[7:42PM, 12/7/2017] ‪+234 806 803 7117‬: 🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊 *DANGIN SA* 🕊🕊🕊🕊🕊 🥀🥀 By Mmn Walida nd Walid(mrs aliyu) Marubuciyar, *tawa kaddarar* da *uwata* 😜😜😜 Page :1🌹 Bismillahir rahmanir rahim, WA sallallahu ala nabiyyir Kareem Saurin nake tayi in ƙarasa wanke2n da nake yi don inje in ɗebo ruwa nasan yanzu mama ta kusan dawowa daga yawon ta kuma duk irin hidimar nan da nayi mata a gidan ta ba lallai ne ta gani, Khadija ce ƙanwata wacce take bina suka fito daga ɗakin mu ita da maryam cikin uniform ɗin islamiyya, "yaya haryanzu baki gama ba, zaki makara ma yau kinga jiya sai da aka miki dukan latti" "hmmm kudai tunda kun shirya ku wuce ku tafi karku makara ni ba lallai bane inje" alamar tausayi na gani a fuskar ƙannan nawa "me yasa" suka haɗa baki Tashi nayi ina goge hannu na da riga ta ina kaɗa su don in ba korar su nayi ba ba lallai ne su tafi ba sai suma su makara, wucewa sukayi dukkanin su rai a jagule ni kuma na dawo na ƙarasa aiki na ko dana gama na ɗau botiki na fara ɗebo ruwa sai da cikawa mama robobin ta tas sannan na samu na huta, ba ita ta dawo gidan ba sai karfe 5:30 yadda ba yadda za ayi nace zanje mkrnt don lkcn tashi ya kusa tana shigowa sai ga ƴaƴanta sun biyo ta ko da yaushe suka fita oho ni dai nasan lkcn da suka dawo daga schl ita kuma ta daɗe da ficewa "sannu da zuwa mama" ko kallo na batayi ta hankaɗa labulen ɗakin mu tai shigewar ta A ƙofar ɗakin dai na cigaba da zama don banga alamar sakin fuska a tattare da ita, *zainab* naji an ƙwala min kira da manyan harufa "na'am" cikin ɗakin na shiga asukwane ta cire kayan jikinta daga ita sai zani ga ƴaƴanta nan a zaune a ƙasa suna cin gyaɗa, ɗakin da na gama shan wahalar gyaransa "to uwar munafunci baki ga alamar na dawo bane baza kizo ki karɓi abinda zaku dafa bane don tsabar kinibibi kina zaune kina kallo na ko ni zan dafa muku" ta faɗa a hasale Bance komai ba "ɗauki garin kwakin can kije ki tuƙa eba sai kije kasuwa ki siyo ewedu kiyi miya tunda muna da dage dage" too kawai nace na ɗauka na fice sai da na tuƙa ebar na kwashe sannan na shiga ta bani kuɗin ewedun da daddawar, ina fitowa na ci karo da su khadija har sun taso,a tsatsatsaye nayi musu magana sannan na wuce don kasuwar ba laifi da ɗan nisa kasuwar agege naje kasancewar tafi kusa da mu na siyo, inda magariba ce ta shigo dani gida ina shigowa sai da na ɗaura miyar sannan nayi alwala na shiga ɗakin mu, bayan naa idar na ƙarasa miyar ewedu ta na sauke ɗakin mu na shigar da abinci inda na tarar da mama da yaran ko shirin tashi sallah basu ba saboda suna kallo kai Allah ya kyauta baga uwar ba baga ƴaƴan ba ana sallar isha muka ci abinci su khadija suakyi wanke wanke mukayi shinfiɗa a nan falon mu muka kwanta gajiyar da ke jikina baisa ma naji dawowar bbn mu. ************ sunana zainab mahaifina ɗan gezawa ne dake garin kano, mahaifiyata wadda muke ce mata iya Allah yayi mata rasuwa shekara tara kenan da suka wuce mu uku ta mutu ta bari, ni sai ƙannena biyu khadija da kuma maryam, sannan baba ya auro wata bazarawa me wacce muke ce mata mama ita kuma ta haifa masa yara huɗu maza uku sai auta mace a agege muke da zama a unguwar ruwa haya muke yi a gida me ɗakuna barkatai inda muke cikin ciki da falo, mama ta hana mu shiga ɗakin ta ko da wasa yasa muma iyakacin mu falo ba abu namu da ke cikin ɗakin, baban mu mutun ne mara zuciya ko kaɗan be damu da harkar mu balle ya kula da rayuwar sana'ar kayan gwari yakeyi a kasuwar gatan kowa, amma sai ya shafe sati be kawo komai gida ba don muci sai yace wai ba kasuwa, ita kuma mama a nata ɓangaren Allah yai ta masifaffiyace don in ƴen abinta suka motsa har wajen gidan mu ana iya jiyo su da baban mu barin ma in ta tashi bata da ko sisi kuma babu abinda zamu sa a bakin saƙatin ranar baba yana da bomb ɗin kamawa da hannunsa ko kaɗan bana jin haushin abinɗa mama take yi mana da ƙannena don nasan cewar ko me tayi mana laifin babanmu, kuma duk jarabar mama bata taɓa barin mu da yunwa ko baba bai kawo ita sai tasan yadda ytayi muka ci muka ƙoshi wannan dalilin ne yasa nake ɗaga mata kafa mama Allah yayi ta me shige shige ce gidajen mutane don haka kullum sai ta fita ko babanmu ya sani ko be sani ba ita dai oho shima baya damuwa idan ya dawo be ganta be wani nuna damuwa ko kaɗan *********** Tun kiran farko na asuba na tashi kasancewar yau mune da wankin vandakin gidan kuma ni nake wankewa in turn ɗin mu ya zagayo tun mutanen gidan suna ƙorafin mama bata wankewa saini har suka haƙura tunda mama ba mutum bace da zaka taɓa ta ta kyale, da sauri na zundimi ruwa nayi banɗaki na fara wankewa amma ikon Allah kafin in gama har a cika a ƙoafar banɗakin a a layin shiga haka na gama na futo wasu ma har sun ƙagara sun fara mita, ni dana wanke komawa nayi gefe na zauna don banga ranar shigana ba, sai da gari yai shaaa sannan aka ragi ya rage sauran iya temitope ce kawai a layi sai ni komawa nayi ɗaki na taso kannena suka fito Sai da tabbatar da sunyi wanka sannan nima na shiga nayi wankan nawa muka zo muka shirya mama haryanzu bata buɗe kƙfar cikin ɗaki ba ragowar ebar nan na dumama mana muka ci sannan na jaa kƙoar falo muka kama hanyar schl Wacce ta kasance ta gwamnati ce dake unguwar dopemu a ƙafa muke zuwa kullum sannan in an tashi ma mu dawo a ƙafar k [7:42PM, 12/7/2017] ‪+234 806 803 7117‬: 🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊 *DANGIN SA* 🕊🕊🕊🕊🕊 🥀🥀 By mmn walid nd walida(mrs aliyu) Page: 2🌹 Shekara tana ta tafiya muna ƙara zama ƴan mata lamarin baban mu ba sauƙi don kuwa haryanzu be canza sai ma ƙara taɓarɓarewa da yayi, don yanzu sai yai wata be kawo komai gidan ba wai don muci mama ma on d other hand lamarinta na nan, amma ita tana ƙoƙari sosai damu in dai banda zagi da gorin da muke sha a wajen ta to gaskiya bata da matsala A yanzu nayi graduating daga secondary amma babu maganar ci gaba yo ina ci gaban abinda har yanzu banje na karbo result ɗin da ya dade da fitowa ba saboda tsabar babun da baban mu ya ɗorawa kansa, don haka ne ma na kama sana'ar taimakawa wata maƙociyar mu sai da abinci Iyan amina muke ce mata yar ghana ce da ke zaune a lagos ita da mijinta da kuma ƴaƴanta biyu shapi'u da kuma amina, tana saida wance (abincin ƴen ghana wake da shinkafa wadda ake ci da tankwa, zaku ga wance din baƙi amma sai daɗi) Da kuma dukunu shima kamar tuwo ne na ghana wanda ake yinshi da masara sannan a naɗe shi cikin ɓawon masara, kullum take biyana wannan ba ƙaramin taimaka mana yayi duk wasu ƴen ƙananan matsololin mu ni da ƙannena ina iya biya mana, mama ma wani lkcn in abin yai mata yawa takan sakar min ciyar da mu nida ƙannena, haka rayuwa take ta ci gaba sai godiya Allah Kullum ni nake zuwa kasuwa inyo cefanen girkin da muke siyar wa, sannan inna dawo in haɗa girkin in ɗora, duk wannan abinda nake yi bai hanani aikin mu haka zan haɗa aiki kamar wata jaka, in su khadija suna nan sukan taya ni amma idan basa nan sai godiyar Allah ************ Bayan shekara biyu Rayuwar dai bata canza ba ɗan cangin da aka samu shine yanzu baba yana kawo kayan abin sai dai kuɗin cefane sai ankai ruwa rana da shi, shima kayan abincin bai fara kawowa ba har sai da mama ta gaji tayi yaji da yaga abin ba daɗi sai ya dawo da ita tare da alƙawarin zai dinga kawo kayan abinci haka kuwa ake yi har yanzu Su khadija a yanzu suma sunyi candy tunda dama shekara ɗaya ne tsakani na da khadijar, mun zo mun haɗu mu ukun muna zaman gida su suna yin aikin gidan ni kuma ina sana'ar sai da abinci, wanda yanzu ba laifi nima ina samu sosai Baban mu ya tara mu yace dukkan mu mu fito d miji aure zai mana, abinda nake gudu kenan don ni tunda nake zan iya cewa ban taɓa yin saurayi ba, gwanda ma khadija akwai wani hadi shine yake son ta amma yana da mata don dai matar tasa bata taɓa haihuwa ba ne Bayan mun keɓe ne nake cewa khadija "kiyi wa hadi magana ya fito mana tunda naga da gaske yake" ta kalle ni ido rau rau kamar zatayi kuka " yaya ke fa" murmushi nayi na dafa ta nace "khadija kowa lkcn sa na aure idan yayi zai yi, kinga ke yanzu Alƙah ya haɗa ki da wanda yake sonki ki yi auren ki kawai kin huta da wannan rayuwar da muke ciki mara tabbas" ba irin lallami da ban bakin da banyiwa khadija ba amma ƙiri2 tace fafur bata yadda ba ita dai in ban riga ta ba to sai dai muyi tare ba yadda na iya da ita don na san inna na matsa mata sai ta sa min kuka sai da bari dare yayi hadi ya zo zance sun daddage suka zuba soyayya na je nayi musu sallama suka amsa khadija tana ganina ta sha jinin jikinta sai naga ta haɗe rai, ban kula ta ba na koma wajen hadi nai mai bayanin komai da ake ciki, ya nuna jin daɗinsa sosai sannan ya ce in shaa Allah yana komawa zai yiwa magabatansa magana akawo kuɗi ina ganin khadija sai zumɓurar baki take tayi ni dai na bar su na koma gida abina su ƙarata hadi kuwa kamar yadda yai alƙawari haka kuwa ya aiko da magabatansa suka kawo kuɗi inda aka sa ranar wata biyar, kuɗin hannuna da nake tarawa wanda nake samu a wajen siyar da abinci shi na ba khadija muka je tare ta siyo ƴen kayan kitchen wanda muka ɓoye a ɗakin iyan amina don in mama ta gani ba lallai bane ta bari baba yayi mata wasu ba Bikin khadija yana gabatowa inda ni kuma a ɗayan ɓangaren nake shan habaici a wajen mama wai nayi kwantai na rasa mijin aure, shima a ɓangaren baban mu ba sauƙi sai kace nice zan bawa kaina miji, wannan hali da na shiga yakan ɗaga wa khadija hankali don wani lkcn har kuka zaka tsince ta tana yi, na kan ɗige da bata haƙuri, ince mata kowace mace da irin yadda rayuwar auren ta yake farawa ************ Da bikin khadija ya zo Allah ya taimake mu baba yai mata gado dama auren lagos mace gado kawai zata tare da shi sai kayan kitchen duk ragowar hidimar gida su gyaran falo da komai duk na miji ne, munyi shagalin biki lfy mun gama ƙalau sai dai fatan Allah ya basu zaman lfy, flat aka kai khadija duk da dai ba ita kaɗai bace akwai kishiyar ta kowacce ta ɗauki ɗaya shima mijin ya ɗau ɗaya, Da bikin khadija Allah ya haɗa jinin maryam ɗin mu da wani cousin ɗin hadi mai suna sadiq, shima kamar yawancin matasan agege ɗan chanji ne, haka shima mijin khadija chanji yake yi Soyayya suka dinga zubawa sun so ma suyi aure kasancewar maryam akwai rawar kai amma baba yace har yanzu be huta daga auren khadija ba gani ni ma har yanzu ba wani motsi, haka ta haƙura, suka zubawa sarautar Allah ido nidai in don ta nine ban ƙi a aurar da maryam ɗin ba amma baba ya ƙi, khadija bata daɗe ba ta fara laulayi, kafin kace me sai haihuwa, ta haifi ɗan ta namiji kyakkyawa kamar ubansa, Ansha shagalin suna inda hadi ya ɗauko ƙanwar mmnsa daga kwatano tana kula da mai jego, hadi ya kashe kuɗi sosai a wajen sunan khadija inda ɗanta yaci sunan baba sa ibrahim ana ce masa khalil, haihuwar khadija ce ta taso da zancen auren maryam, inda iyayen sadiq suka samu baba da zancen har da kuɗin zancen su da na sa rana baba baiyi wata wata ba ya karɓa aka sa musu rana kawo kuɗin maryam ya sa na kuma takura a gidan ba wanda yake tausaya min sai ma wulaƙanci da musgunawa danake fuskanta daga kowane ɓangare na naƙi kawo miji nayi kwantai, ni dai ba abinda nakeyi sai miƙawa Allah kuka na akan ya zaɓa min na gari, sallah dare nake tashi nayi amma randa mama ta ganni inayi har safiya tana mitar wai ina tashi ina son in asirce mijin wata da daddare, haka ina ji ina gani na daina ko kuma inyi a ɓoye, da bikin maryam ya gabato sai aka haɗa da na ƴaƴan mama wanɗanda ta haifa a gidan ta na fari su uku duka mata dama ƴaƴa huɗu ta haifa acan ta aurar da ta farin ta, kuma duk kayan ɗakin da aka kai su da shi babanmu ne yayi musu gaba ɗaya da maryam ɗin na so harga Allah in samu miji ko da bikin maryam ne amma hakan be yuba haka na dawo na cigaba da ruwata ina ta miƙa roƙona ga Allah ubangiji (swt) akan ya dubeni da lamarina Mijin maryam sadiq irin mutanen ne masu sakin hannu, don kullum in dai yaga ƴen gidan mu a gidan sa to da saƙo na musamman da zai ba akawo mana, don haka mama take kiran shi da ɗan albarka, bata sati cikakke sai ta je gidan shi kuwa baya gajiya da hidima saɓanin miji khadija, itama maryam ɗin in ta tashi zuwa haka zata zo da kaya ciye ciye lodi lodi, baba kuwa yai ta sa mata albarka hmmm iyayen zamani ko da lkcn da maryam ta haihu mama ce da kanta take zuwa har gidan maryan ɗin don kula da jariri da kuma mai jego, nidai tunda naje barka sau ɗaya ban koma ba, sai ƴar autar mu amina da aka kaima ta wai ta taya ta aiki don anga mijinta da ɗan maiƙo ana gobe suna mama ta koma gidan wai saboda aikin miya, ban yi niyyar zuwa sai da khadija ta biyo min sannan ta sani a gaba muka je, wai don kar ace inayi wa maryam ɗin baƙin ciki a gida aikin miyar maryam na sha habaice habaice kusan agege da sa ido tun ina danne wa ina nuna ban san dani ake har abin ya dame ni na koma uwar ɗakin ta nai ta kuka na khadija ce kawai ta san halin da na shiga har ta iya lallashina ita kuwa me jego ba abinda ya dame ta hidimar ta kawai take yi [7:42PM, 12/7/2017] ‪+234 806 803 7117‬: 🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊 *DANGIN SA* 🕊🕊🕊🕊🕊 🥀🥀 By mmn walid nd walida (mrs aliyu) Page :3🌹 Ranar suna ƴa taci sunan kakarta mmn sadiq hafsat wdda za a dina ce mata farhana, sa da rago sadiq ya yanka banda iyayen kuɗin da ya kashe na hidimar suna, ban so na tsoma kaina a harkar sunan maryam ba don yadda naga mama komai idon ta na kai amma da khadija ta ja ni gefe ta min magana sai na zage na fara rabon abinci nima An sha hidima sosai da sunan mama bata koma gida ba ranar ma ni kaɗai na koma da kayan suna wanda na kaiwa bbn mu saƙon mama, Kashegarin suna ina kwance har goma kasnacewar gajiyar da yi a gidan suna yasa nace yau ba inda zani wajen ƙarfe sha ɗaya na safe ina ta juyi ina shirin tashi in san abinyi sa ga khadija "kai yaya kar kice baki shirya ba" gira na ɗaga mata alamar ban gane me take nufi ba, " yanzu yaya si yaushe zamuje gidan suyan naman" ohhhh yooo ni ba na manta da wani suyan nama ba, azalzala ta khadija tayi muka shirya muka fita gidan suyan nama amma ga mamakin mu kafin mu je gida ya cika danƙam kamar yau ne sunan mama ta gayyoto mutane bila adadin wai a taya ta suyan sa da rago sai kace shanaye ya yanka, ba wacce kalle mu itama knta me jegon si wani shash shan ƙamshi take yi wai bamu zo da wuri ba, a zuciyata na ce maryam ni ban ma yi niyyar zuwa ba da badan khadija ba ma da bazaki ganni ba Mu dai ni da khadija ba wani abin arziƙi muka yi a gidan suyan nan ba don mutanen mama sun yi kane kane da naman sai muka zama kawai ƴen kallo kar dai ace bamu zo ba ranar suyar ma mama bata koma gida sai kashe garin suyar nama da daddare sai gata da kayan nama, nidai aka bani nawa a farar leda na karɓa nace Allah ya raya na cinye a take, na mama nama ne botiki guda har wani cewa take yi ƴata ce tace in ajiye in taci a hankali, mama ta ci gaba da zuwa gidan maryam tana yi mata wanka ita da jaririyar ta, randa maryam ta cika kwana 30 cif da haihuwa su mama an shirya kenan za a tafi gidan ƴar albarka sai ga ƙanwar mijin ƴarta nan ta zo Bayan sun gaisa take cewa mama ai iyami ta haihu, toooo inji mama yaushe "yau da asuba" "a gida ko asibiti" "a gida nurse aka ɗauko mata" "ai kinji irinta nan ba za akai yaeinya asibiti ba likita ya duba ta sosai sai ace wata nurse tooo Allah ya raya, nidai yanzu da kike ganinan na shirya ne zan tafi gidan maryam in mata wanka ita iyamin sai kije gidan bbn ta ki faɗa sai a samu me yi mata hidima daga can" mama ta ƙare zancen ta tana gyara mayafin ta "ai naje shine suka ce inzo in faɗa miki ba me zama a wajenta" juyiwa tayi "ban gane ba ni ba ƴar mijina bace nake mata hidima don kara amma ni a rasa me karanta min akan tawa ƴar" Ita dai ƴar aike tai tsuru tsuru, "to ku a dingin naku shi ɗan uwan nakin ba zai nemo me zama masa da matar sa ba har sai ni uwar ƴa naje" nan ma shiru tayi ba amsa Tausayi mama ta bani yasani tsoma musu baki "mama ki barshi da zuwa gidan maryam ɗin kaeai ni naje ke kije ki ga iyamin" " a a ke kije gidan iyamin ni na tafi gidan maryam" tana faɗin haka ta juyawarta tayi tafiyar ta mamakine ya kama ni, wai mama wace irin macece ne, barin tunanin nayi na jawo ƙofar ɗakin mu na kama hanyar gidan iyamin don inga abinda zan iyayi ko da naje na tarar me jego batayi wanka ba haka zalika itama ƴar ba wanka na rasa abinda zan musu dole na fito daga gidan na kama hanyar gidan maryam don inje on tattago mama don bansan abinda zan musu ba a zaune na tadda ta ta harɗe ƙafa tana kwasar farfesun kayan ciki da bread da shayin ta me kaurin gaske, ko da ta ganni sai ta haɗe ranta "lafiya" ta tambaye ni bayani nayi mata sosai halin da me jego take ciki nayi amma ga mamakina sai ta ja wani dogon tsaki "ƴar iskar yarinyar sai da nace mata kar ta auri yaron nana amma gashina nan abinda nake gude mata, yaro da shegiyar tsiyar kamar ɓeran masallaci ace matar ka ma ta haihu amma an rasa me kula da ita don kowa yasan cewar sai dai shi ya saka nasa aljihun a harkar gidan ka ba kai a more ka ba, tunda ta auri yaron nan ƙwandaƙar ta ban taɓa gani sai dai ma intazo wajena in bata kullum shi cikin babu, kamar shi ya yankewa tsiya cibiya, Allah dai ya kyauta bari in gama sai muje tare" to kawai na bita da shi maryam tai mun tayin abinci amma sai nace na ƙoshi ko da mama ta gama da muka tashi tafiya sai da ta cewa maryam wai tayi abincin rana da ita don zata dawo ita kima maryam ɗin sai tace ai mama ba sai kin dawo ba yunda yanzu na iya wankan kuma na iya yiwa farhana gashi iyami ya haihu hidimar ai sai tayi miki yawa ƙiri ƙiri mama tace bata yadda ai tayi wa bbnmu alƙawarin sai maryam tayi arba'in sannan zata daina zuwa daga ganin fuskar maryam ba haka ta so ba amma sai tayi shiru, tun a gidan maryam mama take zagin mijin iyami tana mitar auren nasu har muka je gidan, inda cikin ikon Allah muka tarar da yayar mijin na tan ta zo tayi komai ko da mama ta ga haka ko zama batayi ta koma wai ta baro maryam ita kaɗai, ido kawai muka bita nida iyami ko yaushe mama ta zama haka ohooo Ni na dinga jigiƙar zuwa gidan iyami taya ta aiki sai yar mijin ta da take zuwa safe da dare tana yi mata wanka da ɗan babyn ta, gaskiyar mama ne lamarin mijin iyami sai a hankali sam bai damu da ita ba balle abinda aka haifa wataran haka zai fita bai bata komai ba sai dai in naje da kuɗin da yake hannuna da shi zamuyi abinda zamu ci nima yanzun samun nawa sai ahankali don iyan amina tana masu taimaka sosai ƙannanta ne suka zo daga ghana don haka yanzu gaskiya ina shiga cikin matsalar kuɗi sosai khadija kawai tasan halin da nake ciki kuma itace kawai take taimaka min da ɗan abin da zan kashe, kuma itama ba kasaifai ta fiya aikomin da shi ba, wataran kuma idan ta aiko min sai ince ɗan aiken ya maida mata da abinrmta don itama nasan halin da take ciki hadi ba wani basu kuɗi yake ba, shi komai na fnfanin gidan sa yake siya ya ajiye don hka ɗan kuɗin da yake basi ba wani abin ya taka kara ya karya bane [7:42PM, 12/7/2017] ‪+234 806 803 7117‬: 🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊 *DANGIN SA* 🕊🕊🕊🕊🕊 🥀🥀 By Mmn Walida nd Walid(mrs aliyu) Page:4🌹 Mun shiga sunan iyami lfy lau inda ko ƙeyar mama bamu gani tun randa ta zo, na ci gaba da zuwa taya iyami aiki har sai da ta yi sati uku sannan na daina, Rayuwa taci gaba da tfy muna ƙara girma yanzu ina da saurayi me suna salisu irin ƴen ci ranin nan ne ɗan sokoto, yan zuwa zance duk da dai ba wani son shi nake yi ba amma kuma yafi ka zauna ba aure, baba ya tare shi akan ya turo magabatansa, ba ƙaramin daɗi yaji ba Tun ina lissafin dawowa salisu daga sokoto don zuwa ya sanar da magabatansa har na hakƙura don yanzu kusan watan shi ba lbrnsa, kamar an aiki bawa garinsu Ko da ya dawo yazo gidan mu diraect yace wa bbn mu wai shi bbn shi yace wai ba zai auri ƴar bariki ba wayyo Allah na ranar na sha zagi wurin bbn mu kamar me harda kwaɗeni wai dama iskanci muke yi da salisun shiyasa bbn sa yace bazai aure ni ba, shi kuma salisu a nasa ɓangaren yana nufin lagos ai kamar bariki ce shiyasa ban wani ƙullace shi ba Yau da sassafe khadija ta aiko wai don Allah inje, ban san ko menene ba amma ban fita ba sai da naga komai sannan na kama hanyar gidan ta, ko da naje akwance na same ta ba lfy, "ohhhh khadija jikin ne" ya mutse fuskar ta tayi ta kasa magana kasancewar miyan da ya cika mata bakinta, wan ya tabbatar min ciki ne da ita Ohhh Allah ƙanwata zata yi na biyu ni ban ma yi auren ba Allah ka dubi lamarina, khalil yana ta rigima ɗaukar shi nayi nai masa wanka na shirya shi na goya sannan na dawo ɗakin nata bacci takeyi don haka sai ban tashe ta sai na hau gyara mata ɗakin nata sharar da nakeyi ce ta tada ta, "sannu yaya" mmm kawai nace na ƙarasa, tashi tayi zaune "yaya dama yaye shi zanyi shine nace bari inkira ki ki tafi da shi idan yaso bayan kwana biyu kya dawo shi" "kin gayawa bbn sa" "shi ma yace in kira ki in ce ki ɗauke shi na kwana biyu, amma ni so nake ya kwana uku kinga kafin nan na huta" "to shike nan bari in tafi da shi ɗin bana son ina daɗewa a gidan ki kinsan halin mama" to shike nan dubu biyar ta bani wai inyi masa siyayya ƙin karɓa nayi sai da ta rantse min da Allah cewar hadi ne ya bayar a bani sannan na karɓa, na haɗa masa kayan sa na fito kenan muka ci karo da maryam ko daga ina take ohooo " a a a awata sabon gani yaya dama ba a ganin ki a ko ina sai gidan khadija, ni kun ware ni kamar ba ƴar uwar ku komai sai dai kuyi tare ba ni" "haba dasooo" na bata ansa dayake haka nake ce mata idan ina cikin nishaɗi "wallahi khadija ce ba lfy tace min inzo in ɗauki khalil in yaye shi, shine fa kika ganni yanzu ma na zo kuma kin ganshi nan a baya na zan juya don bana son ƙananan maganganun mama" "yaya khadija" ta faɗa ta karfi tana dafe kirjin ta "ciki na biyu, bari inje inyi mata tsiya ita me cewar sai nan da shekara uku" ta faɗa tana shigewa tare da jan hannu na zuwa cikin gidan "yaya yaushe rabon da mu haɗu tare har muyi hira yaudai Allah ya bamu dama baki isa ki koma gida da wuri ba sai munyi hirar zumunci" ba yadda na iya haka na bita zungwi zungwi mun sha hira sosai da ƴen ƙannena sai yau nasan cewar nayi kewar su sosai har sai bayan la'asr sannan mu tashi muna shirin tafiya ne maryam tace "yauwa dama sunday me zuwa ne bikin cika shekara 10 da auren uban gidan bbn farhana don haka za ai celebrating a beach shine nace bari in gaya muku ko za ku mara min baya don kune kaɗai ƴen uwana" kallon kallo muka tsaya yi ni da khadija, har maryam ɗin ta tsargu bama son zuwa "gaskiya maryam nidan ina fama da kaina bana tuanin zan iya zuwa wani hayaniyar party" inji khadija "ni ma gaskiya baba bazai barni zuwa beach ba, yanzu ma ya aka cika yana cewa na zama ƴar iska balle yaji naje beach" rau rau maryam tayi da idon ta "yanzu ace ni bani da wanda zai karanta min ku da nake ganinku a matsayin ƴen uwana amma bazaku rufa min asiri ba shike nan Allah ya bamu alkhairi" tana faɗin haka ta sunkuci jakar ta azuciye "a haba abar sooo me yayi zafi da zaki tafi" na kamota ina faɗin haka "to me kuke so in muku tunda yanzu kun tsane niiiiii" ta karashe zancen nata da kuka "to yanzu ya kiko so muyi abar soo" na faɗa da sigar lallashi "ba komai daga ke har khadijar baku da lkcn da zaku rufa min baya alkcn da na gama yiwa mijina kurin zan gayyato ƴen uwana su taya ni aiki kuma muje gurin partyn tare" "to shike nan karki damu zamu zo mu taya ki, ita khadija sai ta gayawa hadi sai su tafi guri partyn tare ni kin ganni nan idan kika gayyace ni wurin party yanzu kunya zaki ji don ko kayan da zan sa inje banni da shi" Sai alkcn khadija tai magana "indai kayana ne zan baki, dama akwai wata, doguwar rigata ƴar dubai da na siya tai min tsayi sosai sai ki sako" harara na banka mata wacce ita maryan ɗin bata lura ba "to kinji yaya don Allah ku zo muje,ƙila acan ma Allah ya haɗa ki da nagari" ta faɗa a zolaye amin thumma amin inji khadija, muka gama tsara yadda tafiyar tamu zuwa partyn zai kasan ce amma maryam ta roke ni da kar in gayawa mama don ta san halin ta sai tace zata je dariya miua dinga yi mata nida khadija don soyayyar nan da ta ƙullu tsakanin mama da maryam sai Allah, bamu muka bar gidan khadija ba sai da mukayi magariba bayan mun gama tsara komai ko dana je gida haka natarar da mama ta cika tayi fam wi naje na zauna a gidan khadija banzo na ɗaura abinci ganin khalil a bayana yasa ta tambayin daliln zuwana da yaron, na faɗa mata maryam ce ba lfy shiyasa tace mi in yaye shi "haka dai za a kare sai dai aita ganin ƙannen suna haihuwa ke kuwa kin zama uwar mata sai in sun kuma samin ciki a kira ki abaki yaye ke kin fasa auren ke nan si dai ki ta rainon ƴaƴa to Allah ya bada sa a" tai ta mita nida ɗakin mu kawai na shige na ɗauko kayan girki na zo na ɗaura na dare ina mamakin abinda nayiwa mama haka da yawa da yasa ta tsaneni ko dana gama da wuri muka kwanta nida ɗan yaye na amma abin baƙin ciki, cikin dare yari ya tashi yai ta tsala kuka kamar me na rasa abinda zan masa baba ne ya fito yai ta min bala'i a kaina ga kukan yarioga bala'in bbn mu har gorin nayi kwantai sai da yai min wai nima kaina na zame masa jaraba gashi na je na ɗauko yaro ya zo ya ishe su da shegen kuka sai kace ba jikan sa ba ya ƙaraci bala'in sa ya koma cikin ɗaki mama dai bata ce komai ba sai dai uban tsaki da take ta ja kamar tsaka ahaka muka kwana da sassafe baba ya tashe ni alkcn na ɗfaa gyangyaɗi ya nan ya tasa min kwandon bala'il ba irin zagin da bansha wai na hana shi bacci,in fito da miji inyi aure naƙi sai yawon gidan ƙanne ko kunya bana ji ranar nayi wan iabu wai shi kuka har na gode wa mai duka [7:42PM, 12/7/2017] ‪+234 806 803 7117‬: 🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊 *DANGIN SA* 🕊🕊🕊🕊🕊 🥀🥀 By mmn walid nd walida (mrs aliyu) 🎁 *Nasibi writers association*🎁 In dedication to all nasibi writers 😘 Page:5🌹 Da ƙyar baba ya yadda khalil yai kwana biyu sannan ya jaaa min kunne akan kar ya dawo ya same shi, sai da na gama duk wani abinda nake yi da la'asar sannan na mayar da shi, Mun ƙara tsara yadda zamu haɗu a gidan maryam ran lahadin don taya ta aikin da kuma partyn sai magariba sannan na fito na koma gida, munyi da khadija akan zata zo ranar sunday da niyyar zan raka ta asibiti daga nan zamu kasuwa, indan kuma na fice sai baba ta gani yo wayasan lkcn tashi daga wurin partyn Ban gaya wa mama akan partyn ba don nasan halinta sai tace zata, ranar sunday ƙarfe bakwai sai ga khadija a ƙofar ɗakin mu tana mana knocking, ni na buɗe mata sai ga baba ya fito daga ɗakin "waye wannan da safen nan" ganin khadija ya sa shi wangale bakinsa *khadija* lfy kika zo mana da sassafen nan" ya faɗa yana zare ido, jin sunan khadija ya sa mama fitowa daga ɗakin ta da zanin a hannun ta ytana ƙoƙarin ɗaurawa "lfy" itama ta tambaye ta, nima tashi nayi ina zare idin ƙarya kamar bansan komai ba "ba fa komai baba dama bani da lfy ne, shine hadi yace min inje general hospital na cikin lagos in ga likita sosai shine na biyo yaya ta rakani ko ta riƙe min khalil inna ta tashi shiga" ta faɗa kamar gaske Tsaki mama taja tayi wucewarta ɗaki shi kuma baba sai ya hau mita "da ba sai ki kirata taje can ta same ki ku tafi ba,amma kin tashi kin doko mana sammako sai kace wani abinne ya faru" Kallon inda nake yayi "sai ki tashi tunda kin zama sai in ƙannen ki ba su da lfy su dinga futowa daga gidan mazajensu kina raka asibiti, Allah ya bada lfy" ya faɗa wa khadija Tashi nayi jiki ba ƙwari banji daɗin abinda baba ya faɗa min amma ya zanyi, "bari inyi wanka" " a a yaya ba sai kinyi wanka ba wanke fuskar ki kawai, ai daga asibitin kasuwar ikko zaki rakani" ta faɗa da ƙarfi don baba yaji ilai kuwa "kuce yau kawai yawo zakuyi,to ki tabbatar na dawo na same ki a gida" ya faɗa yana shigewa ɗakin fuskata kawai na ɗauraye na saka hijabi na ja musu ƙofar falon muka kama hanna, ni na karɓi khalil na goya don naga khadija ƙarfin hali kawai take yi Gidan maryam a A p yake don haka sai muka hau keke napep don da yar tafiya, bakwai da kwata muka isa inda muka tarar madam ɗin an tashi ana ta hidima, mmmmm wayaga su maryam "sai yanzu kuka zo" ta faɗa tana zunɓurar baki "au sai yanzu nema, da asuba kike son mu zo ko me" "ni dai ku zo mu fara don tun bakwai na aiki bbn farhana kasuwa yayo mana siyayyan abinda zamuyi amfani da su" binta mukayi inda ta lissafa mana abinda da zamuyi, springrolls, meat pie, doughnut, sai cup cakes kowanne 300 pieces , Zaro ido nayi "maryam jakai ne mu" "akwai masu taya mu ai" ohhho "yauwa sai kuma kunun gyaɗar nan da kike yi me farar shinkafa, kinga har na jiƙa gƴadar da shinkafar, ya siyo robobi na yoghurt in mun gama sai mu ɗura a ciki ko ya kikace" " eeeeeeh hakan ma ya bada ma'ana, muga gyaɗar" nuna min gyaɗar tayi dayawan ta, sannan muka je ta nuna min farar shinkafar da ta jiƙa wuuuuuuu nace ina zare "maryam me za ai da dawannan uban shinkafar ke da ake sa ƴar kaɗan don ta ɗaure kunun, amma ba komai ayi waina da ragowar" " waina kuma yaya partyn ƴen gayu kin taɓa ganin waina" "ko ma partyn uban waye bazan bari ai asarar uban shinkafar nan, ina masu taimaka nan su zo suje suyo mana cefanan waina" Maryam bata soo yin waknar nan ba amma ba yadda ta iya ni kuma gani nake yi in aka bar shinkafar lalace wa zatai don cikin botikin penti ne ta cika shi dam da jiƙaƙƙiyar shinkafa, masu taya mu aikin suka zo muka basu sautjn sannan muka fara hidimar aikin ƙarfe 2:00 dai dai mun gama komai hatta da wanka jira kawai muke yi sadiq yazo mu tafi, shima ko da yazo yaga wainar nan sai da yayi ta mitar abin ƴen gayu me ya kai waina, sai da nace musu in ba za aje da waina ba ni ma bazan je ba sannan ya Haƙura aka zuba kaya a boot ɗin mita muka shiga sabuwar doguwar rigar da khadija ta bani ita na saka ajikina, irin rigunan ƴen india ne me buɗewa sosai daga ƙasan, rigar tai kyau sosai samanta a tsuke yake inda ƙasan ya buɗe sosai don sai inayi ina tattaro ta indai zan hauwuri me tudu ko zan sauka, sai yaba min kwalƙiyar suke yi ni ko kunya ce ma ta kama ni don duk kyan nan nawa na rasa me taya ni ohhhh ni abu lekki beach muka wuce direct tunda anan ake partyn ko da muka je ƙin ɗauko min waina ta suka yi sai ni na koma da kaina na ɗauko abata da miyar ta da ta sha bogo (ƙashi me taunuwa 😋😋) da kuma pkomo sai nama, na je inada ake jere abincin na ajiye, har anfara shagali kowa yana ta son ya nuna bajintarsa awajen celebrants ɗin ta fannin ko abinda aka kawo na ci ko na sha kona kyauta wato gift, sun yi kyau suma celebrants ɗin wato alh musa sosai inda suka ci kayan su iri ɗaya su da ƴaƴnsu guda huɗu ganin lkcn sallah yayi yasa na ɗan yi nisa daga wurin partyn don in samu in gabatar da farilla, na ɗau lkc me tsawo ina addua sannan na naɗe sallayata na koma gurin partyn tun daga nesa nake jiyo hayaniyar ƴen partyn, nace lallai duniyar tayi wasu daɗi Y ƙaraswa nayi don inga menene yake sa mutane wannan hayaniyar ashe akan waina ta da maryam da mijinta suka ce kauyancine ake ta wannan wasoson, ana so can na hangon babba abokin alh musan da kuƙar wainae a hannun sa ya ɗora ta a sama nkansa mutane suna ta binshi ta basu, dariya nm abin ya bani sosai sai ga kuma sadiq shima yana ta wani washe baki suna magana shi da alh musan daga gani zuba santi yake yi, matar aƙh musan ce ta matso kusa da mijin nata ta masa magana, sai naga ya juyar da plate ɗin da wainar take ciki a lkcn da ita ta kai hannun ta, ban san lkcn da tintsire da dariya wato yau wainar ta ma tasa masoya faɗa bayan an gama wasoson wainar sai kuma aka ci gaba da hidimar partyn, abin nasu ya ƙawatar sosai da sosai, sai da la'asar tayi sannan na kuma fita na gabatar da tawa ni ko me akeyi bana barin sallah ta wuce ni haka nake, bayan na dawo naga salon partyn ya canza wai couples dance toooo couples za a zaɓa su zo su danceee a filin wurin bayan sun gama sai su ma su zaɓo wasu an ɗan jima ana haka sai kuma akea ce ance dance dance dance, sai naga kowane ɗan miji yana jan matar sa suyi rawa saurayi yaja budurwar sa ƴar iska khadija itace har da kawo min khalilkarɓar shi kawai nayi na bar wurin don inna tsaya sai zuciyata ta buga [7:42PM, 12/7/2017] ‪+234 806 803 7117‬: 🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊 *DANGIN SA* 🕊🕊🕊🕊🕊 🥀🥀 By mmn walid nd walida (mrs aliyu) 🎁 *NASIBI WRITERS ASSOCIATION*🎁 we shine with the smile ☺ 😊😊☺ of our readers, so keep smiling while we keep shining ND entertaining u with amazing story love y'all mua Mua 😘😘😘😘 Page :6🌹 can daga nesa daga wurin partyn na samu wuri a yashi na zaina ina kallon yadda ruwa yake yo anbaliya ya na koma wa tekun ba tare da wani wani matsala ba ko wani takura khalil na zaunar akusa da ni don in samu inyi tunanin rayuwata sosai, dama nima zan zama kamar ruwan nan in ta sha'anina batare da damuwa ba ohhh Alƙah ka kawo min ba don halina ba na ɗaga kai sama ina roƙon Allah a ziciyata kamar an jeho mutum haka naji an zauna kusa da ni haki, a ɗan tsorace na juyo inda mukai huɗu da wani balarabe, balarabe ne sosai ba wai kamar labarawa yake ba kana ganin shi kaga jinin larabawa a tattare da shi, ƙura mai ido nayi ina ƙarewa ƴar kyakkyawa fuskar shi kallo wanda kallo ɗaya zaka gane tsabar kyan da yake ɗauke a fuskar tasan "Baby kallon ya isa haka, zan ɗan dade a kusa da ke" ƙara sakin bakin nayi ga hausa kuma raɗau abakin ɗan balaraben mintsinin kaina nayi kodai mafarkin nayi yana magana,ƙara katsemin tunanina yayi da cewar "baby am talking to u" baby kuma sai a lkcn na dawo hayyacin na inda na zunburar masa baki nace "baby kuma, wace babyn ka, ko ka zo da babyn kane ka ɗauka nice" Murmushi yayi wanda ya ƙara fidda masa da tsantsar kyan sa, "am talking to u" ya ƙara faɗa juyawa nayi ko zanga wata a kusa dani ganin babu kowa yasa na tabbatar dani yake "excuse mr man am not ur baby........... Bai barni na ƙarasa zancen nawa zancen nawa ba ya ɗora da cewar "wasu ƴammata tun ɗazu suke ta bina shine ni kuma nace musu da matata nake suka ƙi yadda shine kawai ganin ki a zaune ke kaɗai ya sani garzayowa don in ɗan lape kafin su gaji su tafi," Harara na banka masa ina ƙoƙarin miƙewa ya ma rainani, "noo babay karki ƙoƙarin tashi ya kamata ki juya ki kalli yadda suke binki da kallo" ni har yanzu ina mamaki hausar da take fita daga bakins, zama nayi sannan na kalle shi "a ina suke" "kalli hannun daman ki zaki gansu su huɗu" juyawa nayi a wayance wasu ɗima ɗima matan lagos na gani kowacce sai zare min ido take kamar zasu cinye ni, bansan lkcn da juyo na daina kallon su ba, dariya naji yana min "kinga in kika tashi Allah ya haɗa ki da waɗancan ko ƙashin ki baza a gani ba"harara na banka masa tare da murguɗa masa baki "baby ba a harara ta don dai ni nakawo kaina amma ni mutum ne da bana ɗaukar raini" wata hararar na kuma doka masa na juyar da kaina wayar sa ya ɗauko yana ta ƴen wayoyin sa inda khalil da ke tsakiyar mu ya fara yi masa gwarancin sa ni shap ma na manta da yaron kawai sai ji nayi ya ɗauke shi yana mai wasa ban kula su don san duk abinsa ina zaune de baze sace yaron ba wayar sa ce ta fara ringing ya ajiye khalil sannan ya ɗau wayar "ɗan uwan ya kwana biyu ya garin da jikin hjy kuwa" shiru yayi daga dukkan alamu ɗan uwan nasa yana ansa tambayoyin da yayi masa ne, sun ɗan taɓa jira irin tasu wadda su suka san ko akan menene sannan naji yana cewa "haka tace hjyr, to kace ta kwanta da hankalin ta Allah ya amshi addu'ar ta don gani ma yanzu ga yayar taka" jin haka yasani tunani waye daga cikin ƙannena, " a a ai ka bari kawai sai kazo lagos ɗin sai ku gaisa" aka kuma magana daga can ɓagaren "a haba wannan karon ba ƙarya nake yi ba ɗan uwa, gata akusa da ni" muhawarace kamar yadda na fahimta ta kaure tsakaninsa da ɗan uwan nasa akan sai yayi magana da wadda yace yayarsa ce daga ƙarshe dai aka kada ɗan balarabe, juyo wa yayi ya kalle ni inda ni kuma na haɗe rai "baby don Allah ga ɗan uwana zaku gaisa" "a wane dalilin na faɗa ba tare da na kalle shi" "a dalilin in baki karɓi wayar ba zan tashi in barki da zakunan cen da suke ta kallon ki da tsana har yanzu" ya faɗa yana kare zancen nasa da dariyar mugunta fusge wayar nayi daga hannun sa na kara akunne na tare da sallama " wa'alaikis salam yayata ya garin lagos ɗin, ya mutanen gidan" lfy na ansa atakaice "yayata kece ta farko da ɗan uwa ya fara gabatar mana amatsayin wacce yake so dan Allah ki riƙe mana shi amana, har Allah ya kaimu lkcn da zaki zama tashi kinji" tooo kawai na iya cewa hira sosai ya dinga min akan mahimman cin ɗan uwan nasa wanda ni kuma wasu in gane wasu in bishi da too kawai, "ya sunan yayata tawa ne" ya jeho min tambaya kallon inda balarabe yake nayi inda hankalinsa yake kan khalil suna wasa kamar baya sauraren mu "ka tambayi ɗan uwaan naka mana sai ya faɗa maka" "to shikenan ga hjyr mu kinga yanzu ta tashi daga bacci bazan bari wannan ɗaɗɗadan zancen ya huce ba ungo ku gaisa" sai da ɗan ji ɗan jim sannan naji sallama cikin wata kamilalliyar murya, na ansa sannan na gaishe ta addua tai ta doka min akan in kular mata da ɗanta amana, wayyo Allah ni ban san mutum ba amma ƴen uwansa suna ta bani amanarsa to kawai nake binta da shi da kuma in shaa Allah ɗuk ilahirin jikina yai sanyi "ya sunan ƴar tawa naji tace, bazan iya yi mata musu ba yasa ni nace zainab, Maa shaa Allah babban suna Allah yayi wa tarayyarku albarka ya baku zuri'a ɗayyiba amin nace yo dan Allah me zance "ina ɗan nawa" ta tamabaya miƙa masa wayar naiy ya karɓa jin wacce ke maganar ne yaga ya ɗan nutsu sai wani shagwaɓa yake kamar wani yaro har da wani cewa baya iya bacci saboda basa kusa da shi ya ƙaraci dai shagwabaraa sannan ya miƙo min hjy tace zakuyi sallama, karɓar wayar nayi sal da ta ɗan ƙara yi min nasiha mai shiga jiki sannan mukai sallama bashi wayar suka ƙarasa sallamar sannan ya ajiye shiru ne ya biyo bayan haka ba wanda ya kuma tanka wani daga cikin mu ni ina tunani n hrar mu da baiwar Allah nan shi kuma yana danne danne a wayar sa hayaniya na jiyo a bayan mu kamar ana kokawa wanne ne yasa muka juya atare da shi don ganin ko me ke faru, hasken camera camera ne kawai yake ana walƙiya afuskokin mu kasancewar duhu ya farayi *shit* kawai nahj yace ya sunkuci khalil ya riƙe mun ya fara jana muka fara gudu inda masu cemerar suke binnu suna.ci gaba da ɗaukar hoton su kasancewar yashine a ƙasa don haka bashi da daɗin yi gudun a kai wannan ya bawa masu ɗaukar hoton daman samun hotunana namu sosai duk da naga akwai masu karesu da hana su ƙarasowa wajen mu, haniniyar doki kawai naji a bayan mu wanda wannan ne ya bamu damar tsayawa ya wuce sai naga nakan dokin ya sauko ya miƙawa balarabe linzamin ya kama ya hau hannu ya miƙo min na noke "ya zakiyi da waɗannan vultures ɗin da suke binki" juyowa nayi na ci karo da mutane sunfi biƙa adadin da suke bin mu a guje da camera sasu kuma da abin magana a hannu dats mic daga gani ƴen jarida ne bansan lckn da na miƙa masa hannun ba yai sana dani sai kan doki ya karɓi khalil daga hannu mutumin nan, ya zaburi dokin tuni mukai gaba ba abinda kake gani sai haken camerar tana ɗaukar hotuna too shi wannan ɗin waye shi haka da ƴen jarida suke ta binshi 🤔🤔🤔 [7:42PM, 12/7/2017] ‪+234 806 803 7117‬: 🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊 *DANGIN SA* 🕊🕊🕊🕊🕊 🥀🥀 By Mmn Walida nd Walid(mrs aliyu) 🎁nasibi writers association🎁 Page :7🌹 Wani keɓantaccen waje muka nufi inda muka shiga ni dai har yanzu jikina bai daina rawa ba "ke da kuka zo, don in san inda suke in kaiki" "da ƙanwata da mijinta" "kawo wayar ki sai in kira su" ɗauko wayata nayi wadda ta sha jiki, kallon wayar yayi sannan naga yana ƙoƙarin buɗe ta ciro sim ɗin yayi sannan yai wurgi da wayar tasa wayar ya cire sin ɗin ya samun nawa, "wane suna zan kira" ya tambaya bayan ya gama daidaita wayar "maryam" na amsa atakaice, sanin cewar ba kuɗi awayar ne ya sani kau da kai aikuwa yana dannawa yaji ba kuɗi sai ya ja tsaki "jira ni anan bari in siyo credit naga wayar taki ba ko asi" Ficewa yayi na bi bayan shi da kallo a tsaye yake me ƙirar ƙarfi irin waɗanda ake cewa giant ga tsayi ga faɗi oohh wannan matar shi zata more irin waɗanda idan sun rungume mace ne zata ji kamar babu wata damuwa a rayuwa lif zata lafe a faffaɗan ƙirjinsa Bai daɗe ba sai gashi kiran maryam yayi tayi mai kwatance sannan ya ɗauki khalil muka ƙarasa har wajen motar mu ya raka ni ko bayan da muka shiga wayar tashin ya miƙo min tare da cewa "sai munyi waya" juyawa yayi ya ɓace cikin duhin daren nan kamar walƙiya ajiyar zuciya na saki wanda sai alkcn na fahimci ashe duk waɗan da ke motar hankalin su na kaina zunɓurar baki nayi na ce "menene" "a ina kika samu wannan yaya" inji maryam ba irin tambayar da basu yi min ni dai bance musu komai hankalin khadija ne yaje kan wayar sa da ya bani "wannan kamar iphone 7 latest version ko" gefe sadiq ya faka da motar ya karɓa "ai kuwa ita ce, a ina kika san shi" oho kawai na iya faɗa "kinsan nawa wayar nan kuwa yaya tana fa kaiwa dubu 350" zare ido na nayi ina kallon wayar da zata kai wannan kuɗin wai a hannuna dariya na ɗan yi ku china ce dariya suka dinga min wai basu taɓa jin iphone china ba sai a wajena ni dai har ni dai ban kula su har gida su kaini na ɗauki saƙon mama na kayan snacks nai ciki ko dana koma baban mu bai dawo ba don haka kawai sai na ba mama bata tambayeni ina na samo ba nima ban damu ba sallolina nayi na kwanta amma kuma sai na kasa bacci tunanin ɗan takari ne ya faɗo min to ɗan takari mana muma ƴen uwan mu idan suka je garinsu takari ake ce musu to muma ba dole muce musu takari ba ( har na tuno littafin makawa, ki ci gaba da gashi lbrn nan yana ƙawata mu) da asuba na tashi da wuri sakaka haka na wuni ba abinda yake min daɗi ko abinci kasa ci nayi abi kaɗan kuma sai induba wayata ko zanga ankirani shiru kakeji da daddare bayan sallahar isha mun zauna muna kallo har da su baba sai ga breaking news an rubuta da manyan harufa *ajaban caught off guard with wife nd son* sai ga hoton mu da ɗan takari danɓarere akan akwatin tv baba ne ya fara magana "wannan kamar zainab ko dai ido nane" shiru nayi "itace mana baha khalil nan ba ɗan wajen khadija" ni dai bance komai ba sai ga news an ci gaba "a jiyane muka samu daman samun hoton matashin yaron nan me multi billion dollars shipping, company da yayi ƙaurin suna suna a dunuya wato mr ajaban da kuma me ɗakinsa tare da ɗan ƙaramin ɗan su wanda suka je shaƙatawa a beach, rahotanni sun nuna cewar mr ajaban ya daɗe da aure inda ya ɓoye wa ƴen jarida da duniya kasancewar baya san iyalinsa su shiga cikin hayaniya, sao jiya Allah yasa muka samu daman ɗauko hotonsa sai asha kallo lfy" kamar afilm haka naga abin namu da yadda muke gudu ƴen jarida suna bin mu abin gwanin sha'awa Allah nidai kam ya birge ko don ban saba ba be ohho saukar mari ne ya dawo dani hayyacina ashe baba yana ta magana banji ba babu yadda ybaiyi ba in faɗa masa ko waye nayi shiru ba urin zagin da ban sha har cewa yayi in ban fidda miji ba cikin satin nan gezawa zai kaini ya bada ni sadaka Ya gama bam bamin sa ya shige ɗaki ita ma mamahaka kwanciya nayi ina tunanin to wannan wanene shi wane irin suna ne *ajaban* a haka bacci yai awon gaba da ni kashe gari da sassafe bayan na idar da sallah ina zaune sai naji wayata tana ringing kamar kar inɗau amma sai na daddage na ɗauka a lkcn ta kusa tsinkewa sallamar sa naji wanda ko bacci nakeyi naji muryarsa zan gane na amsa ga drivwr kiyi masa kwatancen gidan ku too kawai nace drivern ya karɓa nayi masa kwatance sosai yace ya gane sannan ya kashe wayar murna naji ko ba komai zai zo zance, ko yaushe zaizo na tambayi kaina ima murmushi komawa nayi na kwanta ina tunanin ɗan takari na wani daddaɗan bacci me ya fafa kwasata, kamar a mafarki naji ana buga mana ƙofa kamar za a karya a firgice na tashi wanda yai dai dai da fitowar bbn mu daga ɗakin yana mitar waye buɗe ƙofar yayi yaci karo da wasu ƙarti su biyu cikin baƙaƙen kayan su da baƙin glass "sainob in ko" wato ina da zainab Hannu baba yana rawa ya nuna ni da yatsa kirawo ƴen uwan su suka yi akan gani nan wasu mata ne suma cikin irin shigar mazan suka shigo suka kama ni suka fara ja zasu fita da ni bbnmu na ruƙo ina kuka, doke min hannu yayi nina aike ki ya faɗa muryar sa tana rawa daga gani atsorace yace a haka suka jani har waje duk ƴen gidan mu sun fito ganin wannan ikion Allah nikuma sai kuka nake yi ina ihu na a taimake ni amma ba wanda ya kawo min a gaji a tsakiyar layin mu sukayi parking motocin su waɗanda suka kai kusan guda goma duka baƙaƙe sai ƙyalli suke yi a ta tsakiya suka saka ni suka rufe nayi nayi in buɗe ƙofar amma na kasa sai kawai na saki wani sabon kukan [7:42PM, 12/7/2017] ‪+234 806 803 7117‬: 🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊 *DANGIN SA* 🕊🕊🕊🕊🕊 🥀🥀 By mmn walid nd walida mrs aliyu 🎁nasibi writers asso🎁 Page:8🌹 Kuka nakeyi ina yin gunji sannan muna tafiya a hankali, tsaki naji an ja min wanda yai min nuni da cewar ba ni kaɗai bace a motar ba waigowa nayi don inga ko waye hmmm "ɗan takari" na faɗa da karfi da kuma mamaki "ɗan takari kuma kinga nayi miki kama da takari ne" "oho maka naga in ƴen nan sunje garin ku takari ake ce musu to muma in kun zo garin mu ba dole muce muku takari ba" Useless kawai najo yace ya juya ya ci gaba da danna laptop ɗinsa "me yasa ka sato ni" na tambaya be kalle ni yaci gaba da abinda yake yi ba irin tambayar da ban masa amma ko ƙala baice min ba har muka isa inda zamu, Parking na ga anyi "ki fito" "walƙahi ba inda zan je sai ka gaya min me nayi ma ka sato ni" be kula ni can sai naga waɗannan ƙattin matan nan sun zo sun kuma kamoni ina ihuna ina komai naga mu nufi wani jirgi da yake gaban mu Nutsuwa nayi donni in akwai abinda da tsana yabi bayan jirgi tun wani haɗarin jirgi da na gani nake tsoronsa Juyowa nayi na kalli ɗaya daga cikin matan nan mausu jana na fara mata yarbanci akan don Allah kar ta sani cikin jirgin nan mutuwa zanyi, kamar ba da mutum nake tun ina kuka da roƙon a sanyaye har na fara zunduma ihu za a kashe ni a jirgi kasancewar private plane ɗinsa ne yasa ba mutane sosai muna ƙara dosa jirgin naganshi wani tanƙameme da shi da zuciyata ta buga sai na wani luuuuu zan faɗi ni ban yadda ba na suma cak naji ɗaya daga cikin matan ta ɗagani sama ta ci gaba da tafiya ganin suman nawa na ƙarya bazai min ba yasa ni na wani miƙa sai gani sauran kaɗan in suntumu a ƙasa da saurin ta ta taro ni suka ƙara riƙe ni ita da ɗaya a matattakalar benen hawa jirgin ma sai da akayi artabu da ni inda daga ƙarshe de sai ɗaukata akayi ina ihu iya ƙarfina, ko da muka shiga jirgin sai na nutsu don gani nake yi kamar idan nace zanyi kokawar sai in ruguza jirgin cikin jirgin ya sha kujeru na aƙfarma har wani bar ne acikin sa inda ake jera lemuka kala, kamar falon wani hamshaƙin me kuɗi sam beyi kama da cikin jirgi tunda a film mun saba gani cikin jirgi kujerunsa a jere suke kamar a class wannan kuwa a zagaye yake kamar kana falo tsayawa nayi kawai ina kallo amma yanzu ba lkcn ƙarewa cikin nan zaunar dani matar tayi ta ɗaura min belt sannan tayi gaba, ɗan takari ne naga ya fito daga wata ƙofa a jirgin ya doso ni yana murmushi duk da firgice nake amma hakan bai hanani gani kyan da yayi ba "naga alamar kina tsoron shiga jirgi ko, to da fatan dai baza ki kayar mana da jirgi ba da kokawar nan taki ba idan mun tashi" zare ido nayi alamar tsoro ne tattare da ni, murmushi naga yayi sannan ya juya ya wuce tunda na zauna bani na tashiba har sai da muka sauka ko ƙwaƙƙwaran motsi bana yi don kar in kada jirgin sukuwa sai wani kaiwa da kawowa suke yi ko a jikin su kasancewar na gama tsorata yasa ko da muka sauka ban wani yi taurin kai ko ma dai ina za a kaini yanzu munyi nisa da gida kokawa ya ƙare, mota ɗaya aka kuma samu da ɗan takari wannan karan ko kallan inda yake banyi ba har muka isa masaukin mu, fitowa nayi nan ma na bi bayan matan inda muka doshi wani tafkeken gini kamar ba mutun ne ya gina shi ba door bell ta danna inda wata mata again ta buɗe suka gaisa sannan ta nuna mata ni tai wuce warta ni kuma na tusa kaina ciki tsayawa faɗin tsaruwar falon nan ƙauyanci, tafkekene na faɗa inda aka sa ma kujeru kusa set 7 a kowane angel inda ba wata kujera da take kusa da ƴar uwarta ga ƙofofi nan barkatai ba iyaka tafiya mukayi muka ɗan wuwwuce wurare da dama kafin mu zo wata takekiyar kofa buɗewa tayi inda turaren da aka sa ya doki hancina na lumshe ido don tsabar ƙamshin sa ɗaki ne pink komansa pink ne gado, kwaba komai dai na ɗakin pink ne come in naji tace binta nayi har ciki ta buɗe wata ƙofa nan ma muka shiga sai na banɗakine tafkeke shima ba abinda babushia kamar ɗakin komansa pink ne wani tafkeken Jacuzzi tub ne a tsakiyar toilet ɗin da girman sa wanda ya gani cike yake da ruwa da red flowers da aka watsa a cikin ruwan sai wsu ƴammata da suka kewaye ruwa su shida ko wacce da uniform a jikin ta bath her" kawai naji tace, kut tana nufin su min wanka yau fa ake yinta na faɗa araina ruƙunƙume jiki na nayi sai gasu gaba ɗaya sun doso ni kamar wasu karnuka kokawar cire kayan muka dinga inda daga ƙarshe wacce ka ta kawoni tace su ƙyaleni ko da suka sake ni da murmushinta ta matso kusa da ni "madam they r going to help u take a bath nothing more" "no i can bath my self i have being taking my bath since when i was born" dariya tayi "indeed" ni nama manta ashe sai mutun ya girma yake fara yiwa kaansa wanka "ok here's how we will do it they will help u nd u Will do d rest okey" gyaɗa mata kai nayi wani towel ta bani na cire kayan jikina na ɗaiur shi sannan na shiga cikin jacuzzi ɗin ruwan yai daɗi dai dai yanayi, fara massaging ɗina sukayi wayyo me kwance min kai tanayi me gyaramin ƙafa tanayi me min gyaran hannu kowacce dai ta kama aikin da ta ƙware akai, mun kusan awa anayi min gyaran jiki ga matsa da nake sha akai a kai sai da suka gama sannan suka canza min ruwa suka fita suka barni inyi wanka na da ƙyar na iya wankan na fito don tsabar daɗin ruwan da nake ji ko da na fito daga toilet ɗin wasu saitin ƴanmatan na kuma gani masu irin uniform ɗin waɗancan suna jirana nan suka jani suka fara aikin su a kaina me gyaran gashi me kwalliya sai da suka ga nayi tsab da ni sannan suka ƙyale ni inda suka ɗauko min wata strapless armani gown na saka daa ganin rigar nan taci kuɗi nan na kalli kaina kamar wata tauraruwa haka na ganni na yi kyau sosai murmushi wanda ya kara min kyau sosai jagora sukai min zuwa dining room don inyi breakfast sai lkcn na tuna ko break fast ban ba abinci aka shiga jera min kamar abin arziki na kai hannu zan buɗe kenan sai matar da ta karɓe ni tun bayan shigowata wato linda kenan naji ta doke min hannu da bulalar da ke hannun ta *auch* nace na juya na kalle ta tare da zubɓuro mata baki sawa tayi ƴammatan da ke wajen suyi serving ɗina breakfast ikon Allah, wato ba wani abin arziki a cikin abin, fruits ne kala kala akai masu wani irin decoration me kyau shi aka fara turo min, hannu na daga zan ɗauka nan ma naji bulalar Linda ƙwal a hannuna *auch* njena faɗa da ƙarfi tare da sosa wajen fork ta nuna min na ɗauka sama sama naci fruit ɗin don ni yunwa kawai nake ji ba kwaɗayi ba ko da na ture sai aka kawo min main breakfast ɗina aikin banza na faɗa araina ƙwai ne guda ɗaya jal aka soya wanda ba a kaɗa ba don kana iya ganin ƙwaduwar a tsakiyar sa, sai fatan wake shima baifi cokali biyu ba sai kuma, timatir wanda aka akayi slicing ɗinshi sa bread slice ɗaya, sai tea rabin kofin tangaran kallan abincin nayi wanna idan na daddage gabaki ɗayan abincin zan kwaso su in musu loma ɗaya a lkc ɗaya amma wai shine breakfast kallan linda nayi inda tayi min nuni da fork nd knife tooo faaa yau ake yin ta wa ya iya cin wai abinci da fork da wuƙa ɗauka nayi na fara ci bazan dai faɗa muku yanda na ci abincin ba amma na sha bulala ya fi a ƙirga ina gamawa aka kawo min soup na sha shi wannan bashi da matsala don da spoon kawai na sha bayan na gama ne tasa wasu ƴammata suma na daban su fita da ni nasha iska aikin banza mutun be ƙoshi ba amma an sa shi zagayawar dole tashi nayi na bisu ko ba komai na ga guri [7:42PM, 12/7/2017] ‪+234 806 803 7117‬: 🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊 *DANGIN SA* 🕊🕊🕊🕊🕊 🥀🥀 By Mmn Walida nd Walid(mrs aliyu) 🎁 *nasibi writers association*🎁 *we shine with the smile of our readers so keep smiling* ☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺ Page: 9🌹 Mun sha zagaye sosai a cikin gidan inda ƙara ganin girman gidan, tanƙameme ne sosai garden suka kaini inda ya sha shuke shuke masu ƙayatarwa launi daban daban masu kyau da ƙamshi ga table da kujerun sa daga gefe na zama sai swimming pool wanda kusan guda uku ne kowanne da shape ɗin da aka yi masa, can daga gefe kuma wani fountain ne da akayi masa shape ɗin tukunyar ƙasa inda ta saman ta ke zubar da ruwa cikin ta ƙasan, gurin yai kyau sosai wuri na samu na zau a kan grass carpet ɗin daya zagaye ko ina yai kore shar da shi ga shi kuma yai lif lif da shi daga gani yana samun kulawa sosai fruits aka kawo min da juice sai kuma ruwan roba ga snacks nan abin dai sai kace mutane goma ne zasu don tsabar yawan sa, wanda inda ace hankalin mutun a kwance yake sai kaci iya cin ka amma ya za ayi in zauna in ci bayan ban san dalilina na zuwa gidan na ba kuka na saka me sauti sosai wanda ya janyo hankalin masu kula da wurin da ƴammatan da suka rako, "madam do u need anything" naji wata tace Abin takaici bama Hausawa ya haɗa ni zama da su ba ƙabilu ne, harara na doka mata "where is ur oga" na faɗa in me shaƙar wuyan rigar ta shaƙar da tajine yasa ta kakari wanda ya janyo hankalin mutane suka zo agajin ta, ko da aka ƙwace ta daga hannu sai na fara zunduma ihun "take me to ur oga" shine kawai abinda nake faɗa ina ihu, ƙattin matan nan ne dai suka zo sukai ciki da ni sai ɗakin da aka sauke ni da farko garam naji an rufe ƙofar tare da sa key zaman daɓaro kawai nayi a ƙasan ɗakin ina ci gaba da rafsar kuka na wanda ban san ranar denawa ba ƙila sai ya mayar da ni gida, sai 1:30 sannan na tashi na gabatar da sallah azahar ban idar ba naji an buɗe ni linda ce "is time 4 lunch ma'am" naji tace kau da kaina nayi lunch ɗin banza da wofi bayan ba lallai bane su bani abinda nasa ci ba, ganin alamar bazan tashi bane yasa ta juyawa ta tafi, haka na zauna banci na rana ba haka ma da dare wajen ƙarfe takwas da rabi sai sai ga linda "time 4 ur bath" kallo bata ishe ni ba na ci gaba da kwanciyar da nake akan sallayata, matsowa tayi kusa da ni kizo kiyi wanka don kiji daɗin bacci kuma acire miki wannan make up ɗin na fuskar ki, tayi ta banbamin ta ta gaji ta fita ta ja min ƙofar, wani sabon kuka na kuma saki a hankali wannan karon ina tunaningurin da nake kwanciya a gida wai yau nice a wannan kayataccen gidan amma sam ban san dalilina na zuwa wannan gidan ba Ina tunanin na ban san lkcn da wani wahalallaen bacci ya kwashe ni ba, sai ƙarfe goman dare sannan na tashi inda naji cikina kamar an min satar kayan ciki Gaba na ne ya bada dam kar dai mutanen sun kwashe min kayan ciki ne na faɗa ina yamutsa cikin, alamar yunwa naji atattare da cikin wanda hakan yasa na tuna cewar na daɗe rabona da abinci tun wanda na ɗan tsakura da safe Sakkowa nayi daga gadon na murɗa kofar ɗakin inda na same ta a buɗe, buɗewa nayi na shiga ɗan corridor ɗin da zada ka da falon na tarar da falon nayi dining room ɗin, dining table ɗin tsap yake an goge shi kamar ba a taɓa cin abinci akan sa ba kitchen ɗin na shige shima a gyare yake na samu wuri na tsaya ina kallon ikon Allah tun da nake ko a film ban taɓa gani tsaruwar kitchen irin wannan ba, shi kanshi gas ɗin saman shi glass ne ba bu wurin sa ashana tsayawa nayi ina ƙarewa gas ɗin kallo *maxi flameless cooker* naga an rubuta wannan ya tabbatar min da irin gas din nan ne da ba a ganin wuta sai da kawai aita girki, danne danne na nayi tayi a jikin wurin da naga kamar nan ne wuri opperating ɗin gas ɗin har Allah ya taimake ni na kunna Tukunya na ɗauko na ɗaura ruwa na dafa indomie ta wadda na gani a cikin store ɗin wanda don girman sa da kuma kayan abincin da ke ciki kai sai ka ɗauka wani kanti ne a singa ina gamawa na kashe sannan na sauke tukunyata a ƙasa na zauna na daki abata juice na duba fridge na ɗauka na share na gode wa Allah, na koma store nayi guzurin snacks ɗina na ciki leda da cake na zuba aleda na kama hanyar ɗakina na adana kayana na kwanta sai bacci. ********** Lagos tun bayan da motocin da suka zo suka yi masa awon gaba da ƴarsa ya doka wa ƴen uwanta kira suka zo, haka aka taru ana ta jajanta masa inda in banda kuka ba abinda baba yake yi, su khadija da maryam ma kukan kawai suke yi har wurin sakin hausawan lagos akaje amma babu abinda da zai iya yi musu kasncewar ba a san