(¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯) тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com'/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.come m/pro__writers?s=09 🌻🌻 *WA NAKE AURE?* 🌻🌻 _(Arrogance, Love, Sacrifice)_ Written by FENERH *Dedicated to* My children Jamila Ammar and mujaheed, *Alhmdulillahi yan uwana nadawo Allah yabani ikon rubuta Abinda zai Amfani duk kan musulmi baki daya kuskure na kuma Allah ya yafe mini kamar yadda kuka sani wannan karon littafina is not for free my fan's ba na mayarda littafina nakudi saboda wasu ko wani ba nayi hakan ne domin cin gajiyar baiwarda Allah yabani ta wannan hanyar ni ba mai Arziki bace da zan raina kadan mai Albarka yafi mai yawa mara Albarka ni banida Aji bana takama da ni watace wallahi am noting am nobody ina neman dacewa ne kawai duniya da lahira don haka please masoya matar soja you have to show me one love ta wurin bani goyon baya tareda biyoni cikin wannan labari nawa mai cikeda soyayya mai kwantar da hankali don haka masoya muje zuwa,* 1⃣&2⃣ NIGER STATE ASHRAB ESTATE Katon gate ne golden mai kyan gaske ata ciki akwai masu gadi a zaune da uniform su biyo. Hira suke a tsakanin su cikin nishadi suka hango motar da ta doso gate din tuni daya daga cikin su ya mike da sauri tareda bude tafkeken gate din Yana cewa "sannun ku da zuwa hajiya, lekowa wata kyakkyawar yarinya tayi a gefen mai zaman banza, "Sannu idris. Tareda miko musu Leda cike da kayan ciye ciye, ya karbe yana zabga godiya, shima dayan yafara zubo godiyar, Saida suka isa parking space din dake cikin estate din Wanda ke dauke da motoci na yayi masu shegen kyau da kuma tsada wa inda zasukai goma a wurin, suka faka tasu motar kirar Volvo new modern fara tas da ita tana sheki, saida motar ta tsaya naga Anbude bayan motar tareda zuro kafafu a waje cikin natsuwa, tuni nayi saurin matsawa domin ganin wainnan Y'an matan, tana gama fitowa na fara kare mata kallo domin hijabine dogo har kasa dark brown da safa kafa da hannu harma da nikab a fuskar ta, kana iya hango tsarin idanun ta da haduwar su ta cikin nikabin da ta sanya, Cikin sauri naga ta tuge nikabin tareda Ajiyar zuciya, ta bude kyakkawan bakinta tace " Masha Allah, at last, wadda ta tuko motar ce ta fito bayan ta kwaso takaddun ta a cikin motar tareda kallon mai cire safar, tace "SAfNAH kinada matsala duk wunin da kikayi da nikab din a school bai dameki ba sai da kika dawo gida kima bari mu shiga ciki kin kasa hakura kinfara tube kaya tun a waje, "Hmm bazaki gane bane Aunty Khadija mugun takurani Abin nan keyi wallahi, " to wayace kisa dole ? Tafada tana tafiya, "momy na tace inrika sawa indaina fita haka kuma mugun takurani yakeyi, " to me yasa mu bata cewa musa? Saboda nafiku kyau, tafada tana karairaya kyakkyawan jikinta, dayar dake gefen ta tasaki baki tana kallon ta tace " wallahi ba shegen da kikafi kyau sai shegen idanu kamar na mashaya da murya kamar ta kyanwa fari kamar bonfire Amma dai Aunty khadija muna bukatar Addu a a gidan mu SAfNAH wallahi kekam sai a slow kalli yanda masu aiki ke kallon ki ma kamar wata kwancen hauka, wani irin mugun kallo ta watsa mata tareda daga designer' bag dinta ta buga mata, " zakiga hauka ganin idon ki kuma kece bonfire baniba da shegen jikinki kamar skeleton, tace "Allah ya isa muguwa, takuma binta ta kwasa aguje sukayi cikin gidan, Khadija ce tabisu tana