda duniya ta lalace" Se Lokacin Maganar mai chemist Ɗinnan ta faɗowa sa'ada ta soma gayawa Ummi tana dariya Rufo ƙofar sukai kamar yadda suka saba suka fita daga Gidan Suna Jin Umma na shewa tana aibata su titi suka Nufa suka sami abin hawa aiko tiryan tiryan sa'adah ta gane kwatancen Gidan ƙato ne ga mata nan Birjik Sunbi layi suma layin suka bi Ana kiran sallar magariba layin yazo kansu Sedai abin mamaki Mai gadin seya Nuna sa'ada yace Ita zata shiga Ciki Ummi Kuma ta tsaya a waje Da ummi zatai magana ganin babu wanda akai wa haka sesu sa'adatu ta dakatar da ita ta shiga Gidan Mai gadin yay mata jagoranci har zuwa babban falon gidan daga nan yayi Mata sallama ya fita a ƙasan carpet ta zauna ta tsure tana raba ido ƙaton Mutum ne baƙi mai ƙaton Tumbi ya fito da jallabiya ajikin sa Ya zauna sa'adah tana gaishe dashi. "Ƴammata meke tafe dake?" Tiryan tiryan ta gaya masa matsalar ta Yayi Murmushi tare da Miƙewa tsaye "Biyoni ki amsa Allah ya bata lafiya" Jikin sa'adah na mugun rawa tabi bayan shi Ƙofar wani ɗaki ne a buɗe Kamar an jata haka ta faɗa Cikin Ɗakin aiko tana shiga Mutumin ya kashe hasken ɗakin. "Dama ina fakewa ne da taimako ina Moruwa da Surar data Burgeni Sabida haka zo muji daɗin Juna na sallame ki kitafi abinki" Yana faɗin hakan yayi tik haihuwar uwarshi yana shafa tumbin shi................Auta 09022260850 *ZAINTUNA MULTI TRADE KANO*🔥🔥 *KOMAI DA RUWAN KA SHINE TAKEN MU MUNA ARHA MUNA RAHUSA GA DUKKAN KAYAN MU DOMIN SAUƘAƘAWA MASU SIYA* *A ZAITUNA MULTI TRADE MUNA SIYAR DA* *KAYAN GWANJO* *KAYAN KITCHEN* *KAYAN ELECTRONIC* *GADAJE* *KUJERU* *KAYAN SAKAWA NA YARA DA MANYA DA JARIRAI* _A WANI ƁANGARAN MUNA YIN_ *GRAN JIKI* *ƘUN SHI DA BABU IRIN SA* *MUNA DA TURARUKAN WUTA HUMRA* *MUNA DA MAGUNGUNAN MATA* *GUMBAR UKU BALA'I* *GUMBAR TABAJE* *GUMBAR BUJENTA JAGAB* *GUMBAR SAKA MAI GIDA IHU* *MUNA DA ZAFAFAN KAYAN MATAN DA BABU IRIN SU*🔥🔥 *MUNA DA SUPLEMENTS* _ZAITUNA MULTI TRADE MUNA YIN_ *MAKE UP NA AMARE DAMA WAƊANDA BA AMAREN BA* *MUNA YIN SALOON* *MUNA DA YADIDDIKAN MATA DA TAKALMAN SU* _A ƁANGARAN ƘWALAMA KUMA MUNA_ *SIYAR DA ƊANYUN KAJI MASU ARHA DA GIRMA* *MUNA YIN PEPPER CHICKEN MAI DAƊIN GASKE* *MUNA SIYAR DA KAJIN BIKI SUNA* *MUNA DA EXCLUSIVE KAYAN SAWA DON AURE KO SHA'ANI NA FITA KUNYA KU NEMEMU* *KADA KU MANTA AKWAI KAYAN GWANJO MASU AMINCI MUNA FASA DEALER DAGA NAN HAR SALLAH* *MUNA DELIVERY NATION KO INA A FAƊIN ƘASAR NAN* *ADIRESHINMU NA NAN A GARIN KANO MARMARA OPPOSITE ASIBITIN YARA NA MARMARA TITIN NAGODA KU NEME MU A WAƊANNAN NUMBOBIN WAYAR KAMAR HAKA* 08136259679 / 07067338694/ 08036426589/08067336110/08060235089/07048985018 MUNA MARABA DA MASU SIYAN ƊAIƊAI KO SARI AKWAI RAGI NA MUSAMMAN GA WAƊANDA SUKA SAI KAYAN GWANJO MUTUM BIYAR NA FARKO *MULTI TRADE KANO*🔥🔥 *YANKAN ƘAUNA..!!*🌹 *NA* *AUTAR MANYA* ADABI WRITTER'S ASSOCIATION *006* Jikin sa'adah ya tsananta da rawa tunda take bata taɓa ganin Namiji a irin wannan yanayin ba Rintse ido tayi tana karanta duk addu'ar data zo bakinta Jada baya take tana Rufe idanunta da ƙarfi sanin Haramun ne kallon tsiraicin wani, Sabida duk da duhun Ɗakin hakan bai hanata ta gano shi tsirara cikin yanayin rashin tufafi ba. Faɗuwa tai adaidai bakin Ƙofa ai Bata Jira ba aguje ta miƙe tana Gudu kamar ranta ze Fita sabida akwai tazara a tsakanin Falon da harabar Gidan Cikin Ikon Allah da tsarewar sa tana fita daga falon Taga Gate Ɗin a buɗe mai gadin nayin sallah ajiyar zuciya taja ta Zura aguje tana Gudu har takalminta ta yar Ummi data ga Gilmawar sa'adah Da gudu itama tabi bayanta Suna ƴar tsere wanda Ummi da ƙyar ta cimmata Ta kamata Se kawai suka faɗi ƙasa Tum sun Jima cikin Yanayin Hutu kafin Su Tashi zaune amman fa still Jikin sa'adatu rawa yake Ummi ta tsareta da Ido tana kallonta. "Ummi ashe Mutumin nan ɗan iska ne tsirara haihuwar Uwarshi yayi fa sabida naje neman taimako Ummi Allah ne ya tsare Mini Mutuncina" Ummi ta Ƙunduma uwar ashar! tana cewa. "Lallai Allah ya rufa mai asiri bani ya kira ba dase na datse masa Cilla wallahi dama haka suke tsinannu su fake da Guzuma su harbi karsana Allah yay gaggawar Tona masa asiri" Se kuma ta miƙe sa'adah ta bita da kallo "Ina zaki?" tace mata Ummi tace "Zuwa zanyi Ya biyamu Kuɗin Motar mu kuma na tozarta shi" Sa'adatu tabi Ummi da kallo wani bin intai abu kamar mai Ƙwanƙwamai tai ƙasa da Murya sosai "Allah ya baki haƙuri ban faɗa dan Ki jamana masifa ba Shige Mu tafi Gida" ta kama hannun Ummi wadda har suka je gida Zage zage da tsinuwa take yi ga wannan Mutumin ga tarin takaicin ɓatar da ɗari huɗun da sukai a banza babu Biyan buƙata. Sallah Ummi tayi Ita kuma sa'ada ta zauna tana Gogewa Hajiya Jikinta sabida zazzaɓin daya rufe mata Jikinta. Ummi ta idar tazo Kusa da Sa'adah wadda ta zurfafa acikin Tunanin Neman kuɗin maganin Hajiya. "Ummi kin san me?" cewar sa'adah Ummi tace "Ina ko zan san me Nida ba akuya ba" saadatu tai murmushi halin ummi se ita "Kawai Hajiya ce take bani tausayi" Ummi tace "Bake kaɗai ba naki ne yafi nawa Fitowa Fili amman a zuci kamar na fiki dan na gama yanke shawarar bada Jikina dan Hajiya ta sami lafiya tunda mazan sun zama Mayu" Buge mata baki sa'adah tayi "Karki Kuskura Ummi wannan shine abu mafi Muni da zaki sema Hajiya ta Mutu Kuma kin riga kin yada Ƙimarki Mu cigaba da addu'a dama duniya kurkukun Mumini ce" Ummi hawaye ta soma tana cewa. "Ina tuna yadda Hajiya kafin ta soma ciwo take yi mana hidima Ki duba koda sallah Mune abin kallo tunda mahaifinmu ya rasu Hajiya bata taɓa bari Munyi Kukan rashin saba tana cewa Mu amana ne a wajanta bata da kowa se Mu amman yau Mun kasa sai mata maganin Dubu ashirin" Sa'adah tai Murmushi mai ciwo. "Haka Allah yaso Haka Allah yaga dama Wannan ma dan ya gwada imanin mune amman Nina fiki damuwa Ummi Ina kukan gazawa ta ga ciwon hajiya to ya zamuyi Allah ya bawa Hajiya ƴaƴa maza amman dasu gwara babu Ki duba fa kamar ba ita ta haife suba" Ummi tace. "Ni share babin suma nake yi wallahi Gobe ma fita zamu yi da wuri Muga abin da Allah ze mana dan Allah kima daina batun waɗancan marasa amfanin" Daga tsakar Gida suka Jiyo Muryar Umma da Jamila Umma tana tuhumar Jamila daga Ina take tun safe ta fita bata dawo ba se yanzu Jamilar ce take cewa Umma. "Fita nai don na ciko Cikina da abinci Na gaji da zaman yunwa ko anyi Girkin ma bama Ƙoshi Ke Umman nan kowace mace tana sana'a amman ban da ke Duk maƙotan ma Kinbi Kin ɓata dasu sabida faɗan ki In ke kin Jure Yunwa nikam bazan iya ba" Umma ta ɗaga Murya. "Jamila daga gidan uban wa kike Ba tambayata yunwarki ba Tambayarki nake daga ina kike tun safe kin saka ƙafa Kinbar Gidannan se yanzu zaki shigo mini Gida so Kike ki jamana abin faɗa maƙiya su mana dariya" "Kai umma kai umma abin fa sirrine Kinga dai ga wannan nasan baki ci abinci ba Ƙila tunda Baffa bai Shigo ba amman karki sake ki bawa cima zaunan can waɗanda basa cas basa as niko kasuwancin kai da kai na soma mai tarin riba" Umma ta soma Murmushi kasancewar ta mace mai bala'in son abin duniyar tsiya da kwaayi. "To jamila duk dai abin da zaki kada ki kuma kaiwa dare" Zubaida ce ta fito a fusace tana Cewa jamila "Da wa kike naji kina maganar cima zaune to in ma damu kike Mu dai Alhamdulillahi Tunda bama bin maza" Umma seta hau salati tana tafa hannu "Zubaida sharri zaki wa jamila maƙota suji To Ta Allah ba taki ba Kasuwanci ta fara kema In zaki cire girman kai ki fita ki nemi kuɗi to dan na gaji Kuba aure ba kuba sana'a ba inji da kaina mana" Zubaida tace "Lallai Umma sabida jamila ta baki Kuɗi yau ni kike gayawa haka to a makkan dazan biya Miki idan nai Kuɗi" Dariya jamila tayi "a haka zaki ƙare buri ne ze kashe ki Ina kika ga kuɗin zuwa makan kai sarki Kullum kina ɗaki riƙe da waya mai kyauro Buri da ƙarya sun cika rayuwarki kina geto area amman Fake life ya cika Miki Kanki wadda in za'a ƙureki ba lallai Ki iya karanta ABCD zuwa Z ba" Wannan magana ta fusata Zubaida wadda take kallon jamila a ƙanwa ta uku amman tana gaya mata magana kuma umma taƙi cewa Komai sabida jamilar ta bata Kuɗi aiko tai kan Jamila da Duka Umma ta tare tana "wallahi ba zaki ƙara mata wata gajiyar akan wata ba taje tai aikin ta dan ta rufawa kanta asiri zaki zo Kina dukan ta" Jamila na kuka umma ta kamata tana ce mata "Muje ciki ni wannan faɗa naku kamar kaji abin yana damuna kamar waɗanda aka farraƙa Allah yasa ma ba kowa agidan da an mana dariya" Ɗaki suka shige suka bar zubaida a waje duk yadda Umma ke sonta da Jin tsoronta yau jamila ta ƙwace fadar tata sabida Kuɗin data bawa Umman Jikin zubaida yayi sanyi tana shiga ɗakin su Zainura ta saka shewa. "Duk yadda nake nuna Miki halin Umma kin kasa fahimta yadda Take shakkarki Inda zaki dinga bata na kashewa da kinfi haka Ƙima amman nina gaya Miki kwanan nan zaki sha mamakinta da jamila dan seta ƙwacewa kowa fadarsa a wajan Umma" Tsaki Zubaida tai. "Keni bazan iya Abin da jamila take yiba gaskiya Ba zan iya rayuwa da mazan banza ba Muna daga kwance zamuci arziƙin Mu Gobe ma Bikin wata ƙawata zani" Dariya zainura tayi tana cewa. "Zubaida kai sarki kenan an sanki ba'a san makwantar ki ba ƴar ɗangote wannan Buri naki yana bani dariya wai kina daga kwance zaki ci arziƙinki to ta ina bayan seka tashi ka nema arziƙin yake zuwar maka Ni kaina wannan kwanciya ta isheni ga Mu da baƙin Jini kamar an mana laƙani da hatimin jaɓa Jamila zanbi Nima ta nunan kasuwancin kai da kai data soma" Zubaida taja tsaki tana danna wayarta data sha ɗauri da kyauro tana Wani ƙyafe baki kamar tana kallon kashi Zainura mai zata yi idan ba dariya ba. Su sa'adah rufe Ƙofarsu sukai Suka saka Hajiya a tsakiyarsu bacci wahala da gajiya ya ɗauke wanda sam basu bi takan maganganun su Umma ba dan basune a gaban su ba Mafitar da suke Nema itace a gaban su 09022260850 *ZAINTUNA MULTI TRADE KANO*🔥🔥 *KOMAI DA RUWAN KA SHINE TAKEN MU MUNA ARHA MUNA RAHUSA GA DUKKAN KAYAN MU DOMIN SAUƘAƘAWA MASU SIYA* *A ZAITUNA MULTI TRADE MUNA SIYAR DA* *KAYAN GWANJO* *KAYAN KITCHEN* *KAYAN ELECTRONIC* *GADAJE* *KUJERU* *KAYAN SAKAWA NA YARA DA MANYA DA JARIRAI* _A WANI ƁANGARAN MUNA YIN_ *GRAN JIKI* *ƘUN SHI DA BABU IRIN SA* *MUNA DA TURARUKAN WUTA HUMRA* *MUNA DA MAGUNGUNAN MATA* *GUMBAR UKU BALA'I* *GUMBAR TABAJE* *GUMBAR BUJENTA JAGAB* *GUMBAR SAKA MAI GIDA IHU* *MUNA DA ZAFAFAN KAYAN MATAN DA BABU IRIN SU*🔥🔥 *MUNA DA SUPLEMENTS* _ZAITUNA MULTI TRADE MUNA YIN_ *MAKE UP NA AMARE DAMA WAƊANDA BA AMAREN BA* *MUNA YIN SALOON* *MUNA DA YADIDDIKAN MATA DA TAKALMAN SU* _A ƁANGARAN ƘWALAMA KUMA MUNA_ *SIYAR DA ƊANYUN KAJI MASU ARHA DA GIRMA* *MUNA YIN PEPPER CHICKEN MAI DAƊIN GASKE* *MUNA SIYAR DA KAJIN BIKI SUNA* *MUNA DA EXCLUSIVE KAYAN SAWA DON AURE KO SHA'ANI NA FITA KUNYA KU NEMEMU* *KADA KU MANTA AKWAI KAYAN GWANJO MASU AMINCI MUNA FASA DEALER DAGA NAN HAR SALLAH* *MUNA DELIVERY NATION KO INA A FAƊIN ƘASAR NAN* *ADIRESHINMU NA NAN A GARIN KANO MARMARA OPPOSITE ASIBITIN YARA NA MARMARA TITIN NAGODA KU NEME MU A WAƊANNAN NUMBOBIN WAYAR KAMAR HAKA* 08136259679 / 07067338694/ 08036426589/08067336110/08060235089/07048985018 MUNA MARABA DA MASU SIYAN ƊAIƊAI KO SARI AKWAI RAGI NA MUSAMMAN GA WAƊANDA SUKA SAI KAYAN GWANJO MUTUM BIYAR NA FARKO *MULTI TRADE KANO*🔥🔥 *YANKAN ƘAUNA..!!*🌹                   *NA* *AUTAR MANYA* ADABI WRITTER'S ASSOCIATION                      *007* Da ƙarfi yake taune ƙasan Laɓɓansa waɗanda sukai jajir kamar zasu fidda Jini se wani irin zazzafan Huci yake fesarwa Muryar shi takai maƙura wajan dashe wa duk yadda yake son fahimtar da Abbah Cewar ba shine ya Fitar da Kuɗin ba bai ma san ta yaya aka fitar dasu ba Abba yaƙi yarda sema ƙara Masifa yake yi masa Ta cikin wayar dake kare a saman Kunnen shi. Ya mutsa takardun dake shaƙe a saman table ɗin gaban shi yake ya tura Allon computer dake kallon shi ta faɗi ƙasa ta tarwatse bai damu da yadda ta fashe ba duk da Uban kuɗin da aka narka wajan siyan ta Baya gane komai a wannan Lokacin dama yana da wannan matsalar Idan ranshi ya ɓaci gaba ɗaya Jikinsa mazari yake Manya Manyan Lumsassun Idanunshi Masu fari kamar Ruwa sun Koma jajir Gaba ɗaya Huci yake yi Sedai bai da damar Mayarwa da Mahaifin nashi martani Abba baya bincike ga komai Idan ya faru sedai ya ɗora Alhakin Akan ɗan sa Tilo Namiji Guda ɗaya daya mallaka a duniya. *ANWAR SULE KURFI KENAN* MD na kamfanin   *KURFI TEXTILES COMPANY* Dake jahar kano babban kamfanin Kurfi Tex kamfanin Alhaji Sule kurfi wanda ɗansa Anwar ke jagorancin Kula da komai na kamfanin, Kurfi tex kamfanine dake Siyarwa da ƴan kasuwa dama waɗanda ba ƴan kasuwa ba Kayan sawa waɗanda suka haɗa da atamfofi shadda lace dogayen riguna kala kala Kurfi tex suna bada kayan su ne akan sari ga ƴan kasuwa dama waɗanda ba ƴan kasuwar ba, Kurfi tex delar ne dake bawa ƴan kasuwa bashi Kamfanin ya shahara a jahar kano wanda suke zaune a kan titin IBB Kusa da kasuwar kantin kwari Kurfi tex suna tura kayansu cikin ko wace jaha dake faɗin Nageria da sauran ƙasashen dake maƙotaka da nageria Babban kamfanine wanda ya haɗa ma'aikata masu tarin yawa a kowani ɓangare akwai Ma'aikata acikin kamfanin akwai Ɓangaran atamfa akwai ɓangaran lace a kwai ɓangaran shadda akwai ɓangaran dogayen riguna akwai ɓangaran material wani kayan in ka gansu idan ba a kurfi tex ba bazaka taɓa samun suba wannan dalilin yasa kamfanin suke cinikin kayansu daga sun kawo ƴan kasuwa suke aringizo wajan wawashe musu kayan nasu wannan Kuma Cigaban ba kowa bane ya jajirce akan sa har yasa kamfanin yayi fice fiye da sauran kamfaninnika face Mai kamfanin Alhaji sule kurfi wanda kullum baya waccan ƙasa baya waccan wajan Siyo kaya masu inganci domin ya turo su cikin kamfanin nashi duk samfir ɗin daya gani yana ƙoƙari wajan ganin kamfaninshi ya fara kawo su wasu kayan ma shikaɗai yake siyewa ya shigo dasu ƙasar nan ya zuba a cikin kamfanin shi, A wannan Lokacin ne da Girma ya soma kama shi yawanci In bai samu ya fita siyo kayan ba sedai ɗansa Anwar ya fita ya shigo dasu wannan tasa abubuwan sukai wa Anwar yawa shi kaɗai ya rasa ina zai tsoma ranshi. Alhaji Sule yana ɗaya daga cikin manya manyan ƴan kasuwar da ake jida su a jahar kano dama ƙasa baki ɗaya babban ɗan kasuwa ne mai dukiyar da bai san adadinta ba domin banda wannan kamfani suna da reshinan shagunan su acikin kasuwannin Kwari sabon gari ƙofar wambai da wasu daga cikin manyan Titinan dake jahar kano wanda ya zaɓi wasu daga cikin yaranshi da kuma ƴaƴan ƴan uwanshi suke kular masa dasu. "Abbah jiya na dawo daga Dubai kaikuma nazo na samu baka kano kana lagos ka bari na huta zanyi magana da chief financial officer sabida dukkan alhakin fitar da kuɗi ko shigowar su seda saka hannun shi da kuma sanin shi" Abba ya daka wa Anwar tsawa. "Kaga ka fito mini da kuɗina Nina san waye Jamilu tun kafin kai ƙwari nake tare dashi ada kafin na ɗoraka a wannan Kujerar shine akai Kuma ban taɓa ganin wata matsala ba sabida haka ina sane na bashi matsayin C.f.o sabida gaskiyar shi da riƙon amanar shi" Anwar yayi shuru kafin ya  soma bawa Abbah haƙuri cikin sanyin Murya duk da ransa a ɓace yake. Batare da sallama ba Abba ya kashe wayar Anwar ya shiga danna telephone ɗin dake saman table ɗin shi sakataren dake office ɗin C.f.O ya ɗaga wayar. A hankali kuma cikin nutsuwa yace. "Tell Alhaji Jamilu that I am calling him now in my office" daga haka yaja wayar ya datse kiran yana jinginar da kanshi saman Kujerar wani irin ƙaton abune yazo ya takure masa acikin maƙoshin sa. Secteren office ɗin Alhaji Jamilu wanda ke da muƙamin Chief financial officer shine ya sanar da Alhaji jamilu kiran Md wanda Jikin Alhaji jamilu har rawa yake cike da Sauri yabar duk abin da yake yi ya tafi Kiran da Md yake masa seda Sakataren dake Office ɗin Md yaje wajan sa ya bada izinin shigowar Alhaji jamilu sannan Ya bawa Alhaji jamilun damar shiga cikin katafaran Office Ɗin Anwar wanda Ada Alhaji Jamilun ne acikin kafin Shigowar Anwar Kamfanin wanda zuwan Anwar ya kawo sauye sauye da cigaba da dama bada ban waɗannan matsaloli na ɓatan kuɗi da ɓatan kaya da suka fara kunno wa kamfanin ba. Alhaji Jamilu yaja Kujerar dake facing ta Anwar ya zauna A hankali Anwar ya ɗago kanshi ya zubawa Alhaji jamilu idanu bai ɗauke idanunshi ba har seda ya ɗaga wayar ya kira Chief staff officer tare da Chief Information officer da kuma Chief marketing officer gaba ɗaya manyan Masu muƙaman kamfanin sun halarci zama a cikin Office ɗin Anwar. Ɗaya bayan ɗaya yake binsu da kallo Alhaji jamilu ne kaɗai zai iya haifar sa amman sauran masu manyan muƙaman basu fi sa'annin shi a haife ba. "Ko wannen ku idan ya rasa kujerar sa ina nufin idan ya rasa hanyar samun abincin sa ina ga zai shiga hankalin sa ta yaya Kuna Cikin kamfanin nan Kuɗi su dinga ɓata ko mu loda kaya a manyan Motocinmu zuwa wani gari ace motar ta faɗi an sace kaya driver na asibi mai yake kawo haka?" Ya tsaida idanunshi akan chief information officer kafin yace "Kaine kake da Lasisin ganin dukkan abin da yake faruwa acikin wannan kamfani ta cikin na'urorin dake office ɗinka, sannan alhakin ta yaya har kuɗi masu yawa suka salwanta babu sanin ka?" sannan ya kalli chief marketing officer tare da cewa "Kaikuma kaine mai lasisin kula da ƴan kasuwar dake shige da fice acikin wannan kamfani ta yaya har aka fitar da kuɗi ba tare da saninka ba bayan lasisin Kula da al'amuran kasuwancin wannan kamfani yana hannun ka?" ya Kuma kallon chief staff officer yana ce masa "Babu yadda za'ai ayi wani babban cinikayya acikin kamfanin nan batare da saninka ba sabida kaike da Kujerar shugaban ma'aikatan kamfanin nan baki ɗaya dole komai za'ai seda sanin ka sabida Duk wani staff ɗin kamfanin nan a ƙasan ka yake" yayi shuru tare da ɗaukar Gorar ruwa ya Kora "Alhaji Jamilu Financial Officer ni kaina in zan taɓa kuɗi seda izininka sanin dukkan wani tracking na kuɗin kamfanin nan yana wajan ka mai yasa har waɗancan Kuɗin da suka fita yau kimanin sati Biyu wanda yayi daidai da kwana na Biyar a Dubai suka fita wanda ni ban sani ba don ban signing shigowar wasu kaya ba bare ace an fitar dasu Duk ƙarshen wata nake Turawa Abba komai yana sanin Shigowar Kuɗin sa da fitar su da kuma albashin Ma'aikatan sa wannan karon Kuɗin da suka salwanta sunfi na kowane wata yawa duk da ba genaral total mukai ba wannan duk ƙarshen shekara Muke yi. Alhaji jamilu ya kasa magana haka sauran ma Anwar ya kuma kallon Chief information Officer yace "Lallai lallai ka tabbatar ka nemo yadda kuɗinnan suka fita da lokacin su da komai haka kai ma Alhaji jamilu Tabbas ka tabbatar ka kawon cikakkiyar Hujjar da kasa hannu har kuɗaɗan nan suka fita batare da sanina ba Chief staff zaka iya komawa kai da Chief Marketing zan ƙara kiran ku" Daga haka ya tashi yabar su a wajan ya shiga cikin resting room Jakar computers ɗinshi da keyn motar shi se wayoyin shi daya ɗauka Ya fito da sauri sectaren shi ya zo ya amshi kayan seda ya raka shi har wajan adana Motoci Inda motar shi take ya buɗe masa ya shiga Ciki ya zauna a driver seat sannan yakai masa kayan sa back seat sukai sallama Anwar Yaja Motar a nutse ya nufi ƙaton Bakin gate ɗin kamfanin wanda Securties suka cika wajan ɗaga wa Anwar Hannu suke batare daya Ɗago ya kalle suba ya danna hancin Motar shi yabar harabar Kamfanin Gudu yake Lokacin Yamma tayi sosai a ƙofar Gidan mahaifin shi Alhaji sule kurfi dake Unguwar Rijiyar zaki layin Muhalli Yayi parking ɗin Motar shi yana danna Horn masu gadi suka wangale masa gate Ɗin ya shiga cikin harabar Gidan ya adana motar shi bai ko tsaya ɗaukar komai ba dan hatta wayar shi ma A motar ya bari haka ya Nufi Part ɗin shi a hankali ya faɗa saman Gadon shi ya kifa cikin sa zuciyar shi babu daɗi sam wannan tasa tunda Abban shi ya Damƙa masa Dukiyar shi yayi bankwana da Nutsuwar shi Tarin damuwa da Ƙunci ne suka ƙara taruwa acikin zuciyar shi.......... *YANKAN ƘAUNA..I! littafin kuɗi ne 500 naira zuwa wannan asusun bankin 0078174806 Sterling bank, idan kuma kati ne Mtn ko Airtel card na 500 hoton sa za'a ɗauka a turo,shaidar biya 09022260850* *ZAINTUNA MULTI TRADE KANO*🔥🔥 *KOMAI DA RUWAN KA SHINE TAKEN MU MUNA ARHA MUNA RAHUSA GA DUKKAN KAYAN MU DOMIN SAUƘAƘAWA MASU SIYA* *A ZAITUNA MULTI TRADE MUNA SIYAR DA* *KAYAN GWANJO* *KAYAN KITCHEN* *KAYAN ELECTRONIC* *GADAJE* *KUJERU* *KAYAN SAKAWA NA YARA DA MANYA DA JARIRAI* _A WANI ƁANGARAN MUNA YIN_ *GRAN JIKI* *ƘUN SHI DA BABU IRIN SA* *MUNA DA TURARUKAN WUTA HUMRA* *MUNA DA MAGUNGUNAN MATA* *GUMBAR UKU BALA'I* *GUMBAR TABAJE* *GUMBAR BUJENTA JAGAB* *GUMBAR SAKA MAI GIDA IHU* *MUNA DA ZAFAFAN KAYAN MATAN DA BABU IRIN SU*🔥🔥 *MUNA DA SUPLEMENTS* _ZAITUNA MULTI TRADE MUNA YIN_ *MAKE UP NA AMARE DAMA WAƊANDA BA AMAREN BA* *MUNA YIN SALOON* *MUNA DA YADIDDIKAN MATA DA TAKALMAN SU* _A ƁANGARAN ƘWALAMA KUMA MUNA_ *SIYAR DA ƊANYUN KAJI MASU ARHA DA GIRMA* *MUNA YIN PEPPER CHICKEN MAI DAƊIN GASKE* *MUNA SIYAR DA KAJIN BIKI SUNA* *MUNA DA EXCLUSIVE KAYAN SAWA DON AURE KO SHA'ANI NA FITA KUNYA KU NEMEMU* *KADA KU MANTA AKWAI KAYAN GWANJO MASU AMINCI MUNA FASA DEALER DAGA NAN HAR SALLAH* *MUNA DELIVERY NATION KO INA A FAƊIN ƘASAR NAN* *ADIRESHINMU NA NAN A GARIN KANO MARMARA OPPOSITE ASIBITIN YARA NA MARMARA TITIN NAGODA KU NEME MU A WAƊANNAN NUMBOBIN WAYAR KAMAR HAKA* 08136259679 / 07067338694/ 08036426589/08067336110/08060235089/07048985018 MUNA MARABA DA MASU SIYAN ƊAIƊAI KO SARI AKWAI RAGI NA MUSAMMAN GA WAƊANDA SUKA SAI KAYAN GWANJO MUTUM BIYAR NA FARKO *MULTI TRADE KANO*🔥🔥 ​*YANKAN ƘAUNA..!!