wanda yazo ya sace tan ba haka suka dawo gida jiki a sanyaye suna mai roƙon Allah ya bayyana ta amma abin da mamaki har cikkn mutane azo a ɗauke maka ƴa Allah ya kyauta, masu faɗan alkhairi nayi masu faɗan sharri nayi don wasu har cewa sukai wai matar ajaban ce ta sa a sace ta ************* *ajaban resident* Yana zaune ya gama kallon ta ta camerar dake kitchen ɗin yadda ta dafa indomie ɗin, tun da linda tayi masa waya akn taƙi cin abinci sai yaji ba daɗi a ransa, ya kunna security cam ɗin dake ɗakin ta yana ƙare mata kallo da nazarinta daga ganinta tana jin yunwa dakiya ce kawai irin tata, sai kuma yaga ta tashi ya ɗauka guduwa zata yi sai yaga ta nufi kitchen wannan yasa ran shi nutsuwa wato yunwa take ji kenan, ta camerar yake kallon yadda take cin indomie ɗin tata kamar tana cin wata duniya shi baiga meye abin daɗi a indomie ba abincin yara ko dayaga taje ta kwanta bawai na kawo ki bane don in takura k na kawo ki ne don in tserar da ke daga sharrin mutane da wannan haniyar ta hotunan ta kwanta zan maida ke gaban iyayenki ya faɗa yana mai ƙare mata kallo, da sauri ya kashe don shaiɗan har ya fara masa kiɗa a kan sa ************ ko da safe da suka gayyace ta wanka bata ƙiba don tanasan matsan nan da ake mata a jikin ta, ta shiga akai mata wankan ta shirya da taimakon su amma da aka gayace ta cin abinci sai tace ta ƙoshi, babu yadda linda batayi ba daga ƙarshe da ta dameni ma sai na juya mata baya "sai oganku yazo ya maidani gida sannan zanci abinci" na faɗa ba yadda ta iya haka ta juya ta tafi tana fita na bita na kulle ƙofar leda ta naɗauko na zauna naci abuna na ƙoshi naje banɗaki na ɗaɗɗaki ruwana na gyara wajen na koma na kwanta duka abinda yake faruwa akan idon sa da ƙin cin abincin nata da tace wa linda da cin snacks ɗin nata tana lumshe ido abinma sai ya dinga bashi dariya wai ita jaruma ko daya fito zai tafi office ma'aikatan gidan suna ta kwasar gaisuwa yana ansa musu da fara'ar sa, aguje ya ga linda ta taho "sir tun jiya madam bata ci abinci ba at dis moment zata iya suma fa" ta faɗa hanklinta a tashe "dont worry linda ba abinda zai same ta" tsayawa tayi tana kallon uban gidan nasu tasan mutun ne me tausayi amma ga mamakin ta wai yace a kyale wannan da mamaki har ya shiga mota sai taga yana kiran ta ƙarasawa tayi "daga yanzu a dinga yin snacks different veriaties ana ajiyewa a kitchen musammamn da daddɗe bana son inga kitchen ɗin nan babu snacks da daddare kinji ni ko" ya faaɗa yana jan kunne sa gyaɗa kanta tayi alamar ta fahimta yana murmushi yace wa driver lets go [7:42PM, 12/7/2017] ‪+234 806 803 7117‬: 🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊 *DANGIN SA* 🕊🕊🕊🕊🕊 🥀🥀 By Mmn Walida nd Walid(mrs aliyu) 🎁 *nasibi writers association*🎁 *we shine with the smile of our readers so keep smiling* ☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺ I dedicate dis page to u all Page:10🌹 Yau kwana na goma sha biyu a gidan, har yanzu ina nan kan baka na na bazan ci abinci ba sai an mai dani gida, linda kullun idan ta shigo ɗakina sai tayi kamar za tai kuka don tausaya min inda ni kuma zaki ganni ina langwaɓewa ina ƴen nufarfashi ni ban yadda ba yunwa tana galabaitar dani Ban fasa shiga kitchen ba kullum da daddare sai naje na ɗebo abinda zanci, sannan in dafa indomie ta Allah bai taɓa sa wata ma'aikaciya ta kama ni ba, kwance nake akan gado, linda ce a gefe na tana ban bakin akan in haƙura in fara cin abincin, ni kuma si wani botsarewa nake yi, "ni fa sai ya mai dani gida" na faɗa a shagwaɓe "ya za ayi ya maida ke gida ba kya jin maganar sa, sir bazai taɓa cutar da ke ba akwai dalilin sa na kawo gidan nan, kuma da yaga condition is ok zai mai da ke, just trust me" "how can i trust u wen i don't even know u" na juyo ina kallon, shiru tayi "ok just have faith dat he wil never harm u" shiru nayi kawai na rasa abinda zance, ganon nayi shirun ne yasata ci gaba da lallashina, ni ma kuma on d other hand ina buƙatar lallashin don na gaji da cin indomie da daddare da snacks ɗin da nake ci da safe da rana kawai basarwa nake yi da jan class Sai da na jaaa aji na sannan na ce mata na haƙura, murmushine fal fuskar ta "nasan sir will be very happy, let me set d table i will be right back" tashi tayi ta fita Ko da ta gama tazo ta kira naje to my surprise tuwon dawa na samu tare da miyar ewedu sai dage dage, ai kuwa na zauna na daki abuna ohhhh yaushe rabon duniya da ayyaraye, ko da na gama ranar har zagaye gidan nayi ba kamar da ba da nake akulle kullum ********** *kano* hjy ce a kwance a gadon asibiti daga ganinta tana jin jiki sosai, "sannu hjy" inji aliyu ajaban, juyowa tayi ta kalle shi da mamaki don bata san ya zo, harara ta jefa wa tj wanda yake kusa da aliyun tasan shi zai gaya masa bata da lfy shi da yace kar a faɗa masa "me likitocin sukace" ya tambayi tj, kanshi a ƙasa "da sauƙi" "da sauƙi magana ce meke damunta" "ciwon kai ne kawai" ya faɗa yana sosai ƙeya ya buɗe bakinsa zaiyi magana sai hjyr ta katse shi "yaushe kazo" Juyowa yayi ganin tayi masa magana "da la'asar ya jikin naki, muna miki processing visa sai mu fita da ke a duba ki sosai" "hmm aliyu kenan ni dai da zaka min abu ɗaya da nafi son shi akan fita wajen nan, tun da wannan ciwon ba lallai bane in tashi ba" "hjy me kike so ki faɗa ko a ina ake siyarwa zan siyo miki don Allah hjy ki faɗa" ya faɗa da ƙwalla taf idon sa saboda tausayin baiwar Allah da yake ji ita ce komai nashi yau idan akace ba ita ya zaiyi "kayi aure aliyu naah, tunda yanzu ka samu wadda kaga tayi ma duk da dai banganta ba amma nasan zatayi hali na gari" zuƙar iska yayi tare da fesar da ita da ƙarfin lallai hjy kin kawo babban zancen, in akwai abin da aliyu ajaban ya tsana bai wuce ace mai yayi aure "kar ka damu aliyu nidai kawai alfarmar da nake so kaimin ke nan kafin in mutu inga auren ka" tare suka fashe mata da kuka shida tj wai ta daina faɗan hakan "hjy duk abinda kike so za a yi, zan sa aje a tambayo yaushe kike son ayi bikin" "ran jumma'a ta sama," "an gama hjy Allah ya kaimu" "yauwa ɗan albarka Allah yai ma albarka da kai da zuri'ar ka" addu'a tai masa sosai shida tj ɗin sannan ta bisu da nasiha mai sanyaya jiki "zansa ayiwa su mlm magana sai muga yadda za ayi ko" to anan gizon yake saƙar don idan akwai abin da aliyu ya tsana a rayuwar sa to bai wuce yaji an anbaci *dangin sa* ranshi yakan ɓaci zuciyar shi tai mai kunci, amma ya zai yi hjy ce ba yadda zai yi da ita "shike nan ka tafi kawai duk yadda mukayi da su mlm ɗin kaji a wajen tijjani" ta faɗa, to kawai ya iyace mata ko sallama kasa yi mata yayi don idan ya buɗe bakinsa sai ya ji wani ƙululun baƙin cikine a maƙogoronsa wanda yake hana shi maganar, itama fahimtar yananin da ya shiga ne adalilin ambaton *dangin sa* da tayi ne ya sa bata kuma ce masa komai ba har ya bace, tj ne ya rako shi har gurin parking space, shima ba abinda yace masa kawai shiga motar sa yayi yai gaba a guje "Allah ya sauke ka lfy ɗan uwana" ya firta a fili🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊 *DANGIN SA* 🕊🕊🕊🕊🕊 🥀🥀 By Mmn Walida nd Walid(mrs aliyu) 🎁 *nasibi writers association*🎁 *we shine with the smile of our readers so keep smiling* ☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺ I dedicate dis page to u all Page:10🌹 Yau kwana na goma sha biyu a gidan, har yanzu ina nan kan baka na na bazan ci abinci ba sai an mai dani gida, linda kullun idan ta shigo ɗakina sai tayi kamar za tai kuka don tausaya min inda ni kuma zaki ganni ina langwaɓewa ina ƴen nufarfashi ni ban yadda ba yunwa tana galabaitar dani Ban fasa shiga kitchen ba kullum da daddare sai naje na ɗebo abinda zanci, sannan in dafa indomie ta Allah bai taɓa sa wata ma'aikaciya ta kama ni ba, kwance nake akan gado, linda ce a gefe na tana ban bakin akan in haƙura in fara cin abincin, ni kuma si wani botsarewa nake yi, "ni fa sai ya mai dani gida" na faɗa a shagwaɓe "ya za ayi ya maida ke gida ba kya jin maganar sa, sir bazai taɓa cutar da ke ba akwai dalilin sa na kawo gidan nan, kuma da yaga condition is ok zai mai da ke, just trust me" "how can i trust u wen i don't even know u" na juyo ina kallon, shiru tayi "ok just have faith dat he wil never harm u" shiru nayi kawai na rasa abinda zance, ganon nayi shirun ne yasata ci gaba da lallashina, ni ma kuma on d other hand ina buƙatar lallashin don na gaji da cin indomie da daddare da snacks ɗin da nake ci da safe da rana kawai basarwa nake yi da jan class Sai da na jaaa aji na sannan na ce mata na haƙura, murmushine fal fuskar ta "nasan sir will be very happy, let me set d table i will be right back" tashi tayi ta fita Ko da ta gama tazo ta kira naje to my surprise tuwon dawa na samu tare da miyar ewedu sai dage dage, ai kuwa na zauna na daki abuna ohhhh yaushe rabon duniya da ayyaraye, ko da na gama ranar har zagaye gidan nayi ba kamar da ba da nake akulle kullum ********** *kano* hjy ce a kwance a gadon asibiti daga ganinta tana jin jiki sosai, "sannu hjy" inji aliyu ajaban, juyowa tayi ta kalle shi da mamaki don bata san ya zo, harara ta jefa wa tj wanda yake kusa da aliyun tasan shi zai gaya masa bata da lfy shi da yace kar a faɗa masa "me likitocin sukace" ya tambayi tj, kanshi a ƙasa "da sauƙi" "da sauƙi magana ce meke damunta" "ciwon kai ne kawai" ya faɗa yana sosai ƙeya ya buɗe bakinsa zaiyi magana sai hjyr ta katse shi "yaushe kazo" Juyowa yayi ganin tayi masa magana "da la'asar ya jikin naki, muna miki processing visa sai mu fita da ke a duba ki sosai" "hmm aliyu kenan ni dai da zaka min abu ɗaya da nafi son shi akan fita wajen nan, tun da wannan ciwon ba lallai bane in tashi ba" "hjy me kike so ki faɗa ko a ina ake siyarwa zan siyo miki don Allah hjy ki faɗa" ya faɗa da ƙwalla taf idon sa saboda tausayin baiwar Allah da yake ji ita ce komai nashi yau idan akace ba ita ya zaiyi "kayi aure aliyu naah, tunda yanzu ka samu wadda kaga tayi ma duk da dai banganta ba amma nasan zatayi hali na gari" zuƙar iska yayi tare da fesar da ita da ƙarfin lallai hjy kin kawo babban zancen, in akwai abin da aliyu ajaban ya tsana bai wuce ace mai yayi aure "kar ka damu aliyu nidai kawai alfarmar da nake so kaimin ke nan kafin in mutu inga auren ka" tare suka fashe mata da kuka shida tj wai ta daina faɗan hakan "hjy duk abinda kike so za a yi, zan sa aje a tambayo yaushe kike son ayi bikin" "ran jumma'a ta sama," "an gama hjy Allah ya kaimu" "yauwa ɗan albarka Allah yai ma albarka da kai da zuri'ar ka" addu'a tai masa sosai shida tj ɗin sannan ta bisu da nasiha mai sanyaya jiki "zansa ayiwa su mlm magana sai muga yadda za ayi ko" to anan gizon yake saƙar don idan akwai abin da aliyu ya tsana a rayuwar sa to bai wuce yaji an anbaci *dangin sa* ranshi yakan ɓaci zuciyar shi tai mai kunci, amma ya zai yi hjy ce ba yadda zai yi da ita "shike nan ka tafi kawai duk yadda mukayi da su mlm ɗin kaji a wajen tijjani" ta faɗa, to kawai ya iyace mata ko sallama kasa yi mata yayi don idan ya buɗe bakinsa sai ya ji wani ƙululun baƙin cikine a maƙogoronsa wanda yake hana shi maganar, itama fahimtar yananin da ya shiga ne adalilin ambaton *dangin sa* da tayi ne ya sa bata kuma ce masa komai ba har ya bace, tj ne ya rako shi har gurin parking space, shima ba abinda yace masa kawai shiga motar sa yayi yai gaba a guje "Allah ya sauke ka lfy ɗan uwana" ya firta a fili sai dare sannan yaji zai iya magana, ɗauko wayar sa yayi ya kira tj akan ya same shi a hotel ɗin daya saba sauka, ba a wani ɓata lkc ba sai ga tj nan ya zo sai bayan da suka ƙara gaggaisawa ne sannan suka shiga abinda ya haɗa sun aliyu ne yai wa tj bayanin halin da ake ciki na sace zainab ɗin da yayi, tj yai mamaki sosai amma kuma sai be ce komai ba don yasan halin ɗan uwan nasa "to yanzu yaushe zaku lagos ɗin" inji aliyu " gobe zan tafi in shaa Allah don dole zanje in samu ɗan uwan hjy dake agegen mu samu mu gyara wannan ɓaran ɓaramar da ka tafka" harara aliyun ya bishi da shi, amma kuma yasan maganar tj gaskiyace, don haka sai bece komai ba "ka zaɓi gida guda a cikin gidajena na agegen a bashi don bana son aje neman min auren mata a inda suke a raina ni" ba ce komai ba suka ci gaba da tattaunawar yadda bikin zai kasance daga ƙarshe sukayi sallama akan sai tj ɗin ya dawo zai kira shi yai masa bayanin yadda ta kaya [7:42PM, 12/7/2017] ‪+234 806 803 7117‬: 🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊 *DANGIN SA* 🕊🕊🕊🕊🕊 🥀🥀 By Mmn Walida nd Walid(mrs aliyu) 🎁 *nasibi writers association*🎁 *we shine with the smile of our readers so keep smiling* ☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺ Huguma grp 😘 Safiya huguma congrats on your completely ur amazing novel *da'iman* I hope u r going to blast us with yet another jzk sis Page :11🌹 *Lagos* Ko da tj ya je lagos direct gidan ɗan uwan hjyr ya wuce daga na suka wuce sai gidan su zainab da taimakon kwatancen drivern sa, Sun samu baba sun masa bayanin kansu, kasancewar akwai ƴar sanayya tsakanin ɗan uwan hjyn wato alh idris da baba yasa ba su wani kai ruwa rana sosai ba suka shawo kansa "to wai ma don me yasa aka sacen ta shine ban sani ba kuma nake neman ƙarin bayani" "wato shi yaron nan da ka ga hoton su tare da ita babban mutum ne, to kasan duk manyan mutane dole ne bazasu rasa maƙiya ba, don haka duk wanda yake tare da ajaban dole a bashi tsaro na musamman barin ma da akace matar sa to wallahi za a iya halaka ta, gaji dalilin sa na ɗauke don ya kare ta daga halaka, don an taɓa kwatanta haka wata yarinya ta fito tace wai ita zai aure Allah yarinyar nan sai gawar ta, to gudun kar hakan ta sake faruwa yasa shi aikata hakan" jikin baba sai yai sanyi "amma duk da haka da sai yayi bayani ba ba wai yazo da dakarai ba ya sace min ƴa" "ƙuruciya fa" inji alh idris ran baba ya ɓaci sosai ace sai da ƴar sa ta kwana sha huɗu sannan akazo aka ce masa wai don tsaron ta aka sace ta, ranshi ya ɓaci sosai daga baya dai ya sauko kuma ganin irin bada haƙurin da suke yi Sai bayan da baba ya sauko ne sannan suka gabatar masa da zancen auren nata da za a zo a ɗaura ran jumma'a me zuwa inda hali, nan ma baba sai da ya ɗan yi ɗan karamin hauka kana daga baya ya sauko ya fahimtar da su shi bai tanadi komai na aure ba, inda suka shaida masa basa buƙatar komai su za suyi komai har abinda za a ci da bikin, "to ai shikenan ita zainab ɗin yaushe zata dawo"sosa kai tj yayi "ai baba sai nan da wata uku in shaa zaka ganta kafin nan komai ya lafa" "meeeeeyeeee ƴar tawa sam ban yadda ba na sanima ko siyar min da ita kuka yi wannan zamanin da ba gaskiya" wannan karon alh idris ne yayi magana "haba haba haba shi in baka san shi ba ni ai kasan ni ka san gidana ka san komai nawa na ɗauka har ƴar ka ce take auren ɗan aminina (maryam), ya za ayi kace zamu sai da maka da ƴa, wallahi da alkhairi muka zo ba sharri" sai da yayi baba dogon turanci na lallami da ban baki sannan baba ya sauko ganin cewar ko savce tan zasu yi a yanzu dai yasan wanda zai bi don fara binciken inda yar tasa take "to shike nan Allah ya shige mana gaba" gabaɗayan su suaka ansa da amin , tj ne ya gabatar masa da gidan nan ma baba ƙin karɓa yayi sai da ƙh idris yasa baki sannan ya karɓa, sun masa bayanin cewar suna son ayi bikin a gidan, inda angon zai gyara musu gidan su tare kafin jumma'ar Bayan doguwar shawara an tsai ds tarewar su ranar laraba ana jibi ɗaurin aure,suka buƙaci baba da yazo aje aje ganin gida wani maƙocin sa ne ya rakashi don ganin gidan wanda ya kasance a unguwar daji dake agegen Four bedroom Duplex ne gidan, yai kyau sosai sai dai ɗan alamar an daɗe ba kowa a ciki amma da ya ɗan sha kwaskwarima zai fito fes da shi, sun zazzaga cikin gidan daga bisani suka dawo da su baba gida tare da yi masa alƙawarin zuwa kashegari don akai shi ya zaɓi irin kayan da yake so ai mai gyaran gidan da shi ko da baba ya koma gida yai mama bayani da farko ta ɗauka wasa yake yi sai da taga takardun gidan nan fa hankalinta ya tashi wai ita ce zasu koma gidan kansu a unguwar daji ma, mama ranar kwana tayi batai bacci ba burin ta gari ya waye ta je gidan ta gani sannan ta fesa wa ƙawayen ta masu zama a fƙat suna mata kallon matsiyaciya, ko misƙaƙa zarratin bata damu da abinda zainab ɗin baban yace ta shiga ba ita kawai taje gidan ta gani kashegaɗi baba ne ya kira su maryam suma suka zo aka sake ɗora zancen daga farko, gaskiya hankalkn sj ya tashi sƙsai barkn ma da suka ji maganar gidan shike nan baba ya sai da yaya ko da baban yai musu bayanin wanda ya zo da zancen sai hankalin su ya kwanta don sun san alh idris kuma sun san halin sa sun je sun ga gida mama ce ta zaɓi irin furnitures ɗin da za a gidan sannan tj ya sallami baba ta ɓangaren kayan abinci da kuma ƴen hidomomin bikin, store ɗin su taf aka cika musu da shi, nan suka shiga hidimar bikin ƴar sa zainab sai dai muce Allah ya kaimu *abuja* *ajaban recidence* yana zaune yana tunanin wai gobe za a ɗaura masa aure da wata shi a rayuwar sa bai taɓa kawowa wai zaiyi aure saboda fassara mata da yayi akan basu da tausayi da imani a ziciyar su, a kullum idan ya tuna ƙuruciyarsa sai yace to me zanyi da mace a rayuwata amma yanzu gashi hjy tai masa shigar sauri matar da baya iya musu da ita ta haɗa shida aure, ko yama za ayi auren da shi oho tashi yayi ya ƙarasa haɗa kayan sa da zai sa a cikin ƴar trolley ɗin tasa ɗinki da tj ya kawo masa ya ɗauka yana Allah sarki ya za ayi in iya rayuwa ba kai, shi sam ma ya manta wai ango sabon kaya yake sawa da badan tj ya ɗinka masa ba da saidai yaji kunya kwanciya yai da safe yana da flight don ma sai goma zasu zo kasancewar yace a bar sabon private plane ɗin nasa a kano idan ya ɗauko tj sai su zo su kwashi shi, tsohon kuma a ɗauko ƴen ɗaurin aure, kwanciya yayi don bayasa ya makara ina can akwance bansan wai nar da ake toyawa a kaina ba, nima bayan na gama komai na na kwata saba'ul khair *********** *lagos* ranar lahadi da ƙarfe da ƙara sha biyu dai dai aka ɗaura aure wanda ya tara dubban mutane daga ko'ina naɗin duniya, duk abokanan ajaban ne, shagali aka sha sosai ba ga ɓangaren amarya ba baga na ango don tj be ɗauki auren ɗan uwansa da wasa ba, reception ya haɗa musu sosai na gani na faɗa wanda sukayi bayan ɗauri auren acikin garin lagos, a ɓangaren mama ita ma ba sauƙi a lamarin nata duk da guturi tsomar da akeyi akan anyi aure ba amarya wannan bai hana mama haɗa gagarimin yinin ta ba don itama ace ta faso ɓangaren ƙannena ma hankalin su akwance suka gudanar da sha'anin bikin kasanceqar alh idris ya kira su ya kuma yi musu bayanin dalilin ɓoye nin da aka yi kuma sun gamsu sosai. ko da daee yayi babu batun kai amarya don haka sai kowacce mace ta kama hanyar inda ta fito mudai sai dai muce Allah ya bada zaman lfy *************** yana kwance akan gadon ɗakin da ya kama a hotel yana hutawa yana hutawa bazai iya komawa abj ba yau don a ajiye yake tiƙis, bayan duk sun sallami ƴen ɗauren auren da suka zo da badan tj ba da baisan ya zaiyi da mutane ba don wasu ma bai gayyace su bai ma san inda suka samu lbrn auren nasa ba ya manta cewar he is d famous *ajaban* bugun ƙofar ɗakin yaji kamar za a ɓalla a hotel ɗin ake irin wannan bugun ya faɗa ranshi a ɓace don har ya fara bacci, a gajiye ya sauko ya buɗe yai mamakin ganin tj ne, kuka tj yakeyi sosai kamar ƙaramin yaro, girgiza tj ɗin yayi tare da tambayarsa lfy "hjy ce Allah yai mata rasuwa yanzu nan" shiru aliyun yayi duk wani service ɗin shi ya ɗauke "wace hjyr" ya tambaya idon nan nasa yai ja jijiyoyin jikin sa sun tashi fuskar sa ma tai jajawur "hjyr mu ɗan uwa uwar mu kuma kakar mu yau Allah yai mata rasuwa" "tj kenan da magaribar nan fa sai da mukayi waya da ita tace min jikin nata da saukƙiya zaka kawo min zancen banza wai ta rasu" Tj ne ya ƙara fashewa da kuka yasan sam dama aliyun bazai taɓa yadda ba in ba gani yayi ko kuma ji, wayar shi ya ɗauka ya kira ƙanwar mahaifinsa wadda itace take jinyar hjy ya sa a speaker, da kukan ta ɗauka "tijjani ka gaya aliyun kuwa hjyrsa ta rasu " shine kaɗai kalmar da ji don ragowar bai ƙarasa jin zancen ba service ɗinsa gabaɗaya ya ƙarasa ɗaukewa wai hjyrsa ce ta rasu to shi ya za ayi ya iya rayuwa babu ita matar da duk wani neman sa da faɗi tashin da yake yi don ita ne yanzu da ta mutu ta barshi da wannan uban dukiyar me zai yi da ita wa zai kashewa, wani irin kuka ne me ƙuna ya kwace wa aliyu wannda tunda yake bai taɓa yi irin sa, wayar sa kawai ya ɗauko ya kira pilot ɗin "prepare d plane we r flying to kano" "yes sir" inji pilot ɗin tj ne ma ya iya haɗa musu kayan nasu don shi gogan tuni yai waje yana kuka sosai me ƙona zuciya yana tafiya yana kiran sunan hjy ta bai damu da yadda mutane suke binsa da kallo ba shiɗdai burin sa ya isa yaga ta farfaɗo har suka shiga jirgi ya ɗaga zuwa kano yana kukan sa me sauti tare da tausayi [7:42PM, 12/7/2017] ‪+234 806 803 7117‬: 🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊 *DANGIN SA* 🕊🕊🕊🕊🕊 🥀🥀 By Mmn Walida nd Walid(mrs aliyu) 🎁 *nasibi writers association*🎁 *we shine with the smile of our readers so keep smiling* ☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺ Dis page is 4 u mmn farida 😁😁😁 Page :12🌹 Har suka je kano aliyu bai daina kuka ba direct tafkeken gidan sa na sharaɗa uuka wuce inda anan hjyr take zaune tare da tj da matar sa babban gida ne, a cike gidan yake taf ba masaka tsinke don kuwa hjyr ajaban ta rasu, har an mata wanka an haɗa ta an ajiye ta tun da mutuwar dare tayi sai da safe za ayi jana'iza ta, Mace me mutunci da sanin darajar ɗan adam wai itace yau babu Allah ya jiƙanta, a zaune aliyu ya kwana tare da ƴaƴanta da kuma tj, ba wanda bai tausaya aliyu ba ganin halin daya shiga don ba wanda baisan tsakanin su da hjyr ba, Kashegari da ƙarfe takwas na safe aka kai wa hjy jana'iza inda mutane suka dinga ɗurowa daga ko ina kamar gayyatar su aka ohhh duniyar nan sai kallo ko da aka binne hjy aƙiyi ne kawai ya tsaya akan kabarin nata da tj bayan kƙwa ya watse ya kasa tafiya wai hjyr sa a nan, ya shafe kusan awa biyu akan kabarkn kafin daga bisani tj ya ja shi da kyar suka koma don tabbas za a dinga zuwa yi musu gaisuwa Tun a mota aliyu ya ba tj atm card ɗinsa "gashi a dinga yin cefanen abincin sadakar ba sai an dinga tambaya ba, pls kuma a dinga yin wanda mutane zasu iya ci" "akwai kuɗi a hannuna ai"harara ya dokawa tj ɗin wanda baisan lkcn da ya karɓa, ya za ayi yace tj ya yi cefanen gidan nan bayan Allah ne kaɗai yasan irin mutanen da zasu dinga zuwa bayan tj ɗin shi yayi hidimar bikinsa tas da kuɗin hatta da lefe shi sai a gidan bikin ma ya gani don ya ma manta da batunsa, kuma ya san a ƴaƴan hjyr babu me cewa zai yi wani abun shi zasu zubawa ido to don me zai ɗaurawa tj ɗin "kasa a ɗauko masu dafa abinci daga hotel ɗina don tun jiya na kira manager ɗin nace ya ya rufe hoteƙ ɗin saboda masu zuwa daga nesa sai su dinga sauka a can sai su kuma cooks din su dinga yi mana abinci dan nasan mutanena zasu dinga zuwa ban Son a kawo min abinda zanji kunya" "to wane irin abincin za a dinga fitowa da" tj ya tamabaya "ko menene ma ban damu ba amma a tabbatar anyishi kala kala" "tom in shaa Allah" a cike ƙofar gidan take taf kamar ɗaurin aure ake ba masaka tsinke hango fitowar aliyu daga motar ne yasa mutane suka yuuuu kansa kowa so yake yi yayi masa gaisuwa kuma a san ya zo, ansawa kawai yake yi amma baya ma iya gane komai, wurk ɗaya ya samu ya zauna ya ci gaba da karɓar gaisuwa zaman makokk akayi wanda sai wanda ya gani abinci ne ake fitowa da shi kamar ba a san darajar kuɗi, kullum sai anyank sa da raguna huɗu banda iyayen kaji mutane sai cicciɗowa kawai suke yi daga kowane ɓangare taf gidan yake cika har waje gurin zama har kaɗan yake yi, ko da akayi sadakar uku tj ya so ya cire canopies ɗin da aka kafa a wajen gidan amma ganin yawan mutanen da suke zuwa gidan ne daga ance agri ya waye ne yasa aliyu yace a ɓarsu haka aka ci gaba da ciyar da mutane ran da ta cika kwana shida ana gobe sadakar bakwai aƙiyu ya kira pilot ɗin sa yace masa ya shirya zasu tafi saudiya kashegari da daddare yes sir kawai yace ranar sadakar bakwai kamar biki akeyi saboda tsabar cika abin har ya bawa tj haushi yawancin su ba mutuwar bace a gabansu ba sudai suci su ƙoshi shikenan, ana sallah isha aliyu yai wa tj sallamar da cewa ya tafi saudiya, aliyun yana tafiya, tj yasa aka kwashe canopies ɗin da tabarmin wurin an tashi daga zaman makoki kashe gari da sassafe sai ga wasu alarammomi da malun malun ɗin su wai sunyi wa aliyj magana cewar zasu dinga zama suna yiwa hjy addua har sai tayi arba'in, wannan abun ba ƙaramin ɓatawa tj rai yayi ba tabarmi ya basu suka shinfiɗa a waje aka fara karatu, kafin kace me wurin ya kuma cika ba masaka tsinke wasu ma akan talkalman su suke zaune a cikin rana, ko ƙala baice musu yayi fice warsa to rana fa ta ke hantsi ya fara duban ludayi alarammomi da ƴen zaman makoki aka fara jin yunwa tun suna sa ran akawo musu har suka ga la'asar tayi ba aɗɗa'am ba alamar sai suka fara zamewa da ɗaya da ɗaya kafin biyar wurin nan kamar anyi shara ba komai ko da tj ya dawo yaga sun watse sai yayi murmushi ba baiyi musu haka ba ana arba'in ɗin ma sai suce sak ta shekara kuma tsab aliyu biye musu zai yi wannan ke nan ********** *saudiyya* ko da aka sauke shi direct madina ya je kwanan shi uku sannan ya baro ta don ya samu ya gabatar da ummara, tun daya shigo makka yake hawaye daya tuno zuwan su ummarar su ta ƙarahe shi da hjy, yai ummarar sa sannan ya samu wuri a haramin yai zaman sa ko hotel ma bai bi ta kamawa ba daga shi rigar jikinsa sai wayar sa sai master card ɗinsa ya taho da shi, a masallaci yake kwana yana ibada tare da kashe wayar sa gabaɗayan ta, shi gani yake yi komai da yake nema na hjyr sa ne kullum ya tashi burin sa ya farantawa hjyrsa wai yau ace bata nan, shi to neman me zai yi gwanda kawai yayi zaman sa anan yai ta ibadar sa har shima tashi ta same shi tunda wacce yake ganin ta yana jin daɗi yana nema dare da rana ba ita to kuma yanzu neman me zai yi don wa zai nema a cikin haramin yake komai ɗinsa sai dai in yaji rigar da ke jikinsa ta dame shi ne sai ya fita ya samu shagunan da ke jikin haramin ya siya ya canza ya bada sadakar wacce ya cire ɗin, haka ya koma yana rayuwa shi kaɗai har taimakwa ma'aikatan cikin haramin yakeyi idan zasuyi shara ko moping shima yanayi tun basu saba da shi har suka saba da shi sosai suna ganin shi kamar wani ɗan uwansu kasancewar yadda yake shiga cikin su yayi aiki sosai da iya ƙarfin sa ga kyauta da yake musu akai akai wanda hakan ya tabbatar musu da cewar wani babba ne ƙila ko matsala ya samu shine ya gwammaci ya keɓe kanshi har ya manta ba abinda basu kawo amma basu samu ansa ba kasancewar baya magana ko aiki yake yi zaka tsince yi yana tasbihi sa, ga bashi da san jiki ko kaɗan aiki zaka ganshi yana yi ba kama hannun yaro, duk ya canza ya rame sosai ga uban ƙasumba da ya tara afuskar sa wanda hakan ne ya sa kamannin sa suka canza wanda inba ƙwaƙƙwaran sani kayi masa ba sai ya wuce ka wuce baka gane shi ba *********** *kano* yau watan aliyu biyu bashi ba labarin sa, ba inda ba aje don duba shi ba amma shiru tj sau biyu yana zuwa saudiya amma baya ganin sa ba irin luxirious hotel ɗin da bai duba ba amma ko mai kama da shi bai gani ba gashi wayoyin sa duk a kashe, dole haka ya haƙura yasa su dinga cigiyarsa ko za a ganshi ko ya zasu iya gane shi yadda ya canza oho dole ya dawo abj ya ci gaba da kula da dukiyar sa don baza abarta ba mai kula da ita ba, sai yanzu tj ya fahimci irin wahalar da aliyun yakeyi wajen kula da dukiyar nan tasa lallai ba ƙaramar wahala yake sha dukiya ce da inba ido kasa sosai ba sai a barka cikin ta hamma wato an washe ka, Duk sati sai jiragen aliyu na ruwa manya manya guda ashirin sun fita da baƙin mai cike taf a cikin su zuwa ƙasashen da suke sarar man nijeria, sannan kuma duk satin sai wasu jiragen sun shigo da kaya kafin wasu su tafi wasu sun dawo haka tj yake wannan hidimaɗ sai yanzu ya fahimci dalilin daya sa aliyun ajiye private yau kana wannan garkn gobe kana wancan ba daman hutawa rabon shi da kano tun lkcn da ya fahimci aliyun ya gudun, ko abinci saboda tsabar hidima watarana mantawa yaƙke yi baici ba sai dai in yai yunwa zatai mai illa sannan zai nema yaje gidan aliyun sau biyu ga zainab ɗin kuma ya yaba da hankalin ta ganin kaɗaicin yana mata yawa ne ya shi ya sai mata waya ko ta dinga gaisawa da ƴen uwanta baisan cewar bata da number kowa ba, ko daya koma yaga yanayin nata dai bai chan ja ba sai ya yanke shawarar ɗauko mata iyalin sa shima kuma on d other hand yana kewar matar tashi don wani lkcn ko lokacin yi mata waya baya samu ɓangare guda aka gyarawa salma matar tj ɗin a gidan aliyu inda part ɗin ya koma gurin yinin zainab don ba ƙaramin daɗin ganin ƴar uwatar bahaushiya tayiba kuma gata me faran faran da sakin jiki, salma tana da yar ta ɗaya me suna islam sunan hjy taci wato furairat aka saya ana ce mata islam duk wani ɗawainiya islam zainab ce take yin sa ganin hakan ne yasa salmar ƙara sakin jiki da zainab ɗin kunsan ance me ɗa wawa, tj yajawa salma kunne sosai akan kar ta faɗawa zainab ɗin cewa an ɗaura mata aure da aliyun abin ya bawa salmar mamaki sosai amma kuma da yake macece me kau da kanta akan abinda babu ruwan ta yasa ta ja bakinta tayi gum 😶😶😶 [7:42PM, 12/7/2017] ‪+234 806 803 7117‬: 🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊 *DANGIN SA* 🕊🕊🕊🕊🕊 🥀🥀 By Mmn Walida nd Walid(mrs aliyu) 🎁 *nasibi writers association*🎁 *we shine with the smile of our readers so keep smiling* ☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺ Dis page is 4 u mmn farida 😎 Hankalin tj ya kwanta sosai ganin cewar yanzu zainab ɗin hankalin ta ya kwanta, amma duk da haka kullum sai yayi tunanin in ɗan uwan nasa ya shiga, wannan abun yakan damu tj sosai da sosai Ita ma zainab ɗin yanzu ta saki jikin ta fiye da daa, ganin salmar a gidan, ga kuma islam da koman ta zainab ɗin ce itama yarinyar hankalin ta ya kwanta sosai da zainab ɗin don in ba yunwa take ji bata damu da mmn ta ba ************* *saudiyya* Yau da wuri ya tashi ya fara share sharen na cikin masallacin tare da ma'aikantan inda yawan su suna yin aikin ne suna surutu saɓa'in shi daya duƙufa yana yi yana tasbihin sa gaba ɗaya yau baya jin daɗin jikin nasa, don haka ya gama ya nemi wuri da ba mutane sosai ya kwanta don ya huta don through out jiya baiyi bacci ba kasanceqar kwana da yayi yana ibada ya kwanta kenan ya fara sai yayi mafarkin hjy, tana zaune ta sha kwalliya da wasu fararen kaya sai sheƙi taki yi tai kyua sosai sai murmushi take yi ga yara nan a gaban ta suna zuwa ɗaya bayan ɗaya tana shafa musu kai, Da sauri sa ya ƙarasa wajen ta ya tsugunna da nufi shima ta shafa mai kan nasa amma ga mamakin sa si yag ta miƙe ta bar wajen, binta yayi yana kira hjy hjy, juyowa tayi duk fara'ar dake fuskar nan tata babu ita jikin shi ne yai sanyi, ya ƙarasa gaban ta "hjy kin tafi kin banni bayan in mutuƙar buƙatar ki a tattare da ni, kin barni ni kadai a cinkin wannan duniyar me cike da ƙunci da ƙyashi, kuma gashi yanzu na gani ina murna amma kuma kin juya min baya" ya faɗa yana ƙare zancen sa da kuka kamar baza tayi magana ba amma kuma sai tace masa "aliyu baka godewa ba" a tsorace ya ɗago ido yana kallan ta "kafin Allah ya ɗauke maka ni ba yabaka wdda zata maye ma gurbi na, amma kayi facali da kyautar da Allah yayi maka ka watsar ka gudu daga ni'imar ubangiji tayaya zakayi tsammanin zan tsaya kula, kaji tsoran Allah aliyu yarinyar amana ce a wajen ka Allah ya baka, ka riƙe ta da kyau don Allah ka ji" ta ƙarashe zancen nata da sigar lallashi jikin shi ne yayi sanyi sosai "ka shirya ka koma ga iyalin ka da ƴen uwan da kuma mutanen da suke ci da kansu da iyalen su ta dalilin ka kaji aliyu na" ta faɗa tana me shafa masa kansa kansa yana ƙasa kuka kawai yake yi yana gunji, girgiza yaji ana yi "ya akhi ya akhi maa ha dathaa" buɗe idon sa yayi yaga wani balarabe yana tambayarsa tashi yayi zaune jikin sa yana rawa "maa yusibuk" Ya kuma jeho masa tambaya, be kula shi yaci gaba da kukan da yarasa dalilin yin sa kuma ya kasa dainawa "laaa tabki, ya akh, sa a tika bil ma'a" ya faɗa yana miƙe wa tare da nufar coolers ɗin da ake ajiye ruwa na cikin harami, ruwan ya ɗebo ya kawo masa "kuz wash rab" ya faɗa yana miƙa masa ruwa, karɓa aliyu yayi fara sha, sai daya shanye ɗan ƙaramin kofin nan tas sannan ya ajiye "iɗɗaje was tareh" ya faɗa, kwanciya yayi kamar yadda balaraben ya faɗa masa, ganin haka yasa balaraben tafiya ko da ya ga balaraben ya tafi sai ya fara tunani mafarkin hjyr da yayi nan wani sbon kuka ya kuma kwace masa mara sauti, ganin kwanciyar bazata yi masa bba ya sashi tashi ya fara ɗawafi yana yi yana kuka yana roƙon gafarar ubangiji tare da yiwa hjy addua, sai da ya gama yaje yayi sallah raka' biyu wacce ake bayan anyi ɗawafi a bayan maƙaman Ibrahim yaje ya sha zam zam sannan yaji ɗan sanyi aransa zuwa yayi gurin ma'aikatan da yake taya su aiki, sallama sosai yayi musu akan zai koma garin su, sosai sunji ba daɗi a ransu ganin yadda yake taimaka musu sosai ba kaɗan baamma kuma ya zasu yi dama ɗabi'ar baƙo ce in yazo wataran dole ya tafi direct air port ɗin jidda ya nufa siyan ticket yayi kuma yai sa a jirgin da zashi nigeria zai tashi a daren amma kano zai sauka, bai damu ba shi dai burin sa ya ganshi a nijeria rabon da aliyu ya shiga commercial flight har ya manta, don haka sai da samu taimakon flight attendance ɗin sannan ya samu wurin zaman sa kasancewar vip tickets ɗin an siyar sai commercial sit, a takure yai wannan tafiyar har aka iso nigeria bai sake ba, da asubar fari jirgin nasu ya dira a ƙasar mu wato nigeria ko da aka sauka naija directly ya wuce wurin siyan domestic flight tickets ya yanki ticket ɗin zuwa birnin tarayya amma wannan karon ya samu vip sit ɗin a flight ɗin har wani bacci wahala yayi kafin su ƙarasa abj ɗin ********** *abuja* Ko suka sauka directly ya wuce office safiya don haka yace bari ya fara biyawa office ɗin yaga abinda yake ciki kafin ya wuce gida, taxi ya tara don ta kai shi office ɗin, a get ɗin office ɗin nasu sukayi parking ya fito, "bari in karɓo ma kuɗin ka"ya faɗawa ɗan taxi ɗin, bai jira ansaba ya nufi get ɗin kanshi tsaye ya ƙwanƙwasa, me gadin ne ya zo ya buɗe, ganin mutum da ƙasumba ya sa shi tsayawa yana ƙare masa kallo "malam inuwa ya aiki"mutumin da kira da mlm inuwan ya tsaya yana kallon wannan baƙo me ƙasunbar da har ya san sunan sa "don Allah ko kana da 2000 in biya me taxi ɗin nan idan na shiga sai in baka"mlm inuwa bai ce komai ba don shi gani yakeyi ma me ƙasunbar nan ya rai na shi wai ya bashi kuɗi " mlm ina ganin ɓatan hanya kayi don ni ban san ka ba" murmushi aliyun yayi "mlm inuwa nine fa yallaɓai" ya faɗa yana murmushin da ba'a iya ganin lebɓansa na sama saboda tsabar gashin da ya rufe su kallon sama da ƙasa yayi masa, sannan ya mai da get ɗin garam ya rufe, don ma ya raina min wayo zaice wani yallaɓai ne yallaɓan da kayan sa kullum tsab tsab suke a goge yana tashin ƙamshin turare amma shi wannan yazo da wata doguwar rigarsa da ta yamutse sai ya sha kokawa ga wani uban ƙasunba da ya tara, zaice min wani wai yallabai ne ko da dai daga ƙauye na zo ai ba dabba bane ni ko a cikkn mutane million naga yallaɓai zan gane shi ya faɗa yana mita kada aliyun yaga abinda me gadin yayi sai kawai ya juya gurin me taxi ɗin "mlm mu je atm ɗin da ke kusa in baka kuɗin ka" haka kuwa sukayi ya zari kuɗi a atm machine ya biya sannan ya kama hanyar favourite restuarant ɗinsa yaci ya ƙoshi sannan ya koma office ɗin, samun wuri yayi yazauna yana kallon ikon Allah har lkncn da Allah ya kawo tj a mota ya gane motar tj tun lkcn da ta karyo layin don haka sai yaje ya tare shi a ƙofar get ɗin, tj be ankara ba kawai sai ganin mutum yayi a gaban motarsa kamar an jehoshi daga sama ga uban ƙasum ba ya tara da sauri ya taka birki ya fito ranshi a ɓace "mlm lfy kazo ka sha min gaba na ina cikin tafiya idan da na taka ka fa "ba sai kayi jinyata ba dan ubanka" ya maida masa a zolaye kai tsaya wannan muryar bata aliyu bace ya faɗa a ransa, ƙarasawa yayi kusa da me ƙasunbar nan ya ƙare masa kallon lallai ba shakka ɗan uwansa ne, rungume shi yayi ya samasa kuka shima aliyun kuka ne ƙwace masa sai da sukayi me isar su sannan ya sake shi "ɗan uwa ashe zaka ƙara gudu ka barni ba kayi min alƙawarin baza ka ƙara tafiya ka barni ba" haƙuri aliyu kawai yake ba tj ɗin don yasan ya bata masa rai ba kaɗan ba "mu shiga daga ciki ɗan uwa kowa yasan ka dawo" "mlm inuwa kuwa zai barni in shiga don ɗazu na zo ya kore ni" dariya tj ɗin yayi zo muje sai ka ƙara gabatar masa da kanka ko da suka je mlm inuwa yai mamakin da tj yace masa yallaɓai ne, sai haƙuri ya din ga ba aliyun , ko acikkn office ɗin ma ma'aikatan office ɗin sun yi murna sannan sunyi mamakin yadda suka ga ogan nasu ya koma, basu wani daɗe ba suka kama hanyar gida nan ma ma'aikatan sunyi mamakin ganin yadda oga ya koma amma ba damar cewa komai tunda dai bai basu fuskar wasa ba, ya wuce part ɗin sa dirdct don ya gyara kansa a cikin gidan zainab ce zaune tana yiwa islam kalba akanta suka ji shigowar tj "ɗan uwane ya dawo" ya faɗa, kallon rashin fahinta nayi masa wanda hakan ne yasa shi yi min bayanin wanda yake nufi,murna ce nima ta rufe ni ganin ko ba komai ƙila in koma gida wannan ke nan ************ sai da ajaban yayi kwana biyu ssnnan su tj suka fara shirin komawa gida, gaskiya banso ba, randa zasu tafi har bakin motar na rako su riƙe da islam a hannuna ina ts sharɓan kuka sabo tirken wawa, ganin kukan nawa yai yawa ne yasa tj ɗin yace min ko a bar miki islam ne in yaso in an kwana biyu sai inzo in ɗauke ta ban san lkcn da na share hawayen nawa ba ina gyaɗa kai aliyu da ke gefe kawai binta yake yi da kallon mamaki wai zainab ɗin ce ta zama,rabon da ya ganta tun kafin hjy ta rasu amma dubi ɗan canzawar da tayi a ɗan ƙanƙanin lkc, haka sukayi sallama da kowa suka kama hanyar kano ta dabo tunbin giwa sai dai muce Allah ya kiyaye hanya [7:42PM, 12/7/2017] ‪+234 806 803 7117‬: 🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊 *DANGIN SA* 🕊🕊🕊🕊🕊 🥀🥀 By Mmn Walida nd Walid(mrs aliyu) 🎁 *nasibi writers association*🎁 *we shine with the smile of our readers so keep smiling* ☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺ *opps na manta bansa page number a last ɗin ba sorry page 13 ne hope u will enjoy reading love y'all* Page:14🌹 Har su tj suka tashi su zainab na tsaye a wajen get ɗin suna kallon motar yadda take tfy a hankali, ajiyar zuciya zainab ɗin tayi wanda hakan ne ya jawo hankalin aliyu kansu, ta na rungume da islam ita kuwa yarinyar tayi luf a jikin ta, wannan yanayin na su ya ba aliyu sha'awa sosai sai yaji dama islam ƴar sa ce yacce sukayi masa mutuƙar kyau har ya kasa ɗauke idon sa daga kansu, Wai sai yaushe shi zai fara samun nasa zuri'ar waɗanda zasu kasance jinin sa waɗanda akulum zai kallah ya ji daɗi a ransa waɗanda zai kira su da *dangin sa* ƙara kalon inda su zainab ɗin suke yayi ga mamakin sa kallon sa take rai ɓace "sai yaushe zaka gaji da ajiye ni a gidan ka, ka mayar da ni gida, ko kuma a haka zan ƙaraci rayuwata ina cikin kulle a gidan ka" ta faɗa rai aɓace, be ce mata komai ba sai ma gyara tsayuwar sa da yayi yana fuskantar ta sosai tare da rungume hannayen sa a qirjin sa, ido ya zuba mata wanda ita hakan da yayi ya ƙara fusata "me na tare maka a rayuwa ne da ka kawo ni gidan ka ka kulle ba tare da ka kuma waiwayena ba ka raba ni da dangin na da ƴen uwana ka kawo nan a wane daliin" ta kuma tambayar sa, wannan karan ma baice mata komai kawai si ya wuce yai part ɗin sa ranshi a ɓace Kuka ta saki me tsuma rai wanda hakan ne ya jawo hankalin islam gareta itama ta fara kukan, ganin islam na kuka ya sa zainab ɗin yin shiru ta fara lallashin ta, ko da taga islam ɗin tayi shiru kawai sai ta kama hanyar part ɗin ta itama Lallai ma yarinyar nan wai auren nawa ne bata ɗauka da dajara ba kome da har zata ce wai bata san zaman me take yi ba, bata san yana ciki da ita ba yau kusan satin sa ɗaya da wani abin da dawo wa amma bata taɓa zuwa ɗakin sa a matsayin ta na matar sa ba sai yau zata zo tare da wani zancen banzan ta wai ya kai gida tsaki yaja har yanzu bata san halina ba ta ɗauka irin mazan nan ne ni masu bin mace tana wulaƙantasu, mu zuba ni da ke maa ga me gaji ya faɗa yana tsaki bai yi niyyar fita ba ranar amma ganin yadda zainab ɗin ta ɓata masa rai ya sashi faɗawa banɗaki yai wanka ya shirya yai ficewarsa, ba shi ya dawo gidan ba sai 11:30 na dare, wanka kawai yayi ya nemi wuri ya kwanta, amma ga mamakin sai sai bacci yaƙi zuwa maganganun zainab na ɗazu ne kawai suke dawo masa lallai ma yarinyar nan ta raina ni ya faɗa aransa, tashi yayi ya buɗe ƴar computer ɗin gidan sa wacce take ɗauko masa duk wani ilahirin gidan tare da taimakon ƴar ƙaramar camerar da ke manne akowane ɓangare na gidan directly ɗakin zainab ɗin yayi searching don yaga ko ta kwanta koda kuwa ta ɓata masa rai dole ya duba lfyr ta tunda amanace a hannun sa, tayi ɗai ɗai tana baccin ta cikin rigar baccin nata kalar ruwan madara wato milk, net ce rigar amma me taushi don haka komai na jikin mutin ana iya gani ya subhanallah ya faɗa a ransa tun da yake be taɓa ganin mace a haka ba kamar ya rufe sai ya tuna ai matar sa sai ya ci gaba da kallon nata, rigar iyakacin ta gwiwa amma kasancewar a kwance take yasa rigar ta ɗage mata da kƴar ma ta rufe mata mazaunanta yana iya hango white pant ɗin wani irin miyau ya haɗiya *maƙwat* har da zooming don ya ji daɗin kallon ta, ya kwashe lkc yana kallon ta tana sharar baccin ta peacefully inda daga ƙarshe shima baccin ya kwashe shi cike d mafarkai iri iri na zai zainab ɗin ta kawo masa kanta wannan ke nan ************ Ɗakin zainab yanzu ya zama nan ne film ɗin aliyu yini yake yi yana kallon duk wani mƙtsin ta in dai yana gida idan kuwa dare yayi kusan computer ɗin tasa akunne take kwana yana kallon duk wani shige da ficen ta, ya riga ya saba da kallon ta kullum wannan ɗabi'ar sa ce tasa yai developing feelings 4 her amma shi sai yake gayawa kansa cewar kawai dai yana kula da amanar Allah ne ba komai ba, yana kallon yadda take kula da islam daga ganin ta tana da son yara sosai, in ma taƙi kawo masa kanta don ra'ayin kanta zai iya maida islam ɗin gidan su sannan ita kuma yace mata idan tana da ra'ayin ƴaƴa nata na kanta, ta iya kawo kanta gareshi ko Allah zaisa ta samu, wani ɗan murmushi yayi da ya hango ta ta faɗa tarkon nasa ta kawo masa kanta yana sarrafa wannan ɗanyan jikin nata da yanzu sai dai ya kalla a computer tafiyace ta kama aliyu zuwa lagos inda har gidan su zainab ɗin yaje sun sha hira sosai da babanta har yake cewa baban ai bai daɗe da dawowa ba, ya buƙaci ya gaisa da ƴen uwan zainab ɗin inda baban yaiwa su maryam waya ai kuwa sai gasu kamar dama suna kusa, sunyi masa ƙorafin rashin kiransu da zainab ɗin takeyi inda suka buƙaci number ta daga wajen sa nan fa yai zuru zuru wayarsa ya ɗauko ya basu wata tsohuwar numbersa da bata yi suka kira a kashe ba yadda suka iya haka suka haƙura sai da ya tashi tafiya ne ya nemi khadija ta bashi number ta inyaso idan yaje sai ya kira ƙila zainab ɗin ko bata da numbers su ne kashegari da wuri ya je gidan inda ya ɗauki baba ya kaishi ƙaton shagon da ya buɗe mai a oshodi mrket baba kasa godiya yayi sai kuka da murnar sa ya dawo abuja don gani yake yi yanzu ya samu damar yiwa zainab ɗin magana dama da rashin sanin abin faɗa ne yasa shi bai doshe taba, don kar tace ya yada girman sa a matsayin sa na namiji linda ya kirawo ya shaida mata yau a part ɗin zainab ɗin zaiyi dinner don haka tayi setting table ɗin da shi, yes sir kawai ta iya amsawa, ina kwance gab da magariba Tunanin da nakeyi ne de kullum shi nake yi yanzu naji an turo ƙofar, linda ce ta turo ƙofar "madan is time 4 ur bath" ta faɗa miƙewa nayi ina rage kayan jikina "linda a haɗa min ruwan wankan kawai amma banason ganin kowa a toilet ɗin" "yes mam" ko da suka gama ta zo tace min "ma'am d water is ready" "ok linda tank u" shiga cikin jacuzzi ɗin nayi na kwanta inda ruwan ɗimin wanda ba abinda yake tashi sai ƙamshi a cikin sa yake ratsamin ko ina na jikina ina jin daɗin yadda ruwa yake gasa min jikina sosai, sai da gaji don kaina sannan nayi wanka na fito inda na tarar ɗda masu kwalliyata suna jirana, kwalliya sukai min kamar wacce zata wani shahararran diner closet ɗina na shiga da kaina don yau ni nake da ra'ayin ɗauko kayan da zansa da kaina shi kanshi closet ɗin nawa gidan wani ne don tsabar girman sa, inda ɓangare komai daban yake har spa gare ni a cikin closet ɗin nawa kaya kiwa kusan kullum sai an kawo sababbi an zuba, matsala ɗaya ce da closet ɗin nan nawa wato ba kayan mu na hausa daga english wears gown sai abaya of different designs wata pink armani gown ce taja hankali na daga gani sabuwa ce don acikin ledar ta take a jikin hanger nayi murmushi nace wannan ko da nasa rigar tai min kyau sosi sai anci mutunci yadin sosai don gabaki ɗaya bayan rigar a kwaye yake sai da aka kai rigar saman duwawu sannan aka barta anan ga gaban rigar shima a buɗe duk rabin boobs ɗina suna waje sai wani shegen yanka da aka ɗauko tun daga saman cinya har izuwa kasan rigar inda in mutun zaice zaiyi tafiya to gabaɗaya kafarsa ta hagu tun daga cinyar sa har ƙasa a waje zai kasance wannan wace irin riga ce na tambayi kaina, " d dinner table is set ma'am" inji ɗaya daga cikin yaran "ok" na faɗa ina yin gaba wannan wace irin rigace na kuma faɗa araina ganin yadda ko ya na motsa sai tasa jikina motsi direct dinner room ɗin namu na nufa ina kallon kaina wannan riga ai ba ta irin mu bace ina gama cin abincin cire ta zanyi, karo naji munyi da mutun inda nayi ƙasa zan faɗi, yayi yunƙurin kamoni amma kuma na riga nayi ƙasa shima sai yayi losing balance ɗinsa ya faɗo kaina, inda lips ɗin mu suka haɗe waje ɗaya, tsotsan lips ɗin nawa naji yana yi wanda hakan ya jefani a cikin wani yanayi wanda ban taɓa shiga ba mun shiga cikin wannan yanayi inda hannayen sa suke dumu dumu akan boobs ɗina yana massaging ɗin su wanda hakan yasa tsigar jikina gabaki ɗaya tashi nayi losing control gabaɗaya na, deep down in me nasan abinda yake min be dace ba amma i cant stop him he is too darm good shaiɗan shaiɗan wannan shine kalmar da zuciyata take faɗa bansan lkcn da ƙarfi ya zo min ba na hankaɗe shi daga kaina na tashi a guje nayi ɗakina na rufe ƙofa har da sa key ina haki ina maida numfashi haka kurum bazan bari ya cuceni ba na faɗa a raina dinner da banyi ba kenan a ranar na kwanta da yunwata [7:43PM, 12/7/2017] ‪+234 806 803 7117‬: 🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊 *DANGIN SA* 🕊🕊🕊🕊🕊 🥀🥀 By Mmn Walida nd Walid(mrs aliyu) 🎁 *nasibi writers association*🎁 *we shine with the smile of our readers so keep smiling* ☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺ Page :15🌹 Kasa tashi yayi, duk ilahirin jikin sa a mace yake, sai da ya ɗan nutsa sannan ya samu ya miƙe tare da taimakon bango da yake dafawa, part ɗinsa ya wuce ya faɗa toilet ya sakar wa kansa ruwan sanyi ko yaji daɗi a ransa, ruwan ya daɗe ya zuba a kansa inda duk wani da ya faru ɗazu da shi da zainab ɗin yake faɗo masa aransa, *shit* ya faɗa tare da dukan bangon tiles ɗin da ke toilet ɗin, tun da ta fito daga ɗakin natan yake ƙare mata kallo wanda wannan ne yasa ya kasa ɗauke idon sa daga gare ta har ya matso kusa da ita inda ita kuma ta faɗi Sai da yaji ya nutsa duk wasu jijiyoyin jikin sa da suka tashi don bada action sun kwanta sannan ya cire kayan jikin sa ya fito ɗaure da tawol, Directly wurin computer tasa ya nufa ya kunna ta don yaga a wane hali zainab ɗin take ciki, tana tsaye dai dai saitin camerar har yanzu nishi take yi wanda hakan ne yasa boobs ɗin ta suna ɗagawa suna komawa 😳😳😳 ido kawai ya ƙwalalo yana kallan kayan gabas ba damar taɓawa a guje ya koma toilet ɗin ya kuma sakar wa kansa ruwa don yaji jijiyoyin nasa sun fara harbawa again ko da ya fito bai iya kallon computer ba sai kawai ya rufe ta ta baya ya shiga shiryawa, sai da ya gama abinda yake yi tas sannan ya ɗauko computer ya ɗaura a kan bedside kusa da shi ya kwanta yana kallon ta tana ta sharar bacci ta peacefull Daina fita nayi ya kasance komai a ɗaki nake yi hatta abinci sai ince a kawo min ɗaki dƙn bana son abinda zai kuma haɗa mu da wannan bawan Allah da ya kawo ni kuma yake son ɓata min rayuwata don kawai yaga bamni da gata ubana bashi da abin duniya yau garin an tashi da ruwa, garin ya ɗanyi sanyi sanyi haka na tashi duk jiki na ba daɗi burina in ɗan motsa shi ko naji daɗi tun da yanzu bana fita balle in ɗan taka, shawarace ta faɗo min na ɗauki wayata inda na kunna kiɗa na fara tiƙar rawa ai shima exesice ne kuma zai ɗan motsa min jiki ganin bana ganin abin ciki wayar sosai ya sa na kira linda akan taimin connecting wayata da tv ɗin ɗakin don in dinga bin mawaƙan muna taka rawar tare "madan today u r in a good mood oooh"ta faɗa tana dariya "yess ooooh linda come and join me" "aah noooo am busy" ta faɗa ko da gama ta fice sao na rufe ƙofa ta harda key don kar wani ya shigo min doguwar rigar da ke jikina ita na cire don inji daɗin yin rawa ta ya kasance daga ni sai ɗan pant da bra, na shiga rawa ta ina kwaikwayan mawaƙan wata waƙar ariana grande ce ta shigo me suna side by side, ina son wakar sosai don dana fara ganin ta har tsalle sai dana yi kafin in fara bin salon nasu, slow music ce sai sexy moves da ake yi, inda aka nuno su suna tuƙa keke ni kuma sai na dafe gado na ina juya ɗuwawu, ina bin kiɗan babu wani move da na bar ya wuce, ko da waƙar ta ƙare si na sake dawo da ita baya don waƙar tai min daɗi sosai, haka na dinga rawa ta har na gaji na kwanta ina maida numfashi ya zaune a gaban computer tasa yana kallon duk abinda take yi, ƙanƙara ce sukutum da guda ɗinta akan ɗan gajeran wandon nasa don in haka yayi ba sai hakimar tasa ta tsere 🏃🏼‍♀ ta tafi gurin zainab wai ita wannan wace irin yarinyace bata san cwwar ana kallon ta ba ko kuma yana kallon ta zata dinga irin wannan abin mai tadawa da mutum hankali bayan ba wani kulawa yake samu daga garea ta ba, iska ya fesar da ƙarfin sa kana ya tashi ya faɗa banɗaki dole yana buƙatar wanka da ruwan sanyi sosai duk da dai sanyin ake yi amma yau ya cancanci wankan da na sanyi ************ bayan kwana biyu na saki jiki na saosai na manta abinda ya shiga tsakanin mu da aliyu hidimata kawai nake yi kamar banida wata matsala, islam tana ɗebe min kewa sosai da sosai duk da yarinyar ƙarama ce amma tana wayo sosai don haka sai nake jin daɗin zama da ita sosai kamar kullum yau ma na gama komai na shirya islam na kwantar da ita har tana fara bacci nima nayi abinda ya kamace ni na kwanta sai na kasa bacci don haka sai na ɗauko waya ta na shiga whatsapp, grp ɗin da nake na shiga na wata shahararriyar marubuciya wato mmn farida, grp din ta na samun wuri ina duba wa ko ta aiko da cigaban littafin ta na samun wuri ɗin amma kamar yadda nayi tsammanin haka bata aiko da shi ohhh mmn farida akwai shiririta na na faɗa a raina, wani saƙo ne ya ɗauke min hankali, saƙo ne akan breast cancer yadda mace zata gane cewar cancer ta fara zuba ƴaƴanta a cikin maman mutun don ayi saurin ɗaukar mataki kafin abin ya ɓaci, saƙon ya ɗau hankalina sosai inda akace ya kamata mace ta dinga bincikar breast ɗinta a kullum to ensure she is safe zata dinga checking nonuwan taji idan akwai ɗan ƙullutu ƙullutu, idan akwai to ta garzaya asibiti idan kuma babu to she is safe, wannan ne yasa zainab ɗin yin zunbur ta miƙe daga gadon da take kwance akai tayi wajen madubin ɗakin, inda saman madubin ƴar munafukar camerar ɗakin take cire ƴar rigar baccin tawa nayi na tsaya ina kallon boobs ɗin nawa kafin daga bisani na fara checking ɗin nasu out for lumps kamar yadda suka ce inayi ina ɗan ɗaga idanuna sama alamar ko zanji wani abun🤔🤔🤔 jin alamar cewar banji komai bane yasani na ɗauki rigata na maida na koma na kwantasai da nagama ƴen karance karance na sannan nai mana addua na kashe fitilata, bacci me daɗi ya sure ni yana zaune agaban computer tasa kamar an dasa shi duk jikin shi sai da ya yi paralyzed na ƴen sakwanni kafin su dawo su cigaba da aiki, kallon ta kawai yake yana ƙarawa ji yake yi inama shine yake checking mata ƴen abebaɗan nata, ya rasa zai yi da yarinyar nan kullum sai ta fito da sabon salon da zai sa ta rikita masa lissafinsa, kai amma ganin tan nan da yayi yau ba zai iya haƙura ba sai yaje yau ko ta halin ƙaƙa an bashi haƙƙin sa, haba ace mutun kusan wata nawa da aure ba wani cigaba kullum sai dai ta tayar min da hankali sannan ta barni da wanka da ruwan sanyi too yau da sake don yau haƙƙina nika karɓa da ƙwarin gwiwarsa ya nufi part ɗin nata amma kuma sai dai kash ɗakin natan a rufe yake ta ciki ɗan handle ɗin kofar ya dinga murɗawa da ɗan ƙarfi yana ɗan ƙwanƙwasa kofar ko Allah zai sa taji ta buɗe yana yi yana waiwaye don baya son ma'aikatan da ke part ɗin nata su fito su ganshi ai girma kuma ya faɗi ya faɗa aransa, ni kuwa nace mlm aliyu bata matse bata matse ka bane da ta matse ka baza ka kawo komai a ranka ba zainab na kwance tana bacci taji kamar ana ƙwanƙwasa ƙofar gabanta ne yai mugun faɗuwa inda tatashi taga da gasken ƙofar ɗakin ake niyyar buɗewa harda murɗa handle ɗin ƙofar Allah ya taimaketa tana kullewa da Allah ne kaɗai yasan mutumin da yake son shigo musu da kuma wace irin mugunta da ya zo da ita, tashi tayi a hankali ta ɗauki islam ta nufi cikin closet ɗin ta, can ƙarshen closet ɗin taje ta rakuɓe tana mai kiran sunan ubangiji ya kawo mata ɗauki tare da kuka mara sauti ko da yaga taƙi buɗewa haka ya haƙura don kansa ya koma part ɗin nasa tare da yin abinda ya saba yi wato wanka da ruwan sanyi sannan ya kwanta haushin da ta bashine yasa ko buɗe computer ma bai yi don yasan sarai tana jinsa [7:43PM, 12/7/2017] ‪+234 806 803 7117‬: .🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊 *DANGIN SA* 🕊🕊🕊🕊🕊 🥀🥀 By Mmn Walida nd Walid(mrs aliyu) 🎁 *nasibi writers association*🎁 *we shine with the smile of our readers so keep smiling* ☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺ Page:16🌹 Ko da ya tashi da safe be bi ta kanta ba don ba ƙaramin haushinta yake ji ba, office kawai ya shirya ya wuce ya mitar wace irin yarinya ce Shi a yadda ya ɗauki mata wasu ababe ne da basu san darajar da Allah yayi musu ba ashe har yanzu be san karatun mata ba, yana mamaki yadda yammata da suke kawo masa kansa suna rushing ɗin sa yana wulaƙantasu amma wannan ƴar ƙaramar yarinyar tana neman rikita masa lissafi mita ya dinga yi har ya isa office ko ɗan fara'ar da yake yi wa ma'aikatan nasa ma yau basu samu ba Sai da naga gari ya waye sannan na iya buɗe ƙofa linda na gani ashe ta daɗe tana bugawa kasancewar ina cikin closet ɗin yasa ban ji ba "madam are u ok" ta tambaya "ina fa ok jiya wani ya shigo yana neman shigar min ɗaki" na faɗa mata atsorace, kallo na tayi alamar bata yadda "baki yadda bane" "no ma'am but am sure na rufe ƙofar falon nan, ƙila ko mafarki ne" "mafarkin me abinda na gani da idona" Na faɗa ina zare mata ido "ok ma'am zan gayawa oga zai san yadda za ayi" ta faɗa tana mai ƙarasowa cikin ɗakin Ta dudduba ko ina bata ga wani abin da ba dai dai ba don haka sai tace "bari in kira oga inyi masa bayani, ki shirya ki fito 4 breakfast" ta faɗa tana ficewa daga ɗakin yana zaune a office yana tunanin yarinyar nan da take rena masa sense ɗin sa wayar sa ta ɗau ƙara, linda ya gani don haka ya tabbatar wani abin ne ya faru "hello linda" "hello sir dama madam ce take complain ɗin ana ƙwanƙwasa mata ɗaki sannan" shiru yayi abinda zata yi asa kenan kuma yanzu ta faɗa wa masu aikinta yana zuwa ɗakinta "sir y r u quite" "ba komai abin ne nake tunani, tasan wanda yake buga matan" "no ita dai kawai tace taji knocking, ni a tunanina imagination ɗinta ne kawai" ajiyar zuciya yayi ganin cewar bata faɗa musu shi ne ba "ok just assure her cewar she is sfe ba komai" "yes sir" "emmm linda prepare today's dinner with me i will be dinning with her" "yes sir" Ta faɗa daga nan sukayi sallama, ko da taje ta faɗawa zainab ɗin cewar ba komai, zainab ɗin dai bata yadda ba amma ta sha alwashin koma waye sai ta kama shi ko da lkcn cin abinci yayi linda ta gayyace cin abincin, jeans ne ajikin ta da ƴar ƙaramar body hug wacce ta tsaya mata iya cibiyar ta sai parking ɗin gashin ta da tayi a tsaki kan wanda jelar ya ɗan saukar mata yana lilo fitowa nayi don zuwa wajen cin abin cin "linda ina islam take" "tana dining room ɗin" "ok bari kawai inje sai in bata abinci acan" su islam wasan ne kuma har dinning room yarinyar akwai ƙiriniya sosai gata bata zama wuri ɗaya so full of energy, ko da naƙarasa cikin dinning room ɗin a zaune na ganta a kan kujera tana cin abincin ta "ohh har kin fara baki jiran ni ba ko" Na tanbayeta ina ɗan dariya tsoro naji ashe da mutun a ɗakin ban ganshi ba da shigo don yana gurin bar yana tsiyayowa kansa lemo "bismillah zauna muci abinci tun ɗazu nake jiran ki" ya faɗa tare da ja min kujerar zama rasa abinda zanyi nayi ga kayan jikina ga kaina ba ɗan kwali duk sai ƙare min kallo yake yi, juyawa nayi da niyyar guduwa ban ankara ba naji ya kamo ni ya haɗa ni da jikin sa yana sauke numfashi da sauri da sauri ƙoƙarin ƙwace kaina nayi amma ina ƙarfin namiji da mace ba ɗaya bane "relax relax kawai naji yana furta min a kunne na inda maganar sa tasa jikina yin shiruda kuma daina kokawar kasanceqar tasirin da tayi a jikina da gaɓoɓina kuka na sa masa shi kuma ya shiga lallashina tare da shafe ilahirin jikina yana wani irin numfashi "4 God's sake zainab wat do u want" ya tambaye ni "ni ka kaini gida" " gida kike so nan ba gida bane me yasa bazaki saki jikin ki da niba" azzalimmi in saki jikina ka cuce ni na faɗa araina "ni dai don Allah ka dubi girman Allah ka maidani gida gaban iyayena" na kuma faɗa "to shike nan kije zan yi tunani tukun na" ya faɗa yana sakina a guje na kama zan bar ɗakin ƙara kamoni yayi yan ƙara mannani aqirjinsa tare da kissing ɗin wuyana sannan ya sake ni "ki zauna kici abincin ki ni zan fita inci a waje naga alamar nine ba a son gani" ya faɗa yana yin hanyar waje wanda ni kuma hakan yai dai dai da tsugunna wata ƙasa tare da dasa wani sabon kukan, in da naji islam ta hau kaina itama tana nata kukan, dole na share hawaye na na lallasheta sannan na zauna na ci gaba da bata abincin ta tun daga lkcn na tsiri yawo da hijabi ko ina in dai zan bar ɗakina to da hijab ɗina a jikina, ban san cewar duk aikin banza nake yi ba shi ta ɗakina ma yake shan kallon sa ya more, mun sha cin karo da shi sai in zura a guje inyi ɗaki in barshi anan rasa yadda zaiyi da ita yayi ta zauna ma suyi maganar fahimta taƙi da ta ganshi kamar taga wani dodo sai gudu ga wani hijabi da ta tsiri sawa duk yasan don shi takeyin hakan bosho ke nan ya faɗa yana zaune a ɗakinsa yana tunanin ta yadda zai ɓullo mata ko ta saurare shi "khadija khadija" shine abinda da iya faɗa, lallai ya ƙura yarinyar tana da saukin kai zata iya shawo masa kanta, wayar sa ya ɗauka ya lalibi number khadijan ya kira sai da ta gama ringing ta tsinke ya kuma kira sannan ta ɗauka da sallamar ta "khadija ce" ya tambaya bayan ya ansa sllamar "e ni.....ce......" Ta faɗa tana ɗan jan harufan alamar mamakin jin muryar namji ya kira ta "ok aliyu ne mijin zainab" "laaaaa ina wuni" ta faɗa da fara'ar ta wadda yana iya gane wa ne ta yadda tayi magana "lafiya ƙalau ya gidan da me gida" "lfy lau, ina yayar tun da ka tafi muke tasa ran ta kira mu amma shiru" "wallahi khadija yayar nan taki ce ta matsa sai na kawo ta gida ni kuma gaskiya banni da ra'ayin haka" "kash amma yaya bata kyauta ba" "shine nake cewar idan kinga ba damuwa ko ku zaku iya zuwa ku ganta kinga ƙila idan taganku wataƙila hankalinta yafi kwanciya ko" "to shike nan bari in kira maryam sai inji yadda zamuyi in zamuje sai mu sanar da mazajen mu inyaso zuwa magariba zan kira kaji duk yadda mukayi" godiya ya dinga zankaɗa mata har yasa ta jin kunya sannan sukayi sallama oohh yaya ban sanki da wannan hali ba,wayar ta ta ɗauko ta kira maryam inda suka tsaida shawarar kowacce ta tambayi mijinatan, haka akayi kuma cikin sa a kowacce mijinta ya yarde mata ko da aliyun ya kira khadijar ta shaida masa yai murna sosai sannan yace mata akwai flight gobe da ƙarfe 11:30 na safe lagos zuwa abj in zasu biyo yasa ayi musu booking "to shi ke nan Allah ya kai mu" ta faa ta kira maryam ta shaida mata tafiyar tasun gobe da safe ce ƙarfe goma dai dai na safe aliyu ya turo da driver ɗin sa na lagos ƙofar gidan maryam tare da taimakon ta wajen yi masa kwatance, a shiye suke tsap don har maryam ma tazo suka shiga suka kma hanyar airport tare da rakiyar mijin maryam, sun biya ta gidansu sunyi bbn su sallama inda mama ta dinga faɗan ba a gaya mata ba aida ƙafar ta ƙafar su, shidai baba cewa yayi da sun sauka su kirashi, da haka sukai salama A airport ɗin duk aka gama duk wani abinda za ayi suka hau jirgi ya ɗaga da su birnin tarayya [7:43PM, 12/7/2017] ‪+234 806 803 7117‬: 🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊 *DANGIN SA* 🕊🕊🕊🕊🕊 🥀🥀 By Mmn Walida nd Walid(mrs aliyu) 🎁 *nasibi writers association*🎁 *we shine with the smile of our readers so keep smiling* ☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺ Page: 17🌹 Khadija bata ga wautar su ba sai da sukayi kane kane a jirgi sannan wani abu ya faɗo mata, to in banda ma rashin tunani irin nasu tun da yayar nan ta tafi babu wanda ya taɓa ganin ta ko jin labarin ta, sai dai shi mijin, amma daga zuwa yace musu wai taƙi sakin jikin ta kawai sai su kuma suka kamo hanya suka taho ganin ta, oh Allah kasa ba ajalin mu yake kiran mu ba juyawa tayi ta kalli maryam wacce take ta ƴen kalle kallen ta ga farhana a hannun ta tana ta bacci, ita ta baro khalil a wajen mama kasancewar yanzu cikin ta ya fito sosai don haka bata yawo da shi suna sauka ta kunna wayar ta sai ga kiran aliyu nan "na turo driver ya ɗauke ki na bashi number ki don haka zai kira ki, ni na shiga meeting ne sai dare" To kawai ta iya cewa jiki a sanyaye "Allah yasa ba meeting ɗin siyar da mu ya shiga ba" ilai kuwa sai gashi driver ɗin ya kira ta, tai masa kwatancen inda suke ya ƙaraso tare da ɗaukar kayan su zuwa wurin motar, wata baƙar continue discussion ce suka dosa glass ɗinta duk tinted ne baka ganin na ciki (ta wata tace *ku kuke ganin mu ba mu muke ganin ku ba* 🤣🤣🤣🤣 cikin khadija ne ya ƙara ɗurar ruwa shike nan su tasu ta zo ƙarshe ta faɗa tare da yin bismillah tana shiga motar tare da yiwa Allah addu'ar ya tsera tar da su ko da suka je gidan ma khadija ganin irin girman gidan yasa ta kasa hakuri "maryam nifa tsoro nake ji" "tsoron me" inji maryam ɗin wacce hankalinta gabaɗaya yan ga kallan kataferen ginin da suke ƙoƙarin shiga "yaya khadija don Allah dubi irin gidan da yaya take rayuwa acikin sa" lallai har yanzu maryam ba nazari a lamarin ta wato ita kyawun gidan ma take hangowa ba irin hatsarin da suke shirin shiga take yi ba yanzu idan aka garƙame ka awannan tafkeken gidan ko tokar ka a ganine share maryam tayi ta ci gaba da addu'a suna shiga cikin kataferen gidan kamar na shugaban ƙasa, sai da suka ɗanyi tafoya a cikin a cikin farfajiyar gidan, sannan suka samu sukayi parking Ƙofar motar aka buɗe musu wani mutun ne sanye cikin bakaƙen suit da gilasin sa baƙi ya bude musu tare da cewa "welcome" a cikin muryar nan tasa kamar a shaƙe shi maryam ce ta ansa da fara'ar ta ita kuwa khadija fitsari ne kawai be zubar mata, kai duba tayi taga farfajiyar cike take da maza tiƙa tiƙa duk sanye cikin bakƙaƙen kaan da glass ɗin abtsaye ƙiƙam kamar an dasa su wawuro maryam tayi "mun shiga uku maryam gidan yankan kai aka kawo mu" itama maryam ɗin da jikin ta ya fara sanyi ganin waɗannan ƙattin yasa itama yin shiru "dis way pls" ya faɗa tare da nuna musu hanyar da zasu bi da hannu sa, bin shi sukayi a baya duk jikin su yayi sanyi sunyi tafiya ta kai ta kusan minti goma kafin su ƙaraso wata ƙofa daga ganin ta ƙofar falo ce, door bell ya danna aka buɗe masa, "they r here" ya faɗa tare da juyawa, matar da ta karɓe su me ɗan fara'a ce ba kamar mazan ba "do come in pls" tace musu haka suka shigo jiki yayi sanyi, tsayawa sukayi suna ƙarewa ƙayataccen falon kallo "pls wait here let me call madan" "ok" suka ansa a tare ina kwance ina game ɗina rebecca ta shigo "madam u have guest" "guest kuma tell them am sleeping" na faɗa na cigaba da game ɗina, ni wacece a gidan na da zanyi guest, ko kuma waye ma nawa yasan inda nake da za a ne mi, ƙila baƙin aliyu ne yace a kawo su in yi entertaining ɗin su ko a wane matsayin oho, ci gaba nayi da game ɗina hankali kwance ko da ta fita taje ta sanar musu sai jikin su yayi sanyi, anya yayar da suka sani ce, maryam ce tayi karfin halin cewar "go and tell her, her sisters from lagos maryam and khadija are here to see her" tsayawa tayi tana ƙare musu kallo tana tunanin taje ko kar taje riƙe hannunta khadija tayi "pls pls pls and pls i take God beg u call her 4 us" ganin iɗin roƙon da suke mata ne ya sa ta tausaya musu "ok lemme go again but if she say she will not come out now u will have to wait oooh" ok suka bata ansa ina kwance ni nama manta da wata rebecca ta zo "madam" "ooooooo..... Wat again" "they say i should tell u dat ur sisters from lagos morya and kadija are here" jin an anbaci sunan ƙannena yasani sakkowa daga gadon aguje nayi falon ban dai gaskata abinda tace ba amma ai ance gani ya kori ji sune kuwa atsaye ƙiƙam, a guje naje na rungume su ina kuka ashe zanga ɗan uwana, suma rungume nin suka yi muks ci gaba da kukan mu, sai da muka yi mai isar mu sannan muka nutsa "ku zo muje ɗakina" na faɗa ina jan hannayen su "rebecca Kawo musu kayan su ɗakina, na faɗa ina yin gaba da hannun ƙanne na "ya akayi kuka san inda nake"na tambaye su "mijinki mana, shi yace mu zo" "mijina kuma waye kuma mijina" na tambayesu, tsayawa sukayi suna kallon juna a lkcn ne rebecca ta shigo musu da kayan nasu, "ina linda tayi"na tambaye ta "bata dawo daga kasuwa ba" "ok haɗo musu ɗan abin sawa abaki" ko da ta fita ƙara matsowa nayi kusa da khadija "waye mijin nawa, yaushe aka ɗaura min aure" tsayawa sukai suna kallon juna "yaya da gaske baki san kina da aure ba" gyaɗa musu kai kawai nayi don wannan lamarin ya girmi tunani na, ina da aure to me yasa miji bai taɓa zuwa inda nake ba "to me gidan nan yaya aliyu" kamar in gwaɓe wa maryam baki wai wani yya aliyu, harara na bita da shi na kuma fuskantar khadija don ita a lamarin ta ba ta waasa "Allah yaya me gidan nan ne mijiki, ke da tun zaman da kike yi a gidan baki san zaman aure kike ba" kaina ne ya kuma juyewa "yaushe aka ɗaura min auren ban sani ba" "kusan wata bakwai ke nan ko maryam" neman maryam mukayi muka rasa ashe ita tuni tayi cikin closet ɗina "yanzu yaya duk wannan kayan naki ne" muka jiyo muryar ta, kamar inje in rufe ta duka hka nake ji don haushi, wai ina da aure da kuma aliyu duk yaushe hakan ta faru na kuma tambayar kaina ƙara dawo da hankali nayi ga khadijar wadda itama hankalinta yana kan kayan da maryam ta fito da su daga closet ɗin tana nunawa "yanzu khadija wa ya ɗaura min ba tare da sani na ba" "baba ne " ta faɗa a taƙaice hawaye kawai naji yana zubar min ashe baba sai da ni yayi shi yasa bai taɓa nema na ba, wayar khadija ce tayi ƙara ko da ta ɗauka baban ne "eee gata" kawai naji tace ta miƙo min wayar kunne na na kai wayar inda muryar babana ta daki dodon kunne na, yaushe rabon da inji muryarsa har na manta, a mutunce muka gaisa sannan ya dinga bani labarin irin hidindimun da mijina yake mas harda ceqa ɗan al barka ne ki bishi sau da ƙafa kin ji, to kawai nake cewa "ga maman taku" ta karɓa muka gaisa ita ma ɗin dai ce min takeyi wai inyi masa godiyar hidimar da yakeyi da su, ko da muka gama khadija ce ta karɓa sukayi magana da ɗanta sannan sukayi sallama, wannan shine fa ake cewa ga ƙoshi ga kwanan yunwa [7:43PM, 12/7/2017] ‪+234 806 803 7117‬: 🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊 *DANGIN SA* 🕊🕊🕊🕊🕊 🥀🥀 By Mmn Walida nd Walid(mrs aliyu) 🎁 *nasibi writers association*🎁 *we shine with the smile of our readers so keep smiling* ☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺ Page :18🌹 Naji daɗin zuwan ƙannena gidana inda duk abinda ban sani ba sai da suka sanar dani, na sha mamaki sosai, shima aliyun ya samun daman sake wa da ni son ransa, ba yadda na iya haka na dinga sakar masa jiki a gaban su amma da mun keɓe sai zancen ya canza, ya kan yi haƙuri da ni yace bazai yi rushing ɗina ba kwanan su khadija shida suka fara shirye2 tafiya, muna zaune a tsakiyar ɗakina munbaje muna hira, su kuma suna haɗa kayan su,duk abinda da suka gani nawa sukace suna soo basu nake, sun haɗa kayan su tsab sai shirin tafiya "yaya bazamu zaga gari ba kafin mu tafi tun da muka zo muna gidan nan bamu fita ba"inji maryam Tsuru tsuru nayi nayi don gaskiya naga dacewar ace sun zaga ɗin amma rashin sanin hanyar da zan bi in faɗawa aliyu yasa ni na basar "ai kuwa maji daɗi idan mun zaga muma muce mun zo birnin tarayya" khadija ta faɗa "to shikenan ku bari idan aliyu ya dawo da daddare sai in faɗa masa ko da ya dawo da daddare naje part ɗin sa na same ya fito daga wanka daga sai towel a ɗaure a jikinsa duk sai kunya ta kamani, gashin kan nan nasa sai ɗigar da ruwa yakeyi inda yake ɗiga a faffaɗan qirinsa, "bari inje inka shirya na dawo" na faɗa ina juyawa "no ba komai shigo kawai ai kasya kawai zan sa" Tsayawa nayi ƙiƙam ni ban shiga ba ni kuma ban fita ba, har sai da yazo ya jawo ya zaunar da ni akan cinyarsa "ma kike so" ya tambaye ni, kasa magana nayi kaina na ƙasa ina wasa da ɗan zoben azirfar da ke hannu na "kin zo ne kawai ki ganni"ya tambaya yana murmushi,girgiza masa kai nayi "oooh akwai wani abu da kikesoo ne" na gyaɗa kaina "ok ina jinki" "dama su khadija sukace sunaso kafin su tafi su zaga gari, shine nace bariin faɗa ma kozamu samuaron mota" "duk motocin da ke gidan nan ai naki ne, ki zaɓi duk wan da kuke son fitaaciki ta sai driver ya kai ku kinji" gyaɗa masa kai nayi alamar naji "ga atm card ɗina nan daga nan ki kai su shopping don karsu koa gida ba tsaraba ko" ɗagowa nayi na kalleshi da fra'a ta kamar yasan abinda ke zuciyata ko da na kai hannu na zan karɓa sai ya ɗauke abinsa "ai ba kyauta zan baki ba, sai kin biya" yafaɗa, ƙwalalo ido nayi don bansanda me zan biya ba "karki damu kiss kawai zakiyi min card ɗin ya zama naki" ya faɗa rasa yaddi zanyi nayi, Rufe idona nayi nakai lips ɗina saman kanshi amma to my surprise ashe akan lips ɗin sa na sauka, it was great, bani card ɗin yayi "ayi siyayya lfy, kema kina iya zaɓar kayan mu na nan naga baki da su ko" gyaɗa masa kai nayi "ok a siyo masu kyau don aji daɗin kwalliya da su" ya faɗa yana kashe min ido ɗaya 😉 Ko dana koma na faɗawa su maryam fitar mu kashegari ba ƙaramar murna suka yi Kashegari ƙarfe 11:30 na safe muka fita, mun zaga gari sosai babu wanda na sani don haka yawo kawai muka dingayi parks sannan muka je wni restuarant muka ci abinci daga nan muka wuce shop rite, da farko ƙin sakin jiki sukayi sai da suka ga ina kwasar wa su mama da baba kaya sannan suma suka ɗaɗɗauka sai yamma lis sannan muka dawo tare da kaya niƙi niƙi ni ban ma san ko nawa muka kashe ba amma nasan mun yi ɓarna ni kaina kayan da na siyawa kaina ba kaɗan bane da daddare naje maiyar masa da card ɗin sa sai yace in riƙe kawi a hannuna, gidiya nayi maisosai sannan na koma ɗaki na kashegari sai 12:00 sannan su maryam suka tafi kamar in bisu amma ba hali haka na haƙura na dawo, ko da na tashi kwanciya sai duk kewar su ta kamani na kira su daya bayan ɗaya muka sha hirar mu sannan na iya bacci ************ Tsakanina da aliyu kuwa mun koma ƴar gidan jiya, don yanzu ko ya zo inda nake haɗe rai nake yi ni har yanzu banga dalilin da zai sa ya aure ni ba ba tare da izini na ba, Ina zaune naga missed call ɗin maryam wai khadija ta haihu nai mamaki yau watan su guda da sati biyu da komawa amma ta haihu sam cikin ta ba alamar ya tsufa na faɗa araina, tashi nayi tsam na kama hanyar part ɗin aliyu don ina son ayi sunan da ni yana kwance yana kallon ceiling ɗin ɗakin nasa na shiga da sallamata daga gani yayi nisa a tunanin nasa don ko jin sallamar tawa baiyi ba sai da na ɗan taɓa shi, sannan ya juyo ya ƙura min ido kamar yana neman wani bayani a fuskata "kamar kinsan tunanin ki nakeyi yanzu, zo ki kwanta kusa da ni" ya faɗa yana me matsa min wuri ban musa ba na kwanta kamar yadda ya umarta rungume ni yayi tare da yin ajiyar zuciya, nakan jiyo bugun zuciyar sa sosai kamar zata fasa ƙirjin nasa ta fito, mun ɗan jima a haka sannan ya ɗan sassauta min ruƙon "kina buƙatar wani abun ne" ya tambaya, har na buɗe bakina zan yi magana sai wani abun ya faɗo min wato ni bana zuwa pary ɗinsa sai buƙatata ta taso, kunya ce ta kamani na kasa magana "sweetheart just tell me ko menene" "dama khadija ce ta haihu" na faɗa da ƙyar "maa shaa Allah, yaushe" " ɗazu an sami namiji" "maa shaa Allah, Allah ya raya kina son zuwa suna ne" gyaɗa masa kai nayi "wannan ba komai bane muma tazo ta ziyarce mu dole ne kije, amma bakya ganin kema kafin ki tafi muma mu gwada ƙila ki tafi da ɗan abinki a nan" ya faɗa yana shafa min marata "bana sallah" "ohh ba komai ai akwai ƴar dabarar da mata suke yi idan basa sallah kin iya" shiru nayi masa don wannan zancen ya girme ni ganin nayi shiru yasa shi fara wasa da jikina, ni a ganina bani da abinda zan bashi don haka me zai sa in zauna ina ɓata masa lkc don haka sai na tashi na yi ficewata ina jinsa yana ƙwala min kira amma ban kula shi ba [7:43PM, 12/7/2017] ‪+234 806 803 7117‬: 🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊 *DANGIN SA* 🕊🕊🕊🕊🕊 🥀🥀 By Mmn Walida nd Walid(mrs aliyu) 🎁 *nasibi writers association*🎁 *we shine with the smile of our readers so keep smiling* ☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺ Page :19🌹 Shirye shirye tafiya nekeyi ba kama hannu yaro, aliyu ya kaini shopping na kayan jariri da mai me jego muka yo musu siyayya sosai, inda wani less ya ɗauki hankalina na siyo mana shi mu uku don muyi anko, na kai ɗinkunan, na so tahowa da islam amma aliyu yace amaida ita gida don gaskiya iyayen sun mana kara, kuma haka ne gaskiya sunyi kara, haka inaji ina gani muka rabu da islam bayan shaƙuwar da muka ɗanyi sai da da khadija tayi kwna huɗu sannan na kama hanyar lagos tare da aliyu a private plane ɗin sa, ko da muka je a hotel ɗin da yake suka muka, sai da muka kwana ɗaya sannan muka je gidan me jego don yi mata barka, sun yi mamakin gani na sosai Inda duk inda nabi sai an bini da ido har mamakin mutane nayi wai nice yau na zama abar kallon su, Ranar suna yaro yaci sunan baban mu abubakar wanda zamu dinga ce masa sadiq, an sha shagalin suna sosai, tun da aliyu ya ajiye ni ban kuma neman sa ba ta ina zan neme sa bayan banni da numbersa, hidimata kawai nake yi har nayi sati biyu da zuwa ba wanda yake takura min balle a tambayi yaushe zan koma ********** *abuja* yana zaune a ofice ɗinsa yau kusan kwanan sa biyar kenan kullum sai ya wuni da ciwon mara wata ran ma har hana shi bacci yake yi, na yau na fi na kullum don yau hatta zuciyarsa wani irin bugu take yi kamar zata faso ƙirjin sa ya kamata in koma china a ƙara duba min zuciyar nan tawa ya kuma faɗa, zazzaɓi ne ya rufe shi wanda hakan ne ya sa shi kashe ac ɗin da ke office ɗin tare da ƙudundune kansa akan couch ɗin da ke ɗakin daga nan bai san inda kanshi yake ba kuma again Farkawa yayi ya ganshi a gadon asibiti, tare da ƙarun ruwa a hannun sa, ko da yayi yunƙurin tashi sai ya kasa duk jikin sa ciwo yake masa gashi har yanzu zuciyar tasa batai masa yadda yake so ba, ƙara kwanciya yayi ya zubawa ceiling ɗin ɗakin ido wasu hawaye suna zuba da idanun sa, turo ƙofar yaji anyi tare da sallama , tj ne ya shigo da kaya a hannun sa ya nemi wuri ya ajiye su, rufe idon sa aliyun yayi kamar yana bacci "har yanzu baka tashi ba" ya faɗa, komawa yayi kan kujera ya zauna yana mamakin ya baiga zainab ba, ɗauko wayarsa yayi don ya kirata yaji lfy bata zo ba mijinta a kwance a asibiti, nasan halin ta tsab ƙila wani abinne ya hana ta zuwa ************** *lagos* ina kwance a ɗakin khadija muna hira da maryam da me jegon, waya ta tayi ringin sunan tj nagani don haka nai saurin ɗauka ina murmushi "nayi fushi sai yanzu ka iya kirana ka ce min ƴata taje gida ko" na faɗa "yi haƙuri yayata wallahi na ɗauka salmar ta kira ki ne" ya faɗa, ba haka na saba jin muryar tj ba idan muna waya, magana zanji yana yi kamar zai tsaga min kunne amma yau naji shi a sanyi sa don haka sai na sha jinin jikina "lafiya ko tj naji ka kamar akwai wani abin" "kina ina yanzu" ya tambaye ni "ina lagos ƙanwata ce ta haihu nazo suna, amma in shaa Allah na kusa dawo wa" "baki son mijinki ba lfy ba, gashi akwance a asibiti" jin an anbaci asibiti yasa ni tashi zaune ba shiri "me ya same shi lfy lau muka rabu da shi" "tun jiya da yamma aka tsince a asibiti a sume aka garzayo da shi asibiti" shiru nayi, na rasa abinda zan faɗa, dama bashida lfy ne be faɗa min ba na faɗa araina "ban sani ba amma bari kaga yanzu zan haɗa kaya na inyi airport, Allah yasa in samu flight" "in kinsamu sai ki kira ni sai in samu driver ɗin da zai ɗauko ki daga airport ɗin in kin iso" "ok" sallama mukayi inda sai da muka gama sannan na fahinci gabaɗaya hankalin su yana kaina "lfy yaya, me ya faru waye ba lfy" duk suka jejo min tambaya "aliyu ne akwance a asibiti ba lfy" "subhanallahi" "tafiya zanyi yanzu Allah ysa in samu jirgi" "muje in raka ki airport ɗin"inji maryam minyi sallama da khadija sannan muka kama hanyar sai da naje gida don haɗa kayana nan muke sanar da mama ita ma tace da ita za a je airport ɗin ni dai sauri kawai nake yi, ƙanina ne ya kaimu wanda yake bin maryam ɗan wajen mama, don haka na dinga azalzalar sa ya yi sauri ko da mukaje airport ɗin na barau da kwaso min kayana ni kuma na tafi counter ko Allah zaisa in samu, luckily 4 me kuwa akqai jirgin da zashi abj a lkcn boarding ma yake yi don haka na biya "madam babu commercial sit sun ƙare" ta faɗa haushi ne ya kamani yanzu take cemin flight ɗin yana boarding yanzu kuma sits sun ƙare, "sai dai in kina iya biyan vip" ta faɗa ayangance, harara na daka mata "ke ni ko kusa da pilot ɗinne saka ni" na faɗa mata ai kuwa nan da nan ta ciri kuɗin su a atm card ɗin dana bata ta cike min na karɓa nayi gaba abina Naje wajen su mama na karɓi kayana mukayi sallama sannan na kama hanyar hawa jirgi ku sai ku ɗauka vip ɗin wani abin arziki ne mtss nai tsaki babu wani banban ci kawai dai kujerun sunfi ɗan girma ne da kuma ɗan space tsakanin su tj na kira na faɗa masa na taso yai mamakin samun jirgin da nayi da wuri hakasannan yace min kafin in ƙaraso zan tadda driver na jiranamu kai sallama na kashe wayata sai fatan Allah ya sauke mu lfy ************* *abuja* mun sauka lfy inda na tarar da driver yana jirana, na shiga muka kama hanyar asibitin, ko da na shiga ɗakin yana zaune akan gadon da bowl na abinci a gabansa, yai mamakin ganina inda naga ya juya ya doka wa tj harara daga gani yayi warning ɗinsa na kar ya gaya min, shi kuma tj ɗin sai yayi kamar bai gani ba, ya rame sosai sai fari da yayi fayau haka ƙarasawa nayi kusa da shi ina yi masa sannu tare da zama akan gadon na ɗauko bowl ɗin ind naci karo da farfesun kayan ciki, fara bashi nayi, da farko kamar bazai karɓa ba amma da yaga na tsire shi ido kuma naƙi sauke hannu na sai ya bude bakin sa ya karɓa, cokali buyi yayi naji yace "wasshh Allah na" tare da dafe ƙirjinsa "sannu" muka haɗa baki nida tj "ƙirjin ne again bari inje in kira likitan yazo ya kuma duba ka" tj ya faɗa yana fita, na ci gaba da bashi farfesun kaɗan ya kuma karɓa yace ya ishe shi, ajiye wa nayi na ɗauko hanky na ɗan gyara masa bakin sa sannan na ɗauki bowl ɗin don in mayar inda hakan yai dai dai da shigowar dr. ɗin da tj "sannu ya jikin" dr ya faɗa yana buɗe file ɗin da ya shigo da shi "ina ne yake ma ciwo" ƙirjin shi ya nuna dai dai in da zuciyarsa take "sannu ai na baka pain reliever amma ina ƙara tuna maka ana sallamar ka kaje a ƙara duba maka zuciyar nan taka, cikin ya hdaina ciwo" "zan je in shaa Alla ya daina" "ok shiike nan ba wani matsala da ka ɗan ƙara warware wa sai a sallame ka" Inji dr "ok dr mun gode" muka haɗa baki ko da dr ɗin ya fita sai tj ya ƙara matsawa kusa da aliyu "ɗan uwa me yake damun zuciyar taka" ya tambaye shi, nima abinda nake son ji kenan don haka sai na mai da hankalina akan aliyun inji me zai ce, ɗagowa yayi muka haɗa ido wanda hakan ne ya sani sauke nawa idon ƙasa "ba komai kar ka samu damuwa, zuciyar tawa ce wani lkcn sai ta dinga bugawa fiye da yadda ya kamata" "tun yaushe" ya kuma jeho masa da tambayar dafe ƙirjin nashin da yayi ne tare da kiran sunan Allah yasa tj ɗin daina masa tambayoyin da yake masa "tj ɗan kwantar da ni in huta na gaji da zaman, ita ma ka kaita gida ko ta samu ta ɗan huta tunda daga tafiya take" ni da kaina naje na kwantar da shi sannan nace wa tj ka tafi kawai zan cigaba da kula da shi, kallo na aliyun yayi baice komai ya lumshe idon sa sai bacci, gyara masa kwanciyar nayi sannan na koma gefe na zauna tj yayi mana sallama shima ya tafi ni kuma na hau tunani na kar dai ace ni na sawa mutumin nan ciwon zuciya, kai yama za ayi ace ni na sa masa yaushe muka haɗun da zan sa masa wani ciwo, to wai me yasa a zuciyar sa haka har ya kamu da ciwo kana da kuɗi me zai dame ka na faɗa arai na nai ta wasuwasi na har nima baccin ya kwashe ni ban daina tunanin me yake damun aliyu ba [7:43PM, 12/7/2017] ‪+234 806 803 7117‬: 🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊 *DANGIN SA* 🕊🕊🕊🕊🕊 🥀🥀 By Mmn Walida nd Walid(mrs aliyu) 🎁 *nasibi writers association*🎁 *we shine with the smile of our readers so keep smiling* ☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺ Page :20🌹 Kwanan mu 15 a asibitin sannan a ka sallame mu ya samu sauƙi sosai kuma zuciyar tasa ta daina masa ciwon, amma duk da haka likita yai masa tunin na cewar ya koma ya kuma ganin likitan sa, inda sai daga baya ya faɗa mana cewar shekarun baya ne yayi fama da ciwon inda yake ganin likita a china, a irin jinyar da nake yi na fahinci cewar tsabar sha'awr da tayi wa aliyu yawa ce ta haddasa masa ciwon cikin wanda shine ummul aba'isin tada ciwon zuciyar tashi, rasa abinda zance nayi da dr ɗin yayi min bayani lkcn da naje office dinshi karɓo takardar sallama, na kuma kuɗiri niyya a raina in shaa Allah in dan tanine Mijina bazai kuma ciwon zuciya ba, babu yadda banyi ba mu saba da shi tun a asibitin amma ƙiri ƙiri yaƙi sai ko ya tsiri baccin ƙarya har na gasken ya tadda shi ko kuma dai ya ɗauki qur'ani ya tsiri karatu Ko da muka koma gida direct ɓangarensa muka nufa sai da naga ya kimtsa yai wanka ya sha magani ya kwanta sannan nima na wuce part ɗina don inɗan kimtsa a gare na tadda da shi kamar da mutun nasan ta wannan ɓangaren bani da matsala ɗan watsa ruwa nayi ajikina sannan na shiga yau so nakeyi inyi wa mijina abinci da kaina Tuwon semo na tuƙa masa da miyar egusi wacce na soya egusi ɗin da ƙwai yadda egusi ɗin zai duddunƙuƙe sannan ya kakkama ragowar kayan da ke cikin miyar, sai farfaesun catfish, sai zoɓo naji ance zoɓo ma magani ne tun da nazo gidan ban taɓa ganin anyi mana abincin mu na gargajiya ba sai na bature, don haka yau na canza salon da kaina, ko dana gama wanka nafaɗa inda sai da na shafe kusan minti talatin dani da yi masu yimin kwalliya don in fito fes da ni wata yellow strapless riga na ɗauko wacce iyakacin ta rabin cinya na saka, bata hannu, sai zip a bayan ta, ta kamani sosai tai min ɗam kamar dama jikina aka gwada aka yi rigar, suma sai yaba min suke yi yadda nayi, a zuciyata nace balle kuma shi wanda akayi domin sa a back yard garden ɗin mu nasa suka jera min abincin sannan na shiga don inga ko ya tashi, yana zaune akan sallaya daga gani ya idar da sallah ne, samun wuri nayi na zauna kusa da shi har ya idar muka shafa tare "ka zo muje kaci abincin ka" na faɗa ayangance "ok ganin nan zuwa bari in ninke sallayar na" karɓar sallayar nayi na fara ninkewa ko dana juyo zan masa magana sai na tsince shi yana kallona, kau da kansa yayi tare da yin gyaran murya "muje ko" ya faɗa, noƙe kafaɗa ta nayi tare da zunɓuro baki "ni dai sai ka ɗauke ni" na faɗa ashagwaɓe, murmushi yayi tare da kauda fuskar sa gefe "in banda abinki kina ganin banni da lfy kice in ɗauke ki" "to zaka ɗauke ni knka warke" na faɗa tare da matsawa kusa da shi har ƙirjina na shafen sa, murmushin ya kuma yi "muje muci abinci yunwa nake ji" hannun shi naja muka ƙarasa garden yai mamakin yadda nasa aka tsara wajen yai kyau sosai har kasa shiru yayi sai daya tanka "welcome back party na haɗa maka" na faɗa masa a cikin kunnen sa wanda sai danayi ɗage sannan na faɗa, ɗan janye jikinsa ya ɗanyi daga nawa sannan ya samu wuri ya zauna, ko dana zuba mai abinci nan ma naga mamaki tab fuskar sa amma baice komai ba malmala biyu yaci sannan ya sha zoɓo sosai, kana ya gode wa Allah "daga ji yau ba abincin cook na ci ba" ya faɗa da fara'a a fuskar sa "girkin matar ka" na maida masa da martani "gaskiya yai daɗi kin cancanci kyauta, yaushe rabon da cin abincin gargajiya mai daɗin wannan tun hjy na da rai" jikina ne yayi sanyi "hjyr ka da muka yi waya da ita a beach itace ta rasu"kallon mamaki ya binki da shi "baki sani ba" girgiza masa kai nayi da alamar tausayi a fuskata, nan ya shiga bani labarin mutuwar ta da ɗaurin auren mu da guduwar da yayi, ta tausaya masa sosai wai ace mijina ne ya shiga wannan halin amma ban sani ba, koda yake ba laifi na bane duk rashin sani ne ya kawo haka, amma in sha Allah na sha alwashin sai na zama mace me shayar da mijin ta daɗina faɗa araina ƙara tausar shi nayi tare da bashi haƙuri akan rashin hjyrsa "haba ba komai ai yanzu ya zama tsohon zance" ya faɗa, shiru ne ya biyo baya, ganin shirun na naiman yin yawa ya sani na ce "kace zaka ban tukwicin girkin" na faɗa ina karyar da kaina "nawa kike so faɗi" rufe ido na nayi na ɗora hannuna akan lips ɗina tare da cewa "guda goma" shiru naji kmar ba mutum a kusa da ni hakan ne ya sani buɗe ido na, yana zaune bai motsa yana kallona, "baka ce komai ba ko bazaka bada tukwicin ba" murmushi yayi ya jamin hancin na taer da miƙe wa ya kama tafiya, binshi nayi ina shagwaɓar kaifa kace zaka bani tukwici har muka shige ɗakinsa ina yi masa mita shi kuwa ko ƙala baice ba sai ma ban ɗaki da ya shiga wanda ni kuma na samu wuri a gadonsa na kwanta da daddare bayan na gama komai na koma ɗakin nasa don in kwanta, a kwance na same shi inda nima naje na kwanta kusa da shi, ban daɗe da kwanciya ba ya tashi ya shiga banɗaki, da alwalar sa ya fito ya tada sallah, tun yana yi ina ƙirga raka'a nawa yayi har bacci ya kwashe ni be idar ba, sai ji nayi ana cemin ki tashi an kira assalatu tashi nayi ina yin magagi don zuwa toilet nan naci tuntuɓe da shinfiɗar sa wato kenan ma a ƙasa ya kwana kenan ko na faɗa araina, raina bai min daɗi ba me yasa yake min haka na faɗa araina, toilet na faɗa nayo alwala ta na fito na tada sallah, har na idar nayi lazimi na tare da azkar bai dawo ba don haka kawai sai na ɗan gyara gadon tare da kwashe shinfiɗar tasa nai part ɗina don haɗa mana breakfast ************* wasan saurayi da budurwa muka koma yi nida aliyu inda sam baya wani sakan min fuska sosai ba kasa fai ba ma ya fiya magana sai dai in nayi abu yayi murmushin nan nasa, babu wani irin technich da ban bi ba don ganin na jawo hankalinsa kaina a banza wai an shuka dusa, kai da ƙarshe ma daya ga abin nawa ba na ƙare bane sai ya tsiri azimi da sallah dare, ina shigowa ɗakin in ya tsiri sallah har sai na yi bacci yake dainawa ga idon nawa da shegen son bacci kamar na kasa, azimi kwa kullum kusan yana cikisa wai irin azimin annabi dauda yake son yi Yau ta kama monday an tashi da sanyi sosai kasancewan ruwan saman saman da aka kwana ana tafkawa, kuma har yanzu anayi don aliyu ko masallaci baije ba don ruwa a ɗakin sa mukayi tare, ko da muka idar na yi lazimina tare da azkar na idar sai nazo gaban sa yana jan carbi "yallaɓai me zaka karya da shine yau inje in haɗa maka da wuri" "jekiyi kwanciyar ki yau azimi nake yi"ƙwalalo ido nayi yau monday fa" "to menene ba a ai ranar monday, azimi me falala ma da ma'aiki (saw) da kansa yace muyi, ai banga me zai sani ƙinyin azimin yau ba" girgiza kaina nayi lallai ma mutumin nan na faɗa araina, jiya fa yayi lahadi amma shine yau ma ya tsiri shi tashi nayi naje na ɗibo ruwa afrigde na zo zan wuce kenan nayi tintiɓe ruwa ya ɓare tas a kan shinfiɗar malam aliyu sarkin azimi da ƙiyamul layli, baice min komai ba ganin haka ne ya sani kwasar shinfiɗar nayi tafi don in shan ya masa haushin daya bani yasani shanya masa kayan shinfiɗar tasa aruwa, nima garin mugunta ƴar nightie ɗin da ke jika na ta jiƙe, cire ta nayi na ɗaura zani na kwanta, ko daya tashi kwanciya yaje yaga a inda na shanya masa kayan sai ya dawo "matsa can ƙarshen gadon zan kwanta" naji yace, bance komai ba na matsa sosai har ina ɗan takure kaina da jikin bangon don kar jikin mu ya haɗu, lallai ma wannan mutumin in kasan wata ai baka san wata ba na faɗa rai na kwanciya yai tare da jan bargo ya rufe kanshi, bai daɗe da kwanciya ba aka doka wata irin tsawa wacce tasani wurgi da zanin da ke jikina na shige cikin bargon nasa tare da maƙalƙale shi "lfy" naji yace "tsoro nake ji" na bashi ansa "tsawa ce ba komai koma wuri ki" ƙara maƙalƙale shi nayi tare da sa masa kuka "ni tsoro nake ji" kuma wallahi ba qani tsoron tsawa da nake ji "shhhhhhh its ok" ya faɗa yana ɗan shafamin bayana alamar lallashi "wait tsaya ba kaya a jikin ki" ya faɗa, ƙara rushe mai nayi da kuka tare da kara shige masa jiki "sshhhhh nace ya isa haka ko ai gani akusa da ke ba inda zanje" ya faɗa tare da cigaba da shafe min jikina wannan karan bada sigar lallashi bane nidai bansan hawa ba ban san sauka ba sai dai kawai jinayk minkna ya maida ni cikakkiyar mace thank u thank u thank u shukran shukran kawai yake faɗi duk kunyar shi sai ta kama ni, ko da muka ɗan nitsa sai naji ya jaa min hancina "auch, da zafi fa" "naughty girl kin karya min azimina" kunya ce ta kamani na ƙara shige wa jikin sa, shi kuma ya ƙara rungumeni tare da zuba min ruwan kisses😘😘😘😘😘 [7:43PM, 12/7/2017] ‪+234 806 803 7117‬: 🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊 *DANGIN SA* 🕊🕊🕊🕊🕊 🥀🥀 By Mmn Walida nd Walid(mrs aliyu) 🎁 *nasibi writers association*🎁 *we shine with the smile of our readers so keep smiling* ☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺ *ya muka ji da alamar shigowar sanyi Allah ya sa mu wuce lfy, mata sai a tanadi kayan harka😜😜 don kuwa maza in akace sanyi yayi abin sai a slow da fatan zamu dinga kula da tsaftar jiki Allah yasa mu wanye ƙalau* Page:21🌹 Rayuwa ta sauya mana dani da ɗan mijina, nida tun ran da ya mayar dani matar sa ban kuma ganin shi yayi ƙiyamul layli ko azimin na shi ba a zuciyata nakan ce daman ba don Allah ake yi ba, sosai na matsa wa aliyu akan muje china ya ƙara ganin dr. ɗin nasa, daga ƙarshe ya yarda in da yai mana visa tare muka luluƙa birnin sin, Mun sauka Beijing daka birnin china inda muka sauka ana suburda sanyi, don haka kullum muma manne da aliyu na😘 love one tin tin, yaje ya ga dr. ɗin nasa inda ya shaida masa ba wani matsala amma ya dinga gujewa da abinda zai dinga ɓata mata rai, kasancewar da turanciyayi bayanin nasa ya sa na ɗan fahimci wani abin, amma ba duka kasancewar accent ɗin chinese ya fita daga cikin maganar sa don haka ganewa sai ka nutsu sosai sai yanzu na fahimci dalilin da zakuga sanyi na wucewa sai kiga mata suna laulayi, ashe su maza kasuwar su ce take buɗewa in ana sanyi, ko ya ka ɗan taba namiji sai kaji ka a ƙasan sa, ba damar kana cikin murna kace zaka rungume mijinka abi na gaba da zaka fuskanta shine fuskar ka tana kallon ceiling 😂😂 wayyo gani sabon shiga amma hakan bai sa aliyu tausaya min ba watan mu biyu a china kasancewar nan ma wani wurin aiki wa mijina kuma ayadda naji anan ya fara samun arziƙin sa, nakan bishi deport ɗin in har jirgin shi daya ɗauko kaya ya iso, ina mamakin ganin irin maka makan jiragen ruwan da mijina ya mallaka at his age, aiki ne sosai ba ƙarami baya faɗa sai da muka shafe wata biyu sannan muka kama hanya inda muka sauka ƙasa mai tsarki, nai murna nai kuka wai yau nice a ƙasa mai tsarki, mun yi ziyarar mu sosai a madina, ba inda bamu je na tahiri, inda da muka je dutsen uhud na siya dabinon ajwa don gashi nan baja baja kamar basa so, akwai ɗanye akwai busash she ni dai busashen na siya don tsaraba zanyi satin mu biyu a madina mukai makka sai da muka tsaya a zul hulayfa inda ake ɗaukar niyyar ummara in ka taho daga madina masallaci ne babba sosai da banɗaku na saboda wankan ɗaukar niyya umma, mu ka ɗau niyyar umara, mukai wanka muka sa haramin tare da yin sallah raka'a biyu kamar yadda yake a sunnan sannan muka shiga mota muka kama hanyar makka tafiyace miƙaƙƙiya daga madina zuwa makka inda nai ta mamakin wai wannan doguwar tafiyar ma'aiki (saw) da sayyidina abubakar suka yi daga makka zuwa madina don tabbatar da addinin islama, wanda mu muka zo muka same shi a cikin ruwan sanyi gaskiya dole ne ajinjina musu sai ƙarfe biyun dare sannan muka ƙarasa makka , wai nice yau a garin makka abin kamar a mafarki, direct hotel muka nufa wanda yake a unguwar bin laden, bashi da nisa sosai da haramin, sai gab da asuba sannan muka je haramin don yin umara, tafkeken masallaci na ci karo da shi, nai godiya ga ubangijin talikai, nayi addu'ar shiga masallaci na shiga, muka shiga har can ciki inda haramin yake, ɗawafi muka kama yi sannan bayan mun gama aliyu ya jani har jikin ka'aba don in sunbace ta tare da yi adda'a nayi kuwa sosai da sosai har mahaifiyata da bata duniyar nan sai da tasan na zo ɗaki mai tsarki yau sannan daga ƙarshe na haɗa da dukkan ƴen uwa musulmai duk na addu'e mu da fatan mai duka zai karɓa. V Mm ko da muka gama ummara, mu ka koma masaukin mu don hutawa, kwanan mu takwas a makka sannan muka wuce jidda inda daga nan muka wuce dubai don aliyu yana da aikin da zai yi anan, kwanan mu huɗu a dubai ya gama abinda ya kawo shi daga nan sai ya tsiri cewar muyi yawo don ganin gari, ni kuma a lkcn ba abinda nake so da wuce bacci, da na ɗan zauna sai gyangyaɗi sai bacci, na ɗauka ko na gajiya ne har aliyu yana tsokana ta wai bazan iya yaƙi ba tunda daga yin ummara na tsiri bacci ba ji ba gani ganin baccin nawa kamar harda rashin lfy yasa aliyu matsa min muka je asibiti, ko da muka je asibiti bayan dogon bincike ya nuna cewar ina da shigar ciki har na sati takwas da kwana biyar, inda alamu suka nuna a china na samu wannan cikin farin ciki waken aliyu kamar ya zuba a ƙasa ya sha yai farin ciki sosai har kyauta yayi wa dr ɗin daya dubani mai tsoka, a hanyar mu ta zuwa gida ne ya dameni "wai nine nayi cikin nan, da gaske, don Allah ya akayi nayi cikin nan, kamar mafarki fa haka nake gani wai nima daga ƙarshe dai zan ga wanda zan ki ra nawa na kaina" ya dinga sunbatun sa shi kaɗai ni daya ishe ni ma kwanciyata nayi nayi kamar ina bacci har na gasken ya zo yayi awon gaba dani sama kawai naji anyi dani ashe har mun zo hotel ɗin namu bansani ba, da muka shiga ya dire ni akan gado "wannan cikin naki calls 4 celebration, dole ne muyi celebrating samun ciki ya faɗa cire rigar sa dana ga yana yi yasani na fahimci irin celebration ɗin da zamuyi kai namiji dai sai dai abarshi na faɗa araina haka aliyu yai ta nan nan da ni akan cikin nan dana samu har tambaya yake yi wai ina ji motsi don Allah kunji wani zance, ko da muka koma nigeria ma haka kulawar tashi bata ragi ba nan ina samun kulawa sosai daga gare shi ko yana office ne yai ta doka min kira mu wuni muna abu ɗaya yana tambayata ya nake ji ko ya fara motsi ni sai dai in bishi da a a har yanzu, da abinya ishe ahi wai babyn be fara motsi ba ya kwashe ni sai asibiti inda yai musu compain na cewar babyn bai fara motsi ba an duba ni inda aka tabbatar da lafiyar babyn sannan aka ce mana motsi sai nan da wata uku a lkcn yana da wata biyar kenan sannan hankalin aliyu ya kwanta muka dawo gida, bana laulayi ko kaɗan kuma duk abin da na samu ina ci ina ci ƙamshin turare ne kawai bana so don haka dole aliyu ya hakura da sawa yau tj ya kawo mana ziyara, ya shigo har part ɗina don mu gaisa, inda naji ƙamshin turaren sa yai min daɗi har wani lumshe ido nake don daɗin sa da nake ji, suka ƙaraci hirar su ba abinda na fahimta tunda yawancin maganar tasun akan harkokin su ne don haka ne ma yasa ban samu baki ba ni dai kawai shaƙar ƙamshin turaren nake yi ina lumshe ido na kamar mai jin bacci ko da tj ya tashi tafiya sai na ɗan bata raina, "lfy kuwa madam" Inji tj "ƙamshin turaren ka yayi min" na amsa, aliyu ne ya doka masa harara "sai ka cire rigar taka ka ajiye mata kusa da ita muje in baka wasu kayan daga nan ka raka ni nima in siyo irin shi, ba dole ta so turaren ba ka sako turaren mata sai kace wani ɗan daudu" sai da suka je part ɗin sa ya bashi kaya ya saka sannan suka kawo min wadanda ya cire har wani kai fuskata nake yi kusa da rigar in shaƙa ina jin daɗi ko da suka daso daga siyan turaren aliyu ya baje jikin sa da turaren ko daya zauna kusa da ni har wani ƙara shishi shige masa nake yi ina shaƙa wannan ne ya bashi damar sauke min nauyin da ke marar sa a sauƙaƙe ba tare da nayi complain ɗin banaso mijina ya samu dama ta don haka cin karensa yake yi babu babbaka akaina ba dare ba rana da ya bushi iska abinsa sai yaje ya bazo turaren sa ya matso kusa dani yasan cewar ina jin ƙamshin nan zan dinga shishi shige shi kuwa dama abinda yake so kenan sai yaci karen sa babu babbaka to kunsan abin me ciki ba tabbas don haka Allah ya taimake ni na daina son ƙamshin turare nan, ranar kuwa ya bazo shi ya tinkari gadon da nake kwance zai kwanta da amai ya taso min da gudu nayi banɗaki sai da na amayar da duk wani abinda yake cikina sannan naji daɗi ko da ya tambaye ni ma ya samin amai sai nace masa warin turaren sa ne bana so aikuwa wanka ya je yayi sosai ya fito amma duk da haka bai daina ƙamshin bahi daman sawars mugunta yayi shiyasa Allah ya kama, don haka dole yau angulu ta koma gidan ta tsamiya don kuwa shinfiɗa yayi a ƙasa ya kwanta don bana son warin tj yau ya sha zagi yau sosai wai bai gaya mai ba cewar abin nawa ba permanent bane shi duk ya sakankance, ina jinshi bance komai ba sai ma dai bacci daya dauke ni me daɗin gaske [7:44PM, 12/7/2017] ‪+234 806 803 7117‬: 🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊 *DANGIN SA* 🕊🕊🕊🕊🕊 🥀🥀 By Mmn Walida nd Walid(mrs aliyu) 🎁 *nasibi writers association*🎁 *we shine with the smile of our readers so keep smiling* ☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺ Page :22🌹 sai da na wahalar da aliyu sosai sannan na haƙura na cemasa ya daina warin turaren ba ƙaramar kewata yayi ba na gane hakan ne ta yadda ya dinga rawar jiki a kaina hmmm Cikina ya fara fitowa, nan rawar kan aliyu ya kuma ƙaruwa sai ya zauna yai ta hira da cikin, siyayya kuwa yi yake yi ba kama hannun yaro hatta kayan funitures sai da ya canza min ni kuma na aikawa khadija nawa Gyaran gidan ya shiga yi da yaga lkcn haihuwa ya kara matsowa, ko kaɗan baya jin kuɗin sa in dai aka zo maganar cikin jikina ne kuɗi kawai yake fitar wa kamar baisan zafin su ba, ko na yi masa magana sai yace bazaki gane bane, yanzu zanga wanda kullum zan dinga tunawa cewar nima yanzu ga jinina a kusa da ni, yakan ƙulle min kai da maganganun sa tare da soki burutsu don haka nake ɗaukar zancen nasa Lahadi da daddare muka shirya domin zuwa asibiti awo, na ci kwalliyata sosai kamar ba me ciki ba , muka ɗau hanya, ko da muka je asibitin da nake awo sai aka ce likitan bata nan don haka sai dai muga wani, shi kuwa aliyu ba abinda ya tsana da ya wuce ace namiji ne zai ganni don haka tun farko ya nemi likita mace ta zam dr ɗina, ko da na faɗawa aliyu ceqar bata nan si dai namiji, sai yace shi bai yadda ba bari kawai ya kirata, ko da aka kira ta sai tace mu same ta general hospital nan muka je don ta duba mu, labour room ta sa na je don tayi min awon a can, ko da naje da mutane don hka sai tace inɗan jira kaɗan, tana cikin duba aka zo aka kira ta emergency don haka sai ta fita, sai ta sa wata dr ɗin ta ci gaba da duba mu, ko da zo sai ta kalle mu tace "duk naƙuda kuke yi" dukaan su suka ansa banda ni, ta kalle ni tayi murmushi "daga gani har yanzu bata matse ki sosai ba shiyas kika ci wannan kwalliyar" sai da ta gama duba su tsab snnan tace min in zo, kamar zan mata musu sai dai na tafi, ta sani na kwanta ta duba ni "kina 2cm,nan da 4hrs zaki iya haihuwa, kije kiyi ta zaga yawa" saukowa nayijikina yai sanyi wai zan haihu ko da na fito na tarar da aliyu yana jira na "me suka ce" "nan da 4hrs zan haihu" "wattttt kina nufin nan da awa 4 ƙwarara ina nan da baby na a hannu" ya tambaye ni gyaɗa mas kai nayi nan ya rikiɗe sai sunbatu yake duk ya bi ya ɗaga hankalinsa wai ance haihuwa da wuya, shi bai shirya ba kawai mu tafi gida ma dawo nan gaba idan ya shirya, ya kalle ni "zainab bana son ki wahala wajen fito da babyn nan mu gudu gida kawai kinga dole haihuwar ta haƙura har sai lkcn da muka shirya ko" ya faɗa yana ja min hannu alamar mu bar wurin ni da nake shirin fito da babyn hankalina ya fi nashi kwanciya "hubbi, ba komai am alright, we can do together, baby yace yau yake son yazo ku haɗu pls lets grant our babys first wish" na faɗa masa ina mai tallafar fudkarshi don mu haɗa ido, wannan abinda nai masa ba karamin kwantar masa da hankali yayi ba har ya fara rakani takawar sai ƙarfe 1:30 na dare sannan na shiga cikin labour room din lkcn wahalar haihuwa ta fara damƙata, na sha wahala sosai bini bini naga call ɗin aliyi kon haihu sai ince masa da saura ba ni na haihu ba sai da asuba, byan ma anshiga masallaci sallah asuba sannan Allah ya suke ni lfy na haifi ɗana namiji kyakkyawa fari tas da shi ya na idar da sllah y kirani na faɗa masa na sauka, kashe wayar kawai naji yayi, inda daga baya ya kirani yai ta min godiya tare da addua, aka shirya baby nima akai min duk abinda ya dace ai min da karfe 6:00 aliyu ya kira ni "ga abinci nan na sa an miki za a shigo miki da shi ki ci, naji ance me jego ta dinha cin abinci sosai ko ruwan nono ya zo ko" to kawai nace na ɗauka abinci ne irin baifi food flask biyu ba, ba sai naga sai shigo da abinci ake yi, dariya abin ya bani ohh aliyu komai naka daban ne na faɗa arai na, bismillah naƴi wa nurses ɗin da kowa da kowa har ƴen uwana masu naƙuda da waɗanda suka haihu sai da suka sa albarka atakaice da ɗan karamar liyafa akai da safen nan Sai ƙarfe takwasa sannan aka sallame ko da aliyu ya ga babyn har ƴar ƙwalla yayi tare da kissing ɗin babyn, San nan muka kama hanyar gida,muna komawa gida naga duk ma'aikatan gidan sun fito domin tarar mu, naji daɗin hakan da suka yi mana ɗakina na wuce direct aliyu ɗauke da babyn ko da muka je zama nayi don bansan abin da zanyi ba, kallona yayi yace "madam lfy ko" ya tambaye ni yana kashe min ido "ba komai, kawai dai ban iya wankan baby bane" "oh na ɗauka ma ko har kin fara missing ɗine ne, kar ki damu akwai wacce zata zo" murmushi nayi masa nayi masa godiya nasan cikin *dangin sa* zai sa wata ta zo min, wataya ta na ɗauka na fara kira ina faɗawa mutane ga mamaki su khadija ma sun sani wai baba ne ya faɗa mu, na kira number mama ban samu ba nasan zata ce zata zo suna mama kenan na faɗa aliyu ne ya ƙara shigowa ɗakin ɗauke da babyn kasancewar dama ya fita da shi don masu aiki su ganshi "madam kin ga yaron nan kowa sai cewa yake yi kamar mu ɗaya" ya faɗa ya kallon babyn "hmmm kawai suna faɗa ne amma ba abinda ya ɗauko naka,sai haske" saboda babyn fari ne sosai "kina dai baƙin ciki, kin ga yaro jinin larabawa" "yauwa hubbi, pls ka koya wa babyn nan namu larabci kaji" "ce miki akayi na iya" "ba balarabe bane kai" "mahaifiyata ce balarabiyar saudiya, mahaifina baƙi ne kamar ki" ya faɗa yana lakuta min hanci "baka girma da ita bane" na kuma jeho masa tambaya, don a gaskiya babu wanda na sani a *dangin sa* tunda muka yi aure sai tj kawai Kissing lips ɗina yayi sannan yace "ga lips ɗin nan naki da kyau gashi da tambaya, bari inje inga me akeyi a wajen nan" ya juya ya fice, aliyu ya iya waskewa idan baya son ansa tambaya ban damu ba saboda yanzu nasan na haihu dole ƴen uwansa su zo suna, na faɗa a raina, daga dukkan alamu baya son magana akan *dangin sa* har ya kai ƙofar fita ya juyo "wai yaushe zaki gama wannan abin naki ne" "wane abu" na tambaye shi da mamaki "ina nufin yaushe zaki warke, don insan kwana nawa zanyi ban same ki ba" ya faɗa yana kashe min ido oh Allah ni abu yau Allah ya haɗa ni da miji ɗan world nafaɗa araina "ko da yake ai akwai ƴen dabaru da zamu dinga yi ko,akwai darussa sosai da ya kamata ace kinyi degree akan su a harkar nan, amma ba komai tunda har lkcn yazo zamu fara darasin mu daga yau ba ɗaga kafa" fahinta yayi cewar duk kunya ce ta rufe ni yasa shi fita yana dariyar mugunta tare da cewa "ki shirya darasin na yau na musammam ne" Mama ce ta shigo tare da amina ƴar autar mu, mamaki ne ya kamani ganin ta kwatsam a gida na "mama" na faɗa ina zare ido "na'am me jego, kinyi mamakin ganin mu ko, ai mijinki yana kira da asuba yace kin haihu baban ku yace min in shirya, shine mijinki ya sa aka samu a jirgi" murna ce ta kamani na kamo amina da naga tana noƙewa kamar bata saki jikin ta ba, na zaunar da ita kusa dani tare da ɗora mata babyn akan cinyar ta "ga ɗanki" na faɗa "au abin ma ɗan wariya ne" mama ta faɗa tana dariya "mama bari ta ganshi sai ta baki, kin san abin jini" na mayar mata nima da raha "to ai shike nan" "bari insa a haɗa muku breakfast" Na faɗa ina fita don bada umarnin na a haɗa musu breakfast naji daɗi zuwan mama sosai don gaskiya bata da son jiki ko kaɗan duk da dai ina da masu aiki baja baja amma hakan bai sa mamabata zama ko kaɗan, kwanana uku da haihuwa su khadija suka zo da maryam harda ƴaƴan mama wato su iyami da ƴen uwanta da yaran su, na fa gidan ya kuma cika, da daddare sai ga tj ne nan da matar sa ashe baya gari ne shiyasa bai zo ba ni kuwa nayi mamakon rashin ganin sa ana jibi suna mama ta faɗwa wa aliyu cewar tana son kwatancen gidan don akwai masu tahowa saboda suna, sai yace duk su haɗu a gidan mu gobe da safe zai sa aɗauko su, ai kuwa haka akayi har gida ya sa aka kawo su da daddare *dangin sa* suka ƙaraso na ɗauka zanga farar fata ko ɗaya ne amma ga mamakina duk baƙaƙe ne yen uwana, a zuciyata nace ko dangin uban sa ne Sauka ta musammam akai musu inda aka basu ɗaki biyu don su sakata su wala, sai shirye shiryen suna akeyi ba kama hannun yaro, ƴen uwana da abokan arziƙi sin min kara sosai har mutan gezawa sai da na aika musu da kuɗin mota suka zo har ƴen uwan mahaifiyata sai da suka zo kasancewar duk ƴen gezawa ne, gida ya cika danƙam ba masaka tsinke sai shirye shiryen suna akeyi idan na kalli waɗannan ayawan mutanen na gano ceqar duk don ni suka zo sai inji wani daɗi ya lulluɓe ni nakan godewa Allah da ya bani ƴen uwa masu ƙaunata kashegari muka tashi da sunan aliyu aliyu sani sunan mahaifin shi jariri yaci inda zamu dinga ce masa haidar, ansha hidima, ga ciye ciye ba kama hannun yaro munyi hotuna sosai don tarihi sai dai muce Allah ya raya mana haidar aliyu kashegarin suna aka fara watsewa inda duk wacce zata tafi da tsarabar sunan ta a leda sannan a biki da kuɗin mota wanda aliyu ne wanda yanzu ya koma abu haidar ya ba mama cewa adinga sallamar baƙi da kuɗin mota kuma za a baka wanda zai kaika gida har da ɗan wanda zai rage ranar labara mutan kano suka shirya tafiya wato *dangin sa* basu shirya da wuri ba don haka lkcn suka shigo ina banɗaki ina jin khadija tana ce musu ina banɗaki to bari miuj inda aka sauke mu mu jira ta suna fita na fito daga wankan, zan shirya mama tace min insa hijabi na inje in sallame su ba daɗi jira, na ɗauko zunbululen hijabi na na saka sannan na kama hanyar ɗakin su don muyi sallama, ina shirin tura ƙofar ɗakin naji suna magana tare da kama sunan mijina don haka sai na dakata don in ɗan ji "ke dai bari hauwa wallahi ko kaɗan baya kyautawa, dubi yadda ya bar *dangin sa* cikin ƙunci da talauci kamar ba abinda ya haɗa su, sai ma kinga ƙannen mahaifinsa da ke unguwar mu su da ƴaƴan su yadda kika san almajirai, wallahi babu wani abinda yake musu" ɗaya ta faɗa, wata ka ta kama "rannan da naje jakarar gidan mu na shiga dan gaisawa da inna kakar tasa wallahi zanin jikin ta bazakiyi tsimma da shi ba saboda tsabar lalacewar da yayi, tsayawa kawai nayi ina kallon ikon Allah, nace a zuciyata wai jikan matar nan ne yake da maƙudan kuɗin da baisan iya adadin su ba amma jibi kayan da ke jikin ta don Allah" "ke dai bari zulai nima abinshi yana bani mamaki kome sukayi maka ba sai ka haƙura ba, tunda ko ba komai yanzu ka fisu, Allah kinsan hauwa ko banɗaki basu da shi a gidan nan nasu, langa langa ce aka sa arufe wai shine bayi" suka ci gaba da tattaunawa akan talaucin da ke tattare da *dangin sa* wanda sukw mamakin rashin kula sun da bayayi, jikina ne yayi sanyi na shiga ɗakin a sukwane, duk sai suka sha jinin jikin su tsugunnawa nayi muka gaisa "lfy naga me jego jiki ba ƙwari sai kace bakya shiga ruwan zafi" Inji ɗaya daga cikinsu kasancewar ba sanin su nayi ba yasa na kasa tantance waɗanda sukayi maganar da naji "da zazzaɓi na tashi yau" na amsa ahankali don duk maganar da sukayi ta gama kashe min duk wani kuzari na jikina "ayya dahuwar ƙashi ce, Allah ya sauwaƙe" amin na kuma ansawa a sanyaye duk sukai min Allah ya sauwaƙe sannan mukai sallama da su na tafi zuciyata cike da tunanin ta me kenan ya ke faruwa tsakanin mijina da *DANGIN SA* [7:44PM, 12/7/2017] ‪+234 806 803 7117‬: 🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊 *DANGIN SA* 🕊🕊🕊🕊🕊 🥀🥀 By Mmn Walida nd Walid(mrs aliyu) 🎁 *nasibi writers association*🎁 *we shine with the smile of our readers so keep smiling* ☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺ Page :23🌹 Ko da na koma ɗakina kasa shiryawa nayi duk zancen su sai nake jin sa kamar yanzu akayi shi sai dawo min yake yi yana min yawo a ƙwaƙwalwata, ga shi bana son faɗawa kowa saboda wannan kamar sirri ne day kamata in ɓoye tunda ya shafi mijina kuma ba abin alkhairi bane, khadija ce ta shigo ta ganni zaune ba tare da nasa kaya ba "tooo me jego a zaune yai ba kaya a jikin ta" ta faɗa tana kama bakin ta "kodai jikin ne" girgiza mata kai nayi "ai kuwa ya kamata ki sa kaya a jikin ki don kar sanyi ya kama ki, muje in taya ki zaɓar kayan don yau naga gaba ɗayan ki bakya jin daɗi" closet ɗin muka tashi muka nufa, nidai tafiya kawai nake yi amma jikina gabaɗaya a mace yake na rasa abinda yake min daɗi Wata jar shadda ta ɗauko min ɗinkin bubu sabuwa dal "karɓi saka wannan" ta faɗa tana miƙo min, "khadija ina mama" na tambaye ta "tana can wajen rabon kayan suna kinsan duk yau za a watse, itama wannan ƴar iskar tana can, sun tasa kaya a gaba suna ta rabo, sukan duk waɗanda take mutunci da su da basu samu daman zuwa ba ta ɗiban musu, har da maƙotan ta, kinji ƴar iska" murmushi nayi maryam ai yadda kasan mama ce ta haifa ta wajen shishshigi da rawar kai haka take "wani abu naji daga bakon ƴen uwan aliyu da suka zo ya tsaya min a rai" dawowa tayi kusa dani ta zauna tare da zare min ido menene tas na kwashe abin da naji na faɗa mata ba tare da na ɓoye komai ba, "haba biri yayi kama da mutum, nan mama take cewa ita fa bata ga wani abinda ya nuna alamar cewa waɗannan da suka zo suna sun haɗa wani abun da mijinki ba, shi fari tas kana ganin shi ka ga balarabe su kuwa ko ni nan na fi su haske" ta faɗa tana kallon hannun ta "mahaifin shi baƙi ne kamar ki, na ɗauka dangin mahaifinsa ne tunda yace mmn shi basaudiyace" "to ina iyayensa suke" shiru nayi don tunda nake ban taɓa tanbayar sa ba hasalima daga gani baya son a dinga yi masa zancen *dangin sa* "ina tunanin sun rasu koo don tunda nake da shi bai taɓa cewa ga inda suke ba, to kinga ƙila sun rasun" na faɗa ina kallon ta "ba shakka ƙila sun, sannan shi kuma ya tashi a wurin *dangin sa* inda suka yi masa ƙila ruƙon sakaynar kashi ina jin shi yasa shima daya girma ya watsar da su" khadija ta faɗa tana mai jinjina kanta alamar gaskata abinda ta faɗa haka muka zauna muna ta tattaunawa akan abinda yasa aliyu ya daina kula da *dangin sa* amma har muka ƙare zancen namu bamu samu wani ƙwaƙƙwaran dalili ba "kinga ance waƙa a bakin me ita tafi daɗi, ki bari idan aka watse si tambaye shi hankali akwance ƙila yai miki bayani ya fi wannan shaci faɗin da muke tayi" khadija ta faɗa tana me ƙoƙarin kauda mana da zargin da muke, don kar muje mu zargi bayin Allah waɗanda basuji ba basu gani ba, "hakan zanyi ya na iya, amma ya zama dole in san me yasaijina ya ke wulaƙanta *dangin sa* baya taimaka musu ya barsu suke rayuwa kamar almajirai" "hmmm Allah dai ya kyauta kar kiyi saurin yanke hukunci baki san me ya faru ba" "haka ne Allah dai ya kyauta" na faɗa ina miƙe wa ko da muka je sallama da su kawai kallon su nakeyi gashi ina son tambayar su dalilin daya sa suke wannan maganar amma ba dama tambayar su don sai suce nayi musu laɓe ina kallon su haka suka kama hanya suka tafi ciki na cike da tambaya amma ba daman yi su khadija sai da suka ƙara kwana biyar sannan suma sukayi haramar tafiya, bayan na cika su da goma ta arziki kai ɗan uwa da daɗi yake, haka suka tafi ina kewar