mai girgiza kai, don inda sabo tasaba da fadan su kamar kaji SAfNAH masifa Amrah tsokanar fada, Cikin daya daga jerarrun ginin dake cikin estate din suka nufa da gudu Wanda fadin tsaruwar ginin kawai bata lokaci ne, suka fada cikin tafkeken falon, Wanda ke dauke da furniture's golden (¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯) тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: / FACEBOOK: https://mobile.facebook.com'/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.come m/pro__writers?s=09 🌻🌻 *WA NAKE AURE?* 🌻🌻 _(Arrogance, Love, Sacrifice)_ Written by FENERH *Dedicated to* My children Jamila Ammar and mujaheed, Free page 3⃣&4⃣ Gaba daya dago kansu sukafara zubawa Khadija ido kafin Amrah datayi mugun shiga taitayinta don Allah yagani mugun tsoron biyun nan take musamman Abdulkareem, SAfNAH kuwa boyewa tayi a bayan Aunty Khadija, kallo daya Abdulkareem ya musu ya dauke kai su biyun suka gaishe su kafin su Ajiye basket din suna shirin juyawa Abdulmaleek ya ganta yanda duk ta rikice, " aa babyn momy kece kika boye a baya ba gaisuwa ko, " san sannu da zuwa ya maleek tafada da siririyar zazzakar muryarta datasa shi dago kyawawan idanun shi dake kan wayar shi ya kalleta sosai batareda ya cire idanun shi akantaba Abdulraheem ma murmushi yayi mata " SAfNAH ya kike ba gaisuwa? Shima ta gaishe shi Amma ko kallon gefen Abdulkareem batayi ba tabi bayan Y'an Uwan ta suka fice kamar tana kan k'aya, The thing hurt him wato he is invisible to her tunda ko kallon shi batayi ba " I will pound a sence for that stupid girl Karyar rawar kai takeyi nadawo, Momy Raliya ta shirya musu Abincin a dadduma katuwa dake tsakiyar falon tace suzo suci bajewa sukayi suka kwashi girki Abdulmaleek nata zuba santi tareda rage murya " bro kaga yarinyar nan like Katy Perry wow kamar mai rayuwa a ice gaskiya our house is the best no ugly people, " matsww don't forget they are your sisters so respect yourself OK, Abdulraheem yafada, "Oh forget that what ever ai dai akwai Aure ko? Banza sukayi mai tareda cigaba da cin Abincin su don sun riga sun san halin shi, Su SAfNAH na shiga dakin su a gidan mama Raliya Amrah tace " wow SAfNAH Aunty Khadija kung a su yaya yanda suka kara kyau look at yaya Abdulkareem with his pink lips huge chest biceps wow gaskiya I don't blame them da suke daga kai they deserve it lokacin sune they have everything in this life, gata kudi kyau duk nasabar da namiji ke nema sunada ita momy ma nada nata kudin you no tackles of dady da komai nashi is All About triple company gidajen mai everything, Wani irin kallon ta sukeyi, SAfNAH ta taba goshinta tareda cewa " sister are you ok? Mugun kallo ta watsa mata kafin tace " aa Asibitin shika ce ni karshen ciwo, Suka kwashe da dariya, yanda take harar SAfNAH " sister Kodai inje infadawa Dady kingani kin yaba kinason Mr Arrogant, "suna kika bashi, " uhm shine sunan da yakamace shi ai. Now enough of your dramer give me my laptop, ko infasa wayarki ta dauki wayarta tana kwatanta yanda zata rotsata da kasa, " tsaya inkawo miki me yayi zafi shiba wuta ba y'ar uwa, dariyar su kawai Khadija keyi don Abinsu burgeta yakeyi, ******************* Yau kimanin kwana biyu da dawowar su SAfNAH bata kuma haduwa dasuba don bata wani fitowa, yau ta kama Monday cikin sauri suka shirya ta fito kamar koda yaushe tun daga dakinta tasaka nikabin ta harma da safar kafa da