*🌹                   *NA* *AUTAR MANYA* ADABI WRITTER'S ASSOCIATION                      *008* ƙirjinsa ne ya soma ciwo ga wani irin zafi da yake yi masa tun yana iya Numfashi har fitar Numfashin Nasa ma tazo ta gagara a hankali Numfashin sa yake ɗauke wa kafin ya faɗo daga saman gadon tim baya Numfashi A wannan Lokacin bashi da Bambanci da gawa dama haka Yake yi Duk Lokacin da Ciwon zuciyar sa ya tayar masa wani irin baƙin Gudan Jinine ke fitowa daga cikin Hancin sa Adaidai wannan Lokacin Khalid ya shigo Gidan dawowar shi daga Office kenan kasancewar yana ɗaya daga cikin masu kula da Branch ɗin Alhaji dake kasuwar sabon gari Har Khalid zai shiga Part Ɗinsu wajan Innah domin yace tayi Musu Dambu kafin su dawo sanin Anwar Yana masifar son Dambun Shinkafa seya fasa ya tsaya a compound ɗin gidan tare da Fito da wayar shi yana kiran Number Ɗin Anwar wanda seda Khalid yayi masa Five Misscalls amman Anwar bai ɗauka ba A fili Khalid yaja tsaki tare da shafa sumar kanshi yana cewa. "Wannan Bahagon Mutumin ina ya saka wayar shi Oho! Jin ana kiran sallah Khalid ya Nufi Bakin Jerin famfunan dake Compound yayi alwala ya shiga masallaci Bayan sun idar da sallar ya Nufi Part Ɗin su har ya ƙarasa Falon Innah yana Kiran Numbers ɗin Anwar Amman baki ɗayan su ba'a ɗauka ba zama Khalid yayi Rahma Autar Innah tana Kunna kallo ganin shi ta dakata tana masa sannu da zuwa. "Ina innah Anwar ya shigo nan kuwa?" Rahma tace "A,a bai zoba Inna kuma tana ɗaki tana sallah" Daga haka tabar wajan sanin idan Manyan yayin nasu suna Falon basa zama su aciki. Khalid se kiran Numbers Ɗin Anwar yake suna shiga amman har Lokacin bai ɗauka ba se duk yaji babu daɗi sabida da zarar sun dawo daga Office to suna tare Muddin ba Ƙasar Anwar ya bari ba, Ko shi in yaje Lagos ko wata jahar kai kaya. A haka Innah ta fito tana Murmushi "A,a naga Hassan ban ga Hussainin ba ina Muhammad Ɗin?" Inna ta faɗa tana zama a saman Kujera Khalid cikin rashin walwala yace mata "Tunda nazo nake Neman Layi kanshi amman bai ɗauka ba Duk hankalina ya tashi Innah Ina Malam?" Innah ta Ɗan sauya fuska cikin halin damuwa tace "Malam yana ɗakin sa yana karatun alkur'ani wai nan Saifullahi ko Fatihu yake Jira su dawo daga shago su kaishi Aski amman ya kamata ka binciki halin da Anwar yake ciki sabida kasan yana da matsala wadda bama fatan tashin ta" Khalid tashi yayi tsaye tare da cewa inna bara ya leƙa part Ɗin Anwar ɗin Ko yana ciki Cikin sanyin Jiki Innah tace "To Allah yasa dai lafiya Kona Biyoka?" Khalid ya ɗan kalleta sanin matsayin Anwar a wajanta Ko shi data Haifa bata Nuna masa Soyayya kamar wadda take nuna wa Anwar "Inna ta Anwar Ki kwantar da hankalin ki Innah bari naje yanzu zan dawo" Inna har bakin Ƙofa ta bi Khalid wanda seda taga ya nufi part Ɗin Anwar Sannan ta koma ciki Khalid yana Jan Handle ɗin Ƙofar Bedroom ɗin Anwar yaji ta buɗe ya shiga ciki ɗakin akwai Duhu sosai wayar shi yasan ya ya lalubi swich ɗin ɗakin haske ya bayyana tarwai wanda Idanun Khalid suka ci karo da Anwar a ƙasa wanwar kamar gawa da gudu Khalid ya saki wayar ya nufi wajan shi gaba ɗaya ya tattaro Shi Jikinsa yana Jijjigashi "Anwar! Anwar tashi mana yaushe Ka faɗi ciwon kane ya tashi garin yaya?" Duk Khalid ya shiga jera tambayar kamar Anwar yana Jinsa bayan shi tuni yayi nisa acikin suman da yayi. Da sauri Kuma Khalid ya ɗauki wayar shi Allah yasa bata tarwatse ba ya shiga Kiran Doctor wanda shike Duba Anwar Idan ciwon shi ya tashi Doctor ya tabbatar wa da Khalid ya bashi Minti Goma sabida yana kusa dasu ne Gidan shi Khalid ya kashe wayar ya janyo Anwar saman Jikinshi gaba ɗaya Hankalin Khalid a tashe yake A haka Doctor Yazo ya same su wanda Shigowar Doctor ce ta fargar da Ma'aikatan Gidan Sanin Halin da Anwar yake ciki sabida Kowa yasan in kaga Doctor yazo Gidan to ciwon Anwar ne ya tashi Ma'aikatan gidan Sune Suka sanar da Mama abin da yake faruwa da sauri ta zari mayafi Jikinta har rawa yake ta nufi Part Ɗin Anwar Sedai koda ta ƙarasa Khalid ne a bakin Ƙofar gadan gadan ta nufi Buɗe Ƙofar Khalid ya hanata ta hanyar zira key. "Marar kunya tsohon munafuki ka barni na wuce naga halin da yake ciki kodan bani ce na haife shiba in uwar shice Ni zaka Hanani shiga ne?" Khalid ya kawar da kanshi bai tanka wa Mama ba wadda hakan ya ƙara fusata ta seta hau masifa Khalid yayi mata banza har Doctor ya fito yana yarfe zufa hannun shi da kayan aikin shi mama bata daina masifar da take yiba seda Doctor yayi gyaran murya kafin ya kalleta "Hajiya kamata yayi Ki fita sabida Maganar ki zata iya Janyo masa matsala" mama tahau Sosa kai tana cewa Doctor "To ai abinne da ciwo Ƙiri ƙiri nazo zanga halin da yake ciki wannan Munafukin ya hanani sabida Ni ba uwar shi bace ba to duk dai tsiya ba ku isa kun raɓa alaƙar ƴaƴana dashi ba" Likita ya mayar da hankali wajan Khalid yana bashi takardar magani tare da yi masa gargaɗin kula da lafiya Anwar sabida zuciyar shi tana cikin hatsari. Khalid ya amsa Still Rufe ƙofar ya kuma yi yabi bayan doctor yabar Mama a tsaye cike da mamaki Haka halin Khalid yake Shi baya son Ƙunbiya Ƙunbiya yadda Halin Anwar yake haka halin shi yake shine ma yasa zaman su yazo daidai bambancin su kaɗai Anwar baya da yawan Magana Kuma yana da Miskilanci saɓanin Khalid mai Yawan magana da son shiga hurɗar Jama'a. Khalid bai gigin shedawa innah ba ya shiga Mota ya nufi pharmacy ya siyo maganin da Doctor ya rubuta tare da yi masa takeaway ya dawo Gida har Lokacin Anwar yana bacci sabida alluran da Doctor yayi mishi A gefen shi Khalid ya zauna yana jiran ya tashi Har bayan Isha a lokacin Kiran Innah ya shigo wayar shi tashi yayi ya fita a wannan Lokacin bai Rufe Ƙofar ba yabar ta a buɗe ya nufi part Ɗin su. Tun daga Ƙofar falo Mama take bambamin bala'i "Sabida bani na haifi Anwar ba yasa ake nunan fifiko akan shi fisabilillahi mai nake wa Anwar da har Khalid zai hanani ganin shi?" Khairat ce ta tintsire da dariya har tana bugewa da Kujera "Kema mama mai ya kaiki Ni wallahi ban ga amfanin baka son Mutum ba kuma ka dinga Nuna wa kana son shi a gaban idanun shi Tunda bakya Son Ya Anwar why note ba zaki Nuna masa zahirin Ƙiyayyar da kike masa ba seki dinga pretending Kina son shi a gaban idanun shi To ina zaton Sun gane ki" Ihsan ma dariya take Yi jin maganar da Khairat tayi a daidai wannan Lokacin kuma Hanan ta fito daga Bedroom Ɗinta Babbar Yarinyar Mama ce tuni ta kammala degree ɗinta Hanan tana masifar Son Anwar duk da Mama bata son Anwar ko kaɗan Hanan agolar mama ce data zo da ita gidan su Anwar saɓanin Husna da Khairat da Ihsan da suke Ƴaƴan Mama acikin Gidan su Anwar dan mama bata da ɗa namiji matanta Uku a gidan har Hanan Huɗu kenan. Husna tayi aure tana zaune a garin Abuja Mijinta ma'ikacin banki ne tana nan da ciki tsoho haihuwa ko yau ko gobe shirin dawowa gida take ta haihu kamar yadda mama ta buƙaci hakan, Husna ce babba acikin ƴaƴan mama A gidan su Anwar Inkiya mama taiwa su Khairat akan suyi shuru gudun kada Hanan taji abin da ya sami Anwar ta ɗaga hankalinta bayan tarin wulaƙanci da take sha a wajan sa amman ita zuciyarta kamar kare ya cinye Komai zai mata bata ganin Laifin shi akan shi bata Kula kowa duk ta Kori maneman ta wannan dalilin ya ƙara hassasa ƙiyayyar mama da Anwar wadda bata yarda ta fito fili ta Nuna masa ba ta ƙaunar tashi. Duk yadda mama a farko taso Taja hankalin Anwar akan Hanan tayi amman da yake kamar Dutse yake Ko gezau shi kuma Abba yaƙi ɗaukar mataki akan soyayyar Anwar da Hanan kasancewar Abba yace ba ze wa yaron shi Auren dole ba duk wadda yake so yana da ƴancin aura wannan kalamin na Abba ya tunzura mama dan taso yayi wa Anwar dole ya amshi auren Hanan ganin duk wata hanya tabi batai nasara ba yasa ta ƙara Jin wutar Ƙiyayyar Anwar acikin zuciyarta sedai Mama ƙarshen Makira ce bata yarda ko a fuska ta Nuna wa Anwar bata son shi wanda Tuni Khalid shi ya gama karantar wacece mama shima Anwar ɗin Ko ya karanceta Oho badai ya nuna mata yasan mai take ciki kasancewar shi Mutum marar son magana bare hayaniya. Hanan tabi su Khairat da kallo tana Ƙoƙarin Yin magana ne Mai aikin su ta shigo da kayan Abinci a saman tray ta nufi dining maganar mai aikin ce tasa Hanan miƙewa da sauri inda mai aikin take tambayar mama ta gano Jikin Alhaji ƙaramin yaya Jikin nashi yake. Zumbur Hanan ta Miƙe tana dafe Ƙirjinta. "Mama Yaya ne babu lafiya amman baki gaya mini ba?" Mama Yaƙe taiwa mai aikin tana cewa da sauƙi Mai aikin tana fita mama tace "To marar zuciya ubanki zaki masa yama Mutu mana wani nada asara ne" Hanan bata tsaya Jin ƙarashen maganar da mama take yiba ta fita daga Part Ɗin nasu Direct Hanyar part Ɗin Anwar ta nufa duk da yana yawan yi mata gargaɗin shigar masa part amman haka ta faɗa Cikin part Ɗin nashi direct Kuma bedroom ɗin sa ta shiga Duk Fuskarta ta Jiƙe da ruwan hawaye............. *YANKAN ƘAUNA…I! littafin kuɗi ne 500 naira zuwa wannan asusun bankin 0078174806 Sterling bank, idan kuma kati ne Mtn ko Airtel card na 500 hoton sa za'a ɗauka a turo,shaidar biya 09022260850* *ZAINTUNA MULTI TRADE KANO*🔥🔥 *KOMAI DA RUWAN KA SHINE TAKEN MU MUNA ARHA MUNA RAHUSA GA DUKKAN KAYAN MU DOMIN SAUƘAƘAWA MASU SIYA* *A ZAITUNA MULTI TRADE MUNA SIYAR DA* *KAYAN GWANJO* *KAYAN KITCHEN* *KAYAN ELECTRONIC* *GADAJE* *KUJERU* *KAYAN SAKAWA NA YARA DA MANYA DA JARIRAI* _A WANI ƁANGARAN MUNA YIN_ *GRAN JIKI* *ƘUN SHI DA BABU IRIN SA* *MUNA DA TURARUKAN WUTA HUMRA* *MUNA DA MAGUNGUNAN MATA* *GUMBAR UKU BALA'I* *GUMBAR TABAJE* *GUMBAR BUJENTA JAGAB* *GUMBAR SAKA MAI GIDA IHU* *MUNA DA ZAFAFAN KAYAN MATAN DA BABU IRIN SU*🔥🔥 *MUNA DA SUPLEMENTS* _ZAITUNA MULTI TRADE MUNA YIN_ *MAKE UP NA AMARE DAMA WAƊANDA BA AMAREN BA* *MUNA YIN SALOON* *MUNA DA YADIDDIKAN MATA DA TAKALMAN SU* _A ƁANGARAN ƘWALAMA KUMA MUNA_ *SIYAR DA ƊANYUN KAJI MASU ARHA DA GIRMA* *MUNA YIN PEPPER CHICKEN MAI DAƊIN GASKE* *MUNA SIYAR DA KAJIN BIKI SUNA* *MUNA DA EXCLUSIVE KAYAN SAWA DON AURE KO SHA'ANI NA FITA KUNYA KU NEMEMU* *KADA KU MANTA AKWAI KAYAN GWANJO MASU AMINCI MUNA FASA DEALER DAGA NAN HAR SALLAH* *MUNA DELIVERY NATION KO INA A FAƊIN ƘASAR NAN* *ADIRESHINMU NA NAN A GARIN KANO MARMARA OPPOSITE ASIBITIN YARA NA MARMARA TITIN NAGODA KU NEME MU A WAƊANNAN NUMBOBIN WAYAR KAMAR HAKA* 08136259679 / 07067338694/ 08036426589/08067336110/08060235089/07048985018 MUNA MARABA DA MASU SIYAN ƊAIƊAI KO SARI AKWAI RAGI NA MUSAMMAN GA WAƊANDA SUKA SAI KAYAN GWANJO MUTUM BIYAR NA FARKO *MULTI TRADE KANO*🔥🔥 *YANKAN ƘAUNA..!!*🌹                   *NA* *AUTAR MANYA* ADABI WRITTER'S ASSOCIATION                      *009* Kwance yake samɓal a saman gadon Numfashin sa yana sauka a hankali, Idanunshi a rufe ruf duk Zara zaran gashin idanun shi sun rufe masa Idanu ruf, Ƙarasawa tai wajan Ac control ta ƙara mai ƙarfin AC'n kafin ta nufi gadon jikinta duk a sanyaye wani Irin tausayi rayuwar shi take bata wadda take Jin Ninkin soyayyar shi acikin Zuciyarta fiye da ƙima Fiye da zaton mai zato. Guntun hawayen dake Zubo mata take sharewa a fili ta furta "Wai kai baka jin Yadda nake jine wai kai wace Irin zuciya gare ka ban taɓa Jin ka furta kalmar kana soba sedai naji kalmar ana son ka a bakin mata da yawa daga Ciki harda ƙawaye na Dan Allah ka cire tsanar soyayya a zuciyarka kazo ka tallafi wadda take maitar son ka" Hanan ta furta kalmar tana tsira masa ido shima kuma adaidai nan ya buɗe idanun shi da suka ɗan Kumbura kaɗan suka ƙara Girma Yawun tsoro ta haɗiye ga kuma wani irin fitsari daya ke Ƙoƙarin zubo mata a hankali take ja da baya tana Ƙoƙarin sauka daga saman gadon sedai hakan bai samu ba sakamakon hannunta da Anwar ya cafke yayi wa Riƙon tsauri wanda har ƴar ƙara ta saki sabida zafi. Rintse idanu tayi ta buɗe su har lokacin kallonta yake ba ko Ƙiftawa yana so yasan yaya son ta zai shiga zuciyar shi Kodan nacin ta gare shi amman ya kasa Gaba ɗaya zuciyar shi a bushe take kamar Dutse Bai taɓa furta kalmar soba hasalima in aka ce ana son shi haushi yake Ji shiyasa yake mamakin Yadda yake Jin Khalid na waya da ƴammata shikam yayi ƙoƙarin gwada Saka soyayya aran shi amman hakan ya gagara sabida kallon mata yake duka halin su ɗaya wani abune yake taso masa tina wani mikin da yajima a zuciyar shi da sauri ya saki hannunta ya Jingine kanshi da Pillow wani irin hawaye mai zafi ya soma gudu a saman Fuskar Jarumin namiji kamar Anwar Da sauri Hanan ta Tashi har tana tuntuɓe garin saurin barin ɗakin dan tana hango Tashin hankaline a cikin Idanun shi wanda inta zauna kusa dashi Komai na iya samunta. Karo aka ci tsakanin Khalid da Hanan wanda bata Kula shiba Inna tabi Hanan da kallo haka suka ɗunguma zuwa ɗakin Anwar wanda Jin alamun shigowar su yayi saurin share hawayen shi. "Oh Ni ƴasu bawa dai ba abakin Komai yake ba Ni Baraka Jibi yadda Muhammadu ya koma Lokaci ɗaya sannu kaji Muhammad Anwar" Inna ta faɗa tana zama a kusa da shi kansa ya ɗauka ya ɗora a saman kafaɗun Innah a jikinta ne yake Jin Ɗumi na uwa. "Khalid bai gaya maka dalilin ciwon nashi ba ko?" cewar Inna Khalid daya ke ɓallo magani tare da ɗaukar Gorar ruwa ya nufo wajan su yace wa Inna "Wallahi innah ban sani ba Allah dai ya bashi lafiya kawai" daga haka ya ɗago kan Anwar ya damƙa masa maganin a tafin hannun shi. Anwar ya ɓata Fuska kamar wani ƙaramin yaro sabida a rayuwa baya ƙaunar magani tun yana yaro haka yake kuma gashi har an girma bai daina ƙin maganin ba. "Ka daure ka sha ana shan magani ne ba don daɗi ba se don A warke daga ciwo" cewar inna. A wajanta yake samun irin wannan kula da tarairaya kwanciyar shi ya gyara a saman kafaɗunta seda Innah tai da gaske sannan yasha maganin yana ta ɓata Fuska yana yatsina baki kamar zai dawo da maganin. A hankali Muryar shi a dashe kamar mai cutar Mura yace wa Innah. "Ni dai zan bar kamfanin Abba Innah dama kece kike bani haƙuri a kullum idan nazo miki da ƙorafin barin kamfanin shi" Innah da Khalid suka kalli Juna dama Khalid ya raya hakan aranshi yasan musabbabin ciwon Anwar baze rasa nasaba da Ɓacin ran daya ke fuskanta daga wajan Abban shi ba. "A kuya ce a daji Ta haifi ƴaƴa goma se Kuraye da zakuna suka zagaye wannan akuyar suna farautar ta, to akuyar ta rasa yadda za tai sabida tana son ko wanne acikin ƴaƴanta Kuma tana son rayuwarta Kuma idan ta gudu tabar ƴaƴanta cinye su waɗannan kurayen da zaku nan zasuyi sannan In ta zauna Tace ƴaƴanta su tafi waɗannan Kurayen da zakunan ba zasu barta ba Kenan Ko wanne acikin akuya da ƴaƴanta suna da Buƙatar Junan su sabida haka kawai sai akuya ta Fara kokawa da waɗannan namun dajin Tana gazawa se ƴaƴanta suka soma taya ta har suka cimma nasarar Kuɓuta amman fa seda suka ci wahala" Cewar inna tana Kallon cikin ƙwayar idanun Anwar wanda bai fahimci mai take Nufi da wannan maganganu nata ba Katse shirun nasu ta kuma yi tare da cewa "To ina nufin barin ka kamfanin Alhaji kamar ka bawa mugaye da azzalumai damar handama da babakere ne acikin Dukiyar mahaifin ka dama abin da suke so kenan shiyasa suka shirya maka wannan Tuggun" Anwar ya ɗage kafaɗa tare da cewa. "Innah su kwashe mana kowa da arziƙin sa yazo Nifa inna bada ban abba yana dakatar dani ba ga Khalid nan da tuni na jima da barin ƙasar nan nayi tafiya ta Duniya na jingine kaina tunda bani da kowa" Inna taɗan harare shi. "Kada ka kuma faɗin haka, kana da Allah da Manzon shi, Sannan kana da mahaifin ka wanda yake matiƙar Buƙatar ka a kusa dashi Anwar kana da Basira wadda take taimakon Dukiyar mahaifin ka, Ba komai bane yasa ake Shirya maka wannan gadar zaren face ganin kana da ƙwaƙwalwar gano dukkan macutan cikin kamfanin ku, Ka saka a ranka wannan Dukiya bata kowa bace se taka sabida Alhaji Kai kaɗai ya mallaka ɗa namiji a duniya don haka ka jajurce wajan Haɓɓaka dukiyar mahaifin ka Don Kaine nan gaba zaka moreta" Anwar cikin rashin damuwa yace. "Nifa innah Dukiyar Abbah bata gabana shiyasa da Iya selary ɗina nake rayuwata wallahi Inna ficikar Abba ban taɓa fitar wa ba ga Khalid nan Duk abin da nake da Kuɗina nake yadda kowane ma'aikaci yake masa Hidima ya biyashi nima haka ne amman by mistake aka samu matsala Abba yana rufe idanun shi ya nuna kamar bashi ya haife ni ba da bani da matsala dashi amman tunda ya ɗorani a kan dukiyar shi nake samun matsaloli da Abba yanzu har takai A gaban kowa ma faɗa yake mini Ni kuma bana son zargi a rayuwata" Anwar ya faɗa cikin ɓacin rai. "Ba'a fushi da mahaifi Anwar ka bishi dukkan abin da yace Ka yarda koda kai ɗinne zaka cutu gaba zaka ga amfanin hakan" Cewar Innah. "A zahiri yake Nuna yafi yarda dasu Alhaji Jamilu fiye dani Inna mai zanyi da Kuɗin shi ban da Albashina Ina Parsonal Business ɗina wanda yake kawo Mini Kuɗi ga Khalid nan Ban damu da arziƙin da mahaifina keda shiba nawa na kaina nake alfahari dashi wanda na nema da gumina haɗin gwiwa Muke nida wani Babban Mutum acikin kwari Muke kawo Duk wani samfur na lagos lace da Dogayen Riguna daga India muke rabawa Ƴan kasuwa akan sari Tun Muna haɗaka da Mutumin yanzu takai ta kawo Nike bashi ya raba Innah iya waɗannan kaɗai nasan na riƙe zan dogara da kaina bare ma ina da shagunan dogayen Riguna dana zuba yara suke siyar Min acikin kasuwa Nifa wannan Matsayin da Abba ya bani ba ƙaramin takurani yayi ba" "Ka dai yi haƙuri Muhammadu Kabi mahaifin ka in sha Allah gaba kaine zaka ci riba" Da ire iren waɗannan maganganu Inna ta samu har ya sauka daga fushin nashi Ta shi yayi ya shiga toilet sabida akwai salloli akan shi Innah ta kaɗe masa gadon ta fita don ta sama mai abin da zai ci dan tasan tunda dare yayi ba lallai bane yaci dambu sani baya son cin abu mai nauyi idan Dare yayi Khalid shikuma zama yayi a saman sopa yana charting da wayar shi. Wanka Yayi kafin ya gama ya ɗauro alwala ya fito Daga cikin Toilet Ɗin. *YANKAN ƘAUNA…I! littafin kuɗi ne 500 naira zuwa wannan asusun bankin 0078174806 Sterling bank, idan kuma kati ne Mtn ko Airtel card na 500 hoton sa za'a ɗauka a turo,shaidar biya 09022260850* *ZAINTUNA MULTI TRADE KANO*🔥🔥 *KOMAI DA RUWAN KA SHINE TAKEN MU MUNA ARHA MUNA RAHUSA GA DUKKAN KAYAN MU DOMIN SAUƘAƘAWA MASU SIYA* *A ZAITUNA MULTI TRADE MUNA SIYAR DA* *KAYAN GWANJO* *KAYAN KITCHEN* *KAYAN ELECTRONIC* *GADAJE* *KUJERU* *KAYAN SAKAWA NA YARA DA MANYA DA JARIRAI* _A WANI ƁANGARAN MUNA YIN_ *GRAN JIKI* *ƘUN SHI DA BABU IRIN SA* *MUNA DA TURARUKAN WUTA HUMRA* *MUNA DA MAGUNGUNAN MATA* *GUMBAR UKU BALA'I* *GUMBAR TABAJE* *GUMBAR BUJENTA JAGAB* *GUMBAR SAKA MAI GIDA IHU* *MUNA DA ZAFAFAN KAYAN MATAN DA BABU IRIN SU*🔥🔥 *MUNA DA SUPLEMENTS* _ZAITUNA MULTI TRADE MUNA YIN_ *MAKE UP NA AMARE DAMA WAƊANDA BA AMAREN BA* *MUNA YIN SALOON* *MUNA DA YADIDDIKAN MATA DA TAKALMAN SU* _A ƁANGARAN ƘWALAMA KUMA MUNA_ *SIYAR DA ƊANYUN KAJI MASU ARHA DA GIRMA* *MUNA YIN PEPPER CHICKEN MAI DAƊIN GASKE* *MUNA SIYAR DA KAJIN BIKI SUNA* *MUNA DA EXCLUSIVE KAYAN SAWA DON AURE KO SHA'ANI NA FITA KUNYA KU NEMEMU* *KADA KU MANTA AKWAI KAYAN GWANJO MASU AMINCI MUNA FASA DEALER DAGA NAN HAR SALLAH* *MUNA DELIVERY NATION KO INA A FAƊIN ƘASAR NAN* *ADIRESHINMU NA NAN A GARIN KANO MARMARA OPPOSITE ASIBITIN YARA NA MARMARA TITIN NAGODA KU NEME MU A WAƊANNAN NUMBOBIN WAYAR KAMAR HAKA* 08136259679 / 07067338694/ 08036426589/08067336110/08060235089/07048985018 MUNA MARABA DA MASU SIYAN ƊAIƊAI KO SARI AKWAI RAGI NA MUSAMMAN GA WAƊANDA SUKA SAI KAYAN GWANJO MUTUM BIYAR NA FARKO *MULTI TRADE KANO*🔥🔥 *YANKAN ƘAUNA..!!