su ya rage daga ni sai mama, don ita tace sai anyi arba'in haka sukayi da baban mu wato ita mama babu ruwanta da yiwa kanta baƙin ciki inda wata ce cewa zatayi bazata zauna ba saboda ƴar kishiya ce amma mama ko a jikin ta zaman ta tayi na so mu keɓe da mijina watoa abu haidar don in samu in amayar masa da tambayoyin da ke ciki na amma hakan ya gagara don kuwa aiki yake yi tuƙuru ba kama hannun yaro, idan ya shigo wurin mu kusan a tsats tsaye yake ganin mu ya ƙara gaba, ga kuma mama bana son inyi masa tambayar tana nan sai da mukayi arba'in da kwana biyu sannan mama ta fara haɗa ya nata ya nata don tafiya ita ma, abu haidar ya kaita siyayya hmmm naga hidima wurin mama ta kwaso kaya kamar ba gobe haka ta dawo dasu niƙi niƙi, sai shi wa mijina albarka take yi, ni dai kawai riƙe baki nayi ina kallon iyayen kayan da mama ta kwaso Allah ya kyauta na ce a raina ranar da mama ta kama hanyar lagos ranar shima abu haidar ya kama hanyar china wurin wani project da suke yi shi da wani ɗan china, bayan ya yarde min inje kano yawon arba'in, har airport na raka shi sannan na dawo da zummar kashegari zan tafi kano wayyo daɗi yaushe rabona da birnin dabo Allah ne kaɗai ya sani na faɗa a raina kashegari da wuri na kama hanyar kano a mota kasancewar ina son ganin gari sosai, tafiyace miƙaƙƙiya daga abuja zuwa kano, a gajiye liƙis na sauka don na manta rabona da irin wannan tafiyar, directly gidan tj na nufa don nan zan sauka, ɗakine guda aka haɗamin da ban ɗaki a cikin sa, watsa ruwa nayi kawai na kwanta don na gaji sosai, bacci kawai nake so don jiya kawana nayi ido na biyu [7:44PM, 12/7/2017] ‪+234 806 803 7117‬: 🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊 *DANGIN SA* 🕊🕊🕊🕊🕊 🥀🥀 By Mmn Walida nd Walid(mrs aliyu) 🎁 *nasibi writers association*🎁 *we shine with the smile of our readers so keep smiling* ☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺ Page :24🌹 Bani na fito daga ɗakin ba sai da safe sannan na fito saboda gajiyar da nayi ko abincin dare banci ba, ina jin salma ta shigo ɗakin ko motsawa kasa yi nayi Sai da nayi wanka nayi wa haidar na shirya sannan na fito falon gidan sanye cikin shadda ta brown ɗinkin bubu kasancewar ni akwai son buba sannan na ɗauko hijabi na ɗora tunda gida ba naka bane Tj na tarar a falon da salmar suna karya wa, ina fitowa salma ta karɓi haidar inda tj ya karɓe shi daga hannun ta"yaron nan kullum kamar shi baban sa ƙara fitowa takeyi" ya faɗa yana kallon haidar "da baban sa ko dai mamansa, ai wannan kamar su ɗaya da zainab kudai kun fiya son kai ne, haka da haifi Islam kace kamar ku ɗaya" "ai ku bakusan kama bane shi yasa, me ya haɗa wannan da mamansa ai wannan kamar ɗan uwa yayi kaki haka yake bari kiga ya ƙara girma.............." "a lkcn ma zaka ga kamar tasa da uwarsa ta ƙara fitowa" salma ta ƙarashe masa zancen nasa, sakin baki yayi yana kallan ta "to ai shike nan zamu gani" ina dai ban tanka musu ina dai zaune ina jiran su gama musun su mu gaisa "sannu wannan baƙuwa Allah ya zuba miki bacci, tun da kika zo gidan nan kike bacci sai kace wata kasa" tj ya faɗa yana dariya, murmushi nayi tare da cewa "ina kwanan mu" duk nayi musu jam'i "lfy kin iso ƙalau tun jiya nake sa idon ganin ki salma tace kina bacci, bayan kafin kizo ba irin jan kunnen da ba ayi min ba akan in kula da ke da haidar sosai" ya faɗa a zolaye, murmushi nayi kaɗan daga aikin abu haidar ne zai aikata na faɗa araina "bari a kawo miki abinci" inji salma "no bazan sha shayi ba indai da cheery noodles ita nake son ci, bari ma kiga in shiga kitchen ɗin in dafa" tashi nayi tsam na shige kitchen ɗin don gabaɗaya ban sake ba Biyo ni tayi "ya baƙuwa da girki, ko kina son aliyu yace bamu riƙe masa amanar da aka bamu bane" "ko kaɗan akwai yadda nake son dafa noodles ɗina ne, karki damu" na mayar mata da martani tare da murmushi "to bari in taya ki" "ba komai kije ki sallami mijinki tukunna" "yace ya ɗau hutu daga wajen aiki har sai kin tafi don zai dinga kaiki unguwa" shiru nayi ina sauraren ta sai banji daɗi ba "laaa dama kince ya ci gaba da aiki ai da driver na zo saboda yawon" "wannan kuma ki gaya mai da kanki ƴar amanar mu" ta faɗa tare da dafa min bayana, murmushi na cigaba da yi ita kuma ta fice ko da nagama dafa abata na juyo ta plate da niyyar in wuce ɗaki amma salma sai ta hanani tace sai dai in zauna a falo inci tj ya fita, ba yadda na iya haka na zauna a falon nan ba dan na so ba, sai dana kammala sannan ya shigo ɗauke da haidar ga islam a hannusa, tana gani na ta taho a guje ashe bata manta dani ba "lallai islam ashe bakya manta mutane" na faɗa "ai wannan kusan kullum sai tayi hirar abj" salma ta ansa min, tj ne ya zauna sannan ya ce "yayat yaushe za a fara zaga dangin ne, kuma ina zaki fara zuwa" shiru nayi don ni ban san kowa ba acikin *dangin sa* ba tunda muka yi aure ba wanda na sani, gashi waɗanda nake tunanin sune *dangin sa* ɗin sunce ya kasa kulawa da *dangin sa* "jakara, jakara zan fara zuwa" na faɗa tabbas jakara naji sunce a nan kakarsa take, nayi mamaki sosai dana ga alamar tsoro ko ince mamaki a fuskar tj "jakara zaki je" "eeeh nan nake son in fara zuwa ko akwai wani abinne" "no no no no ba komai" ya faɗa yana girgiza kansa kamar ba a cikin hayyacin sa yake magana ba "sai muje anji ma in kin shirya" "ba abinda zanyi ni a shirye nake" na faɗ ina gya hijabin da ke jikina "ok bari in watsa ruwa sai in fito, tashi yayi ya shige ni kuma na koma ɗaki ɗauke da haidar a hannuna, ban kawo komai a raina ba illa murnar da nakeyi yau ɗana zai ga *dangin sa* na ɓangaren uban sa, nasan ƴen gayu ne ƙila ma farare ne kamar abu haidar ɗin ƙara duba kaina nayi a mudubi na tabbatar ko shugaban ƙasa zan iya gani a haka sannan hankalina ya kwanta bana son inje gidan ƴen gayu a raina ni, na zauna ina tunani na na yadda ƴen uwan abu haidar zasu karɓe ni ko da fara'a ko a wulaƙance ni dai sai saƙe saƙe na nake tayi, salma ce ta shigo ta ce min yana jirana, ɗan ƙara kimtsawa nayi tare da sa mayafin da zai shiga da kayan, sannan na ɗauko haidar na fito A mota na same shi ya buɗe min sit ɗin baya na shiga ni da ɗana, na zauna sannan muka fara tafiya, kasancewar bansan garin kano ba yasa bansan ina muke daso ba, bayan mu ɗan yi ƴar doguwar tafiya muka zo wata unguwa wacce layikanta suke a tsuke sai da dabara ma sannan muke iya wucewa, ƴar tafiya muka yi kaɗan sannan tj yayi parking, muka fito ya karɓi haidar ya fara tafiya, mun yi tafiya da ɗan dama kafin mu zo wani ɗan durƙusash shen gida wanda yake ginin ƙasa ne, duk gefen soron wajen gidan ɗan pilastar da akayi masa ya zazzage ana gani jar ƙasa muraran, Soro biyu muka shige waɗanda duk sun dafe kamar ana girki a cikin su, sannan muka shiga, tsakar gidan na ƙasa ne ko arziƙin siminti bai samu ba, yara ne a baje a tsakar gidan suna ta wasansu a cikin ƙasa ba tare da iyayen sun damu ba, sallamr mu ce ta katsewa iyayen hirar su da suka yi dandazo sunayi ba tare da sun kula da halin da ƴaƴan su suke ciki ba, gabaɗayan su suka juyo tare da ansa mana "wa 'alaikumus salam, a a awata sabon gani tijjani ne yau agidan namu, lallai yau za ayi ruwa da ƙanƙara" inji wata wacce daga ganin ta zata haifi tj ɗin, "mmn habu wallahi uzuri ne yayi min yawa kiyi haƙuri" "kayya ba komai ku ƙaraso ai iyar tana ciki" ƙarasa shiga ciki muka yi inda kwata tayi wa gidan kwalliya, sai da muka tsallaka wata yar ƙaramar kwata sannan muka shiga wani ɗaki wanda saka durƙusa sannan zaka shiga, babu abinda ke ɗakin sai wata ƴar tsuhuwar kujera guda ɗaya a gefen ɗakin wanda cushion ɗin kujerar duk sun patattake kana ganin soson cikin kujerar wanda shima yayibaƙi ya yayyage, ƙasan ɗakin an simince shi amma duk ya fargashe ramuka ne aoaai a ɗakin kamar ba mutun ne a ciki ba, bangon ɗakon yai baƙiƙƙirin da shi kamar ana girki da murhu a ɗakin, sai iayayen calandu na mutane duk an zagaye ɗakin da shi Wata ƴar tsohuwace ta fito daga cikin uwar ɗakan ɗakin, " wa nake ji kamar ahmadu, lallai yau nayi gamo da alheri" ta faɗa tana fitowa tare da ƙoƙarin gyaran ɗan kwalinta tsohuwa ce amma daga gani harda rashi ya sa ta ƙara lalacewar tata tabarma ta ɗauko ta shinfiɗa mana muka zauna, bayan mu gaisa ne take cewa "wannan dai ba sirikar tawa bace ba koo, ko kuma idon nawa ne" " iya idonki ras yake ba ita bace matar ali ce, ta haihu shine tazo gaishe ku" tsayawa tayi tana kallo na "ali dai ali alin hjyr" ta faɗa, murmushi yaya tare da gyaɗa kansa "shi kuwa" hannun ta na rawa ta matso ta ɗauki haidar da ke hannun tj, sai ga hawaye a idon ta, ni dai ina zaune ina kallon ikon Allah don har yanzu bansan inda muka zo ba, amma koma ina ne daga gani talauci ya zuba ƴaƴa har da jikokin sa a gidan nan, don babu wacce zaka gani kace bata fama da babu har ita tsohuwar da ke gaban mu tana fama da babu, zanin jikin ta kawai zaka kalla kasan cewar talauci yai mata damƙar kuku tashi tayi ta fita sai gata da mutanen gidan sai shigowa suke yi ana gaisawa da ni suna ɗaukar haidar, da yake ɗakin ba wani girma gare shi don haka sai wasu sun fita sannan wasu suke shigowa ko da aka gama gaisuwar sai gashi an kawo mana ruwa a wani kwanon silba, ni bin kwanon nayi kawai da kallo amma gaskiya bazan iya shan ruwa cikin sa ba, ganin cewar kamar bazamu sha ruwan bane yasa iyan tace wa wata yarinya da bazata wuce shekara shida ba "humaira zo kije gidan ummi kice nace ta bani pure water guda huɗu nayi baƙi" a guje yarinyar ta tafi can zuwa jimawa sai gata ta dawo duk tayi duƙun duƙun da ita "iya kinga ina cikin gudu na faɗa kwata" "ina aiken da na miki" iyar ta tambaye ta "au tace wai shekaran jiya da kikayi baƙi kika karɓi na 15 baki aiko mata da kuɗin ba" yarinyar ta faɗa batare da damuwa ba fuskar iyar ta nuna damuwa sosai tj ne ya ce "iya karki samu damuwa bama jin ƙishi ma" ya zaro 1000 ya ba yarinyar gashi nan jeki ce ta ɗauki kuɗin ta, yarinyar ce ta kuma kallon iya inusa me shago ɗazu yayi min maganar bashin sabulun wankan da kika karɓa" "kije shima ya ɗauka aciki" inji tj wallahi matar duk sai ta bani tausayi don ƙiri ƙiri kana gani kasan cewar tana buƙatar taimako, tj ne ya katse shirun da mukayi tare da tambayar iyar ragowar ƴaƴan nata inda ita kuma take bashi ansa dai dai sanin ta Wata mata ce ta shigo ɗaki kamar an jeho ta "lfy bilki sai tace wacce aka koro" "wallahi iya yara ne suka je gidana suka ce matar ali tazo shine wanki ma nakeyi na ajiye na fito don inganta" "ina kwana sirika ta" ta juyo gare ni muka gaisa Suka gaisa da tj har tana mai ƙorafin ya yada daita shi kuma ya dinga kawo mata uzirin sa na baya zama ne hannun ta da ke jike ta goge tare da miƙowa iyar hannu kawo jikan nawa inganshi, ta karɓi haidar tare yi masa addua, sannan ta juyo gareni "ashe a abuja kika tare" gyaɗa mata kai nayi nan ta zauna suka dinga hira da tj itama iyar takan ɗan tanka musu ni dai ina zaune idan anyi abin dariya in dara, mun ɗan jima ni dai buri na in fita daga gidan don haƙurin zama kawai nakeyi, tare muka miƙe da bilkin muka fito har soro mutan gidan suka rako mu inda bilkin ta karɓi number wayata wai don mu dinga gaisawa da kuma wai inta haihu zata kira ni ta faɗa min kasancewar ciki ne da ita ya fito sosai, tj yai ta musu rabon kuɗi hatta yara ƴen ƙanana sai da suka samu suna ta shi masa albarka muka fito har muka ƙule daga lokon gidan suna kallon mu wata ajiyar zuciya na saki dana ga mun bar layin nan kai Allah mun gode ma amma talauci baiyi ba ko kaɗan [7:44PM, 12/7/2017] ‪+234 806 803 7117‬: L🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊 *DANGIN SA* 🕊🕊🕊🕊🕊 🥀🥀 By Mmn Walida nd Walid(mrs aliyu) 🎁 *nasibi writers association*🎁 *we shine with the smile of our readers so keep smiling* ☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺ Paga :25🌹 Har muka ƙaraso inda mukai parking ina tananin bayin Allah nan Allah ya gani ina tausaya musu, kamar suna rayuwa a ƙauye kamar ba civilization, jikina duk yai sanyi na rasa yadda zan kwatanta bayin Allah nan, muryar tj ce ta katse "madam daga nan sai ina" "tj nace ma gurin kakar aliyu zanje in gaishe ta" na faɗa jiki na duk yai sanyi har yanzu ina tunanin bayin Allah nan, na ɗauka wani abin yake yi amma ga mamakina in ɗagowa sai naga ya kallona, "kima nufin baki san gurin wacce kika je ba yanzu" girgiza masa kai nayi "itace kakar aliyu, iyar da muka ke ɗakinta muka zauna ta ɗauki haidar itace ta haifi mahaifin aliyu" rasa bakin magana nayi "kana nufin iyar da muka fito daga gidan nan yanzu ita ta haifi baban mijina" "ƙwarai kuwa, duk waɗannan da kike gani daga matan ƙanin baban sa sai ƙannan baban sa a gidan babu bare, itama wannan bilkin da kika ga ta shigo daga ƙarshe itacw autar iyar, uwarsu ɗaya uban su ɗaya d bbn ɗan uwa" shiru nayi jikina duk yayi sanyi mekenan yake shirin faruwa aliyu ne *dangin sa* suke rayuwa kamar almajirai, kamar akansu aka yanke wa talauci cibiya abin ma wallahi da ɗaure kai "tj kana nufin waɗan nan sune dangin aliyu, waɗanda zai kalla yace sune *dangin sa* gyaɗa kamsa kawai yayi tare da ƙoƙarin buɗe ƙofar don in shiga, shiga nayi amma gabaɗaya hankalima yana tashe, ya za ayi ace wai waɗannan su ne *dangin sa* mutumin da ya mallaki dukiyoyi bila adadin ko jirgin ruwa ɗaya gare aliyu zai iya ciyar da kusan rabin kano amma mutumin daya mallaki jiragen ruwa wai shine *dangin sa* suke cikin wannan baƙin talaucin "tj kana ganin abu haidar ya san halin da ƴen uwan sa suke ciki" na tambaye shi a ƙage "gwanda dai ki tambaye shi kinsan ance waƙa a bakin me ita tafi daɗi" ba yadda ban yiba don inji wani abin a bakin tj amma ƙiri ƙiri duk abinda na tambaye shi sai yace in dai tambayi mijina, haka na haƙura nai shiru "akwai inda kike son zuwa ne kuma"ya kuma jeho min tambaya, bazan iya zuwa ko ina ba don gabaɗaya jikina yayi sanyi ganin irin yanayin da na samu ƴen uwan mijina "tj kai ni gida kawai gobe nayi yawon amma gaskiya yau ina buƙatar inyi nazari sosai akan halin da bayin Allah nan suke ciki" shiru yayi bai tanka min ba ko da ya ajiye ni bai shiga gidan ba wai yana sauri, na shiga ni kaɗai salma tai mamakin gani na, na dawo da wuri, nan na rattabo mata abinda na gani a gidan dana je ko zanji wani bayani daga gare ta amma ga mamakina sai ta nuna min bata san komai ba, ba irin tambayar da ban mata ba amma ƙiri ƙiri tace min wallahi bata san komai ba amma dai tasan akwai wata mai tsami sosai tsakanin miji na da *dangin sa* "to waɗanda suka zo suna fa ba *dangin sa* bane" "ƙannan baban islam ne" "meye dangatakar mijinki da nawa" na tambayeta a ƙagare, dafa ni tayi "in kina son ansar da zata gamsar da ke ki tambayi mijiki" tana faɗar haka ta juya tayi shigewar ta ɗaki ta barni da baki a buɗe kasancewar hausa ba wani isa ta tayi ba sosai ya sa na tsaya ina nazarin abinda salmar tace amma har na gama bincika dictionary ɗin ƙwaƙwalwata ban ga ne me take nufi ba, haka na shige ɗaki na kwanta don ina buƙatar kaɗaicewa ko nayi ɗan nazari me ya haɗa mijina da *dangin sa*haka da har yayi tsami har ya iya kallon su cikin halin da suke ya ƙyale su ba tare da ko ɗan kula su ba, me yayi zafi, ko dai sun wahalar da shine lkcn da iyayen sa suka rasu, haka naita saƙa ina warwarewa babu me kama min ni kaɗai nake ta saƙe saƙe na babu me gyara min ko kuma me faɗa min abinda ya faru sai dai injira dawowar shi wanda abin ya faru da shi, ƙila shi ya faɗa min abinda ya faru kai doe ne ma ya faɗa min tunda yanzu ai mun zama ɗaya na faɗa ina mai juyi akan gado don inji daɗin kwanciyata sai bayan sallah magariba sannan abu haidar ya kira ni, muka gaisa da wasa da dariya, "mutan kano ya kanon an fara yawon, Allah yasa dai ba a wahalar min da ɗana" ya faɗa a zolaye "ni ko ka tambayeni ta ɗan ka kake ko" na faɗa tare da zunɓuro baki kamar yana wajen "yi haƙuri habibti ya kike" "lfy" na ansa a taƙaice "an fara yawon ne" ya tambaya "eewh yau munje jakarah" shiruuuuuu naji yayi har na ɗauka ko wayar ce ta katse sai da nace hello sannan naji yace min "wa ya saki kije" "ai naga ƴen uwankane" "shut up, dont provoke me now young lady, da izinin wa kika je,na ce miki ki je can ne" ina iya jiyo nunfashin da yake fitar wa saboda tsabar fushi da yake ciki "ki shirya kayan ki yanzu ki bar kano kin gama yawon" "ban je ko ina baa" ɗitttttttttttt naji ya kashe wayar, me kenan hakan yake nufi na faɗa, raina ya baci sosai da sosai komawa nayi na kwanta abin abu haidar ya fara sha min kai yanzu ************* sun fito kenan daga meeting zasu cin abinci a wani sea food da ke kusa da deport ɗin da suke yace bari ya kira wannan me yawon yaji ta fara yawon nata amma abin mamaki yana kiran ta sai yaji wani zance da ya fi muni gareshi wai taje wurin waɗan da a aduniyar nan bashida maƙiya kamar su me zai kaita jakarah, ya maimaita tj ka cuceni don me zaka ɗauki mamata da ɗana ka kai wa mutanen da tun ina cikin uwata suke kirana da shege, don me zaka kai min iyalaina wurin mutanen da tunda nake basu taɓa so na ba don me zaka kaimin iyalaina wurin mutanen da basa so na ko kaɗan lallai yau dole ne ta bar garin nan, don naga almar tj baya son ta zauna agidan sa ne, ɗaukar wayar sa yayi ya kira tj ɗin, ringing biyu tj ɗin ya ɗauka "ɗan uwa ya birnin sin ɗin" tj ya tambaya ba tare da kawo komai a ransa ba "tj na gode da abinda kayi min kuma na gano ka baka son matata ta zauna a gidan ka ne shiyasa har ka kaita gidan da kasan na fi tsana, don haka ka tattara min ita ka kai min ita airport ta kama hanyar gidan ta" shiru tj ɗin yayi yasan cewar aliyun ya faɗi abinda ya faɗa ne cikin ɓacin rai, "ko baka jine ka mayar min da matata" ya daka masa tsawa "sai da safe don yanzu dare yayi" "ban damu ba ni dai kawai matata ta bar min gidan ka yanzu" "kamar yadda nace sai da safe kawai ka haƙura sai da safe" "idan bazaka sa ta a jirgin ba zan aiko a ɗauke ta da kaina" "ince dai tana cikin gidana zanga wanda zai shigo min gida wai da nufin ɗaukar ta ayau, in kuma ka isa ka baro inda kake ka zo ka ɗauke ta" yana gama faɗin haka ya kashe wayar don yasan idan ya ci gaba da biye masa sai suyi ɓatacciya don ya san halin aliyu sarai in dai ta kan *dangin sa* ne sai ya rufe idonsa ya ci maka mutunci to inba aliyu ba waya faɗa wa zainab maganar jakara, salma salma ce zata faɗa mata ya faɗa aransa amma zata gane kurenta duk jan kunnen da yayi mata akan duk abinda zainab ɗin zata tambaya tace mata bata sani ba amma sai da ta saki baki tayi magana, gaskiya salma baki kyauta min ba ya faɗa tare da shiga motar sa domin zuwa gida dole ne ya nuna wa salmar kuren ta [7:44PM, 12/7/2017] ‪+234 806 803 7117‬: 🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊 *DANGIN SA* 🕊🕊🕊🕊🕊 🥀🥀 By Mmn Walida nd Walid(mrs aliyu) 🎁 *nasibi writers association*🎁 *we shine with the smile of our readers so keep smiling* ☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺ Page :26🌹 Tunda muka gama waya da aliyu na kashe wayar gaba ki ɗaya don kar ya dame ni don me bangama yawona ba zaice wai in koma don kawai na je gidan su mtsss na ja dogon tsaki wasu mazan ma sai su, kwanciya nayi ina shirin bacci na ji tj yana ƙwalawa matar sa kira tun daga ƙofar falo, tooo Allah dai yasa ƙalau na faɗa tare da jan bargo na ina mai yin addua ta yin bacci Tun daga bakin ƙogar falo yake ƙwala mata kira "salma salma salma" gaskiya yau salma ta ƙular da ni don me zata faɗa wa zainab cewar dangin mijinta suna jakara, har cikin ɗakin nata ya shiga ya tarar tana salla dole ya samu wuri ya zauna don gaskiya baiji daɗi ba ko da ta idar sai da ya jira ta shafa sannan ya fara mata magana "yanzu salma don Allah ba nace miki babu ruwanki da sha'anin zainab da aliyu ba ba nace miki duk abinda ta tambaya kice mata baki sani amma shine sai da kika guntsa mata cewar kakarsa tana jakara, me yasa baki bata labarin abinda ya haɗa su da *dangin sa* gabaɗaya ba," bata tanka masa ba sai da tabari ya gama ban bamin sa sannan tace "baban islam ita zainab ɗin ce ta cemaka ni na faɗa mata akan kakar tasa" ta faɗa da fsukar tausayi, kasanceqar tj yana da sanyi sosai ya shi ganin yanayin ta ya ɗan sauko "to in ba ke kika gaya mata ba waya faɗa mata" "wallahi ban sani baamma kaje ka tambayeta mana" tashi yayi ya fice dole ya kamata ya san ta ina zainab taji labarin nan ina kwance bacci ya fara kwasa ta naji knocking, "yayata nine pls ɗan buɗe muyi wata magana" Tashi nayi na ɗauko hijabi na na saka snnan na buɗe, yana tsaye a bakin ƙofar yana gani na ya koma falo, nima sai na bi bayan sa, wuri na samu na zauna kamar yadda na ganshi a zaune "yayata don Allah salma ce ta gaya miki akan dangin mijin ki suna jakara ko" Salma? Girgiza kaina nayi "to inba ita ta faɗa miki ba wa zai faɗa miki ni naga babu wani wanda zaku zauna kuyi hira da shi sai ita" Allah sarki baiwar Allah shiyas yazo yana ƙwala mata kira ɗazu ya ɗauka ita ta faɗa min "wallahi ba ita bace ta faɗamin ba hasalima ni ba muyi hirar wasu da ita ba" Murmushi yayi na takaici don bai yadda, da naga dai ba zai bar zargin baiwar Allah ba sai na kwashe duk yadda naji ƴen uwansa sun hira na faɗa masa to ya zanyi da ya zargi wacce ba ruwanta ba gwanda ya ji gaskiya ba mamaki ne ƙarara ya bayyana a fuskar sa, don be taɓa tsammanin abinda zan faɗa nas ba kenan, shiru yayi na wasu ƴen sakanni sannan daga baya yace "shikenan Allah ya kyauta, mijinki yace in saki a jirgi gobe ki koma don haka ki kwanta da wuri da safe si in kaiki airport" to kawai na iya cewa sannan na juya na wuce ɗaki na kwanta Da safe da wurwuri na shirya takwas muna airport ina jin lkcn da aliyun ya kira shi shi kuma tj ya faɗa masa gamu a airport ba yadda na iya haka na hau jirgi na koma abj ba tare da nayi yawon ba tunda ya matsa kai namiji sai dai a barshi na faɗa a raina, ina sauka na tarar har ya turo driver na hau na kama hanyar gida Aliyu bai dawo ba si da na yi sati biyu da komawa sannan ya dawo, babu sanarwa kawai sai ganin shi nayi kamar wanda aka jeho daga sama, duk da dai bai faɗa min ba hakan bai hanani yi mai sauka ta musaman ba, sai da na tabbatar da ya nutsu sannan na gabatar masa da abincin lafiyayye wanda na shiga kitchen da kaina na dafa saboda shiya zauna ya ci sosai tare da godewa Allah sannan na kwashe kayan Ko da na gama kwashe kayan sai shi kuma ya ɗauki haidar suka tafi garden,ni ma ina gama kwashe kayan na bisu na samu wuri kusa da shi na zauna tare da jingina da jikin sa sannan nace "abu haidar me ya haɗa ka da dangin ka ne" shiru naji yayi sai na ɗauka ko be ji bane don haka sai na juyo don inga ko me yakeni ni yake kallo fuskar nan tashi kamar anyi masa da albishir da mutuwa, "kina son mu zauna lfy da ke, kina son mu zauna ba tare da kowa ya ji kan mu ba, too ina son ki ɗauke kanki daga abinda babu ruwanki a ciki" "to amma gani nayi dangin ka ne ƴen uwan ka ne" hankaɗe ni yayi daga jikinsa ya tashi tare da ɗaukar haidar "sai kiyi abinda kike ganin shi ne dai dai agareki" ya faɗa yana kama hanyar ɗakin sa ko da na bishi ya rufe ɗakin da mukulli haka na gama bugawa ta na kama hanyar part ɗina in ɗan yayi kuka ya kawo shi da shi na faɗa a raina wasa wasa sai gashi mun fara faɗa da mijina a kan *dangin sa* da naga cewar abinda nake so bazan taba samu ba indai har na bari muka ci gaba da faɗan nan ba wani riba da zan samu don haka sai na kwantar da hankalina in dai zan shawo mijina akan *dangin sa* sai dai in canza tsari amma wannan ba zai yiwu ba na faɗa araina, da yamma na tashi nayi masa ɗan wake da farfesun catfish, sai lemun jinja sannan bayan na gama na kwashi kayan abincin na kai masa part ɗin sa na jera a dining table ɗinsa komawa nayi part ɗina nayi wanka na shirya cikin body hug top ɗita blue colour wacce a gaban ta aka rubuta *YOU AND I* da golden colour, sai leg jeans ɗina wanda iyakacin sa gwiwa ta, nayi parking ɗin kaina a tsakiya sannan na ɗau ki ɗana nayi part ɗinsa don in jira dawowarsa ko da na koma part ɗin nasa sai da na sake gyarawa duk da yake a gyare yake ban wani daɗe ba sai gashi ya shigo, da gudu na naje wajen sa na rungume shi sai naga yana ƙoƙarin ƙwace kansa ƙara ruƙunƙume shi nayi tare da manna masa kiss a lips ɗin sa hakan ya sa shi yin ɗan sanyi, sai da na tabbatar da ya ɗan sakko sannan na sake shi na ja shi zuwa toiƙet din ya ɗan watsa ruwa, na taimaka masa yayi wanka sannan bayan ya shirya nayi masa jagora zuwa dining table ɗin sosai ya ji daɗin ganin abincin dana dafa masa amma sai ya dake, na fara zuba masa farfesun tas ya shanye, ya kuma ci ɗan waken sosai sannan ya sha drink ɗin kas ɓoye murnar sa yayi sai ya ce "kin iya ɓata wa mutum rai amma idan kin so kin iya daɗaɗa wa mutum" ya faɗa yana goge bakin sa da tabƙe napkin ɗin da ke gaban sa "ai na dena, ba za a ƙara ba" "gwanda dai" ya ansa a taƙaice mun koma mun ɗinke sosai nida mijina kamar ba abinda ya faru tsakanin mu, sosai yake ji da ni da ɗana sosai, bilki ƙanwar baban aliyu ta kira ni kuma naji daɗi mun gaisa sosai da ita har na kuma tuna mata idan ta haihu ta kira ni duk da dai ba zuwa zanyi ba amma zan aika mata da ɗan abin hannu na na faɗa araina [7:44PM, 12/7/2017] ‪+234 806 803 7117‬: 🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊 *DANGIN SA* 🕊🕊🕊🕊🕊 🥀🥀 By Mmn Walida nd Walid(mrs aliyu) 🎁 *nasibi writers association*🎁 *we shine with the smile of our readers so keep smiling* ☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺ Page :27🌹 Yau na tashi duk na gaji da zaman gidan don haka ko da na haɗawa abu haidar breakfast sai na zauna ina yi mai ƴar hira kafin in kawo masa buƙatata "kinga ni bana fahintar abinda kike ceqa yadda kika ganni nan sauri nake yi zan shiga meeting nan da 2hrs da wasu turawa kuma ko haɗa documents ɗin nawa da zanyi presenting banyi ba don haka ki faɗa kawai" na faɗa ina in'ina "dama ina son fita ne" "kije ina wa kika sani a garin nan" "ni ko ina ne ma nidai kawai in fita" shiru yayi na ɗan wsu sakanni yana tunani, ni kuma Allah Allah nake yi kar yace a a don nasan halin sa " sai kije sabon shopping mall ɗin dana buɗe a wuse zone 4 dama baki je, kiyi shopping ko ya kika gani" tsalle na daka "yayi yayi yayi na gode sosai" na faɗa tare zuwa kusa da shi na rungume ni na manna masa kiss "wow wow wow wow young lady yanzu fa na ce miki ina da meeting amma kina son ki hana ni fita" ya faɗa yana ƙoƙari janye jikin sa, sarai na fahimci abinda yake nufi don haka sai na ɗan sake shi, ya gama cin abincin shi ya fice tare da cewa in ina buƙatar wani abin in kira shi kafin 9:00, har ya shiga mota na bishi "baka bani kuɗi ba haka zanje shopping ɗin ba kuɗi" na faɗa a shagwaɓe "sweety nace miki shopping mal ɗinki fa zaki, ai ba sai kin biya ba" "to in attendant ɗin yace bai gane ni ba fa ko kuma ma ai bai sanni ba ni kuma gaskiya bazan iya tsayawa yi masa bayani ba" atm card ɗinsa ya ɗauko ya bani "ayi shopping lfy" ya faɗa yana me rufe ƙofar, driver ya ja suka wuce ina ɗaga musu hannu sai ƙarfe 12:20 sannan na fita nasan zanje in tarar da mall ɗin a cike, i was so excited, nima at last zan fita, nayi shirya tare da shirya ɗana driver ya jamu sai shopping mall ɗin don yin shopping, nasan zan shiga in tarar da mutane sosai din wurin sabo ne gashi kuma a area yake nayi mamaki sosai da na shiga na ga wurin kamar anyi shara ba kowa sai ma'aikata, sun wani jeru sai miƙo min gaisuwa suke, to me take faruwa ne, dama basa samun customer's ne na tambayi kaina duk cikin uniform ɗin su blue and maroon colour, dey look really good haka zalika uniform ɗin yai kyau da tanbarin *ajaban* a gaban kowane uniform, manager ne ya matso da kansa don kwasar gaisuwa inda ni kuma na kasa hakuri na tambaye shi ya naga mall ɗin kamar anyi shara ba sa samun customers ne "no yallaɓai ne yayi waya yace ayi evacuating mall ɗin wai zaki zo shopping shi yasa muka sallami kowa kuma muka hana kowa shigowa har sai kin gama" ya faɗa da fara'ar sa, raina ne ya ɓaci don me zai ce a kori kowa taya ma za ai in yi shopping ni kaɗai ai it will very boring, wayata na dauko na kira shi "hello habibti ya shopping ɗin naki" "wane shopping bayan its boring, me yasa kace a kori kowa amall ɗin" " so sorry habibti wai don ki sake ki zaɓi abinda ranki yake, kar ki samu damuwa bari insa a gyara" "tayaya zanji daɗin shopping bayan babu wanda zan gani in tambaye shi ya kyan product yake" "am really sorry habibti, bari in gyara kin san nace miki ina meeting yanzu ma ɗan fitowa nayi zan ɗauki abu a office ɗina naga wayar ki" "ok" na faɗa ina kashe wayar ɗaukar shopping basket ɗin nayi na fara bi ina ɗaukar abinda nake so, abin mamaki sai ga masu aikin wurin suma kowa ya ɗauki basket sun fara zagaw suna ɗaukar abubuwa, mtsss lallai ma wato ya mayar dani wata yarinya ke nan na cigaba da abina nayi kamar bansan ma suna yi, wajen cream na nufa don in duba hand cream, wani hand cream na gani na ɗauko, sai naji muryar wata a baya na "mam wannan cream ɗin akwai pig's fat a cikin sa" juyowa nayi naga wata mace daga gani itama staff ce "tanks wanne kike ganin ba pigs fat ɗin" ta nuna min muka ci gaba da shopping ɗin da ita don naga alamar ta san aikin ta sosai har na gama sannan ta rakani counter, na biya aka biyo ni da kayana har mota na kama hanyar gida nidai kawai na fita ne amm ko kaɗan banji daɗin fitar ba mtsss kashegari da daddare una dinner tare da abu haidar si wayata tai ringing, ina dubaw naga aunty bilki gaba na ne ya faɗi don abu haidar be sn muna waya da auntyn sa ba, a sanyaye na ɗauka "salamu alaikum kin sauka ne" na tambaya ba tare da na kama suna ba "wallahi tun la'asar na kasa samunki ne si yanzu, an samu baby girl" " maa shaa Allah, Allah ya raya ta" "amin amin ina alin" ta tambaya "gashi nan"na faɗa ina shafawa haidar kai a matsayin kamar shi ake tambaya to a gaishe min da shi da jikana" "zai ji in shaa Allah, Allah ya rya ya baki lfy sai na kira" na faɗa ina katsa wayar don kar ta tambayi abinda bazan iya ansawa ba "ƙawata ce a lagos ta haihu" na faɗa don kar ya kawo wani abin a ransa duk sai na tsargu kun san ance mara gaskiya ko a ruwa gumi yake "Allah ya raya" ya faɗa atakaice har muka gama cin abinci ina soki burutsu na ni gani nakeyi kamar ya gane basarwa kawai yayi amma a zahirin gaskiya bai gane ba, sai da muka gama dinner ya wuce part ɗinsa sannan na ƙule a ɗaki na kira ta mun sha hira sosai har nake tambayar ta iya tace tana nan ƙalau daga ƙarshe dai na buƙaci ta turo min da account number ta don in turo mata ɗan abinda za a asiya wa baby kayan suna, tai murna sosai inda daga ƙarshe tace zata turo min da acc number maƙociyar ta, kamar yadda tace kuwa sai gashi ta turo min bayan kwana biyu na fita na je kai haidar allura daga asibitin na biya ta bank na tura mata 100k, na kira ta nace ta ɗau 50k ta bawa iya 50k, na sha godiya harda kukan ta, har iya sai da tayi min godiya ni duk kunya sai ta kama ni irin dukiyar da jikan ta ya mallaka ita mai iya kyautar dubu 100 ce amma wai yau anbata 50 shine take irin wannan godiyar, ko da yake dole ne tayin akayi la'akkari da irin yanayin da ta ke ciki Allah ya kyauta gaskiya akwai matsala sosai tsakanin da aliyu da *dangin sa*wanda zanso ace nasan masomin abin da ya haɗa su, wanda nake fatan in kawo ƙarshen sa watan haidar bakwai da haihuwa na fara period ɗina ban kawo komai ba amma to my surprise tunda nayi sau ɗaya ban kuma bakuma yi ba gashi yanzu kusan wata biyu kenan wannan ya tabbatar min ina ɗauke da wani cikin, ba haka na so ba na so sai ɗana yayi wayo sosai sannan zan kuma haihuwa amma ko dana faɗawa aliyu shi a ɓangaren shi abin ba haka yake ba yai murna sosai da sosai har wani special tattali nake samu, kasancewar wannan cikin ya zo da laulayin na rashin son cin abinci sai abu haidar ya ɗauko min nutritionist wacce zata dinga kula da zan dinga ci har ma da haidar ɗin kasancewar muna shirin yaye shi, macece me tsauri ba koamai take yarda inci ba har tafi linda tsauri, komai a tsare yake ban isa inci komai ba sai tace for the sake of the baby, da ta ishe ni ba shiri na sa aliyu ya sallame ta na ce masa na warke don bazan iya wannan iyayin nata ba me ciki da aka sani da kwaɗayi amma ni ba daman ince ina sha'awar wani abun sai a ce min for the ske of the baby Allah ya kyauta [7:44PM, 12/7/2017] ‪+234 806 803 7117‬: 🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊 *DANGIN SA* 🕊🕊🕊🕊🕊 🥀🥀 By Mmn Walida nd Walid(mrs aliyu) 🎁 *nasibi writers association*🎁 *we shine with the smile of our readers so keep smiling* ☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺ Page:28🌹 Gaskiya cikin nan yana gwara nk ba kaɗan ba ba abinda nake da ya wuce kwanciya, ganin haka ne yasani signing a face book na farayi don ya ɗebe min kewa, tunda haidar yanzu kusan a wajen nanny ɗinsa yake wuni, duk da dai ban yaye shi ba saboda likita yace sai ya shekara sannan za a yaye shi amma yakan wuni wurin nanny ɗinsa don in samu hutu sosai, ni cikin jikina sam baya gaba na in da hali da tuni na cire shi don ni naso ɗana yayi wayo sosai amma ya zanyi da abinda ya fi ƙarfina yau na hau face book wani saƙo ne ya ɗauke min hankali inda naga an rubuta *children are d greatest gift from Allah pls cherish them* saƙon ya taɓa min zuciya sosai na tsaya na karanta shi ya fi a ƙirga, wanda don tsabar shiga zuciyata da saƙon yayi har ban san lkcn dana tsinci kaina ina shafa ɗan cikin da ke jikina ba Saving saƙon nayi don yayi min daɗi sannan nayi liking ɗin shi na kuma yi comment *jzk u just save a soul* sannan na fita, haka na wuni ina juya kalmar nan a raina maganar haka take dubu nawane suke neman haihuwar basu samu ba amma ni na samu ba abinda na rasa amma wai ina kawo wani uzuri nawa mara tushe, Allah dai yasa mu gane ko da na hau da daddare sai naga baiwar Allahn nan tai min reply da *am happy to be able to help u* naji daɗi saƙon ta na tura mata da ɗan murmushi ☺😊, tun daga ranar kullum sai matar nan ta turo saƙo akan yadda ƴaƴa suke wata ni'ima ce a rayuwa, babu abinda ya fi su in mun gyara su, har abada mu zamuci moriyar mu, mu more su muna raye sannan idan mun mutu su zame mana sadaƙatul jariya ban taɓa hawa face book ba ba tare da na duba profile ɗin baiwar Allahn nan ba wacce sunan ta yake *salma abdul jalal* matar tayi gaskiya sosai, kusan kullum sai munyi chatting da ita, ga shawarori da take rubutowa akan aure da tarbiyya yara, na zama da miji, *dangin sa* da dai sauran su, tana bada shawara sosai akan kar mace ta sake ta auri namijin da *dangin sa* basa ƙaunar ta barin ma uwar sa don kuwa muna ganin kamar idan mace ta auri namji shikenan to ba shikenan ba duk wacce ta auri namiji ba shi kaɗai ta aura ba gaba ki ɗaya da shi da *dangin sa* ta aura, na kan yi mamaki to ni dai gani nayi aure amma mijina ya nuna min shi kaɗai na aura har baya son mu yi mu'amala da *dangin sa* ya sa katanga ya katange tsakanina da *dangin sa* ya nuna min shi kadai ne babu wani kuma ganin face book bashi da sirri yasa na tura mata don Allah ina son ta bani contact address ɗinta mu dinga chatting ta whatsapp don ya fi sirri, ikon Allah ta aiko min, amma to my suprise number nata na turai ne, ko dana koma profile ɗinta sai naga ashe balarabiyar saudia ce take zama a london, sannan likitar yara ce nayi saving number nata muka fara chatting ta whatsapp da ita, a hirar tamu ne na gano ashe babba ce tama haife ni, na ce mata nima mijina mamansa ƴar saudiyya ce amma ta rasu, sosai tayi mamaki wai ƙaddara ce ta haɗa mu, nima na yadda da cewar kaddarar ce ta haɗa mu, itama ta bani labarin cewar ta taɓa zuwa nigeria ta haihu amma ɗan ya rasu, na tausaya mata sosai "kina da wasu ƴaƴan" na tambaye ta "no babu, tun daga kanshi ban kuma ba , saboda na samu matsala wajen haihuwa, amma ina ruƙon ƴaƴan mijina yanzu" wayyo kuka ne kawai banyi mata ba amma na tausaya mata sosai muka sha hirar mu sosai ranar mafi yawancin hirar tamu akan yara ne ina bata labarin haidar she was very intrested in hirar ɗan nawa, har na faɗa mata ina da ciki da bana so sai da naci karo da text ɗinta a face book sannan na soma son abinda ke ciki na, tai min faɗa sosai tare da nasiha mai kashe jiki, naji daɗin hirar mu sosai na kuma gode mata, daga nan ta bani tips akan yadda zan dinga kula da mijina da yadda zan dinga tsara tafiyar da lamarin gidana naji daɗi sosai tunda nake babu wanda ya taɓa zaunar dani ya bani wannan shawarar sai wannan baiwar Allah da na sa mata suna mimma ita ma taji daɗin sunan har tana cewa ta samu ƴa a nigeria, rayuwar gidana ta sauya sosai domin shi kan shi abu haidar ɗin ya ga changi sosai a tattare dani kuma duk godiyace ga mimma, irin tattalin sa da nakeyi da irin yadda nake tsara komai ba kamar da ba wani lkcn har cewa yake yi kamar ba zainab ɗin daya aura ba don yanzu duk wata hidima tashi na ɗauke ni nake yi ba kamar da ba da rabi nayi rabi masu aiki suyi, kullum na hau akwai sabuwar dabarar da mimma zata bani na harkar sha'anin gida da kuma aure kuma idan na gwada kamar yankan wuƙa haka zanga yaci don haka yanzu mijina ya kuma sakankancewa dani, baya iya aikata komai sai dani ko shawarata wata shaƙuwace sosai ta shiga tsakanin mu da shi wanda har office idan abu ya faru yakan kira ni ya faɗa min inbashi shawara ko tafiya yanzu abu haidar ya daina yi sai dani dai dai da kayan da zai sa sai ya kirani na nuna masa ko kuma in ɗauko masa in kuwa ba haka ba bazai sa ba har sai na gama abinda nake yi na ɗauko masa, duk wannan shaƙuwar tamu duk ta dalilin mimma ne babu abinda zance mata sai dai godiya Ga son haidar da takeyi kusan kullum sai ta tambayeshi, ko tace me ya saka yau turo min hoton shi nakan tura mata wanna ne yasa pics ɗin haidar a wayarta sau fi nawa, page guda gare shi a profile ɗinta na face book, hatta da profile pic ɗinta na face book da whatsapp pic ɗin haidar ne tana son shi ba kaɗan bahar video taping ɗinsa take sani yi mata in tura mata tai ta kallo, wannan ne yasa nima na ƙara son baiwar Allah nan na kuma ƙara sakin jikina da ita kun san ance me ɗa wawa cikina yana ƙara bunƙasa ina ƙara samun kulawa daga wajen mijina tare da samun shawarwari daga mimma, harya isa haihuwa addu'o'i sosai mimma ta bani na mata masu ciki wanda na kasance ina yin su ba dare ba rana ranar wata alkhamis da safe na tashi da naƙuda wanda Allah ya taimake ni abu haidar yana gida bai kai ga fita ba yana sunku tata bai tsaya ko ina ba sai asibiti inda bamu wani daɗe da zuwa ba na sauka lafiya tare da samun ɗana namiji nai murna sosai tare da gode wa Allah ubangiji (swt) da ya bani haihuwa lfy tare da adduar Allah ya raya mana su bisa sunna ma'aiki (saw) duk murnan nan da nayi ban kai abu haidar don shi har kuka yayi sai dana ɗan tattaushe shi sannan yayi shiru bansan dalilin kukan nasa ba amma nasan cewar wani abun ya tuno shi yasa shi yin kukan ko ma dai menene Allah ya magance mana, na faɗa a raina bamu wani daɗe da haihuwa ba aka bani sallama gani ni lfy nake haka zalika ɗan ma directly gida muka koma don mu gyara jikin mu, wata mata me suna baba ita ce a gidan yanzu mama ce ta kawo min ita tun cikina yana da wata takwas wai saboda haihuwa ita bata son ƙedaran su dinga taɓa jarirai ba bisimillah suka iya ba itace ta wanke min ɗana tas ta shirya shi nima ta samin ruwan wanka na yi naji daɗi sai bacci daga ni har ɗan jaririn abu haidar ne ya faffaɗi haihiwar tawa don ni ko ta kan waya ma ban bi ba ina ta kaina, da daddare daya dawo directly ɗakina ya shigo ya ganmu kwance reras ni da ƴaƴa na sai ga hawaye again a idon sa tooo wannan kukan sa na biyu kenan a yau lfy na faɗa ina jawo shi zuwa jikina tareda shafa masa baya alamar lallashi " idan na ganki da ƴaƴan nan nawa sai in godewa Allah wai yau ni aliyun dana rayu cikin ƙyama da kyara daga dangi na wai yau nine da ƴaƴa har biyu sai inji zuciyata ta karye" kara shafa masa baya nayi tare da cewa "duk abinda ka gani ya samu bawa muqaddari ne daga Allah haka Allah ya ƙaddaro masa don haka duk abinda ya same mu bama cewar ba zamu yafe ba sai dai mu yafe hakan zai kara kusan tamu da ubangiji" gyaɗa kai yayi "zainab kenan wasu abubuwan sun wuce mutum ya yafe sai dai kawai ya ɗauke kansa daga wurin gaba ɗaya" "kamar me fa" "kar ki damu bari inje in watsa ruwa a jikina yau duk zan feɗe miki daga biri har wutsiyar sa na abinda ya haɗa ni da dangi na har na watsar da su" to kawai nace ya manna min kiss tare da faɗin i love u with all my heart sannan ya wuce toilet don wanka, komawa nayi na kwanta ina tunanin yau me zanji ya haɗa aliyu da *dangin sa* Allah dai yasa matsalar da zan iya warware wace da sauki na faɗa a raina [7:44PM, 12/7/2017] ‪+234 806 803 7117‬: 🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊 *DANGIN SA* 🕊🕊🕊🕊🕊 🥀🥀 By Mmn Walida nd Walid(mrs aliyu) 🎁 *nasibi writers association*🎁 *we shine with the smile of our readers so keep smiling* ☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺ Page :29🌹 *Asalin labarin* jakara ta kasance unguwace tsohowa zaka gane hakan ne idan kayi la'akkari da irin gine gine da ke cikin unguwar wanda yawancin su ginin ƙasa ne, inda a ɗaya daga cikin gine ginen ƙasa ya kasance na mlm musa me icce ne, sana'ar icce yake ko an san shi sosai kasancewar iccen shi akwai sauƙi sosai, yana da mata ɗaya tare da yara 10 maza 5 mata ma 5, acikin ƴaƴan sa sani shine na biyar, yaro ne zuciya tun yana ƙarami, yake neman nasa na kansa, mlm musa yana da mata ɗaya wadda ƴaƴan ta suke kiran ta iya, markaɗe shine sana'ar, inda in ta kunna injinmarkaɗen ta tun safe sai ya kai 1:00 na rana a kashe ba saboda tsabar markaɗe mlm musa beyi ilimin boko ba don haka be sa ƴaƴan sa, ya kan de jasu zuwa wajen sana'ar sai da itacen sa su taimaka mishi, sani shi kaɗai ne yake makarantar boko a gidan shima da kanshi ya sa kanshi kuma yake ɗaukar nauyin kansa don daga malam ɗin har iyar babu wanda ya damu da boko abokin sani wanda gidan su yake jikin su sanin shine kaɗai yake ƙarfafa wa sanin akan karatun boko wanda tare da shi suke yi, kuma da taimakon Allah Allah bai hana sani wani abin na biya wa kai buƙatar mkrt sai ya wuni yana taimakawa iya markaɗe inda in ta bashi ladan aikin sa sai ya adana yayi hidimar mkrt da shi a haka yake karatun nashi, ana ta gurgurawa da daɗi ba daɗi haka suka dinga karatun su inda duk lkcn da abu ya kakare wa sani abokin nan nasa me suna buhari shine dai me taimaka masa don bai isa ya tinkari iyayen sa ba sai suce ai ba su suka aike shi ba ko da suka gama secondary school, sai suka fara fafutukar neman jami'a, inda Allah ya taimake su suka samu abu zaria, inda suke karantar ɓangaren lab science duk da dai sani likota ya so zama amma hakan bai samu ba suna cikin shekarar su ta biyu a jami'a gwammatin kano ta raba scholarship, da taimakon malamin secondary ɗin su wanda ya shige musu gaba suka samu scholarship ɗin inda zasu india karatu murna a wajen waɗannan bayin Allahn ba a cewa komai ba, ba su ba har iyayen su, gwanda mahaifiyar buhari wadda ake cewa hjy da gumin ta ɗan ta yake karatu, amma mlm musa da iya waɗanda basu san ta yadda ɗan nasun ya samu ilimin ba ma suna ba a barsu a bayan wajen murnar ɗan su zashi india karatu, duk wani wanda yake mu'amala da iya ko mlm musa ya san da wannan zancen a kazo aka fara shirye shiryen tafiya duk wannan ɗokin da iyayen da sani suke ko da aka zo batun kuɗi duk sai suka noƙe, sani shi yayi fafutukar shi shi kaɗai ba tareda taimakon kowa ba har Allah yasa suka ɗaga zuwa kasar india lfy don karatu sun sauka india lfy sun fara karatun su lfy lau ba kama hannun yaro duk inda kaga ɗaya sai kaga ɗayan haka suke, sun maida hankalin su sosai akan abinda ya kawo, a haka har suka ƙare shekarar su ta farko lfy ba matsala, ba su dawo gida ba acan suka zauna sukayi hutun to in sun dawo ma wa zai basu kuɗin jigin komawa a shekarar su ta biyu a mkrt ne Allah ya haɗa sani da matashiya ƴar saudiyya, me suna salma, da farko ƙawance ne ya ɗa su, amma daga baya sai ƙawance su ya koma soyayya Tun suna yi a rufe har suka fito da shi kowa ya sani, salma riga sani shiga mkrt don ita a 3rd year ɗin ta take, ina take karantar medicine, Soyayya su ce ta kaisu ga ɗaura aure don gudun gujewa ruɗun shaiɗan, buhari ya so ya hana sani yin auren nan, amma sani ƙiri ƙiri ya ƙi ya biyewa salma suka ɗaura aure, inda suke tare a sabon gidan su soyayya suka dinga zubawa sannan ga karatun suna yi hankalin su kwance duk wanda ya gansu saisun bashi sha'awa ganin yadda suke son juna tare da tattalin junan su Suna cikin shekara ta biyu da aure Allah ya sa salma ta samu ciki, murna sosai sani da matar sa salma suka dinga yi, suka shiga tattalin cikin, tun buhari na kau da kai daga lamarin su har ya koma shima yayi tsamo tsamo cikin hidimar cikin siyayya sukayi sosai har Allah ya kaisu lkcn haihuwa lami lafiya ta haihu amma ƴar ta zo ba lfy, inda bayan kwana biyu tace ga garinku nan baƙin ciki a wajen salma da sani kamar ba gobe har kuka sai da suka yi, sannan daga baya suka dangana pls kuyi haƙuri da wannan yau uziri yai min yawa salam 🙏🏻 [7:44PM, 12/7/2017] ‪+234 806 803 7117‬: 🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊 *DANGIN SA* 🕊🕊🕊🕊🕊 🥀🥀 By Mmn Walida nd Walid(mrs aliyu) 🎁 *nasibi writers association*🎁 *we shine with the smile of our readers so keep smiling* ☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺ Page :30🌹 Sai da ta ɗan huta na shekara ɗaya sannan suka kuma trying, kuma Allah ya basu sa a ta sami cikin, wannan karon ba karamin kula sosai suka ba wa salmar ba, sannan suna karatun su lfy, inda ahalin yanzu salmar tayi graduating shi kawai take jira ya gama su koma gida Sun gama yanke shawarar cewa baza su zauna a nigeria ba sannan bazasu zauna a saudiyya ba zasu samu wani garin su zauna ne, ganin haka yasa suka yanke hukuncin zuwa nigeria salmar ta haihu daga nan sai su wuce saudiyya don dangin salmar suga babyn kafin nan sun gama shawarar inda zasu zauna Duk wani siyayya na haihuwa sun gama, lkcn da sani ya gama course ɗin sa a lkcn cikin salma yana wata tara haihuwa ko yau ko gobe don haka sai suka shirya tafiya nigeria inda suka bar buhari zai yi musu lodin kayan su ta cargo kafin ya biyo bayan su Sun sauka lfy a nigeria inda suka wuce jakara directly sani yaga yadda unguwar ta ƙara lalacewa, wato a nigeria in ba unguwannin masu kuɗi ba to vaza ka taɓa ganin cigaba ko, ya faɗa a ransa A farkon layin su taxi ɗin da suka ɗauko ta faka, suka tako a ƙafa, salma tana ta mamakin irin wannan rayuwar amma bata kushe masa ba ganin shi take so kuma ba anan zasu yi rayuwa ba, har suka cikin gidan yana mata bayanin yadda halin rayuwa yake a nan nigeria mu ita kuma tana gyaɗa kai cike da tausayawa, a tsakar gida suka ci karo da iya inda da sairi sani ya je ya rungume ta waigowa iya tayi cike da tsoro waye wannan, ganin ɗan ta da ta daɗe bata gani ba yasa yin saurin ƙara ruƙunƙume shi, tare da sakin kuka, sai daya rarrashe tayi shiru, sannan ya nuna mata salma wacce tun shigowar su tana tsaye tana kallon su "iya ga matata dana aura a india, amma ƴar saudiyyace" ya faɗa yama miƙa salma hannu wanda ita kuma ta ƙaraso tare da riƙe hannun nasa wani shegen kallo iyar ta bita da shi daga sama har ƙasa, ganin salmar da tsohon ciki ya sa iyar ƙara murtuke fuskar ta "abinda kaje ka koyo kenan a indiar, kazo da mace da tsohon ciki kace matar kace, uban waye ya ɗaura maka aure da ita, ko an gaya maka saboda bamu da ilimi yasa kake tunani cewar bamusan sai da aure ake kiran ɗa ɗan halak ba" ta faɗa tana miƙa wa salmar harara, wanda hakan ne yasa salmar sunkuyar da kanta tare da ƙara shigewa jikin mijin nata wannan abun da salmar tayi ƙara tunzurawa iyar rai yayi"au karuwancin da kuke yi zaku zo ku ƙara nuna min a gaba na, ai ba sai kun kwatan ta ba cikin da ke jikin ki ya isa ya nuna sheƙe ayar da kike yi da wasu mazan" "iya ba fa haka bane wallahi matata ce, sai da na aure ta fa sannan, wannan ma ba shine na farko ba ta farkon ta rasu" "kawai cewa zakayi ta gama zuzzubar da cikin mutane shine wannan ta ƙi zubar da shi ta maƙala maka, ta wai ma waye shaidar cewa ka aure tan" "iya buhari mana shima yana nan tahowa cikin satin nan" "ni zaka rufe a bai bai, to wallahi ban yadda cikkn nan ba naka bane shege ne, kuma bazan yadda ka zauna da karuwa ba sai dai ka ƙyale ta ta koma can gari su taje taci gaba da watsewar ta, haka kurum bazan haɗa zuri'a da kuruwai ba" "iya don Allah kidaina faɗin hakan wallahi matata ce" "wai baka ji me nace bane ban yadda ba, me kake in cewa mutane sani ya je turai ya dawomin da karuwa a matsayin matar sa harda cikin shege, wallahi ƙarya kake ban tonawa kaina asiri ba babu ɗan da ya isa ya tona min" ta faɗa tana gyara kallabin wanda sauran ƙiris ya faɗi saboda tsabar masifa babu yadda sani baiyi ba don ya fahimtar da iya amma ta rufe idon ta tai ta tafka bala'in tun suna yi su kaɗai har ƴaƴanta suka fara shigowa suna taruwa duk wanda ya shigo yaga sani ya dawo sai ya fara murna amma da yaji faɗan da iya take yi sai su koma bayan ta suna goyan bayan ta na bai isa ya haɗa su da shege ba, a cikin faɗan nasu ne ma yaji rasuwar mahaifinsu shekara uku da suka wuce abu goma da ashirin suka haɗu suka haɗar masa ya rasa acikin ƴen uwan nasa wanda zai ɗan fahimce ahi koda so ɗaya ne su dai burin su kawai ya kori salma da cikin da ke jikin ta, su tsaya ma suji abinda zai ce su ƙi kawai haniya suke yi tsakanin su tare da rantsuwar baza su zauna da karuwa ba kasancewar gidan su buhari katangar su ɗaya da su sani yasa hjyr su buharin jin hayaniyar tasu, tasan tsakanin iya ne da ƴaƴanta kamar karta shiga sai kuma wata zuciyar tace ki shiga haƙƙin maƙotaka ce tasa, hijabin ta dake jikin ƙyaure ta ɗauko ta saka tayi gidan iya ko da shiga taga sani tayi mamaki amma sai ta danne don sulhu ta zo yi daga baya taji lbrn ɗan natan, tambayar abinda ya faru tayi inda wata matar wan sanin tayi wa hjy bayanin abinda ya faru, to ita hjy bata ga abin tada jijiyoyin wuya ba menene don yaro ya auro farar mace ta faɗa har wajen iyar tajee tayi mata nasiha akan tabi abin a sannu don a samu a shawo kan maganar amma iyar ko sauraran ta batayi ba inda daga ƙarshe ta ƙare wa hjyr tanadi tas har da cewa ita taga ɗan ta ita ma ta jira taga da wace tsararbar ɗan natan zai zo mata dashi ba haka hjy ta so ba ta so iyar ta kwantar da hankalin ta har a samu bakin zaren amma daga dukkan alamu iyar ta riga tayi nisa kuma harda laifin ƴaƴanta don kuwa su suke ƙara zugata, can ta hango sanin idon shi ya kaɗa yayi jajir sai lallaɓa matar da yazo da ita yake yi wacce ita kuma take a tsugunne tana kuka, su kuma ƴen uwan nasa suna gurin iyar suna ta zigata har kusa da shi hjyr ta ƙarasa tayi masa nasiha sosai akan darajar uwa sannan ta kama hanyar gida don bata ga alamar iyar tana da niyyar sauraren wani a wannan lkcn ba haka aka wuni ana abu ɗaya babu sassau a cikin lamarin ta tubure sosai sai salmar ta bar gida, inda maƙarraban ta ke zigata sani hankalin shi ya kasu biyu ga faɗan da iya take tayi ta ƙi shiru duk tabi ta tara mutanen unguwa ta sheganta masa ɗa tun kafin ya zo duniya, ga ita kuma salmar ta tada hankalinta baza iya zama ba tafiya zata yi, ga wani azababben ciwon kai da yake damun sa wanda ya sashi yaka ganin dishi dishi, matsawa yayi kusa da salmar wadda har yanzu take kuka domin ya lallashe ta amma ga mamakin sa jikin ta zafi rau da shi "subhanallahi salma zazzaɓi kike yi ne" ya faɗa yana ƙara taɓa jikin ta tabbaa zazzaɓi ne, tausayin ta ne ƙara rufe "isbiri la tabki habibti" ya faɗa tare da share mata hawayen da suke gangariwa daga idon ta "saufa ashtari lakkid dawa" gyaɗa kanta kawai tayi, tare da gyara zaman ta tashi yayi ya miƙe don ya je ya samo mata magani, dole ne ya bar salma ta tafi saudiyya, dole ne ya haƙura salma har sai Allah ya daidaita su da mahaifiyar sa dole ne salma ta tafi in ya so idan ya fahimtar da iyar cewar salmar halak malak ɗin sa ce in yaso daga baya sai su kuma tsara yadda zasu ci gaba da rayuwar su, amma bazai iya rayuwa ba salma ba taya ma zai iya rayuwa babu salma a cikin ta dole yasan yadda zai yi salma ta riga ta zama komai na shi na rayuwar zai san yadda yayi ya shawo hankalin iyar bayan ya mayar da salmar yasa ganin salmar anan ne yasa iyar tayar da hankalin ta amma da zarar salmar bata anan idan hankalin iyar ya kwanta in shaa Allah zai san yadda zai shawo kanta ta yadda da auren nasu da salma hakan zaiyi ya faɗa yana gyaɗa kansa gabaki ɗaya tafiya yake yi amma sam bai san inda yake jefa ƙafarsa ba don yayi zurfi a cikin tunani, baya iya ganin komai kawai tafiya yake yi ƙugin mota kawai yaji tare da sunkuce shi da motar tayi ta maka shi da ƙasa wani azababben zafine yaji ya ziyarci kansa wanda bai taɓa ji ba, ƙoƙari yayi don ya motsa amma sai ya kasa, idon shi a buɗe suke amma baya gani komai sai duhu haniyar mutane yaji suna ƙarasowa inda yake "kar ku taɓa shi kanshi ne ya fashe yake zubar da jini" tun yana iya fahintar abinda suke cewa har ya koma ya daina inna lillahi wa inna ilaihir raji'un ai ya mutu inji wani daga gefe [7:45PM, 12/7/2017] ‪+234 806 803 7117‬: 🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊 *DANGIN SA* 🕊🕊🕊🕊🕊 🥀🥀 By Mmn Walida nd Walid(mrs aliyu) 🎁 *nasibi writers association*🎁 *we shine with the smile of our readers so keep smiling* ☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺ Page :31🌹 Salma tana zaune ainda ya tafi ya barta, gaskiya dole ne in bar musu gidan su, ta faɗa a ranta, yau ɗinnan kuwa gwanda ko hotel ne ya kama min, kuma da na samu jirgin saudiyya in gudu ta faɗa tana ƙara gyara zaman ta a saman ƴar tabarmar da take zaune duk ta gaji hankali gabaɗaya a tashe yake sai kace sun ga wani kashi yadda sukai treating ɗin ta kamar ba musulmai, gaban ta ne ya yanke ya faɗi, "subhanallah" ta faɗa tare da dafe ƙirjin ta, cigaba yayi da faɗuwa inda ita kuma ta ci gaba da kwararo addu'o'i tana mai neman tsari da duk wani sharri da zai zo gareta Gafara gafara gafara kawai taji ana cewa duk da dai bata san abinda yake faruwa ba amma ta ɗago kanta don taga menene Mutum taga an shigo da shi an shige da shi ɗakin iya, tsayawa tayi tana tunanin lfy, kukan iya taji tare da kururuwa tana ƙwalawa sani kira, bata san lkcn da ta zabura tayi ɗakin iyar ba, bangaje mutane tayi ta yi har sai da taje kan sa, "innalillahi wa inna ilaihi raji'un" shine kawai abinda bakin ta yake faɗi Durƙusawa tayi kjsa da shi ta fara kuka cikkn nutsuwa, iya da ke kansa tana kururuwa ta ɗago don jin mutum a kusa da ita, tana ganin salma tayi kanta da duka da zagi "mayya daga zuwan ɗana kin lashe masa kurwa" ta dinga dukan ta tana zagin ta ko kaɗan salma batai yunƙurin hana ta ba don ita raɗaɗin da yake damunta a zuciyar ta ya fi ƙarfin dukan da iyar take mata, kuka kawai take yi tare da yin istigfari ga Allah ubangiji (swt) hjy tana gidan ta ta kuma jiyo hananiya da kururuwa tare da ƴen koke koke, hijabin ta kawai ta kuma ɗauko wa tayo waje, tana zuwa gidan ta tarar da mutuwar sani da kuma irin jibgar da iyar take yi salmar wanda babu wanda yai yunƙurin hana iyar da sauri taje ta janye salmar, "idan kika kashe fa" inji hjy "na kashe banza na kashe wofi ai nima kashe min ɗana tayi Allah ya isa tsakanina da ke shegiya" ta dinga bin salmar da zagi, ragiwar ƴaƴan iyar suma suka yooo chaaa wai sai sun dake ta ikon Allah ba shiri hjyr ta janye salmar zuwa gidan ta don taga alamar zasu iya yiwa salmar lahani in aka bar musu ita, gida ta wuce da ita direct, ta ɗauko panadol da ruwa ta ba don taji jikin nata zafi rau da shi oohhh Allah haka yake ikon sa ko da tasha sai tayi mata shimfiɗa don ta ɗan kwanta don a gaskiya tana buƙatar hutu don sai ta iya shiga wani hali ga halin da take ciki, har akayi wa sani sutura aka fita da shi salma tana kwance ita ba bacci take yi ba komai ba, hjy ta so ƴen uwan sanin su bar salmar tayi masa kallo na ƙarshe amma ƙiri ƙiri suka ce idan ta zo sai sun lahanta ta me yayi zafi inji hjy Salma ranar taga baƙin ciki ido da ido ta rasa abinda yake mata daɗi burin ta kawai gari ya waye ta kama hanyar garin su, ko da dai tana tunanin me zata cewa iyayen ta idan sun ganta da ciki amma hakan ita a ganin ta sai ya fi mata kwanciyar akan irin wulaƙan cin da take fuskanta a nan cikin dare nakuɗa ta kama salma, ta sha wahala sosai, hankalin hjy ba ƙaramin tashi yayi yadda taga salmar tana nunfashi sama sama gashi ta kasa nishin, ita hjy ba turanci balle larabci ita salma ba hausa ba, don haka sai communication yai wuya sosai a tsakanin su ga naƙuda ta zo da matsala sosai, ga dare babu abin hawa, addua kawai hjyr ta dinga tofawa tana ba salmar tana sha wuya sosai kafin daga bisani Allah ya sauke ta lfy gab da asuba, ta samu ɗanta namiji Shi kanshi ɗan a wahale ya zo don sai da aka watsa masa ruwa sannan yai kuka, hamdala hjy ta dinga yi, inda salma