hannu ta sallami momy tareda dialing wayarta tana fitowa tana kiran su Aunty Khadija, " kufito fa ni na......... Kawai taji ta gwabzq mugun karo wayarta ta fadi ta tarwastse tabi kafafun da kallo dake sanyi cikin wasu irin fancy slifas na maza ga yatsun sun tsaru farare ta dago a hankali domin sanin ko da wa taci karon, wani irin mugun ja baya tayi ganin Mr Arrogant duk da bata ganshiba ranarda yazo bazata manta fuskar shi ba, mugun kama yake da sauran saidai shi yafita daban don shi fatar shi ja ce su kuma farare shigen farinta, Hannun ta narawa bakinta nayi tafara " Am sorry ya kareem banganka ba. Wani irin kallo yake binta dashi wato tama sa [11/17, 9:18 AM] Asli Smasher💕: (¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯) тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com'/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.come m/pro__writers?s=09 🌻🌻 *WA NAKE AURE?* 🌻🌻 _(Arrogance, Love, Sacrifice)_ Written by FENERH *Dedicated to* My children Jamila Ammar and mujaheed, *Alhamdulillahi a gaskiya masoya naji dadin yanda kuka fara bani goyon baya tundaga farkon wannan littafin don haka ga mai bukatar biyan wannan littafin zai turo 200 ta a susun Ajiyata kamar haka 7304736012 Nafisa sani Fcmb ko ka turomin katin itel ta wannan numbar 09011251444 ga VIP kuma 500 ne don haka Ina sauraran ku masoya ku garyazo domin jin inda wannan labarin ya dosa sai najiku* 5⃣&6⃣ A sukwane tafito taci mugun karo da mutum wanda yasa ya rikota tamau a jikin shi gudun kar ta fadi, a razane ta dago kai, ganin Abdulraheem, tuni ta kankame shi tasa kuka she don't know why she felt like crying in his arms Riketa yayi da kyau tareda rikota suka fito cikin rumfar suka zauna ya ciro hanky ya bata ta karba. Tareda share hawayen fuskar ta kafin ta mika mai ya karba ya mayar yaja numfashi mai zafi tareda fesarwa yace " what is wrong? Shiru tayi takasa bashi Amsa " meyasaki kuka SAfNAH " yafadi sunan a hankali, dakyar ta bude baki tace " yaya Abdulkareem ne ya kwace min waya, " me kikayi? " bakomai, ok zankarbo miki, inkina son wata ma zansiya miki just stop crying my momy SAfNAH yafada yana mata murmushi mai tsada wanda yakara fitoda kamannin su da Abdulkareem sosai duk da basuyi kyan shiba, " no I want my phone akwai Abubuwana a ciki, " ok don't worry zankarbo miki, now tell me, "were is your husband? Saurin kallon shi tayi Shima kafin ta girgiza kai " bansaniba nima, " tell me everything about him, yafada cikin natsuwa tafara. Fadamai Abinda kawai aka sanar da ita, " ya Abdulraheem bansan WANAKE AURE ba wallahi, "Why did you agree to it? Don't you no akwai masu sonki wa inda inyau aka daura miki Aure dasu zasu baki dukkan farin ciki? He dont no your value SAfNAH shiyasa za a daura muku aure he dont care to call or find you am sorry he is such a fool I swear SAfNAH he dont really no how precious you are, Wani irin sanyi taji zuciyar ta nayi mata yanda magan ganun shi ke ratsa ta batasan lokacin da tace " yaya suwaye zasu bani farin ciki su waye suka damu da ni haka? " nine SAfNAH " I love you Kinsan na dade ina fatan ingama karatuna indawo nija ingabatar da kaina a wurinki SAfNAH labarin Auren ki ya firgita ne hankali na yatashi SAfNAH am hurting inside me I love you so much I can take this any more SAfNAH I love you, Tashi tayi a firgice no one ever tell her this tree special words I love you, wani irin