*🌹 *NA* *AUTAR MANYA* ADABI WRITTER'S ASSOCIATION *10* Hannunshi riƙe da ɗan ƙaramin tawul yana goge ruwan dake ɗigo masa daga saman kanshi, Cikin nutsuwa kuma a hankali ya ƙarasa gaban dressing mirrow yaja stol ya zauna Body spray ya ɗauka yana fesawa ajikin shi bayan ya kammala ya ɗauki Cream yaɗan shafa sama sama saboda yanayin garin na sanyi dake Busawa Gaban Closet yaje ya ɗauki Ash Jallabiya mai yankakken hannu da sauran tarkace yaɗan kalli Khalid da hankalin shi gaba ɗaya yana kan waya se wani tsadaddan Murmushi yake wanda ze nuna zahirin Nishaɗin da yake samu acikin wayar shi, Anwar Yaja tsaki! mai sauti yana ganin Khalid bai da aikin yi shikam soyayya yana ɗaukar tane a rashin aikin yi Fita yayi Falon shi ya shirya Sannan ya ɗauki sallaya duk yana jin ba daɗi na Missing jam'i da yayi Shinfiɗa ta yayi yana Mai tayar da sallah. Cikin Nutsuwa da nuna ƙasƙanta kai wajan Allah maɗaukakin sarki Anwar yake addu'a cikin Sujjadar shi Ya jima Yana addu'ar kafin ya ɗago ya yi sallama Bayan kammala dukkan sallolin daya tara sakamakon rashin lafiyar data ɗan kwantar dashi har ta hana shi yabi sallar a kan Lokacin ta Istigfari ya dinga yi kafin ya soma karanto azkar daka ya kammala ya tashi ya Naɗe abin sallar yana mai zama saman One seater yana serching Channel dan ya kamo Mayyar tashi wato tashar kallon ƙwallon Ƙafa Tsaki yaja ganin basu fara wasan ba Khalid ne ya fito daga Bedroom Ɗin Anwar har Lokacin wayar shi na hannun shi Kuma gaba ɗaya hankalin shi yana kan wayar. "Allah ya baka lafiya amman ni dai ina baka shawara wannan duk ba daidai bane ka zauna kana ɓatawa ƴaƴan Mutane Lokaci Danna san ba Budurwa ɗaya kake kulawa ba, This is not right, stop it" Anwar ya faɗa mashi hakan, Khalid yayi Murmushi tare da cewa Anwar. No matter how much I tell you how love is, you will not understand it sabida kai har yanzu baka san rayuwa yadda take ba ai soyayya dar ce nake gaya ma in mace ta gaya maka wata maganar ji zakai kana yawo a cikin gajimare dama zaka samu kai wuf da Hanan yadda take mai tar son ka malam ai da ka huta" Tsaki Anwar yaja yaɗan taɓe baki Kamar baze yi magana ba can Kuma sai ya ce. "She is not at all the type of woman I love, Sabida bana son siririyar mace In ma zan yi auren kenan, zan auro mace mai Ƙiba yadda nake Bani da jiki ɗinnan ta dinga tare Mini faɗa" Ya faɗa yana Murmushi. Khalid ya bishi da kallo Anwar bai da magana amman idan ya yanko maka wata maganar se ka cika da mamakin shi. "To Mijin ƴar lukuta Allah ya ba ka" Ɗage gira yayi bai cewa Khalid komai ba yabar wajan Direct part Ɗinsu ya nufa Ya nemi Guri a saman dining ya zauna Yana ƙoƙarin haɗa Coffee Wayar shi ta hau Ringing Innah Ce sanar dashi tayi ta masa faten dankali Da sauri ya tashi yabar Coffee ɗin yana Ƙoƙarin Fita Mama ta fito daga Ɓangaren Bedroom ɗinta da alamun Part Ɗin Abba zata shiga sanin Ya dawo ɗazu da yamma kano. "A,a Yaya ina zaka kuma baka shafa coffee ba naga kamar shi ka haɗa?" cewar mama, ba tare daya kalli direction na wajan da take ba yace "Ehh na haɗa kuma inna tamin tayin fate" daga haka ya Nufi fita daga part Ɗin ta bishi da wani Mugun kallo tama kasa magana tai ƙwafa! ta nufi Part Ɗin Abbah. Zaune ta tarar da Abba yana kallon Sunna tv a hankali ta ƙarasa wajan shi ta zauna a kusa dashi. "Barka da zuwa Ranka ya daɗe yaya hanya?" Abba ya kamo hannunta wanda ya sha jan lalle yana murzawa. "Hajiya shafa'atu Mowar mata yaya hidima da yarana da fatan na same ku lafiya amman wannan Ƙunshi yayi wa Farar fatar ki kyau" Ya faɗa still yana matsa hannun ta wanda yake a cikin nasa. "Dan kai nayi Alhaji Allah dai ya barmu tare" ta faɗa tana kwanciya a saman kafaɗun sa wanda in ka kalle su sai kace matasa ne ƴan shekaru ƙalilan Cikin kwanto da iya kirsa tace. "Nayi maka maganar zuwan Husna har yanzu baka bani amsa ba Ya kamata kace wani abu mana sabida ta shiga watan haihuwa ko yanzu aka ce mana ta haihu ba zamu yi Musu ba ta yaya zata haihu a dawa babu kowa nata" Mama ta faɗa cikin Nutsuwa. "Shafa'atu ba komai yasa kika ji nayi shuru ba ya kamata abar wannan yarinyar ta haihu a ɗakin Mijinta duka duka yaushe akai mata auren ma amman Mijinta ya kawon ƙararta na ƙazanta yafi sau Goma sabida haka kawo ta gida ma wata sangartar ce gaskiya abarta a ɗakin ta kawai" Mama ta ɓata fuska. "A,a nida nasa aka gyara ɗakin dake kusa da nawa hatta kayan baby na siyi komai Dan Allah Alhaji karka hana zuwan nan Please" Ta wani haɗe hannu waje ɗaya tana roƙon shi. Yayi murmushi"wato rigimarki tana da yawa Shafa tunda kina son hakan Allah ya kawo ta lafiya" Yana faɗar haka kuma ya ɗauki wayar shi. "Kazo ina son ganin ka inda hali ma kazo mini da shaidar dawo mini da kuɗaɗe na daka Fitar" Daga haka ya katse wayar. Mama ta wani marairai ce tana kallon Abba "Haba Alhaji Abin da kake wa Anwar Baya dace wa kamar ba mahaifin shiba, Nifa karka jamini zargi ace nike shiga tsakanin ka da ɗanka dama naga take taken matar Gidan can dan ɗazu ma da bai da lafiya dana je wallahi Khalid hanani yayi na ganshi yanzu ma kamar abin arziƙi yazo nan zai ci abinci Baraka tai Kiran shi ya fasa ya tafi can" mama a siyasance ta kawowa Abba ƙarar su Innah Murmushi Abbah yayi. "Rabu da Shi dasu Baraka Kinji Ya riga ya saba dasu ne Kinsan ita ta yaye shi" Mama bata so Abba yace haka ba se tai dariyar yaƙe ta kuma lanƙwasa kanta. "Ina nemar wa ɗana afuwar ka dan Allah karka tuhume shi akan wannan Kuɗi' Abba ya kalleta "Idan ban tuhumi Muhammad ba Jamilu zan tuhuma wanda shi nake tare da shi tun kafin Muhammad yayi ƙwari?" Mama taɗan sosa kai. "Ni ba nufi na haka ba sabida bawai Yaya Jamilu dan yaya na bane Nina san baze taɓa cin amanar kaba Allah ya huci zuciyarka ai yaranne se Addu'a damma shi Anwar Komai nasa yana Ɓoyewa wasu kuwa da zaka ga In suka ƙi yin auren suna aje matan banza a waje ai yawanci Kuɗin su a wajan mata yake tafiya" ta faɗa tana Murmushi wanda ta faɗi hakanne Don ta ƙara jefawa Abba zargin yaron nashi aran shi Amman ba zaka taɓa gane da wace siga ta faɗi maganar ba sabida tsantsar Kirsar ta. Adaidai nan Kuma Anwar ya shigo falon sabida Lokacin Abinci ma zeci yaga wayar Abba ya rufe ya tawo. Ko zama Anwar bai kai dayi ba yaji Muryar Abbah. "Ka dawo Mini da kuɗina daga nan zuwa gobe, Sabida ni ban yarda dakai ba Ƙila ma matan banza Kake bi ace shekararka Kusan arba'in a duniya amman bakai aure ba Duk sanda nai maka maganar aure kamar na haɗaka da ajalinka To Ni kuɗina bada ga kwance na same suba seda na tashi nai gogayya da mutane kala kala na tara su ta hanyar halak wallahi seka dawo Mini dasu Mutumin banza daga kai har Khalid Ɗin kunƙi Aure saboda Kunsa shashanci acikin ranku" Innalillahi wa'innah Ilaihirraju'un itace kalmar da Anwar yake ta nanatawa dan yaji sassauci a zuciyar shi na maganganun da Abban shi ya gaya masa a wannan Lokacin kafin a hankali ya.........*YANKAN ƘAUNA…i littafin kuɗi ne 500 naira zuwa wannan asusun bankin 0078174806 Sterling bank, idan kuma kati ne Mtn ko Airtel card na 500 hoton sa za'a ɗauka a turo,shaidar biya 09022260850* ​ *ZAINTUNA MULTI TRADE KANO*🔥🔥 *KOMAI DA RUWAN KA SHINE TAKEN MU MUNA ARHA MUNA RAHUSA GA DUKKAN KAYAN MU DOMIN SAUƘAƘAWA MASU SIYA* *A ZAITUNA MULTI TRADE MUNA SIYAR DA* *KAYAN GWANJO* *KAYAN KITCHEN* *KAYAN ELECTRONIC* *GADAJE* *KUJERU* *KAYAN SAKAWA NA YARA DA MANYA DA JARIRAI* _A WANI ƁANGARAN MUNA YIN_ *GRAN JIKI* *ƘUN SHI DA BABU IRIN SA* *MUNA DA TURARUKAN WUTA HUMRA* *MUNA DA MAGUNGUNAN MATA* *GUMBAR UKU BALA'I* *GUMBAR TABAJE* *GUMBAR BUJENTA JAGAB* *GUMBAR SAKA MAI GIDA IHU* *MUNA DA ZAFAFAN KAYAN MATAN DA BABU IRIN SU*🔥🔥 *MUNA DA SUPLEMENTS* _ZAITUNA MULTI TRADE MUNA YIN_ *MAKE UP NA AMARE DAMA WAƊANDA BA AMAREN BA* *MUNA YIN SALOON* *MUNA DA YADIDDIKAN MATA DA TAKALMAN SU* _A ƁANGARAN ƘWALAMA KUMA MUNA_ *SIYAR DA ƊANYUN KAJI MASU ARHA DA GIRMA* *MUNA YIN PEPPER CHICKEN MAI DAƊIN GASKE* *MUNA SIYAR DA KAJIN BIKI SUNA* *MUNA DA EXCLUSIVE KAYAN SAWA DON AURE KO SHA'ANI NA FITA KUNYA KU NEMEMU* *KADA KU MANTA AKWAI KAYAN GWANJO MASU AMINCI MUNA FASA DEALER DAGA NAN HAR SALLAH* *MUNA DELIVERY NATION KO INA A FAƊIN ƘASAR NAN* *ADIRESHINMU NA NAN A GARIN KANO MARMARA OPPOSITE ASIBITIN YARA NA MARMARA TITIN NAGODA KU NEME MU A WAƊANNAN NUMBOBIN WAYAR KAMAR HAKA* 08136259679 / 07067338694/ 08036426589/08067336110/08060235089/07048985018 MUNA MARABA DA MASU SIYAN ƊAIƊAI KO SARI AKWAI RAGI NA MUSAMMAN GA WAƊANDA SUKA SAI KAYAN GWANJO MUTUM BIYAR NA FARKO *MULTI TRADE KANO*🔥🔥 *YANKAN ƘAUNA..!!*🌹                   *NA* *AUTAR MANYA* ADABI WRITTER'S ASSOCIATION                      *11* Ya Ɗago shanyayyun idanun shi waɗan da suka rine da zallar ɓacin rai ya dire su A saman fuskar Abbah wata irin damƙa yakai wa center carpet Hannunshi gaba ɗaya ya jiƙe da zufa Shi kan shi Abba yanayin ANWAR ya ɗan firgita shi sabida bai taɓa ganin Yaron nashi a haka ba. Magana yake son yayi Amman ya kasa Muryar shi ta dashe. Tashi yayi da sauri Kuma a gaggauce yabar falon. "Alhaji karka fa....... "Dakata shafa'atu wannan ba hurimin ki bane koma mai zai same shi ya same shi" da sauri Abbah ya faɗa kuma da sauri ya tashi yabar mata falon ya shige bedroom gaba ɗaya ya rufe kanshi yaƙi bawa Mama damar bin shi. Da wani irin tsantsar farin ciki ta bar Falon Abbah direct Bedroom ɗinta ta isa tana zuwa ta kulle ƙofar tare da zira Key ajiki. Ta ɗauki wayarta tana kiran Numbern Alhaji jamilu yayan tane uwa ɗaya uba ɗaya, Shi take bi kuma dukkan wani makirci tare suke ƙullawa don su gina kansu sabida yadda take da ƴaƴa mata gani take nan gaba Anwar ne zai gaje rabin Komai in batai da gaske ba. "Yaya barka da dare" ta faɗa. Daga nashi ɓarin yace mata. "Lafiya lau shafa'atu yaya ake ciki ne?" Ta gyara zama a gefen gado. "Yaya da alamun fa wannan Lokacin Anwar zai bar mana kamfani, Saboda ban taɓa ganin Yadda ran Alhaji ya ɓaci irin na yau ba dan bana hango soyayyar nan a idanunshi ta Anwar sai tsantsar ƙiyayya da zargi kuma shima kasan Anwar da zuciya kamar Kuturu da wuya ya koma Office" Alhaji Jamilu yayi wani basaraken Murmushi tare da cewa. "Ta yaro kyau take bata ƙarko ai yadda nai masa babu yadda za'ai ya iya fita, sabida duk wata Ƙofar da zata nuna akwai saka hannun shi wajan fitar kuɗin ta nuna sabida haka nina san dole ya bar mana kamfanin mu cigaba da cin gashin kammu haka kawai yaro yazo ya zame mana jaraba komai mukai akan Idanunshi" Dariya take sosai. "Ai yaya kafin Alhaji ya rasu se na kwashe dukkan dukiyar shi dan Ni mai ƴaƴa mata nice a ƙasa sabida haka shiyasa tun yanzu nake cin kaso na" Murmushin mugunta yayi. "Haka ne shafa'atu sabida haka zamu dage damtse" tai Murmushin itama. "Yaya zan turo account ka turo mini kasona dan kuɗin suna da yawa ka ɗau kaso ɗaya ka bani biyu" ya wani haɗe rai. "Ki bari mana a gama bincike In komai ya daidaita saina baki naki haba kefa akan Kuɗi baki da sauƙi, Ni burina wannan shegen yaron yabar mana waje mu sarara na koma kan Kujerata ai tunda ya sake ya hau saman Kujerar da nake kai wallahi Koda asiri sena sabau tashi" Dariya take har tana ƙwarewa. "Yaya kenan kana ganin wannan dutsen zai biyu ta sauƙi? to ban hanaka ba amman zaka kashe kuɗi sosai ni ai tun akan auren Hanan na daina kashe Kuɗi ba inda ban jeba amman Ko gezau shiyasa na shiga tunanin anya ma kuwa shi kaɗai ne ko ga rashin auren sa ma ina ga ba lafiyayye bane  shiyasa yanzu ba boka ba malam kirsa ta kaɗai ta isheni se yadda nai da ubansa" Dariya suke kafin su cigaba da maganganun su akan Mugun Nufin su na farraƙa ɗa da ubansa sabida suyi raraka da babake re akan Dukiyar da basu suka haɗata ba. Sun jima suna waya kafin ta kashe wayar tana wani irin murmushi. Daga ɓarin Alhaji jamilu yaja tsaki yana hararar wayar. "Shegiya mayyar kuɗi babu abin da zan baki Ni ɗan iska ne Kullum ina wa Mijinki Hidima kina amfani dani kina ƙaruwa kullum maganarki gado ƴaƴa ni bani da ƴaƴan Ko bana son suci gadon nawa a haka zanta Binki ina Moruwa dake" Matarshi tayi dariya tana furta kalmar "Lallai Kuwa Kayi Mini daidai ai na lura da shafa koda yaushe kanta ta sani tana ganin kamar baka san mai kake ba bayan ita ce babbar sakarai wadda bata san abin da take yi ba" Dariya sukai Alhaji jamilu yana shafa tumbin sa "Nan gaba kaɗan nine ma mallakin Kamfanin Kurfi tex se na kawar da kowa" yana faɗa yana wata irin dariya! Safa da marwa Anwar yake a ɗakin sa ya goya hannunshi a baya Duk sanyin AC ɗin ɗakin shi bai hana zufa falfala gudu a saman fatar jikin shiba Normally dama shi mutum ne mai yawan zufa sabida gargasar dake Lulluɓe da fatar jikinsa. Sunan Allah ya dinga ambata da sauri da sauri yana sassarfa kafin ya nufi gaban mirrow ya dafa ya sunkuyar da kanshi idanunnan ya kaɗa Yama kasa tuna komai kawai karkaɗa kai yake yi ba ƙaramin Juriya yayi ba wajan danne zazzafan hawayen dake son zubo masa a hankali ya ɗauko wayar shi ya shiga yima Abba transper na kuɗin shi. Bayan kamar mintina goma wayar ta doka ƙara! sunan Abba na yawo Akan screen ɗin Ya ɗaga kafin yakai ga magana. "Zan dawo maka dasu sabida bata account ɗina ka ɗiba ba, ka kaiwa jamilu cash tare da shaida a rubuce" Daga haka ya datse Kiran bayan Mintuna kuɗin suka dawo masa Faɗawa saman gado yayi yana ambatar Ubangiji dan shine kaɗai zai kawo masa ɗauki a haka bacci ya ɗauke shi batare daya shirya ba dama abin ka da jikin wahala an sha zirga zirgar aiki washe gari ƙarfe bakwai daidai ya shirya cikin baƙaƙen suit babu abin da ke tashi a jikin sa sai ƙamshin haɗaɗɗun zafafan turarukan shi yana tafe yana ɗaure Igiyar Cover shoe ɗin ƙafafun sa kafaɗun shi Kuma ɗauke da jakar Computers a tsaye yake bayan ya gama ɗaure takalman cup ya ɗauka yana zuba tea da zafi zafi yake Kurɓar tea ɗin kafin ya gama ya dire cup ɗin ya kama hanyar fita. "Allah sarki Yaya sai haƙuri fa da mahaifi karka fasa fita Office dan Allah" Ya juyo yana mata Murmushi wanda ta jima bata gani a saman kyakykyawar fuskar shiba. "Hajiya shafa'atu kin taɓa ganin ɗa yayi fushi da ubanshi Akan me zanyi Fushi da dukiyata bayan ni ake tattalawa" Ya faɗa mata yana zira idanun shi cikin nata ya ɗage mata girar shi Guda kafin yabar mata falon Cikin tafiyar shi ta Jaruman maza Zaman dirshan tayi tana yarfe zufa da ƙyar ta saita kanta ta nufi part Ɗin Abba kuma tana tunanin maganar shi mai kama da harshen damo. Tana kuma zama a falon saƙon haihuwar Husna ya ziyarce ta wanda Mijin Husnar ya sanar da ita umarni ta bashi akan ya sama wa Husna ticket ɗin Kano ya amsa yana kashe wayar ƴan uwa ta shiga kira tana sanar Musu Husna ta samu baby boy kafin a hankali ta Kira Hadiza mai kawo musu ƴan aiki ta ce mata tana son yarinya Budurwa wadda zata dinga Kularwa da Husna jaririnta da sauran Hidimar Mai jego daga haka sukai sallama akan Hadiza zata kawo mata wannan Haihuwar ita ta mantar da Mama tunanin maganganun Anwar wanda tuni Gida ya ruɗe da shirin zuwan mai jego Tun kafin ma ta diro Gidan ƴan uwa suka soma zuwa da ƙawayen mama sabida harka in aka ce maka ta mai shi ce to ko ba dan Allah ba sai anzo. Da matiƙar farin ciki Hadiza ta shirya zuwa gidansu sa'adah sabida daman tunda suka rabu take Nanata tausayin yaran acikin zuciyarta to yau dai Allah ya nufa Gidan Alhaji Sule Kurfi suna neman mai aiki zata gwada kai wannan yarinya ko Allah yasa a dace. Da wajan la'asar hadiza ta fito daga gidanta ta hau mota zuwa Gidansu sa'a wanda yau suka tashi da farin cikin Mijin Aunty Murja ya sai wa Hajiya magani sabida haka sai suka kasance cikin walwala da farin ciki a wannan rana duk da tarin habaici da Umma take yi Musu amman su hakan bai dame suba. Ana yin la'asar sa'adatu ta fito da wanki tana yi a bakin Rijiya ta sunkuya tana saɓe kayan taji Muryar Hadiza tana sallama a tsakar Gidan nasu....... *YANKAN ƘAUNA...I! littafin kuɗi ne 500 naira zuwa wannan asusun bankin 0078174806 Sterling bank, idan kuma kati ne Mtn ko Airtel card na 500 hoton sa za'a ɗauka a turo,shaidar biya 09022260850* *ZAINTUNA MULTI TRADE KANO*🔥🔥 *KOMAI DA RUWAN KA SHINE TAKEN MU MUNA ARHA MUNA RAHUSA GA DUKKAN KAYAN MU DOMIN SAUƘAƘAWA MASU SIYA* *A ZAITUNA MULTI TRADE MUNA SIYAR DA* *KAYAN GWANJO* *KAYAN KITCHEN* *KAYAN ELECTRONIC* *GADAJE* *KUJERU* *KAYAN SAKAWA NA YARA DA MANYA DA JARIRAI* _A WANI ƁANGARAN MUNA YIN_ *GRAN JIKI* *ƘUN SHI DA BABU IRIN SA* *MUNA DA TURARUKAN WUTA HUMRA* *MUNA DA MAGUNGUNAN MATA* *GUMBAR UKU BALA'I* *GUMBAR TABAJE* *GUMBAR BUJENTA JAGAB* *GUMBAR SAKA MAI GIDA IHU* *MUNA DA ZAFAFAN KAYAN MATAN DA BABU IRIN SU*🔥🔥 *MUNA DA SUPLEMENTS* _ZAITUNA MULTI TRADE MUNA YIN_ *MAKE UP NA AMARE DAMA WAƊANDA BA AMAREN BA* *MUNA YIN SALOON* *MUNA DA YADIDDIKAN MATA DA TAKALMAN SU* _A ƁANGARAN ƘWALAMA KUMA MUNA_ *SIYAR DA ƊANYUN KAJI MASU ARHA DA GIRMA* *MUNA YIN PEPPER CHICKEN MAI DAƊIN GASKE* *MUNA SIYAR DA KAJIN BIKI SUNA* *MUNA DA EXCLUSIVE KAYAN SAWA DON AURE KO SHA'ANI NA FITA KUNYA KU NEMEMU* *KADA KU MANTA AKWAI KAYAN GWANJO MASU AMINCI MUNA FASA DEALER DAGA NAN HAR SALLAH* *MUNA DELIVERY NATION KO INA A FAƊIN ƘASAR NAN* *ADIRESHINMU NA NAN A GARIN KANO MARMARA OPPOSITE ASIBITIN YARA NA MARMARA TITIN NAGODA KU NEME MU A WAƊANNAN NUMBOBIN WAYAR KAMAR HAKA* 08136259679 / 07067338694/ 08036426589/08067336110/08060235089/07048985018 MUNA MARABA DA MASU SIYAN ƊAIƊAI KO SARI AKWAI RAGI NA MUSAMMAN GA WAƊANDA SUKA SAI KAYAN GWANJO MUTUM BIYAR NA FARKO *MULTI TRADE KANO*🔥🔥 *YANKAN ƘAUNA..!!*🌹 *NA* *AUTAR MANYA* ADABI WRITTER'S ASSOCIATION *12* Da murmushi a saman fuskar sa'adatu take amsa sallamar Hadiza Bayan ta tsame hannunta daga cikin ruwan wankin. "Lahh Baba Hadiza ce a gidan namu? sannu da zuwa" ta faɗa tana Dariya Hadiza taja kujerar gaban Sa'adah tana cewa. "Nice Sa'adatu yaya gida da Jikin Tsohuwar taku?" Sa'adah tace "Alhamdulillahi Hajiya jikin nata da sauƙi Mu shiga daga ciki" Hadiza ta miƙe suka ƙarasa ɗakin su Sa'adah Ummi tana bawa Hajiya abinci Tana ganin Hadiza ta faɗaɗa Far'a tana gaisheta Ruwa Sa'adah ta miƙowa Hadiza ta fita da sauri ta ƙarasa wankin ta dawo Lokacin Ummi da Hadiza suna ta hira wadda rabi akan yanayin ciwon Hajiya ne Sa'adatu ta zauna bata ce komai ba tana ta murmushi dama ita bata da yawan surutu ummi ta fita magana. "Ƴata wajan kifa nazo,Dama akan maganar aikin da muka aje ce wadda nace idan na samu zan gaya miki" Sa'adatu ta gyara zama tana sauraron Hadiza. "To An samu anan gaban ku Layin Muhalli Gidan Alhaji Sule Kurfi shahararran ɗan kasuwar nan ƴar sace ta haihu uwar ke son wadda zata ke taimakon mai jegon wajan raino da sauran hidindimu" Sa'adatu tace "To Alhamdulillahi aikuwa nagode Yanzu zamu je ko sai Gobe?" hadiza ta gyara zamanta tana cewa "Ai da yake na kwana ne yanzu zaki haɗa kayanki Mu tafi gudun kar a kawo masu wata" Jin aikin kwana yasa sa'adatu ta sauya yanayin Fuskarta nan da nan ta ɗaure Fuskarta "Ni dai bana son aikin kwana Baba Hadiza inna tafi Waze dinga kula da Hajiya Ummi abubuwan zasu yi mata yawa bayan haka ma ban taɓa Nisa dasu ba tun da na taso" Hadiza tai Murmushi tare da cewa "Yaro yarone Ko baki tare dasu ai kina da abin da zai riƙe su wannan aikin da zaki yi zai taimaki mahaifiyar ki dan ina miki kwaɗayin zakkah da sauran alkairai Kuma bama jimawa zaki ba ina ga daga ta gama wanka koma kafin Lokacin kin gama fa sai dai a ƙara samar Miki wani sannan kuna kusa daga kin ji kina son gida zaki tambayi Hajiya ki zo damma gidan akwai jami'an tsaro amman ni zan mata bayanin Komai da Komai" Ummi ita ma duk jikinta yayi sanyi amman sai ta daure dan ta ƙarawa sa'adah ƙarfin gwiwa "Dan Allah Sa'adatu kije ko dan ma kuɗin maganin Hajiya in danni ne karki damu Zan mata komai In sha Allah dama in da nice zan tafin ke zan ke tunani kodan Mutan gidannan amman ni kam karki damu Babu abin da zai gagare Ni Da yardar Ubangiji Allah yasa ki shiga a sa'a Allah yasa silar ƙarshen wahalar mu ne aikin naki dan wani abun in yazo ka ƙishi sai kaga ya zame maka alkairi" Da wannan ƙarfin gwiwa da Ummi ta bawa sa'adah suka samu harta haɗa ƴan kayanta a Ledar Viva baƙa Aikuwa data fito daga ɗaki da Ledar kayan idanun nan nata sunyi jajir tasha Kuka ta Ƙoshi zuwa tayi gaban Hajiya ta rungume ta tana kuka Hajiyar ma hawaye take a fili sa'adatu take cewa. "Wallahi zuciyata ciwo take Mini na rabuwa dake Hajiya amman yaya zanyi rayuwar tafiya take Lokaci Gudu yake bamu da mataimaki sai Allah kullum Jiya i yau, akan dole zan tafi na nemi Halak ɗina don na taimake ki bamu da kowa sai Allah Hajiya Allah ya baki lafiya Haƙiƙa zanyi kewarku" Ummi ma duk yadda taso danne nata kukan Hakan bai samu ba domin sai ta fashe da kukan itama Rungume Hajiya sukai Hadiza sai barin ɗakin tayi tana Share hawaye haƙiƙa Ƴammatan ababan tausayi ne rayuwar su abar tausayawa ce shiyasa tunda taji halin da suke ciki ta kasa samun kwanciyar hankali har sai da ta ga Sa'adah ta sami aiki sannan hankalinta ya kwanta tasan koba Komai zata rage wasu abubuwan sosai da Kuɗin albashin nata. Rufo ƙofar sukai suka baro Hajiya dan Ummi zata raka sa'adah dan taga muhallin da za'a kai ƴar uwar tata Ɗakin Baffa suka shiga sabida yau bai fita ba wai baya jin daɗi yana fama da Mura sukai sallama ya amsa musu Ummi ce ta faɗi maganar. "Baffa sa'adatu zata tafi Gidan aiki shine tazo yi maka sallama" Sai Lokacin ya ɗago yana binsu da kallo. "Ita bata da bakin magana sai ke tsagera to Allah raka taki Gona in kuma ta kwaso abin Kunya ta nemi wani Gidan ba nawa ba" Ummi tai saurin cewa. "Tunda tsanani da rashi da Buƙatar taimako bai saka ta zubda Ƙimarta ba In sha Allahu rabbi Neman halak alkairi ne a gareta" Tana faɗa masa hakan taja hannun sa'adah suka bar ɗakin suna ji yana zagin Ummi harda cewa sai tazama karuwa In sha Allahu su dai fita sukai dan Ko Umma ba suyi wa sallama ba domin Itama babu alkairi a harshenta. Suna tafe suna Ƙus ƙus daga gani sirri suke ita da ummi Hadiza ta Juyo tana cewa. "Dan hankalin ku ya kwanta Zan ranta wa sa'adatu dubu takwas Muje wancan shagon Ku sai wayoyin hannu Kona dubu uku da ɗari biyar biyar ne sai Ku sai layuka sai ku dinga waya ina ga hakan zaku fi samun kwanciyar hankali In yaso duk sanda Allah ya hore mata sai ta bani Kuɗina" Godiya sukai mata aikuwa suka je shagon Sukai sai wayoyin waɗanda suke clean Tare da sim card suka saka harda katin naira ɗari ɗari bayan sun gama