ba abinda take yi sai kuka, hjy ta haɗa mata ruwan wanka don ta ɗauraye jikin ta, hjy ta kama ta ta kai ta har banɗaki ta ɗauraye mata jikin ta sannan ta haɗa mata ruwan lipton me zafi tace mata ta sha, ta kuma haɗa ruwa ta wnke ɗan tsaf da shi ta ɗauko sabon zanin goyo ta naɗe shi a ciki ba abinda salmar take yi har yanzu illa shash sheƙar kuka barin ma idan ta kalli yaron, hjy sai ta ɗauka ko tausayin sa take ji shimfiɗa ta ƙara gyarawa salmar sannan tai mata umar nin ta kwanta, ita kuma ta ci gaba da kimtsa komai, salma kwanciya tayi ta tasa ɗan ta a gaban ta tana kallon sa wasu zafafa hawaye ne suke ta sintiri a idon ta, tausayin sa ne taf zuciyarta, ko ya rayuwar sa zata kasance ta tuna irin tattalin da sani yake yiwa cikin tun kafin ya zo amma wai yau ga shi ya zo amma kuma ba sani, ya za ayi ta iya tafiya da ɗan da babu uban sa, inda ma ace sanin yana da rai ne da ta tafi da shi, amma yanzu taje tace wa iyayen ta ɗan waye, waye zai yadda cewar ba shege bane zargin ta za a dinga yi, kuma yaron ya tashi a dinga yi masa kallon shege tunda babu wanda ya san uban sa, kuka ta kuma fashe w da shi, ta rasa mafita, ita baza ta iya zama a nan ba don ƙiri ƙiri mmn sani ta nuna mata ƙiyayya wanda har hakan yai sanadiyyar mutuwar mijinta, idan na tafi da kai bazan taɓa mantawa da wannan baƙin ciki ba, idan na tafi da kai shari'ar garin mu bazavta bari in rayu da kai ba, idan na tafi da kai har abada da tabo zaka tashi, rayuwarkar anan itace rufin asirin mu ni da kai, idan da rabon mu ƙara haɗuwa Alƙah ya sada mu da alkhairinsa ta faɗa idon ta taf da hawaye ta gama yanke shawarar abinda zatayi, ta kalli yaron ta kallo na ƙarshe ta sinbace shi a kai tare da yi masa addua, sannan ta tashi saɗaf saɗaf tayi waje ba tare da hjy taji ba ko da hjy ta tashi da asuba kasancewar ta ɗan kwanta bayan ta gama kafin asuba tayi, tai mamaki ganin ɗan jariri shi kaɗai sai ta ɗauka ko salmar ta shiga banɗaki ne, tai jiran har ta gaji don haka sai ta wuce ta duba ta, ba inda bata duba ba ba ita babu alamar ta har gari ya waye ana neman salma bata ba dalilin ta a haka suka sadauƙar da ta gudu, haka mutan gidan hjy suka haƙura da neman nata suka zubawa sarautar Allah ido hjy ce ta ɗauki ɗan jariri domin sada shi da *dangin sa* gidan iya ta shiga da ɗan jariri, iya tana zaune a falon ta ana ta cin naman salmar tana sha zagi wai dama shege ne ahi yasa ta gudu ta bar shi, shigowar hjy bai sa sunyi shiru, suka gaisa amma da ƙyar iyar take ansawa hjy ta ɗauki ɗan ta ɗora shi a cinyar iya, "ga abinda aka samu nan" wani wulli da iyar tayi da jaririn daba dan hjyr tayi sauri ta sa hannun ta ba da tuni jaririn ya sha ƙasa, "ya zaki ɗauki kazantar nan ta najasa ki ɗaura min kan tsabta taccen hannuna" ta faɗa tana goge hannun ta a ƙasa kamar ta taɓa kashi "haba iya me yayi miki idan iyayen shi kina ganin sun ɓata miki shi me yayi miki, ko ba komai kya tausaya masa mana ta yadda ya rasa iyayen sa lkc guda" Wata ƙanwar iyar ce tayi carab tace "ai mummunar ƙaddara gare shi duk wanda ya ɗauki yaron nan yai ta gamo da mummunar ƙaddara kenan tunda shi haka aka hallice shi da ita tun randa zaizo duniya ƙaddarar tasa ta fara nunawa" nan suka ɗauka haka ne kam babu shakka hjy tsayawa tayi tana kallon jahilci tsabarsa, tqna mamaki dama hannun ka yana ruɓewa ka yanke ka yar, shiru tayi sannan tace "to nidai ayi haƙuri atunda ita mahaifiyar shi ta gudu kinga ruƙon yaron nan ya dawo hannun ki a matsayinki na kakarsa" "uwar shi ma ta gudu saboda ƙaddarar da ke tattare da shi sai ki ɗauko shi ki ce uwar mu ce zata riƙe shi ke me yasa baki riƙe shi ba" inji wata ƴar iyar "rabu da ita bata san cewar haushin ta neke jiba, don sai yanzu na fahimta cewar babu munafiki sai buhari, don ba gashi ya turo marigayi da wannan karuwar ba, shi ya zauna ya lafe so yake yi idan ƙura ta lafa ya lallaɓo ya dawo ya tunkuɗa ɗana ga halaka ya haɗa shi da ajalin sa, Allah ya isa tsakanina da shi munafiki kawai annamimi, maci amana kawai" ta faɗa tana kuka abin nan da iyar tayi ba ƙaramin ɓata wa hjyr rai yayi ba tshi tayi tare da sauke ɗan a gefe tayi hanyar waje, "zo ki ɗauke dawo ki ɗauke don babu wanda zai ɗauki wannan mummunar ƙaddarar a cikin zuri'a ta" tana jin ban bamin iyar da muƙarraban ta na ta dawo ta ɗauki ɗan amma tayi burus da su bayan ta koma gida ta shige ɗakin ta tafara hidimar ta ,can zuwa anjima ta fara jin kukan jaririn tausayin sa ne ya kama ta ya fara jin yunwa kenan ta faɗa a ranta, ta ɗauka abin wasa ne amma ga mamakin ta sai taji har yaro ya doshi kusan minti talatin yana kuka normal kukan jarirai har yazo yana kuka kamar ana cutar da shi ne ba shiri hjy ta yayimo hijabin ta ta fice abin mamaki da takaici a tsakar rana a dandamar ƙasa ta ga karirin sabuwar haihuwa, guje taje ta ɗauko shi tana kuka wannan wane irin rashin imani ne dama zafin rana yake kuka, rungume shi tayi ta kara sakin wani sabon kukan tausaya wa yaron, ta juyo ta kalle su kowacce tana sha'anin ta "in Allah ya yarda sai yaron nan da kuka wulaƙanta ya zame muku inuwa" ta faɗa tana ficewa baƙaƙen maganganu ne suka raka hjy tana jin su tayi tafiyar ta sune basusan Allah ba amma ita tana da imani kuma tasan Allah koda ace yaron nan shege ne ai bai cancanci ayi masa haka ba amma dubi yadda mutanen nan suka wulaƙanta ta ɗan jaririn da bai ji ba bai gani ba, ta duba fuskar ɗan jaririn da tayi ja jajir saboda tsabar dukan da rana tayi masa "Allah ya raya min kai ka zama inuwa ga waɗanda suka wulaƙanta ka randa aka haife ka" ta faɗa tana goge ƴar ƙwallar da take fito mata saboda tausayin sa [7:45PM, 12/7/2017] ‪+234 806 803 7117‬: 🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊 *DANGIN SA* 🕊🕊🕊🕊🕊 🥀🥀 By Mmn Walida nd Walid(mrs aliyu) 🎁 *nasibi writers association*🎁 *we shine with the smile of our readers so keep smiling* ☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺ page :32🌹 haka hjy ta ci gaba kula da ɗan jaririn wanda ranar suna ta sama masa sunan ɗan autan ta daya rasu wato Aliyu, har gidan iya taje ta kaimata shi tare da faɗa mata sunan da ta sa masa, amma iyar sai ta bita da baƙaƙen maganganu, haka ta taso ta bar gidan zuciyarta duk ba daɗi satin aliyu uku da haihuwa buhari ya dawo, yai takaici tare da baƙin cikin abinya samu abokin sa, yai kuka kamar ba gobe, sannan ya tausaya wa aliyun ganin irin halin daya shiga tun randa zai zo duniya har gidan iyar ya shiga don yayi mata bayanin yadda abin yake amma iyar ta toshe kunne ta, ta rufe idon ta ta wanke shi soso da sabulu tai masa tas, ba shiri ya bar gidan ,ko da hjy taga yanayin da ya dawo tasan cewar bai samu yadda yake so ba don haka sai tayi shiru ko da kayan su sani su ka zo buhari sai daya kwashe duk wani kayan da ba na sanin bane sannan ya kaiwa iyar, amma iyar si ta zo tace wai sai dai abata kayan da buhari ya zo da su gabaɗaya, duk hjy ta nuna mata waɗanda suka ɗauka, kayan jarirai ne kawai, sai hotunan sanin da salmar waɗan da suka ɗauka tare don a ajiye wa yaron ko da nan gaba zai tashi sai ya ga iyayen sa Ganin irin kayan jariran da suke wajen ba ƙanana bane ga uban yawa ya sa iyar nan fa ta hau bala'i ai ɗan ta ne ya siya kuma basu da gadon don haka sai an bata, buhari ne ya rufe ido yai mata tas hjy bata tanka masa ba don ita ma iyar ta kaita bango me zatayi da kayan jarirai ba mamaki so take yi ta karɓa ta siyar, hatta kayan salmar an ba iyar amma wai kayan da za a sawa ɗan jaririn shine tazo tana tada jijiyoyin wuya sai an bata, ran hjy ya ɓaci sosai, sai ta ƙyale buhari yai maganin ta, da iyar taga baza ta samu ba sai ta haƙura ta fice tana Allah ya isa wai sun ci haram haka hjy ta ci gaba da kula da ɗan marayan ɗan ta wanda buhari yai rawar gani sosai wajen tallafawa yaron har ragon sun sai da ya siyo aka yanka masa, duk da dai ragowar ƴaƴan hjyr musammam ma matan basu so hjyr ta ɗauki aliyu ba amma babu yadda suka iya tun da hjyr ta dage aliyu ya taso da kuzarin sa idan ka ganshi, sai ka rantse nonon uwarsa yake sha yai shar da shi ga kyau kullum ƙara fitowa yake kamar su ɗaya da mahaifiyar sa, kamar tayi kaki ta tofar, wannan abun ne yake ƙara tunzura iyar take cewa yaron ya gado maitar uwar sa aliyu yana shekara ɗaya da rabi, baba wato buhari kenan yai aure ya auro mama halima daga bauchi, Allah ya haɗa shi da mace ta gari, tana taimakawa hjy kula da aliyu sosai, ta so ɗan sosai da sosai, bata daɗe ba ta samu ciki, ko da lkcn haihuwa tayi Allah ya sauke ta lfy ta haifi ɗan ta namiji wanda yaci sunan bbn buhari wato ahmad amma ance masa tijjani Rayuwa me daɗi suke ciki da buhari da iyalen sa babu abinda yake rabawa tsakanin aliyu da tijjanin komai ɗaya yake mu babu bambanci wannan abun yana farantawa hjy rai sosai don duk wanda ya kula da ɗan wani Allah zai kular masa da nasa lkcn da tijjani ya isa yaye sai hjy ta haɗa su da aliyu ta riƙe ita kuma haleema a lkcn tana laulayin cikin ta na biyu don haka sai kawai ta ji da kanta, ko da lkcn haihuwa yayi sai halima ta roƙi alfarma awajen baba buhari na taje bauchi ta haihu be musa ba amma yace mata bazata tafi da su aliyu ba, ba haka ta so ba amma ba yadda ta iya ranar wata jumma'a suka kama hanyar bauchi tare da buharin don ya kaita, tafiyar da badu kuma dawowa ba, don kuwa a hanya suka haɗu da haɗarin da yayi sakamakon rasa rayuwar su sai da suka kwana biyar sannan hjy ta samu lbr ba shiri ta kama hanyar bauchin hankali a tashe, ta je ta tarar da wannan tashin hankalin, tun ran da suka rasu aka so faɗa mata amma kasancewar ba ɗan aike ya sa bata ji da wuri ba haka hjy ta ci gaba da kula da ƴen marayun ƴaƴan ta har guda biyu, gwanda tj shi yakan samu taimako daga ɓangaren mmn sa ko ƴen uwan uban sa, shi kuwa aliyu sai abinda hjy ta samu tayi masa rayuwa taci gaba da tafiya, Hjy tana kula da ƴen marayin ƴaƴan ta, don ta samu rufun asirin ta sai ta fara sai da alala da manja don kawai ta smu ɗan abun da zasu dinga kau da matsalolin yau da kullum tj da aliyu suka taso tare tun suna ƙanana suke kiran junan su da ɗan uwa, da wuya kaji sun ambaci sunayen su, shaƙuwa ce aosai tsakanin su, baka taɓa jin tsakanin su ko hjy haka take ganin su ta bar su aliyu ya taso mara son magana, in kaga hirar sa da dariya to ka tabbatar da hjyr sa ce ko kuma ɗan uwan sa, wannan dalilin ne yasa baya shiga mutane sosai babu yadda hjy batai ba na ya dinga zuwa yana gaida iya amma da kyar yake zuwa tabbas tasan iyar ce take zagin amma kuma ya zata yi jikan ta ne ta zama dolen sa ganin hakan ne yasa idan hjy zatayi alala aliyu ne me kai markaɗe gidan iya, kuma kullum yaje da zagin da zai sha wajen iyar kafin tayi masa markaɗe takan zage masa uwa tas, wai ta yada shi ta tafi yawon karuwanci, yakanyi mamaki wacece wannan uwar tasa kuma meye ya haɗa ta da iyar haka da har ta tsane ta kuma tsanar ta shafe haka kamar kullum yau ma hjy ta aiki aliyu ya kai markaɗe yana fitowa daga gidan sai yaci karo da wani ɗan maƙocinsu bala da ƙanin sa "alin hjy ina zaka" bala ya tambaya "zan shiga gidan iya in kai markaɗe ne" "iya bala'i zaka ce, kai baka gajiya kullum ka shiga gidan matar na sai ta zage ka, kuma ka kasa faɗawa hjy ta dai na aiken ka" murmushi aliyun yayi be ce komai ba "kawo ina habu ƙanina ya kai yau ka huta da zagi" kamar aliyu ya ƙi amma sai ya ba habun ganin cewar ai markaɗe ne kawai "zo muje ka raka ni wani wuri" inji bala ya faɗa yana jan hannun aliyu "zan taya hjy aikin alalan ta" "ai ba daɗewa zamuyi ba zan koya wa wani yaro hankali ne" ya faɗa yana jan hannu aliyu wanda shi kuma ya bishi zingwi zingwi ba tare da ya sake yi masa musu ba sun ɗan yi tafiya sai ya ga balan ya tsaya ya laɓe a ƙofar wani gida shima sai ya biye masa, wani yaro ne ya fito daga wani gida dake ƙasan layin, ko da yaron ya matso kusa da su sai bala ya ɗauko wani dutse ya jefi yaron da shi sannan ya ruga a guje, shi kuma aliyu sai ya tsaya yana kallon ikon Allah ko da ya ga jini a goshi yaron ga kuma mutane sun fara taruwa sai shima ya ruga a gujen, yana jin wani yana cewa alin hjy ne ya jefe shi gashi can yana gudu shidai tun daya samu ya tsere kawai sai yayi filin ƙwallo don yasan dole za a je gidan su neman shi, to idan suka je basu ganshi ba ai dole su haƙura ya faɗa, sai bayan la'asar sannan ya kama hanyar gida yasan yanzu ƙurar ta lafa ya faɗa aranshi yasan yau sai hjy tayi masa faɗan zuwa yawo ya faɗa yana kama hanya yana shawo kwanar gidan nasu yaga ƙofar gidan cike daƙam da mata da yara sai zage zage suke yi, ko da ya lura sosai sai yaga ƴaƴan hjy ne sai mutan gidan iya da ita kanta iyar to me ya faru ya faɗa ko da idon su ya kai kanshi da gudu aka je aka kamo shi kamar wanda yayi sata kowa yana masa tofin Allah tsine, babbar ƴar hjy wato hauwa itace taiyi masa mari a dukkan kumatun sa guda huɗu ƙwarara nan suka hau dukan sa wai duk abinda uwarsu tayi masa sakayyar da zai mata kenan, gaba ki ɗaya duk cikon taron wurin nan daga me dukan shi sai me zagin sa, shi ko kaɗan be ma san abin da yayi ba zagin sa da suka dingayi na tsintacciyar mage itace ta fi ƙona masa rai, duk cikin gurin nan babu me ƙaunar sa, to me yayi musu tabbas tun taso war sa yasan shi ba irin su don shi kana ganin sa kaga balaraben asali fari ne kyakkyawan gaske ga gashi irin na larabawa, ga baƙi ga kyau da sheƙi don ma baya samun kulawar da ta dace shi tun tasowar sa yake fuskantar kyara da tsangwama su kansu ƴaƴan hjyr a gaban idon ta ne suke nuna suna sonsa amma da babu ita a wuri shike nan shi tashi ta kaɗe, ya rasa me yayi musu me mahaifiyar shi tayi musu me yasa suka tsane shi haka, shi bama sanin mahaifiyar tashin yayi ba amma kullum sai ya sha zagi da tsinuwa sabida ita wai me mahaifiyar shi tayi ne haka da muni da har abin yanzu ya dawo kansa duk wannan dukan da suke yi masa da zagin nan idon ƙamas yake ba hawaye, sai dai zuciyar sa da ke bugawa tana wani karta masa kamar ana soka masa allura acikin ta, ƙirjin sa kawai ya kama tare da tsugunnawa ƙasa ganin halin da yake ciki be sa sun fasa zagin sa ba sai ci gaba da yi masa gorin hjyr su tayi masa shi kuma da yake tsintacciyar mage ne bata mage sai ya saka mata da wannan Iya ce ta ɗauka kun manta yadda uwar sa ta kashe min ɗan ran da ya dawo, haka ne iya uwar sa ta lashe kurwar sani don kince ba ki yadda da auren su ba, nan suka fara caccakar mahaifiyata tare da bin ta da munanan addua kun san ai munmunar ƙaddara ce take bibiyar sa tun haihuwar sa me zai hana duk wanda yake tare da ta shafe shi, inji iya to wallahi ƙaryar ka mummunar ƙaddara ka baza ta faɗa akan uwar mu shekara goma sha uku hjyr mu tana ta ɗawainiya da kai uwar da ta haifeka ma tun da ta yar da kai ta gudu bata kuma waiwayar ka ba saboda ƙaddarar ka to wallahi tun wuri ka kama gabanka kasan inda dare yi ma don babu abinda ya haɗa mu da kai taimako ne sai ka jefa mana uwa cikin bala'i to wai wacece mahaifiyata me ya haɗa ta iya da har ta kashe mata ɗa ina kuma hjy tayi me yasame ta ya faɗa a ransa gaskiya doƙe ya bar gidan nan ya bar mutanen tun da sun fito ƙiri ƙiri sun nuna masa basa ƙaunar sa kuma yana gudun kar munmunar ƙaddarar sa ta shafi hjyrsa macen da tafi kowa son sa da tausaya masa hjy ina kika shige nedon yasan inda tana nan basu isa suyi masa wannan cin kashin ba [7:45PM, 12/7/2017] ‪+234 806 803 7117‬: 🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊 *DANGIN SA* 🕊🕊🕊🕊🕊 🥀🥀 By Mmn Walida nd Walid(mrs aliyu) 🎁 *nasibi writers association*🎁 *we shine with the smile of our readers so keep smiling* ☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺ *wannan page ɗin naku readers ɗin DANGIN SA na sadaukar da shi kacokam ɗinsa gare ku* 😁😁😁😁 page :33🌹 Gajiya sukayi da zazzaga masa bala'in sannan suka kama hanya ko ina zasu oh, na dai ji hauwa tana cewa ku zo muje muga uwar tamu mu ƙyale wannan tsintacciyar magen, Kafin kace me duk an watse an barni a durƙushe riƙe da ƙirjina wanda zuciyata take bugawa kamar zata tsaga ƙashin ribs ɗina ta fito tashi nayi don dole ne inje inji me ya samu hjyr, yana shiga gidan a tsakar gida ya tarar da tj yana ta sharɓar kukan sada sauri ya ƙaras kusa da ɗan uwan nasa "ɗan uwa me ya same ka" ya tambaya yana dafa shi, jin muryar aliyu yasa tj ɗago da kansa tare da kallon aliyun "ɗan uwa me su aunty hauwa suka yi maka" ya tambaye ni "babu abinda suka yi min, ina hjyr take" "ƴen sanda sunzo sun tafi da ita wai ka fasa wa wani kai" aliyu be sain lkcn da yayi baya yai zaman daɓaro ba, oho sai yanzu ya fahimci dalilin daya sa su aunty hauwa yi masa haka, wai an kama hjy, to ai shi yayi ba ya kalli tj wanda har yanzu yake shash sheƙar kukan sa "wane police station aka kai ta" "nima ban sani ba, amma tace idan ka dawo ka jira ta kar ka fita" gyaɗa kai kawai nayi wato koda da tana cikin wannan halin amma ta damu da shi wayyo hjy wallahi bani nayi ba, kuka nake son yi sosai amma na kasa don idona a soye yake, sai zuciyata da ke ta bugawa da ƙarfi da kuma sauri kamar nayi gudu haka muka zauna zaman jiran gawon shanu, hjy sai da akayi magariba sannan sai gata da ƴaƴan ta, tana ganina ta yo kaina tare da tambayar "kaci abinci kuwa" gyaɗa mata kai kawai nayi duk da dai banci komai ba amma ko kaɗan bana ji yunwa "ya naji jikin ka zafi baka da lfy ne" ta kuma tambaya "wallahi hjy bani na jefe shi bala ne" "haba alina ko ba wanda zai shede ka ni zan shaide ka nasan ba kai kayi, ka kwantar da hankalin ka ba abinda akai min asibiti kawai na kai yaron" ta faɗa tana ƙara jawo ni jikin ta, wanda ni kƴma na lefe nayi luf da ni, gaskiya ina ƙaunar matar nan har cikin rai na ƙiri ƙiri ƴaƴan ta suka nuna ya kamata tayi min faɗa nan ta hau su da faɗan babu ruwan su, ba yadda suka iya haka suka haƙura sai dai saƙon harara da suka dinga aiko min da shi Sai da na kwanta jinya har na kwana uku kasancewar ƙirjin nawa ya saukar min da zazzaɓi me zafi, tare da ciwon kai hjy ta ɗauka zazzaɓin ne kawai don haka sai tayi ta dura min maganin malaria aikuwa cikin ikon Allah na ɗan samu sauƙi don ita ma zuciyar ta ɗan rage dukan da take min, ko da naga na ɗan warwaresai na shirya barin gidan, don gwanda in bar gidan nan kar mummunar ƙaddara ta ta shafi hjy da tj mutanen da suke ƙaunata da safe bayan na gama komai nayi sallama da hjy akan na tafi in gaida iya, hjy tai murna har tana samin albarka, ina kallon hjy ina jin zuciya ba daɗi idan na tune cewar baza ta kuma ganina ba naira hamsin ce kawai a aljihuna, tun da na fita nake gararan ba na in shiga nan in fita nan har dare yayi min sannan na samu mkrt almajirai na lafe a cikin su nai bacci na duk da ba wani baccin kirki nayi ba ni da saba bacci a lafiyayyar katifa amma wai yau nine kwance a dandamaryar ƙasa, hana kaina kuka nayi gwanda inyi wannan rayuwar da inyi rayuwar jin daɗi bayan hjy kullum zata dinga fuskantar ƙalu bale saboda ƙaddara ta haka har bacci ya kwashe ni ina tunanina kashegari da sassafe na tashi na kama gabana tun kafin su fahinci cewar ni ba a cikin su nake ba, haka na dinga yawo kwararo kwararo inna gaji in samu inuwa in lafe inna huta in ci gaba da tafiya inna ji yunwa in tsaya inyi bara har sai na ƙoshi sannan in ci gaba haka na ci gaba da rayuwa ta har na kwashe wata shida ni ba almajiri ba ni ba ɗa ba in kin ganni a lkcn baza kice nine alin hjy ba don na canza sosai, acikin yawace yawacen nawa ne na haɗu da wani almajiri me suna shapiu, ɗan katsina ne bbn shi ya kawo shi almajiranci amma da malam ya ishe shi da duka sai shima ya tsere, shine muke gararan bar tare shapiu ya girme ni sosai don haka ya fini wayo nine me barar shi kuma yana zaune sai dai in samo in kawo mana sannan muci tare rannan yawon mu ya kaimu ƴen kaba kasuwar kayan miya, ana ta loda kayan miya cikin motoci suna fita da shi zuwa garuruwa, abin yabi sha'awa nan nan nima na shiga loda kaya cikin mota, ko da muka gama sai aka bani naira 100 wannan kuɗin da aka bani ba ƙaramin daɗin su naji ba, sai na fara loda kaya a duk motar da tazo domin lodi ina samun kuɗi shi kuma shapiu ba abinda yake daga yaje wacce inuwar ya zauna sai ya je ya nemi wannan majalisar ya zauna ayi hira da shi nine me neman kuɗin in kaga ya nemi ni to yaki yunwa haka zaizo yana min ƴar murya ni kuma bana iya hana shi ganin kamar shi kaɗai ne ya sanni don haka ina yi masa kallon ɗan uwana, idan kuwa na bashi bana kuma ganin shi sai ya ƙara jin wata yunwar watan mu uku a kasuwar ƴen kaba shapiu ya kawo shawarar mu tafi lagos wai anfi samun kuɗi a can banyi wata wata ba muka kama hanyar lagos a cikin wata motar kayan miya, tafiyar da ta canza min rayuwata tafiyar da ta maidani abinda nake yanzu. ayi hakuri da wannan yau na tashi ɗan jariri na walid ba lfy don Allah ku sa a addua 🙏🏻 [7:45PM, 12/7/2017] ‪+234 806 803 7117‬: 🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊 *DANGIN SA* 🕊🕊🕊🕊🕊 🥀🥀 By Mmn Walida nd Walid(mrs aliyu) 🎁 *nasibi writers association*🎁 *we shine with the smile of our readers so keep smiling* ☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺ *ga gode sosai da adduar ku gare ɗana ya ku masoyan dangin sa Allah ya barmu tare ya samu sauki Allah ya saka* Page:34🌹 Hjy ce zaune a fali ta zuba uban tagumi tana tunanin rayuwa, yanzu aliyu a doshi shekara da ɓata ba shi babu lbrn sa, ta tuna lkcn da ya ɓata da taga har dare be dawo ba kuma tasan be saba yawo ta shiga neman sa Babu inda basu ba shi ba ita da tj, inda tj ɗin ba abinda yake yi in banda kukan ɗan uwansa itama hjyr daurewa kawai take yi daga ƙarshe suka biya gidan iyacigiyar sa duk da hjyr tasan bazai taɓa zama a gidan ba amma dai ance in kana neman raƙumin ka ko cikin tandu sai ka duba nan iya ta kwashe lbrn abinda ƴƴan hjyr sukayi wa aliyun randa aka kulle ta police station tas ta faɗa wa hjyr, wai hjyr tana riƙe da shege bayan ƴaƴan da ta haifa basa son sa Hjy rasa bakin magana tayi haka ta dawo gida jikin ta a sanyaye, a daren har kuka tayi tai sallah sosai ta roƙo Allah ya kare mata shi duk inda yake, kashegari ta kira ƴaƴan nata bayan sun zo ta wankesu tas da soso da sabulu sannan tai musu albishirin aliyun ya gudu don haka sai kawaccen su hankalin ta ya kwanta haƙuri suka fara bawa hjyr nasiha tai musu sannan tace su kuma san da cewar duk wani abinda ya samu yaronnan mara kyau su san da cewar da kamashon su a ciki kowacce sai jikinta yai sanyi bayan hjyr ta gama yi musu kuma ta patattake su, haka ta zauna ta dinga bin aliyu da addua kullum bata fasawa kuma bata mantawa, **************** mun sauka lfy a garin *yanki* inji mazauna can, directly kasuwar idi yaraba muka wuce acan muka sauka na fara harkar dako, to rayuwar a lagos ba kamar kano bane, komai da sauƙi, don haka ni da shapiu kowa tasa ta fish she shi mukeyi Wasu ƴen area boys yake bi babu yadda banyi da shi akan mu nemi abinda ya kawo mu wato bugun abuja amma ƙiri ƙiri sai ya nuna min shi ba sune a gaban sa ba babu yadda na iya shi haka na ƙyale shi, tun yana ɗan zuwa harbya koma ma sai in shafe qata bangan shi ba, a haka tarayyar mu da shapiu ta watse Aikin da nakeyi na ɗaukar kaya sai kai kaya wurare ba ƙaramin samun kuɗi nake yiba kuma bayan abinci ba abinda nake siya tarawa kawai nakeyi don inyi wa hjyta siyayya yau kusan watana bakwai a lagos kuma ba laifi na waye sosai na san gari kuma na san harka kama kuɗi nake yi dai dai aikina, akwai wani wai shi umar tare muke aikin mu da shi shima ɗan kano ne amma ɗan kurna da iyalen sa akano ina son zama da umar sosai ko ba komai idan yana hirar iyalin sa sai inji kamar ina gida, rannan katsaham sai gashi wai gida zashi yayi kewar iyalinsa, kawai nima sai naji hjy ta faɗo min rai, gaskiya ban kyauta yau kusan shekara ɗaya kenan da wani abin da guduwata amma ban taɓa leƙa ta ba kuma nasan tabbas hankalinta ba a kwance yake ba duk dani ma kullum suna raina ita da tj wanda wani lkcn tsabar tunanin su take sawa inji zuciyata na buga min tare da min wani azababben ciwo gaskiya dole ne inje inga hjyta na faɗa araina Umar na samu na faɗa masa nima ina da ra'ayin zuwa kanon yai murna tare da min nasihar in dinga kula da iyayena barin idan basu da hali sosai kuɗin da hannuna na haɗa muka tafi kasuwa nida umar, siyayya sosai mukayi, buhun taliyar nan irin ta damage na campany guda biyu, sai jan wake na san hjy ta na son sa, akwai wata madara da ake siyar wa daɗi gare ta, da bourntiva ɗinta a haɗe kawai sugar zaka sa sai ka haɗa shayi,botikin penti biyu na siyo sannan na samu gwangwani manya manya na madara na juye su a ciki, su hjy su sha shayi mu more, sai kayan gwanjo masu kyau da sai wa tj, ita kuma hjy na sai masa lesis masu kyau guda uku marasa nauyi muka kamo hanyar kano, a hanya ne na dinga ba umar lbrin abinda na sani game da rayuwata da dalilin guduwata, ya tausaya min sosai daga nan bai kuma cewa komai ba mun tsaya a hanya muka sai doya da manja, tj kawai na hango don masoyin doya ne, a kura muka tsaya muka sai shinkafa ƴar hausa me kyau, ta dafawa da ta tuwo sai gero, sannan muka ƙaraso cikin garin kano munyi siyayya kamar ba gobe barin ma niduk abinda na gani sai na siya, don haka muna sauka kano muka ɗau akori kura sai kurna gidan umar muka sauka don nace masa bazan je gidan hjy ba sai dai in masa kwatance kasancewar da safe muka sauka sai da muka huta sannan da yamma muka kama hanyar gidan hjy don so nakeyi a ranar in koma lagos ɗin taxi muka ɗauka aka loda mana kayan nawa har layin da za a shiga gidan hjy sannan muka sauka muka samu almajirai suka ɗau kayan, nai masa kwatancen gidan sosai sannan nabi bayan shi don in laɓe don ina son ganin hjyta sosai dubu biyar na bashi tare da wasiƙar kwantar mata da hankali tare da nuna mata inanan lfy wacce na rubutata tun a lagos, sai hotunana guda biya, a ƙofar gidan ya tsaya ya doka sallama hjyr ce da kanta ta fito sanye da hijabin ta tana nan yadda na barta Allah sarki hjyta na faɗa araina, sun daɗe suna magana tare da hjyr inda daga baya ya miƙa mata envelope ɗin da wasiƙar tawa da pics ɗin wa suke ciki Hjy tana karantawa tana hawaye ni kaina sai ta bani tausayii amma dole ne inyi haka in tashi don in gina kaina don kuwa bani da gata bani da me yi min don haka dole in san in da dare yayi min, sukayi sallama bayan ya sa an kwashe mata kayan an shigar mata da su ciki koda muka haɗu sai dinga min faɗan in koma hjy tayi kewa ta sosai tooo kawai nace masa mukayi sallama sanna na kama hanyar tashar sabon gari don komawa neman kuɗina na koma lagos na ci gaba da neman na kaina, duk wani burina yanzu akan hjy yake da tj, duk wani abu idan na samu sai in tura kano umar sai ya tura ƙaninsa ya kai musu, bama waya amma muna musayar wasiƙu musamman ma tj, duk abinda yake so in dai ya faɗa min sai na siya na aika masa ita kuma hjy babu komai a wasiƙar ta sai nasiha da adduar kullum in zama me gaskiya tare da neman halal kawai *************** hjy tana zaune tana girki taliya take dafa wa wacce taji kayan miya tare da nama, zuƙu zuƙu tana tunanin rayuwa yanzu komai sun fi ƙarfin sa in dai ta ɓangaren sutura ne da abinci to sai dai ta bawa wani, sallamar da aka doka ce ta katse mata tunanin ta, tashi tayi ta ɗan leƙa sai ta ci karo da nasiru ƙanin umar, ga kayan abincin nan buhu buhu a kusa da shi bayan sun gaisa ya bata kayan ya kama hanyar sa har kuɗi ta bashi amma ƙiri ƙiri ya ƙi karɓa, haka ta sa aka shigo mata da kayan nan ko waɗan da ya aiko musu da shi wancen watan bai ƙare ba ko rabi basu ci ba amma wai yau gashi yanzu ya kuma aiko musu da wani kamar bai san ciwon kuɗin sa ba shawara ce ta faɗo mata sai ta raba kayan biyu tasa yara suka ɗaukar mata rabi sai gidan iyababu abinda ba ta ɗibarwa iyar ba harda kuɗi dubu uku iya ganin ana ta shigo da kaya ɗakin ta yasa ta sakin bakin tana mamakin waye, ganin hjy ya sata ƙara mamaki har da ƴar fara'ar ta rabon da hjy taga fara'ar iya har ta manta bayan sun gaisa hjy tai wa iyar bayanin irin hidimar da aliyun yake musu sannan tace mata gashinan na raba kayan biyu na kawo miki rabi kema kici arziƙin jikan ki duk da dai kince ba jininki jininki bane amma kowa ya san jinin ki, don haka gashi kema kici arziƙin jikan ki hjy ta ɗauka iyar zatai bala'in ta da ta saba amma ga mamakin ta sai taji iyar tana bin aliyun da adduar Allah ya kare shi duk inda yake , hjyr sai ta ɓoye mamakin ta tare da ansawa iyar da amin sukayi sallama a mutunce hjyr ta kama hanyar gida cike da mamakin canzawar da iyar tayi [7:45PM, 12/7/2017] ‪+234 806 803 7117‬: 🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊 *DANGIN SA* 🕊🕊🕊🕊🕊 🥀🥀 By Mmn Walida nd Walid(mrs aliyu) 🎁 *nasibi writers association*🎁 *we shine with the smile of our readers so keep smiling* ☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺U☺☺☺☺☺☺☺ page:36🌹 Haka na ci gaba da neman kuɗi tare da turawa hjy duk wani kuɗin daya zo hannuna, ban damu ba idan na zauna banni da ko sisi in dai na tabbatar da cewar gidan hjy akwai abinci to bazan damu ba Shekara ta biyu a idi yaraba sannan Allah ya haɗa ni da wani bayarabe wai shi balogun, yakan zo kasuwar mu, a haka shaƙuwa ta shiga tsakanin mu, ko da muka shaku sosai sai ya yi min tayin wai in zo in fara aiki da shi a deport, ban wani dogon tunanin ba na bishi a lkcn umar yana kano don haka babu wanda inda na koma Aiki a deport yana wuya amma kuma samun kuɗin da ake yi a can bama za a haɗa da idi yaraba ba, don haka kan a ce wannan na tara kuɗi ba kaɗan ba Watana uku a deport na tara kuɗin da ni kaina ban san cewar zan same su ba, kuma har yanzu ban kuma neman umar ba, ranar wata talata ana saura sati biyu a fara azimi na shirya zuwa ganin umar don in aikawa da hjy kayan azimi, don in shaa Allah azimin bana hjy sai ta shana bayan mun gama aikin mu na shirya sai idi yaraba, umar yai murna sosai da ganina tare da faɗa min yadda hankalin hjy ya tashi da taji lbrin ya bar idi yaraban, nan ya faɗawa umar sana'ar da ya koma yi a deport, ɗin Umar ya jinjina wa aliyun yaro ne ɗan ƙarami amma Allah ya bashi zuciyar nema, komai wahala yanzu me ya kai aikin deport wahala, akwai samun kuɗi amma akwai wahala kuma, da kaya sun zo daga waje ko cikin dare ne dole ku fito ku kwashe tare da loda su a cikin motacin da zasu kai garuruwa, haka in kaya suka tashi a fitar da su daga nan, nan masai sun kwashe sun loda sai ayi kusan sati a kan jirgi ɗaya ana kwashe odar daya yo, ya danganta da irin girman jirgin amma wai ita wannan sana'ar ɗan ƙaramin yaron nan yake yi gaskiya Allah ya bashi zuciya Kasuwa ya rakani ni kaina bansan irin ɓarnar kuɗin da nayiwa hjyta ba amma gaskiya kaya na siya mata kamar za a buɗe wani ƙaramin kanti, shi kanshi umar ɗin sai dana yi masa siyayyan kayan abinci sannan na haɗa don turawa kano amma sai umar yace in barshi kawai zai kai mana dama shima yana son idan ya samu kuɗi yai siyayyar kayan abinci zai je gida yayi azimi acan amma yanzu tunda na taimake shi gwanda kawai ya gudu naji daɗi sosai ganin umar zaije kano da kanshi, na bashi kuɗi wanda zai ƙrasawa hjy siyayyar ta acan, irin su ƙwai, dankalin turawa gero, da dai sauran abinda baza siya anan ba mukai sallamr da niyyar bayan sallah idan ya dawo zan shigo, shi kuma umar ya samu mota guda ya loda kayan na sai kano, direct gidan hjy ya fara zuwa ya sauke mata kayan da ya zo mata su, hjy kasa shiru tayi don duk ta tsorata da irin iyayen kayan da umar ya jibge mata tare da bata kuɗi har dubu ɗari "umar ni kuwa yaron nan yanzu sana'ar me yake yi"ta tambaya, umar yai mata bayani irin aikin da aliyun yake yi da kuma wahalar da ke tattare da aikin dukda dai hjy ta tausaya wa aliyun amma hakan bai hana ta tambayar umar ɗin ba "yanzu kana tunani zai iya samun wannan dukiyar" "kai hjy abinda yafi haka a sai ya samu" ya bata ansa sai da umar ya kwantar w da hjy hankali akan aliyu sannan shima ya kama hanyar gidan shi cike da siyayyar da aliyun yayi masa wanda zai ishe shi da iyalen sa har a gama azimi hjy kamar yadda ta saba wannan karon si ta raba shi kashi uku don gaskiya kayan abincin ka kaɗan bane shi kanshi buhun shinkafa sai da ya aiko mata da buhu takwas banda kwalayen taliya, buhu biyu ta aikawa da iya tare da ragowar kayan abincin da aliyu ya aiko mata sannan ta aika wa da ƴaƴanta kashi ɗayar ita kuma ta ajiye kashi ɗaya, da daddare iya da kanta ta shigo don yin godiya inda hjyr tace mata ai nima arziƙinki nake ci, ta faɗa tun da dai duk abuna jikan ki, iya sai washe baki tare da faɗin haka ne iya takanas ta gayyato ƴaƴanta wai suzo su ga abinda jikanta ya aiko mata, kowa ya tamayi wane jikan idan iyar tace aliyu sai kaji anacewa iya dama kina da jika aliyu ne, sai kaga iya tana zazzare ido ba damar ansawa ita kanta hjyr sai da ta gorantawa ƴaƴan ta da suka zo mata godiyar kayan da ta aika musu, tace to me mummunar ƙaddara ce ya aiko min sai jikin kowacce yayi sanyi, sai yanzu suke danasanin abinda sukai yi wa bawan Allahn nan da sun san haka Allah zai buɗa masa cikin ɗan kanƙanin, duk sai kunya ta kama su lallai basu kyauta ba ************** haka aliyu ya cigaba da neman sa , ba dare ba rana kusan duk dwport ɗinnan an san shi saboda kwazon sa da kuma aiki tsakani da Allah don haka kafin kace me, har ya taka matsayin da bai taɓa tunani zuwa nan kusa ba *************** *bayan shekara biyar* yanzu aliyu ya zama babba kuma me faɗa aji a deport ɗinnan ya tara kuɗi ba kaɗan duk wannan abinda ya keyi bai sa shi mantawa da hjyr sa ba yanzu shi ba yaro bane, yara gare shi kusan duk wani jirgi da zai shigo nigeria aliyu ya san da zuwan sa sannan yaran sa ne masƴ aikin sauke kaya, duk da ƙanƙantar shekarun sa hakan baisa waɗanda ke ƙasan sun raina shi ba, don duk girman ba zai ɗauki raini daga gare ka don kawai ka girme shi, sannan shi mutum ne da baya son son jiki aiki kawai, ko kayi ko kuma ka nemi wani ubangidan hakan ne yasa yaran sa sukai fice, aikin sa yake da biyan buƙata ba tare da ɓata lkc ba wannan dalilin ne ya sa aliyun yai fice kuma ya zaman yana ɗaya daga cikin abokanan harkar tasu ya kasance shine babba, duk da ƙanƙantar shekarun sa akwai wani alh tahir bala ɗan siyasa ne kuma ya kasance yana da jiragen ruwan kuma companyn aliyu ne suke kwashe masa kaya indai jiragen sa sun ƙaraso ko da lkcn zaɓe ya zo sai ya nemi aliyun da ya bashi aron kuɗi domin yin canfen amma sai aliyun yai using wannan oppurtunity ɗin sai yace wa alh tahir bala ɗin ya sai da masa da jirgin sa guda ɗaya, alh tahir ɗin yai ta faɗa tare da banbami sannan yai gaba, ko da yaje ta ƙure masa haka ya dawo dolen sa ya siyarwa da aliyun jurginsa guda ɗaya don kawaibya rabar da kuɗin ga mutane don ya samu kujera wannan jirgin da aliyu shine yai asalin silar arziƙin aliyun inda da wannan jirgin ya mallaki jirage masu yawa da girman gaske, don kuwa ahalin yanzu ba inda jiragen sa basa zuwa ba don ɗauko kaya ko kuma kai kaya wannan dalilin ne yasa shi fara fantamawa, ba ma shi kaɗai ba hatta hjy yanzu sai dai tayi kyauta ba ita kaɗai dai dai da ƴaƴanta yanzu sun zama wasu har iya itama ba a barta abaya ba, har bawa mutane labari take yi wai jikan ta ne wanda hjy ta riƙe saboda ɗan saɓanin da suka samu da mahaifiyarsadon Allah kunji faa🤔🤔 aliyu ya kai hjy hajj da umma ba sau ɗaya ba inda yanzu umar ya bar lagos ya koma kano yana kula da dukiyar aliyu da ke kano don yanzu sun zama ƴen uwa duk abinda ya faru a gidan umar hjy tana zuwa har ƴa gare umar me sunan hjy saboda tsabar jin daɗin zaman tare, tj ma yanzu sai fantamar sa yake yi ya zama ɗan gaye karatun sa kawai yake yi babu kama hannun yaro aliyu ne ya siyawa hjy gida dan karere a unguwar sharada sannan ya sa suka tashi suak tare acan inda aka sha shagali babu kama hannun yaro sai da hjy ta koma sharaɗa sannan aliyu ya zo ta ganshi da farko bata gane ba amma kuma daga baya sai ta gano shi don yanzu ya zama aliyu ɗan balarabiya fari tas da shi ga kyau ga cikar zati an sha ƴen koke z kafin daga bisani aka fara hirar yaushe gamo aliyu ya bata lbrn irin gwagwarmayar daya sha da irin wahalar daya sha amma da yake ɗan halak ne sam bai ambato mata irin cin fuskar da ƴaƴanta sukai masa ba hjy har kunyar sa take ji amma ta kasa cewa komai don yanzu babu abinda bai yi ƴaƴanta ba babu wacce be kai hajji ba hjy ce ta tashi taje ta ɗauko masa wata ƴar jaka ta bashi buɗewa yayi ya ga wasu hotuna ne, nan hajiya ta zayyano masa tarihin rayuwar sa da alaƙar da ta haɗa da iya da yadda mahaifiyar sa ta tafi ranar da ji yayi duniyar gabaki ɗayan ta tayi masa zafi ya rasa abinda yake masa daɗi ya ji ya tsani iyar da duk wani wanda ya shefeta har da ita mahaifiyar tashin da ta tafi ta barshi acikin tsumma bayan tasan wace irin rayuwa zaiyi ba zuciyar shi ce tavfara wannan bugawar da take yi na rashin saiti ba abinda take masa sai, ba abinda yake ji sai jiri da ganin dishi dishi yanajin hjy tana bashi bakin wai ya haƙura ya rungumi *dangin sa* ba bu abinda yake yi daya wuce gyaɗa kai kamar yana fahimta tashi yayi yace hjy bari inje sai anjima, to kawai tace yai hanyar waje tj ne ya bishi hjy ta kira shi tace mai ya ƙyale aliyun har sai ya sauko, mota kawai ya shiga ya sa driver ɗinshi ya kaishi hotel ɗin daya sauka don yana buƙatar zama shi kaɗai ko ya samu yayi tunani kwanan shi uku a rufe a ɗakin daya sauka babu abinda yakeyi banda kuka me yayi wa mahaifiyar shi da zata wurgar da ɗan data haifa ta gudu in iya ta ƙishi ita sai ta kishi kuma tun randa ta tafi bata kuma waiwayar sa ba, ya za ayi ya iya yafewa mutanen nan daga mahaifiyar tasa har iyar bayan a dalilin su ne yasa shi yin ƙuruciyar sa cikin,ƙunci, tsangwana da gori shi bai taɓa more wani abuwai kuruciya ba a wajen hjy da tj ne kawai yake samun sassauci babu ni babu su, ya faɗa da ƙarfi bugawar da zuciyar sa ke yi ga wani azababben ciwo da takeyi ne ya fara wuce ka'ida don yanzu numfashin sa ma da ƙyar ya ke iya fitar da shi ga zazzabi ya rufe shi ruf da ƙyar ya lalubi wayar sa ya kira pa ɗinsa akan ya zo ya kai shi asibiti yai masa kwatancen hotel ɗin da yake yana gama wa yaji kamar an caka masa wani abu a zuciyar sa tuni ya fara neman nunfashinsa wanda yake ji kamar ana jamasa numfashin kafin yace zai ɗauki intercom ɗin dakin ya kira reception ya sume [7:45PM, 12/7/2017] ‪+234 806 803 7117‬: 🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊 *DANGIN SA* 🕊🕊🕊🕊🕊 🥀🥀 By Mmn Walida nd Walid(mrs aliyu) 🎁 *nasibi writers association*🎁 *we shine with the smile of our readers so keep smiling* ☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺ *oppps hello danginsa fans nayi mistake last page 35 ne na manta nasa 36, so da fatan ba,za ku nemi 35 ba* *masoya dangin sa wannan shafin naku ne kacokam ɗin sa na gode da soyayya ku* *mun yi baƙi a grp ɗin danginsa duk ina yi muku barka da zuwa da fatan duk zamu ƙaru da juna, don Allah a dinga haƙuri da juna Allah yasa mu dace* Farkawa nayi na ganni a asibiti hannuna da ƙarin ruwa sai ƙirji na da yake ta faman min azaba, duka zuciyata take ta faman yi kamar zata fasa ƙirjina riƙe ƙirjin nawa nayi tare da anbaton sunan Allah, pA ɗina ne ya matso kusa dani "yallaɓai ka tashi bari in kira dr. ɗin" ya faɗa ban kula shi ba ya fita Can zuwa anjima sai gasu shi da dr. ɗin "sannu ya jikin, ina ne yake maka ciwo" inji likitan Ban iya magana ba iya kacin ƙirji na dana nuna masa "sanna" ya faɗa ataƙaice sannan ya ci gaba da rubutu a file ɗin da ke hannun sa "aliyu kana fama da ciwon zuciya ne wanda ya kai stage ɗin da dole sai anyi mak aiki a zuciyar taka, don haka ya kamata ka fara shirye shirye zuwa aikin da gaggawa" Ban iya magana ba sai pA ɗina ne ya masa magana inda likitan ya bada shawarar muje china, babu musu pA ɗina ya yadda ya fara yi mana shirye shiryen tafiya PA ɗina ya so in faɗa wa dangi na akan operation ɗin da zai min tun wannan ana magana ne tsakani life and death amma ƙiri ƙiri na hana shi ba yadda ya iya haka ya haɗa mana visa muka kama hanyar china mun sauka lfy directly muka kama hanyar asibitin kasancewar an san da zuwan mu yasa bamu wani sha wahala ba, sai kawai aka karɓe ni aka fara bani treatment kafin operation ɗin Alhamdulillah anyi operation lfy kuma ma shaa Allah ina samun sauƙi ba laifi, ko da jikin nawa ya ɗan fara warwarewa sai na turo pA ɗin nawa ya dawo nigeria don ya ci gaba da kular min da harkokina ni kuma ina jinya ta ****************** hjy ta tare a sabon gidan ta cike da sa a, a da tana jakara takan taimakawa iya idan aliyu ya aiko amma tunda ta tashi shi kenan iya rayuwa ta juya mata, ya kasance wata ran ma abincin da zata ci sai ya nemi gagararta, Nadama ce sosai ta saukar wa da iya tai nadamar abinda tayi wa salma mmn aliyu tai nadamara abinda tayi wa shi kan shi aliyun gashi yanzu ba ta san inda zata ganshi ba balle ta nemi shawarar sa, haka ta koma abar tausayi don duk ragowar ƴaƴan natan babu me tausaya mata in ma zata samu ta basu su so zasu yi haka rayuwa ta juya wa iya, ga hjy bata kusa balle ta faɗa mata halin da take ciki nayi jinyata na watstsake dr. ɗina dr juan ya kafa min sharuɗa akan in kula da zuciyata sosai in dena sa abinda zai dame don in samu in zauna ƙalau wannan dalilin ne yasani haɗa dangina da mahaifiyata na sa su kwandon shara na fitar da su daga cikin lissafina saboda duk lkcn dana tuna su sai naji zuciyata tana min ciwo, wannan dalilin ne yasa ni mantawa da lamarin su, wannan shine dalilin daya sa na shafe zancen dangina a zuciyata don ta zauna lfy *back to labarin* rungume mijina nayi ina jin tsantssar tausayinsa a raina, lallai ka ga rayuwa sosai "amma abu haidar baka ganin yafe musun shine dalilin da zai sa zuciyar ka ta zauna lfy" Ƙara jawoni jikin sa tare da kissing ɗina "habibti bana son ki shiga wannan maganar na riga na kulle zuciyata pls kar ki samin wani sabon ciwon" ya faɗa "to ina mahaifiyar ka take, baka ganin ya kamata ka neme ta" "in neme ta ince mata me, ni da ta wurgar da ni tun ina tsumma kina ganin akwai abinda zata min yanzu" "amma abu haidar baka ganin ...................." "shhhhhhh habibti bamu haɗu anan ba saboda musu ban baki labari na saboda kiyi min musu, na faɗa miki ne kawai don ki guje wa mutanen na so pls kar ki min haka kar ki ƙara kawo min zancen dangina bani da ban taɓa samun su haka navtashi ni kaɗai kuma ina son rayuwata daga ni sai ƴaƴa na don haka inkina son zaman lfy da ni karki ƙara kawo min zancen su" "amma baka ganin......." bai ma bari na gama zancen nawa bawa ba ya tashi ya miƙe tare da ɗauko doguwar rigar sa " naga alamar bakya san in kwana aɗakin nan don haka sai da safe idan kinyi tunanin abinda na faɗa miki da safe ma haɗu" ya fita tare da ja min ƙofa zama na tashi nayi gaskiya dole ne in gyara tsakanin mijina da *dangin sa* abinda ya fi bani mamaki ma shine wai mahaifiyarsa akwai chances na cewa ƙila tana a raye, amma tunda yake be taɓa tunanin neman ta ba wace irin zuciya gare mijin dana aura innalillahi wa inna ilaihi rajiun kawai nake faɗa gaskiya dole ne in san yadda zan yi in kawo ƙarshen matsalar nan dangi ai sune mutum, duk da dai yanzu zamani ya zo da mutane suke ɗaukar ƴen uwan su ba abakin komai ba musammam idan ƴen uwa basu da shi amma a ko da yaushe ai mutum rahama ne, haka na kwanta ina tunanin yadda zan ɓullo da lamarin gyara tsakanin mijina da *dangin sa* haka na kwnta tare da yin bacci na me daɗi kasancewar shawara ta zo min na san ta yadda zan fara mission ɗina kashegari da wuri na tashi bba tayi wa yaran wanka ni kuma na haɗawa me gidan breakfast tare da kai masa, fuskar sa a sake ba alamar fushi ko wani abun don haka nima sai na saki raina, jikin shi na je na zauna, shi kuma sai ya ƙara jawoni jikin sa tare da sinsina ni "me jego kina ɗaukar ƙamshi" ya faɗa tare ƙara cusa kan sa cikin jikina ƙyale shi nayi yadda yake so da jikina ko ba komai ya yi missinga ɗina "hubbi ka sauko kayi break fast" "ur wish mi lady" ya faɗa sai da na tabbatar da ya ci ya ƙoshi sannan na raka shi ya ga yaran wɗanda suka sha kwalliya sannan ya kama hanyar office ni kuma na koma gida don fara misaion ɗina waya na ɗauko na kira aunty bilki ƙanwar bbn abu haidar na faɗa mata haihuwar tai murna sosai tare da min addua inda nai mata tayin ko zasu zo sai tayi ɗan jim kana daga bisani tace too shike nan in shaa Allah zasu zo aika mata nayi da kuɗin mota ta account ɗin maƙociyata sannan na kira ta na faɗa mata ga kuɗin mota nan na turo masu kuma don Allah su zo da iya, tai murna sosai tare da cewar zasu zo, komawa nayi na kwanta ina fatan Allah yasa abinda nayi ya kawo ƙarshen wannan matsalar su Ku yi haƙuri da wannan muna biki ne 😁 [7:45PM, 12/7/2017] ‪+234 806 803 7117‬: 🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊 *DANGIN SA* 🕊🕊🕊🕊🕊 🥀🥀 By Mmn Walida nd Walid(mrs aliyu) 🎁 *nasibi writers association*🎁 *we shine with the smile of our readers so keep smiling* ☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺ *Na kuma kwafsawa last page ba number don haka bari mu barshi a page 35 ɗin*😁😁 Page :37🌹 Kwanana huɗu da haihuwa mutan lagos suka ƙaraso har da maryam ita da take fama da tsohon ciki, sun aunty bilkisai ana gobe suna suka zo har da iyar kuwa nayi murnar ganin su sosai matar tj salma ma tazo da ɗan babyn ta da ta haifa, wanda ban samu damar zuwa suna ba, nai mamakin da banga ƴen uwan tj ba ko dna tambayi salma si tace tj ne ya ƙi faɗa musu, na san dalilin daya sa ya ƙi faɗa musu sai nayi shiru kawai Gida ya cika daƙam ya tubatsa yai albarka ko ina baka gani komai sai mutane, ranar suna nasa akai mana decorating bayan gidan filine babba guda ba komai a gurin nan na sa aka sama kujeru tare da yi masa decoration me ƙayatar wa anan aka zauna akayi shaglin suna lfy lau inda ɗa ci sunan kakan sa na wjen uba wato sani wanda zamu kira da muhammad, da yamma ana cikin hidimar sunan nan aliyu ya kira ni rannan na shi a ɓace ba alamar fara'a "lfy me ya faru ne" na tambaye shi, ranshi a ɓace, ya riƙe min kafaɗa ta tare da haɗa ni da bango "me na ce miki akan waɗannan mutanen, ba nace miki ba ruwan ki da su ba, me yasa ba kya jin magana" sai yanzu na fahimci da waɗanda yake magana "amma abu haidar baka ganin..........." "shut d hell up, ki kore su yanzu su barmin gidana in ba haka ba ki fuskanci fushi" ya faɗa yana saki na tare da juya wa da barin wurin sai da na nutsu sannan na koma wajen taro na, ina iya hango su yadda kowacce a cikin su ta saki jiki tana ta hidima tare da dariya ya za ayi ince musu su tafiya ai ban isa ba na faɗa araina sai dai kayi duk abinda zakayi na faɗa araina aliyu be zo ɗakina ba a daren ranar suna ba kamar yadda yake yi kullum nasan har yanzu fushi yake yi, don haka nima sai na ƙyale shi, kashegarin suna aka fara haramar tafiya amma banda su iya koma sunce zasu tafi bazan barsu ba don kuwa ni burina shine in gyara tsakanin su kafin su koma, haka muka wuni ana shan hira tsakanin juna na gagga text ɗin aliyu nace war in kore su kafin ya dawo ni kuma sai na yi kamar ban gani ba Ko da ya dawo da daddare har ɗakina ya shigo tare da min kashedin cewar idan na kuma bari suka kuma kwana a gidan sa to har dani zai kora, hankali na ya ɗan tashi don banga alamar wasa atattare da shi ba suma anasu ɓangaren wai burin su in haɗa su da shi su gaisa tare da yi masa barka basu san wainar da muke toyawa ba akan su, don hka sai kawai na bisu da cewar baya gari don haka sai suka ƙara sakin jikin zama a gidan kashegari ma haka gari ya waye rana ta take amma banga alamar su iya suna da niyyar tafiya ba har su khadija da ƴen uwana na lagos suka kama hanya amma su iya ba labari kuma ni fisabillahi bazan iya cewa su tafi ba sai bayan la'asar sannan naga call ɗin aliyu na ɗauka amma hankalina gabaɗaya ba a jikina yake ba ko me zai ce min "na ce ki kori waɗannan mutanen ki ƙi ko to ki tabbatar ban dawo na tarar da ke ba" yana gama faɗin haka ya kashe wayar to faa yau ake yin ta in tafi inje ina na faɗa arai na, har dare jikina a sanyayae yake duk sai naji babu wani kuzari a tattare da ni ni da nayi haka da niyyar gyara amma sai gyara yake shirin taɓa min lfyr aure, wai aliyu wane iri ne na tambayi kaina, kasa bacci nayi don haka sai na zauna don kiran ya dawo in bashi haƙuri amma har kusan ƙarfe sha biyu ba shi ba labarin sa bansan nidai lkcn da bacci ya kwashe ni ba kashegari da safe sai na aiki me aikina nace mata taje taga idan aliyu ya fito in zai fita ta faɗa min don ina son ganinsa bata wani daɗe ba sai gata wai ya fito yana waje gurin parking motoci, iya tana ɗakin ta faɗi haka don haka sai ta miƙe "bari inzo muje mu gaisa" na so in hana ta amma kafin in ce wani abun har tayi waje don haka sai nayi shiru na bita kawai yana tsaye ya ci kwalliya cikin shadda milk colour ya ɗauko hular sa zanna bukar ya sa kansa yai mutuƙar kyau da kwajini, na ƙarasa kusa da shi tare rage sautin muryata sosai "ka tashi ƙalau" na faɗa, bai juyo ba balle ya ansa kawai ya cigaba da abinda yake yi iya ce ta ƙaraso kusa da mu da ƴar fara'ar ta "ali ina kwana, an samu ƙaruwa Allah ya raya, ai mun ɗan jima a garin nan me ɗakin ka tace baka nan , ashe ka dawo" kallon iskar da ta kwaso ta ma baiyi ba sai yayi gaba, ni kuma ina tsaye a wurin raina yai mugun ɓaci akan abinda yayi mata ko ba komai ai ta girme shi ita ce fa haifi ubansa duk abinda tayi masa ba kanta tayi wa ba ashe bai gama rashin mutuncin nasa ba, ƙarasawa yayi kusa da me gadi sannan yace masa da ƙarfi yadda zamu ji "idan na dawo na tarar da waɗancan a gidana ba a kore su ba abakin aikin ka" ya faɗa yana sa kai ya fice wannan abun da yayi ya mutuƙar ƙona min rai sai naji kamar ƙasa ta tsage in shiga ji yadda ya disga baiwar Allahn nan a gaban ma'aikatan sa bayan ita ta kasance uwa ce ga mahaifin sa, haƙuri na fara bata inda ita kuma tace "babu komai abu bari muje mu haɗa kayan mu munma gode da irin karrama mun da kikayi" jikina a sanyaye na bi bayanta muka koma cikin gida inda naji tana faɗawa ƴaƴanta su haɗa kayan su su kama hanyar kano "iya har zamu ko sati bamuyi ba" naji ɗaya daga cikin ƴaƴanta na faɗin haka "to me muka zo yi ba suna ba, naga anyi sunan kowa ya watse to muma zaman me zamuyi, shi me gidan ma baya gari da yana gari ne da sai muce zamu zauna domin sa" ta faɗa jikina ne duk yayi sanyi nasan tabfaɗi haka ne don ta rufa masa asirin abinda yayi mata amma gaskiya aliyu be kyauta ba,ai ance baƙon ka annabin ka haka suka haɗa kayan su ina ji ina gani suka kama hanyar gida na bisu da kuɗin motar da nasan zai kaisu kano har da chanji raina ne yayi mutuƙar baci lallai ma aliyun nan yau in ya dawo yau sai yasan cewar ni ya taba na faɗa araina har yamma haka na wuni ina tunanin irin rashin mutunci da zanyi wa aliyu idan ya dawo don gaskiya ya kaini bango don yana kuɗi shine zai dinga ganin kamar ya fi kowa zai iya taka kowa ya kwana lafya ba abinda na tsana da ya wuce wulaƙanci ɗan adam yana da daraja, duk lalacewar ɗan adam ne kuma ubangiji yana ƙaunar kayan sa to akan me zamu wulaƙanta su don kawai kai Allah ya fifita akan su kuma daɗin daɗawa wai mijina ne yake wannan wulaƙan ci gaskiya da sake wai an bawa me kaza kai bazan ɗauki wannan abin ba [7:45PM, 12/7/2017] ‪+234 806 803 7117‬: 🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊 *DANGIN SA* 🕊🕊🕊🕊🕊 🥀🥀 By Mmn Walida nd Walid(mrs aliyu) 🎁 *nasibi writers association*🎁 *we shine with the smile of our readers so keep smiling* ☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺ Page:38🌹 Aliyu be dawo gida ba aranar, don da safe dana tambaya sai aka ce min dawo, inda daga ƙarshe na samu lbrn ya tafi china, raina ne ya ɓaci wato ban ma kai matsayin da zai gaya min ba kenan ko, mmm zai dawo ne dani yake zancen wasa wasa sai da aliyu ya kwashe wata har uku ba shi babu labarin sa shi be kirani ni ma kuma ban kira shi duk da dai ya aiko da wani yaro ya kawo min numbers sa ta can wai ko idan ina neman shi, wato ban isa ya kira ni ba sai dai ya turo min da number ko wai in kira shi to yaje yayi ta zama acen zai ga mara zuciyar da zata kira shi na faɗa a raina ************* Aliyu yana zaune ranshi ne a ɓace wai ace zainab yauzu watan shi uku amma bata taɓa neman sa ba, kuma har tura mata da number da zata same shi tayi amma sai ta ƙi kiran sa Tun bayan haihuwar mohd Allah ya bashi sa ar mallakar wani tafkeken jirgin ruwa wanda mutane daya wa suka so mallaka amma cikin ikon Allah me jirgin ya siyar masa, wannan ne dalilim daya sa bayan sunan mohd ya kamo hanyar china ba shi don ya zo ayi wa jirgin gyaran daya kamata, kasancewar jirgin a bakin teku yake yasa dole nan ya koma tare da ɗaukar ƙwararrun ma'aikata don gyaran sa jirgin tsohon jirgi ne, don haka dole yana buƙatar gyara sosai, inda yake sam babu service don kuwa can wajen garine sosai anan akaa ajiye jirgin, sai dai local telephone wadda baka iya kira ba sai dai a kira ka wannan dalilin ne yasa ya aikawa da zainab number don ta neme shi amma cikin ikon Allah so ɗaya bata taɓa kiran sa ba, bata taɓa tunanin haƙin daya ke ciki ba amatsayin sa na mijinta balle tace zata kira shi ya kai duban sa ga makeken jirgin ruwan da ake ta faman aiki a kai, in shaa Allah nan da wata guda za a gama aikin sa kamar yadda ma'aikatan suka ce, ya tuno irin gwagwarmayar daya sha kafin ya mallaki jirgi amma sai ya ji duk wani harkar jirgin ya fita kanshi idan ya tuno yadda matar sa tai watsi da lamarin sa akwana a tashi Allah ya basu aliyu damar gama haɗa jirgin sa lfy, jirgin ba ƙananan kuɗi ya ci ba don gyaran jirgin ma ya fi kuɗin jirgin tsaɗa komai sai da aka canza sabo, komai sai da akayi modernizing ɗin sa shi kanshi yana mamakin irin kashe kuɗin da yayi akan jirgin amma idan ya tuna cewa cikin watannni ma zai iya mayar da kuɗin jirgin dana gyaran sa sai ya ji ɗan sanyi ko yanzu ya saka jirgin a kasuwa zai samu riba sosai amma kasancewar harka da jirage na jigilar kaya shine sana'ar sa yasa shi doe ya bar jirgin sa don ya mori abin sa ba shi kaɗai ba harma da ƴaƴan sa bayan an gama haɗa jirgin akai launching ɗinsa ya fara aiki, ko da aliyu yaga jirgin ya hau teku ya fara aikin sa sai shima ya fara haɗa ya nashi ya nashi don ya kamo hanyar gida, yana murnar zai zo yaga iyalin sa amma can cikin ranshi yana jin haushin yadda zainab duk wannan daɗewar da yayi bata taɓa kiran sa ba jirgi ya sauke passangers ɗin sa daya ɗauko daga china lfy a abuja a cikin su kuwa harda aliyu ajaban, sanye yake cikin Texido ɗinsa blue daga gani dollar tayi kuka wajen siyen texido ɗin nan, ya yi shar dashi kamar wanda ya dawo daga honey moon driver ne yake jiran shi don haka yana zuwa ya shiga mota ya kama hanyar gida, ya riga ya gama shirya rashin mutuncin da zai yi wa zainab har yanzu bata san shi ba tana ganin da ta haifi ƴaƴa biyu bazai iya rabuwa da ita ba, to shima da mahaifiyar sa ya girma kuma gashi nan dam ba abinda ya same shi rayuwar sa yake kamar kowa ko da aka shige get ɗin gidan ya ganshi fes kamar yadda ya sa ran samun shi da kewar iyalen shi ya dawo amma sai ya dake ya kama hanyar part ɗin sa, ba tare da ya kalli part ɗin natan ba don shi a tsarin shi mace bata isa ya bita ba, don shine gaba da ita a gaskiya yai tsammanin ganinta amma ga mamakin sa sai taƙi zuwa har dare yayi babu ita balle yaga ƴaƴan sa me kenan zainab take nufi ita ma dai zainab a nata ɓangaren tana jiran shi ya shigo don taga dawowar sa harda ɗan shirinta don tasan yadda ya kwashe kwanakin nan bai gansu ta san zai shigo ya biɗa haƙƙin sa amma abin mamaki shiru bashi ba labarin sa har bacci ya kwashe ta duk kowannen su ya kwana tare da bacin ran ɗan uwan sa, abinda bai taka kara ya karya ba ya kai ga masoyan nan cikin tashin hankali kowannen su yana ji haushin ɗan uwansa yana gani ɗan uwan bai ɗauke shi da daraja ba haka suka tashi kowannen su yana cike da ɗan uwan sa gaba ce sosai ta shiga taakanin su inda a kowane ɓangaren suke cutuwa kuma suna begen juna tare da fatan faɗan nan zai zo ƙarshe amma da yake sun bar shaiɗan ya na yi musu huɗuba sai kowanne ya ɗau fishi tare da ɗorawa ɗan uwan sa laifi har aliyu sai kwashe wata da wani abun gabar nan tasu babu sauƙi, ya gaji don haka sai ya nufe ta don ya na son sanin me take taƙama da shi da har zata dinga yi masa wannan abun kamar ba mijinta, wannan karon ba zai juri rashin mutunci ta ba inda tayi taga taci riba wannan karon bata isa ba ya faɗa tare da dosar part din natan itama zainab a nata ɓangaren abin yana damun ta mutumin nan me yake nufi kenan bata wata daraja kenan ya tafi kusan wata huɗu be taɓa neman su ba yanzu kuma ya dawo ko ta kansu be bi ba hidimar sa kawai yake yi, wasu hawaye na takaici suka zubo mata bata bi ta kan hawayen ba sai ta ƙyale su suna zuba da kansu ko taji sanyi zuciyarta banko ƙofar ɗakin natan taji anyi kamar ana yaƙi da sauri ta goge hawayen da ke zuba tare da juyowa taga waye, gogan ne ranshi a bace yana tsaye tare da riƙe ƙofar da hannun sa fuskar nan tasa kamar me