rawa zuciyar ta keyi tana kallon yanda idanun shi ke narkewa yana kokarin aika mata da sako mai matukar girma a zuciyar ta, Da gudu ta. Kwasa don ba zata iya karbar wannan sakon ba yayi mata girma Ita soyayya da ya Abdulraheem? Ko ganin MOMY batayiba ta fada dakinsu tareda nufar katon gadon su ta zauna tana maida numfashi, Khadija ce kawai zaune a gefen gadon laptop dinta na kan kafarta ko lurada SAfNAH ba tayiba Saida ta gama maida numfashi kafin ta mirgino tana cewa " Aunty Khadija baki....... Ta kasa karasa zancen ganin yanda gaba daya hankalin ta nakan hoton dake jikin screen din laptop dinta ga wasu kwalla a kwance a cikin idanun ta, kuma kallon hoton SAfNAH tayi tace " ya Abdulraheem da karfi ganin yanda ta rubuta heartbeat 💓 da Alamar hoton zuciya akasan pix din yasa tayi saurin zabura ta rufe laptop din, Ajiyeshi tayi gefe tareda kauda kanta cikin basarwa ta goge kwallar muryar ta na rawa tace " SAfNAH kindawo ina Amrah? Zama tayi cikeda tausayin yayar tata tace Aunty Khadija " kina Sonshi ne? Girgiza kanta ta yi " aa kawai ina duba hotunan shine a Instagram, matsowa tayi ta rike mata hannu domin tasan Aunty Khadija da mugun kawai ci da kunya, " Aunty tell me am your sister you can count on me , Aunty saboda ya Abdulraheem kike kin sauraran samarin dake bibiyar ki a school ko a gida Aunty ko jiya sir Ibrahim saida yamin tanbayar ko kina da wanda kikeso ne kike kin bashi hadin kai? Nace mishi sam bakya saurarar samari a she my handsome brother kikeso, ta karasa maganar tana zunguro ta cikeda tsokana, Dan murmushi tayi mai ciwo " meye Amfanin soyayyar mace idan namijin baisan tanayi ba and please SAfNAH don't tell anyone keep my screat, banason ko Amrah taji kinsanta, "don't worry my beautiful Aunty ya Abdulraheem zai soki so mai zafi insha Allah fiyema da yadda kike sonshi, "Allah yasa SAfNAH Mugun tausayin y'ar uwar ta taji don tasan ta da sanyin hali sosai don haka zata taimaka mata tasamu farin cikin zuciyar ta, Shiryawa sukayi ta sanya katon hijabin ta ta riko nikab din ta suka fito harabar gidan bayan sun sallami momy Raliya sunji dadin yanda dadyn su bayan nan don bayason yawo, ita ta karbi key din motar tasu da dady Babba ya basu domin zuwa makaranta suna tafe Amrah na mita " wallahi motar momy zamu ara anjima haba kullum mota daya kamar bala'i "Sai muga wanda zai yarda yabaki key din motar mugani inji SAfNAH, Kinsan momy bazata taba sake mana motar ta sabuwa ba tace we drive roughly, Ita tafara bude motar kafin ta daura nikabin ta tashiga duk yana kallon su ta cikin rumfar zaman nasu har tayi ribas suka fita , Sai karfe hudu suka dawo gidan a yana zaune a wurin yana kallon gate din shigowa estate din sallah kawai ke tayar dashi a wurin fuskar shi kawai zaka kalla kasan a mugun cike yake, Suna fakawa like always ta fito don ba ita ta tuka motar ba wannan karon Amrah ce ita ke gefen mai zaman banza Khadija na baya, fara kwabe hijabin tayi doguwar rigar Atanfar jikinta ta bayyana wadda tafito da kyawon tsarin lafiyayyan jikin nata ta tuge d'an kwalin kanta tareda cewa "wow wallahi na matsu banganni na kwabe wa inn kayan ba, Amrah ta ce " kindai boni wallahi da wannan halin na tube tube kamar wata psycho Allah ya hadaki da Mr Arroga.... Hadiye sauran zancen tayi domin ganin shi tsaye kyam a gaban su kamar zaki yana basu wani irin mugun kallo, Khadija ce kawai cikin natsuwa tace " yaya