suka tafi aikuwa bakin su yaƙi Rufuwa sabida farin Ciki Da ƙafa suka je har Layin Muhallin wanda tsiran su babu Nisa Tundaga farkon layin Suka sha Jinin Jikinsu sabida yadda manyan Gidaje suka cika layin a gaban wani ƙaton Gida Hadiza ta tsai dasu Gidan da fasalta kyan sa da tsarin sama ƙauyanci ne sai da Suka sha tambayoyi kafin abari su Shiga farkon Gate Ɗin wanda kafin sukai Cikin Gidanma sai da aka Kuma tsaida Hadiza har waya akai Cikin Gidan kafin a bari su Shiga daga Ummi har sa'adah bakin su ya rufe hadiza Kuwa Mita take tana sababin Kamar masu tsaron Gidan basa gane Mutane Koda yaushe kazo sai an maka tambayar tsiya Sukam su Ummi baki ya ɗinke dama akwai irin Gidajen nan a ƙasar nan ama cikin Unguwar su lallai mai Kuɗi ya Huta. Numfashin sa'adatu ya tsaya na wucin gadi sanda suka je bakin part Ɗin Mama dan wani azababban Kyau da tsari part Ɗin yake dashi wanda kwatan tashi ma ɓata Lokaci ne Da ƙyar suka iya buɗe Ƙofar Babban Falon da girman sa ya kusan zautar da tunanin su sa'adah tsarin sa da dukiyar da aka narka masa ce ta Firgitasu wannan rayuwa kamar ba za'a mutu ba zama sukai Mai aikin dake kaiwa da Komowa a falon ce ta kawo Musu ruwa da abinci Shinkafa da Miyar kaji da lemo Hadiza ta zage tana ci Ita kuwa Sa'adah Ledar Kayanta ta zazzage ta Ƙulle kayan a ɗankwali Nasu abincin ta Juye a ledar tana cewa Ummi idan taje Gida suci da Hajiya ta bawa Hajiya naman sosai taci Yadda Sa'adah tayi ɗinne ya ƙara Birge Hadiza lallai yarinyar akwai tausayi da Jin ƙai sai da suka kammala ko ace Hadiza ta kammala kafin Mama ta fito daga ɓangaren Bedroom Ɗinta Sa'adatu da Ummi suka gaishe da Mama cikin ladabi ta amsa a sake tana cewa. "Hadiza ki mini afuwa ina tare da baƙi ne ƴan barka ina yarinyar take?" Sa'adatu ta ɗago idanunta wanda suka haɗa ido da mama Sa'adatu ta saki Murmushi yayin da Mama kuma taji gabanta ya faɗi kaɗan. "Wannan ce Sa'adatu sunanta marayu ne dan Allah Hajiya A dinga taimakonta mahaifiyarta tana fama da shanyewar ɓarin Jiki dole ce ta fito da ita ma aikin" Mama ta ɗan yamutsa fuska. "Idan ban da abinki Hadiza meye na wannan jawaban zatai aiki zan biya ta babu rashin ci babu rashin sha a gidannan ga part ɗin mai aikina can Kande su zauna tare Sabida Kin san duk na kori ma'aikatana mata sai kande kaɗai na bari tana Mini Girki da gyara mana ɗakunan barcin mu yanzu maza nake dasu suke mini komai domin matan da kika kawo Min ban yi dace ba gaskiya basu da tsafta shiyasa duk na sallame su, To idan ita ɗin naga bata da matsala zan iya ɗaukar tama gaba ɗaya sabida Alhaji yana faɗan yadda maza ke mana share sharen Gidannan gaskiya" Hadiza ta kuma yin ƙasa dakai tana wa Mama godiya kafin maman tace. "Ba damuwa Zaku iya tafiya hadiza zaki ga saƙo ta bankin ki anjima" Sannan ta ɗaga Murya tana Kiran. "Kande! kande!" Da sauri wannan mai aikin data kawo Musu abinci tazo ta zube a gaban mama Dattijuwa ce sai dai da ƙwarinta sosai, mama ta kalleta "Kande ga mai aikin Husna nan ki kaita ɓangaren ku kin sami ƴa" kanden da far'a ta ɗauki Ƙullin kayan Sa'adatu tana cewa "aikuwa dai na huta zaman kaɗai ci damma da kayan kallo" Mama ta tashi ta koma inda ta fito Hadiza ta kalli kande tana cewa. "Dan Allah ga amanar tanan Kande Ƴata ce ta zumunci" kande tayi Dariya "Wallahi Hadiza karki damu waɗanda kika kawo ma da Hajiya mama ta kora ni bamu taɓa samun saɓani da suba sabida tace Mini kece kike kawo mata masu aiki Nice kaɗai ta samu a wajan wata ai ɗa na kowa ne Nima ina da su a ƙauye" Tashi sukai Hadiza da Ummi suka fita kande Kuma ta Nufi ɓangaren su da kayan sa'adatu wadda tabi su Ummi don yi Musu rakiya kamar ba zasu rabu da ummi ba sun Rungume Juna suna Ta kuka sai da Hadiza ta ɓanɓare Ummi Sannan Suka rabu da Junansu. Sa'adatu kuka take sosai haka ta juyo idanunta ko gani bayayi sosai a maimakon tayi part ɗin da aka kaita sai kanta ya juye ta nufi wani part ɗin na daban wanda ita sam bata tantance wanda aka kaita da shi ba Sai da ta shiga falon taga bambancin Girma da kuma tsari dan wannan bai da girman wancan kuma bai da wasu tarkace acikin sa daga Saitin Kujeru sai kayan kallo sai shinfiɗaɗɗan carpet sai Manyan haɗaɗɗun labulaye sai azababban ƙamshi mai kama Hanci data ke shaƙa Ƙoƙarin juyawa take don ta koma sai dai ƙafafun ta sun sage ne Lokacin data ɗaga idanunta dan ta kalli Motsin data ji ajikin Ƙofar dake kallonta idanunta ne suka Shiga cikin nashi....... *YANKAN ƘAUNA...I! littafin kuɗi ne 500 naira zuwa wannan asusun bankin 0078174806 Sterling bank, idan kuma kati ne Mtn ko Airtel card na 500 hoton sa za'a ɗauka a turo,shaidar biya 09022260850* *ZAINTUNA MULTI TRADE KANO*🔥🔥 *KOMAI DA RUWAN KA SHINE TAKEN MU MUNA ARHA MUNA RAHUSA GA DUKKAN KAYAN MU DOMIN SAUƘAƘAWA MASU SIYA* *A ZAITUNA MULTI TRADE MUNA SIYAR DA* *KAYAN GWANJO* *KAYAN KITCHEN* *KAYAN ELECTRONIC* *GADAJE* *KUJERU* *KAYAN SAKAWA NA YARA DA MANYA DA JARIRAI* _A WANI ƁANGARAN MUNA YIN_ *GRAN JIKI* *ƘUN SHI DA BABU IRIN SA* *MUNA DA TURARUKAN WUTA HUMRA* *MUNA DA MAGUNGUNAN MATA* *GUMBAR UKU BALA'I* *GUMBAR TABAJE* *GUMBAR BUJENTA JAGAB* *GUMBAR SAKA MAI GIDA IHU* *MUNA DA ZAFAFAN KAYAN MATAN DA BABU IRIN SU*🔥🔥 *MUNA DA SUPLEMENTS* _ZAITUNA MULTI TRADE MUNA YIN_ *MAKE UP NA AMARE DAMA WAƊANDA BA AMAREN BA* *MUNA YIN SALOON* *MUNA DA YADIDDIKAN MATA DA TAKALMAN SU* _A ƁANGARAN ƘWALAMA KUMA MUNA_ *SIYAR DA ƊANYUN KAJI MASU ARHA DA GIRMA* *MUNA YIN PEPPER CHICKEN MAI DAƊIN GASKE* *MUNA SIYAR DA KAJIN BIKI SUNA* *MUNA DA EXCLUSIVE KAYAN SAWA DON AURE KO SHA'ANI NA FITA KUNYA KU NEMEMU* *KADA KU MANTA AKWAI KAYAN GWANJO MASU AMINCI MUNA FASA DEALER DAGA NAN HAR SALLAH* *MUNA DELIVERY NATION KO INA A FAƊIN ƘASAR NAN* *ADIRESHINMU NA NAN A GARIN KANO MARMARA OPPOSITE ASIBITIN YARA NA MARMARA TITIN NAGODA KU NEME MU A WAƊANNAN NUMBOBIN WAYAR KAMAR HAKA* 08136259679 / 07067338694/ 08036426589/08067336110/08060235089/07048985018 MUNA MARABA DA MASU SIYAN ƊAIƊAI KO SARI AKWAI RAGI NA MUSAMMAN GA WAƊANDA SUKA SAI KAYAN GWANJO MUTUM BIYAR NA FARKO *MULTI TRADE KANO*🔥🔥 *YANKAN ƘAUNA..!!*🌹 *NA* *AUTAR MANYA* ADABI WRITTER'S ASSOCIATION *13* Wata irin faɗuwar gaba ce ta ziyarci Ƙirjinta a hankali ta soma Rintse idanunta tana jin wani irin Baƙon lamari yana mamaye mata dukkan sassan Jikinta a jikin bango ta rakuɓe kuma taƙi ɗauke idanunta daga Cikin Nashi kamar yadda shima ya kasa ɗauke idanunshi daga kanta Lumshe idanunta tayi tare da sauke wata Ɓoyayyar ajiyar zuciya tana sake Ƙure shi da manyan idanunta Tunda take bata taɓa ganin Namiji mai kyau irin shiba Kyan sa baze misaltu a gare taba sai dai daga kallo ɗaya taji wasu irin sinadarai masu kama da alamun so suna shiga cikin zuciyarta. A hankali taji saukar amon! muryar shi cikin Kunnenta wadda sauran kaɗan Fitsari ya zubo mata daga Jikinta a ɗan tsawace Kuma da ɗan sauti kaɗan yace mata. "who are you? And what are you doing in my living room?" Har lokacin Idanunshi suna kanta yana yi mata wani irin sassanyan kallo na ƙasan ido irin kallon da ƙarya ne ka gane ina Mutum yake kallo ajikinka. Hannayenta ta haɗe tana jin faɗuwar gaba Haɗa magana take yi acikin bakinta amman ta kasa Furta wa sabida wani Irin kwarjini da yayi mata Ji take gaba ɗaya Girman shi ya cika mata wajan duk da ba wani Ƙiba Gare shi ba amman Yana da tsayi sosai Kuma shi ba fari bane Baƙi ne Amman yana da Kyau mai tsayawa a zuciya Musamman Idanunshi Suna da Girma Kuma sun taimaka wajan Fito da zahirin Kyan shi Hancin shi dogo mai ɗan faɗi kaɗan sai madaidaicin Bakin shi wanda yake Ba jaba kuma ba Baƙi ba sai wata irin Ƙasumba data Cika masa Fuska wadda ta haɗe da Gemun shi dayay tsayi sosai Sumar dake Lulluɓe da saman Kanshi ita ta bawa sajen shi damar saukowa ya haɗe da ƙasumba da Gemun shi Yana da ƙaton tabon abin sallah, Gaba ɗaya Jikin shi kwantacciyar Gargasace wadda ta ƙarawa fatar Jikin shi baƙi sai dai Hutu da Jin daɗi sun sami damar taimako wajan ƙara Murje fatar shi tai wani Irin Luwi luwi, Haƙoranshi farare tas sanda yake mata magana Sanye yake Cikin Blue black Trouser sai white shirt wadda ta kama masa Jikinshi sosai daga tsakiyar shirt ɗin a buɗe take wadda ta bawa Ƙirjinshi damar bayyana a zahiri kana iya hango kwantaccen Gashin daya kwanta masa a saman Ƙirjin ya fito har wajan wuyan shi. A hankali sa'adatu ta saukar da idanunta a ƙasa dan Ko rabin tsayin shi bata kai ba. Anwar mamakin yarinyar yake mai kama da bebiya sai kuma ƙare masa kallo take kamar taga sabuwar Halitta tsaki yaja tare da daka mata wata razananniyar tsawar data sanyata Zurawa aguje tabar falon A daidai wannan Lokacin ta saki sabuwar ƙaramar wayarta wadda suka siya sanda zasu tawo. Ya sunkuya ya ɗauke wayar tare da zirata a Pocket ɗinshi dama fita zai zuwa Part Ɗin Innah daga nan kuma ya wuce masjid. Sabida haka fita yayi daga falon ya rufe Ƙofar part Ɗinshi yana tafe yana jan ƙaramin tsaki yana tunanin ma anya lafiyayyace yarinyar da haka yakai part Ɗin Innah gaba ɗaya suna falo Malam ne ya gangaro da Keken Guragun shi zuwa falo a daidai wannan Lokacin Anwar yake zama a saman One seater ganin Malam yasa ya tashi da sauri ya taimaka masa wajan Turo shi zuwa Cikin falon malam faɗa yake wa Innah akan tabar Tv a kunne bayan tana Jin ana kiran sallah da sauri ta kashe tana bashi Haƙuri Anwar Tura malam yayi suka fita masallaci Koda suka je masallacin ma bayan sun Idar da sallah Nasiha malam yake wa Anwar tare da Nuna Mishi mahimmancin Mahaifi yana gargaɗin shi da kada ya sake ya Juyawa mahaifin shi baya duk abin da Abban sa ke masa ya Jure watarana sai labari. Sai da sukai sallar Isha'i suka dawo Coffee kawai Anwar yasha yayi wa Innah sallama yabar Ɓangaren Har Lokacin Khalid bai dawo ba,sabida yaje taɗi ne wajan Wadda yake Burin aura. Sai da yazo Cire kaya ya ga wannan wayar ya ajeta a bedside drawer ya ɗaura tawul a ƙugun shi ya shiga wanka. Sa'adah Gaba ɗaya a hargitse ta ƙarasa part Ɗin Mama tana shiga suka ci karo da kande da sauri kande ta Cewa sa'adah. "Yawwa ƴata zo muje Na nuna Miki wajan namu ki gyara kayan ki kafin Mama ta kiraki" suka rankaya zuwa sashin nasu wanda sai an fita daga sashin mama sannan za'a shiga nasun Ƙaramin ɗakine mai gado guda Biyu sai banɗaki da tv a ɗakin da Komai dai na rayuwa dama kayanta kala Biyar tazo dasu sabida haka Ninke su tayi ta ɗora a gefen gado sai a sannan taga gidan layi kansu ita da Ummi Gabanta ne ya faɗi tabbas ta yarda wayarta a sashin wannan masifaffan to tayaya zata ɗauko kiran da Kande yi mata ne yasa ta miƙe tana tafe tana tunanin yadda zata ɗauko wayarta Mama ce ta umarci kande akan ta kaiwa Husna ita Bin bayan Kande tayi zuwa ɓangaran Jerin wasu ɗakuna Guda Uku na farko suka Shiga ƙamshi da sanyin sa suka mata maraba acikin Hancinta sai da kande ta rissuna sannan ta Cewa Matashiyar da batafi sa'adah a haife ba "Hajiya ƙarama ga mai aikin da mama tace a kawo Miki Ki ganta" a lokacin sa'adah ta kalli mai jegon tana Jinjina lallai Kuɗi ƙare magana sa magana ne bada ban haka ba wannan ƴar yarinyar ma nawa take da kamar kande zata dinga Rissuna mata kande ce taɗan Daki kafaɗun sa'adah wadda tai saurin Fara gaishe da Husna. A yatsine Husna take amsawa kafin tace. "Kande zaki iya komawa Ke kuma yaya sunan ki?" kande ta tashi ta fita Sa'adatu kuma tace mata. "Sunana Sa'adah" Taɓe baki Husna tayi tana Jijjiga yaron dake kafaɗarta. "Ba wani abun zaki mini ba kawai zaki na tayani rainon Yaron nan ne baku ma cewa nayi Ki taɓa mini shiba No Kayan kashin sa da fitsari da gyara Mini ɗakina zaki na yi sai dai Inna ga kina da tsafta zaki Dinga Goya shi In yana Kuka zamu dinga baki Dubu Hamsin a wata tunda zanyi wata Uku Ƙila kafin na Koma sabida Babanshi zai yi tafiya" Sa'adah tayi shuru bata ce komai ba. "Sa'adatu ko kuɗin yayi miki kaɗan ne?" Cewar Husna, Ajiyar zuciya sa'adah tayi. "A,a Aunty Dama" Sai tayi shuru Husna tace. "Dama meye? faɗi mana kuma ki daina ce mini Aunty ki ce Mini Husna Ko Maman Bassam yafi ai amman Aunty Nida banfi sa'arki ba ai kamar Yayi Girma" Murmushi Sa'adatu tayi tana yaba Kirkin Husna babu laifi tana da sauƙin kai in ta lura. "To Maman Bassam dan Allah in babu damuwa ina son ki bani Kuɗin wannan watan dazan fara aikin sabida mahaifiyata da bata da lafiya don dalilin tama yasa nazo aikin Zan bawa ƙanwata a sai magani da abin da zasu ci" Husna tai Murmushi tare da janyo hand bag ɗinta ta Lissafo kuɗin cas ta miƙawa Sa'adah wadda garin sauri har hannunsu yana Gugar na juna Godiya taita yiwa Husna kafin Ta sallameta akan Zuwa dare tazo ta soma aiki Ko bassam ya ɓata Pampers ɗin shi. Tana ƙoƙarin fita daga ɗakin suka ci karo da wata Budurwa fara zata shigo Da sauri Sa'adah ta Zube tana bawa Budurwar Haƙuri wadda taja tsaki tare da Kife Sa'adah da mari tana furta. "What kind of ignorant person? are you not looking in front of you?" Taja tsaki Fuwww tabar wajan ta nufi Cikin ɗakin hawaye mai zafi ya zubowa sa'adah daga Kuncinta Ga mari ga tsinka jaka uwa uba bata san mai ta faɗa mata da turancin ba dan ita ba iya turanci tayi ba Dan karatun nata sai a hankali da ƙyar ta samu tai candy wanda yau taje Ne Gobe taƙi zuwa. Ta shi tayi tabar wajan Ta nufi ɓangaren su Kifewa tayi a saman gado tana hawaye. Taji zafin marin ba ɗan kaɗan ba Tuno da Masifaffan ɗazu tayi gabanta ya faɗi da sauri ta Lumshe ido tana murmushi gaba ɗaya Zafin marin ma yabar mata Kuncin ta tuna masifaffan ɗazu wanda Hotonsa ke yawo a cikin Idanunta.*YANKAN ƘAUNA...I! littafin kuɗi ne 500 naira zuwa wannan asusun bankin 0078174806 Sterling bank, idan kuma kati ne Mtn ko Airtel card na 500 hoton sa za'a ɗauka a turo,shaidar biya 09022260850* *ZAINTUNA MULTI TRADE KANO*🔥🔥 *KOMAI DA RUWAN KA SHINE TAKEN MU MUNA ARHA MUNA RAHUSA GA DUKKAN KAYAN MU DOMIN SAUƘAƘAWA MASU SIYA* *A ZAITUNA MULTI TRADE MUNA SIYAR DA* *KAYAN GWANJO* *KAYAN KITCHEN* *KAYAN ELECTRONIC* *GADAJE* *KUJERU* *KAYAN SAKAWA NA YARA DA MANYA DA JARIRAI* _A WANI ƁANGARAN MUNA YIN_ *GRAN JIKI* *ƘUN SHI DA BABU IRIN SA* *MUNA DA TURARUKAN WUTA HUMRA* *MUNA DA MAGUNGUNAN MATA* *GUMBAR UKU BALA'I* *GUMBAR TABAJE* *GUMBAR BUJENTA JAGAB* *GUMBAR SAKA MAI GIDA IHU* *MUNA DA ZAFAFAN KAYAN MATAN DA BABU IRIN SU*🔥🔥 *MUNA DA SUPLEMENTS* _ZAITUNA MULTI TRADE MUNA YIN_ *MAKE UP NA AMARE DAMA WAƊANDA BA AMAREN BA* *MUNA YIN SALOON* *MUNA DA YADIDDIKAN MATA DA TAKALMAN SU* _A ƁANGARAN ƘWALAMA KUMA MUNA_ *SIYAR DA ƊANYUN KAJI MASU ARHA DA GIRMA* *MUNA YIN PEPPER CHICKEN MAI DAƊIN GASKE* *MUNA SIYAR DA KAJIN BIKI SUNA* *MUNA DA EXCLUSIVE KAYAN SAWA DON AURE KO SHA'ANI NA FITA KUNYA KU NEMEMU* *KADA KU MANTA AKWAI KAYAN GWANJO MASU AMINCI MUNA FASA DEALER DAGA NAN HAR SALLAH* *MUNA DELIVERY NATION KO INA A FAƊIN ƘASAR NAN* *ADIRESHINMU NA NAN A GARIN KANO MARMARA OPPOSITE ASIBITIN YARA NA MARMARA TITIN NAGODA KU NEME MU A WAƊANNAN NUMBOBIN WAYAR KAMAR HAKA* 08136259679 / 07067338694/ 08036426589/08067336110/08060235089/07048985018 MUNA MARABA DA MASU SIYAN ƊAIƊAI KO SARI AKWAI RAGI NA MUSAMMAN GA WAƊANDA SUKA SAI KAYAN GWANJO MUTUM BIYAR NA FARKO *MULTI TRADE KANO*🔥🔥 *YANKAN ƘAUNA..!!*🌹                   *NA* *AUTAR MANYA* ADABI WRITTER'S ASSOCIATION                      *14* Yana tsaye a gaban clothesset ɗinshi, ya ciro wasu  soft sleepwear masu kalar fari ya shirya kanshi Cikin su ya fesa turare ajikinshi Kan gado ya hau ya kwanta yaja blanket ya rufe rabin Jikinshi a hankali yake karanto addu'oi yana tofawa gabas da yamma Kudu da arewa, Kafin ya sanya hannu ya rage hasken ɗakin yabar iya  sleeping lamp, a hankali Yake sakin Numfashi sama sama yake jin ringing wanda ba kalar nashi bane hasali ma shi sai da ya kashe wayoyin shi kafin ya kwanta bacci dama haka tsarin al'adarshi yake sai yayi swich Off na wayoyin shi sannan yake yin bacci. Idanunshi da suka soma sauya launin kalar su sabida baccin daya fara kamasu ya buɗe ya jefasu Kan ƴar ƙaramar wayar dake Bedside drawer kafin ya miƙa hannunshi ya ɗauko wayar ya tsirawa Number Idanu UMMINA da babban baƙi aka rubuta wayar ta katse still Wani kiran ya shigo ya ɗaga kanshi yana kallon ɗan ƙaramin Agogon dake Jikin gadon shi ta hasken sleeping lamp ɗin daya bari Ba wani dare ne yayi ba amman da yake Lokacin Sanyi ne yasa garin yayi shuru sosai Musamman Cikin Gidan da ƙafafun Ma'aikatan dake Hidimar kaiwa da kawowa tai saurin ɗaukewa. Ƙara wayar tayi  Massage ne ya shigo. "Sa'adah ki ɗauka mana zan baki labarin Baffa" Abin da kawai aka rubuto Kenan Gaban shi ya faɗi ya tsirawa saƙon Idanu Yana maimaita Sunan acikin zuciyarshi wanda Girma da Ƙimar sunan baze faɗu a bakin shiba Sa'adah ya Kuma nanata wa acikin ranshi yaɗan cije laɓɓansa yana sakin Iska ta cikin su. Kira ya kuma shigowa da sauri kamar wanda ake bawa Umarni ya ɗaga wayar ya kara a saman Kunnen shi da ɗan ƙarfi Muryar mace ke sauka cikin Dodon kunnen shi wadda bata tsaya taji maganar wanda take wayar dashi ba bare su gaisa kawai magana take sakaka babu stop. "Sa'adah ina ta kewarki Hajiya taci abincin da kika bamu harda naman sai dai Baffa yayi Cin Mutunci sosai har yana cewa in Allah ya yarda sai Kin kwaso abin Kunya Yaya Kamalu ma yazo ya gama zage zagen sa harda cewa a nuna masa Wadda ta kawoki aikin sai rufe Ƙofa nai sabida yana ƙoƙarin dukana amman dai yau tashin hankalin sa yafi na Kullum Sa'adah ko zaki haƙura Ki dawo Gida don ita kanta Hajiya Tunda Muka Fito take hawaye har na koma Hawayen take sai da na rarrasheta gashi bata da bakin magana" Sai da takai aya a maganar sannan tace. "Wai ni kam kin zama kurma ne sa'adah ina ta magana kin mini banza?" Da sauri Anwar ya kashe wayar gaba ɗaya ya juya ya kwanta sai dai baccin yaƙi zuwa idanunshi kamar farko dama shi matsalar shi kenan In yana bacci aka tashe shi to da wuya in zai koma ta sauƙi Dire ƙafafun shi yayi a ƙasa ya kunna hasken ɗakin ya janyo system ɗin shi ya ɗora saman Cinyar shi ya kunna ya shiga tura saƙonnin Office har wajan 11yana aiki da ita kafin ya kammala ya aje Fita yayi daga bedroom Ɗinshi zuwa Falo yana duba tea flask ko zai samu ruwan zafi aciki sai dai babu Kuma yadda yake Jin sanyin nan sosai in bai Using da ɗan ruwan Ɗumi acikin shiba tabbas akwai damuwa Zira slippers yayi ya fita zuwa cikin Gida a dining ya zauna yana dudduba Tea flask ko zai samu duk wanda ya duba wayam yaja tsaki kaɗan Hanan ce ta fito daga Bedroom Ɗinta sanye Cikin Riga da wando na Bacci Cotton sai ɗan ƙaramin Hijab data ɗoro akai yunwa take Ji kamar taci Babu tana Isa gaban  dining ta sauke ajiyar zuciya Ganin Ya Anwar zaune ya sunkuyar da kanshi kamar mai Tunanin wani abu ayyanawa tai dama ace sunyi aure suna zaune acikin Gidan sune. "Yaya" Ta faɗa. Da sauri ya ɗago idanunshi da har Lokacin kalar su bata dawo daidai ba yaɗan Haɗe ranshi. "Baki iya sallama ba?" Taɗan tura baki kaɗan kamar wata Ƴar Baby. "Kayi haƙuri bazan kuma ba" Ƙoƙarin Tashi yake da sauri ta dafe hannunshi ta hanyar ɗora nata akai wani matsiyacin kallo daya watsa mata ne yasa tai saurin sauke nata hannun. "Ammmm yaya dama dama" ta faɗa tana Ƙifta ido. Ya saki Huci mai zafi kafin ya silale ya zauna a saman kujerar daining ɗin. "Please bring me a cup of tea now" a hankali. Shi kanshi bai san maganar ta fito daga bakin shiba da sauri ta bar wajan tana shiga kitchen ta ɗauraye tukunya a cikin sink ta zuba ruwa cikin tukunyar tare da sugar wanda bata san adadin yawan shiba ta Kunna cookergas Minti Biyu ya tafaso ta Juyo masa a Cup ta Fito ko Tea spoon bata saka aciki ba gaba ɗaya jikinta ya ɗaukanta da ta burgeshi Yana turiri ya amsa yana Ƙoƙarin kaiwa cikin bakin shi sabida yafi son yaji shayi na Ƙona mai baki yana ratsa masa Jikinshi Kurɓa ɗaya ya furzar dashi yana kallonta ta kwa zuba masa ido kamar zata haɗiye Shi. "Ke wace irin Sakarai ce kamar ki baki Iya dafa tea ba?" ya faɗa yana ɗan zaro mata idanunshi kaɗan Ƙwalƙwal Idanunta yayi gaba ɗaya Jikinta yayi sanyi Faɗa ya dinga yi mata hawaye yana bin Kuncinta dama shi abin faɗa baya yi masa wahala musamman gareta sabida tace tana son shi a yadda ta Lura kenan. Adaidai nan Sa'adah ta fito daga Ɗakin Husna wadda ta gama wanke kayan da Bassam ya ɓata na kashi tana tafe tana yarfe hannunta gab da zatabar falon taji sautin maganganu kamar na namiji tana ɗaga kanta Kuwa idanunsu suka haɗu dana Juna ai tattare Skirt ɗinta tayi zata sa Gudu tana cewa Yana aikin nashi kenan masifa. "Ke zonan Ke Kuma tashi kibar Min Gurinnan kafin nai Ball dake" Da Gudu Hanan ta miƙe tana Kuka tana share hawaye sai dai haɗa idanun da sukai da Sa'adah ne yasa Hawayen nata ƙafewa tana Bin sa'adah da kallo wadda ganin Hanan yasa gabanta ya faɗi wannan Ta ɗazun ce wadda ta mareta har tai mata turanci Tsaki Hanan taja Cike da Kishin Sa'adah wadda tun kallonta da ita na farko taji tana Kishin ta sabida kyan ta yayi yawa. Kafin ta hankaɗeta da sauri Sa'adah ta takure a bango tana raba idanunta Yi yayi kamar bai ga abin da Hanan ɗin tayi ba. "I told you to come here, ko zan cinye kine kin wani tsare ni da ido....." sai Kuma yayi shuru Lokacin Hanan takai ga Bedroom ɗinta. Iya ko zan cinyeki ne ta gane da kin tsare ni da ido amman sauran bata fahimta ba. A hankali take jan ƙafafunta zuwa wajan shi ga falon babu kowa. Tana zuwa gaban shi Kwarjinin shi ya cika mata Ido zubewa tai jagwab ta zauna agaban shi tana sauke Numfashi. "Kin iya dafa shayi" Bai jira mai zata ce masa ba. "Ki dafa ki kawo Min wannan ɓangaren da kika shigo ɗazu" Daga hakan yabar falon da sauri. Sabida yana matiƙar Buƙatar shayin Kuma yasan yanzu Inna tayi bacci bare yace ta dafa masa shi kam bai iya komai ba bare ya dafa da kanshi shiyasa ya zaɓi sabuwar mai aikin da bai san wani aikin take taka maimai agidan ba data dafa masa ganin da yayi kamar zatai tsafta. Sa'adah tai tagumi Cike da tsoro Hajiya tana gargaɗinsu Da kada su sake su Keɓanta da Namijin daba muharramin suba a duk inda suke su kare Mutuncin su. Tun kafin Allah ya jarabci Hajiya da lalura take gaya Musu hakan Gaba ɗaya Gidan sunyi bacci kawai sai ta kama hanya tayi ɓangarensa dan bata da Ƙima. To kuma in bata kai masa ba hakan zai zama laifi dan daga gani Yana da muhimmanci acikin Gidan. Ajiyar zuciya ta saki domin ko hanyar Kitchen ɗin ma bata sani ba. Sai kawai ta tashi ta Nufi ɓangaren su alwala tayi tai kwanciyarta sai dai Ƙirjinta cike yake da tsoron abin da zaije ya dawo. "Sa'adatu ki tashi kici abinci naga kin ɓata Lokaci wajan Hajiya Husna" Da ƙaramin sauti tace. "Baba na ƙoshi" Tsaki taɗan ja wanda yasa Baba kande tace mata. "Sai haƙuri Sa'adatu amman kika kwantar dakai zaki ci arziƙi" Sai ta tashi zaune. "Baba kande bama wannan ba, Wanine yace wai na dafa masa shayi nakai masa ɓangaren shi Ni bamma sanshi bafa Kuma dare yayi kina kallon ɓangaren babu kowa" Baba kande tace. "Waye kar dai Alhaji Ƙarami ne?" Taɓe baki Sa'adah tayi. "Wani dai mai faɗan tsiya mai ido kamar na Mayu" Dariya Baba kande tayi. "Ki rufawa kanki asiri Ki kai shayin nan Alhaji ƙarami ne lallai Yarinya kinzo Gidannan da ƙafar dama Tunda nake ko ruwa bai taɓa cewa na bashi ba Sabida haka maza tashi Muje na Rakaki Kitchen Ki dafa ki miƙa masa Ina wa Muhammad Anwar kyakykyawan zato ba zaki same shi daga cikin lalatattun maza ba In sha Allah yadda kika kai lafiya haka zaki dawo" Badan taso ba sai dan bata son yiwa baba kande Musu ne. Taja hijabi ta ɗora saman kayanta tana data sanin Gayawa baba kande maganar suka tafi zuwa babban Kitchen Ɗin Gidan wanda faɗin tsaruwar shima ɓata bakine Wasu Irin sinadaren haɗin shayine daga saudi ake kawosu baba kande ta nuna mata tana tsaye A kan sa'adah ta kammala haɗa shayin wanda dan tsananin Ƙamshi da kayan haɗi har kauri yake da mazarƙwaila aka dafa da zuma bada suga ba ta Juye a wani Dogon Kofi mai ƙananun Ƴaƴa ta ɗora a tray Baba kande ta Nuna mata Part Ɗin Anwar ta Nufi kai masa ciki sai dai Duk Notikan Jikinta sun saki sabida fargaba.........