don ya bala'in haɗe rai "ke wai me kike taƙama da shi ne ki faɗa min, ko an gaya miki bazan iya rayuwa bake bane ko kuma don kin haifa min ƴaƴa guda biyu shine kike tunanin zakiyi min rashin mutuncin da ranki yake so, bazan zauna da matar da bata da mutunci ba wacce bata san mitinci mijinta ba kina ƙarƙashina amma baki san komai na kula da miji ba so kike yi kullum ya kasance ni zan dinga binki, ki kalle ni kyau banyi kama da namiji me bin mace ba ita kuma tana yin rashin mutuncin ta ni ban ɗauki mace a bakin komai ba face abara ajiye wa agida ko kina tunanin ni da ƴaƴa na bazamu iya rayuwa ba sai da ke ki kalle ni nan tun uwata ta haifeni ta gudu ta barni kuma gani nan daram har nafi wasu mada suka rayu da iyayen su don haka bazan juri wannan rashin mutuncin naki ba tare rashin tarbiyya ki shirya kayan ki ki koma gidan ku idan kinje kin koyo yadda ake kula da miji kya dawo don bazan iya zama da macen da bata san darajar mijinta ba, har ya fita ya dawo kuma da fatan bazaki tafin min da ƴaƴa ba ko ɗaya har mohd ɗin ma ki ajiye min abina don bazan bari suje su koyo rashin tarbiyyar da kike taƙama da ita ba ya fita daga ɗakin tare da banko ƙofar kamar zai balla ta kuka kawai na saki tare da tausayawa kaina, rashin mutunci aliyu ya isheni haka duk abinda yayi min be ishe shi sai daya biyo ni har ɗaki yai in rashi mutunci gaskiya dole ne in bar masa gidan sa na faɗa ina fara haɗa kayana [7:46PM, 12/7/2017] ‪+234 806 803 7117‬: 🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊 *DANGIN SA* 🕊🕊🕊🕊🕊 🥀🥀 By Mmn Walida nd Walid(mrs aliyu) 🎁 *nasibi writers association*🎁 *we shine with the smile of our readers so keep smiling* ☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺ Page:39🌹 Haɗa kayana na fara yi tare da sa na mohd ni ba mahaukaciya bace idan shi bashi da tausayi to ni ina da shi haidar de zan bar masa amma bazan bar masa ɗana me shan nono ba na faɗa araina Bayan na gama haɗa kayana na fito da su tare da kiran masu aiki su taimaka min su fitar min da akwati na har bakin get naje da mohd a goye a baya na ga akwati na ina ja, amma sai me gadin ya hanani, "hjy yallaɓai yace kar in barki ki tafi da yaro ko ɗaya" kaina ne ya ɗaure au har faɗawa ma'aikatan sa yayi cewar kar in tafi da yaro ko me Na kai duba ga mohd wanda yanzu na sauko shi sai baccin sa yake tayi, hawaye naji sun cika min ido ya za ayi in tafi ba tare da wannan yaron ba me yayi, in ni yana ganin nayiasa laifi ɗana fa me yayi yaron da babu abinda yake ci daga nono sai ɗan ruwa in yaga dama Komawa nayi cikin gidan indai kuwa bazai bari in tafi da ɗana ba to kuwa babu inda zani na faɗa, bai dawo ba sai dare, ya shigowa part ɗina ya nufa fuskar shi amurtuke "ke da yake bai da mutunci nace ki tafi shine kika ƙi tafiya ko" "ce maka akai gidan ka aljannah ne da zaka ce na ƙi tafiya, na so tafiya me gadinka ya hanani" " au da kina nufin da ƴaƴa na zaki tafi" "ai kai da yake baka da imani shine zaka raba ni da wannan ɗan jaririn" na faɗa ido na taf da hawaye "rashin imani kike son gani, yau zaki san kin zo ƙarshe" Ƙwace mohd yayi daga hannun na, bazan iya cewar zan hana shi ba don in muka ce zamuyi kokawa akan yaron shi yaron ne zai cutu, nanny ɗin sa ya kira me suna hannatu don yanzu na sallami kafiran nan nannies ɗin yara duk musulmai ne, yace ta karɓi mohd ina kallo aka fitar min da yaro na kuka kawai nake yi ban taɓa ganin wulaƙanci irin wannan ba a raba ka da ɗan ka dawowa yayi kaina yana jana har sai daya kaini waje sannan ya sani a mota tare da driver ɗin yasa lock a motar sai ga kayana an biyo ni da shi har da yar jakar hannun na window ɗin ya buɗe tare da wullo min purse ɗin a fuskata "duk randa kika san darajar miji kya dawo" kuka na saki me sauti in Allah ya yadda ni aliyu har abada bazan kuma zama da mutumin da be san darajar ɗan adam ba na faɗa driver ya ja muka fara tafiya sai lagos ina jin shi yana ja wa driver ɗin kunne ya tabbatar da ya ajiye ni a ƙofar gidan mu, sai kace wata yarinya, ranar naci kuka irin wanda ba taɓa yi ba wai dama haka mutum yake ji idan wanda yake so ya ƙona masa rai don Allah ya za ayi in iya yafewa aliyu irin wannan cin kashin da yayi min, sai asuba sannan muka ƙarasa lagos aikuwa har ƙofar gidan namu ya kaini lkcn gari ya waye ma sosai kasancewar go slow ɗin da muka tarar a hanya adaidai ƙofar gidan mu yayi parking tare da fita ya ƙwanƙwasa gidan ina zaune cikin motar ina jiran shi don gabaɗaya motar a kulle take har yanzu be buɗe ba wata yarinya ce tazo ta buɗe, sai shi kuma ya juyo ya zo ya ɗaukar min akwatina tare da miƙawa yarinyar sannan ya buɗe min ƙofar na fita tooo faaaa yau ake yin ta me zancewa baba kenan, na faɗa araina, ohhh ko ya ɗana mohd ya kwana shi kaɗai ya faɗo min araina naji wasu hawaye, goge hawayen nawa nayi sannan na saka kai na cikin gidan namu yau dai sai yadda akayi da ni nayi mamakin dana ga falon gidan babu kowa sai yarinyar nan da ta buɗe min daka gani ƴar takwa ce ( ```irin yaran nan da ake ɗauko su daga niger suna yin aikatau```) "ina maman" na tambaya ina neman wajen zama "ta tafi shagamu da asuba ita da baba" "me akeyi a shagamun" "ɗan ƙanwarta ne ya rasu jiya da daddare shine sukayi sammako don su samu jana'iza" ta faɗa Allah yayi mama da ƙanne sosai a shagamu don haka sai ban damu da sanin ko wacce bace na dai bishi da addu'ar Allah ya jikan rai "to ina su amina da su bashir" na kuma tambayar ta ƙannena, wato ƴaƴan mama "duk tare suka tafi" "ke kaɗai ce a gidan" gyaɗa min kai tayi, daga gani ta ɗan jima a gidan amma da bata daɗe ba mama bazabta taɓa barin ta ita kaɗai ba miƙewa nayi aikuwa banga ta zama ba da su mama na nan ne da sai in zauna amma tunda ba wanda ya san na zo gwanda in ƙara gaba don yanzu da sun dawo ni zasu ba rashin gaskiya tare da mai dani wurin wancan mara mutuncin da be san darajar ɗan adam.ba na faɗa tare yin waje da ɗan akwati na "aunty zaki tafi ne in ta dawo wa za ace mata tazo" shiru nayi ina tunanin wa zance ni yanzu duk na manta ƙawayen maman ma balle in anbaci sunan ɗaya koma zan iya anbata ƙila yarinyar ta san su sai nace mata "kice mata ƙanwarta ce ta zo su tafi shagamun tare, ko da yake barshi ba sai kin gaya mata ba idan muka haɗu acan zan cemata na biyo ta nan" to kawai tace min nai mata sallama na kama hanyar waje purse ɗin da ke hannuna na duba naga tabbas kuɗin ciki zasu kai ni kano daga nan tashar mota dake agege na nufa domin kama hanyar kano ************* duk da dai yasan badace ba abinda yayi mata amma hakan a ganin shi shine dai dai ƙila idan taje ayi mata faɗa, gaskiya yana son zainab sosai amma wani lkc dole ya rufe ido ya taka mata burki idan tanas wani abun nata madara yaje ya siyo wa mohd, kan a dinga bashi shima sai yanzu yaga kuskuren shi ƙwace yaron da ya bar mata shi ƙiri ƙiri yaro ya ƙi shan madara tunda be saba da feeder ba, don haka sai ya ƙi karɓa yana ta kuka haidar ganin ɗan uwansa na kuka ya sa shi fara kuka tare da kiran ```ammi na```kuka kawai suka dinga yi daga shi har mohd ɗin, nannies ɗin nasu rasa yadda zasuyi sai suka kira aliyu don ya san a halin da ake ciki yana zaune a office aiki ne gare shi sosai a gaban sa, amma kusan rabin hankalin sa ya kan wayar sa yasan iyayen zasu iya kiran any moment shi ma so yake yi ta dawo ko don ƴaƴan sa ya faɗa, "taurin kai gare ki baki iya bada haƙuri ba duk da kin san ke me laifi instead sai ki ka so yi min rashin kunya" gabaɗaya ya rasa abinda yake masa daɗi, yana cikin wannan tashin hankalin ne ya samu waya daga gida inda aka gaya masa halin da yaran suke ciki wannan shine tashin hankali akan tashin tashin, haɗe kayan sa yayi ya kama hanyar gida, yana zuwa gida ya ga halin da yaran suke ciki duk sai yaji ya ƙara shiga ruɗani, ya rasa abinda yake masa daɗi, wai me yasa iyayen zainab har yanzu basu kira shi bane ko kuma ƙarya taje tayi masa, ya tambayi kansa ɗaukar yaran yayi ya sasu a mota ya fita dasu ƙila in sun ga waje sayi shiru, ga haidar wannan abin ya ɗanyi yi masa aiki amma mohd ko a jikin sa yunwa kawai yaron yake ji don haka kuka kawai yake yi babu ƙaƙƙautawa hankalin shi fa ya tashi sosai da sosai, asibiti ya nufa direct don kar yaron ya kamu da wani ciwon saboda kukan da yake yi, babu abinda aka ba mohd face da aka cewa aliyu yunwa kawai yake ji a bashi abinci, ya roƙi dr. cewar mmn shi ba lfy ta tafi jinya kuma ya ƙi cin abinci sai da dr. ɗin ta gama yi masa faɗan ta sannan ta sa ya kawo mata abincin babyn ta haɗa masa da ɗan dumi ta bashi da yake yaron yaji yunwa sosai sai kawai ya karɓa ya fara sha, aliyu har wani ajiyar zuciya yayi da gode wa Allah daya ga mohd ɗin ya karɓa, sai daya sha ya ƙoshi dr. ta lallashe yayi bacci sannan ta ba aliyu shi tare da ce masa akai shi wajen mahaifiyar sa shidai be tanka mata ba don shi a ganin shi babu abinda zai sa ya nemi zainab bayan ita bata ne me shi ba, kai inta neme shi ma sai ya wana ta sosai ya ja mata aji don tasan cewar shi ba kanwar lasa bane (``` ni dai mmn walid nace zamu ga me jan ajin kai da kake fama da ƴaƴa da ita da take ita kaɗai```) be koma gida ba sai daya biya ta wani pediatric hospital ya sa suka yo masa hayar nanny wacce tasan kan yara sosai, sannan ya haɗa da ita da yaran ya kai gida shi a tunanin sa ya gama da wannan [7:46PM, 12/7/2017] ‪+234 806 803 7117‬: 🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊 *DANGIN SA* 🕊🕊🕊🕊🕊 🥀🥀 By Mmn Walida nd Walid(mrs aliyu) 🎁 *nasibi writers association*🎁 *we shine with the smile of our readers so keep smiling* ☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺ Page :40🌹 Bamu muka iso kano ba sai ƙarfe takwas na safe kasancewar sai yamma muka taso, ina sauka na kama hanyar jakara gidan su aliyu, ko da naje na ga sauka kyakkyawa kuma yanzu iyar ba laifi don gaskiya ina turo mata ɗan abin inna samu Tea ta haɗa min da egg ɗina har da bread, sai da naci na ƙoshi har na manta rabon da inci abinci, sannan nai mata bayanin zuwa na, tai mamaki sosai sai tace min ina ƴaƴan na faɗa mata duk yadda mukai da shi, Ita kanta sai da naga jikinta yayi sanyi ƙila ta tuno da rayuwar aliyun ne "haƙuri zakiyi abuu ki koma ɗakin ki ki riƙe ƴaƴan ki" "iya ƙyale shi jikan nan naki be san darajar ɗan adam ba ya ɗauka kuɗi sune komai, idan yaji a jikin sa ya fahinci daraja ta na koma, amma yanzu nan nika zama" na faɗa tare da gyara zama na "to shi sanin fa kin yaye shi ne" "ina fa ya kwace shi, amma ai ina matse nonon idan ya ciko don haka zan cigaba da matse wa kar yayi tsamin har Allah yasa ya dawo da shi" "ohhh ni saude wannan hali naku na yaran zamani" "iya wallahi ba laifina bane" Iya de bata yadda ba babu yadda bata yi da ni ba akna in koma naƙi, haka ta haƙura ta zubawa sarautar Allah ido don ba yadda zatayi dani da daddre da ƴaƴan ta suka dawo sai ta gabatar musu dani amatsayin na zo zan ɗan zauna ne amma bata faɗa musu daliin zuwan nawa ba, nima kuma sai naji daɗin hakan kashegai iya ta kaini na zazzaga cikin gidan daga waje gidan yake ƙarami amma idan ka shiga ashe da girma sa waje waje ne kamar gidan ƙauye sai dai kowa ya ɗan gyara nasa dai dai ƙarfin sa daga can ƙarshen gidan ne wani part shi kuma amma ya rushe ina jin ko rashin samun gyara, har gurin rusashen ginin muka je "kinga nan nan ne gadon mijin ki" "iya da gaske na faɗa fuskata da fara'a" "sosai ai marigayi sani yana da gadon baban su, don haka kinga ai doe a ba mijinki gadon uban sa kuwa ko" tsayawa nayi ina kallon gurin a taƙaice zai iya yin ɗaki biyu da ɗan banɗaki da kitchen harda ɗan tsakar gida, sai na juyo ga iya "za a samu masu gini a unguwar nan" " me ze hana ai ɗana lawan ma magini ne me zakiyi" "ginawa zanyi in zauna a cikin sa" mamaki ne taf fuskar iya "kinsan kuwa gini da cin kuɗi" ta faɗa "ba komai ai nima na zo da su" "shi ke nan zanyi wa lawan ɗin magana sai a fara" "yauwa iya" na faɗa ko da ɗan iyar ya dawo oyar ta faɗa masa ra'ayin zainab ɗin na son gina part ɗin ijina sai yaji daɗi ko ba komai ɗan ɗan uwan su zai dawo gare su, tayi masa baya non ɗakin biyu take so da ɗan banɗaki inda hali da kitchen da tsakar gida dariya yayi yace "kina rena wurin nan idan nace miki zeyi ɗaki uku da banɗakin babba da tsakar gidan kuma fa, ai shi fili kina ganin shi haka idan an gina shi kuma abinda za afitar a ginin yana da yawa" nai masa godiya tare da cewa yayi min ɗaki biyu kowanne da banɗakin sa da kitchen da tsakar gida muka rabu da shi akan zai je ya ga nawa ginin zai ci kuma nawa zan fara bayar wadon a samu a fara a sa, nai masa godiya sosai, bayan kwana biyu kuwa sai gashi ya kawo min list, aunty bilki na kwasa muka je banki nayi using atm card ɗin da aliyu ya bani tun ina gidan nayi withdrawing kuɗin da zasu ishe ni sannan daga nan nayo iya cefa ne, ko da na kawo masa kuɗin a ranar yasa yaran sa suka fara ƙarasa ruguza ragowar ginin da bai zube ba tare fara haƙa ************** aliyu dai rayuwa ta juya masa abaibai, don kuwa yaran gabaɗaya basa jin daɗin canjin da suka samu, ya rasa abinda yake masa mohd baya cikakken kwana biyu da lfy bini bini ya kama gudawa ko amai, kuma indai ya kama yin su baya denawa har sai in an sa masa ruwa don gudawar tsululu haka yake yin ta shima kanshi haidar zazzaɓin dare yake ta fama da shi ga yawan kiran ```ammi naa```kullum dare haka ake fama da shi, anke asibitin amma ina har nanny ya sha canza musu ko nannies ɗin ne amma ina shi kanshi ba daɗin yake ji ba yana fama da zuciyarsa wanda ayanzu takan tayar masa akai akai ya sha zuwa asibiti sai likita yace masa ya daina damun zuciyarsa da bakin ciki ya dinga barinta tana huta wa saboda he has a weak heart very weak one,zata iya bugawa at any moment idan ya cika damun ta kuma zai iya rasa rayuwar sa saboda hakan, tayaya zai iya wai controling ɗin ta bayan zainab ta tafi kuma wai ƴen gidan su sun ƙi neman sa don sulhu abubuwa ne suka haɗu suka chakuɗe masa, rasa yadda zaiyi yayi ga yaran kusan kullum basu da lfy barina mohd har yanzu ya kasa sabawa da madarar da yake sha, ba irin madarar da ba ai masa trying ba amma duk a banza be dena gudawar nan ba duk ya lalace da shi shi kanshi haidar kusan kullum da zazzaɓi yake kwana tare da kiran sunan zainab ɗin, wayar sa ya ɗauko ya kira tj yai masa bayanin duk halin da yake ciki, don bashi da wanda zai gaya wa da ya wuce shi faɗa sosai tj ɗin yayi masa kamar wani ɗan yaro sannan yace zai zo abujar suje lagos don dawo da ita, ba abinda aliyu yake yi sai godiya sai kace qanda tj ɗin yayi masa kyauta tj ma be ji daɗi ba ko kaɗan ɗauko wayar sa yayi ya kira zainab ɗin amma wayar ta a kashe take don haka sai ya ajiye, ya fara haɗa kayan sa domin zuwa abujan, aliyu yana da matsala menene na korar da mace har da kwace mata ƴaƴa, daga gani zanab ɗin ba ƙaramin haƙuri take yi da ɗan uwan nasa ba sarai ya san halin aliyu ba haƙuri gare shi sosai, ko ma dai menene idan Allah ya kaimu muka je maa jo ko menene, su ma iyayen zainab ɗin basu hankali ba ya fɗa a ransa, ai da sai su kira shi suji me ya haɗa su ko basuyi don komai ba sayi hakan dan ƴaƴan zainab ɗin kashegari da safe tj ya bi jirgin safe daga kano zuwa abuja daga nan suka bi private plane ɗin aliyu zuwa lagos ƙarfe 11:00 dai dai na safe sun sauka agarin lagos daga nan suka kama hanyar gidan su, fisabillahi aliyu farin ciki ne taf zuciyar sa ganin yau zai ganta amma a fiskar sa sai ya wani haɗe rai kar ace ya kasa amma abin mamaki da takaici sai mutan gidan su zainab suka ce ai bata zo ba, aliyu yai musu bayanin cewar shi da kanshi yasa ta amota drivern sa ya kawo ta lagos amma inaa suka dage bata zo ba a bayanin da yake musu ne mama ta gano ai ranar da zainab ɗin ta gano cewar ranar da zainab ɗin tazo suna shagamu, don hka sai ta kira me aikin ta tare da tambayar ta ko tayi bakuwa ranar da ta tafi shagamu, me aikin ta tabbatar mata da ƙanwar ta tazo a kwatancen da me aikin tayi na baƙuwar anan suka gano cewar zainab ɗin ce, to amma ina ta tafi daga nan shine babu wanda ya sani, nan aka shiga neman ta amma inaa duk inda ake tunanin za ta je amma abin mamaki bata nan ko da su aliyu suka ga babu wani nasara sai suka kama hanyar abuja tare da yaran don yace ba zai iya barin yaran nan lagos ɗin ba duk da dai mama ta o ya barsu, amma ƙiri ƙiri ya ƙi haka suka koma jiki duk babu ƙwari [7:46PM, 12/7/2017] ‪+234 806 803 7117‬: 🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊 *DANGIN SA* 🕊🕊🕊🕊🕊 🥀🥀 By Mmn Walida nd Walid(mrs aliyu) 🎁 *nasibi writers association*🎁 *we shine with the smile of our readers so keep smiling* ☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺ Page:41🌹 Zainab tana zaune duk abin duniya ya ishe ta bata taɓa ɗaukar cewar zata daɗe haka ba ba tare da ƴaƴan ta ba amma gashi yanzu kusan watan ta ɗaya har da sati, kullum ta tashi matse nonon ta takanyi kukan yaushe Allah zai haɗa ta da ɗan ta, Ita shap tama manta cewar ita ce ta ɓoye kan ta duk laifin ɗorashi take yi akan aliyu, kuka ne ya kwace mata tana me tausaya wa kanta, Allah ya taimake ta ma iya bata nan ta tafi biki ita kaɗai ce aɗakin ganin shirun yayi yawa yasa ta ɗauko wayar ta da tun ran da ta bar gidan aliyu ta kashe ta bata kuma kunna ba ta kunna don ta shiga watsapp ko zata ga abinda zai ɗebe mata kewa ta daina tunanin don kar ta haifar wa kanta wani ciwon Saƙon ni ne sosai suka dinga shigo min waya kamar zasu tsaga wayar yawanci na grps ne sai kuma na ƴen uwa da suke ta tambayata ina na shiga, ashe aliyu ya je gidan mu ke tunda gashi ance mijina na nemana banda lkcn sa na faɗa, saƙin mimma ne ya ɗauke min hankali sosai tambataya take ƙfy ta kuwa kwana biyu saƙon sun fi ɗari duk na tambayar ina na shiga ne ɗaukar wayar nayi na danna number ta don inkira ta, don gaskiya ina neman wanda zanyi magana da shi in ji daɗi, ni ƴar adam ce don haka dole at stage ɗin da nake i really a shoulder to lean on an cried ma heart out, kun san wani lkcn baka san mutum ba amma zaka ga u can talk to him musamman ma yanzu social media freinds some will love u honestly kuma zasu iya baka shawarar da zata fidda ka cikin tashin hankali don haka mimma na ɗauke ta kamar irin mutanen da ban sani ba amma zata iya bani shawarar da zata kwantar min da hankali ringing biyu ta ɗauka tare da cewa "ma za hadatha laki, ma hadatha li jawwala tiki, ai na dakalti," kuka kawai na sakar mata don gaskiya i really need to cry ina bala'in son yi kuka sannan in samu me rarrashina, bata hanani kukan ba sai da nayi me isa ta sannan na yi tare da cewa "good day mimma" "how dy, habibti" "fine" Na ansa shiru ne ya biyo baya daga ni har ita "habibti will u like to talk about wats rong wit u" ta tambaya na shiga rattabo mata yadda mijina yake da matsala da da *dangin sa* da yadda matsala ta juye kaina, na faɗa mata komai bata katse ni ba har sai da taji na yi shiru alamar na gama sannan ta fara Mimma ji tayi kamar zainab ɗin ta fama mata wani mugun ciwo da har yanzu yaƙi warkewa acikin rayuwarta, har gobe idan ta tuno da ɗanta daya rasu, sai tayi kuka duk rashin hankali da ƙuruciya da yasa ta tafiya ta bar ɗanta a hannu wanda bata sani har yayi sanadiyyar rashin ɗan, har gobe gani take yi da bata bar ɗan ta ba da ƙila yana nan yana rayuwar shi kamar kowa, hawaye ne taf idon ta zuciyarta tai mata ɗaci kamar zainab ɗin tana tariyo mata tarihinta ne da labarin da take bata sai da ta ɗan nutsa sannan ta fara magana don gaskiya bazata bari yarinyar nan ta tafka kuskuren da ita ta tafka ba wanda hanyanzu yake bibiyarta, ya ƙi kyale ta har gobe tana mafarkin ɗan ta "habibti da farko dai baki kyauta, tayaya ɗan ki zai shiga tsakanin faɗan ki da mijinki" faɗa sosai mimma tayi min kamar ta ari baki tana yi kuma muryata na rawa kamar wacce zata yi kuka mimma tayi faɗan ta dosai wanda ba abinda nake yi sai shesheƙar kuka inda itama kaga jin yadda take maganr kamar kuka take yi "kuma abu na ƙarshe da zan faɗa miki shine ko ki koma gidan mijinki ko kuma ki sa aɗauko miki ƴaƴanki ki riƙe kayan ki, don banga zaman me kike yi ba babu ƴaƴan ki a kusa da kesalam" ta faɗa tare da kashe wayar jikina ne duk yayi sanyi duk kalmar da mimma ta faɗa gaskiya ne uwa da tausayi aka santa, to yanzu ya zata yi, zata koma ne ko kuma zata sa aɗauko mata ƴaƴan ne kai komawa gidan aliyu ba option bane bani da niyyar komawa zaman gidan sa har sai ya sauko daga fushin da yake yi da *dangin sa* sannan zan saurare shi ta faɗa a ranta To yanzu wa zansa ya ɗaukƙ min ƴaƴan nawa, na tambayi kaina, su linda da rebecca ba zasu taɓa kwaso min ƴaƴan nan ba don kuwa tsoron aliyu suke ji, na fi son in samu wanda baya shakkar aliyu ko kaɗan tj ne ya faɗo min a raina ina rawar hannu na ɗauko wayata na danna number sa lallai tj ne kawai zai iya taimaka min a wannan harkar don shine kawai baya tsoron aliyun kuma aliyun be isa yace zeyi masa barazanar sa ba na faɗa tj yana zaune a falon gidan aliyu tun da suka dawo daga lagos ya kasa tfy don ya fahimci aliyun yana cikin tashin hankalin rashinganin zainab ya san daurewa kawai yake yi yana nuna bai damu ba, ko kuma yace don ƴaƴan sa amma daga ganin sa ba acikin kwanciyar hankali yake ba Kusan kullum yaran basu da lfy barin ma haidar kusan kullum da zazzabi yake kwana mohd de nashi da ɗan sauki sosai tunda yanzu gudawar da sauƙi sai dai amai da yake akai akai wanda kuma ba laifi be wani ji jiki ba kasancewar yana shan ruwan gishiri da sugar, ya tausaya wa yaran sosai faɗan iyayen yaran ya shafe sun bashi tausayi sosai wannan ne dalilin daya sa shi kasa komawa kanoya ɗan zauna ko dan yaran, wayar shi ta fara ringing, kamar bazai ɗauka ba sai kuma ya kai hannu ya ɗauko ta ganin harafin *yayata* akan screen ɗin ya sa sji daga wayar jikin shi na rawa "ina kika shiga" shine kawai abinda tj ya iya faɗa kuka na saka masa tare da yi masa bayanin halin da nake cikinsa na son ganin ƴaƴa na lallashina yayi tare da neman sanin inda nake, sai da na sashi yai min alƙawarin ba zai faɗawa aliyu ba kumabtare da min alƙawarin zai kawo min ƴaƴana sai na faɗa masa ina gidan iya tj yayi mamaki sosai sannan yace mata yana abujan ya faɗa mata irin halin da yaran suke ciki ya kuma roƙe ta tadawo, kuka sosai na sakawa tj tare da roƙar sa ni dai kawai ya kawo min ƴaƴana, babu irin rarrashin da tk be yi min ba amma naƙi daga ƙarshe dole ya haƙura akan zai kawo su mukai sallama da niyyar zai taho kano yau da su daɗi naji sosai tare da godewa Allah da kuma tj ɗin da zai kawo min ƴaƴana bayan na ɗauke tsammanin ganin su kusa tj ya sa su hannatu haɗa masa kayan yaran sannan ya kama hanyar kano a jirgi shi kanshi hankalin sa zai fi kwanciya idan yaga ya sada ƴaƴan dabuwar su, don ta aliyu me saƙi ne duk lkcn daya sauko ya so su shirya ya kai kansa magariba ce ta kawo tj kano, direct jakara ya wuce ya samu zainab ɗin tare da bata ƴaƴan ta, yai mamakin yadda yaga haidar ya wani kwanta a jikin na ni kuma ina shafa shi yadda nake idan zaibyi bacci kan ace meye wannan kuwa tuni bacci ya kwashe shi, shi kanshi mohd ɗin da yake ɗan ƙarami lub yayi ajikina kamar yasan abinda yake yi na tausayawa ƴaƴa na daga gani ba ƙaramar rashi na sukai ba, tj faɗa ya dinga yi min akan in dinga haƙuri da ɗan uwan sa jin sa kawai nake yi amma aliyu yana buƙatar me koya masa hankali yanzu hankali na akwance yake yake ganin gani ga ƴaƴa na babu abinda yake gabana yanzu daya wuce a ƙarasa min ginina in tare, kun san ance inda kuɗi kasha kallo to lallai tabbas na yarda da wannan kari maganar don kuwa mutanen nan ginin suke yi kamar ba mutum ne yake yi ba ba abinda nake yi sai jiran a gama mu tare da bin dare ina gaya wa Allah buƙatata ta ya karkato da hankalin mijina gare ni tare da kawo ƙarshen wannan gabar da ya ke yi da *dangin sa* [7:46PM, 12/7/2017] ‪+234 806 803 7117‬: 🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊 *DANGIN SA* 🕊🕊🕊🕊🕊 🥀🥀 By Mmn Walida nd Walid(mrs aliyu) 🎁 *nasibi writers association*🎁 *we shine with the smile of our readers so keep smiling* ☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺ *wannan abu na kishi da mata muka ɗauka muka ɗorawa kanmu don Allah don annabi mu rage, kishi halak ne amma kuma ba irin wannan kishin matan ƙwarai suka yi* *sannan na biyu masu yaɗawa kuma kuji tsoron Allah a kodayaushe an fi son mutum ya yaɗa alkhairi ba sharri ba, hadisi ne ingantacce ma'aiki (saw) yace "fal yakul khairan auli yas mut``` to kuwa in haka ne don me za a dinga yaɗa abin yake ba alkhairi, don Allah mu daina, don tun ana yaɗa gaskiya har a zo ana yaɗa abinda yake ƙarya, mutane sun manta shap cewar idan ka yaɗa abinda yake ba dai dai akan ɗan uwan ka musulmi ka ɗau haƙƙin sa* *don haka don Allah abar zancen nan ya wuce abar ita wacce tayi abin taji da abinda yake gaban ta ba mutane sun ƙara mata stress ba, Allah yasa mufi ƙarfin zuƙatan mu* *wallahi abin nan ya kashe min jiki don haka yau typing ɗin sai kunyi haƙuri da abin da ya samu na shiga vibration, duniya tazo ƙarshe, Allah yasa mu wanye ƙalau* page 42🌹 ko da aliyu ya dawo gida ya tamabayi yaran sai aka gaya masa tj ya ɗauke su, sai yaji sanyi aransa, amfanin ɗan uwa kenan in bashi ba wa zai masa haka, ko ba komai yaran zasu fi sakewa gidan shi don ita ma salmar uwa ce zata san abinda yaran suke so Aliyu yana kwance tun da safe ya kasa yin komai, yau yaran sa kusan watan yaran sa ɗaya da tafiya amma tj be taba kiran sa ba wai ko don ya gaya masa ya suke, shi kuma hidima sun masa yawa ya san yaran sunanan lfy tunda ance inka ji shiri to lfy ce amma ai ya kamata a ce tj ya kira shi ko so ɗaya, shi fa tj ba wani hankali gare shi sosai ba be san abinda ya dace ba da wanda bai dace ba, ɗaukar wayar sa yayi ya kira tj ɗin don yaji ya yaran suke, ringing ɗaya tj ɗin ya ɗauka "ɗan uwa ka manta ni" inji tj "kai fa ba hankali gare ka ba ace mutum kwana nawa da ka kwashe min ƴaƴa amma baka taɓa kira ba" ya faɗa da ɗan faɗa "ban gane ba, ai ni ƴaƴan ka basa hannu na" Ran aliyu ne ya ɓaci "ban ga ne me kake nufi ba, na ɗauka tun randa ka tafi akace kai ka tafi da su yanzu kuma kace basa hannu na" "yayata ce ya kira ni tana kuka wai don Allah in kawo mata ƴaƴan ta ni kuma gani yanda yaran suke ciki yasani kai mata su" "kana nufin zainab ta kira ka ka kai mata ƴaƴan tashine ka kwashe min ƴaƴa ka kai mata ba tare da shawara ta, me ye haɗin ka da zainab ɗin ba ni bane ɗan uwanka ba amma sai ka koma ka bi bayanta bayan ta guje mu" aliyu ya ci gaba da faɗan sa wai tj ya ci amanar sa ya kwashe masa ƴaƴa bayan yasan sune kaɗai makamin sa na sawa zainab ɗin ta dawo ko bata so, yai faɗa sosai kamar zai ari baki daga ƙarshe yace "sai kaje ka dawo da ita kuma wallahi baka dawo da ita ba sai na saɓa maka ba kaɗan ba". tj dariya ce kawai take cin sa don daga dukkan alama ɗan uwan nasa ya fara missing zainab ɗin in shaa Allah burin su shi da zainab zai biya don zasu yi amfani da wannan damar na ganin sun shirya aliyu da *dangin sa* zainab tana zaune a tsakar gidan iya ana ta hira da mutan gidan yanzu ko babu komai hankalinta ya ɗan kwanta don gata ga ƴaƴan ta kuma mutan gidan ba ƙaramin so suke nunawa yaran natan ba kafin ta tashi tayi musu wani abin har an riga anyi musu don haka hutawar ta kawai takeyi sai kuma ginin ta da take jira a ƙarasa, tj garesu ya zama ɗan halak don duk abinda suke buƙata kafin ta fidda kuɗi ta siya ya fitar ya siyo musu don haka hankalin ta akeance shi kan shi aliyun tana ɗan jin labarinsa awajen linda kuma yana nan ƙalau don haka itama sai ta kwantar da hankalinta pls kuyi haƙuri da wannan hankalina gabaɗaya yau ba ajikina yake ba [7:46PM, 12/7/2017] ‪+234 806 803 7117‬: 🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊 *DANGIN SA* 🕊🕊🕊🕊🕊 🥀🥀 By Mmn Walida nd Walid(mrs aliyu) 🎁 *nasibi writers association*🎁 *we shine with the smile of our readers so keep smiling* ☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺ *na gode sosai da tambayar da kuka dinga yi min na ko lfy, wallahi lfy ƙalau jiki da jini ne kawai, da masu yi magana ta prvt da ta grps tanks sosai, ni nayi mamakin ma yadda aka san number ta🤔* Page :43🌹 A yanzu an gama min gini na, shirin tashi kawai muke yi mu koma, in da ragowar kayan aikin na ce ayi wa iya gyaran ɓangaren ta, iya na bawa jari tana saro icce da gawayin coal, ana sama mata su a ɗakin soro Ciniki take yi sosai babu kama hannun yaro, don duk mutan gidan nan da maƙota a wurin iya ake siyan icce da coal, sana'ar ta amshi iya sosai har tana kurin ita ba hayen sana'ar sai da icce tayi ba daga wajen mijinta ta gada, idan tana faɗin hakan takan bani dariya🤣 dama agado ne awajen miji ko da na gama haɗa part ɗin nawa rana ɗaya na saka muka koma, ɗan tsakar gida ne, sai falo da kitchen a ciki sai ɗakuna biyu, kowanne da banɗakin sa aunty bilki cevta rakani na sissiyo kayan da na saka na gyara part ɗin nawa sosai, ganin unguwar babu wuta ya sa na haɗa mana solar inverter, a gidan don mu rinƙa samun wuta tunda gaskiya ni bana son ƙaran inji, ban san solar haka take tsada ba gaskiya nayi barnar kuɗi sosai wajen haɗa solar amma kuma daga ƙarshe sao gashi ko ima a gidan sun samu wuta duk zama na agidan babu wanda yasan cewar guduwa nayi sai iya kaɗai kuma ta kwaɓe kar in faɗa wa kowa sai muka barshi da cewar aliyun yayi tafiya ne, a haka nake zaune ba tare da kowa ya san dalilin zama na ba ganin wuta available ya sani nima na fa siyar da kunun aya duk da dai ina da kuɗi sosai a account ɗina amma ina neman abinda zai ɗebe min kewa sosai wannan ne ya sani fara sana'ar sai da kunnun ayan Hankalin aliyu yanzu a kwance yake ganin cewar ƴaƴan shi suna wajen zainab amma duk da haka yana son ganin su, don haka sai ya kira tj "kai ɗan iska sai yaushe zaka kawo min iyalina ne, kana zaune lfy da iyalin ka ni kuma ka kwashe min nawa" shiru tj ɗin yayi don bashi da ansar da zaiba aliyun " wai baka ji bane yaushe zaka dawo da ita" "yayata fa tace sai dai ka tako da ƙafar ka kazo biko sannan zata saurare ka" "bangane ba ba nace ta dawo ba" "to ai in mace ta bar gidan mijinta dole sai mihin yaje biko, don haka sai ka shirya ka taho kano biko" Allah tj ka mayar dani sa'an ka, in zaka kaɗo min ita ka kaɗo ta in kuma raina min hankali zaku tsaya kuna yi da kai da itan Allah ya baku sa a" ya faɗa yana kashe wayar sa tj yana son raina masa wayo yasan zainab tana gidan sa shi yasa aliyun be damu ba don yasan ba inda zata je da ya wuce gidan tj ɗin, to amma yai mamaki da tj ɗin ya baro kano suka je lagos neman zainab ɗin kokuma sai daga baya ta koma gidan tj kai wannan munafuncin nasu ya fara isar sa wayar sa ya kuma ɗauka ya tura wa da tj da saƙon cewar ya dawo masa da matar sa in ba haka ba sai yayi mugun ɓata masa rai ya tura masa tare komawa ya kwanta ko da tj ɗin ya ga text ɗin be yi ƙasa a gwiwa ba sai ya kama hnayar jakara, yaje ya faɗa wa zainab ɗin mijinta fa ya dame shi da ya dawo da ita harda nuna mata saƙon da aliyun ya turo "tj kace masa idan yana son ganina sai dai ya tako ya zo inda nake" tj ne ya ɗauki wayar ki kuma kiran aliyun "ɗan uwa gani ga yayata tace sai dai kazo da kanka" "ban gane ba nace mata ka dawo da ita shine zaka zo min da wani zancen banza, kawai ka ce mata ta dawo in ba haka ba zan kwashe ƴaƴa na" tj ya faɗawa zainaba abinda aliyu yace, ita zainabɗin ta maida nata martanin "kace masa yanzu ba da bane yanzu na waye" tj ya isar da saƙon zainab haka suka dinga musayar magana da zance tun ana yin me ɗan dama dama har kowannen su zuciya tayi zafi shidai tj da yaga abin na neman zama faɗa sai ya cewa aliyu "kasan number zainab ɗin" "wannan wane irin zancen banza ne" "to ka kira ta ku tattauna don na gaji naga alamar daga kai har ita ɗin babu me niyyar ɗaga wa ɗan uwan sa ƙafa ka kira ta sai ku shirya" "zan maka rashin mutunci tj ba kai kazo ka ɗauke min ƴaƴa na ka kai mata ba, da ba ka kai mata ba zata dinga min abinda take min ne na faɗa maka ka kawo min matata, tun kafin mu raba hanya da kai don duk randa nazo da kaina kanon nan Allah sai ka gane baka da wayo" "to ni ya zan yi ne tunda ban isa ince ta koma ba tunda tace sai kazo ba sai kazo ba kawai, ai ba a kanka aka fara zuwa biko ba ko" "bikon yaci uwatar bazan zo ba kuma wallahi ka dawo min da ita"ya faɗa yana kashe wayar sa tj yau yaga ikon Allah shi fa lkcn da akayi faɗan nan be sani ba amma yanzu ya zama shine ma me lefin, ɗaukar yaran yayi a hoto tare da turawa aliyu ta whatsapp, sannan ya shiga tausar zainab ɗin ko zata haƙura ta koma abujar Zainab ƙiri ƙiri tace fafur ba zata koma ba sai dai aliyun ya tako ya zo da kansa sannan zata saurare shi ta faɗa kanta tsaye da tj yaga itama babu wani abinda zai mata da zai canza mata ra'ayin ta sai ya kama hanyar gida shi abun su ya fara isar sa kowa yana ji da girman kai kai Allah ya kyauta ko da aliyu ya buɗe whatsapp yaga pics ɗin da tj ya turo masa ya ga yadda ƴaƴan sa suka koma gwanin ban sha'awa sai yaji duk hankalin sa ya tashi burin sa kawai ya ganshi da ƴen ƴaƴan sa ƙagu sosai ya ganshi cikin iyalin sa amma a gaskiya ba zai iya bin zainab ba ai ya yada girman sa na namiji wai biko to shi tarihi zai fara kafa sunan shi akan namijin da baya biko ya faɗa a ransa wayar shi ya ɗauka tare da turawa tj da saƙon "iyalina nace ka dawo min da su ba pic ɗin ƴaƴa na ba kuma idan baka dawo min da su ba zan ɓata maka rai" ko da tj ya ga text ɗin sai ya turawa da zainab ita kuma zainab ɗin ta turawa da tj reply ɗin "bazan dawo ba sai dai ya tako ya zo inda nake da ƙafar sa" ta turawa tj, tj yana ganin saƙo ya turawa aliyu, aliyu yana ganin reply ɗin yasan daga zainab ne sai ya rubuta sabon saƙo ya turawa tj ɗin "sabida ke baki san darajar miji ba shine nace ki dawo zaki ce sai dai in tako koo" ya turawa tj, shi kuma tj ya turawa zainab ɗin Ko da zainab taga text ɗin nan sai ta rubuta "ka manta lkcn da kore ni ina kuka ka rabani da ƴaƴa na, yanzu in kana son ganina sai dai ka tako da ƙafar ka" ta turawa tj shi kuma tj ya turawa aliyu ko da aliyu yaga reply sai ya kuma turawa tj wani saƙon inda shima tj ɗin turawa zainab ita ma ta turo masa da reply ya isar da shi ga aliyu haka suka dinga yi shidai tj ya zama shine middle man inna ya saƙon da be dace ba sai ya ɗan gyara ya tura wa wanda akayi saƙon domin sa, ya so su shirya amma ƙiri ƙiri sai kowannan su ya kuma fusa ta daya gaji da wannan baƙl ɗin da suke yi da shi sai ya turawa aliyu "in kana son matar ka ta biyo ka, to ka neme ta a number ta na gaji" sannan ya turawa zainab da "in kina son mijin ki ya biyo ki ki kirashi a number sa na gaji" yana gama wa ya kashe wayar sa gaba ɗaya don yau sun chaja masa ƙwaƙwalwa aliyu ranshi ne ya ƙara baci yaji haushin yadda zainab tayi musu da shi, da ba haka take ba amma yanzu ta chanja sosai yana mamakon ko a ina ta samu wannan ƙwarin gwiwar yi masa musu da shi tj ya ci gaba da turawa da aliyu da hoton ƴaƴan sa sai dai in baije inda zainab ɗin yake ba hakan ba ƙaramin farantawa aliyu rai yake yi ba, ta wani ɓangaren kuma yana jin haushin zainab da taƙi dawowa tace sai dai ya zo da kansa rannan da tj ya turawa da aliyu pics ɗin sai yaga aliyun be buɗe last pic ɗin ba sai yayi mamaki don haka sai ya ɗauki waya ya kira ɗan uwan nasa amma wayar sa akashe take, ya haƙura, haka ya dinga trying kullum sai ace switched off yayi mamakin hakan aliyu baya taɓa kashe wayar sa don haka sai ya shirya ya kma hanyar abuja ko ya duba lafiyar ɗan uwan nasa ko da yaje yayi mamakin da akce masa aliyun yana kwance a asibiti kusan sati kenan, asibitin ya wuce direct don ganin ɗan uwan nasa me yasa ɗan uwan sa bashi da lfy amma ya ƙi faɗa masa ko kuma laifin zainab ɗin ne ya shafe shi, yana shiga ɗakin da aliyun yake kwance a zaune ya samu ɗan uwan nashi a zaune yana shan fruit, ko da tj ɗin ya shiga da sallamar sa aliyun ansa shi kawai yayi tare da kau da kan sa don tj ɗin ba ƙaramin bashi haushi yake ba, ya ƙi dawo masa da matar sa kusa da ɗan uwan nasa ya samu wuri ya zauna "ɗan uwa ashe baka ji daɗi ba" be kula tj ɗin ba ya ci gaba da cin fruit ɗin nasa, ya rame sosai daga gani yana jin jiki "ɗan uwa me nayi haka da zafi da kake jin haushina har baka da lafiya amma ka kasa faɗamin"ya kuma tambayar sa "me kake so ince maka tunda kaƙi ka dawo min da iyalina gashi har ciwo ya kamani saboda rashin su" "ɗan uwa tace bazata biyo ni bavya zan yi" "ba sai ka kore ta daga gidan ka ba in taga bata da inda zata ai dole ta dawo gidan ta koo" "ɗan uwa ai zainab bata gidana, haba da tana gidana da tuni na kaɗo maka ita" juyowa aliyu yayi yana kallon tj "ban gane bata gidan ka ba tana ina kake nufi" sai da tj ya ɗan ƙara gyara zaman sa sannan yace "tana jakara gidan iya" hankalin aliyu ne ya kuma tashi me zainab take nufi da zata tafi gidan mutanen da baya ƙaunar ko jin sunan su ta zauna ita da ƴaƴan sajuyowa yayi wajen tj yace "tun yaushe take gidan ko kana nufin dama tun can tana can gidan shine baka faɗa min ba ka bar min ƴaƴa na gidan da nafi tsana a rayuwata" shidai tj shiru yayi kawai don daman yasan idan aliyu yasan cewar zainab tana jakara yasan sai anyi ɗan ƙaramin yaki da shi saukowa yayi daga kan gadon yana neman hanyar fita tj ne yayi magana "ɗan uwan ina zaka je ne" "zan je in dawo da iyalina ne don bazan bar su su zauna awannan gidan ba" ya faɗa yana buɗe ƙofar ɗakin tare da bugo ta da ƙarfi tj ya bishi a baya yana kiran ɗan uwa ɗan uwa amma aliyu ko juyowa be yi ba babu yadda ya iya haka ya bi bayan sa shima gwan da ya bishi don daga dukkan alamar aliyun ranshi ya baci sosai da jin zainab ɗin tana jakara [7:46PM, 12/7/2017] ‪+234 806 803 7117‬: 🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊 *DANGIN SA* 🕊🕊🕊🕊🕊 🥀🥀 By Mmn Walida nd Walid(mrs aliyu) 🎁 *nasibi writers association*🎁 *we shine with the smile of our readers so keep smiling* ☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺ Page:44🌹 Duk irin kiran da tj yake yi wa aliyu be kula shi tafiyar shi kawai yakeyi yana hanyar fita daga asibitin, wata nurse ce ta zo da zunmar dakatar da aliyun amma irin kallon da yayi mata yasa ta kaucewa "malam dr. be sallame ka ba" ta faɗa da ƙarfi ko kula ta be yi ba sai nine na ƙarasa kusa da ita nace mata "ki ce dr. ɗin patient ɗin sa ya sallami kansa ya tura bill ɗin office ɗin aliyun za ayi settling, gyaɗa kanta kawai take yi don tana mamakin wannan patient ɗin wai ya sallami kansa shida dr. ɗin yace case ɗin sa is serious it can even call for theater amma shine ya fice Aliyu kasa jiran suje airport ma yayi yace wa tj kawai su tafi a mota, sai da suka biya ta gidan shi aliyun inda tj ɗin ya ɗan haɗa masa kaya, wand aliyun yai ta mita shi ba zama zaije yayi a kano ba ya na zuwa ya tattaro kan iyalin sa abuja zasu dawo Suka kama hanyar kano wanda aliyun yake bayan motar sa crv, inda tj yake driving tare da rufe duk gilasen motar da sakin Ac dai dai yadda mutum ze sake, babu abin dabyake tashi face sautin ƙira'a na shaikh mahir al mu'aiqely aliyu yana son ƙira'ar bawan Allahn nan don haka sai yaji nutsuwa tana saukar masa ahankali duk wani baƙin ciki da yake ciki yaji yana yayewa a hankali tuni wani bacci me nauyk yayk awon gaba da shi har suka iso garin kano karfe 11:15 na dare aliyu yana bacci ba magariba balle isha, tj directly gidan sa ya nufa da shi, don duk son dawo da iyalin sa be isa ya shiga gidan mutane da wannan daren ba, ko dabya tsayar da motar yai mamakin da har a lkcn aliyun baccin sa yake yi hankalin sa akwance daga ganin ba ya samun bacci, tausayin ɗan uwan nasan ya kama shi sosai, ɗan tattaɓa shi sannan aliyun ya farka, ganin shi a gidan tj ya fara faɗa "ce maka nayi ka kawo ni gidanɓka ka kaini can inda zainab ɗin take ayau zan kwaso su kuma mu koma abuja a yau ɗin" "to duk dai abinka ka haƙura ka duba lkc ko inkaga ya dace ka ke gidan a wannan lkcn ga mukullin motar nan ni dai bazan kaika" Tj ya faɗa masa tare da miƙa masa keys ɗin amma aliyun be karɓa ba sai ma duba agogon sa da yayi, yai mamakin ganin yadda lkc ya wuce haka, ko da yake da yamma suka baro abujar, fitowa yayi daga motar tare da bin bayan tj ɗin inda shikuma tj ɗin yayi masa jagora zuwa inda zai kwana Wanka kawai ya shiga yayi yaji daɗin jikin sa sosaia kasancewar ya daɗe rabon sa da yayi wani baccin kirki, ko da ya idar da sllah a kan sallayar wani baccin ya kuma kwashe shi, in da tj ya kawo masa shayi don yasan atsarin aliyu baya cin abinci bayan 10:00, ko daya kawo masa sai ya tarar da ɗan uwan nasa ya bacci don haka sai ya ɗan ƙaro masa sanyin ac ɗin tare da lilliɓe shi ya ja masa ƙofa kashegari da safe tun daya yai sallah asuba ya koma bashi ya tashi ba sai karfe 11:25 na safe gaskiya yayi bacci rabon shi da wannan baccin har ya manta duk sai yaji wani nauyi da yake ji a jikin sa ya ragu, wanka yayi inda yana fitowa ya tarar da tj ya shigo da break fast, be iya cin komai ba sai ɗan tea da slice bread guda ɗaya, sannan suka kama hanyar jakara da niyyar yana zuwa zai kwaso su su koma abj a daidai inda ake parking a nan tj ya parker don mota bata shiga lungun su iyan da ƙafa suka ci gaba da tafiyar tasu, aliyu yai mamakin har yanzu unguwar ta nan yadda yasanta shekara 20 tun lkcn da ƴaƴan hjy sukai masa wulaƙancin nan, sai kuma in ya zo ganin hjyr sa aɓoye yana ratsa cikin unguwar amma duk wasu memories na ƙuruciyarsa yana dawo masa kamar a lkcn abin ya faru, sai ya ji ya kuma tsanar unguwar da mutanrn cikin ta don babu wani memory na ƙuruciyar sa da yake tunawa ya ji daɗi duk na ɓacin rai, dake zuciyar sa kawai yake yi amma can ƙasan ran shi gabaɗayan sa aƙunci yake suna karyo kwanar gidan iyar duk a tunanin shi zai ganshi a rakyakkyaɓe amma ga mamakin sa sai ya ga gidan ya fi kowane gida haskewa, tj kamar yasan tunanin da aliyu yake yi sai yace masa "kaga gyaran da zainab tayi musu" harara kawai aliyu ya bishi da shi wato da kuɗin shi tazo tana yi musu burga ko to ko ma dai menene daga yau ya ƙare, ya faɗa a dai dai lkcn da suke zuwa ƙofar gidan Iya ce a tsaye a soron gidan wandabyanzu ya sha fenti suna ciniki da me man ƙuli haidar a goye a bayan ta, tun da aka kawo su kullum in dai ze yi bacci sai iya ta goya shi haka ta saba masa don haka ko bacci yaji sai kawai ya ɗauko zani ya taho wajen iya, ita kuma bata gajiya sai ta saɓa abinta abaya tai ta hidimar ta, Aliyu yai mamakin ganin haidar a bayn iyar ba haka yayi tunanin zai samu iyalin nasa ba, tj ne ya fara sallama, iya ta juyo zata ansa amma sai taci karo da fukar aliyu, mamaki ne cike taf a fuskar ta amma sai ta dake kasancewar ta kasa karanta halin da yake ciki "ahmadu kune tafe da ranar nan" iya ta tambaya " mune iya mun biyo matar mu ne" tj ya faɗa da niyyar ya ƙona wa aliyu rai ai kuwa ya ci karo da wata muguwar harara "ai kun kyauta" inji iya Aliyu ne ya ƙarasa bayan iya don ya karɓi ɗan sa, amma abin mamaki sai haidar ɗin ya noƙe kafaɗarsa tare da ƙara shigewa cikin iyar, tj ne yace "ai wannan in iya ta ɗauke shi babu wanda ya isa ya raba su sai don ganin kansa" Janye hannun sa aliyu tare da ɗan basarwa, "amadu ka raka shi mana wurin abun ko kuma tsaye anan ga zafi ga rana" "to iya ai da wai mufara gaisawa da ke ko, ina wuni" inji tj "lfy lau kun zo ƙalau" tj ya ansa Allah Allah yake aliyun ya gaida iyar amma sai yaji shiru, can kuma sai yaji aliyun yace "ina yuni ya muka same ku" kamar baya so haka yayi gaisuwar Iyar ta ansa da fara'ar ta tare da tambayar shi hanya, ya ansa ba yabo ba fallasa, sannan tj yayi masa jagoran cikin gidan Tas tsakar gidan yake shima ya sha gyara da siminti wanda akayi masa gyara bayan an gama min, kowacce mace tana ɗakin ta kasancewar zafin da ake tafkawa ga babu wuta, sai solar da aka kunna inda kowacce ta gudu ɗaki ko tana kallo da iyalan ta tana shan fanka ko kuma dai sina shan fankar kaɗai Ko da su aliyu suka shigo gidan a share yake tas ba kowa don haka directly bangaren zainab ɗin suka wuce wanda aliyun yai mamakin ganin ita ma wai bangaren ta daban Zainab tana zaune a falo ta gama girki kenan ta ci tana jiran kiran sallah tayi ta ɗan kwanta, gaskiya yau ana ƙwalla rana sosai Ƙwanƙwasa ƙofar ɗakin naji wanda hakan ya dawo dani daga tunanin zafin da ake dokawa "waye" "yayata nine" "lallai tj yau an kawo mana ziyara ne gaskiya baka gajiya Allah ya saka da alkhairi, da ɗan uwan nan naka zai ga yadda kake kula da iyalinsa da ya wulaƙanta da ..................." Maƙwat na haɗiye ragowar maganar da zanyi ganin aliyu a bayan tj lkcn dana buɗe kofar, duk sai naji kunya, matsa musu nayi suka shigo, tj dariya ce take son suɓuce masa ina kallon shi yana toshe baki tare da kallon aliyu wanda shi kuma ya haɗe rai daga gani be ji daɗin maganganu ba Suka shigo kowa ya nemi wuri ya zauna "tj ina wuni ya salmar ta daɗe bata leƙo ni ba" na faɗa da ɗan borin kunya ta "Tana nan tace ma in gaishe ki" "ina wuni" na juya na gaida gogan wanda gabaɗayan hankalinsa yake kan mohd wanda yake dabo yanzu Tashi yayi yaje ya ɗauko ɗan ɗan nasa tare da rungume shi daga gani yai missing ɗin shi sai ya bani tausayi, shin shina shi kawai yake da sunbatar sa duk sai na tsargu na raba wannan soyayya, tashi nayi tare da shiga kitchen na haɗo musu abinci Ko da na kawo sai da tj yayi wa aliyu magana sannan ya sauko ya fara ci don gabaɗaya hankalin sa yan kan mohd Saukowa yayi ya zauna tare da taƙwashe ƙafar sa ya fara cin abinci tuwon shinkafa ne da miyar kuka wadda ta sha wake sai tantaƙwashi ga kuma man shanu wannan ne yasa aliyu babu abinda yake yi da ya wuce loma Sai da suka ci suka ƙoshi sannan na kwashe kayan, aliyu ya so bayan sun gama cin abinci tj ya tafi, Amma tj sai ya gyara zama ya fara hira da zainab Tun be lura ba har ya lura da kallon da aliyun yake masa kan ya fita don har nuni yake masa da kai inda yake nuna masa hanyar ƙofa amma sai tj ya yi kamar be san me aliyun yake nufi ba Ai har yanzu ban gama wana ka ba, tj ya faɗa a ransa, sam ban san wainar da suke toyawa ba don hankalina gabaɗaya yana kan tv, na kan dai ji dariyar tj akai akai, ashe kunna mutumin yake yi Kiran sallahr azahar ce ta katse mana hirar tamu "sai ka tashi mu tafi masallaci" inji aliyu Miƙewa sukai yi, "yayata bari muje muyi sallah sai mu dawo don yau agidan nan zan ci na dare" tj ya faɗa a zolaye ban gane zolayar aliyu yake ba amma naga dai bayan ya gama maganar tasa ya sa dariya, ban kawo komai ba suka fice Ko da suka fi sai da aliyu ya kai wa tj harbi da ƙafar sa, "haba ɗan uwa me kuma nayi" "dan uban ka baka ganin lkcn da nake maka signa ka tashi ka tafi, ka zo ka tsare mutane da surutun ka na banza, har da cewa wai anan zaka ci na daree wallahi muka idar da sallah baka kama gabanka ba sai nayi mugun saɓa maka" ya faɗa yana yin gaba, dariya ce sosai take cin tj amma sai ya dake tare da nuna shi be ma san me yayi Ko da suka idar da sallah sai suka shiga sabgogin su, basu koma gidan ba, sai bayan sallah isha sannan aliyu ya samu kansa don duk wata kadara tasa ta kano sai da tj ya nuna masa ita, kuma duk da haka basu gama, Karɓar motar yayi a hannun tj inda ya wurgar da tj ɗin a hanya wai ya nemi hanyar gidan sa don shi be iya cin ƙwan makauniya ba, yj sai ɗan adai dai ta sahu ya ɗauka ya kama hanyar gida tare da murnar shiryawar ɗan uwan sa da matar sa Har ya kama hanyar gida sai ya ga bazai shiga haka salin alin ba don haka sai ya karkata akalar motar yayi wajen yahuza suya, ya siyo musu tsire da kuma gasashshiyar kaza sai youghurt me sanyi, har ya kama hanya sai kuma ya dawo yace a sake masa irin haɗin da ya siya Sai ƙarfe tara na dare ya shiga gidan yana nan dai tsakar gidan shiru, ɗakinɓiya ya shiga direct inda yaci karo da ƴen uwan baban sa Sun gaisa amutunce sannan ya zauna kowanne sai ya rasa abinda zai ce don ba sabawa suka yiba, da aliyun yaga shirun yayi yawa sai kawai ya ɗauko ledar yahuzar guda ɗaya ya miƙa wa iyar "ga wannan kici" ya faɗa atakaice "an gode Allah yayi albarka, ya ƙara buɗi" A ciki ciki ya ansa amin ɗin, ya miƙe yai musu sallama tare da fita daga ɗakin ya nufi ɓangaren zainab ɗin [7:46PM, 12/7/2017] ‪+234 806 803 7117‬: 🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊 *DANGIN SA* 🕊🕊🕊🕊🕊 🥀🥀 By Mmn Walida nd Walid(mrs aliyu) 🎁 *nasibi writers association*🎁 *we shine with the smile of our readers so keep smiling* ☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺ *wannan page na wata me ƙwadayi ne da tace zata ciii yahuza suya kin san kanki ko sai na kama suna* 🍗🍗🍗🍖🍖🍗🍗 *ba a samu yahuza ba amma ga wannan* *F. B* da ke nake 👈🏻😉 Page :45🌹 Tun bayan azahar nake sa ran dawowar su amma sai naji shiru, bayan la'asar na tashi na ɗarao na dare, ko dana gama na kintsa komai Wanka nayi na shirya sosai, don nasan yau ba sauƙi iya ta kawo min haidar bayan yayi bacci na haɗa shi da mohd na kwantar da su, don bana son su ɓata mana hirar mu ta yau ba su suka dawo ba sai ƙarfe 9:10 na dare nayi mamakin dana aliyu shi ka ɗai, ko daya shigo sai nayi masa tayin abinci, sai yace sai ya fara wanka ruwan wankan na haɗa masa tare da gayyatar sa toilet ɗin, ya shiga ya watsa ya fito, sannan ya canza zuwa ɗan gajeran wando sai ƴar vest kasancewar zafin da ake yi, don ma da wuta gabatar masa da abinci nayi tare da tsarabar da ya kawo yaci ba yaba sai ya ce "naman ai na siyan baki ne kin ga ban isa in ci ba sai da yardar ki" kunya ce ta ɗan kama ni wai siyan baki tura masa plate ɗin nayi gaban sa "muci tare" "ni na isa yanzu inna ci wayasan ina za akuma guduwa" Ya faɗa a zolaye ɗan murmushi nayi, duk na kasa sakewa sai kace ba aliyun da sani ba duk ya wani rikitani "ai nace kaci ko ba inda zan kuma tafiya"na faɗa kaina a ƙasa "ban yadda sai dai a bani a baki" wata sabuwa inji ƴan caca rasa yadda zanyi na yi ƙatse min tunanin yayi "to kinga alamar da naci da na ciwo wa kaina kenan tunda gashi kinƙi ki bani da kanki" gutsuro tsokar naman nayi na kai masa bakin sa, riƙe hannuna yayi wanda hakan ya sa na kalle shi cikin idon sa "pls habibti kar ki ƙara guduna kinji, u r my everything u nd d kids r all i have" gyaɗa masa kaina kawai nayi hawaye taf idona "i really miss u dat it really aches here" ya faɗa yana kai hannuna me naman zuwa wajen zuciyar sa, sakin naman nayi don sai in ɓata masa rigar sa "pls stay by my side am not perfect buh i will try my possible best nd be a good husband to u" "i miss u too" na iya furtawa daga ƙarshe, kalmar ta dake shi sosai don ya nuna jin daɗin sa da na faɗa haka "really den show me how much.............." Ban barshi ya ƙarasa ba na kai lips ɗin bakinsa inda na barshi ya ƙarasa ragowar aiki Cak ya ɗauke ni sai bedroom, yahuza da bamu ci kenan, ni kuma mmn waleed da kwaɗayi sai na zauna cin kayana abinda da za suyi a ɗakin matsalar su ne ni dai inyi kwaɗayi na ko da yake bani kaɗai bace can na hango *FAIZA BABA* leƙowa ta taga wulla mata tsoka nayi na cafe da baki oohhh su fa'iza da kwaɗayi Mun sasanta sosai da ni da mijina inda duk wani bashi da ke kaina ban yi wani yunƙura kasa biya ba tas na biya sai dai sam barka, soyayya muka shiga zubawa ni da ɗan mijina yanzu babu laifi yana kula *dangin nasa* sosai matsalata ɗaya itace shin mahaifiyar sa tana da rai ko kuma bata da rai Ina son tambayr shi amma sai na ɗan ja ɗan lkc ganin bamu daɗe da shiryawa ba komai a hankali za ayi shi, aliyu be nemi in bishi abuja sai dai yakan je in ya samu lkc kuma ya zo, har da tsaraba yake zuwa da shi ai ta rabo a cikin gidan Yaran gidan har sun san bbn haidar don in aka ce yana kano, to haka zaka ga gidan cike da kayan ciye ciye ina jin daɗin yadda yake kula da *dangin sa* duk da dai daga gani har yanzu be gama sakin jikin sa da su ba, don baya zama yayi hira da su Daya dawo ya shiga ɗakin iya suka ɗan gaisa idan ya fito ya dawo part ɗin na baya kuma fita sai masllaci ko kuma in tj ya zo zasu fita shine yake fita, duk ƴen samarin gidan da basu da sana'a ya kwashe su ya basu abin yi, wannan ne yasa mijina ya zama zakaran gwajin dafi, Yau na tashi gabaɗaya ba na jin daɗi jikina, sai na ɗauka ko yau da gobe ne kun san ance tafi ƙarfin wasa, amma ga mamakina tafi tafi sai abin ya zame min jiki bana jin da daɗin komai sai kwakwa ga miyau da yake yawan tarar min wannan ne ya tabbatar min na kuma samun passenger a tare da ni Shiru nayi ban faɗawa aliyu ba ko da yazo yai ta dai mitar nayi kyau nayi ƙiba nayi freash ni daɗi na nake ji a kano shi kuma yana abj yana cin kwakwa(wahala) Duk da nasan ba wani kwakwa da yake ci kawai dai mita ce irin ta ɗan adam yai mamakin ganin yadda nake cin kwakwa ta, sai yace "ashe bani nake cin kwakwa ba ke kike cinta" Ko kaɗan ban so y fahici ina ɗauke da ciki don haka sai na bishi da cewar lkcn ta ne shiyasa nake sha'awar ta, ganin yadda nake cin kwakwar nan ba dare ba rana ga miyau ya sa shi ɗauka ta ya kaini asibiti wai ko banda lfy ne, har da cewa "dauɗar ciki yake damun ki, ke da kika taso cikin yarbawa ya kamata ki din ga shan magani jedi jedi don shan zaƙin ki yayi yawa" Har muka je asibiti yana lissafo min magungunan dauɗar ciki daya sani, ni dariya kawai yake bani yadda ya daddage da dauɗar cikin nan ko ya zai yi idan yaji dauɗar cikin nawa babyn sa ne har cikin consultation room ɗin muka shiga tare, dr. ya rubuta sunana da shekaruna sannan ya ɗago ya kalle ni "hjy me yake damunki" kallon aliyu nayi don ni ba bu abinda yake damu kawai tattago ni yayi ya kawo ni asibiti "ni dr. babu abinda yake damuna kaga wanda ya kawo ni nan" Dr. ɗin ya kalle ni da mamaki sannan ya kalli aliyu, sai aliyun yace "dr. Ƙyale ta dauɗar ciki take fama da shi tai ta tara miyau ga kuma cin kwakwa ba adadi, ni ina tsoron kar tuƙar kwakwarbtai mata illa ne" Murmushi dr. yayi tare da tambayata last dana ga period ɗin, wannan ya nuna min dr. ɗin ma ya harbo jirgin nawa Na faɗa masa ya fara ƴen rubuce rubuce sa sannan ya bamu test da scanning, muka je nayi a wajen scanning ɗin ne nace wa aliyu ya biyo ni muje scanning room ɗin Macece tayi mana scanning ɗin don haka a sake nake ko da ta zo daidai wajen da babyn yake wanda be fi sati 12 ba sai tayi pause din monitor ɗin tare da nuna shi "alh ga babyn naka" ta faɗa wa aliyu Shi aliyun da ke gefe har yanzu be san me ake ciki wai shi duk a tunanin sa abinda yake sani zubda miyan ake nema "baby faa kika ce" ya faɗa da mamaki "yes kusan 12weeks babyn yake" ta kuma faɗa Ƙara matsowa yayi kusa da monitor ne amma ba'a iya gani komai sai wani hatsa hatsa don haka sai dabya kai fuskar sa har gaban monitor sannan yace "ni fa babu abinda nake gani sai wani hatsa hatsa" ya faɗa kuma kalƙon monitor "alh ai ba a gani sosai kaga har yanzu babyn ba wani fara halittasar akayi ba" "ok kin dai tabbatar da ba dauɗar ciki bace baby ne" murmushi tayi tare da gyaɗa kai Ya juyo ya kalle ni h "habibti kinga ashe ba dauɗar ciki yake damun ki ba baby na ne", shafa min ciki yayi tare da kissing lips ɗina tare da ce mi "thank u 4 everything" Har muka koma gida yana cewa "dama nace ba lallai bane dauɗar ciki bane amma ban taɓa kawo cewa ciki gare ki ba" kallon shi kawai nayi kamar ba shi kaɗai yai ta mitar dauɗar ciki gare ni amma wai yanzu kuma ya canza zancen A hanyar gida ya tsaya ya siya min kwakwa ta wannan karon harvda dabino ɗan agadas don kwakwa da dabino ba dai daɗi ba ga daɗi a baki ga aiki a jiki 😉 Mun koma normal life ɗin mu amma yanzu gabaɗaya zaman garin kanobya fita raina don haka ko wannan zuwan da aliyu yayi sai na tuntuɓi ko yana sha'awar mai da mu abuja Rungume ni yayi sosai wanda har sai da naji ɗan zafi a rungumar tasa daga gani in ya tafi yana kewar mu ba kaɗan ba Ana gobe zamu tafi muna zaune a falo duk na gama haɗa duk wani kayana yara ma sun yi bacci muna ɗan kallo aliyu yana zaune ni kuma ina kwance akan cinyar sa sai nace "habibi ina da wata alfarma ɗaya" "anything 4 u habibti" Kamar bazan yi magana ba sai kuma na buɗe baki na " ina mahaifiyar ka" shiru yayi kamar yana nazari "wallahi ban san inda take ba" " baka ganin ya kamata mu neme ta" "kina son ganin ta ne" gyaɗa masa kai nayi "in shaa Alƙah zan nemo ta ko don ke, amma ganin ta zai yi wuya tunda bansan komai nata ba sai sunan" "ba komai in shaa Allah zan taya ka" "no sweetheart just concentrate on dis" ya faɗa yana dafa min ciki na "Ok buh promise me to look 4 her soon" "in shaa Allah habibti" Muka ci gaba da hirar mu har lkcn bacci muka koma ɗaki muka kwanta sai da safe [7:46PM, 12/7/2017] ‪+234 806 803 7117‬: 🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊 *DANGIN SA* 🕊🕊🕊🕊🕊 🥀🥀 By Mmn Walida nd Walid(mrs aliyu) 🎁 *nasibi writers association*🎁 *we shine with the smile of our readers so keep smiling* ☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺ Page:46🌹 Kashegari da wuri muka fara shirye shiryen tfy ƙarfe 8:00am muna airport, domin hawa jirgen da zai kai mu birnin tarayya abuja, aliyu ne ɗauke da mohd inda ni kuma na riƙe hannun haidar, tj ne ya rako mu airport, sai