Abdulkareem ina wuni? Bai Amsaba ya kalleta " were are you coming from? " saloon mukaje yaya da lalle, " for what are you getting married too? " noo yaya Munada auren couse mate din mu ne gobe, Hmmm yace kafin yakalli SAfNAH da ta mugun shiga taitayin ta tareda kokarin maida hijabin takasa mugun rudewa yace " ke zonan, cikin bada umarni, Jiki na rawa ta matso ya juya tareda cewa follow me, kallon su tayi kamar zatayi kuka murya kasa kasa tace what did I do? Amrah ta ce " go and collect lashes baby kinyi laifi, ta kwashe da dariyar da yasa ya juyo ya bata mugun kallo tuni ta hadiye tareda cewa " Aunty Khadija muje mu taya momy girki, ta wuce kamar muna fuka, Dakyar ta iya maida hijabin ta ta baibai ta bishi cikeda tsoro, cikin falon su ta shiga harya zauna ya dora kafa daya kan daya ya zubawa kofar ido tana shigowa ya maida kanshi kasa tareda fara latsa wayar hannun shi, tsayawa tayi tace gani yaya, Wayar ta ya dago tareda nuna mata number dake yawo mai plus a saman screen din har ya katse, " who is this? You said you don't no your husband then who is this calling you with international number? Hannu ta mika tareda karbar wayar jikin ta na rawa " kila shine bari inji dama momy tace zai kira, " if you dare answer that call am gonna break your hands, yafada cikeda tsawa da zuciya, kafin ya kwalawa kareema mai aikin momy dake gyara mai bedroom kira ta fito jikinta narawa tace gani sir, Baiko dago kanshiba yace kingama? " no sir I have just started, kallon SAfNAH yayi yace go and repair my room, kallon ta kareema tayi domin tasan sam bazata iya gyarawa ba couse ya baza kayan shi ko ina a dakin kuma ita kanta kareeman ke gyara mata nata dakin, Tsawa ya buga mata ta wuce da sauri hartana kokarin kifawa jin wayar ta ta kuma kara yace bring that phone here, ta dawo ta mika mai tareda wucewa tana tsinemai a zuciya kareema yacewa pick up this phone and tell him you are the owner of the phone, you no what to do right? Yes sir tafada tareda fita don bazata iya magana a gaban shi ba, A waje ta tsaya tareda Amsa wayar, taji muryar shi kamar yana cikin wani hali " baby kece matata da dady ya Aura min? Tayi saurin ciro wayar ta kalla cikeda tsoro ta mayar a kunnen ta " ni ni nice tafada murya na rawa, don bin umarnin Abdulkareem, " kisa a kawomin ke tunda dady yace ke budurwa ce I no you are virgin nagaji da cin budaddun Y'an matan nan wallahi they are to wide a tale suke, "Please I will arrange your visa by tomorrow, wani irin sarawa kan kareema yayi jin magan ganun wannan gayen dagaji yasha wani Abun ne KO yana kan mace, katse kiran yayi tareda kuma kiran ta ta video call hannun ta narawa ta latsa ya na kwance tsirara Aliyar shi a sankame kamar taci babu kyakkyawa ne ba laifi saidai irin kangararrun yaran nan ne ga neman mata ga shaye shaye Yatsune fuska yayi tareda kallon kareem yace " holy sheet are you my wife god damn it, cikeda isgalanci yace " I thought you are beautiful like my father said Gaba daya kareema a rude take da yanayin da ta ganshi wannan ne karon farko da take hango tsiraicin katon namiji ga wani disgusting look da yake aika mata dashi, Don kareema irin matan nan ne da basuda wani sirrin kyau ko kirar arziki don kirjinta a bushe yake kamar suminti rashin mijin aure da kuma talauci yasa take aikatau a gidajen masu kudi duk da Tanada d'an ilimin ta dai dai gwargwado, Maganar da yake gasa