*YANKAN ƘAUNA...I! littafin kuɗi ne 500 naira zuwa  wannan asusun bankin 0078174806 Sterling bank,  idan kuma kati ne Mtn ko Airtel card na 500 hoton sa za'a ɗauka a turo,shaidar biya 09022260850* *ZAINTUNA MULTI TRADE KANO*🔥🔥 *KOMAI DA RUWAN KA SHINE TAKEN MU MUNA ARHA MUNA RAHUSA GA DUKKAN KAYAN MU DOMIN SAUƘAƘAWA MASU SIYA* *A ZAITUNA MULTI TRADE MUNA SIYAR DA* *KAYAN GWANJO* *KAYAN KITCHEN* *KAYAN ELECTRONIC* *GADAJE* *KUJERU* *KAYAN SAKAWA NA YARA DA MANYA DA JARIRAI* _A WANI ƁANGARAN MUNA YIN_ *GRAN JIKI* *ƘUN SHI DA BABU IRIN SA* *MUNA DA TURARUKAN WUTA HUMRA* *MUNA DA MAGUNGUNAN MATA* *GUMBAR UKU BALA'I* *GUMBAR TABAJE* *GUMBAR BUJENTA JAGAB* *GUMBAR SAKA MAI GIDA IHU* *MUNA DA ZAFAFAN KAYAN MATAN DA BABU IRIN SU*🔥🔥 *MUNA DA SUPLEMENTS* _ZAITUNA MULTI TRADE MUNA YIN_ *MAKE UP NA AMARE DAMA WAƊANDA BA AMAREN BA* *MUNA YIN SALOON* *MUNA DA YADIDDIKAN MATA DA TAKALMAN SU* _A ƁANGARAN ƘWALAMA KUMA MUNA_ *SIYAR DA ƊANYUN KAJI MASU ARHA DA GIRMA* *MUNA YIN PEPPER CHICKEN MAI DAƊIN GASKE* *MUNA SIYAR DA KAJIN BIKI SUNA* *MUNA DA EXCLUSIVE KAYAN SAWA DON AURE KO SHA'ANI NA FITA KUNYA KU NEMEMU* *KADA KU MANTA AKWAI KAYAN GWANJO MASU AMINCI  MUNA FASA DEALER DAGA NAN HAR SALLAH* *MUNA DELIVERY NATION KO INA A FAƊIN ƘASAR NAN* *ADIRESHINMU NA NAN A GARIN KANO MARMARA OPPOSITE ASIBITIN YARA NA MARMARA TITIN NAGODA KU NEME MU A WAƊANNAN NUMBOBIN WAYAR KAMAR HAKA* 08136259679 / 07067338694/ 08036426589/08067336110/08060235089/07048985018 MUNA MARABA DA MASU SIYAN ƊAIƊAI KO SARI AKWAI RAGI NA MUSAMMAN GA WAƊANDA SUKA SAI KAYAN GWANJO MUTUM BIYAR NA FARKO *MULTI TRADE KANO*🔥🔥 ​*YANKAN ƘAUNA..!!*🌹 *NA* *AUTAR MANYA* ADABI WRITTER'S ASSOCIATION *15* Jikinta a matiƙar sanyaye wanda yayi kama da wanda aka tsoma ta acikin ƙanƙara haka ta buɗe Ƙofar falon nashi ta shiga, wawiyar ajiyar zuciya ta saki Lokacin data ƙarasa shiga Cikin Falon Sanyi ne da ƙamshi suka cika ta, Kamar mai tsoron wani abun haka tai saurin aje tray ɗin hannunta tana Ƙoƙarin Juyawa domin ta koma sabida bata Ji alamun da Mutum cikin falon ba sai kawai taji sautin Muryar shi ta fita a hankali. "Kawo mini shi nan matsoraciya kamar wani zai kamaki" Gabanta ne yayi wata irin faɗuwa harda dafe Ƙirji tayi kafin ta ɗan zaro idanunta kaɗan wanda hakan yayi matiƙar yi mata kyau. Ɗauka tayi ta ƙarasa gabanshi yana zaune ya miƙe ƙafafun shi ya ɗora ƙafar shi ɗaya akan ɗaya. Ta ajiye a gaban shi. "Zuba min ki miƙo min" Ya faɗa a dake. Sosa idanunta tayi tana hamma! kafin ta ɗauki Cup ta tsiyaya masa aciki Ta miƙa masa Tsirawa hannun shi ido tayi kaɗan, Abin ya birgeta ko ina gashi ne kwance hatta a saman yatsun shi. Tana miƙa masa ta Miƙe zata tafi. "Zauna har na gama sai ki tafi da kayan" ya faɗa yana Kurbar shayin batare daya tsaya firfita shi ba. Wani irin haɗaɗɗan Ƙamshi da daɗi mai ratsa zuciya ne ya shiga Kwanyar shi ya Lumshe ido yana kurɓar shayin cike da mamaki dama ance yawanci ƴaƴan da suka taso Cikin rashin wadata sunfi Ƙoƙarin iya komai saɓanin ƴaƴan da iyayensu keda hannu da shuni waɗanda Suna kwance ake Musu komai Jingina kanta tayi da Jikin Kujera duk jinta take a takure ita gaskiya hakan ya zama takura a gareta sai dai bata da damar yi masa Musu Ya ɗauki wajan Minti Goma sha biyar kafin ya sallameta tana tafe tana haɗa hanya tsoro fall zuciyarta sabida yadda Ko ina yayi tsit a gidan. Tana aje kayan a kitchen ta Rufo Ƙofar part ɗin Maman ta nufi nasu Koda taje Baba kande tayi bacci Ƙwan ɗakin ta kashe ta kwanta ba jimawa bacci ya ɗebe ta cike da Wani irin yanayi a tare da ita. Anwar sai wajan 2 na dare bayan ya kammala nafilolin shi ya shiga Bedroom ya kwanta bacci washe gari ranar Sunday babu Office sabida gaba ɗaya ma'aikatan Kurfi Tex basa fita ranar Sunday Hutu suke Baccin shi yasha dan sai wajan 12 ya farka shima Khalid ne ya shigo ya tashe shi daga baccin suka fito falo suna kallon Ball. Baccin Saadatu rabi da rabine a ranar sabida rashin sabo ta saba kwanciyar ƙasan tabarma yau gata a lafiyayyen gadon daya sha katifa wai a haka ma gadon mai aikine ina ga kuma masu Gidan Da asubahi baba Kande ta tayar da saadatu akan ta tashi tayi sallah Miƙewa tayi sabida bata sallah tana fashi wanka tayi da ruwan ɗumi ta gyara Jikinta sosai Ta koma tayi kwanciyarta wajan ƙarfe Goma suka tashi daga ita har Baba kande Bayan sun gaisa Baba kande ta fita Ɓangaren su Mama ita kuma ta zauna gyara Musu ɗakin da wanke Musu bayin su da yake bata da saurin aiki sai wajan 11 ta kammala sannan ta fita ɓangaren maman ita ma tuno Wannan Budurwar ta jiya taji gabanta na faɗuwa addu'ar Neman tsari daga sharrin abin tsoro ta shiga yi taɗan sami Nutsuwa kaɗan kai tsaye ɗakin Husna ta Shiga suna zaune su Huɗu acikin ɗakin Husna tana bawa Bassam Nono sauran ukun kuma ko wacce ta miƙe ƙafa da waya a hannunta a ɗarare Saadatu ta ƙarasa gaban Husna ta rissuna har ƙasa Muryarta a sanyaye tace. "Maman Bassam ina kwana?" Da murmushi akan saman Fuskar Husna tace mata. "Lafiya lau nanny Bassam, yaya kwanan baƙon waje amman Kin ɗan makara Bassam yayi Kashi da tumbuɗi Suna toilet suna jiranki" Lokacin ɗaya daga cikin Ƴammatan taɗan Juyo tana kallon Saadah kafin tace. "Ke baki ga mutane bane a wajan Husna wannan wace Irin mai aiki kika samu marar tarbiya ni bamma ga amfaninta ba tunda muna da washing machine a gidannan wankin me zata yi?" Husna ta ɗan haɗe ranta. "Ni bana buƙatar Inji ya wanke Mini kayan yaro na sabida Masu kyau da tsada ne Zasu lalace wankin hannun Mutum yafi, Ke kuma Saadah baki ga mutane bane karki yarda a ƙara kawo Min ƙarar rashin gaisuwar Ki dan Jiya Aunty Hanan tace kin ture ta sanda zaki fita daga nan da yamma dan Allah Ki lura" Saadatu tai ƙasa da kanta. Tare da cewa. "In sha Allahu, Suyi haƙuri hakan baze ƙara faruwa ba" Sannan ta juya ta na gaishe dasu. "Wow Saadatu ko ma sha Allah dama nice da kyanki Gaskiya kina da kyau" Cewar ɗaya daga cikin ƴammatan wannan ta jiyan ce ta aje wayar hannunta tana kallon wadda ke yabon kyan saadah tsaki taja tare da cewa. "Kedai anyi banza ina wani kyau anan aba kamar Nunar rana dallah tashi ki bani waje" da sauri Budurwar ta fita tana Gunguni Ita dai saadah tashi tayi tabar wajan ta shiga Toilet Ɗin sai da takai zuciyarta nesa wajan wanke kayan sabida harda panties ɗin Husna da suka ɗan ɓaci da Jini Aikuwa tana wankin tana tara Miyau acikin bakinta zuciyarta na wani Irin tashi haka ta kammala da ƙyar ta wanke toilet ɗin tass sannan ta fito Husna ta shiga wanka ita kuma ta soma gyara ɗakin Bassam ne ya ke Kuka sosai Husna ce ta fito Jikinta duk Kunfa tana wa Saadatu faɗan tabar mata yaro yana kuka "To naji Kince karna taɓa shine shiyasa ban yi Gigin taɓa shi ba amman Kiyi haƙuri" Ta ɗauki yaron tana Jijjigashi, Husna kuma ta koma wankan sai da ta fito sannan ta miƙa mata shi ta fita Kitchen ta shiga wajan Baba kande ta taimaka mata wajan kammala girkin tana Miƙa kayan zuwa dining. Bayan sun kammala komai suka Ɗibi nasu zuwa ɓangarensu Suna Karyawa baba kande tana Yi mata nasihar kwantar da kai tare da yin biyayya ga ƴaƴan gidan baba kande ta ƙara da cewa. "Duk ƴaƴan mama basu da matsala sosai su kawai Ka basu Girmansu in kana binsu zaka ji daɗin zama dasu, Mai bala'in matsala Hanan Ita ce babba a ƴaƴan Mama kuma ba ƴar Gidannan bace a golace Fiƙe ake gaya Miki kafi ƙaya tsini, Nima kaina bata ganin ƙimata amman Husna Khairat Ihsan Gaskiya ba sosai Suke da damuwa ba sabida haka Ki kula sosai Saadatu naga Kina da hankali" Saadatu tai wa baba godiya anan suka cigaba da zama Baba kande ta kawo Musu ƙarshen zaman nasu ta hanyar kamo Musu tashar Arewa 24 Suna kalla Ga kuma sauran Ƙwai da farfesun da suka rage nan Saadah tana kallon Ragowar abin karin Hajiya da ummi suka Faɗo mata wanda Tun Jiya ta shiga damuwar rasa wayarta bare ta Kira Ummi taji yaya suka kwana ƙwalla ce ta taru a idanun saadah tashi tayi ta fita kai tsaye ɓangaren Sa ta nufa tana Tunanin Ko zata ga wayar tata Jin sautin muryoyi na tashi daga cikin falon nashi yasa ta Juya zata Koma wanda adaidai nan taji sautin Muryar shi. "Wacece anan wajan?" Tai tsuru Har zufa na karyo mata. "Zonan ina zaki tafi bayan na kamaki" Gabanta yana faɗuwa ta Juyo shi kuma lokacin har ya buɗe Ƙofar falon ya koma to tayaya ya gano ta bayan Ƙofar falon tana rufe. Ta jima tana kokonton binsa tare dajin faɗuwar gaba kafin tai Shahadar Bin bayanshi wanda shi tuni har ya Koma cikin falon Taja ƙofar ta buɗe ta shiga a Lokacin taga wani farin namiji ya shiga Cikin wata Ƙofa da waya a kunnen shi tai saurin ɗauke idonta daga kallon shi tare da mayar da akalar Idanun nata zuwa ga Masifaffan Jiya wanda yake kwance a saman Doguwar Kujera Jikinshi sanye da Baƙar jallabiya. "Ina kwana" Ta faɗa bayan tai ƙasa da ƙwayar idanunta. "Mai ya kawo ki nan ko yanzun ma ɓatan kai kika yi?" Anwar ya jefa mata tambayar. Girgiza kanta tayi. "Tom ina jinki" Tayi masa shuru. "Okay ba zaki magana ba? Ko Abin break kika kawo Mini dama kin barni da kewar baƙin shayin ki" Ta maimaita maganar a zuciyarta. Da sauri ta Kuma girgiza kanta. "Tab duk rashin maganata yau naga wadda ta fini yaya sunanki ma?" A hankali ta furta. "Sa'adatu" Ya ɗan sauke ajiyar zuciya yana Lumshe ido. "Wow Nice name Mamina!" Ita dai shuru tayi masa. "Yanzu ina so ki kawo Min irin wannan shayin na jiya amman ki tafi da wancan Flask ɗin sai ki zubo man aciki" Ta maimaita hausar tashi a bakinta tabbas hausar bata ba kano bace hausar tai kama da katsinanci. Ta tashi kamar wadda ƙwai ya fashe acikinta wurga ido take ko zata ga wayarta amman bata gani ba. Ta gefen shi ta wuce ta fita daga falon Ba tare data bari wata maganar ta Kuma haɗa suba. Tana Ƙoƙarin Fita daga part Ɗinshi suka ci karo da Mama wadda ita kuma lokacin ta fito ne daga wajan Abba wani irin kallo mama take aikawa da Saadah wanda kallon yasa saadatu ta saki Flask ɗin shayin dake hannunta Nan da nan Jikinta ya soma wata irin rawa kamar zata saka Ihu sabida kallon da mama take mata kallo ne mai kama da na Zargin wani abu Murmushi mama tayi cikin ƙwarewa da barikanci. "Saadah ko? kece mai aikin Husna da Hadiza ta kawo Mini jiya?" Da sauri saadah tace. "Ehh nice barka da rana" Mama tayi Murmushi. "Ɓatan kai kikai na ganki daga sashin Yaya?" Zufa ce ta karyo mata da sauri tace. "A,a Shine ya ce na dafo masa shayi dama jiya ne na dafa masa yau ma yace Mini na dafa masa" Mama tai Ƙoƙari wajan Ɓoye mamakinta sai ta sauke ajiyar zuciya. "Okay naga kamar Flask ɗin ma ya fashe zo Muje na baki ragowar na Babansa ki Miƙa masa Duk abin da yace Ki masa kiyi masa Kinji Shima yarona ne" Kalmar ta bawa Saadatu mamaki ƙwarai na cewa duk abin da yace tai masa tayi masa wannan kalmar kamar akwai gyara a cikinta. Bin bayan mama tayi zuwa Ɓangaren ɗakunanta wanda ta zaunar da Saadatu a falo, ita kuma ta shiga cikin ɗakin,Jim kaɗan ta fito tana Murmushi tare da Miƙawa Saadatu Sabon Flask. "Karki ce masa nina baki Kice tsautsayi ne ya samu wancan ya fashe a hannunki Shine Kika zubo masa a wannan Ki tabbatar yasha Kinji Saadatu sa'ar mata duk abin da ya buƙaci yana son ci Ki zo ki faɗamin Ni zan baki Ki bashi a zummar Ke kika sarrafa masa Kinji" Mama ta faɗa tana Murmushi Saadatu ma Murmushin tayi tare da cewa. "To mama bari na kai masa" Da farin ciki maɗaukaki a fuskar mama ta bi saadatu da kallo tana ayyana yau haƙona zai Cimma ruwa cikin sauƙi ashe wannan yarinyar Ni alkairi ta zame Mini. Saadah na tafiya tana tunani haka ta Nufi sashin Anwar tana ƙoƙarin shiga taga Giftawar wani ya fito daga Falon Tana jiyo sautin Muryar Shi yana cewa. "Khalid ka dawo mana Mu gama kallon" wanda take tunanin wanda ya fita ɗinne Khalid. Da Murmushi a saman Fuskarshi ta same shi a zaune a ƙasan carpet sallamar tace tasa yaɗan Sauya Fuska zuwa yadda take a Kullum wato a ɗaure. Ta aje masa Flask ɗin zata tashi yace mata. "Ɗan bani Cup a dining mana" A ranta tace ya cika Saka aiki sai ta Miƙe ta ɗauko masa. "Zuba min" Da alamun shi bai ma Lura da sauya Flask Ɗin ba. Ta zuba mai ta miƙa masa. Tea ɗin yana turiri ya ɗauka zai kai Cikin bakinsa Da sauri ta sanya hannu ta ture Cup Ɗin wanda ruwan zafin bai sauka a ko ina ba sai a saman Fatar hannun Anwar........... *YANKAN ƘAUNA...I! littafin kuɗi ne 500 naira zuwa wannan asusun bankin 0078174806 Sterling bank, idan kuma kati ne Mtn ko Airtel card na 500 hoton sa za'a ɗauka a turo,shaidar biya 09022260850* *ZAINTUNA MULTI TRADE KANO*🔥🔥 *KOMAI DA RUWAN KA SHINE TAKEN MU MUNA ARHA MUNA RAHUSA GA DUKKAN KAYAN MU DOMIN SAUƘAƘAWA MASU SIYA* *A ZAITUNA MULTI TRADE MUNA SIYAR DA* *KAYAN GWANJO* *KAYAN KITCHEN* *KAYAN ELECTRONIC* *GADAJE* *KUJERU* *KAYAN SAKAWA NA YARA DA MANYA DA JARIRAI* _A WANI ƁANGARAN MUNA YIN_ *GRAN JIKI* *ƘUN SHI DA BABU IRIN SA* *MUNA DA TURARUKAN WUTA HUMRA* *MUNA DA MAGUNGUNAN MATA* *GUMBAR UKU BALA'I* *GUMBAR TABAJE* *GUMBAR BUJENTA JAGAB* *GUMBAR SAKA MAI GIDA IHU* *MUNA DA ZAFAFAN KAYAN MATAN DA BABU IRIN SU*🔥🔥 *MUNA DA SUPLEMENTS* _ZAITUNA MULTI TRADE MUNA YIN_ *MAKE UP NA AMARE DAMA WAƊANDA BA AMAREN BA* *MUNA YIN SALOON* *MUNA DA YADIDDIKAN MATA DA TAKALMAN SU* _A ƁANGARAN ƘWALAMA KUMA MUNA_ *SIYAR DA ƊANYUN KAJI MASU ARHA DA GIRMA* *MUNA YIN PEPPER CHICKEN MAI DAƊIN GASKE* *MUNA SIYAR DA KAJIN BIKI SUNA* *MUNA DA EXCLUSIVE KAYAN SAWA DON AURE KO SHA'ANI NA FITA KUNYA KU NEMEMU* *KADA KU MANTA AKWAI KAYAN GWANJO MASU AMINCI MUNA FASA DEALER DAGA NAN HAR SALLAH* *MUNA DELIVERY NATION KO INA A FAƊIN ƘASAR NAN* *ADIRESHINMU NA NAN A GARIN KANO MARMARA OPPOSITE ASIBITIN YARA NA MARMARA TITIN NAGODA KU NEME MU A WAƊANNAN NUMBOBIN WAYAR KAMAR HAKA* 08136259679 / 07067338694/ 08036426589/08067336110/08060235089/07048985018 MUNA MARABA DA MASU SIYAN ƊAIƊAI KO SARI AKWAI RAGI NA MUSAMMAN GA WAƊANDA SUKA SAI KAYAN GWANJO MUTUM BIYAR NA FARKO *MULTI TRADE KANO*🔥🔥 ​*YANKAN ƘAUNA..!!*🌹                   *NA* *AUTAR MANYA* ADABI WRITTER'S ASSOCIATION                      *16* Ji tayi kamar Ruwan zafin a nata hannun ya sauka sabida haka sai ta saki ƴar ƙaramar ƙara tana Rintse idanunta, Da sauri takai hannunta saman Nashi hannun tana Murzawa wanda hakan Yayi daidai da sanda Fatar Hannun nashi ta Kwaye baki ɗaya wajan yayi wani irin ja naman wajan har wani farin ruwa ya tara. Toshe bakinta tayi da hannunta tana zaro idanunta waje gaba ɗaya Jikinta rawa yake hankalinta yayi matiƙar tashi. "Dan Allah kayi haƙuri" Ta faɗa Muryarta tana wani irin Rawa hawaye na bin saman fuskarta. "Ya isa tashi kije" Ya faɗa a hankali kanshi yana sunkuye sai faman taune ƙasan laɓen shi yake da alamun zafin na ratsa shi dan dai kawai namijin duniya ne shiyasa ya daure amman in da mace ce babu abin da zai hana ta saka Ihu. "Dan Allah kayi haƙuri" Ta kuma faɗa tana share hawayenta gaba ɗaya tsigar Jikinta tashi take. "Jeki abin ki" Ya kuma faɗa, Lokacin ya ɗago idanunshi wanda yayi ja kamar zeyi aman wuta tsoro ne ya kuma kama zuciyar Saadatu. Sai ta matsa can nesa dashi tana Leƙensa. A hankali ya tashi yana yarfe hannun ya shiga Bedroom ɗinsa Minti Kusan Goma ya fito sanye da wasu kayan wannan Karon Farin yadi ne mai shara shara ba Hula akan shi sai Makullin Mota. Bai ce da ita komai ba ya ratse ta gefenta ya wuce sai tashin Ƙamshin mayen turaren shi na Tom ford Oud wood daya bar mata acikin hancinta. Shi kam fita yayi zuwa Wajan Motar shi ya shiga da hannu ɗaya yaja kanshi zuwa wani ƙaramin Clinic Domin ayi masa dress ɗin hannun nashi sabida kawai dauriya yake amman ya Ƙonu iya ƙonuwa sai dai ko kaɗan bai ga laifin ta ba, sai ma mamakin shi daya ƙaru wanda ya zurfafa acikinsa mai yasa zata kare shi ai da ta bari yasha tea ɗin da gaske ya gane An sauya Tea flask ɗin kawai ya nuna kamar bai gane bane, Yasan da Biyu ta tankwaɓe Shayin dan kar ya sha ne to mai ya ruwanta da Kare shi Mamakin abin da tai shine ya tsaya masa acikin zuciyar shi yasan komai dake faruwa acikin Gidansu kawai nuna wa yake bai san Komai ba Domin a zauna lafiya. "You will have an hour's rest because of your body and symptoms of fever but I will give you an injection now" Cewar Likitan bayan ya gama duba masa wajan daya ƙone ɗin. Anwar dake zaune saman Kujerar dake facing likitan yaɗan Girgiza kanshi. "Bani son allura Doctor dama bani jin daɗi kwanakin nan" Ya faɗa a taƙaice. Murmushi Likitan yayi. "To amman dai ka ɗan kwanta ka Huta tunda kaima ka zama yaro Gudun allura kake" Ya faɗa yana Dariya ƴar kaɗan. Bai yarda ya kwanta a clinic ɗinba bayan ya kammala komai sukai sallama da Likitan ya fito da ƙyar yake driving Haka ya ƙaraso Gida a daddafe yayi sallar azahar aikuwa zazzaɓi yace mai salamu alaikum a nan saman carpet ya kwanta abin tausayi ya cure Jikinsa waje ɗaya yana ta rawar sanyi dan ko bedroom ɗinshi bai iya kaiwa ba so yake ya kira Khalid ma yazo ya kira mai Likitan shi amman ina ya kasa. Da wani irin farin ciki na cin nasara Mama take waya da Hajiya turai matar yayanta Alhaji jamilu. Daga ɓangaren Turai ta ɗauki wayar tana dariya tare da kirari wa Mama. "Kin ci gida kinfi ƙarfin matar Gida ƙanwata ta kaina yaya ake ciki?" Mama tana dariya tace. "Da saura Hajiya turai yau dai Allah yayi aure da marar kwabo, Husna ta sami wata yarinya mai aiki Jiya tazo to ina tunanin dutse yayi tunbuɓe da farar fata harya shagala, Ni kuma nai amfani da damata na shigar da Ƙoƙon barata" Hajiya turai dan dariya har ƙwarewa tayi sabida jin Yadda Ƙiri Ƙiri Shafa'atu ta mayar da sunan ɗan Mijin nata dutse. "Ki gayan yadda zan fahimta mana shafa kin bani maganar a rabe" Mama ta gyara zama acikin Bedroom Ɗinta ƙafa ɗaya kan ɗaya gefenta yankakkiyar tufa ce take cinta ga sanyin Ac tana ji ajikinta. "Husna ta ba tazo ba, To shine jiyan aka samo mata ƴar budurwa saboda taimako danni Abban su yana nan Kin san ina tare dashi Lokacina bai da yawa, To gaskiya yarinyar Tana da kyau dan bama zaka ce zatai aiki ba to Nafi zaton Wancan Dutsen son yarinyar yake koma dai meye bani da masaniyya dan in ba waccan matsiyaciyar baraka ba, Baya yarda da kowa agidannan sai ko ɗanta Amman abin mamaki shine jiya Yasa yarinyar ta dafa masa shayi yau ma haka tun Jiya Hanan tazo tana Kuka tana shaida Mini Nace tai Haƙuri zan ɗauki mataki, Na kama yarinyar ta fito daga sashin sa