tsokanar aliyu yake yi "ɗan uwa nan gaba in aka kuma daka maka yajin nan gidana zan kawo yayata in ɓoye ta" shiru mayi banɓtanka musu ba don maganar ba tawa bace Shima aliyu be tanka masa sai ma cigaba da yayi da anfani da wayar sa wacce take hannun sa tun da muka shiga motar ko me yake yi da ita oho mun hau jirgi lfy mun kuma sauka birnin tarayya ƙalau muka kama hanyar gida, Alhamdulillahi na je na samu gida kamar yadda na barshi tsab da shi, sai ma ƙarin gyara daya samu Hankali na a kwance na ci gaba da tafiyar da hidimar gidana ba tare da wani matsala ba muna waya da su iya sosai ina jin halin da suke idan akwai wani taimako ko wani sabga ta tashi suna faɗa min zan faɗawa aliyu shi kuma sai ya aika musu da abinda ya samu gaskiya aliyu ya canza ba laifi don ya fi da, matsalata ɗaya dashi yanzu na rashin ƙara yi magana akan neman mahaifiyar sa ko da irin nayi masa magana akai sai yace shi ya ki kyautata zaton ta mutu, amma ina ƙara ƙarfafa masa gwiwar akan ya neme ta rannan muna zaune aka kira shi a waya cewar an samu me irin sunan mmn nashi, sai yasa aƙara bincike sosai akanta amma abin mamaki sai aka gano ba ita bace, na ɗauka zanga hankalin shi ya tashi ko be ji daɗin abin sai na gan shi je ia very calm kamar ba abinda ya faru wannan abun ya bani mamaki don haka sai na tunkare shi in dalilin shi na nuna ko in kula "habibi kamar bakayi baƙin ciki daya kasance ba ita ce mmn ka ba ko" murmushi yayai ya juyo ya kalle ni "na rantse miki da Allah ko kaɗan bana son haɗuwa da ita" "me yasa" "saboda ita ma ɓa ƙauna take yi ba" "ya akayi kasan hakan" juyowa yayi sosai ya kalle tare da riƙe min hannuna "habibti matar da ta yarda ni ta gudu ranar da ta haife ni kina ganin zata kuma biɗa ta, kin san me yasa ta yadda ni" girgiza kaina nayi don ni a labarin daya bani kamar ƙuruciyace take ɗawainiya da ita a lkcn "ta yarda ni ne don ta manta da ni da kuma mahaifina, inda ta yarda ni ko don wani abun ba wannan ba ya kamata ko so ɗaya ne ta neme ni amma ko da wasa bata taɓa tunanin in ɗan jaririn dana ajiye ba" maganar shi akwai ƙamshin gaskia Fisabilillahi abinda mijina ya faɗa gaskiya ne amma tunda sulhu nake neman yi da shi da mahaifiyar sa sai na kaɗe baki nace "Akodayaushe ka kasance me yiwa ɗan adam uzuri, ina lefin mu neme ta in ta nuna da gaske so take yi ta manta ka ɗin is fine by us in kuma wani uzurin sai muyi mata ko" Kina ganin akwai uzurin da zai sa mace taƙi neman abin da haifa har zuwa shekara 30+ kina ganin akwai irin wannan" Rasa bakin magana nayi don gabaɗaya maganar shi tafi tawa gaskiya haka na haƙura na sakko tare da cewar ni dai don Allah kawai ya neme ta don ni, yai min alƙawarin zai neme tan don amma idan ta nuna bata son mu'amala da mu bazan ƙara tada zancen ta Na amince sannan yace min zai sake sa waɗan su su kuma bincika masa ita, godiya nayi masa sosai inda ya katse min tare da cewar "kede kiyi fatan kada Allah yasa ta watsa miki ƙasa aido in kun haɗu" "amin kawai nace tare da rungume ni ***************** Tafiyace ta kama aliyu china inda ya nemi mu tafi tare ni kuma na nemi alfarmar in ɗauko ƴar autar mu mu tafi tare saboda da yara zamu ni kuma in fama da kaina Aliyu be musa min ba yace mu tafi da hannatu ma ta dinga taimakawa aminar kula da yaran Mama na kira na shaida mata tafiyar da zamuyi da amina, murna a wajen mama kamar me, ta haɗa amina ta hankaɗo min abuja, passport akayi masu ita da hannatun muka shiga neman visa barin ƙasa Tun da amina tazo sai ta shaƙu da yaran sosai komai itace take musu tare da taimakon hannatu, kullum zaka tsince su ita da hannatun a tare ko a kitchen ko a ɗakin yaran wannan ne ya sani sakin jikina Visar tamu bata fito ba ko ince tasu amina don tamu ta fito tun yaushe, aka aiko wa da aliyu gayyatar bikin ƙarasa sanin juna na masu manyan jiragen ruwa na duniya, tare da haɗin gwiwar masu manyan kamfononi na duniya, kasancewar ɗaya baya iya ci gaba da sai taimakon ɗaya Taro akan sanin juna tare da sanin kan abinda ya dace ayi tare da gina kyakkyawar mu'amalat tsakanin masu company da masu yi musu dakon kaya zuwa garuruwa wanda sai kana da babban matsayi sannan za a gyace ke A england za ayi, a garin man city, yaron aliyu na can ya kira shi don an bada iv ɗin har da aliyu kasancewar an san shima yana da manyan jiragen da suke shige da fice da kayayyaki Ko da aliyu yaji saƙon sai yace wa da yarin nasa shi ya wakilce shi don shi bazai iya zuwa ba zai je china "sir wannan harkar fa ta manya ce, manya manya ne na ƙasashe zasu taru, wannan zai bada damar ka haɗu da manya kaima ka ƙara bunƙasa taka harkar" "shiyasa nace kaje" "sir ai wannan dole sai kai, kasan manyan nan sun fison su haɗu da mutum in person" "in son zanje china ne ni da iyalina faa" "haba sir tun yaushe kake wannan harkar, wannan ai kamar dama ce muka samu, tun yaushe muke wannan harkar amma bamu taɓa samun daman irin wannan ba, kaga wannan damar zata sa ka ƙara bunƙasa sunan ka da kuma harkar tamu, muma adinga dama wa da mu" shiru aliyu yayi amma shi san zuwa england ɗin nan beyi masa be Duk da duk abinda peter yake faɗi gaskiya ce ze kasance dama ce gare shi ya ƙara faɗaɗa harkar sa, barin ma ya haɗu da masu manyan kampononi kala kala, tunda yanzu iyakacinsa, ya kai ɗanyan mai china da america, ya ɗebo kaya daga china, america, thailand, saudiyya sai dubai Amma hanyan zu be samu chance ɗin da jiragen sa zasu dinga duniya da kaya ba duk da dai cewar yana da jirage masu girma da ingancin da zasu dinga iya zaga duniyar tare da kwasar kaya ko a ina da kaisu duk wani loko da saƙo da duniyar "ok peter make the preperation i will be there in shaa Allah" "inn jaaa Allah" inji peter "i will be coming with my family and my wife's sister so look 4 a comfortably hotel 4 us" "yes sir" Ko da aliyu ya kashe wayar sai ya gayawa zainab cewar sai sun fara biyawa ta england domin ya halacci meeting ɗin kafin su wuce china Da farko bata so hakan ba don ita bata da wani buri daya wuce ta gansu a china don aliyu ya je ya kuma ganin dr. sa don tana lure da shi yana fama da zuciyar sa kawai ɓoye mata yake yi, amma tasha farkawa da daddare ta ganshi a zaune riƙe da ƙirjin sa yana salati Sam ita bata san wannanɓhali irin na mijinta ba, ace mutum yana ciwo amma ba zai je asibiti ba shine ma dalilin da yasa ta ce zata bishi chinar amma in ba haka ba me ze kaita birnin sin da wannan cikin duk da dai har yanzu be fi wata uku ba Si da aliyu ya rarrashe ta tare da faɗa mata kwana goma kacal zasu yi a england ɗin sannanɓta sakko, sai kuma mimma ta faɗo mata, Ai mimma tace a england take lallai kuwa in haka ne in shaa Allah in taje zata neme ta Dole aliyu ya canza akalar neman visar su zuwa england, cikin ikon Allah suka samu sai shirye shiryen tafiya, Ta lagos zamu tafi don haka nayi murna sosai ko ba komai zan ga gida, ana sauran kwana biyar mu wuce england aliyu ya barmu muka tafi lagos Mun sha yawo sosai a lagos sannan Allah ya kawo mu lkcn tafiya, Aliyu ya zo har gidan mu sun sha hira da baban mu sosai inda yayi musu alƙawarin kujerar makka da shi da mama da khadija da maryam Baban mu harda hawayen farin ciki don be taɓa kawo ba, ko da yake naji su maryam suna cewa tunda na auri me kuɗi sunji mama tana cewa mijina zai kai su hajji ita da baba basu san har da su ba Ni kaina ban san da tafiyar ba sai naji aliyu ya kuma shiga raina na kuma godewa Allah daya bani miji irin sa, mama har da rawa kun san idan aka ce mutum al'adar bayarabe ta shige shi doe sai an masa uzuri, ni ma nayi masa godiya sosai su maryam ma suka kira shi taka nas su kai masa godiya Ran da zamu tafi har airport su mama suka rako mu mama sai rawar kai take yi ƴar ta zata tafi turai, muka yi sallama muka kama hanyar shiga jirgi sai turai ɗin gaske [7:46PM, 12/7/2017] ‪+234 806 803 7117‬: 🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊 *DANGIN SA* 🕊🕊🕊🕊🕊 🥀🥀 By Mmn Walida nd Walid(mrs aliyu) 🎁 *nasibi writers association*🎁 *we shine with the smile of our readers so keep smiling* ☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺ Page:47🌹 mun sauka lfy garin man city sannan muka kama hanyar hotel ɗin da peter ya kama mana, five star hotel dake kan titin neil lane, babban hotel ne me bene 95, inda peter ya kama mana presidential suite ɗin hotel ɗin Suite ne me ɗakuna barkatai kitchen dining area, har da ɗan garden ƴar varender da ke kusa da living room, gaskiya ya ansa sunan shi presidential suite don komai me tsada ne Unparking kayan mu kawai muka yi, ni da aliyu muka ɗauki master bedroom, amina ita da hannatu ko wannan ya ɗau ɗaki ɗai ɗai sai akar bar wa yaran ɗakin ɗaya, wanda yake kusa da na amina ina cikin gyaran kayan aliyu ne naci karo da wasu pics daga gani na da ne, wata balarabiya ce ɗauke da ciki da wani ɓakin mutum kusa da ita ya rungume ta ta baya, ko wannen su ɗauke da murmushi, matar tana bala'in kama da aliyu kana ganin ta kaga mahaifiyar sa Tausayi ya bani daga gani yana kewar ta sosai don dai bazai faɗa bane, amma yadda yake yawo da su ko ina har cikin wallet ɗin sa ma na taɓa ganin pic ɗin don de kamar baya son in sani ne ya sa nima nayi shiru Pics ɗin kusa kala goma kala kala, ɗaukowa nayi tare da dawowa kusa dai "habibi, su waye waɗan nan" na tambaye shi, sai da ya fara kissing ɗina, yakan yi kissing ɗina ne idan na tambaye shi magana me ɗan wuyar bada ansa "ƴar ƙauye iyaye na ne" "kuna kama da mmn ka sosai" hanci na ya ja min har na ɗan yi ɗan ƙara "ki kalla sosai i resemble my innocent father" "Allah habibi kunfi kama da mmn ka" "shhhhh taya ma za ayi inyi kama da ita, am a photo copy of my papa" na san jin haushin abinda mmn tayi masa ne yasa baya son yace yana kama da ita na kau da maganar don ko ɗan ƙaramin yaro yaga aliyu yaga mmn shi yasan sun yi kama ba kaɗan ba, "i suppose wannan na cikin kai ne ko" na nuna cikin mmn shi daya fito sosai "yep ɗat happens to be meee" ya faɗa da murmushi a fuskar sa "do u miss her" "no i never miss her, ban san ta ba bansan halin ta ba ban san komai nata ba ta yaya za ayi in missing abinda ban sani ba" "i mean wataran kana cewa dama tana nan ko" "no i never wish for 4 dat" ya faɗa yana tashi "lets end d conversation here its boring" ya faɗa yana haɗa pics ɗin tare da yi musu ɓuya sosai " na taho da su nedon kince sai na cigiyo miki ita don haka am going to use dis pics in shaa Allah, dont even think other wise" sarai na san baya son hirar iyayen sa ne ko me yasa oho kai Allah ya kyauta na faɗa a raina mimma na kira na shaida mata muna england a man city tai mamaki sosai don bamuyi da ita zan zo ba, dama naso ne onyi surprising ɗin ta, tai min alƙawarin zata zo, ni kuma nai mata kwatancen hotel ɗin da muka sauka kashegari kuwa ta kira ni akan nayi expecting ɗin ta around 2:00 na ji daɗi sosai, da yake turai ya shige ta sosai ƙarfe 2:00 dai dai sai ga call daga reception wai ina da guest, nace a barta ta shigo, minti biyu ne da ɗan sakons ya kawo ta suite ɗin mu, ina buɗe mata na rungume ta ban taɓa ganin ta ba sai yau Kissing ɗina tayi a gefen fuskata duka biyun tare da ƙara rungume ni, "ai nal aulad, where r kids" ta tambaya Ƙwala wa hannatu kira nayi nace mata ta kawo su haidar, Kawosu tayi, mimma ta dinga ɗaukar su tana kissing ɗin su sam ta kasa a jiye yaran ta taɓa wannan ta taɓa wancen, har ƴar ƙwalla sai da na gani a idon ta, wanda ya ke ɗauke da glass irin na likitoci, Kallon mimma na dinga yi kamar na san kamar na san fuskar ta, amma shap na manta a ina na san ta, ko dai ban santa ba gaskiya na san wani me kama da ita, medicated glass ɗin da ke fuskar ta ne ya sani kasa tantance a ina na san fuskar ta, ko kuma a kalle kalle na na film ɗin larabawa ne oho ni dai nasan fuskar nan tata "Mimma me za a kawo miki" na tambaye ta "am full habibti" "no mimma at least ko ba yawa ne ki ɗan ci kaɗan" Gabaki ɗaya hankalin ta yana kan yaran, na sa akawo mata abinci da ɗan abin sawa a baki daga kitchen ɗin hotel ɗin Da ƙyar ta iya ajiye haidar taci abinci ɗan kaɗan shima, pics ta dinga ɗaukar yaran, naso muyi hira da ita sosai amma sam hankalinta yana kan yaran, Ba wani hira mukayi ba sosai sannan tace zata tafi duk da dai sai da ta kai kusan 5:20 sannan ta tashi nayi mata laƙawarin zuwa gidan ta Ta bani address ɗin ta a liverpool take, na duba address ɗin nasu gidajen su na turai bashi da wuyar gane wa ba kamar namu ba nai mata alƙawarin zuwa gidan nata kafin mu tafi Roƙo na ta dinga yi na don Allah in zo in kuma taho da su haidar na ansa mata da too Har reception na rako ta anan ne ma muka ɗan tsaya muna hira kasancewar an tafi kira mata cab, Aliyu ne ya shigo ya tarar da mu a reception ɗin yai mamakin ganina, sai na gabatar masa da mimma, yakan ji hirara ta a wajena sosai "habibi ga ka yau ga mimma ta" na faɗa ina nuna masa ita Da murmushin sa ya ƙaraso kusa da ita, amma abin mamaki suna haɗa ido sai naga fuskar shi ta canza, tsayawa yayi yana mata kallon mamaki kamar ya santa Sai da nayi masa magana sannan ya dawo hayyacin sa "habibi kasanta ne" na tambaya "ta ina zan san ta" ya faɗa rai a ɓace "ina jiran ki idan kin sallame ta" Jikina duk yayi sanyi yadda yayi wa mimma sam ban ji daɗi ba ina laifi ta bar abinda take yi tazo kawai don tagan mu amma irin tarbar da zai mata kenan ohhh ni abu zan ga ran da mijina zai shiryu Jiki a saɓule na raka ta itama bata ji daɗi ba amma kuma bata ce komai ba bayan ta tafi na dawo don yau aliyu yana da bayanin da zai min na wulaƙanta baƙuwata da yayi "Habibi me kayi wa baƙuwata kenan" na faɗa lkcn da na shigo ɗakin mu wanda na tarar da shi a kwance yayi rigingine yana kallon ceiling "habibi kasan mimma ne da yasaka yi mata wulaƙanci bayan ta zo daga liverpool kawai don ganina da yaran amma shine kake wulaƙanta ta" Tashi yayi zaune "a ina kika santa" ya faɗa ba tare da wasa afuskar ba "so nawa zanɓfaɗa maka a yadda muka haɗu da ita" "just tell me for GOD's sake" ya faɗa da tsawa Na faɗawa aliyu yadda muka haɗu da mimma, shiru kawai ya yana saurare na, ko da na gama sai yace min "ki rabu da ita Hippocrate ce" "huuuh 🙊 subhanallah, abu haidar a ina kasan ta da har zaka kira ta wannan sunan" "just shut up an leave me alone" ya faɗa haushi naji na tashi gaba ɗaya na bar ɗakin, a cikin abinda yake yi kamar ya san mimmar amma me yasa baya son faɗa min ko wacce ce ita ban kuma kula shi ba da magana mimma ba, gashi nayi mata alƙawarin zuwa ko ya za ayi inje, na faɗa araina Bayan kwna biyu sai gashi ya zo da rana yana shiryawa, tashi nayi na je wajen sa tare da tambayar sa ko ina zashi don yai mana alƙawarin zai kai mu zaga gari da yamma "habibi yaushe zamu fita ganin garin" "sorry habibti ba yau ba kinga peter ya haɗa min dinner da wani mutumin ɗan ƙasar saudiyya, wai yana da kaya sosai da za ai masa shipping, shine yace pls inje gidan sa muyi dinner da iyalen sa" "ohh cikin garin nan ne" "noo liverpool ne, akwai train da zai tashi zuwa liverpool nan da 00:30 mins idan nayi sauri zan samu" Jin an ambaci liverpool ya sani miƙewa, "don Allah habibi zani"juyowa yayi ya kalle ni "are u sure" ya tambaya, gyaɗa masa kai nayi "ok hurry up and get ready we have a train to catch" da sauri na tashi na fara shirya wa in shaa Allah sai naje gidan mimma "yaran faa" na tambaye shi "ohh barsu kawai ai dinner ce kawai bana son yaran su kawo wani matsala, kin san official meeting ne" "ok kawai nace Cikin shadda ta greenish blue me ɗinkin fitted gown wacce ta sha surfani tun daga sama har ƙasa na sako tare da ɗauko pendants ɗina silver wanda ya shi sosai da kayan Mayafina na ɗauko wanda yai dai dai da kayan sannan na ɗauko stiletos hill ɗina na saka sai na fito kamar wata tauraruwa muka fito muka kama hanyar station ɗin mun yi sa ar samun train ɗin on time mukai boarding muka fara tafiya zuwa liverpool tare da burin zuwa gidan mimma in dai muka je liverpool ɗin [7:46PM, 12/7/2017] ‪+234 806 803 7117‬: [11/27, 8:09 PM] ilyaszainab95: 🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊 *DANGIN SA* 🕊🕊🕊🕊🕊 🥀🥀 By Mmn Walida nd Walid(mrs aliyu) 🎁 *nasibi writers association*🎁 *we shine with the smile of our readers so keep smiling* ☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺ [11/27, 8:09 PM] ilyaszainab95: Page: 48🌹 Lfy muka isa liverpool a train muka sauka sannan muka hau cab tare da ba driver ɗin address ɗin gidan da zamu, ƴar purse ɗin da ke hannu na na ɗauko na fito da address ɗin mimma "Habibi don Allah in mun fito daga dinner sai muje ko" hankalin shi gabaɗaya yana kan wayar don haka be kalli ƴar paper da na bashi ba, sai cewa yayi "wa kika sani a liverpool da zaki gidan sa" "gidan mimm ne nayi mata alƙawarin zanje" "stop dreaming dear babu inda zaki" ya faɗa "kamar yaya" juyowa yayi sosai har ina iya jiyo nunfashin sa dake sauka akan fuskata "sweatheart ba nace u should 4 get about her ba, i dont like dis relationship" "amma ................" "no amma just do me a favour nd stop talking about her u aint going any where, i hate d sight of her" Oh my goodness wai sai yaushe mijinta zai bar halin sa ne, Tafiyar 00:30 mins ne ya kaisu gidan da za suyi dinner, ran zainab a ɓace yake don haka kallon ma batayi ita da take cewa in suka fita zata yi using oppurtunity don ƙarewa garin kallon amma tun bayan ɗan faɗan su da aliyu ta cushe fuskar ta tare da juyawa gefe ta share shi Ko da suka zo gidan ya biya me cab ɗin sannan suka ƙara ƙofar gidan inda suka dan na door bell ɗin Wata yarinya ce ta zo ta buɗe daga gani bata fi sa ar zainab ɗin "u r welcome" ta faɗa shiga suka yi inda tayi musu jagora zuwa sitting room inda iyayen su suke, "mr aliyu its a pleasure seeing u in my home u r highly welcome" "the pleasure is all mine" aliyu ya faɗa suna musabaha da me gidan "i believe this is ur wife" ya faɗa yana nuna zainab wacce ita kuma take ɗan murmushi "yes she is zainab" "oh wat a nice name, nice meeting u mrs aliyu" "nice meeting u too" na maimaita "yusra habibti tell ur mum our guest r here" ya faɗawa ƴar sada ta buɗe mana gidan "yes dad" ta tashi ta fara hawa bene Me aikin su ya kira ta kawo mana ruwa da lemo, ni dai gabaɗaya raina a ɓace yake abinda aliyu yayi, mmn tasun ta sauko tana maganar ina baƙin, to my surprise mimma da murna ta na ƙarasa wajen ta tare da rungume ta, "mimma" na faɗa "habibti" ta faɗa tare da ƙara rungume ni Nayi murnar ganin ta, ƙarasowa tayi cikin living room ɗin don su gaisa da aliyu, haka ya ansa gaisuwar tata fuskarsa babu yabo ba fallasa, jana tayi zuwa kitchen "zo muje mu haɗo wa boys ɗin mu ɗan snacks" binta nayi ina jin daɗi duk da dai ina feeling guilt na yadda mijina yake mata amma ita sam bata damu ba A kitchen take tambayar yaran sai nace mata ai ban san nan zamu zo ba, Bata kawo komai ba ta yadda da abinda na faɗa Muka haɗa ɗan snacks wanda yake a cikin leda ne a fridge kawai reheating muka sake yi a micro wave sannan muka ɗauko muka fito Ajiyewa mukai agaban su sannan muka zauna muka fara hira, bamu daɗe da zama ba wani ya zo ya hankaɗo kofa ya shigo, gabaki ɗayan mu hankalin mu ya koma kanshi Mimma ce tayi masa magana "hisham come and say hi to our guest" ta faɗa masa, kamar ba ze zo ba sai kuma ya zo miƙawa aliyu hannu yayi suka gaisa ni kuma ya min sallama, daga nan sai yayi sama, mu kuma muka koma hirar mu, sam ban ga tarbiya a tattare da yaron da mimma ta kira da hisham ba kanshi a tsaye yake daga gani kan nashin yana hayaƙi cook ɗin su ta gayyace mu dinner ta gama muka tashi muka tafi, kowa ya nemi wuri ya zauna, inda mijin mimma yake zaune kan kujerar da take kallon ta mimma sai ni kuma na zauna kusa da aliyu, Aikawa tayi a kira yaran gidan su zo muyu dinner, matan ne kawai suka sakko amma ban da hisham ɗin, mun ɗan jima kafin mijin yace kawai muci abinci ƙila hisham ɗin ya ƙoshi ne Muka fara dinner sai ga hisham ya sauko a gadarance ya samu wuri kusa da bbn shi zauna, fara cin abinci yayi babu ko bismillah mun lura gabaɗayan mu, mimma ce tayi masa magana "hisham baka yi bismillah ba" "ina ruwanki da ni ko plate ɗin mu ɗaya ne" ya faɗa a wulaƙance Abun ya bani mamaki ɗaga ido nayi na kalle su naga kowa babu abinda ya dame shi kamar dama sun saba "ƙyale ta ta fiya sa kanta akan abinda da babu ruwanta, acting lika mother" inji ɗayar "its ok kids, lets just eat we have guest today, salma behave ur self" shine abinda mijin yace Mamaki ne ya kama ni, wannan rashin mutun ci ƙiri ƙiri amma abinda zai ce shine suyi shiru Yarinyar da ake kira da yusra ne tace "salma pass me d salt" tsayawa nayi ina kallon su gabaki ɗaya babu tarbiyya a tattare da yaran salma ma suke ce mata kansu tsaye, itama mimmar sai ta share yusrar bata miƙa mata ba "salma am taking to u" "kinsan abinda ya kama ta kice kafin in baki salt ɗin" "kina nufin in ce miki pls" Gyaɗa mata kai mimmar tayi "da ince miki pls gwanda kar inci abinci" ta faɗa tana miƙe wa "yusra habibti zauna lemme pass u d salt" inji yayar tatan, ƙin zama tayi ta shi ta miƙe ta hayewar ta sama wani kallone uban ya bi mimma da shi wanda ƙiri ƙiri ya nuna itace me lefi " ki daina yin abu kamar wata uwa a wajen mu, in tarbiyya kike son yi kije kiyi wa mataccen ɗan ki ba mu ba" hisham ya faɗa yana mike wa shima yau naga ta kaina na kuma faɗa, ita ma yayar yusrar sai ta tashi har da cewa wai mimma ta sa loosing appetite ɗin itama ta bar wurin, kamar inyi mimma kuka haka neji, kanta yana ƙasa baza ka iya ganin fuskar ta don haka ba za iya faɗin mood ɗin da take ciki ba amma daga gani bata ji daɗin abinda ƴaƴan mijin ta suka yi mata ba sai ya rage mu kaɗai tun marasa kunyar yaran sun fita "so aliyu kace maman ka ƴar saudiyya ce, a wane garin" inji mijin mimma "oh ban sani ba don ban ma santa ba, bamu taɓa haɗuwa da ita" "me ya same ta" "she died the day i was born" ɗago kaina nayi ima kallon aliyi shi da yace mmn shi tana da rai amma yanzu yace ta mutu "oh am so sorry may her soul rest in peace" in mijin mimma ita ma mimma sai tayi wa mmn aliyun addua "amma baka tambayi bbn ka lbrn ta ba" "ya mutu kafin a haife" sosai suka nuna tausayin sa "amma gaskiya kaga rayuwa, ka rasa iyayen ka lkc ɗaya, lkcn da kake mutuƙar buƙatar su" "haka Allah ya ƙaddara" "do u miss dem" "no babana kawai nake missing, ita kuma mmna lefin ta na gani da ta iya barina a wannan cruel world ɗin ta tafi without looking back how selfish of her" "bata da zaɓi ne shi yasa alkcn mutuwa mutum bashi da zaɓi" Inji mijin mimma "ba wai zaɓi ne bata da shi ba son kai ne kawai, ƙiri ƙiri tasan banni da wani bayan ita, amma duk da haka saboda selfishness irin ta da rashin imani da rashin tausayi ta iya barina a lkcn" Daga maganganun aliyu kana ji kasan akwai baƙin ciki a tattare da su, riƙe masa hannu nayi alamar lallashi, juyowa yayi ya kalle ni yayi murmushi "but who cares yanzu Allah ya haɗa ni da wacce ta fita a rayuwa so bana ji komai" Ya faɗa yana kallona Murmushi nayi masa tare da shafa gefen fuskar sa wanda hakan yasa shi lumshe idon sa "am soo sorry to hear dat, a wurin grans dinka ka tashi" " no its a pity da babu wanda yake son ɗauka a lkcn da aka haife ni don ƙiri ƙiri tun kafin a haifeni babu jituwa tsakanin mum ɗina da inlaw ɗinta, amma yet bayan ta haife ni ta iya barina bata yi tunanin wa zai kula da ni ba, dats y i said she is selfish" shiru duk muka yi maganar sa akwai tausayi sosai, kukan mimma kawai muka ji, ajiye table napkin ɗin da ke hannu ta tayi ta tashi da gudu ta bar table ɗin, binta muka yi da kallo sai da ta ɓace sannan mijinta yace "kar ku samu damuwa ita ma ɗan ta ne ya mutu yana baby a hannun kakar sa shi yasa in taji lbrn baby ya rasa ɗaya daga cikin parents ɗin sa sai ta tuna ɗan" "hypocrite" na kuma jin aliyu ya kira da shi, juyowa nayi na daka masa harara ,yaushe mijina ya ɓaci da zai dinga kiran mijina da hypocrite tausayi ta bani sosai don haka sai nace "bari inje in lallashe ta" aliyu ne ya riƙe min hannu na tare da zaunar dani, "ba hurumin ki bane, kinga shima mijin daya ajiye ta be damu da ita ba sai ke uwar shishigi" ya faɗa da hausa yadda mutumin ba zai fahimci me muka ce komawa nayi na zauna suka ci gaba da tattaunawa akan harkokin su, ganin na gaji da zama gashi ina son sanin halin da mimma take ya sani cewa don Allah a nuna min rest room me aikin su ya kira yace ta kaini guest room, barin su nayi suka ci gaba da maganganun su na business ni kuma na bi me aikin nasu, sai da muka bar gurinsu sannan nace mata ta nuna min ɗakin mimma wurin ta zanje, tayi min kwatancen ɗakin na haura sama [11/27, 8:09 PM] ilyaszainab95: A hankali na tura ƙofar ɗakin tana zaune a gaban mudubin ta tana kuka, kus da ita naje na dafa ta Sai da ta goge fuskar ta sannan ta juyo da murmushin "y r u crying" na tambaye ta "lbrn mijiki ya sani tunowa da nawa ɗan" "am sorry kin ce ya mutu ko" gyaɗa kanta tayi "Haƙuri zaki yi ki tayi masa addu'a, shi kawai yake buƙata" " ya za ayi ɗana ya yafe min" ta faɗa tana ƙara fashewa da kuka "ni na jawo ya mutu very innocent of him amma ya haɗu da uwa dat is full of childish, i just cant forgive my self for d death of my innocent baby" Kuka ta kuma ci gaba da yi ina ta bata haƙuri, sai da ta ɗauki lkc sosai sannan ta haƙura bayan na tabbatar mata da cewar a kodayaushe ƴaƴa sukan yafe wa iyayen su balle nasan ɗan ta yana aljanna don haka bazai wani holding grudges against her ba A hankali ta ɗan sakko har muka fara hira dai, irin na yadda ta zam successful likitan yara tace saboda son da take yi wa ɗan ta ne da dana sanin mutuwar sa da tayi ne yasa ta zama likitan yara Na jin jina mata daga gani tana kewar ɗan nata sai dai muce Alƙah ya jiƙan sa, wani hoto ne ya ɗauke min hankali a kan mudubinta na ɗauko shi,da graduation gown a jikin me hoton tana dariya, tsaya wa nayi ina ƙarewa pic ɗin kallo, wannan kamar pic ɗin mmn aliyu Juyowa nayi nace mata "mimma wacece wannan" zuwa tayi kusa da ni ta karɓi pic ɗin "nice lkcn graduation ɗina" ta faɗa da alamar alfahari Innalillahi wa inna ilaihi raji'un mimma ce mmn aliyu, kuma ya sani amma, ya subhanallah, ko shi yasa akan dining yake ta faɗa maman shi tana son kai don ya cusguna mata, Hawaye ne ya cika idon na goge shi a don bana son ta gani, me yasa mijina baya son ya sanar da mmn shi ya nanan a raye, wayyo wannan wace irin ƙaddara ce ɗa yana son rama abinda mahaifiyar shi tayi masa da ƙuruciyar sa Futowa nayi daga ɗakin inda naga aliyu yana nema na zamu tafi mimma har ƙofar gida ta rako ni mukayi sallama gaba ɗaya jikina a yayi sanyi ganin wannan irin relation ship ɗin nasu muka kama hanyar man city ni da miji kowanne mu zuciya ba daɗi, ni ina tunanin me yasa mijina zai yi wa mmn sa haka shi kuma Allah ne kaɗai ya san abinda ke ransa [7:46PM, 12/7/2017] ‪+234 806 803 7117‬: 🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊 *DANGIN SA* 🕊🕊🕊🕊🕊 🥀🥀 By Mmn Walida nd Walid(mrs aliyu) 🎁 *nasibi writers association*🎁 *we shine with the smile of our readers so keep smiling* ☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺ Page :49🌹 *na Sadauƙar da wannan page ɗin ga dukkan masoya na gidan aure da waɗanda suke shirin yi Allah ka barmu da mazajen mu ka ƙara musu son mu ka rufe musu idon su daga ganin aibin mu ka buɗe musu idanuwan su don su dinga ganin alkhairan da ke tattare da mu, masu matsala a gidan aure Allah ya kawo musu sauƙi, masu zaman lfy Allah ya kuma zaunar su lfy waɗanda suke shirin aure Allah ya sada su da nagari waɗanda har yanzu basu samu ba Allah ya haɗa da nagari, Allah ya barmu da masu son mu yau ina cikin murna*💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼 Sai 12 :40am na dare sannan muka shiga gida, kowannen mu zuciya cike da tunani, ɗakin yara wuce direct don in duba su, baccin su suke hankali a kwance ga amina ma a kan kujera Tashin ta nayi nace ta koma ɗakin ta sannan na kuma yi musu addua tare da kashe musu fitila na fice, ko da na shiga ɗaki aliyu yana toilet, kaya kawai na cire na zauna ina jiran ya fito Wanka yayi don ya fito gashin kansa yana ɗigar ruwa, tashi nayi nima naje na yi wankan sannan na fito na shirya na kwanta kusa da shi "habibi yau me kayi a gidan su mimma kace mmn ka mutu" "she is as good as dead to me" ya ansa "ba nace ka daina wannan abun ba, wai sai yaushe zamu zauna ne ba tare da ka kawo mana wani problem bane, wat u did to dat innocent woman is unfair" "unfair me na mata da ya zama unfair don kawai na faɗi tahirin rayuwata" "labarin naka kamar kasan zai ƙona mata rai ne shi yasa ka dinga faɗin shi haka, did u intend ta hurt her" "why will i hurt her wen i dont even know her" "ranar da ka fara ganin ta ka kira ta da hypocrite wannan ya nuna ka santa" "less stop dis conversation here bacci nake ji kinsan gobe akwai partyn da zamuyi attending kuma kin san ba nigeria ba ne don haka babu african time, we have to be there on time" shiru nima nayi aliyu baya son ya faɗi wani abu, amma ina da tabbacin mimma ce maman sa na so mu ci gaba da conversation ɗin amma ba hali Bacci ne ya kwashe ni don na gaji, cikin dare na ji nishi a kusa da ni, farkawa nayi naga aliyi yana murƙususi riƙe da qirjin sa Ohh my goodness zuciyarsa again na faɗa tashi nayi na dafa shi sai naji ya ce "magani na pls" tashi nayi na ɗauko maganin nasa na ɓallo su dai dai yadda dosage ɗin yace miƙa masa nayi tare da bashi ruwa Da ƙyar ya iya karɓa ya sha, cikin minti biyu bacci ya kwashe shi amma kafin yai bacci ya bani tausayi sosai daga gani yana fama da zuciyar nan tasa don har kuka sai da yayi Gyara masa kwanciya nayi don ya ji daɗin baccin sai na ci karo da pics ɗin mimma na wajen sa, ohhh my goodness mijina ya gano mmn sa amma ƙiri ƙiri ya ƙi nuna mata cewar har yanzu yana a raye Cuzguna mata yake son yi amma on d other hand shima he is suffering, gwanda ma ita bata fama da matsalar zuciya amma shi fa, zuciyar sa bata da lfy yet duk da haka ya hana ta ta samu sassauci kullum ƙara danƙara mata ƙiyayyar mutane yake Sai yanzu na fahimci dalilin daya sa mijina ya samu ciwon zuciyar nan sabida gabaki ɗaya rayuwar sa ya taso cikin ƙunci da cuzgunawa daga mutane don haka zuciyar mijina babu komai a cikin ta sai ƙiyayya Zuciyar da ke cike da soyayya na ba kowacce take lafiya ba balle ta mijina tun yana yaro ya cika zuciyar sa da tsanar *dangin sa* ya za ayi a samu lfy a tare da zuciyar da tun tana ƙarama babu abinda ke cikin ta sai ƙiyayya Shi aliyu be fahimta bane shine maganin zuciyar sa inda zai dena ƙiyayyar da yake da ya zauna ƙalau amma burin shi yanzu naga alamar ya ƙuntatawa mahaifiyar sa, bayan kuma na san koda zai ji daɗi ya ganta a halin ƙunci yet shima a ƙasan zuciyar sa sai yaji ciwon nan kasancewar mahaifiyarsa don an ce blood is thicker than water, no matter stage ɗin da ɗa ya kai wajen resenting iyayen sa dole deep down in him dole a samu ɗan tausayi ko da ƙalilan ne na iyayen In haka ne kuwa aliyu kenan be san cewar ɓacin mimma ba shima ɓacin ransa ne, kallon shi nayi baccin sa yake yi peacefully nace araina, bazan barka da wannan halin ba dole i have to tell mimma u r her lost son ko a kawo ƙarshen wannan abin don faɗa mata kamar jifan tsuntsu biyu da dutse ɗaya ne Ita a ɓangaren ta zata daina blaming kanta na mutuwar ɗan ta kaima ka samu sauƙin zuciyar nan taka, haɗa pics ɗin nayi na ɗora akan bedside so nakeyi idan ya tashi da safe ya gane cewar nasan abinda ya sashi ciwon zuciyar, na koma na kwanta *************** Kashegari ras ya tashi ba dole ya tashi ras ba tunda ya bar zuciyarsa ta huta, da wuri ya fita tare da faɗa min sai dare zai dawo in tabbatar da na shirya kafin ya dawo, Yana fita nima na shirya tare da amina muka tafi shopping don banni da kayan da zani partyn, Mun samu wani boutique a ƙasan hotel ɗin, muka shiga daga gani boutique ɗin na masu hannu da shuni ne ganin yadda ake nan da mu Na faɗa musu "dinner gown" "wane irin dinner ne" inji attendant ɗin "well kamar businee dinner ne" "mostly cocktail aka fiyi in dai business dinner pls come with me" binta nayi muka je inda cocktail gowns suke, amma to my surprise kusan duk babu wanda musulmai zasu saka Don haka sai na faɗa mata ni musulma ce, sai tace min in zaɓi wanda nake so za a iya gyara min yadda zaiyi covering ɗin na Wata armani gown na ɗauka gabaki ɗaya bayanta sa kwashe yake, sai wasu zare da akayi kwalliya da su abayan ta, gaban ta kuma stones ne akayi kwalli da su, sai satin da aka belt da shi tai kyau sosai Bayan na ɗauka sai muka wuce, ware house ɗin su inda anan tailor ɗin su suke, wai lallab bature ya ci gaba, gida gudane ware house ɗin nasu baka gani komai sai kekuna, baka jin komai tsit kawai kamar ba kekuna ne suke aiki ba Gurin wata muka je ta gwada ni tare da nuna min yadda rigar zata koma, babu abinda za a taɓa a wajen rigar, cikin ta ne kawai za a saka material da zai rufe jikin mutum, rigar baƙa ce amma sai suka ce zasuyi amfani da silver material a ciki, wanda zasu sa masa kƴalli yadda zai dinga ɗaukar ido ta ciki Nidai kawai binsu nayi da to sai nace musu suyi min ɗan himar wanda zan yane kaina da shi, nan ma suka amince na biya su kuɗin su inda suka ce min in zo da daddare du shirya ni Wato bature yana da wayo irin waɗannan designers ɗin idan ka sai kaya a wajen su da wuya su barka ka shirya da kanka instead sai suce kazo su shirya ka ba don komai ba sai don indan suka shirya ka zasu ma yadda duk inda kabi sai an yaba saboda kiran costomers, don in an yaba za a tambayeka a ina ka siya kunga sun kuma samun costomers ke nan Nai musu complain ɗin rolling ɗin himar ɗin duk suka ce suna da expert kawai inzo har da kwalliya duk zasu yi Mukai total har da kuɗin shirya ni na biya su na kama hanyar hotel ɗin da muka sauka inda na bar su amina boutique ɗin suna siyayya ko da naje sun gama don haka na biya muka koma sama _you are light, the guide of our life, you are the essence of beau...........ty, the best mankind,for ever you'll be, the source of truth, peace be upon u ohhh muhammad(saw) even though i cant see ur face, ur presence is always all around me, ur names on my mind, every single day peace be upon u oh muhammad (saw)_ *kar ku damu ina rubutu ina jin waƙar nan ne yasa nace bari in rubuto ta tayi min daɗi sosai by mahir zain* Sai da nayi sallah magriba sannan na na shiga wanka ina fitowa kawai na saka kaya sannan na sauka boutique ɗin don nasan yanzu sai inga aliyu Kwalliya sukai min sosai don ma ina hana a saka min wani abun ne ɗan ciki na daya fara turowa sai akai wa wurin ciki wani design a jikin rigar baza ka ɗauka ciki bane Aliyu ya kira ni Nace masa ya same ni a boutique ɗin ko da yazo na fito be gane ni, har na zo gaban sa yana ta kalle kallen sa dariya ya bani na ƙarasa kusa da, kallon ɗaya yayi min ya ɗauke kansa alamar be gane ni "r u looking 4 some mr" be kalle ni ba sai ma canza hanya da yayi har ya fara tafiya sai kuma ya juyo ya dawo ya ƙura min ido Dariya kawai nayi, "wow na zo ne in ɗauki matata zata rakani dinner, amma bari kawai inyi kidnapping ɗinki, muyi sauri mu bar wurin nan kar matata ta ganni" ya faɗa yana jan hannu na, binshi nayi da murmushi don fahimci da gaske da farko be gane ni ba, buɗemin ƙofar yayi na shiga sannan ya zagaya ya shiga ɓangaren sa na driver ya ja muka tafi Mutumin nan yana driving amma kusan rabin hankalin sa yana kaina, "sssshhhhhh hhhhhh, mutumin nan u r very cheap" "am speecless ne, irin wannan kyau haka na kasa magana ma" "to amma me yasa baka yaba ba da farko sai kawai kayi kidnapping ɗina" "i was soo shoked ne shi yasa u really took my breath away, zainab ina ƙaunar ki a kullum ban san yadda rayuwa zata kasance min ba in babu ke pls ba don ni ba ki daure ki ci gaba da haƙuri da ni nasan kina yi amma don Allah ki ƙara, na kasance maraya tun daga ranar da aka haife ni ban taɓa samun soyayya ba sai a wajen hjyta wacce na bar gaban ina da shekara13 don kawai gudun ɓacin rai da gori na sha wuya sosai a rayuwata, da rayuwa kawai nake yi babu purpose kullum jiran randa zanji ance yau zan mutu nake yi,amma tun da haɗu da ke na zama ɗan adam wanda bashi da buri a kullum da ya wuce ya rayu, wallahi da idan akace wane ya mutu har cewa nake yi dama nine, amma yanzu wai nine nake roƙon Allah ya bani doguwar rayuwar duk saboda ke, don Allah ki so ni ba don halina ba ko be kai kamar yadda nake son ki ba ni is ok by me indai zaki zauna da ni am ok" ya ƙarashe zancen sa muryar sa tana rawa "i love u to the moon and back, nima am not any better than u amma kuma ka zaɓe ni kake zaune dani duk da fault ɗina don haka i love u sooo much my one and only ɗan rigima" Murmushi yayi min "wannan maganar taki ta sai miki ticket na zama ke kaɗai" a dai dai lkcn muka ƙaraso inda za ayi partyn, parking yayi sannan ya ɗauko wani ɗan ring box a aljihun sa, "wannan ring ɗin da zan samiki shine yake da license ɗin nace cewa da ke kaɗai zan zauna iyakacin rayuwata babu ke babu kishiya" rungume shi nayi tare da godiya muka fito a tare kamar wasu taurari 💖💖💖💖 *yau nishaɗi nake ji don haka ga wata waƙar maher zain* ```i praise Allah 4 sending me u my love, u open my heart I was always thinking that love was wrong but everything was change when u came along ohhhh, there are couple words I wanna say for rest of my life I'll be with u I will stand by ur side honest and truth to d end of my time I'll be loving u..... Loving u for the rest of my life to days and nights I will thank Allah for opening my eyes now and 4 ever I will be with you deep in my heart 🎼🎼🎼🎼🎼🎼🎼 I feel so blessed when I think of you and I ask Allah to bless all we do, u r my wife nd my friend and my strength and I pray to be together in jannah``` [7:46PM, 12/7/2017] ‪+234 806 803 7117‬: 🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊 *DANGIN SA* 🕊🕊🕊🕊🕊 🥀🥀 By Mmn Walida nd Walid(mrs aliyu) 🎁 *nasibi writers association*🎁 *we shine with the smile of our readers so keep smiling* ☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺ page:50🌹 Cocktail party ne kamar yadda me boutique ɗin nan tace, kowa a tsaye yake sai waiters da ke zagayawa suna raba drinks da kuma snacks, Kowa ya samu wanda ya sani suna tattaunawa, muna shiga peter yayi mana iso sannan ya raka aliyu gurin waɗansu turawa wai suna ta jiran shi, Mun gaisa da su inda sukai ta yabon kyau na duk sai naji babu daɗi kasancewata musulma kwalliyaya ga mijina kawai zata tsaya Barin wurin nayi na koma ladies rest room ɗin hall, wanke fuska ta nayi sannan na ɗan saka ƴar powder na fito don nasan mijina da kishi Ko dana fito ya ganni ba make up sai na ga ya kuma washe baki alamar yaji daɗin abinda nayi nayi mamakin yadda turawan nan suke so suyi magana da mijina, peter ne yin introduction yawanci hirar tasu akan business ɗin su ne, so it was boring to me don ni ba gane wa nake ba Mun ɗan daɗe da zuwa kafin mc ɗin ya ƙaraso kowa ya gyra tsayuwar sa aka fuskanci stage, yayi introducin kanshi da ragowar manyan da ke wurin Nayi mamakin da naji sunan mijina akan shine ya fi kowa jigilar kaya a africa, aka kira shi ya fita yayi ƴen bayanan sa da ban fahinci komai ba Bayan ya gama aka bishi da tafi raf raf raf raf raf raf raf raf raf ni dai ban gane me suke yiwa tafi ba kawai na biye musu ne don mijina na ne Ko bayan da aka gama intro ɗin sai aka ce kowa yayi enjoying partyn, nan fa naga mutane kowa so yake yi yayi wa mijina magana amma kasancewar akwai peter sai ya ce duk wanda yake son magana da shi ga peter nan Wannan abin da mijina yayi ya shafa masa lfy inda ya haɗa peter da ƙwallan mangwaro, muka koma gefe, can na hango mimma ita da mijinta suna ƙarasowa gurin mu Mimma na faɗa tare da rungume ta "hello habibti ya kika je gida" mimma ta tambaya "lfy"na ansa mata sannan na juya muka gaisa da mijin ta Ina lure da aliyu sai yayi kamar be ga mimma ba, ita ma sai bata damu ba, muka shiga hirar mu kowa da ɗan uwansa, Mijin mimma ne yace wa aliyu "mr aliyu ni da matata muna shirin zuwa boat trip jibi ko zaku biyo min da matar ka it will be fun, kwana biyu kawai zamu yi" "oh yi haƙuri muma in shaa Allah jibin zamu bar gari" na ansa shi "no habibti ki bari muje muga teku mana, mr muktar i will really apriciate dat, in shaa Allah zamu zo" aliyu ya ansa "yauwa kai naji daɗi sosai" inji mr muktar ɗin Tsayawa kawai nayi ina kallon sa, "mr muktar amma zaka taho da ƴaƴan ka ko, don it will be much fun with dem" Washe baki mr muktar wato mijin mimma yayi, "ai babu komai if dey r available zamu zo da su, i really hope ba kallon ɗaya daga cikin ƴaƴana kake yi don babu ruwana kai da matar ka" ya faɗa a zolaye "no no no kawai de dey r fun to be around" ya faɗa yana sosa ƙeyar sa wai yaji kunya, haushi ya bani na riƙe hannun sa tare da kai masa mintsi ni Duba na kai ga fuskar mimma wanda hakan da aliyu yayi yasa bata ji daɗi ba har hakan ya nuna a fuskar sa, wanda shi kuma aliyun ya kalle ta yayi murmushin mugunta Sai yanzu na fahinci dalilin daya sa aliyu cewar ze bi mr muktar boat trip ɗin shi, wato so yake ya kuma ganin yadda ƴen iskan yaran zasu wulaƙan ta masa ƴaƴa uwa ko, ohhh Allah naah wannan miji nawa, ɓacin ran mahaifiyar ka ya kai mijina ɓacin ranka ne baka sani ba na faɗa a raina "zo muje muyi rawa" naji ya faɗa, binshi nayi ba tare da nace komai ba, kasancewar slow music ne sai kawai na kwanta a jikin sa, don gaba ɗaya ba a cikin hayyaci na nake ba Da wuri muka baro dinner don duk na gaji sai aliyu yace kawai mu tafi, a mota ne nace masa "me yasa kace wa mijin mimma ya taho da ƴaƴan sa" "kar dai kina nufin kin yadda son ɗaya daga cikin su nake yi" "ko ɗaya ai nasan duk cikin su babu type ɗin ka don ba kunya gare su" "yes rashin kunyar tasun nake son gani" ya faɗa da murmushi a fuskar sa "kana nufin kana jin daɗin rashin kunyar da suke wa mimma" "more than everthing i really enjoy watching her suffering" "me yake damun ka, me matar nan tayi maka, baka tunanin kana ɗaukar hakkin ta, randa muka je gidan ta ka sa ta kuka u insulted her in directly yanzu kuma zasu boat trip da mijinta ka sa ya zo da ƴaƴan sa don kawai kaga suna wulaƙantata me ta tare maka" "sweatheart dont worry ta chanchanci abinda ya fi haka ma saboda abinda tayi abaya" "kana nufin na ajiye kan da tayi ranar da ta haife ka ta tafi" juyowa yayi ya kalle ni sauran kaɗan mu buge wani don haka sai ya koma gefe yayi parking, tsayawa yayi sosai yana kallona "how do u know" "yanda kake yi mata ne yasa ni na fara tunananin ƙila ka san ta kuma Allah sai ya taimake ni naci karo da pic ɗinta a ɗakin ta sak irin wanda kake da shi a lkcn na fahimci daliliɓ da yasa kake mata haka wai ka rama abinda tayi maka, ina tunanin ka yake, da har kake son ɗaukar fansa aka wacce ta kawo duniya" Na faɗa ido na cike da ƙwalla don gaskiya yanzu abin aliyu tsoro yake bani "yanzu meye na kuka kina ganin abinda nake mata ban kyauta bane" "mahaifiyarka ce kake mata haka" "me tayi min da zai nuna ya kamata in bata matsayin ta na uwa" " ta kawo ka duniya, wannan be isa ba" "ko kaɗan be yi min ba, matar da ta gudu ta barni ranar da ta haife ni kike son in kula ko me, ni ko kaɗan bana jin ta a raina" "Aliyu duk abinda yake samun ka kaine kake jawo wa kanka" murmushin takaici yayi "wato laifi nane ma yasa mahaifiyata ta gudu ranar da ta haife ni ko" girgiza kaina nayi "ba wannan nake nufi ba matsalar zuciyar ka da kashe kanka da kake son yi saboda takurawa kanka da kake yi da sawa zuciyar ka ƙiyayyar mutane, ka taɓa tunanin wane hali zamu shiga ni da yara idan muka wayi gari zuciyar ka buga mun rasa ka, ko kana son yaran ka suyi maraici kamar yadda kai kayi, idan kana abun ka na san kai kana samu a cikine ko kuma kawai burinka ka ɗau fansar wanda ya ƙuntata maka, babu yafi a lamarinka ne ko menene" a wannan halin kuka ne kawai ya kubce min wanda hakan ne ya sani yin shiru Rungume ni najo yayi wanda ni kuma na dinga kokawar ya sake ni ammabina da ƙarfi ya rungume nin "aliyu tsoron ka nake ji yadda kake yi wa mutane idan sun ɓata maka kar nima wataran in ɓata maka ka guje ni, don Allah ka sawa zuciyar ka salama ka cire duk wasu ƙiyayyar ɗan adam a zuciyar ka ko ka zauna lfy, bana son rasa ka i really love u sooo much dat it ache me" na ƙarasa da kuka "habibti am urs and will 4ever be amma mamana ta wulaƙan tani tun randa aka haife ni ta gudu ta barni baki ganin nima ya kamata in rama ita ma taji abinda naji througout those years i spent alone" "talk to her don Allah kayi mata magana kaji dalilin ta na rabuwa da kai don Allah kayi mata magana" na faɗa ina haɗa hanne na tare da murza su a salon roƙo 🙏🏻🙏🏻🙏🏻 "babu ita a cikin tsarin rayuwa ta abinda take fuskanta yanzu a gidan ta sakayya ce" "i know na sani don Allah kayi mata magana ita kanta she is suffering, cant u see, she thought u r dead" "ta sa aranta cewar am dead ne shiyasa cant u see bata so na tunda har zata iya yin ƙarya dan da ta haifa ya mutu bayan ita ta gudu ta barshi yet kina son kice min in yi haƙuri in mata magana, pls let's stop here is ok" "habibi.................." "shhhhhhhh mu daina musu akan hakan ya isa da mun gama abinda muke a nan zamu wuce nigeria mu man ta da ita, kuma kema ina son ki yanke duk wata hulɗa da ita, don bata buƙatata ta shi yasa ta ce na mutu let me just act as dead ɗin kamar yadda take so" "pls pls plsssssss" "zainab, can u pls stop it" ya faɗa da ƙarfi wanda har sai ɗan da ke ciki na ya motsa saboda tsawar daya daka min Shiru nayi na kifa kaina tare da sakin sabon kuka, wayyo yau Allah ya haɗa ni da wani murɗaɗɗaen miji ya zanyi Har muka koma gida babu wanda ya kuma kula ɗan uwansa ina shiga ɗaki kawai na shiga na kwanta ban daɗe da kwanciya ba bacci ya kwashe ni ko sallah isha ban yia ba Cikin dare aliyu ya kuma tashi na da ciwon zuciyar sa tashi nayi na dinga yi masa kuka yadda ƙiri ƙiri yake son kashe kansa don kawai ya ɗauki fansar abinda mahaifiyar sa tayi masa alkcn ƙuruciya Maganni na bashi ya sha Allah ya taimake shi bacci ya kwashe shi salla na tashi nayi na daɗe a sujjada ina gayawa ubangiji buƙatuna na Allah ya sanyaya mijina zuciyar sa da wannan halin nasa Nai kuka nai majina duk wajen kaiwa ubangiji kukana, sai gab da sallah asuba sannan na sallame Fes na jini don haka sai na tashi na shiga kitchen na ɗan haɗa ɗan abinci na ci sannan nayi niyyar ɗaukar azimi don a gaskiya lamarin aliyu yanzu tsoro yake bani Da zazzaɓi ya farka don haka sai na koma jinyar sa ko kaɗan ban yi masa tunin abinda ya faru jiya ba Na ce masa muje in raka shi asibiti ya ƙi sai kawai na saka masa na mujiya 👁👁, haka ya wuni yana ta nurƙususu a gado in ciwo ya ci yai ta salati tare da kuka yana kiran sunan Allah ko ta kanshi ban bi iyaka cin dak nace masa "idan Allah yayi maka rasuwa dana fita takaba aure na zanyi" ya bani haushi ne iyakar bani haushi Be kula ni sai ma kulle ƙofar ɗakin da yayi bayan na fita, sai la'asar ya fitƙ daga gani zuciyar tasa tayi sauƙi, be min magana ba kawai ya fice ni ma sai nayi kamar ban ganshi ba Har ƙarfe 11:00 na dare be dawo ba kiran wayar shi nayi "ina ka shiga ne har yanzu baka dawo ba" "ina ruwanki ke da idan na mutu aurenki zaki yi ai se kije kiyi yanzu ma na barki" "am sorry in shaa Allah kai kaɗai ne mijina duniya da ƙiyama" "wannan cin hanci ne ko me" "ni dai kawai ka dawo" "to ya zanyi tunda na riga na mallaka miki zuciyata" "a wannan zuciyar taka tana buƙatar wanki, in da gaske ka mallaka min ita to ka barni in wanke ta" "tayi dauɗa kenan" ya faɗa "bance ba ni dai kawai ka dawo" "too shiken gani nan tun ance in dawo" Be daɗe ba sai gashi, muka a jiye differences ɗin mu muka raya sunna a daren sai dai in ce sai da safen ku readers *ina godiya sosai ga masu miƙo min addu'a Allah ya biya mana buƙatun mu na yau da kullum da ku da ni* [7:46PM, 12/7/2017] ‪+234 806 803 7117‬: 🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊 *DANGIN SA* 🕊🕊🕊🕊🕊 🥀🥀 By Mmn Walida nd Walid(mrs aliyu) 🎁 *nasibi writers association*🎁 *we shine with the smile of our readers so keep smiling* ☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺ Page 51🌹 *wannan shafin naki ne ke kaɗai mummy rabi ta grp ɗin dangin sa, Allah ya biya miki buƙatun ki, adduar ki tana kashe min jiki na gode jazakilla bi khair Allah ya barmu tare*💖💖💖💖💖💖💖 Kashegari da safe da wuri muka shirya, suma su amina muka sa suka haɗa kayan su dana su haidar don baza mu bar su su kaɗai a gidan ba Manchester muka fara zuwa gidan wani abokin aliyu me suna junior sukka( *tawa kaddarar* ) da matar sa fatima da ƴen ƴaƴan sa masu kyau masu kama da ƴen korea Sun mana iso sosai, sannan muka keɓe da fatimar macece me mutuƙar kirki sosai mun sha hira da ita, na yadda take juya mijinta sosai kome tace sai yayi ta rawar kai yana yi Abin ya bani mamaki ban yi nauyin baki ba na tambayeta irin wannan hidimar da mijin ta yake yi da ita haka Murmushi tayi tace kafin in zo nan junior babu irin kukan da be sani ba har ƴaƴan mu na fari ya kira da shegu amma kinga da nayi haƙuri yanzu ya zama labari, Don haka kema kiyi haƙuri shi aure akan haƙuri ake gina shi, na so ta bani lbrn auren ta amma sai tace min yanzu babu lkc sosai in bari indan mun sake haɗuwa zaki ji lbrna *idan da me son jin lbrn auren fatima da junior ya nemi littafin TAWA KADDARAR* Sai bayan azahar sannan muka bar manchester muka kama hanyar liverpool, sai dare muka je, hotel muka kama muka kwana don sai kashegari zamu wuce gidan mimma, fatana de kawai shine Allah yasa marasa kunyar ƴaƴan mijinta bazasu ba Kashegari da wuri muka fita muka je gidan mimma acen ma mukai breakfast, sannan muka kama hanya da ƴaƴan mr muktar amma matan kaɗai banda namiji ko ba komai an rage iri na faɗa muka kama hanyar bakin ruwan inda zamu shiga jirgin domin zuwa trip ɗin, muka hau muka fara tafiya, ɗaki uku ne a jirgin sai kitchen wanda akwai cook sai kuma masu tuƙa jirgin su biyu suma a ɓangaren su, muka ɗau ɗaya mimma ma suka ɗau ɗaya sai marasa kunyar ƴaƴan su suka ɗau ɗaya Da rana muka fito ɗan farfajiyar jurgin domin cin abinci, table akai setting duk muka zauna muka fara cin abinci ina lure da mimma duk wani abun da zai haɗa ta da yaran nan tana gudan sa Muna cin abincin hana wacce take yar yusra ce ta ce wa mimma "yau salma lfy kike acting kamar wata saliha" yusra tayi dariya "ƙila bata son embarrassing kanta ne" "ku kuma da kuke lacking manners baza ku iya gani kuyi shiru ba" na faɗa, daga aliyu har mr muktar duk sai suka ɗago suka kalle ni shiru nayi na ci gaba da cin abinci na kamar ba ni na faɗa ba Shiru suka yi na sha alwashin muddun a wannan tafiyar suka ce zasu yi wa mimma rashin mutunci sai na rama mata da su da uban su suji inda daɗi Babu wanda ya kuma cewa komai har muka tashi, mr muktar da aliyu suka koma gefe suka fara kamun kifi wai da shi zamuyi dinner wanda zasu kamo ɗin Su yusra suka koma ɗakin su don sun lura da irin kallon da nake musu na rashin M muka zauna ni da mimma muna ta hirar mu yawanci jirar su haidar ne take tambayata ina bata ansa dai dai abinda nasa ni, tai min alƙawarin idan na haihu zata zo har nigeria ganin baby Nayi murmushi na kalle ta a zuciyata na ce Allah sarki shi yasa kike son su haidar ashe su jininki ne ya za ayi in iya faɗawa matar nan cewar mijina ɗan ta ne Zuwa dare cikin ikon Allah sun kamo kifin da zai ishe mu dinner amma tare da taimakon cook ɗin, grilled fish da potatoes sai kidney sauce akayi mana dinner, sai lemon curd a matsayin dessert, Mun ci nan ma lau babu faɗa na fahimci su yusra matsoratan ƙarya ne, da wuri muka kama hanyar ɗaki don a gajiye nake bacci nake ji sosai Da safe ba da wuri muka tashi ba, sai da muka makara, mun fito mun tarar da pancake wanda akai masa cream me strawberry flavour, ƙamshin pancake ɗin ma ya isa ya sa mutum ƙoshi sai cafe latté, Ban taɓa shan café latté ba amma yau danayi tasting ɗin shi na fahimci dalilin daya sa mutane son shi, zaki ne haɗe da ɗaci wanda yake fitar da wani aroma me daɗi, ko daɗin aroma ɗin cafe ɗin ma ya isa ka sha shi, na ci pancake ɗin nan sosai, taste ɗin strawberry ɗin da ke cikin cream ɗin shi ya ja ni na ci dayawa ban sani ba, har aliyu yana tsokana ta "habibti ko da cook ɗinnan zamu koma nigeria ne, yada naga kina cin pancake ɗin nan ban taɓa ganin ki kina cin abinci haka ba" Ban kula shi don shiru ma magana ce, da rana aka kawo mana bufferlo chicken wings, da braised chinise rice wacce aka mata irin dahuwar fried rice, amma ita ta ɗan fi fried rice yin laushi, sai pasta salad A ɗaki na zauna na ci abinci na don bana son fita inci karo da waɗancan ƴen iskan, muna cikin cin abincin ne naji hayaniya har na tashi aliyu yace in zauna in cigaba da cin abinci na shi bari yaje yaga menene, Fita yayi amma maimakon inji shiru sai naji muryar hana tana faɗa da ƙarfi harda zagi, wannan jarababbiyar kuma ita da wa na faɗa ko kafan ban kawo a raina cewar mimma take zagi ba Jin muryar mr muktar nayi yana cewa duk ba ke kika jawo suka raina ki ba, kukan mimma naji ai ban san lkcn da na fita a guje ba, na doshi inda suke amma kafin inƙarasa sai na hango mijina a durkushe riƙe da ƙirjin sa yana ta kakari kamar ya kasa numfashi ko kuma numfashin ne yake neman ɗauke wa a guje nayi wajen sa ina kiran sunan sa *ALIYU* jin kiran sa da nayi ya jawo hankalin su ko kafin in ƙarasa inda yake jikin shi ya saki ya daina nunfashin gaba ɗaya ma Da gudu na isa wajen sai ga su mimma, itace ta ƙaraso ta janye shi daga jikina da na rungume shi don ni a tunanina ko ya mutu ne taɓa pulse ɗin shi tayi taji yana nunfashi sai ta kwantar da shi a ƙasa tace duk a ɗan matsa sabida iska "ki toshe masa hancin sa ki hura masa iska ta bakin sa" ta umarce ni, hakan nayi, ko bayan da iskar ta shige shi ita kuma sai ta fara danna masa kirjin sa don zuciyar sa ta fitar da iskar dana ɗura masa haka muka dinga yi babi abinda nake yi sai kuka, wannan abun da aka yi yaƙi yi don haka mimma ta sa aka ɗauke shi sai cikin daƙin mu wayar wuta ta ɗauko ta sa masa a ɗan yatsan sa babba ko wanne, tsirarar wayar kana ganin ɗan ƙarfen nan na ciki, sai da ta tabbatar da komai ya zauna dai dai sannan tace in matsa daga kusa da shi matsawa nayi sannan ita ma ta koma gurin switch ɗin ta kunna sai gashi wayar ta fara shocking ɗin sa yana girgiza, kuka na saka sosai wai mijina ne wannan sakon ɗaya sai ta kashe ta zo ta duba shi be dawo ba ta kuma komawa ta kuma kunnawa tana kunna wa ya fara tari sauri kashewa tayi tare da zuwa ta kwantar da shi ta cire masa wayar a hannun sa can sai gashi ya dawo hayyacin sa rungume shi nayi na saka kuka me ƙarfi Asibitin su ta kira tayi reportig abinda ya same shi, a wayar suka dinga gayamata abinda zata yi masa, nima ta tanbaye ni a game da ciwon sa na faɗa mata an taɓa masa aiki a china, ta faa musu a binciken da sukayi sun gano ya samu heart attack ne kuma it is very serious don haka mu juyo don a kwantar da shi Magani ta bashi ya karɓa ya shi sai bacci ita kuma ta fice daga ɗakin, abin mamaki cikin aljihun aliyu hoton mimma ne, nayi mamakin dana ga haka sai yanzu na fahimci abinda ya sa shi heart attack ɗin nan wato jin zagin da hana take wa mahaifiyar sa ne yasa shi haka kuka na saka gaskiya lkc yayi da mimma zata san komai tashi nayi na fita daga ɗakin zuwa ɗakin ta, ƙwanƙwasawa nayi muryarta a dashe tace min in shigo, idon ta ya kaɗa yayi jajir daga gani kuka tasha gaban ta naje nace "mimma me ya saki kuka, me yasa baza ki bar mr muktar ba kije kiyi rayuwar daban da su, irin wannan abinda suke miki watarana sai ki kamu da ciwon zuciya ke ma rana ɗaya a rasa ki kinga kin jawowa masoyan ki" murmushi tayi : "babu wanda zai yi missinga ɗina idan bana nan, more over kinga duk wannan abun da nake yi alhakin ɗana ne yake bina shiyasa duk abinda su hana zasuyi min bana cewa komai nasan cewar alhakin ɗan ƙaramin ɗana ne" "mimma baki ganin ya kamata kije ki nemi ɗan ki yanzu" murmushi tayi "zainab my son is dead" na ta shiga rattabo min tarihinta kamar yada aliyu ya faɗa amma ita daga ƙarshe sai tace bayan wata guda da tafiya sai iyayen ta suka ce ta zo ta ɗauki ɗanta Ko da tazo gidan iya sai ɗan iyar yace mata ɗan ta ya mutu don yunwa don babu nonon da zai sha, anan sai kawai ta kuma fashe wa kuka, sai a yanzu na fahinta Allah sarki ba laifin ta bane kamar yadda aliyu ya faɗa ta dawo sharrin ɗaya daga cikin kawun sa ne "mimma ɗanki be mutu ba" ma faɗa "what" tace "mijina shine ɗan ki da kike tunanin ya mutu" A firgice ta kalle ni me kike nufi, hoton da ke cikin aljihunsa na ɗauko na miƙa mata, karɓa tayi hannun ta yana ta kalli hoton, wannan ai sune pics ɗin da sani ya haɗa musu cikin kayan da zasu nigeria da shi wanda suka bar wa buhari ya taho musu da shi Kuka ne ya kubce mata nai mata duk baya nin da nasani game da aliyi ban gama ba ta tashi a guje tayi ɗakin mu, binta nayi naje na tarar ita akansa tana