da bakinta tace Shine yace mata ta dafa masa shayi Jiya yau ma haka, Inda na yarda da ita nasan ba Munafuka bace shine data gayan jiya ma yace ta dafa masa Kinga banga na jiyan ba na yau na gani amma ta gaya Min sabida haka zanyi amfani da ita wajan Cimma Burina zanyi amfani da ita wajan ganin bayan ANWAR" Adaidai nan sa'adah ta juya da sauri tabar falon mama sabida tazo ne ta shaida mata ta kai masa shayin amman an samu akasi ya ƙone dan duk azatonta yaron Mama ne sai dai koda ta kawo kanta taji abin da yafi ƙarfin kanta. Dariya Hajiya turai tayi. "Tabbas Shafa kinyi kyan kai Duk magungunan da muka amso muka rasa yadda zamuyi dasu kinga ga hanya nan duk abin da yace yana so saiki bata takai masa a zummar ita tayi Koda wasa kada ki Kuskura Ki nuna da wata manufa a ranki Ko ita yarinyar karki Nuna mata cewar ga abin da yake zuciyarki" Dariya mama tayi. "Aini hadari ce sa gabanka inda kake so! ƙaryar Mutum ya gane abin da yake rai da zuciyata, Ni yanzu ta rai nake bata so ba Burina naga bayan anwar so nake ya mutu kamar yadda Bokan daya bamu maganin nan ya tabbatar mana da in yaci zai Mutu Mutuwar da babu wanda zai zargi komai to Burina kenan dan ni yanzu bata soyayyar da Hanan take masa nake yiba sabida nasan ba ze taɓa auranta ba yadda zuciyarshi Ɗinnan take kamar dutse, To na fison ya sheƙa naci kare na babu babbaka ko ma Huta da Ƙulla Tuggu nida yaya Mutuwar sa ita ce mafita kaɗai, Don inna barshi a raye tabbas zai aure Kuma zai haihu" Dariya Turai take kafin tace. "Tabbas in ya rasu zamu huta ne da Ƙulla masa sharri wajan Ubansa Kinga daga nan kowa ya huta, Amman Kina ganin maganin zai aiki dan Mun kai wata Shidda fa da amso shi" Mama tai Murmushi. "Ko jiya nai waya da shi ya tabbatar da inna sami hanya nai ta zuba masa yana ci a hankali zai ratsa Jikinshi rana ɗaya za'a wayi gari aga baya duniyar Kinga ko yanzu Tunda har yana cin abincin wannan yarinyar ai shikenan Magana ta ƙare, Haba ni ai ban taɓa ganin Dutse irin Anwar ba baya cin Komai fa namu sai ruwan zafi kaɗai zaizo Dining ya ɗiba ya zuba sugar da Lipton tea ko ya haɗa coffee yasha amman bayan su duk Irin Girki daze gani baya ci, Sai dai Baraka ta girka masa, To kinga shi ruwan zafi ta ina zan zuba magani aciki bayan fari ne tas wannan jaraba damai tai kama Har yanzu Burina yaƙi cika" Da haka sukai ta tattauna maganganunsu na Mugun Nufi akan Anwar. Sa'adah jikinta rawa kawai yake ɗakinsu ta faɗa ta shiga Toilet tai zaman Dirshan aciki sai Kuka take Dama har yanzu akwai Mugaye irin haka tabbas Umma Muguwace ajin farko amman tana zaton wannan matar Babar Umma ce tunda gashi nan tana ji da Kunnenta zata ga bayan Wanda take zaton ɗan Mijin tane. Tarin tambayoyine a zuciyar sa'adah sai dai wa zata tara dasu ta yaya zata kare rayuwar Bawan Allah wanda ake farautar ranshi. Jikinta gaba ɗaya yayi sanyi domin bata san ta  inda zata fara ba ajiyar zuciya ta saki kafin ta tari ruwa ta wanke Fuskarta ta fita waje ta zauna tare da rafka tagumi. Har wajan bayan sallar azahar tana takure sai da baba kande ta shigo sannan ta ɗan saki Jikinta tana son sanar da Baba kande zuciyarta Kuma tana kwaɓarta akan bata san halin Baba kanden ba kar ta gaya mata maganar ta zamo mata matsala. Sai da rana ta ɗanyi sanyi wajan ƙarfe Uku sannan ta sanya Hijabinta tabar ɗakin kai tsaye Wajan Husna taje ko tana da aiki samu tai suna bacci sai ta rufe musu Ƙofar tabar wajan... "Saadatu sa'ar mata" Muryar mama a bayanta. Jikinta ne ya soma rawa Nan da nan gabanta ya yanke ya faɗi kafin tayi ta maza ta juyo tana Murmushi. "Sannu da fitowa Hajiya" Ta faɗa tana zubewa a ƙasa. "Tashi mana Sa'ar mata ya kuwa sha shayin nashi Kinsan yayan nasu ne da Jin ƙyanƙyami" Sa'adah tai murmushi kaɗan. "Eh sai da naga ma yakai Cup ɗin bakin sa sannan na baro Wajan" Mama ta wani zaro ido. "Da gaske?" Sai kuma ta gyara Nutsuwarta. "To shikenan duk abin da yace yana so ki fara sanar dani kafin ki kai masa karki yarda na sami labarin Kin kai masa abu ba tare da sanina ba" Da sauri ta girgiza kai tana cewa. "In sha Allahu Hajiya" Mama tabar wajan saadatu tabi ta da kallo. Tsaki Hanan taja wadda take kwance saman doguwar Kujera tana hararar saadah wadda ta miƙe zuciyarta tana Ingizata akan taje taga a wani hali Bawan Allah nan yake. Fita tayi daga falon kai tsaye ta Nufi sashin Anwar.*YANKAN ƘAUNA...I! littafin kuɗi ne 500 naira zuwa wannan asusun bankin 0078174806 Sterling bank, idan kuma kati ne Mtn ko Airtel card na 500 hoton sa za'a ɗauka a turo,shaidar biya 09022260850* *ZAINTUNA MULTI TRADE KANO*🔥🔥 *KOMAI DA RUWAN KA SHINE TAKEN MU MUNA ARHA MUNA RAHUSA GA DUKKAN KAYAN MU DOMIN SAUƘAƘAWA MASU SIYA* *A ZAITUNA MULTI TRADE MUNA SIYAR DA* *KAYAN GWANJO* *KAYAN KITCHEN* *KAYAN ELECTRONIC* *GADAJE* *KUJERU* *KAYAN SAKAWA NA YARA DA MANYA DA JARIRAI* _A WANI ƁANGARAN MUNA YIN_ *GRAN JIKI* *ƘUN SHI DA BABU IRIN SA* *MUNA DA TURARUKAN WUTA HUMRA* *MUNA DA MAGUNGUNAN MATA* *GUMBAR UKU BALA'I* *GUMBAR TABAJE* *GUMBAR BUJENTA JAGAB* *GUMBAR SAKA MAI GIDA IHU* *MUNA DA ZAFAFAN KAYAN MATAN DA BABU IRIN SU*🔥🔥 *MUNA DA SUPLEMENTS* _ZAITUNA MULTI TRADE MUNA YIN_ *MAKE UP NA AMARE DAMA WAƊANDA BA AMAREN BA* *MUNA YIN SALOON* *MUNA DA YADIDDIKAN MATA DA TAKALMAN SU* _A ƁANGARAN ƘWALAMA KUMA MUNA_ *SIYAR DA ƊANYUN KAJI MASU ARHA DA GIRMA* *MUNA YIN PEPPER CHICKEN MAI DAƊIN GASKE* *MUNA SIYAR DA KAJIN BIKI SUNA* *MUNA DA EXCLUSIVE KAYAN SAWA DON AURE KO SHA'ANI NA FITA KUNYA KU NEMEMU* *KADA KU MANTA AKWAI KAYAN GWANJO MASU AMINCI MUNA FASA DEALER DAGA NAN HAR SALLAH* *MUNA DELIVERY NATION KO INA A FAƊIN ƘASAR NAN* *ADIRESHINMU NA NAN A GARIN KANO MARMARA OPPOSITE ASIBITIN YARA NA MARMARA TITIN NAGODA KU NEME MU A WAƊANNAN NUMBOBIN WAYAR KAMAR HAKA* 08136259679 / 07067338694/ 08036426589/08067336110/08060235089/07048985018 MUNA MARABA DA MASU SIYAN ƊAIƊAI KO SARI AKWAI RAGI NA MUSAMMAN GA WAƊANDA SUKA SAI KAYAN GWANJO MUTUM BIYAR NA FARKO *MULTI TRADE KANO*🔥🔥 *YANKAN ƘAUNA..!!*🌹                   *NA* *AUTAR MANYA* ADABI WRITTER'S ASSOCIATION                      *17* Rasa yadda zatayi ta shiga cikin falon nashi tayi, ga zuciyarta ta ɗokanta da taga a cikin wani irin hali yake, Daga tai nufin buɗe ƙofar falon sai ta dawo da baya ta wani dafe ƙirjinta da hannunta wanda Ƙirjin nata ke faman Lugudan duka dum!dum! Sau wajan uku tana yin hakan a karo na huɗu ne taji zuciyarta ba zata jure ba sai kawai ta Buɗe Ƙofar ta shiga Duk da rana ce amman sai yanayin falon ya koma kamar Duhun dare sabida Manyan labulayen dake zagaye da falon ga hasken shima a kashe yake tsaye tayi tana murza hannunta sabida bata kawo yana ciki ba tana Ƙoƙarin saka ƙafafunta don ta Juya taji sassanyar Muryarshi wadda tai kama data marar lafiya. "Mami zonan" Sai tayi duru duru ta rasa da wa yake wa kuma yake Kira sai ta kuma Ƙoƙarin tafiya. "Please mami zonan ki Miƙo min wayata" Cak ta tsaya tana jan numfashi Ita ce Mamin kenan meye dalilin shi na Ɓoye mata suna alhalin tana ƴar aiki a gidansu kuma duka duka Jiya tazo Gidan nasu Amman har ya sauya sunanta, Tunanin datai na sunan nata ko Wani suna ne gare shi mai Daraja yasa taja ƙafafunta da suka mata sanyi Ta ƙarasa Wajan shi. Jingine yake da Jikin Bangon ɗakin ya cusa kanshi a tsakanin Cinyoyinshi Hannun shi mai Ƙunar Kuma yana dafe da Ƙuncinsa. "Sannu a ina wayar taka take?" Ta faɗa bayan ta zube a gabanshi. Da hannu ya nuna mata wayar dake yashe acan ƙasa tai saurin Miƙa masa tana jada baya Fuskarta ta sauya hankalinta a matiƙar tashe. "Nice sanadi dan Allah kayi haƙuri tsautsayi ne" Muryarshi ce ta katseta yana magana a hankali. "Khalid kazo ka kiramin Doctor Please" Daga haka ya katse wayar falon ne yayi tsit. Daga shi har Saadatu babu wanda yayi magana Minti kusan Biyar sai ga Khalid ɗin wanda ganin Mace a wajan Anwar ya bashi mamaki, amman bai nuna ba ya shiga Kiran Doctor ɗin a hankali saadatu ta tashi zata bar falon Muryarshi ta katse ta. "Mami kin iya shara, Dan Allah share Min Bedroom ɗina ki wanke Min Toilet" Amsa mai tayi tana tashi Khalid ya bita da kallon Mamaki bakin Khalid fall tambayoyi amman ya gaza Furtawa sabida ba lokacin tambayar bane Minti kaɗan doctor yazo allura yayi ma Anwar tare da bashi magunguna. Khalid ya tafi raka doctor Bayan ya dawo ya tarar Anwar na bacci Sabida haka sai ya fita. Tsananin mamakin tsaruwar Bedroom ɗin ya sanya Saadatu sakin baki dan tasha ƙauyanci kafin ta gyara masa gado ta Share ɗakin ta goge tas bayan ta gama da nan ta shiga toilet nan ma wanke shi tayi duk da babu datti tazo ta haɗe kayan shi da suka zubo ta gyara ta Kunna turaren wuta sai la'asar ta gama Sabida bata da zafin nama. Lokacin data fito falon Baccin yake har Lokacin bai farka ba, sabida haka sai ta wuce ta fita zuwa sashin su. Lokacin data ƙarasa Husna ta tashi daga baccin Gyara mata ɗaki tayi a gurguje ta kammala mata komai sabida akwai baƙi sosai a babban falon Gidan bayan ta gama ta shiga wajan su tana shiga ɗaki zama tayi a bakin gado tare da rafka tagumi tana ganin kanta abin tausayi Amman Mutumin nan yafi bata tausayi fiye da kanta sabida kana kallon shi kasan yana da tarin damuwa. Tsintar kanta tayi tana mai ɗaga hannu tana hawaye tana roƙar Allah daya yaye masa damuwar shi, Bayan ta shafa ta cigaba da mamakin dama masu Kuɗi suna da damuwa har haka. Kaɗaici kewa duk ya dami saadatu. Haka ta zauna har akai magariba bayan ta idar da azkar sabida har Lokacin bata sami tsarki ba Fita tayi Kitchen wajan Baba kande ta taimaka mata wajan Haɗa Girkin dare baba kande se mita take na yadda yau taita sauke ɗora sabida baƙi ƴan barka. Bayan sun kammala Saadatu tukunya ƙarama ta samu ta zuba ruwa da kayan haɗin shayi ta Ɗora tana tsaye ya tafasa ta juye ta haɗa komai cikin Dogon tray ta fita dashi zuwa ɗakin su sai da aka yi sallar Isha'i ta miƙe bayan ta watsa ruwa gami da sauya kaya ta ɗauki tray ɗin ta nufi wajan shi tana tunanin koya ci abinci Gaba ɗaya tausayi rayuwar shi take bata tana Jin ina ma zata ji labarin shi koda kaɗan ne domin daga gani akwai abubuwan dake tare dashi. Raɓewa tayi ajikin ƙofar falon shi sabida jin sautin maganganun dake fita daga cikin falon nashi Allah ya gani ba laɓe tayi ba dalilin tsayawar tata gudu take in ta Koma da kayan shayin Wani zai iya ganinta acikin ahalin gidan shiyasa ta zaɓi ta dakata har baƙin nashi su Fito sai ta shiga takai masa. "Anwar karfa kai wa rayuwarka Illah shekaran Jiya Likita ya gama faɗa akan ciwon ka yau gashi ka Kuma kwanciya Ni bana son wannan yawan damuwar taka tunda ba cikakkiyar lafiya gare kaba" Muryar mace ke tashi acikin falon. Shi kam ba'a jin abin da yake faɗa sabida ƙaramin sauti da yake amfani dashi maganganu suke waɗanda suka danganci ban haƙuri da Nasiha da matar ke masa kafin ta gama ta fito Ɗauke Numfashi Saadatu tayi Lokacin da matar ta gama maganar ta fito daga falon, Wuff saadatu ta faɗa cikin falon tana raba ido yana kwance a saman Sopa jikinsa sanye da Singlet da Dogon wando yana ganinta yaɗan sauya fuska yay kamar bai ji daɗi a yadda ta same shiba. Ƙasa tayi da kanta bayan tai sallama ya amsa mata a taƙaice. "Yaya jikin naka dan Allah kayi haƙuri" Ta faɗa kanta ƙasa tana ajiye Tray ɗin hannunta. "Ke ni wannan ban haƙurin naki ya isa tashi kije" Jitai gwiwarta ta saki a ranta take ayyana Saadatu kin zaƙe da yawa tunda bai neme kiba meye zaki kawo kanki Gurin wanda yafi ƙarfin ki. Tashi tayi zata tafi. "Zoki ɗauke wannan abun" Ya nuna tray ɗin da hannun shi mai lafiyar. Hawaye ne ya wanke mata fuska ta sunkuya zata ɗauka yabi fuskarta da kallo. "Kukan na menene Tell me?" Bata yi magana ba domin in da amsar da zata biyo bakinta kuka ne mai ƙarfi ta yaya ta Ƙona shi ya kwanta Ciwo ta kawo masa shayi dan ta duba shi ya gwaleta Ji take kamar ita ce silar Komai na ciwon shi shiyasa taji hankalinta ya gaza kwanciya. "Mami Come here" Ya faɗa yana kallonta. Ta fahimci me yake nufi sabida haka zuwa tayi gabanshi ta zauna. A hankali ya kalleta. "Ke sunan mahaifiyata gareki, Aikin me kika zo gidannan sannan ke a ina kike?" Da nutsuwa ta ɗago taɗan kalle shi. "Ina layin ɗorawa nazo ne ina wa Wadda ta haihu anan gidan aiki ne.......... Taɗan bashi labarin dalilin zuwanta gidan nasu. "Ina baki kuɗin maganin mama zaki koma gida ina nufin ki koma ku cigaba da Jinyar mahaifiyarku sabida duk wata ƴa mace Mutuncin ta gidan su ko gidan Mijinta yanzu haka kowa da irin kallon da zai Miki" Tunda ya soma mata maganar taji girman shi yana ƙara ƙaruwa cikin idanunta shine Mutum Na farko a duniya daya soma taimakon ta a maza batare daya nemi komai daga wajanta ba. Hawaye ya wanke mata fuska. "Nagode Allah ya jiƙan mahaifa in sun mutu in suna raye Allah yaja kwana, amman na riga na amshi Kudin wannan watan" Ya tsareta da girman idanunshi. "Miye kikai da kuɗin?" Ya faɗa cikin hausarshi wadda take Nuna Ainihin harshen shi wato na katsinanci. "Dama zan kai wa Ummi ne sabida kula da Hajiya" Shuru yayi Kamar baze yi mata magana ba can yace mata. "I understand you, zaki iya tafiya Ki shirya kayan ki" Daga haka ya Mayar da kanshi ya kwantar. Tashi tayi Jikinta duk yayi sanyi harta kai Ƙofar fita ta kuma dawowa. "Me zan ce wa Hajiya?" Shuru yayi mata sai da ta kuma nanatawa. Sannan yace mata. "Kice mata Anwar yace zai mayar dake Gidan ku, Ki basu kuɗin da suka baki" Jimm tayi tare da sakin Ajiyar zuciya kafin ta fita daga Falon nashi. Daran ranar Saadatu bata rintsa ba, Ta rasa ina maganganun sa suka dosa amman ta bawa zuciyar ta amsa da Taimakonta yake so yayi. Washe gari Sabgarta ta shiga ganin bai mata magana ba. Shima a nasa ɓarin Ayyuka ne suka taru akan shi a office, Ga Binciken daya tsaurara akan Fitar da kuɗin da akai bawai Biyan Kuɗin ne yayi Mishi ciwo ba A,a zafin Zargin da Abba ke masa shine ya ƙara tunzura shi akan dole ma sai ya Gano yaya akai Kuɗin suka fita wannan dalilin yasa a wannan rana ya dakatar da Alhaji Jamilu ya kuma dakatar da Chief Information Officer lamarin daya Girgiza zuƙatan mutane Biyun wato Alhaji jamilu yayan Mama matar Mahaifin Anwar da Amininshi wanda suke haɗa ka wajan cuta da handama acikin Kamfanin. Anwar bai shigo gidan ba sai yamma Lis part Ɗin Innah ya wuce yaci abinci sannan ya fito zuwa nashi part Ɗin Lokacin daya shiga ana kiran sallar magariba alwala yayi ya fita masallaci sai da yayi sallah sannan ya Watsa ruwa Cikin shiga Black Jeans da white shirt ya fito yana ta baza ƙamshin turaren shi na Tom ford Oud wood, Babban falon su ya Nufa Baba kande tana ta hidimar haɗa Girki da sauri ta russuna tana gaishe dashi ya dakatar da ita. Dan baya so babba kamarta tana rissuna mai. "Baba kiramin wannan yarinyar mana" Bata fahimta ba. Yanayin yadda take yine ya nuna masa hakan. "Wadda aka kawo sabuwar nan" Da sauri baba kande ta juya ta shiga ɓarin su ta kirawo saadatu data ke zaune ta idar da sallah dan Lokacin ta sami tsarki sabida dama bata wani Jimawa. Gaban sa'adah ya faɗi sanda Baba kande ke sanar da ita Alhaji ƙarami na kiranta. Tashi tayi ta biyo bayan Baba kande zuwa falon. Baba kande ta wuce Kitchen ita kuma ta Nufi inda yake tsaye ya harɗe hannayen shi a saman Ƙirjin shi....... *YANKAN ƘAUNA...I! littafin kuɗi ne 500 naira zuwa wannan asusun bankin 0078174806 Sterling bank, idan kuma kati ne Mtn ko Airtel card na 500 hoton sa za'a ɗauka a turo,shaidar biya 09022260850* *ZAINTUNA MULTI TRADE KANO*🔥🔥 *KOMAI DA RUWAN KA SHINE TAKEN MU MUNA ARHA MUNA RAHUSA GA DUKKAN KAYAN MU DOMIN SAUƘAƘAWA MASU SIYA* *A ZAITUNA MULTI TRADE MUNA SIYAR DA* *KAYAN GWANJO* *KAYAN KITCHEN* *KAYAN ELECTRONIC* *GADAJE* *KUJERU* *KAYAN SAKAWA NA YARA DA MANYA DA JARIRAI* _A WANI ƁANGARAN MUNA YIN_ *GRAN JIKI* *ƘUN SHI DA BABU IRIN SA* *MUNA DA TURARUKAN WUTA HUMRA* *MUNA DA MAGUNGUNAN MATA* *GUMBAR UKU BALA'I* *GUMBAR TABAJE* *GUMBAR BUJENTA JAGAB* *GUMBAR SAKA MAI GIDA IHU* *MUNA DA ZAFAFAN KAYAN MATAN DA BABU IRIN SU*🔥🔥 *MUNA DA SUPLEMENTS* _ZAITUNA MULTI TRADE MUNA YIN_ *MAKE UP NA AMARE DAMA WAƊANDA BA AMAREN BA* *MUNA YIN SALOON* *MUNA DA YADIDDIKAN MATA DA TAKALMAN SU* _A ƁANGARAN ƘWALAMA KUMA MUNA_ *SIYAR DA ƊANYUN KAJI MASU ARHA DA GIRMA* *MUNA YIN PEPPER CHICKEN MAI DAƊIN GASKE* *MUNA SIYAR DA KAJIN BIKI SUNA* *MUNA DA EXCLUSIVE KAYAN SAWA DON AURE KO SHA'ANI NA FITA KUNYA KU NEMEMU* *KADA KU MANTA AKWAI KAYAN GWANJO MASU AMINCI MUNA FASA DEALER DAGA NAN HAR SALLAH* *MUNA DELIVERY NATION KO INA A FAƊIN ƘASAR NAN* *ADIRESHINMU NA NAN A GARIN KANO MARMARA OPPOSITE ASIBITIN YARA NA MARMARA TITIN NAGODA KU NEME MU A WAƊANNAN NUMBOBIN WAYAR KAMAR HAKA* 08136259679 / 07067338694/ 08036426589/08067336110/08060235089/07048985018 MUNA MARABA DA MASU SIYAN ƊAIƊAI KO SARI AKWAI RAGI NA MUSAMMAN GA WAƊANDA SUKA SAI KAYAN GWANJO MUTUM BIYAR NA FARKO *MULTI TRADE KANO*🔥🔥 *YANKAN ƘAUNA..!!*🌹                   *NA* *AUTAR MANYA* ADABI WRITTER'S ASSOCIATION                      *18* Tunda ta doso wajen shi yake binta da kallo ta ƙasan idanunshi wanda ba lallai itan ta gane irin kallon ƙurullar da yake yi mata ba. A hankali ta ƙaraso gabanshi ta tsaya daga nesa dashi ta sunkuyar da kanta a ƙasa tana wasa da yatsun hannunta. "Wuce muje" Ya faɗa mata a taƙaice. Ɗago idanunta tayi tare da yin raurau da su kamar zatai kuka! kafin tai magana cikin sakarci kaɗan tace masa. "Nifa ban gama shirya wa ba" Tsira mata kaifin idanunshi yayi wanda yasa ta yi saurin Kauda kanta tana jin wata irin faɗuwar gaba. Cikin ƙaramin sauti ya furta. "Muje ko" Ya faɗa lokacin daya juya domin fita daga falon bata da wani zaɓi face na bin bayan shi ko Kuɗin bata mayar wa da Husna ba haka zalika bata ɗauki kayanta ba, Bare tai wa Baba kande sallama. Sai da ta ƙara da Gudu sannan ta cimmasa sabida saurine dashi ba ɗan kaɗan ba a bakin wata farar Mota ta tarar dashi sai da ta ƙaraso sannan ya shiga ɓangaren driver ya sa hannu ya buɗe mata kusa dashi sannu a hankali ta shiga cikin Motar ta zauna. Ya kunna ya tashi Motar suka bar wajan a bakin gate ya danna Horn masu gadi suka Buɗe masa suna ɗaga mai hannu ya fita daga harabar Gidan gaba ɗaya saman kwalta ya cilla hancin Motar tashi. Tafiya ce suke kamar ta Kurame yana sane daya zo layin yaɗan wuce da sauri tace. "Ga layin namu fa" Yaɗan kalleta yana cewa. "Nina ɗauka Kurma ce ay" Dariya ta saki kaɗan tana sa hannunta tana rufe fuskarta. Cikin layin nasu ya shiga yana tafiya a hankali har yakai daidai inda ta Nuna masa ya kashe Motar ya ɗan kalleta. "Ki shiga gida to sai da safe" Magana take son yi masa amman kwarjinin shi ya hana ta furta abin da take son gaya masan. "Ko na rakaki?" Ya faɗa yana ɗage girar shi guda ɗaya. Sunkuyar da kanta tayi tare da kama Murfin Motar zata buɗe ta fita. Da sauri ya kamo hannunta. Itama da sauri ta ɓamɓare hannun nata daga Cikin nashi. "Ashhh kin fama min Ƙunata" Ya faɗa mata a hankali. Da ɗan ɓacin rai ta juyo gareshi zata yi masa magana, Yay saurin hanata furta maganar ta hanyar Rungumeta ta baya yana zuba mata dukkan Nauyin shi Kokawa suka shiga yi acikin Motar hankalin Saadatu yayi Mugun tashi. Sai da tayi da gaske sannan ta iya Rabashi da Jikinta sai faman Nishin azaba take Ranta a tsananin ɓace ta kalle shi da Manyan idanunta waɗanda suka Sauya launin su zuwa jajir. "Dama haka halin ka yake? mai yasa kayi min haka daman dan ka lalata min rayuwata ka rabo ni da Gidan dana ke sa ran samun halak ɗina?" Sai hawaye! shaaa suka soma ambaliya a saman fuskarta. Dafe kanshi yayi yana Ƙoƙarin saita Nutsuwar shi a hankali ya zira Hannu Cikin Aljihunshi ya ciro kuɗi masu yawa wanda bai ma san adadin suba ya kama hannunta ya damƙa mata gaba ɗaya ya kasa magana. Watso mai da Kuɗin tayi Jikinsa. "Allah ya kiyaye na amshi Kuɗin ka ko zan rasa komai bazan iya amsar Kuɗin kaba Kuma sai Allah ya saka Min abin da kayi Mini" Daga haka ta fita daga cikin Motar tana wani irin Kuka mai tsuma rai da zuciya. A guje ta faɗa Gidan ko sallama bata iya yiba Da kuka ta shiga ɗakin su Ummi na sallah Ummi tana idar da sallar ko addu'a bata tsaya yiba ta Juyo tana tambayar sa'adatu. "Lafiya kika shigo da kuka! menene mai ya faru?" Ummi ta faɗi maganar a firgice ganin yadda saadatu take Gursheƙen Kuka! Baffa yana bakin dakalin Ƙofar Gida yana kallon sanda motar ta sauke saadatu har zuwa sanda saadatu ta fito daga cikin Motar Murje idanunshi yayi yana kuma Buɗesu tabbas saadatu ce ta fito daga Motar Jikin Baffa har tsuma yake wajan takewa saadatu baya zuwa Cikin Gidan daga tsakar Gida ya soma ƙwala mata kira. "Saadatu! saadatu!! fito nan Munafukar Allah, yau Allah ya tona miki asiri dama na jima ina zargin ki yau dai Abin Ɓoye ya fito Fili" Saadatu daga cikin ɗaki ta Matse Ummi jikinta sai rawa yake tana tsiyayar hawaye! Ummi ta ɗago tana kallon Yadda saadatu take kuka! adaidai nan Baffa ya ƙaraso gaban Ƙofar ɗakin yana Bugawa da ƙarfi yana kuma nanata Kiran sunan saadatu. "Idan baki Fito waje ba zan tona Miki asiri a cikin unguwa kowa yaji" Da sauri Ummi ta kama hannun saadatu suka fito tsakar Gidan. Suka zube a gaban Baffa. "Dama ni na jima ina zarginku to yau na ga komai da idanuna saadatu ashe ba wanke wanke da shara kika jeba ashe yawon iskanci kika je uban waye ya sauke ki a mota?" Ya faɗa cikin ƙaraji. Wanda faɗin maganar tashi tayi daidai da sanda Abbati ya shigo gidan Umma dasu Jamila kuma suka fito daga cikin ɗaki. Yowa kanta baffa yayi kamar zai daketa yana kuma tambayarta. Toshe bakinta tayi tana wani irin kuka! "Ba magana nake Miki ba uban waye ya sauke ki a mota? wato mu zaku mai da marasa tunani Kin tafi wajan namiji ya kwana dake, Shine zaki fake da tafiya wajan aiki" Kuka saadah take sosai a wannan karon. "Wallahi Allah Baffa Babu wani Iskanci dana je ɗan gidan ne yace na dawo Gida na cigaba da Kula da Hajiya wallahi Iya gaskiyata kenan Kuma shine ya kawo ni har nan" Baffa yayi wata irin dariya. "Bayan ya gama lalata dake Ko? babu wanda zaku rainawa hankali kawai kawaliya ce tai Miki Hanya kika je kikai kwana biyu kika dawo Gida To bari Kiji ba agidana wannan abun Kunyar ba wallahi bazan ɗauka ba sabida haka tun wuri Ku haɗa ina ku ina ku Kubar Min gidana danni ba zakuja Min zagi a cikin Unguwa ba" Da sauri saadatu ta kama ƙafafun Baffa tana wani irin kuka! "Baffa iya gaskiyata kenan Wallahi bai min komai ba in ƙarya nake kazo Muje Gidan ka tambaye shi" Wani irin naushi abbati yakai mata babu ji babu gani yahau dukanta Ummi ta rungume saadatu wanda ya haɗe su gaba ɗaya yana duka har wata tsuma yake. "Mu zaku wulaƙanta? dama ni Jikina ya bani ba alkairi ne ya fitar dake daga gidannan ba ashe yawon Iskancin ki kika tafi to yau saina Illataki na lalata duk wata Kafa da namiji zai gani ajikinki har yayi sha'awa" Cewar Abbati yana dukan su Umma dariya take Ɓoyewa tana furta. "Abbati kai mata a hankali fa kar Cikin nata ya zube bafa a dukan mai Juna biyu" Duk da saadatu tana cikin Jin raɗaɗin Dukan da yake mata sai da ta juyo ta dubi Umma saboda raɗaɗin Maganar Umma yafi Dukan yi mata zafi! Babu irin Cin zarafin da Baffa bai Musu ba Kuma babu wanda ya ƙwace su daga dukan abbati har seda ya gaji dan kanshi sannan ya soma Kumfar baki yana balbalin bala'i Ummi ce ta janye sa'adatu suka shiga ɗaki Lokacin saadatu Ko hannunta bata iya ɗagawa Kuka kam tayi shi harta Godewa Allah taja wa Anwar Allah ya isa tafi Cikin Carbi ta la'ance shi har babu adadi don shine Silar Jefata Cikin wannan matsala a haka sum sum dashi kamar na Allah. "Saadatu Meye dalilin ki na baro Gidan aikin sannan na kasa Gasgata gaskiyar maganganun Baffa shin waye ya kawo ki acikin Mota?" Cewar Ummi. "Kema zargina kike kema ba zaki Min Uzirin ba shikenan Ni kawai gwara na mutu na huta" Sai ta soma yin wani Irin tari wanda ya ɗagawa Ummi hankali Duk taurin zuciyar Ummi kuka take na ganin Halin da ƴar uwarta ta shiga Hajiya dake kwance itama kukan take ganin Saadatu bata yin Motsi yasa Ummi fita don neman ɗaukin mutan gidan nasu amman Duk ihun da take babu wanda ya Kulata Ganin wankin Hula na neman kaita dare yasa ta fita Gidan Aunty Murja Wadda ta biyo Ummi zuwa gidan babu yadda Saadatu take Haka suka ɗagata Mijin Aunty murja ya ɗauko Motar shi suka sakata aciki wani Ƙaramin asibiti dake kan titin Rijiyar zaki suka kaita Nurses suka amshe ta da gaggawa Suka shigar da ita ɗakin duba marasa lafiya. Jingine kanshi yayi a jikin Sitiyarin Motar yakai Minti Goma a wajan kafin ya tayar da Motar tashi yabar Layin Cikin kasala yake Driving zuwa Gida gaba ɗaya kanshi ya Kulle Har ya ƙarasa Gida ya Fita daga Mota Ya shiga part Ɗin shi bai gama dawowa daidai ba wani Irin Yanayi ke Fisgarshi bai ɗauka zai kamu da wuri haka ba. Tun ranar daya soma ganinta a part Ɗinshi da yamma Da alamun ɓatan kai tayi ta shigo masa, Yaji gabanshi ya faɗi bai son soba sabida bai taɓa Yiba amman yana Jin lamarin ta mai girma acikin zuciyar shi bai damu da ƙasƙancin taba shi dai yafi damuwa da tarbiya. Babu laifi taci jarrabawar shi, sabida yana Gudun sharrin mata tunda akwai tabo acikin zuciyar shi bai ɗauka zai kamu cikin sauƙi ba sai dai Tun ranar daya ganta ya kasa sukuni ya kasa Nutsuwa ita kaɗai yake kalla acikin Idanunshi. Yayi saurin kauda ita ne daga Cikin Gidansu sabida kar ayi amfani da ƙarfin Ta azuciyar shi a cutar da Shi sabida Yana jin baze Taɓa Jure kawaici akanta ba, ita ce mace ta biyu data ji tausayin shi bayan innah ita ce mace ta biyu data kare Lafiyar shi sanda za'a cutar dashi Tabbas Lamarinta mai girma ne a gare shi. Lumshe ido yayi yana Neman yafiyar Allah na rungumar da yayi mata wanda ba don komai yayi mata hakan ba sai don ya ƙara gwadata akan wankin ido ko itan ta kasance acikin jeri ƴammata masu wankakken idanu sai dai kashh bai samu nasara akanta ba sai ma ƙarin Tashin hankali daya gani kwance a cikin ƙwayar Idanunta hakan ya bayyana masa tsantsar kamun kanta. Kama lips ɗinshi yayi yana Tsotsa Jinshi yake a wata irin Duniya ta daban yana jinta a ranshi amman yana Jin nauyin furta mata kalmar da zata haɗa zuƙatansu waje ɗaya sabida yana ganin kamar har yanzu akwai sauran Lokaci. Mirginawa yayi tare da matse ƙaramin Pillown dake gaban shi yana sakin sassanyan Numfashi da ƙyar ya tashi yayo sallar Isha'i wata irin kewa yake Ji acikin zuciyar shi da gangar Jikin shi kwanciya ya kuma yi babu Jimawa bacci mai daɗi wanda ya jima bai samu ba ya ɗauke shi. Washe gari bai yarda sun haɗu da Abba ba sabida Tun jiya yake ganin Kiran abba amman yayi Buris sabida yasan baze wuce maganar Alhaji Jamilu bace. Ayyukan shi ya cigaba dayi acikin Office koda ya kammala Komai da yamma ya fito daga Office yana driving yana sakin Murmushi wanda tunda ya tashi a safiyar yau Fuskarshi ke cike da Wannan Murmushi wanda ya nuna zahirin farin Cikin da yake Ciki. Hanyar Gidansu Mami ya nufa sunan daya sa mata kenan Sanye yake Cikin farar shadda ƙal wadda Kallo ɗaya zaka yi wa shaddar ka gane zahirin tsadarta. A ƙofar Gidan su yayi parking ya fito daga Cikin Motar ya jingina ajikinta yana neman yaron da zai aika ya kira masa ita. Ummi da Aunty Murja a wajan saadatu suka kwana wadda zazzaɓi mai zafi ya rufeta fuskarta duk ta fashe Ba yadda Aunty Murja batai da Ummi akan ta tafi gida ba amman taƙi data takura mata ma sai ta saka mata Kuka dole mijin Aunty Murja yace to ta kwana da ummi. Washe gari da Zazzaɓin saadatu ta kuma tashi, sai amai take ruwa aka saka mata bacci ya ɗebe ta wajan rana Aunty Murja ta koma gida ta Yo Musu Girki bayan ta dawo Ummi ta tafi sabida ta ɗauko kayan su ta kuma gyara Hajiya don har Lokacin Saadatu bata farka ba. Sabida allurar baccin da aka zuba mata acikin ruwan. Ummi ta kammala Komai ta gyara Hajiya sai da akai la'asar sannan ta fito daga Gida. Wanda tana fitowa Anwar yaɗan zuba mata ido ganin yanayin su da saadah yasa ya ƙarasa Wajanta Ummi da Anwar ya cika mata ido da sauri ta Rissuna tana gaishe dashi ya amsa yana tambayarta Ina Saadatu Dan Allah kozata Kira masa Ita. "Tun jiya muna asibiti yanzu ma kayanta nazo ɗauka" Ummi ta faɗa masa cikin damuwa. Yanayin yadda yaɗan Ruɗe abin ya bata mamaki. Cikin sauri yace mata. "Dan Allah in babu damuwa Muje naga Jikin nata" Sai da tayi Jim kamar ba zata Bishi ba sai kuma ta bi bayan shi ta shiga Motar suka tafi. Wanda duk abin da ya faru akan idanun Zubaida Ne babbar ƴar Umma wadda Ta dawo daga Unguwa tun tsaiwar Anwar ta kasa ƙarasowa wajan ta zuba mai ido tana kallon shi bata Firgita ba sai da ta ganshi tare da Ummi Ai suna barin wajan tai Gida aguje tana Kiran Ummah duk hankalinta a matiƙar tashe............. Tafiya irin ta Kurame sukai Ummi tana ta mamakin wannan Haɗaɗɗan Mutumin ne yake neman saadah to a ina suka haɗu Ko shine ya kawota Jiya Sanin babu mai amsa mata yasa ta sunkuyar da kanta ƙasa domin gaba ɗaya kwarjinin sa ya hanata sukuni ita tsoro ma yanayin ɗaure Fuskarshi yake bata. Tana nuna masa inda zai yi da yatsanta har suka ƙarasa bakin asibitin yayi parking Ɗin Motar tashi Ita ta soma fita sannan yabi bayanta a reciption suka haɗu da Aunty murja wadda take zaune Ummi ta tsaya a wajan Aunty Murja shi kuma ya wuce Cikin ɗakin data nuna masa wanda saadah ke kwance acikinsa. Jikinsa a matiƙar sanyaye ya buɗe Ƙofar ɗakin ya shiga ɗan ƙaramin ɗakine mai ɗauke da gado guda ɗaya sai toilet. Cikin Nutsuwa ya ƙarasa bakin gadon data ke kwance ruwan ma ya ƙare an cire mata bacci take sosai sai dai Ganin yadda Fuskarta ta kumbura ne yaɗan sosa ranshi a hankali ya tsaya akanta ya Jingina da bango wanda hakan yayi daidai da sanda ta Motsa tana Buɗe idanunta a hankali ta sauke su acikin nashi wata irin firgita tayi da sauri ta tashi ba shiri take Ƙoƙarin dira daga saman Gadon......... *YANKAN ƘAUNA...I! littafin kuɗi ne 500 naira zuwa wannan asusun bankin 0078174806 Sterling bank, idan kuma kati ne Mtn ko Airtel card na 500 hoton sa za'a ɗauka a turo,shaidar biya 09022260850* *ZAINTUNA MULTI TRADE KANO*🔥🔥 *KOMAI DA RUWAN KA SHINE TAKEN MU MUNA ARHA MUNA RAHUSA GA DUKKAN KAYAN MU DOMIN SAUƘAƘAWA MASU SIYA* *A ZAITUNA MULTI TRADE MUNA SIYAR DA* *KAYAN GWANJO* *KAYAN KITCHEN* *KAYAN ELECTRONIC* *GADAJE* *KUJERU* *KAYAN SAKAWA NA YARA DA MANYA DA JARIRAI* _A WANI ƁANGARAN MUNA YIN_ *GRAN JIKI* *ƘUN SHI DA BABU IRIN SA* *MUNA DA TURARUKAN WUTA HUMRA* *MUNA DA MAGUNGUNAN MATA* *GUMBAR UKU BALA'I* *GUMBAR TABAJE* *GUMBAR BUJENTA JAGAB* *GUMBAR SAKA MAI GIDA IHU* *MUNA DA ZAFAFAN KAYAN MATAN DA BABU IRIN SU*🔥🔥 *MUNA DA SUPLEMENTS* _ZAITUNA MULTI TRADE MUNA YIN_ *MAKE UP NA AMARE DAMA WAƊANDA BA AMAREN BA* *MUNA YIN SALOON* *MUNA DA YADIDDIKAN MATA DA TAKALMAN SU* _A ƁANGARAN ƘWALAMA KUMA MUNA_ *SIYAR DA ƊANYUN KAJI MASU ARHA DA GIRMA* *MUNA YIN PEPPER CHICKEN MAI DAƊIN GASKE* *MUNA SIYAR DA KAJIN BIKI SUNA* *MUNA DA EXCLUSIVE KAYAN SAWA DON AURE KO SHA'ANI NA FITA KUNYA KU NEMEMU* *KADA KU MANTA AKWAI KAYAN GWANJO MASU AMINCI MUNA FASA DEALER DAGA NAN HAR SALLAH* *MUNA DELIVERY NATION KO INA A FAƊIN ƘASAR NAN* *ADIRESHINMU NA NAN A GARIN KANO MARMARA OPPOSITE ASIBITIN YARA NA MARMARA TITIN NAGODA KU NEME MU A WAƊANNAN NUMBOBIN WAYAR KAMAR HAKA* 08136259679 / 07067338694/ 08036426589/08067336110/08060235089/07048985018 MUNA MARABA DA MASU SIYAN ƊAIƊAI KO SARI AKWAI RAGI NA MUSAMMAN GA WAƊANDA SUKA SAI KAYAN GWANJO MUTUM BIYAR NA FARKO *MULTI TRADE KANO*🔥🔥 *YANKAN ƘAUNA..!!*🌹 *NA* *AUTAR MANYA* ADABI WRITTER'S ASSOCIATION *19* Ya zuba mata ido yana kallonta na wani Lokaci, kafin ya kawar da idanun nashi daga kanta, Lokacin har ta sami damar sauka daga saman gadon tana Ƙoƙarin Fita daga cikin ɗakin ma. "Zo nan ki zauna" Ya faɗa mata cikin ƙaramin sauti kamar mai yi mata raɗa. Maƙe ƙafaɗa tayi kamar wata ƙaramar yarinya idanunta na kawo ruwan hawaye! shaaaa. "Subuhanallahi, To kukan na menene?" Ya faɗa mata cikin ƙureta da mayen kallon shi. Shuru tayi masa shima bai ƙara yi mata magana ba, haka suka kasance yana tsaye ajikin bango ita kuma tana tsaye a bakin Ƙofa ita bata fita ba ita bata shigo ɗakin ba, Ƙirjinta sai faman harbawa yake fat! fat! sabida tsananin Tsoro tambayar kanta take yaushe yazo waye ya kawo shi inda take. Numfashinta ne ya tsaya na wucin gadi sanda taji ƙamshin turarenshi acikin hancinta a hankali take ɗago ƙwayar idanunta tana ƙare masa kallo yana tsaye akanta gab da ita sosai kamar zai Rungumeta. Baya ta dinga ja harta kai Jikin Ƙofa ta maƙure tana Sauke Numfashi. A hankali ya kuma ƙarasowa gabanta dab da ita kamar zasu haɗe, Maƙure kanta ta kuma yi ajikin Ƙofa tana ƙoƙawa da Numfashinta. "Muje ki zauna" Taji muryarshi acikin kunnenta, Turo baki tayi gaba kafin tace. "Ni dai ka tafi" Ya ɗan zaro ido kaɗan wanda hakan ya ƙarawa idanunshi Girma wani sahihin kyau ya bayyana a tare dashi. "To zan tafi amman Muje kiji" Ya wani ja kijin da ɗan tsayi. Raɓe shi tayi ta Nufi bakin gadon ta zauna sai dai yadda tai zaman ne in ka kalleta sai kai dariya sabida kamar kace mata Ket! ne ta zura aguje. Da sassarfa ya ƙarasa wajanta ya tsugunna a gabanta tare da kama Gefen gadon ya zuba mata ido Jin kaifin idanunshi na yawo a dukkan sassan Jikinta yasa ta ƙara shiga wani Irin yanayi na kasala da Mutuwar Jiki. "Sai kallo kamar ƙuda" Ta faɗa a hankali tana Ƙunƙuni. "Ni ay nafi Ƙuda ma komai da Komai" Ya faɗa ashe yaji, Toshe bakinta tayi da hannunta tana zare ido. "Me yake damunki? Jiya naga lafiya lau Muka rabu" Kamar Jira take yayi magana sai ta rushe da kuka! bai hanata Yin Kukan ba kuma bai daina kallonta ba, Kai jama'a Anwar ƙarshe ne wajan Miskilanci sai da tai Kukan mai isarta sannan ta tsagaita dan kanta. Ya ciro Hanky ya miƙa mata Ƙin amsa tayi tare da juya masa baya ta turo mai Ƙeyarta. Murmushi yayi mai sauti yana hango tarin Ƙuruciyarta. "Please accept and wipe away your tears" ya faɗa yana kuma miƙa mata. Ƙin amsa tayi ta cigaba da yin ƙaramin Kuka wanda sautin shi ke tashi a hankali. "Mami so kike nima nayi kukan?" Taji sautin Muryarshi cikin wani irin yanayi. Mamaki furucin nashi ya bata. "Wannan kukan naki yana damuna Dan Allah ki bari" Ta kuma jin furucin sa. Ajiyar zuciya ta sauke jin tayi shurun yasan shi tashi ya dawo Kusa da ita ya zauna ƙafaɗun su na jeruwa dana Juna. Da sauri ta matsa a hankali sautin Muryarshi ke tashi. "Bana jin zan tsaya yi Miki Ɓoye Ɓoye sabida iya ƙwayar idanuna kaɗai Kika kalla kinsan yadda nake ji game dake, Bazan takura miki akan sai naji dalilin kwanciyar ki anan ba amman ina roƙon ki da Ki daina Kuka wannan Kukan naki yana ƙara Kiɗimani Please zaki Aure Ni?" Gabanta ne yayi wata Mummunar faɗuwa wani irin kuka mai ƙarfi ya tawo mata Furucinsa na ƙarshe ya tsorata ta ya Kiɗimata. A wahalce ta ɗago tana Binshi da kallo still hawaye na kwarara acikin Idanunta Shima idanunshi yana kanta sai dai bai Kuma ce mata komai ba. "Bayan abin da kayi Min Jiya yau ma Biyoni kayi ka Ƙara tarwatsa Min sauran Farin cikina? yaudarar taka ta Koma aure na domin ka cimma Burinka Mummuna akaina?" Tsira mata ido yayi tunda ya ganta bata taɓa yin doguwar magana dashi kamar haka ba zaƙin Muryarta ne ya ƙara Jefa shi Cikin wani yanayi bai san me zece mata ba sai ya zuba mata ido ya wani rafka tagumi yana cigaba da kallonta. "Nidai zan aure ki sabida Allah After this I don't know what to say" Ya faɗi har Lokacin idanunshi yana Kanta wayar shi ta shiga Ringing! a hankali ya ɗauka yana magana wadda ba zata ce ga abin da yake faɗa ba. Lokacin Nurse ta shigo ɗakin ya tashi ya fita yana cigaba da wayar Bayan ya gama wayar ya shiga wajan Likita suka ɗanyi abun da zasu yi ya Biya Kuɗin komai aka basu sallama da tarkacen magunguna ɗakin ya koma Lokacin su Ummi sun shiga wajanta yaɗan Dubi Aunty Murja wadda take gaishe dashi ya amsa a taƙaice yana ce wa zasu iya tashi ya aje su agida sabida an basu sallama yana faɗin haka ya fita wajan Mota. Sai da Aunty murja tai wa saadah jan ido sannan ta saka hijabi dan da cewa tayi babu inda zata Bishi. "Meye haka saadah ni banga wani aibu a tare da bawan Allah'n nan ba yana da Nutsuwa kuma ba yaro bane daga gani" Cewar Aunty Murja. Ummi tai dariya kaɗan tana cewa. "Ko shine ya kawo ki Jiya ne? ni a ƙofar Gida na ganshi yace Ina mami na kasa ganewa sai da ya kwatanta Min ke sannan na gano ki" Hararar Ummi saadatu tayi tana cewa. "To in ba shi ba waye ne ni ya wani takura ni tunda naje Gidansu ya hanani sukuni kinji wata yaudara wai aure na zeyi Kuma bai ce yana sona ba dama ana aure haka?" Aunty Murja da Ummi dariya sukai kafin Aunty Murja tace mata. "Taso kar yaga Mun zaunar dashi mayi maganar a gida ai ba zamu bar wannan damar ba" Tashi sukai tare da tattare abubuwan su A motar ma sai da saadatu tai masa taurin kai don yace ta shigo gaba tace ita a baya zata zauna sai da taga ranshi yaɗan ɓaci sannan ta shiga aikuwa har suka je Gida bai yi mata magana ba Ko kallonta bai yiba yana dire su yabar wajan faɗa Aunty Murja ta rufe ta dashi tana cewa. "Ke bada ban soyayya ba uban me wannan Mutumin zai dake ba ajin ki bane shine zaki watsi da damar Ki, Wannan fa wani Luɗifi ne Allah yayi Miki Karki wasa da damarki saadah Ki gwada bashi dama baki san abin da Allah ya Ɓoye ba" A bakin Ƙofar Gida suka rabu da Aunty Murja suka shiga gida ita kuma ta shiga nata Gidan. Gidan nasu kamar babu kowa ɗaki suka buɗe suka shiga Hajiya duk ta ɓata Jikinta sabida haka basu zauna ba saida suka gyara Hajiya tas sannan Suka Shiga sabgar gabansu. Saadah ta kasa gayawa Ummi abin da Anwar yayi mata ta dai ce mata shine ya kawo ta Jiya ya nemi ta daina aiki agidan su yau kuma yace mata auren ta zeyi yadda Ummi ta shiga Murna ne ya bawa saadatu mamaki. Har dare saadah tana zuba ido ko Anwar zai dawo ya dubata amman shuru babu shi babu Ɗuriyar sa wasa wasa har tsayin kwanaki Uku babu Anwar Babu labarin sa suna samun abinci wajan Aunty Murja sannan Kamalu yana basu ɗari biyar Kullum Tunda ta dawo Gida Kamalun daya zo Taga yanayin sa kamar yaɗan sauko Har faɗa yay ma Abbati na dukan daya mata to wannan Rufin asirin ne yake riƙe dasu saboda har zuwa wannan kwanaki Anwar bai kuma zuwa wajanta ba Tun tana shiga ɗaki tai kuka har ma abin ya zame mata Jiki Dan wani Bin ko zama tai sai taita tunanin shi A yanzu ta yarda da soyayyar shi ta shiga zuciyarta tun ranar data ganshi taji Tana yi masa wata irin soyayya mai wuyar a fassarata. Yau Kimanin kwanaki Biyar rabonta da Anwar Aunty Murja ce ta shigo Gidan da yamma sabida Aunty Murja bata shakkar Umma kai tsaye take Shigowa gidan. Zama Aunty Murja tayi a kusa da Saadah taɗan kalleta kaɗan. "Ni kam saadah kina fama da zazzaɓin dare ne?" Saadah tai Murmushi mai ciwo tare da cewa. "Mai kika gani wallahi lafiya ta ƙalau" Ummi ta kalli Aunty Murja tana cewa. "Nima na rasa me yake damun ta Kullum sai ta Ɓoye kanta taita Kuka nasha kamata tana Kuka to amman naga kamar bata son nasan damuwarta ne shiyasa nai mata shuru" Saadah ƙasa tai da kanta bata Iya cewa komai ba saboda ita kaɗai tasan yadda take ji acikin zuciyarta game dashi. "Saadah meke damun ki? sannan ina wanda ya ɗauko mu daga asibiti ina maganar ku ta tsaya?" Ƙirjin saadah ne yaɗan Buga kaɗan ta ɗago ta kalli Aunty Murja sai ga hawaye na zuba daga idanunta anan Aunty Murja ta gano bakin zaren Damuwar saadah Cikin Hikima Aunty Murja tace mata. "Kodai tun daga ranar bai Kuma zuwa ba?" saadah ta ɗaga mata kanta alamun "Ehh" Aunty Murja tace "Shine kika rame haka lallai soyayyar taki da gaske ne Hajiya saadah an faɗa soyayya ai maganin ki yayi Ko nine haka zan Miki haba ai Nima kaina naga alamun ranshi ya ɓaci Ƙiri ƙiri Kika ƙi shiga motar shi fa Kuma Shine ya biya Miki Komai na asibiti dan da Mijina ne zai Biya zuwan shi yaje wajan likita ya biya Komai amman dan baki da Kirki agabanmu Kika dinga Nuna halin taurin kanki zuciya yayi ina ga baki da Number shi da se Ki masa waya" Saadah ta ɗan zaro ido tana cewa. "Ni bani da Number shi Aunty Murja ina ganin fa dama Yaudarata zeyi Ina shi ina Aure na Ɗan Gidan Alhaji Sule Kurfi ne fa naji Wadda ta kaini aiki gidan tana gaya Min To Aunty ina wannan mai Kuɗin ina ni" Ta faɗa cikin karaya. Murmushi Aunty Murja tayi. "Ni kuma gaskiya banga yanayin shi yayi kama da mayaudari ba, sabida daga gani ba yaro bane Kuma yana da Nutsuwa nafi zaton Fushi yayi ko wani uzirin kin san manya fa sai an Musu uziri Ko kuma Hidimar Gida" Murmushi Saadah tai. "Bashi da mata gaskiya ni dai ban san mai ya hana shi zuwan ba" Aunty murja ta zaro ido. "Bai da mata tabb Allah yasa rabonki ne wannan ai Kika aure shi zaki Shagwaɓarki son ranki dan naga yana da shekaru kawai dai bamai Kule Kule bane amman ai yaci ace yana da ƴaƴa ma Kita addu'a kuma ki kwantar da hankalinki Kinji" Aunty murja ta dinga kwantar mata da hankalinta. Har ta ɗan sami Nutsuwa sallama sukai Aunty Murja ta koma Gida daran ranar Saadah labarin Anwar taita bawa Ummi wadda Ummin ta lura Anwar yayi wa ƴar uwarta Shigar sauri cikin zuciyarta. ************* Yana tunanin anya bai shiga haƙƙin taba baya son takurawa Mutum sabida haka sai ya yanke shawarar rabuwa da ita Ko hakan zai sa ta samu Nutsuwa sabida haka koda yaje Gida ya tarar da Ɓacin ran Abba sosai na sallamar da yayiwa Alhaji jamilu haƙuri ya bawa Abba wanda ya Umarce shi akan lallai lallai ya mayar da Alhaji jamilu kan Kujerar shi. Daga cikin Gida Duban Duniya Kande tayi wa Saadah bata ganta ba, sabida ko kaɗan bata kawo cewar Da Anwar suka Fita ba Ganin har dare yayi babu Saadah yasa ta sanar da Mama wadda mama ta kira Hadiza tace mata ba'aga Yarinyar data kawo ba Hadiza tace bata nan tana ƙauye amman In ta dawo zata Je Gidansu Yarinyar da haka Suka bar maganar sabida Hidimar Sunan Husna da suka Shiga Ita ta ɗauke hankalinsu daga Bibiyar Ina saadah tayi. Kuɗin data bari ma Da kande ta kaiwa Husna cewa tayi ta Riƙe Kande taita Godiya Hanan kuwa data ji Saadah ta tafi har Rawar Murna tayi sabida dama bata ƙaunar yarinyar Ko kaɗan. Anwar ya shiga sabgar gabanshi sai dai duk yadda yaso ya cire saadah a zuciyarshi abin ya faskara ko Rufe idanunshi yayi Hotonta yake gani Gaba ɗaya jiyay ya shiga damuwar rashinta. Yau kimanin sati rabon shi da ita dafe yake da ƙirjinshi dake yi masa zafi Yana kwance a saman Doguwar Kujera a falon shi. Khalid ya shigo cikin shirin fita. "Lafiya na ganka a kwance ba zaka fita Office bane?" Khalid ya faɗa masa yana zama a gefen shi. Tashi yayi tare da yamutsa fuskar shi kaɗan. "Bana jin daɗi yau ba zan fita ba" Khalid yaɗan tsira masa ido. "Innah ma tai min Complain na yadda ka sauya kwana biyu Zamu iya shearing Matsalar ka?" Anwar ya jingine kai da Jikin Kujerar yana sakin numfashi. Khalid ya miƙe a zuciye. "Ka mayar dani soko Ni ko meye ina sanar dakai Anwar akwai abin da ke damunka Ko wannan yarinyar ce?" Da sauri ya ɗago yace. "Wa kenan?" Khalid yayi Murmushi tare da cewa. "Ban sani ba kafini sanin ta ay wadda na zo na tarar dakai da ita ban san dai alaƙarku ba amman nasan matsalar baze wuce daga wajan taba" Anwar yayi Murmushi. "Yes ita ce kasan Ni bana yaudara ban taɓa yin soyayya ba bare na yaudari ƴammata wallahi Auren ta zanyi sabuwar mai aikin gidan ce.......... A takaice ya gayawa Khalid Komai dake faruwa. Khalid yay dariyar shaƙiyanci. "lallai ka shiga da yawa akanta zaka fasa zuwa Office daɗi na da Gobe saurin zuwa da kana ganin kamar bani da abinyi Ko kadai Ji yadda soyayyar take Ko?" Anwar ya harari Khalid cikin wasa tare da cewa. "Ni dai ka bani shawara raini ne bana so gaskiya Kuma ban iya rarrashin mace ba bare na lallaɓata" Khalid dan dariya har da ƙwarewa. "Aifa shiyasa naga kana kwance ka dafe Ƙirji kaga tashi Muje Office daga nan sai Muje wajanta Ko?" Tashi yayi ya shirya suka fita har suka kai Office labarin saadah yake bawa Khalid yana jaddawa Khalid yadda yake Jin tausayin ta. Khalid ya dire Anwar a office ya wuce shima wajan la'asar suka tashi ya Kuma Biyowa suka tafi tare don Anwar bai fita da Mota ba. A ƙofar Gidan su saadah sukai Parking Khalid ne ya fita ya sami yaro yace yaje ya kira Musu saadah acikin wancan Gidan Sanda yaron yaje saadah tana bacci Ummi ta tasheta Fuskarta duk ta Kumbura idanunta ya ƙara Girma ta sa Hijabi ta fita Ido Huɗu sukai da Khalid wanda ta ɗan shaida shi sabida haka sai ta ƙarasa wajansu ta ɗan tsaya daga Nesa batare data yi magana ba...........