kuka "Pls kar ka barni, na rasa ka kana jariri don Allah bana son in rasa ka so biyi u have to be strong don Allah ka tashi don ka rama abinda nayi maka ko sau nawa zaka rama indai zan ganka da lfyr ka i will be ok" ɗago ta nayi na rumgume ta alkcn ne mr muktar ya shigo yana tambayar me ya faru Faɗa masa nayi sai naga yayi shiru kuma jikin sa yayi sanyi ya fice, mimma ko kuka ta ɗinga yi nima shi nake yi Sai cikin dare muka iso bakin shore inda muka tarar da ambulance tana jiran mu ɗaukar shi akayi, sannan aka fara duba shi tun a cikin ambulance ɗin aka saka masa oxygen a hanncin sa don ya taimaka sa numfashi muna shiga asibitin directly theater room aka shiga da shi, mu kuma muka tsaya a wajen duk ran mu a dagule daga ni sai mimma inda mr muktar ya tafi kai ƴaƴan sa gida Har asuba sannan likitoci suka fito, bin ɗaya muka yi wanda daga ganin su shine team head ɗin su, office ɗin shi muka bishi, ya zauna ya ɗauko wani file ya gama ƴen rubuce rubucen sa, ya dube mu "ku kwantar da hankalin ku abinda zan faɗa muku ba a kanshi aka fara ba kuma idan ya samu treatment zai warke" hankalina gaba ɗaya baya jikina burina kawai inji me zace, sai kawai naji yace "zuciyar sa ta buga, ta tashi daga aiki, yanzu mun sa mana machine ne wanda yake taimaka mata take ɗon functioning, don haka yana buƙatar heart transplant" suman zaune kawai nayi Subhanallahi ya Allah shi ne kawai na iya faɗa [7:46PM, 12/7/2017] ‪+234 806 803 7117‬: 🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊 *DANGIN SA* 🕊🕊🕊🕊🕊 🥀🥀 By Mmn Walida nd Walid(mrs aliyu) 🎁 *nasibi writers association*🎁 *we shine with the smile of our readers so keep smiling* ☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺ Page:52🌹 Service ɗina ɗaukewa yayi kasancewar wannan mummunar lbrin da nake ji ya samu mijina, mimma naji ta dafa ni juyowa nayi na kalle ta "zo muje mu ganshi" tashi nayi na bita amma gabaɗaya ba a cikin hayyaci na nake ba Yana kwance a gadon marasa lfy sai oxygen da aka saka masa sai kuma wasu wayoyi da akayi connecting zuwa babban ɗan yatsan sa duka biyun, sannan kuma wasu abubuwa da aka manna masa a ƙirjin sa Duk sai yayi wani fayau ya ramew sosai, kuka ne kawai ya ƙwace min ina yi mimma nayi mun rasa me share mana hawaye Mimma ce ta fita ta barni ni ɗaya tausayin kaina ne ya kamani wayyo Allah ya tashi kafaɗar mijina ga ciki ina da shi fa mijina yana buƙatar zuciya ko tawa zan bashi ne inyaso sai a cire min cikin Tunani ne ya dinga faɗo min a raina ni kaɗai, shigowa ɗakin ne ya dawo dani daga tunanin nawa, mimma ce ta shigo "an samu zuciyar da za a saka masa" "alhamdulillah na faɗa" ashe samun zuciyar ma babu wuya "mimma ta musulmi ce" gyaɗa min kai tayi sannan ta koma kusa da aliyu kissing ɗin shi tayi sosai a goshin sa, sannan naga hawaye suna fitowa daga idon ta suna ɗiga akan fuskar sa "pls 4 give me, don Allah ka yafe min zan so ace inyi ma bayanin dalilina na barin ka amma hakan bazai yuwu ba, don Allah idan ka farfaɗo kayi rayuwa me daɗi na yafe maka a matsayi na uwa, kaima ina roƙon ka ka yafe min" mimma ta rinqa rokon Aliyu ya yafe mata tana kuka, Ni na rasa dalilin da mimma take cewa bazai tashi ya same ta ba, dr. ne ya zo ya kira mimma sai naga ta kuma sunbatar aliyu sannan ta fita, me mimma take nufi da hakan Fita nayi na bi bayan su, wani ɗaki suka shiga sun ɗan jima si gasu sun fito dr. ɗin yake cewar result ɗin zai fito gobe Murmushi tayi masa sannan tazo inda nake sai nace "mimma wane result ne zai fito kuma" "am donating my heart to him" "no no no and no u r not" na faɗa ina kuka "mimma u cant donate ur heart, aliyu ba zai so zuciyarki ta kasance a jikin sa, mutumin da yayi missing ɗinki all of his life kice shi zaki bawa zuciyarki, tayaya kike tunanin zai yi rayuwa idan ya fahinci kin rasa rayuwar kine saboda shi, mimma idan kika bawa aliyu zuciyar ki kin kuma kashe shine don zai zauna iyakacin rayuwar sa da tunanin kin kashe kankine saboda tayaya kike tunanin zai rayu da wannan guilt ɗin pls mimma ki bari muje 4 donation mu samu zuciya pls ba taki ba he really need u by his side" "zainab ya kike tunanin zan bari in rasa ɗana 4 d second time in my life da farko na rasa shi yanzu ma so kike yi in kuma rasa shin, ba zuciya ba ko komai na jikina aka ce inba ɗana zan bashi" "pls mimma kar kiyi haka" " na riga na gama magana in shaa Allah gobe result zai fito in yaso sai kawai ayi ni dai fata na ki riƙe min shi amana" Kuka ne ya ƙwace min sarai na san halin aliyu ya za ayi mutimin nan ya tashi yaji cewar zuciyar mahaifiyar sa ce a qirjin sa ya za ayi ya iya rayuwa da wannan ko nice ake ansa wa zuciyar wani nawa dole in tausayawa wanda aka kashe don kawai a rayani balle shi da ba abinda ya taɓa yi wa mahaifiyar shi sai rashin kyautatawa tun da ya gane ta, Don Allah ya za ayi mijina ya zauna da wannan guilt ɗin wannan kamar an kashe shi ne amma kuma yana rayuwa haka zai rayu da wannan guilt ɗin,komawa nayi ɗakin yana ta bacci kuka ne ya ƙwace min ɗa na tuno irin rayuwar da zaiyi nan gaba da zuciyar mahaifiyar sa aqirjin sa Tj na ɗauki waya na kirashi na faɗa masa halin da aliyin yake ciki da kuma abinda ya dace ayi masa da kuma hukunci da mimma ta yanke "wacece kuma mimma" shiru nayi sai yanzu na fahinci ashe tj be san anga mmn aliyu ba "mahaifiyar aliyu ce mun gano ta a nan" "noo baza ta bashi zuciyarta ba aliyu will kill himself" "nima haka nace, don yanzu zancen da nake maka ma an yi mata duk wani bincike da za ayi mata na cire zuciyar" "no koma dai menene kice mata sai nazo kar a sake a taɓa min ɗan uwa sai na zo in bahaka ba sai na maka ta a kotu" Ya faɗa da zafi tabbasa nasa cewar ciwon aliyun ne yasa tj ɗin hakan amma tj shi me sanyi ne, muka gama waya yace za ɗauko private plane ɗin aliyi ya taho a ranar don be sani ba ko akwai flight ɗin da zai zo nan liverpool ɗin a ranar mukai sallama ni da shi Ko da dare yayi sai wata nurse tace min mu tafi gida don ba a kwana, muka fita amma ni sai na ƙi zuwa gidan mimma don bana son ganin waɗannan ƴen iskan yaran, mimma ta raka ni na kama hotel sai da taga nayi settling sannan tayi min sallama ta tafi Kashegari da wuri mimma ta zo ta kawo ɗan abinda baza a rasa ba na jinya na riga ta zuwa don ni da sassafe na zo, wata takarda ta bani wai idan aliyu ya warke in bashi Hannuna yana rawa na karɓa idona taf da hawaye na faɗa mata abinda tj yace murmushi tayi "ba komai duk abinda ya kamata ayi za ayi" ta faɗa tana shigewa office ɗin ɗr. ɗin Jimawa kaɗan sai gata ta fito idon ta cike da ƙwalla binta nayi na riƙe ta mimma lfy "wai dr.yace my heart is weak ba za a iya bawa aliyu ba he need a strong heart" kuka ta fashe da shi babu abinda nake yi sai hamdala don nasan mijina ba zai so ya rayu da zuciyar mmn shi ba Tj be ƙaraso ba sai dare asibitin ya wuto direct, nan ya samu halin da ɗan uwansa yake ciki shima keɓewa yayi da dr. yace wai a cire tasa a sawa aliyun tooooo😳😳😳 Shima dr. ɗin yace ba za a cire tasa ba don he is very healthy kuma basa cire zuciyar lafiyayyen mutum su sawa mara lfy don ba shi da 100% na surviving bayan opperation ɗin, sukan fison zuciyar mutumin da yayi accident kuma aka fidda ran shi amma mutumin da yake da rai basa wannan gangancin Sai alkcn na fahinci kenan hakan ne amma yayi wa mimma ƙarya, cakumar wuyar rigar shi mimma tayi tace "ka cire min zuciyar da ke jikina ka sawa ɗana gwanda in mutu shi ya rayu, bazan iya rayuwa babu shiba pls pls pls" sai ta sa kuka dr ɗin ya basu haƙuri tare da cewar ai samun zuciya ba wani abun bane kullum sai an mutu don haka kawai suje donation office su cike form the earlier the better Tj ya faɗa masa cewar "mu musulmai ne zamu fi buƙatar zuciyar musulmi" "dont worry if u r lucky u can find a muslin dying" ya faɗa yana fita Donation dept ɗin muka je muka cike form, sannan suka ce mana muje idan an samu za a yi mana magana, da daddare bayan mun fito daga asibitin muka wuce manchester muka ɗauko yaran anan nake faɗawa junior abinda ya samu aliyun ya tausaya mana sosai sannan yace akwai abokin sa a nan asibitin manchestan zai yi masa magana ko za a samu zuciyar" Godiya mukai masa sosai sannan muka fito da yaran, mama na kira na faɗa mata halin da aliyun yake ciki har da kukan mama, na ce mata zan turo su amina can har da su haidar su zauna a wajen ta har sai abinda hali yayi A ranar su haidar su kar england kuka kawai nakeyi ina tausayin ƴaƴa na yanzu idan aka ce ba uban su ya zasu yi duk da de dukiyar da aliyu ya tara tafi ƙarfin ace ta ƙare nan kusa ko da juyata akeyi amma kuma uba kuma faaa Allah ka tashi mijina kasa a samu zuciyar nan a daren muka koma liverpool ɗin, muka koma da sassafe muka je asibitin muna zuwa akai mana albishirin an samu zuciya murna kamar me amma kuma ba ta musulmi bace, nan fa murna ta koma ciki ***************** yau kusan watan mu biyu a asibitin aliyu yana dai kwance a gaskiya innace a kwanciyar mu ba a samu zuciya ba nayi ƙarya don har wani aka kawo shima da irin matsalar aliyu amma ana samun zuciya aka biya aka yi masa dashen tunda shi kafiri ne, zuciyar musulmi tayi wuya sosai kasancewar ba garin musulmai bane Kuma da in bari a sawa mijina zuciyar wanda ba musulmi ba gwanda in barshi a haka ƙia yanzu idan ya mutu ya wuce aljanna wacce haka muke fata amma idan aka saka masa ta kafiri fa ya zo yana kafirci bayan shekaru ɗari ya mutu ya shiga wuta fa ai ba ƙaunar sa nake yi ba Tj da mimma sun so a saka masa kowacce ce amma ni na dage akan bazan yadda ba, bawai ba sa ƙaunar sa ba amma suna tuananin yadda zasu ne idan baya nan, mimma tana ganin Allah ya haɗa ta da ɗanta don haka bazabta bar shi ya mutu ba shi kuma tj yana ganin ba zai iya ba in babu ɗan uwan sa, inda na biye musu da tuni anyi aliyu aikin nan amma naƙi, naga gabaki ɗayan su hankalin su ba a jikin su ba don haka ni kuma sai na zama jaruma dole a cikin mu a samu jarumin in ba haka ba sai yadda hali yayi [7:46PM, 12/7/2017] ‪+234 806 803 7117‬: 🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊 *DANGIN SA* 🕊🕊🕊🕊🕊 🥀🥀 By Mmn Walida nd Walid(mrs aliyu) 🎁 *nasibi writers association*🎁 *we shine with the smile of our readers so keep smiling* ☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺ Page:53🌹 Bayan zaman asibitin ya ishi dr. ɗin aliyu ya ga babu wani cigaba ganin munƙi yadda da kowane zuciya indai ba ta musulmi ba, dr. yai mamaki sosai wai ne yasa bama son kowace zuciya, nai masa bayani zuciya ita ce mutum hadisi ne guda da ma'aiki saw yake cewa "akwai wata tsoka a jikin ɗan adan idan ta gyaru komai na jikin sa ya gyaru idan kuma ta ɓaci komai na jikin sa ya ɓaci" idan kuwa haka ne don me zan bari a sawa mijina zuciyar kafiri, bayan wnnan tsokar da ma'aiki (saw) yake magana ba kowacce bace face zuciyar ɗan adam Don me zan bari a sawa mijina zuciyar da take ba a gyare ba, ko kaɗan dr. be fahimta ba, a zuciyata nace tayaya zaka fahimta tunda ba imani gare ka ba "to yanzu zaku so kuga ɗan wanku ya mutu bayan ga zuciya," murmushi nayi tare da gyaɗa kaina "in dai har haka ƙaddarar sa tace zan barshi ya mutu a matsayin sa na musulmi zan fi son haka akan in bari a saka masa zuciyar kafiri" Sam dr. kasa fahimtar mu yayi don haka sai ya kawo mana shawarar mu canzawa aliyu asibiti wai akwai wani dr. Shima cardiologist ne tare sukai karatu kuma musulmi ne a ƙasar musulmai yake mu koma can ko Allah zai sa mudace amma zaman da mukr yi anan kamar zaman jiran mutuwar sa muke tun da babu wani hope Nayi murna sosai ko ba komai akwai chances ƙila aliyu ya samu zuciya, a saudiyya cardialogist ɗin yake dr. ɗin namu yai masa magana tare da tura masa duk wani halin da aliyu yake ciki, ƙasancewar aikin sa ne nan da nan yace mu taho Ƴ Muka fara shirye shiryen komawa saudiyya, garin ta'if da ke ƙasar saudiyya anan asibitin yake, akan babban titin shiga garin yake kafin ma ka shiga cikin gari, ƙaton asibiti ne, wanda kamar branch ne na asibitin amri hospitals wani asibitin aikin zuciyane a india Kana ƙarasowa zaka ga sunan asibitin wato *amri hospitals (annex)* muka shiga da shi wanda tun daga airport ɗin jidda ambulance taje ta ɗauko kasancewar aliyu bazai iya ci gaba da numfashi ba in dai babu oxygen don haka dole ne sai da medical practitioner kusa, duk da dai mimma pediatric ce amma ba za ayi bata kulawa da shi ba kasancewar mahaifiyar sa ce Muna shiga da shi aka shiga da shi theater again don sai sun sake duba shi, sun daɗe don kusan awan su takwas da shi a theater inda daga ƙarshe suka fito Binsu mukai gabaɗayan mu inda muka damu dr. Hisham shi kaɗai a office ɗin sa, wurin zama ya nuna mana muka zauna sannan shima ya zauna tare da ɗauko file ɗin aliyu "a binciken da muka yi ya nuna aliyu is in a critical condition, ya buƙatar urgent heart transplant, don haka dole muyi yadda zamuyi don samun zuciyar don kuwa nan da 2weeks in bai samu zuciyar ba komai ze iya faruwa" Ya faɗa da confidence a tattare da shi, shiru kawai mukai dukan mu, mun rasa ma me yin magana a cikin mu wai sati biyu, nice ma nayi ƙoƙarin yin magana "yanzu kana ganin nan da sati biyun zamu iya samun zuciyar" "ya dangan ta, amma akwai chances na za a asamu tunda kullum mutuwa ake yi a duniya, in shaa Allah yau na daka team akan su ne mo mana zuciya a kowane asibitin in shaa Allah za a samu" Anan ma sai da mimma tace a saka masa zuciyar ta dr. Hisaham dariya yayi, yace mata mu musulmai ne wannan abinda ya samu ɗan uwan naku ƙaddara ce, ba abinda ya kamata da ya wuce muyi masa adduar Allah ya bashi lfy, Amma ina kuka taɓa ganin an cire zuciyar lafiyayye don a sawa mara lafiyar da chances na survival ɗin sa is not stable, ku bari kawai mu duba yadda muka saba ba yau na fara wannan aikin ba, kuma in shaa Allah zai warke, ɗan uwanku bashi da wata matsala da ta wuce ta zuciyar sa mun duba duka organs ɗin jikin sa they are ok and fit don haka daga anyi transplant ɗin in shaa Allah shike nan" Allah ya sa muka ansa baki ɗaya sannan dr. Hisham ya sallame mu,aka fara neman zuciya Kullum sa rai muke yi ko zamuji an damu zuciya abin takaici yawancin mutanen da ake kawo wa zuciyoyin na da matsala, ko ace hayaƙin taba yayi wa zuciyar illa ko kuma dai wani matsala na daban ga kuma lkc kullum ƙara wucewa yake yi Kuma jikin aliyu a kullum ƙara tsanan ta yake, inda dr. Hisham yake shaida mana cewar da lkc ya cika zai cire wa aliyu abinda yake taimaka maka bugun zuciyar, don shima yana da lkcn expiring Ko kaɗan kasa fahimta nayi sai na tanbayeshi to idan ka cire masa kuma yaya zai yi, shiru likitan yayi sannan yace "shi wannan abun da kike gani akwai lkcn da yake aiki, idan zuciyata ta kai certain point na weakness to barin abun a jikin mutum ya fi cire shi haɗari, don me makon ta taimaka masa sai ta kashe shi so gwanda a cire in dai har lkcn ya yi" "to in aka cire kana ganin zai daɗe har mu damu zuciyar" "a yadda zuciyar mijinki take yanzu in aka cire masa zai iya yin awa sha shida, amma daga nan sai yadda hali yayi bazan muku guarantine zai ci gaba daga nan ba" shiri kawai nayi ni yanzu ma bana kuka idan naji halin da ake tunanin mijina nan gaba don kullum sai ka ƙara jin wani matsalar Yau ana saura kwana biyu appointment date ɗin cirewa aliyu abinda yake sa shi bugun zuciya yayi, ya tashi tun da muka zo saudiyya sai yanzu ya farka, yayi fari ya wani ɗashe kamar ba shi ba Zuwa nayi kusa da shi na tashe shi a daidai lkcn tj da mimma suka shigo don sunje neman zuciya amma daga ganin fuskokin su an san ba a dace ba "ɗan uwa ka farka" "gyaɗa masa kansa yayi amma be ce komai ba" kira likita mukai yi ko za a iya bashi wani abun yaci, amma likitan yace kar a bashi komai nurses ɗin su zasu masa preparing abinda zai ci Aliyu ya gyara zaman sa sosai inda mimma ta zauna kusa da shi tare da dafa shi ya kalle ta yayi murmushi nayi mamakin da ya canza na ɗauka idan ya farka ya ganta zai haukace amma sai na ga saɓanin hakan "pls ki yafe min da duk abinda nayi miki..................." bata bari ya ƙarasa ba ta rufe masa bakinsa, ta fara kuka tana bashi haƙurin itace ya kamata ta roƙi gafarar sa Nima sai suka bani tausayi, aliyu sai ya fara barin wai wasiyya................ Hmmmm babbar magana "tj don Allah idan na mutu ka auri zainab ka riƙe min ƴaƴa na" ya juyo gare ni "naso ace na zama uba da miji da jigo gare ku ke da ƴaƴa na amma ban ga hakan na shirin faruwa ba don Allah ki kular min da ƴaƴa na kuma ga ɗan uwanan ki aure shi shi kaɗai ne zai iya kular min da ku" kuka ne ya kwace min inda tj ya matso har kusa da aliyun sannan yace "ni ban karɓi wannan amanar taka ba idan zaka tashi ka kula da iyalinka ka tashi idan kuma baza ka tashi ba shike nan ni dai ban karɓi wannan amanar ba" yana gama faɗin hakan ya fice sosai na ga alamar kuka a tattarebda shi daga gani baya son yi ne a gaban mu Mimma da bata san abinda yake faruwa ba ta tambayeni na faɗa mata ita ma kukan take yi "haba ya za ka faɗi haka na rayu akan rashin sanin kana raye yanzu na ganka kace kuma zaka kuma barina, tayaya kake shirin inyi iya rayuwa babu kai, ada ina da ƙuruciya shi yasa na iya jurewa amma yanzu i cant do wihtout u" Kuka duk muka sa inda aliyun yake ƙara jaddawa mimma ta kular masa da mu ita kuma tana girgiza kai, muna cikin wannan halin ne zuciyar aliyun ta kuma motsawa wayyo Allah dai kun tausaya masa yadda yake yi gaba ki ɗaya lkc ɗaya ya fita hayyaci sa switch ɗin da ke kusa da gadon sa na danna nan da nan sai ga likitoci sun danno suna zuwa kora mu waje sannan suka fara aikin sun babu kama hannun yaro Fitar mu ke da wuya sai ga wata mata ta shigo tana rusa ihu wai a taimaka mata ihu take yi iya ƙarfin ta, nurses ɗin asibitin ne suka fito da gudu sai ga shi an shigo da wani akan wheelchair duk jikin sa jini barin ma kansa an ɗaure kan da wani ƙaton bandage amma duk da haka jinin zuba yake, theater aka wuce da shi directly Basu jima ba sai ga dr.hisham ya fito daga theater room ya doso wajen matar, da larabci naji yana mata magana don haka ban ganr me yake cewa sai kukan ta kawai na kuma ji sai ta bani tausayi Lallashin ta ya dinga yi sannan ya ce wata nurse ta kawo masa file matar ta sa hannu ko da aka kawo file ɗin mema kon matar ta sa hannu sai kawai ta fara ihu tare da tsalle kamar ana dukan ta Abin ya bani mamaki ban gama mamaki ba sai ga dr.hisham ya zo wajen mu "mr aliyu kinga waccr matar da take kuka" gyaɗa masa kai nayi, "ɗanta mutuwa zai yi nan da yen mintina don haka naso ta sa hannu a cire zuciyar sa idan ya mutu kafin zuciyar ta daina bugawa amma kamar bata fahinta ba amatsayinki na mace ko za ki iya yi mata magana aka............... Be gama bayanin nasa ba na warce file ɗin nayi wajen matar me ihu, sai da na fara lallashin ta da turanci kasancewar tana ji dai da naga zuciyarta ta nutsa sannan nayi mata maganar signing Aikuwa kamar na kuma tursasata sai ta kuma zunduma uwar ƙara wai za a kashe mata ɗa ne, babu yadda ban yi ba, tun ina yi ni kaɗai sai ga mimma ma ta shigo taji halin da ake ciki Mimma har durƙusawa matar nan tayi akan ta sa hannu amma matar nan ƙiri ƙiri ta shafe wa idon ta rashin M, da anyi mata maganar sai ihu Tun likitocin suna tausaya mata har suka gane bata son bayar wa ne, wani dr. ne ya fito daga theater room ya zo yayi wa dr.hisham magana a kunne nan da nan naga hankalin dr. Hisham ɗin ya tashi Karɓar file ɗin yayi yaje kanshi tsaye yace mata ɗan ta ya mutu ɗin hakabta sa hannu a cire zuciyar tasa, wallahi matar nan sai ta fara abu kamar me bori, tana ihu tana tumuwa a ƙasa tana abu kamar na mahaukaciya Ɗaga ta nayi ina kuka ina cemata don Allah ta dubi girman Allah ta bamu zuciyar nan ko bata bamu don komai ba ta dubi cikin da ke jikina ta ba mijina zuciyar ɗan ta ko na haihu abinda zan haifa ya ga uban sa amma matar nan ƙiri ƙiri ta ƙi Can zuwa anjima sai ga wannan dr. ɗin ya kuma fitowa ya kuma faɗawa ɗr.hisham magana again a kunnen sa, kawai sai naji dr.hisham ya ce mata "zuciyar ɗanki ta daina harbawa i hope u are happy 4 not helping those in need" wulla mata takardar yayi a fuskarta yayi gaba Zama nayi a gaban matar nan ina kallon ta ina kuka ita ma mimma haka dai naji kamar wannan itace damar mu ta ƙarshe amma matar nan ta nuna rashin imani a tattare da ita Tashi nayi da naji dr.hisham da wasu likitocin suna guje gujen shiga ɗakin aliyu don na'urar dake ɗakin sa ce take alarming ```ɗit ɗit ɗit ɗit ɗit ɗit ɗit ɗit ɗit``` alamar danger muna zuwa kusa da ɗakin aka dakatar da mu Kuka kawai nake yi sun jima sosai sai ga su sun fito inda dr.hisham ya buƙaci ganin mu, muka bishi office ɗinsa, sai daya zauna sannan ya fara magana "a bisa binciken da mukayi mun gano cewar gaskiya aliyu inbai samu theater nan a yau ba in shaa Allah gobe zamu cire masa duk wani ƙarfe na jikinsa don yanzu a haka ma they not helping him, but hurting him don haka in shaa Allah gobe da ƙarfe 12:00 na safe zamu cire daga nan kuma sai yacce hali yayi" kasa kuka nayi don nasan bashi da amfani "dr. ya shi aliyun yake" "well am sorry to say he is not helping at all, zan iya faɗa muku a halin yanzu aliyu is not fighting 4 his life he has already given up, don haka yanzu kawai sai yadda hali yayi, kunsan wataran idan mutum yana da burin ya rayu to sosai yaka taimakawa likita amma aliyi yanzu ko kaɗan baya taimaka ya riga ya losing hope na rayuwa don haka sai haƙuri" Jikina a sanyaye na fito daga ɗakin, directly ɗakin aliyu na nufa ina kallon sa gobe iyanzu bamu da tabbacin kana raye ko ka mutu ko na faɗa, Ko da tj ya dawo da daddare mimma ce ta iya faɗa masa kasa cewa komai yayi sai hawaye kawai, kasancewar bama kwana a asibitin yasa da dare yayi tj da ƙyar ya lallashe mu muka tafi ni da mimma Tunda muka je ɗakin da muka kama na hotel sai muka kasa duk muka zauna mukai jugum jugum nice ma na gaji daga ƙarshe na tashi na ɗauro alwala na fara gabatar da sallah don in roƙi Allah ya kawo mana sauƙi a wannan lamarin, ita ma mimma sai ta bini ta fara sallahr Ƙarfe biyu dai dai muna cikin ibadar mu naji wayata ta fara ringing ƙirrrrrrrrrrrrr innalillahi wa inna ilaihi raji'un shine kawai abinda na faɗa Ko da na duba wayar number tj na gani, wayyo Allah na kawai na iya faɗa na je gurin mimma na rungume ta na san yau ta aliyu ta ƙare Ruƙunƙume juna mukai ni da mimma muna kuka, wayar ce ta kuma ringing again wannan karon tsorata mu tayi ni da mimma inda muka ƙara manne wa da juna Ko da tayi ringing a karo na uku sai mimma tayi ƙarfin halin ɗaukar wayar ta doka ta da ƙasa ni kuma nabi ta ina tattaka ta don nasan ƙarshen alawa ƙasa ne irin yadda jikin aliyu ya rikice a yau ɗin nan amma ko kaɗan ban kawo zan rasa mijina yau ba Kuka sosai muka dinga rusawa ni da mimma ni na rasa mijina uban ƴaƴa na ita kuma ta kuma rasa ɗan ta wayyo Allah na Tj ne tsaye a gaban gawar yana ƙare masa kallo buɗe ɗan mayafin da aka lulluɓe shi yayi yana kallon sa tare da binsa da addua "abinda kayi mana Alƙah yayi maka Allah yasa mutuwar ka hutu ce a gareka, Allah ya jikan ka ya duba bayan ka" rufe shi yayi sannan wasu suka tura gawar zuwa mortuary don a adana ta kafin safiya sai dai muce Allah ya jiƙan musulmai baki ɗaya [7:46PM, 12/7/2017] ‪+234 806 803 7117‬: 🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊 *DANGIN SA* 🕊🕊🕊🕊🕊 🥀🥀 By Mmn Walida nd Walid(mrs aliyu) 🎁 *nasibi writers association*🎁 *we shine with the smile of our readers so keep smiling* ☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺ Page:54🌹 Tj yana tsaye a bakin theater room ɗin sai safa da marwa yake yi tare da roƙon Allah yasa ayi aikin nan cikin sa a, Tun kusan ƙarfe 01:00 na dare yana cikin sallah yaji hayaniya a cikin asibiti ko da ya idar sai ya fita don yaga ko menene, sai yaga alamar jini a ƙasan alamar anyi hanyar theatet, bai daɗe ba sai ga dr.hisham ya fito ya doshi reception in da mutanen da suke jira suke Can sai gashi ya dawo da wasu likitoci directly ɗakin aliyu suka nufa sai gashi an fito da shi komai da sauri sauri suke yi ko dana tsayar da su in tambayi ko menene sai likita ɗaya yace an samu heart, Sujjada nayi shukuriyya ga Allah daya kawo mana wannan zuciyar a lkcn da muka fidda tsammanin samu, sun ɗan jima a theater room sannan sai gashi an turo gawar an fito da ita Tj ne ya tsayar da waɗanda suka fito da gawar sannan yai masa addua tare da godiya da zuciyar da ya basu duk da dai baji ze yi ba sannan aka rufe aka wuce da shi mortuary, Tun daga lkcn ya koma kusa da theater room yana ta roƙon Allah yasa ayi aikin nan cikin sauƙi, su mimma ya tuno don haka sai ya ɗauki wayar sa ya kira zainab don ya faɗa mu su abinda ya faru, yai mamakin da suka ƙi ɗauka ko bacci suke yi ya faɗa Ya kuma kira amma ga mamakin sa sai tana fara kira taji a number busy, daya kuma kira kuma switched off, tooo Allah dai yasa lfy ya faɗa Basu suka fito daga theatet room ba sai ƙarfe takwas na safe, likitocin duk suka fito fuskar su ɗauke da fara'a wannan ya nuna min alamar aiki yayi kyau kenan Adaidai lkcn ne wata nurse tazo tace za a ɗauki gawar jiya sai yanzu ma na tuna cewar banyi wa wanda yayi mana signing aka bamu zuciyar godiya ba Don haka sai na bi bayan dr. Hisham, wata dattijuwa ce zaune da tasbaha a hannun ta idon ta yai ja sosai daga dukkan alama tayi kuka amma idan ka ganta a nutsen ta take, daga gani imani ya ratsa ta sosai Har gaban ta naje na durƙusa ina kuka ina gode mata da turanci, murmushi tayi min tace min ince wa ɗan uwana ya kular mata da zuciyara ɗanta Daga haka sai ta fice, bin bayanta nayi da kallo yadda take tafiya da nutsuwa gaskiya indai wannan mamacin yayi halin wannan baiwar Allah to tabbas ɗan uwa yayi sa ar zuciya na faɗa Gurin dr. Hisham na je nace ko zan samu address ɗin matar sai yace min a madina suke daga nan ma madina zasu wuce ayi jana'izar ɗan nata, sai ta bani tausayi ita kaɗai ce zata tafi da gawar a ambulance, gaskiya dole ne in bita don inga inda take nasan idan ɗan uwa ya tashi dole ne ya so ganin wacca ta taimaka masa Tambayar ɗan uwan nawa nayi inda dr. Hisham yace ba wanda zai ganshi sai gobe da safe kasancewar ya wahala sosai kafin aikin don haka sun kai shi ɗakin hutu sai gobe zasu fito da shi Jin hakan ya sani bin matar nan da gudu har motar ta fara tafiya na bita da gudu suka dakata sannan na shiga, kamar yadda nayi tsammanin kuwa haka ne ita kaɗai ne ce a bayan ambulance ɗin tare da gawar ɗan shiga nayi tare da yi mata sallama ta amsa da fara'ar ta "me kake yi anan kaje ka kula da ɗan uwanka" "sai gobe da safe zai farka in shaa Allah, kuma wannan ma ɗan uwana ne tunda zuciyar ɗan uwan ne a jikin sa don haka bazan rabu da shi ba har sai naga ya kwanta cikin kabarin sa in shaa Allah" Bata ce komai ba sai murmushi kawai da da tayi muka fara tafiya, ko da muka zo bakin get sai na faɗa wa me guard idan su mimma suka zo ya faɗa musu na tafi madina jana'iza, Tafiya ce me nisa sosai daga ta'if zuwa madina, Mun sauka lfy nai mamakin da naga babu wanda ya zo tarar mu, harami muka wuce da shi directly ni na tsaya a matsayin ɗan uwan sa a lkcn da ake masa sutura, duk da dai ya kasance balarabe ni kuma baƙi 🙍🏻‍♂🙍🏿‍♂ sai da aka gama na fito zan kira baiwar Allahn nan sai naga wata yar matashiya da hijab a jikin ta, sai kuma wan yaro da bai wuce shekara uku ba Matar nan ta gabatar da matashiyar nan a matsayin matar mamacin shi kuma ɗan ƙaramin ɗan ɗansa ne, ɗaukar yaron nayi me suna al amin na sunbace shi Allah sarki Allah ya haɗa qaddarar mahaifinka dana ɗan uwana dole sai mahaifinka ya rasu sannan ɗan uwana zai rayu Raka su nayi suka ganshi tare yi masa addu'ar sannan ya rako su cikin masallaci wajen ɓangaren mata suka zauna Tare da faɗa musu bayan janai'zar zai zo ya kaisu gida, sai da aka sallaci sallahr la'asar sannan aka sallaci yahya, ba abinda zamuce sai dai muce Allah ya jiƙan musulmai Bayan an idar ya zo ya samu su ya ƙara yi musu godiya sannan ya nemi daya yana son ganin gidan su, amma ummu yahya sai taƙi tace masa ita don Allah ta taimaka musu ba don komai ba Faɗa mata yayi wanda ta ba zuciyar yana da mata da uwar sa yana son kawo sune suyi mata godiya amma ƙiri ƙiri sai taƙi tace kawai ayi masa addua Babu yadda zai yi haka ya wuce ta tafi sai ya samu wuri ya ɓoye don yasan idan ɗan uwan sa ya farka yaji be san mazaunin donors ɗin sa ba kashe shi kawai ba zai yi ba Ko kuma ƙila aɗan uwan sa ya canza koooo? tunda yanzu ba zuciyar da gare shi ba, binsu ya dinga yi a baya tafiya ce me nisa amma suka yi ta aƙafa ya tausaya musu daga gani basu da shine Sunyi tafiya kusan ta minti 20 sannan suka zo wani gida ɗan ƙarami a wani ɗan lungu suka shiga, sai da ya tabbatar da nan ne gidan nasun sannan ya wuce, Ko da ya koma ta'if dare yayi sosai, don haka sai ya wuce hotel ɗinsa ɗirectly yai mamakin da wunin ranar beji daga zainab ko mimma, don haka ɗakin su ya wuce directly ***************** Mimma da zainab kwana sukai basuyi bacci ba,ko da gari ya waye sai suka ƙi fita, sai da suka ga azahar tayi sannan suka fita asibitin suka je, a bakin get suka ci karo da me guard ɗin da tj ya barwa saƙo ya faɗa musu ya tafi jana'iza madina zainab kusan faɗuwa tayi dabadan mimma da ta riƙe ta ba suka shige ciki don su ga abin a zahiri A maimakon su ƙara tambaya a cikin asibitin sai suka ƙi sukai ta shashancin su, su a tunanin su ya rasu tj ya ɗauki gawar zuwa madina don aliyu ya bar wasiyya in ya mutu a nan a binne shi a madinar, fara haɗa kayan su sukayi sannan suka fito Reception suka wuce don closing biƙl ɗin amma sai receptionist ɗin tace sai dr.hisham yazo don haka su saurare shi, zazzaɓi ne sosai a jikin zainab don haka sai mimma ta ce bari ta kaita gida in yaso sai ta dawo Komawar su gida yayi dai dai da dawowar tj, a wajen hotel ɗin suka ci karo shi, zainab tana ganinshi ta fashe da kuka, mamaki ne ya kama shi, ya ƙaraso wajen su "yayata lfy me kuma ya faru" Wani kukan na ƙara fashe wa da shi, mimma ce ma ta iya magana "me yasa ka binne shi ba tare da mungan shi ba" sam se be gane me take nufi ba "me yasa zaka binne min ɗana ban ganshi ba" ta kuma faɗa da ƙarfi, "mimma aliyu be mutu ba, wanda ya ba aliyu zuciya ne naje jana'zar sa" Da sauri muka ƙaraso wajen tj "kana nufin an samu zuciyar, to ina aliyu yake" tambayoyi muka cika tj da shi shi kuma ya ƙi ansawa sai kawai murmushi da yake yi, tas tj ya larabta mana yadda akayi nayi kuka nayi murna na godewa Allah sosai sannan nayi wa yahya adduar Allah ya jiƙan sa cikin hotel ɗin muka koma don munji sai da safe zasu bari a ganshi, a daren ranar kasa bacci nayi don kawai ina ɗokin gari ya waye inje inga mijina ana idar da sallah asuba muka kama hanya amma ko da muka je asibiti sai dr.hisham yace sai 08:00 na safe zamu ganshi don ya ma tashi amma sai ya cika ƙa'idar lkcn daya dace zamu ganshi koya zanga aliyu na faɗa araina, murna nida mimma kamar me,muna cikin wannan halin ne aka kira tj daga nigeria wai salma tana naƙuda, murna a wajen tj har yana cewa indai namiji ne to in shaa Allah sunan ɗan uwana zan saka sai ƙarfe takwas muka shiga naga mijina a zaune yana ta murmushin sa a guje naje na rungume shi duk da dai cikin da ke jikina ya hana ni rungume sosai wanda yanzu nake cikin watan haihuwa Mimma ma rungume shi tayi sannan suka gaisa da tj murna sosai nake ji har na faɗa masa matar tj tana naƙuda "ɗan uwa ka shirya ka koma nigeria don tara ɗan jariri tunda kaga na warke" "in shaa Allah ɗan uwa zan koma ko yau ko gobe" har bayan la'asar shiru shiru salma bata haihu ba hankalina gaba ɗaya ya tashi shima tj ɗin daga gani kawai daurewa yake, in ya kira sai ace masa har yanzu dai, sai magariba sannan sai ga waya a lkcn aliyu yayi bacci ko da tj ya ɗauka da fara'ar sa "me na samu" ya faɗa da murnar sa, a maimakon inga yaci gaba da murna sai naji yace "innalillahi wa inna ilaihi raji'un, salmar ta mutu" jikina ne yaɗau rawa, kashe wayar sa yayi ya saki kuka rasa abinda zan masa nayi nima sai na saka kuka ko ba komai na san salma sosai kuma jinyar mijina Allah yayi bazasuyi bankwana da mijinta ba kuka wiwi tj yake yana tausaya wa kan sa da ƴar sa islam nima ina taya shi mimma ce ta lallashe shi sannan tace sa ya tashi ya kama hanya Allah yasa ya samu jirgin da zashi nigeria a ranar har bakin asibitin muka rako shi mukai sallama tare da ƙara yi masa ta'aziyya har ya tafi sai ya dawo "don Allah kar ku gaya wa ɗan uwa salma ta rasu ku bari idan ya warke sai a faɗa masa" gyaɗa kaina nayi nima dama hakan naso yi muka ƙara sallama ya kama hanya babu abinda zamuve sai dai muce Allah ya jiƙan musulmai baki ɗaya [7:46PM, 12/7/2017] ‪+234 806 803 7117‬: 🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊 *DANGIN SA* 🕊🕊🕊🕊🕊 🥀🥀 By Mmn Walida nd Walid(mrs aliyu) 🎁 *nasibi writers association*🎁 *we shine with the smile of our readers so keep smiling* ☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺ Page:55🌹 *ina murna sannan da ban godiya ga mmn farida da ta kammala littafin ta samun wuri duk da dai da sannu sannu aka tafi amma dai an kai ƙarshe babu abin da zamu ce sai Allah ya ƙara basira* *Sannan ina miki murna da fara sabon littafin ki faccala da fa'iza ƴar baba, Allah ya bada ikon gamawa lfy sannan da fatan ba za ai mana tafiyar hawainiya* 🦎😁😁😁 Ko da aliyu ya farka ya tambayi tj sai nace masa ya tafi nigeria, ya nuna jin daɗin sa da matar ɗan uwan sa zata haihu har da addu!ar Allah ya sauke ta lfy na amsa da amin Sai da tj ya sauka lfy sannan ya kira ni na ƙara yi masa gaisuwa tare da tambayar abinda aka samu sai yace min bata ma haihu ba Allah ya karɓi abar sa, wayyo na tausaya masa sosai Ya tambayi jikin aliyu na ce masa da sauƙi yana ma ta tambayar sa, yai masa fatan samun lfy sannan mukai sallama Aliyu ne ya matsa min na kira tj yayi masa ta'aziyyar ɗan kasancewar na faɗa masa ɗan be zo da rai ba amma ban faɗa masa rasuwar salmar ba don yanzu neman hanyar da zuciyar da aka dasa masa ta warke muke yi Aliyu yana da sati 3 a asibitin na tashi da naƙuda anan asibitin Allah ya sauke ni lfy na samu saurayi na kyakkyawa fari tas da shi duk yafi ƴaƴa na fari har shi ma aliyun ya fi shi haske Mimma da aliyu sukai murna da wannan ƙaruwar da muka samu a donga waya ina faɗawa mutane ƙaruwar da muka samu, aliyu ne ya kira tj ya faɗa masa, tj yai masa murna da kuma alƙawarin zai zo Ko da ranar suna ta zagayo aka saka wa ɗana suna *yahya* sunan wanda ya bawa aliyu zuciya mimma ce ta ce a saka sunan nima da aka faɗa min sai naga dacewar hakan don babu abinda zamu iya ce masa sai dai muce Allah ya jiƙan sa Watan aliyu biyu aka sallame mu, muka koma makka inda dangin mimma suke ta gabatar da da aliyu a matsayin ɗanta da aka ce mata ya ɓata, da ni kuma a matsayin matar sa Sun sha koke koke sun kana gada ƙarshe aka kaimu masauƙin mu, dangin mimma babban dangin ne sosai a cikin garin makka, mun zazzaga su kana daga bisani muka koma ainihin gidan mimma wanda ta gada a wajen mahaifin ta Sai da na kusan arba'in sannan tj ya zo duk ya rame kamar ba shi ba sai a lkcn ya sanar da aliyun mutuwar salma, kuka ne kawai aliyun be yi na tausayawa ɗan uwansa da yayi tare da kuma ƴar ta da ta bari Sai da tj ya nutsu ne sannan aliyu yace masa yana son ya raka shi gidan ummu yahya zai mata godiya, tj ma ya yadda da hakan don haka sai muka fara shirin zuwa madina gurin ummu yahya, Da sassafe muka shirya muka kama hanyar madina, bamu isa ba sai azahar don haka directly masallaci muka wuce inda tj ya tafi kama mana hotel Sai da muka sallaci isha'i sannan muka koma hotel ɗin da aka ka mana wanda bashi da nisa da haram ɗin, wanka nayi kawai na hau gado sai bacci, ina jin aliyi ya shigo yana min mitar "matar nan tun da akai min aikin nan na fahimci gudu na kike yi yanzu ma dana gama budgeting in mun zo madina muyi honey moon shine kafin ma in shigo har kin yi bacci ko" Ban kula shi ba bacci na kawai na cigaba da yi don bacci ne sosai a kai na, kyakkyawar runguma naji yayi sannan shima baccin ya kwashe shi Kashegari sai da azahar sannan muka koma harami sai da mukai la'asar sannan muka fito don zuwa gidan ummu yahya, wani kanti muka fara tsayawa tj yai musu siyayya sannan muka kama hanyar gidan, ɗan tafiya ne babu laifi sannan muka zo, inda mukai parking mota muka fito, gangarwa za a yi a shiga wani lungu don haka sai tafiyar ƙafa Su aliyu suka samu wasu yaran suka ɗau musu kayan sannan muka kama hanya, gida na uku a layin muka tsaya inda tj ya ce mu shiga ni da mimma muyi musu magana Ƙwanƙwasa ɗan ƙyauren gida mukai, wata ƴar dattijuwa ta zo ta buɗe da fara'ar ta, muka gaisa sannan tace bata gane mu ba, tj ne ya matso ko da ta ganshi sai ta ɗan tsorata don ta san bata nuna masa gidan ba Hanya ta buɗe mana muka shiga gidan, ɗan ƙaramin gida da ɗan tsakar gida sai ɗakuna guda uku da banɗaki ɗaya da kitchen a cikin gida sai kuma uban shirgi daga wani lungu can ƙarshen gidan Ɗakin farko tai mana izinin mu shiga, muka shiga da sallama, babu komai a ciki sai dadduma sai tv akan tv stand ɗinta da wani yaro yana zaune yana kallon cartoon Ko da muka shiga yaron kawai bin mu yayi da kallo tj ne yace "al amin ta'al" da ɗan gudun sa ya taho ya faɗa jikin tj yana dariya tare da ce masa abbu, "ɗan yahya ne wannan" inji tj, wayyo Allah na sai naji tausayin yaron har ƙwalla ta cika min ido, aliyu ne ya miƙa hannu ya ɗauke be ƙiba shi ma aliyun sai al amin ya kira shi da abbu A daidai lkcn ummu yahya ta shigo da tray da lemu da ruwa akai inda naji tana yi al amin larabci, mimma ce ta tanka mata, inda daga baya mimma take faɗa mana wai ummu yahya tace al amin kar ya ƙara kiran mutane da abbun sa ba ta faɗa masa abbun sa yayi tafiya ba Aliyu ne ya gyara zama sannan ya kalli ummu yahya ya tambayeta tana jin turanci, da murmushin ta ta gyɗa kai "daga yanzu nine abbun yaron nan, don zuciyar abbun sa a jikina don haka babu abinda ya baban tani da abbun sa, baƙi idan kin ce masa kar ya kira wasu da abbun sa ba amma ni abbun sa ne" Hawaye taf ya cika a idon ummu yahya inda take faɗa mana tunda mahaifin yaron nan ya rasu duk wanda ya gani sai ya kira da abbun sa "to kar ka samu damuwa ga abbun ka ya dawo kaji al amin" aliyu ya faɗa yana shafa kan yaron kamar al amin ɗin yana ji Tj ne ya ɗan tambayi matar yahya inda ummu yahya tace tana wajen aiki, "aiki kuma, ai bata fita takaba ba" "addini ya halatta mace ta nemi abinda zata rufa wa kan ta asiri koda tana takaba" ummu yahya ta faɗa Haka ne amma ummu yahya ina dangin ku" inji mimma, sai da ummu yahya ta ɗan nutsa sosai sannan ta fara magana " mu mutanen syria ne yau shekarar mu uku kenan a nan yaƙi ne ya koro mu daga syria, inda muka rasa duk wani dangi namu a cikin yaƙin yayana wanda ya kasance mahaifin nadia matar yahya kenan da matar sa da ƴaƴan sa, a gabana aka harbe su ina laɓe ya hana ni fito wa Mijina uban yahya shima aka kashe shi a kan idon na don haka sai mukai ƙaura da ni da yahya da nadia muka taho da taimakon wani ɗan uwan mahaifiyar nadia wanda yakan sance yana taimakawa mutane suna tsira daga tashin hankalin nan Tunda muka zo nan na ɗaura wa yahya da nadia aure don bana son in tafi in barsu su kaɗai ba tare da aure ba amma kunga inda aure a tsakanin su bazan ji komai don Allah ya ɗauki raina ba nasan na bar su a matsayin ma'aurata" ta daka ta "daga yanzu ni zan ci gaba da kula da ku ni zan maye gurbin yahya in shaa Allah" inji aliyu ummu yahya ƙi tayi sai da su mimma suka ba ki sannan ta yadda har da kukan ta,mimma ce ta ɗauki baby yahya wanda muke kila da mu'allim ta bawa ummu yahya "ga yahya mun kuma samu, matar aliyu ta haifa" da hawaye a idon ta ta karɓe shi tayi kissing ɗin shi sannan ta rungume shi, mun jima acan inda aliyu da tj suka fita suka barmu ni nayi wa ummu yahya girki, sai kusan shida sannan nadia ta dawo, mun gaisa sosai da inda inda ummu yahya tayi mata bayanin mu muƙa ɗan taɓa yar hira sannan su aliyu suka zo muka tafi Satin mu biyu muka koma nigeria mimma ma nigeria ta bimu, ashe ta kashe auren ta bamu sani ba wai dama rashin aliyu ne yasa ta zaman auren amma yanzu taga ɗan ta baza kuma rayuwa babu shi kusa da ita ba Bamu daɗe da komawa ba su mama suka zo da su maryam suka zo duba aliyu, inda aka dawo da su haidar Ko da suka tashi tafiya sai aliyu yace amina ta zauna, mama taji daɗi sosai da aliyi yace zai riƙe amina, ko da suka tashi tafiya aliyi yayi musu kyauta sannan ya kuma tuna musu da tafiyar su hajjin su Aliyu ya ɗora tj akan kula da su ummu yahya, komai suke so da komai na al amin tj ɗin yayi musu Nima naje kano nayi wa ƴen uwan salma gaisuwa tare da ɗauko islam ta dawo hannun na don naga sai pasin pasin akeyi da ita tj yaji daɗi sosai aliyu ma ya dawo da tj aiki nan kusa da mu a abuja inda ya gina musu gida kusa da juna shi da mimma wanda yake ƙasan jikin namu Kowannen gida part biyu akai masa mimma tayi ta mita wai ita gidan da aka gina mata yai mata girma sosai don haka sai aliyu ya bata haidar da mohd su koma wajen ta duk da haka gidan part ɗaya kawai take anfani da shi lkcn tafiyar hajji yayi su mama suka tafi mu kuma muka bi ta international muka je hajji ban ma san dani za ayi ba mun yi aikin hajji lfy mun gama sannan muka dawo, muka je madina domin gaisawa da ummu yahya [7:47PM, 12/7/2017] ‪+234 806 803 7117‬: [12/7, 7:20 PM] Mmn Waleed💖: 🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊 *DANGIN SA* 🕊🕊🕊🕊🕊 🥀🥀 By Mmn Walida nd Walid(mrs aliyu) 🎁 *nasibi writers association*🎁 *we shine with the smile of our readers so keep smiling* ☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺ Page:56🌹 *last page in shaa Allah tank u sooo much 4 ur support babu abinda zance sai shukran gare ku masoyan dangin sa yau Allah ya kawo ƙarshen littafin da fatan kun ji daɗin sa* *ina fatan zaku saurare ni a sabon littafina me sunan* 💐💐 *RABO NACE*💐💐💐 *ana mugun tare*🤝 [12/7, 7:20 PM] Mmn Waleed💖: Mun je gidan ummu yahya inda muka same babu lfy sosai amma kuma tace an sallame ta ne ma daga asibiti, aliyu yai ta faɗan tj be faɗa masa amma sai ummu yahya tace ai shima be sani ba itace ta faɗawa nadia kar ta faɗa don kar hankalin wani ya tashi Karɓar mu'allim yahya tayi a hannuna tana shinshinashi tare da sunbatar sa ina iya hango wasu hawaye a idon ta amma si tayi koƙarin mai da su nima sai nayi kamar ban gani ba Aliyi ne ya matsa kusa da ita "ummu yanzu kema fa uwa ce gare ni don me zakice kar a faɗa mana ciwon ko gaskiya ban ji daɗi ba" Haƙuri ta dinga bashi, muka tambayi nadia da al amin ummu yahya tace sun je kasuwa don kuwa nadia ta fita takaba, mun ɗan jima sai ga nadia ita ma aliyu yai mata faɗan cewar kar ummu ta ƙara ciwo bata kira shi ko tj ta faɗa ba Kanta a ƙasa ta ansa, sai magariba sannan muka tashi tafiya sai ummu yahya tace "Aliyu zamu koma syria ni da nadia da al amin mun gode sosai da ɗawainiyar da kake yi da mu" Daga ni har shi ɗin bamu san lkcn da muka dawo ba daɓar haka na zauna a ƙasa "ummu yahya syria me zakiyi a syria yanzu" Murmushi tayi sannan tace "bana son in mutu in bar nadia ita kaɗai sai wannan ɗan yaron shiyasa nake son maida ita cikin dangi, ko da de babu na kusa amma ai bazamu rasa dangi ba" Kuka na saka mata "don Allah ummu yahya karki koma syria ya za ai al amin ya tashi a syria a wannan tashin hankalin da ake fama da shi a syriar zaki kai yaron da bai son tashin hankali ba can, don Allah ummu yahya ku zauna anan" Aliyu ne ya katse min maganata "nima gaskiya hankalina be kwanta da zaman da kuke yi ku kaɗai anan ba, amma kuma syria ba gurin zuwa bane, me zai hana ku bimu nigeria sai ku zauna da mu tunda mun ruga mun zama ɗaya" aliyu ya faɗa Kallon kallo muka tsaya muna yi inda daga ƙarshe ummu yahya tace ita bata yadda ba tunda take bata taɓa zama liability ba kuma in shaa Allah da tsufanta baza ta zama ba Babu yadda bamu yi ba amma ummu yahya ta riga ta kafe sai sun koma syria haka muka tashi muka koma masauƙin mu ni dai zuciyata gabaɗaya bata kwanta min da tafiyar nan syria ba garin da kwata kwata basu da zaman lfy Ko da muka zo kwanciya na so imu ƙara maganar amma sai aliyu ya hana ni yace da safe zai ƙara komawa wajen ta in shaa Allah Da gari ya waye aliyu be samu damar zuwa gidan ummu yahya ba sai ni naje na same su suna ta haɗa kayan su wai ƙarshen watan nan zasu koma Ɗaki na shiga kusa da ummu yahya na zauna akan tafiyar na cigaba da yi mata magiya amma sai tayi murmushi tace " zainab na riga na gama yanke shawara, kuma in banda abinki in muka biku a wane matsayi muke a wajen ku" "aliyu yace zai auri nadia" kawai naji baki ya furta Ɗagowa tayi ta kalle ni sosai taga a magana ta babu ƙarya duk da dai ƙaryar nake yi, don Allah ya za ayi in bar ɗan yaron da zuciyar uban sa take ƙirjin mijina shiga cikin tashin hankalin bayan nasan cewar ƙaddarar uban sa ta haɗu da ta mijina in ban taimaka masa ba ai na zama butulu ban gode wa Allah ba ƙenan Ajiya zuciya ummu yahya tayi sannan tace "Zainab kin gani auren nadia da yahya ni na haɗa su ba wai son take yi ba amma saboda ni nawa tunanin ya bani cewar wannan shine mafita bata so haka na haɗa, yanzu kuma kice in kuma tursasata ta auri mijinki saboda wai mu je mu raɓu kusa da mu wallah bazan iya ba, amma kuma bazan hanaki tambayar ta kije kiji inta yarda ni banni da ta cewa" Fita nayi na samu nadia tana haɗa kayan su al amin yana wasa kusa da ita zama nayi na zayyano mata ban ɓoye mata komai ba amma sai na ɓoye mata cewar ni na nemi auren Shiru tayi kamar bata yadda ba sai dana ƙara nuna mata illar komawar su syria ko ta yadda zai shafi rayuwar ɗan ta sanna da ƙyar ta aamince tana kuka ban san ko kukan me take yi ba amma daga dukkan alamu tana tuna tsohon mijin ta ne Ɗakin na koma na faɗawa ummu yahya murmushi tayi sanna tace maa shaa Allah Sai da aliyu ya dawo gida da ddare sannan na faɗa masa ɓaran ɓaramar da naje nayi kamar ya rufe ni da duka haka yai ta min faɗa ni dai shiru nayi ina kallon ikon Allah be haƙura ba har sai da na kira mimma na faɗa mata itama tace hakan shine dai dai sai da tayi masa magana sannan ya sauko ya yadda Oh Allah ni abu naga ta kaina wai macen da za ayi wa kishiya zaka ganta ana lallaɓa ta amma banda ni wai ni nake lallaɓa mijin na nayi abu kaɗan sai yace "wallahi kika ɓata min sai ma ince na fasa auren" sai in bishi da ban haƙuri Dole na danne kishi na na ci gaba da lallaɓa mijin nawa wanda aka saka ranar ɗaurin sa sati biyu masu zuwa, na kira tj na faɗa nayi mamakin da naji kamar be yi murna ba amma kuma sai na share don tunda salma ta rasu tj ya koma wani salihi Aliyu ya tubure shi ƙwandalar shi ba za tai ciwon kai ba a auren ni dana ɗauko auren sai in yi masa, haka na zage dantse don ma su nadiar sunce basa son komai na bidia kawai a bada sadaki amma kuma dole ayi wa amarya sutura, don haka kullum sai na fita kasuwa don siyowa amarya lefe In na dawo gogan ko ta kaina baya bi sai dai kawai yai ta cewa aikin sa kai nake yi don haka bana buƙatar sannu sai kace in na aura masa ita ni zan more ta, don Allah ƴen uwa ba daga ya shiga wannan babban ɗakin ya kwashi roman damokaraɗiyyar da ke tattare da ɗakin ba ba kuma sai a hankali ba, namiji fa duk inda yake namiji ne daga an buɗe masa wannan ƙofar ya shiga ya ji abinda ke ciki shike nan an gama zance, amma dubi yadda yake min Ana gobe ɗaurin aure ne muna zaune da shi yana kallon news ni kuma ina ƙara haɗa kayan mu don ana gama ɗaurin auren zamu koma nigeria "habibi na ɗauka tj zai zo" "me ze zo yayi miki" ya tambaya ba tare da ya kalli inda nake ba "auren ka mana ya kamata ace yana nan" "auren dolen de da kike son yi wa mijin ki, ni wallahi ban taɓa ganin mace irin ki ba wai da yiwa miji aure" ya faɗa yana yatsine fuskar sa, taɓe bakina nayi don banni da ta cewa Wayata ce ta fara ringing dubawa nayi naga number nadia, ɗauka nayi da fara a ta "our bride to be in shaa Allah" na faɗa a zolaye murmushi tayi sannan ta gaishe ni "dama number abu haidar nake" "zakiyi masa magana ne" na tambaye ta "eeeh ina son magana da shi ne" "ok gashi ma kusa da ni" miƙa masa waya nai sannan na tsokane shi "amaryar ka tana son jin muryar ka" ƙin karɓa yayi da farko sai da na tashi daga inda nake na zauna akan ƙafar sa sannan na kara masa wayar a kunne sa, sai da naji ya ansa sallama sannan na sakar masa wayar na bar wurin don kar zuciya ta kwashe ni Sai da ya gama sannan ya shigo ɗakin da fara'ar sa daga gani ta faranta masa ne, kusa dani ya zauna "habibti ga wayar ki, ashe yarinyar nan haka take kai gaskiya na gode da kike son haɗa ni da ita hmmmm *rangaɗi* gaskiya ta haɗu" Wani ƙululun bakin ciki ne ya tokare min wuya sai nayi kamar banji shi ba, surutun shi ya dinga yi dana gaji kawai sai nahaɗe bakin da nashi don bana son in furta komai don in dai nace zanyi magana to kuwa kuka ne zai biyo baya Tuni na canza wa mijina lissafin sa yana lissafin maths ya koma english ```don Allah waya taɓa jin lissafin english, ko da yake wannan karatun na masu aure ne```😜😜😜 Kashegari da wuri ya fita sai ɗoki yake yi na rasae nadia ta faɗa masa da ya saka shi jin daɗi haka ana gama ɗaurin auren ya dawo na tambaye shi da fara'ar shi yace aikin gama ya gama Wasu hawaye ne waɗanda nake ta ɓoye su, aliyu ne ya share min su sannan yace "zainab har gobe babu wata mace a zuciyata sai ke kuma baza a kuma ba in shaa Allah, ke kaɗai ce har abada babu wata bayan ke ke kadai nake jin daɗin keɓewa da ita ke kaɗai nake kalla naji daɗi a raina din haka don Allah kar ki kuma anan gaba kice zaki kuma haɗai ni da wata, ke kaɗai ce bazan iya haɗa ki da wata ba" ya ƙarashe zancen sa tare da rugume ni "abu haidar yanzu wannan zancen na da ne yanzu mun zama mu biyu dole ka koyi danne zuciyar ka don ka zama adali a gare mu don kar ka cutar da nadia ba zanso inga hakan ba" "baki tambayi me nadia ta faɗa min jiya ba" mintsinin shi nayi don naga so yake yi ya sani kuka again " to shi kenan tunda abin naki ya zama harda mugunta na fasa faɗa miki, ki haɗa kayan ki gobe zamu bar gari zuwa nigeria, su nadia ma na saka su haɗa kayan su" "kace sai ƙarshen watan nan zasu koma" "ke ina kika taɓa ganin an bar amarya tana jira" ya faɗa azolaye, duka na kai masa aƙirjin sa sannan na saka masa kukan shagwaɓe Ɗauka ta yayi sai gado, ina ta kokawar ya sauke ni amma ina sai da ajiye ni akan gado sannan yace "bari in kwashi don Allah ne kaɗai ya san lkcn da zan dawo wajen ki gwanda in more kafin mu koma a fara sharing kooo" Haushi ya bani na hankaɗe shi amma kasancewar yana da ƙarfi sai beji ba kokawa muka dinga yi inda shi in banda dariya babu abinda yake min, kukan gaske na saka masa "to menene kuma abin kuka, ba ke kikai min auren ba kuma wai yanzu ba kya son inyi maganar auren" wa'azi ya shiga yi min akan mace me gudun miji babu yadda na iya haka na sallama masa Kashegari da wuri muka shirya a gida mukaje muka ɗauke su nadia taci laffayar sai ƙamshi take yi haushin ta ne kawai ya kamani kamar in kai mata duka, wai don Allah dama haka kishi yake Aliyu naji kusa dani "uwargida don Allah a rage kishin nan mana kinga yadda kike dokawa nadia harara" ya faɗa yana min dariya, ban kula shi ba nayi wajen su muka gaisa jikin ummu yahya da sauki don haka sai muka kama hanyar airport don ta madima zamu wuce tunda muka shiga jirgin na wuce ɗan ɗakin dake cikin jirgin kasancewar private plane ɗin aliyu ne ze mayar da mu don ummu yahya suna da kaya sosai tunda na shiga ɗakin na kulle ko ƙaunar ganin nadia bana yi wani haushin ta ma nake ji kawai daurewa nake [12/7, 7:21 PM] Mmn Waleed💖: Lfy muka sauka nigeria kuma abuje directly gida muka nufa nai mamakin dana ga an kai nadia gidan da tj yake wanda yake kusa da gidan mimma ita kuma ummu yahya zata zauna a ɗayan part ɗin dake gidan mimma tunda dama n part ɗaya take anfani da shi Har ɗakin aliyu na bishi na same shi "me yasa ba za ka haɗa mu a gida ɗaya ba" "habibti naga alamar idan na haɗa ku wataran sai dai in dawo in ga kin mata duka" ya faɗa da dariya a fuskar sa Ƙarasowa nayi kusa da shi ina taimaka masa cire button ɗinrigar sa "kana ganin zan iya dukan ta don tana matar ka" "kinga irin hararar da kike aika mata kuwa, ko ni kika aiko min da wannan hararar shiga taitayina zan yi balle nadia" shiru kawai nayi na fice Banyi niyyar girki ba don a agijiye nake don haka saina aika part ɗin mimma tasa ayi abinci da mu, ko da aka gama sai ta aiko amina ta kawomana Ƴar iskar yarinyar ni tunda na dawo sai yanzu ma na ganta tana part ɗin mimma ita da islama da su haidar can suka koma, ko da nace ta dawo part ɗina sai tace wai part ɗina bavu daɗi haka na haƙura na ƙyale ta acan Da daddare na tafi part ɗin aliyu don in raka shi gidan amarya nai mamakin dana ganshi a azaune ko shiri be yi "yanzu abu haidar sai yaushe zaka je gidan amarya" "oooh wannan matar tawa muguwar ƴar ƙauye ce wai ke har yanzu ɓaki fahimci tj ne ya auri nadia ba ba ni ba" kuka na saka masa tare da zuwa gurin shi ina dukan sa Dariya ya dinga min, yana ƙyaƙyatawa "shine baka faɗa min kasa nake ta jin haushin baiwar Allah" "so nawa na tambaye ki kina son ji abinda nadia ta faɗain sai kika ce bakya sonji" sai yanzu na fahinta "me tace maka" na tambaya a ƙage "oho" ya ansa "au oho ko bari ka gani" sai na fara yi masa cakulkuli, dariya ya dinga yi sannan yace yayi surrender zai faɗa min Ashe nadia da tj sun riga sun haɗe kansu tinda ta fita takaba tj ya nuna mata yana ra'ayin ta itama kuma taga ɗan fulanin bauchi yasa bata wani ja aji ba sai ta yadda suna cikin soyayyar sune ummu yahya ta kawo zancen barin su madina nadia taso ta faɗawa tj don ya faɗawa ummu yahya ke kuma sai kikai shigar sauri kika ce nace zan aure ta Ana gobe ɗaurin aure ummu yahya taji nadia tana kuka suna waya ita da tj shine bayan ta gama sai tace ta kira ni ta faɗa min gaskiya tunda taga alamar nima ba son ta nake yi ba shi ne ta kira ni, wallahi nai farin cikin sosai dana ji ni na tsira sannan zan bawa ɗan uwana abinda yake so kinji yadda abin ya kasance Kwanciya nayi sosai a jikin mijina tare da godewa Allah ubangiji (swt) *************** Babu abinda yake faruwa a cikin gidajen mu sai alkhairi aliyu ya bawa ummu yahya al amin da mu'allim bayan na yaye shi don kar ta zauna a wurin ta babu hayaniya, inda su haidar suke wajen mimma ita kuma islam ta koma wajen nadia, a gidan ni kaɗai ce banni da ɗa 😞😞😞😞 innai magana sai aliyu yace wai in dage in ƙara kawo wani be san ina na ɗauke da ɗan passenger ɗina ba Ummu yahya tacewa aliyu tana son ta buɗe islamiyya a cikin gidan ta tunda akwai ɗakunan da babu kowa a ciki don ta dinga karantar wa tunda dama can aikin ta ne, Gini sosai aka fara yi na ɗauka ƴar islamiyya zai baɗe mata dana ji yace ta bari zai ga yadda zai ashe gini zai yi Babbar makarnta ce wacce taci sunan *yahya memorial islamic scl* aliyu ya ɗauko ma'aikata da malamai sannan yai wa ummu yahya maganar an kammala ko da taje taga ginin har kuka sai da tayi ta dinga godewa aliyu ciki lck ƙanƙani akayi launching makarantar aka fara karatu Ita ma mimma ta koma asibitin national hospital dake abuje ta cigaba da aiki itama aliyu ya buɗe mata pediatric hospital babu abinda ake yi a asibitin sai kula da yara da duba matsalolin su ya samo mata specialist akan harkar yaran da nurses ya cika asibitin da su, sannan ya aurar da ƙanwata amina zuwa ga pA ɗin sa al mustapha suka tare a lagos don yanzu al mustapha yana lagos gurin kular wa da aliyun sifirin jiragen sa wanda shi kuma aliyu suke yin zuwa in lkcn yayin zuwan yayi shi da tj *BAYAN SHEKARA 10* Alhamdulillahi yanzu gidan mu ya cika don bayan mu'allim sai Allah ya azurtani da mace me sunan hjyr aliyu wato furairat amma muna kiran ta da walida sai namiji me sunan bbn mimma wanda muke kiran shi walid sai mata guda biyu wato yen biyu masu suna fatima da kuma rabia Itama nadia tana na tana da ƴaƴan ta guda huɗu wanda ta haifa da tj ɗin mata biyu maza biyu babu abinda zamu ce sai dai ince Allah ya ƙara bamu zaman lfy da mazajen Allah ya ƙara bamu haƙuri da juriyar zaman tare *tammat bi hamdulillah* *ina miƙa godiyata sosai da jinjina ga masu karanta wannan littafin nawa na gode da soyayyar ku da adduar ku gare ni Allah ya biya mana buƙatun mu na yau, da kullum ya haɗa mu a aljannar fiddausi baki ɗaya* *don Allah mu dinga kuƙa da zuciyoyin mu mudinga sauke wa zukatan mu nauyin da muke ɗara musu na baƙin ciki ko hassada ko kuma ƙullatar mutane mu zama masu yafiya ko da mutum ya tambayi a yafe masa ko bai tambaya ba kai dai ka kasance me yin afuwa hakan ne kawai zai sa mu zaunablfy da zuƙatan mu, mu cika zuƙatan mu da soyayyar ma'aiki (saw) babu abinda zaka cika zuciyar ka dashi daya wuce wannan ya kasance zuƙatan mu babu hassada babu ƙyashi babu baƙin ciki, YA ALLAH KA KULAR MANA DA ZUƘATAN MU BA DAN HALIN MU* SALAM ALAIKUM Taku ce akullum mmn walid nd walida ce (mrs aliyu) a kullum 🤝 ana tare