*YANKAN ƘAUNA...I! littafin kuɗi ne 500 naira zuwa wannan asusun bankin 0078174806 Sterling bank, idan kuma kati ne Mtn ko Airtel card na 500 hoton sa za'a ɗauka a turo,shaidar biya 09022260850* ​ *ZAINTUNA MULTI TRADE KANO*🔥🔥 *KOMAI DA RUWAN KA SHINE TAKEN MU MUNA ARHA MUNA RAHUSA GA DUKKAN KAYAN MU DOMIN SAUƘAƘAWA MASU SIYA* *A ZAITUNA MULTI TRADE MUNA SIYAR DA* *KAYAN GWANJO* *KAYAN KITCHEN* *KAYAN ELECTRONIC* *GADAJE* *KUJERU* *KAYAN SAKAWA NA YARA DA MANYA DA JARIRAI* _A WANI ƁANGARAN MUNA YIN_ *GRAN JIKI* *ƘUN SHI DA BABU IRIN SA* *MUNA DA TURARUKAN WUTA HUMRA* *MUNA DA MAGUNGUNAN MATA* *GUMBAR UKU BALA'I* *GUMBAR TABAJE* *GUMBAR BUJENTA JAGAB* *GUMBAR SAKA MAI GIDA IHU* *MUNA DA ZAFAFAN KAYAN MATAN DA BABU IRIN SU*🔥🔥 *MUNA DA SUPLEMENTS* _ZAITUNA MULTI TRADE MUNA YIN_ *MAKE UP NA AMARE DAMA WAƊANDA BA AMAREN BA* *MUNA YIN SALOON* *MUNA DA YADIDDIKAN MATA DA TAKALMAN SU* _A ƁANGARAN ƘWALAMA KUMA MUNA_ *SIYAR DA ƊANYUN KAJI MASU ARHA DA GIRMA* *MUNA YIN PEPPER CHICKEN MAI DAƊIN GASKE* *MUNA SIYAR DA KAJIN BIKI SUNA* *MUNA DA EXCLUSIVE KAYAN SAWA DON AURE KO SHA'ANI NA FITA KUNYA KU NEMEMU* *KADA KU MANTA AKWAI KAYAN GWANJO MASU AMINCI MUNA FASA DEALER DAGA NAN HAR SALLAH* *MUNA DELIVERY NATION KO INA A FAƊIN ƘASAR NAN* *ADIRESHINMU NA NAN A GARIN KANO MARMARA OPPOSITE ASIBITIN YARA NA MARMARA TITIN NAGODA KU NEME MU A WAƊANNAN NUMBOBIN WAYAR KAMAR HAKA* 08136259679 / 07067338694/ 08036426589/08067336110/08060235089/07048985018 MUNA MARABA DA MASU SIYAN ƊAIƊAI KO SARI AKWAI RAGI NA MUSAMMAN GA WAƊANDA SUKA SAI KAYAN GWANJO MUTUM BIYAR NA FARKO *MULTI TRADE KANO*🔥🔥 *YANKAN ƘAUNA..!!*🌹 *NA* *AUTAR MANYA* ADABI WRITTER'S ASSOCIATION *20* Idanunta ya zubawa ido yaga yadda suka kumbura sukai wani irin Girma Fuskarta tayi jajir gaban shi ne yaɗan faɗi kaɗan cikin wani irin yanayi yake Ƙureta da kallon shi, Kafin yaja ajiyar zuciya Tunda ta fito ta Tsaya a wajan bata ƙaraso wajan suba sai Khalid ne yayi masa Inkiya wadda tasa Dole shi ɗin ne ya fito daga Mota yazo Inda take. "Mata masu Mulki, Nayi Laifi ne?" ya faɗa yana ɗage mata Girarshi Guda ɗaya. Hararar shi tayi tana Juya masa baya da sauri yakai hannu zai Juyo da ita sai Kuma ya fasa ta hanyar mayar da hannunshi yana yarfewa. "Kinga ɗan juyo kalle ni kaɗan" Ya faɗa a rarrabe. Ƙin juyowar tayi sabida gaba ɗaya ganin shi da tayi sai take Jin wani irin yanayi kamar taita masa Kuka ko ta sami salama a zuciyarta. "Nine ko mami ayyah ki haƙuri dan Allah" ya faɗa a hankali. Maganar tashi ce ta kashe mata Jikinta da wani irin yanayi a tare da ita ta juyo sai dai tayi ƙasa da ƙwayar idanunta. "Tunda ka tafi baka dawo ba sai yanzu?" ta faɗa batare da shirin maganar zata fito mata ba. Murmushi yayi mai sauti. "Nayi laifi ki min uziri yanzu dai nazo da Khalid zamu gaisa sai mu wuce anjima zanzo" Daga haka ya ciri wayar shi ya Kira Khalid dake Cikin Mota wanda ya fito ya ƙaraso wajan Sun gaisa da saadah Sama sama ya koma Mota babu wata Doguwar magana a tsakanin ta da Anwar yayi mata sallama suka wuce da wani Irin Farin ciki ta shiga Gida tana bawa Ummi labari. Anwar Gaba ɗaya ya ishi Khalid da maganar saadah a mota Suna zuwa Gida bayan sallar magariba Ya shiga wajan Malam Har ɗaki bayan sun gaisa da malam a nutse Anwar yace. "Dama abin da yasa nazo wajan ka" Sai yayi shuru, Innah ce ta shigo tana Dariya. "Ka gaya masa mana kona gaya masa Yanzu Khalid yake min albishir" Da sauri Anwar yabar ɗakin Innah ce take shaidawa Malam wanda yay hamdala ga Allah. Lokacin da Innah ta gama gayawa malam maganar da Khalid ya gaya mata akan yarinyar da Anwar Ɗin ya ke so Malam ya kalleta. "Allahu akbar Amman naji daɗin wannan lamari, Mu babu ruwanmu da Kuɗi tarbiya Muke wa In sha Allah zansa ai min binciken halin yarinyar In ta gari ce Alhamdulillah sai nai wa Sulaiman magana" Da Farin ciki Innah ta Bar wajan malam taje ta sami Khalid a falo yana cin abinci ta sanar dashi yadda sukai da Malam wanda shi Kuma ya sanar da Anwar sabida Shi kam Anwar su Innah sun zama surukan shi. Bayan sallar isha'i yayi kwalliya cikin brown shadda Ɗinki half body batare daya sanya Hula ba sai baza ƙamshi yake ya ɗauki Mota zuwa Gidansu saadah wadda itama Tun magariba datai sallah ta zauna ta tsara kwalliya Cikin wani Yellow Boyal da sukai da sallah yau saadah harda su Jambaki da kwalli Ummi sai dariya take mata bayan ta idar da sallar Isha'i yaro ya shigo yace ana sallama da Saadatu. Lokacin Umma tana Girki a tsakar Gida ta dubi yaron tana cewa. "Kai koma dai ka ƙara tambaya zubaida ko zainura Ko jamila dai Ko?" Yaron yace "A,a saadatu aka ce Inji wani mai Mota" saadah naji taja mayafinta ta fito hannunta riƙe da tabarma. Ta gaban Umma ta wuce wadda tabi saadah da kallo bakinta a sake yaushe tai sake har aka fara sallama da su saadatu. Cikin wata salon tafiya take ƙarasawa wajanshi da ike akwai hasken wutar Nepa yana kallonta shi kuma yana Jingine a jikin Motar shi Bakin shi cike da far'a wadda bai taɓa irin taba. "Mamina kinyi kyau ma sha Allah" Ya faɗa sanda ta ƙaraso wajan shi rufe Fuska tayi da hannayenta tana Murmushi. Ya sa wayarshi yana haska fuskarta. "Yanzu wannan adon duk Ni kaɗai gaskiya sai na bada Tukwici" Dariya tai kaɗan tana Nufar Ƙofar Gidan Aunty Murja ta shinfiɗa masa tabarmar a saman dakalin Gidan. A hankali tazo gabanshi tace masa. "Ka ƙaraso ka zauna" Yabi bayanta suna tafe kamar ango da amarya. Zama sukai a tare ta gaishe dashi daga nan shuru ne ya biyo baya sabida babu wanda ya taɓa Hira acikinsu Kowa wannan Ne karon shi na farko. Shine ya katse shurun ta hanyar Cewa. "Kamar yadda zan ce Miki Sunana ANWAR SULE KURFI mu ƴan katsina ne zama ya kawo Mu nan Nine babba wajan babana Nike jan ragamar kamfaninshi Bani da mata shekarata arba'in da ɗori ina fatan zaki aure ni nan bada Jimawa ba nake son ki kasance matata" Ya faɗa yana kallonta Ƙasa tayi da kanta tana wasa da yatsunta. "To Allah ya zaɓa mana mafi alkairi" Da sauri yace. "Amin kina sona?" Ta Ɓoye Fuskarta a tafin hannunta kafin ta ɗaga kanta alamun Eh. Kamar an Fisgi maganar daga bakinta tace. "Ina mamanku?" Shuru yayi kamar baze magana ba can yace mata. "Tashi na rakaki gida amaryata" Shikenan har angama Hirar ta faɗa a ranta har bakin Ƙofar Gida ya kaita ya damƙa mata Kuɗi masu yawa a hannunta yace suyi amfani dasu sallama sukai ya tafi. A guje zubaida ta faɗa ɗakin Umma tana Kuka tare da cewa "Wallahi Umma shine yazo wajanta Umma ina sonshi Ki taimake ni Umma Irin kalar Mijin dana ke so ne" Umma ta tallafi Haɓarta Tun ranar da Zubaida taga wannan Mutumi wanda yazo wajan sa'a bata ƙara Nutsuwa ba yau Umma taga abin da yafi ƙarfinta dan zubaida haukace mata tai da Koke Koke Da ƙyar ta samu ta rarrasheta tai Shuru Umma ta faɗa nazarin ta ina zata fara. Cikin satin wata irin shaƙuwa ta shiga tsakanin Anwar da Sa'adah Kullum sai yazo wajanta Baffa daya ga Anwar Da zai soma tijara Tunda Anwar yazo ya gaidashi ya bashi Kuɗi shikenan Baffa yay Muƙus Su Saadah rayuwa ta sauya sabida Anwar Ya tsaya Musu a satin dayay yana zuwa daidai da Suttura sai da ya ɗaukesu ita Ummi suka je suka Zaɓo kaya masu yawa Ya kaisu wajan Ɗinki yasai Musu kayan abinci Mai yawa Haka zalika yace wa Baffa yana son ai gyaran Gidan kafin Biki Baffa Ba shiri ya amince sabida a wannan Lokacin Umma ma ta kasa gano kan baffa sabida Kuɗi. Satin daya kama na sama aka Gyare Gidansu saadah tas har kayan ɗaki aka sauya Musu wanda Umma ma taci albarkaci dan hatta Solar mai 24 hours aka saka Musu Kuma cikin satin malam ya gama Binciken shi an tabbatar da saadah bata da wata Illah sabida haka Malam ya kira Abba wanda bai musu ba daya ji maganar yay fatan alkairi Tare da cewa malam ai shine Uban ango ba shiba sabida haka shi Gudun mawa ce tasa cikin satin da malam da wasu daga Cikin ƴan uwa suka kai Kuɗi da sa rana wata Guda Gidansu Saadah. Hajiya tana daga kwance amman Kukan farin ciki take haka zalika Kamalu daya kasa zaune ya kasa tsaye tunda aka kawo Kuɗin Sa'adah ya ke fitar da kuɗi yana basu Suna shiga kasuwa sabida yanzu babu laifi kamalu yana Jin ƙansu sosai ba kamar da ba Anwar yace baya Buƙatar Komai daga garesu amman kamalu yace ba za'ai haka ba ko yaya gwara An kaita da abin da Sukai mata Shirye shiryen biki Kota ina Ya kankama daga gidansu Anwar Innah nata shirin Haɗa lefe ita dasu Safiya waɗanda Suke ta ɗaukin Bikin sabida rabon su da biki Tun na Ya Khalid wanda kusan shekara takwas da auren matar shice tazo haihuwa ta rasu tun daga sannan bai ƙara aure ba Ko zancen auren ma baya so shiyasa ba kowa ne ma yasan ya taɓa aure ba. Aunty Murja ita ta tsaya wajan gyara saadah Kullum tana gidanta tana gyarata da magungunan sanyi masu Inganci wanda BINTU SPARE AND MORE +234 706 733 8694, ta ke saida wa,dan sai da suka gama dana sanyi sannan Aunty Murja ta kuma siyo mata na gyaran Ciki duk a wajan BINTU SPARE AND MORE ɗin dai dake garin kanon dabo mandawari titin na goda magungunan masu Inganci ne dan gaba ɗaya da saadah na amfani dasu saida ta sauya dan sai hanata ma Ƙebewa da Anwar Aunty Murja tayi sabida sai a samu matsala sai da yay ta naci Aunty Murja ta yarda yake zuwa da yamma. Biki ya rage sati Guda aka kawo Lefe wanda Ya girgiza jama'ar Unguwa Umma kam ƙaramin hauka ta Dinga yi sabida ruɗewa Ƴaƴanta Kuwa babu wanda ya iya fitowa waje sabida baƙin ciki. Saura Kwana Uku Biki saadah tai Ƙunshi tai gyaran gashi kana kallonta kaga amarya haka zalika Ummi itama tai Shirin biki ga gida ya soma haɗuwa da ƴan uwa dan danginsu na ƙauye ƴan uwan mahaifinsu sun zo Sun cika gida ana ta sabga. Saura kwana Biyu ɗaurin aure Lokacin katin ɗaurin aure ya zaga ko ina daga cikin inda ya zaga harda kamfanin Su Anwar wanda ya sami Isa wajan Alhaji jamilu kuma a ranar ne Mama tasan da maganar auren Anwar itama ta hanyar ganin katinan ɗaurin aure a Falon Abba. Ta shiga damuwa sosai amman bata nuna ba sai ɓige da kukan abba ya nuna mata ba ita ta haifi Anwar ba tunda har zai Nemi aure a kasa gaya mata a fili ta faɗi hakan amman a zuci ba haka bane Kukan baƙin cikin Auren ne fal aranta. "Nima ɗan gayyane Shafa'atu su baraka ne suke Biki ke kuma naga kin gama Hidimar Suna ai bazan takuraki ba" Cewar Abba tambayar shi ta shigayi a ina Yarinyar take yace shi ina ze sani tunda Ba shiga sabgar auren yake yiba Mama a Ƙufule ta tashi ta nufi part Ɗinta tana zama a falonta Alhaji Jamilu yayanta ya shigo a haukace da katin ɗaurin auren a hannunshi. "Shafa ta yaya Mukai sake har wannan yaron zai aure nan da kwana Biyu bamu sani ba ya zama Dole Mu lalalata wannan aure" Mama tai Murmushin takaici. "Yaya ina son a yau ba se gobe ba Ka nemo mana gidansu wannan yarinya Ko ta yaya a fasa auren nan da ita a ɗaura da Hanan sabida In ƴata ce agidan Ko ta yayane dai Dukiyar tamu ce Koda Mutuwa yayi Muna da kaso mai yawa saɓanin wata can taci sabida nasan in muka raba auren nashi da ita yadda Mahaifin shi ya saɓa gayya cewa zeyi a ɗaura da Hanan tunda yasan tana son Anwar ɗin tunda ga yadda lamarin yazo Na aje makamin Rai na koma na son tabbatuwar aure sabida da arziƙi a garin wasu gwara a namu garin" Jamilu ya watsa mata kallon baki da wayo aranshi yana ayyana sonkai irin nata wato duk wannan Tashin hankalin akan ƴarta take sabida Dukiya a fili yay dariya yace. "Wannan Duk mai sauƙi ne Turomin Kuɗi masu yawa sabida wannan aikin dole sai da GUMBAR SUSA" Babu wani tunani mama tai masa transper Kuɗi masu kauri sukai sallama ya tafi a ranar jamilu ya Nemo Gidansu saadah sabida akwai kwatancen Gidan ajikin kati sabida a ƙofar Gida za'a taru kafin a haɗu zuwa masallacin ɗaurin auren anan ya sami kwatance da komai. Dariya yayi yana cewa. "Nima wannan damar tawa ce ba za'a lalata auren sabida ya auri ƴarki ba matsiyaciya kici Dukiya ke kaɗai Ni ina miki wahala karkiga Cikinmu ɗaya kowa yanzu kanshi ya sani Shafa Nima wannan dama ce gareni wadda zan kashe ANWAR da ita in yaso na kwashe Komai na cikin asusun kamfanin na gudu" Yana faɗar haka yaja Motar shi yana dariya kai tsaye Gidansu saadah ya Nufa bai sha wahalar samun Baffa ba bayan sun gaisa babu wani Ɓoye Ɓoye Alhaji jamilu ya bayyana wa Baffa ƙudirinsa. "Yaron nan Ya shigen hanci da Ƙudun dune ina son a matsayinka na wakilin yarinyar nan ka hanashi auren ta ranar ɗaurin aure Nasan wannan baƙin cikin zai sa shi ya haɗiyi zuciya ya Mutu saboda yana son yarinyar ance sosai sannan Kuma yana da ciwon zuciya ni kuma so nake naga bayan shi da wannan damar ga Miliyan Biyar cash inka cikan sauran zan baka Miliyan Goma kaga sha Biyar kenan" Jikin baffa yahau rawa Yana kallon Alhaji jamilu tunda baffa yake Ko Dubu Ɗari biyar bai taɓa riƙewa tashi ta kanshi ba yau gashi ana masa tayin Miliyan sha biyar sai ya shiga Tunanin zama Miloniya inya sami waɗannan maƙudan Kuɗaɗe babu wata fargaba baffa ya amince suka ƙulla alƙwari ya amshi Kuɗinsa yayi Gida sai da ya adana Kuɗin sannan ya shiga Ɗakin Umma Lokacin ta rafka tagumi ta zubawa zubaida Ido wadda tun safe take zazzaɓi kuma duk akan damuwar wanda saadah zata aura ne wanda take masifar so ita Kuma umma tasan babu wata hanya da zata cusa ƴarta gare shi. Zubaida na ganin baffa tabar ɗakin zama yayi yana bawa Umma labarin Yadda sukai da Jamilu amman bai nuna mata ya amshi kuɗin ba. Buɗa Umma ta saki tana cewa. "Inusa ka amince dan Allah Ko bai baka kuɗi ba ni ama juya auren ya koma kan Zubaida kar ƴarnan ta Mutu" Baffa ya kalleta tare da cewa. "To kamar yaya ba zubaida yake soba sannan mu bashi ita" Umma tai Murmushin jin daɗi bata ɗauka zata sami Biyan buƙata farar ɗaya ba a hankali ta raɗawa baffa maganar sirri dariya sukai suka tafa kamar wasu yara. Tofa Biki ya kankama kota ina shiri ake Daga ɓarin ango har na amarya. Saadah tunda suka shiga Hidama bata tsayawa Cin abinci yau ɗaurin aure tunda ta tashi gabanta ke faɗuwa sai ta shiga gidan Aunty Murja tai kwanciyarta ƙarfe 11 na safe daidai tawagar ƴan ɗaurin aure ta fara sauka manyan Mutane daga sassa daban daban wasu jama'ar Abba wasu na Anwar Kafin kace me Ƙofar masallacin da za'ai ɗaurin aure ta shaƙe da ɗan adam. Anwar da Khalid ankon shadda sukai mai kyau da tsada fara ƙar sun fito fes shaddar sai ɗaukar ido take yi Khalid ke jansu zuwa wajan ɗaurin auren wanda abokansu keta zubawa Khalid waya kowa ya hallara a wajan ba ango Anwar Kuwa wayar Aunty Murja yake Kira sabida a cikinta suke magana da saadah tunda aka shiga Hidimar Biki. Koda ya kira saadah ta ɗauka Muryarta a dashe ya shiga tambayarta lafiya ce masa tai ba Komai ta kashe wayar sabida Ciwon da kanta ke mata baki a sake yabi wayar da kallo yana mamakin yadda ta kashe masa waya sai Kuma yayi Murmushi yana cewa yau zaki gane kuranki ƙaraso warsu wajan ɗaurin auren makiɗa da maroƙa suka baibaye su ga masu Hoto da Ƙyar ya kutsa kanshi Cikin masallacin zaman shi yay daidai da zuwan Baffa Kusa da Baffa Kuma Ƙanin mahaifin zubaida ne kasancewar ba ƴaƴan Baffa bane Su babansu ya rasu shine Baffa ya auri Umma tazo masa dasu amman shi baffa bai taɓa haihuwa ba. Addu'a aka soma yi kafin Liman ya fara gabatar da waliyan Kowane ɓangare Za'a ɗaura auren Baffa ya fashe da kuka wanda Kukan nashi yaja hankalin Kowa na masallacin ya Dubi Malam da Abbah yace. "Cikin mu ɗaya da mahaifin saadatu Bata da kowa sai ni aduniyar nan amman yarinyar nan jiya har zagina tayi sabida nace sai ta auri ANWARU ɗan albarka ta dinga aljanu tana zage zage har tana cewa in aka aura mata shi sai ta kashe kanta ta kashe shi dan bata son shi tunda yake zuwa wajanta Dole ce tasa take fita wajan shi" Baffa ya kuma fashewa da wani kukan yana cewa. "Tun asubah yau nake fama da ita akan ta kwantar da hankalinta Tunda ita ta kawo yaron nan tace tana so bamu mukai mata dole ba, amman taƙi daga ƙarshe Rijiya ta faɗa sabida haka ina baku haƙuri tare da fata da Roƙo agareku karku Ƙi don Allah zan Muku NA HUCE da zubaida ƴar matata ce yariyar arziƙi marainiya ce ga ƙanin mahaifinta a zaune in kun amince sai arufa asiri batare da kowa yasan bada waccan ƴar iskar aka ɗaura ba" Abba Gumi ya sharce yasan Illar mata Musamman wadda tace bata sonka baze so Irin ƙaddarar shi ta kuma faruwa akan Tilon ɗanshi ba ya Juya yana kallon tarin mutanan da suka gayyato tabbas abin Kunya ne ace yarinyar taƙi aminta da auren ɗanshi Inda Allah yasa ma yadda Baffan ke magana ba kowane zaiji bayanin ba sai waɗanda Suke Kusa. Malam ya kalli Baffa babu ta inda maganar shi tai Cikas dan babu wata alamar ƙarya a tare da shi. "Alkairin Allah Muke Nema Liman a ɗaura" Ƙanin mahaifin zubaida ne ya amshi sadaki ba ɓata Lokaci aka ɗaura Auren Anwar sule Kurfi da Zubaida Salihi Ana shafawa Abba ya Dubi Ƙanin mahaifin Hanan tare da Fito da Kuɗi daga aljihunshi ya miƙawa malam ya kuma cewa ya Nema wa Anwar auren Hanan Ƴar matar shi a hannun ƙanin mahaifinta wanda yazo Ɗaurin aure wanda yana cikin waɗanda abba ya gayyata Jin sabon Ɗaurin aure a karo na biyu ya ƙara Saka mutane a Jimami. Shaidu sun shaida ɗaurin auren Anwar sule kurfi da Zubaida salihi sannan aka kuma ɗaura wa da Maryam Muktar da Anwar sule kurfi Lokacin Hayaniya ta kaure acikin masallacin kowa ya soma faɗin albarkacin bakin shi maganganu ne suka fara tashi a hankali khalid daya gama jin komai ya kama hannun Anwar sukai Mota wanda gaba ɗaya Anwar ɗin ya kasa gasgata komai gani yake kamar a mafarki lamarin ya faru mai yayi wa Saadah data zaɓi yi masa YANKAN ƘAUNA a ranar ɗaurin auren su hartasa a ƙaƙaba masa auren mata har biyu waɗanda basu da makama bare tushe a zuciyar shi. Baffa na shiga cikin Gida ya tsaya a bakin Ƙofa yana ƙwalawa saadah kira wadda tai wanka ta shirya cikin farin lace shigowarta Gidan Kenan Dangi nata tsokanarta tana dariya agabansa ta durƙusa. Ya kalleta a sheƙe. "Munafukar Allah dama wannan yaro bake yake soba Kika Liƙe masa to yau ya tabbatar da shi zubaida yake so bake ba dan haka ni babu ruwana an ɗaura aure da zubaida ba dake ba Idan bin malamai abinyi ne ku cigaba gashi dai asirin da kika masa ya karye a wajan ɗaurin aure" Dishi dishi ta soma gani a hankali ta furta "ANWAR ɗinne yace haka baffa mai yasa Anwar zai Min haka Mai yasa zai min YANKAN ƘAUNA yama rasa a ina zai sauke yaudarar shi sai acikin Gida daga haka Numfashinta ya ɗauke cak ta faɗi sumammiya......... *WANNAN SHINE LAST FREE PAGE MA'ANA ƘARSHEN SHAFIN KYAUTA* Mai son cigaban sa, sai yabi wannan hanyar *YANKAN ƘAUNA...I! littafin kuɗi ne 500 naira zuwa wannan asusun bankin 0078174806 Sterling bank, idan kuma kati ne Mtn ko Airtel card na 500 hoton sa za'a ɗauka a turo,shaidar biya 09022260850* *NI BANA CIKA BAKI DAN BAHAUSHE YACE IDAN GANGA TA CIKA ZAƘI TO FASHEWA ZATAI, NI BAN CE GWANA BACE AMMAN ALƘALAMINA MAI KAIFI NE WANNAN TAFIYA DOGUWA CE MAI CIKE DA RUƊANI TSAMMANIN ABIN DA BAKUYI TSAMMANI BA AKWAI TARIN ABUBUWAN DA SAI MUN SHIGA PAID PAGE DA IKON ALLAH ZAKU JISU NA BAKU PAGE 1 TO 20 KYAUTA INA JIRAN KARA DAGA WAJAN KU MASOYANA ALLAH YA BAWA KOWA IKO YA HORE MUKU AMIN*