mata yasa tadawo hankalin ta " tank God banyi mistake din kawoki wurina ba da kin kunya tani duk yanda nakeson cin sabon wuri I can't connect my precious manhood into yours ba god forbid, and keep this in your mind nafi karfin ki and keep waiting till eternity bazan taba zama dakeba, ya katse kiran tareda jin haushin dadyn shi me yasa zai hadani Aure da this ugly creature, Kamar shi Adam Amir Adam tilon d'an millionaire Alhaji Adam zai Auri that's such a girl? Shida mata ke rububi, Suna fada akanshi zai kare q wannan bussashiyar da ko boobs din arziki batada shi, zabura yayi ganin kiran best friend dinshi ya dauki wayar yana " Am sorry zanzo na isa ai yanzuma zan tashi inshirya zanbiyi night plight yanda zanzo ayi dani, " oh come on ai bazan fadawa Dady zanzoba don banason yace inje wurin banzar matar da ya Auramin, " or forget it sainazo kawai, yayi cut off, **************** A gefen SAfNAH kuwa Allah ne ya kawo momy ta kwaceta tareda rufe Abdulkareem da fada " I told you All this girl is married idan zakasa aiki bakason na kareema call Amrah or Khadija not SAfNAH kajini ko? Hakuri yabata ta tasa ta gaba suka wuce ko side din momy Raliya bata koma ba don ta lura tafi safe a kusa da momy yanzu kodan yanda suke shakkar ta, Kareema ta kaimata wayarta batareda tace mata komai ba tana mai tausayawa SAfNAH auren ta taccen d'an duniya, Allah ya fissheta don dai yau taga Abinda ake kira cin fuska kiri kiri, Sanin tana gefen momy yasa sam Abdulraheem ma bai shiga ba don momy mugun warning tayimai akan yafita hanyar SAfNAH don tasan yana sonta tuntuni saidai wani Abu da yake damun ta shine ramar da ta lura Abdulkareem nayi dawowar shi ga wani irin sanyi da yakara gashi dama duk yafisu zurfin ciki da miskilanci, Abin na damun ta tarasa gaba da bayan shi, Da sassafe ta rutsashi a cikin bargo yana juyi ta zauna a gefen gadon tareda cewa " kareem tashi muyi magana, cikin natsuwa ya tashi jikinshi ba riga sai kyakkyawan kirjinshi dake dauke da suma mai daukar hankali, Tashi tayi tareda ciromai Jallabiya ta bashi fara yasaka ya matso bakin gadon " momy ba laifi nayiba ko? " aa saidai idan baka fadamin damuwarka ba zakayi laifin yanzu, me yake damunka duk karame me yasa duk ka yi sanyi dawowar ku shi Abdulraheem ma dake da damuwa yafika walwala you no Am your mother tell me your problem kaji Abdulkareem dina you no you are mommy's favourite, Tafada tana shafa kyakkyawan sajen fuskar shi, " nothing momy kawai kaina ke yawan ciwo nothing else, ok to kaje kaga doctor ko inkaika? Zanje dakaina don't worry my momy, tashi tayi kawai badon ta gamsuba ta fita tana cewa ankawo muku breakfast fa, ok tanks momy, Komawa yayi tareda kifewa ya runtse idanun shi yana fitar da huci mai zafi " she is my problem momy my biggest obstacle in life she is the couse of everything why why ❓ Yafada yana tashi tareda dafe kirjin dake mai zafi a duk lokacin da ya tuna wani Abun ****************** Ado suke chabawa bana wasa ba cikin pitch material dinsu mai kamar Indian material mai digo digon golden a jiki, wasu irin head Amrah ta fito dasu da aka musu design da bead ko ta ina. Riga da sket ne kowannen su wanda yake fited sai sket din daya bude har yana d'an jan kasa ta baya ga rigar anyi mata wani style kamar gyale ta gefe zuwa baya haduwar da sukayi ba a magana, takalma iri daya suka fito dasu golden da pos dinsu, Amrah uwar karadi tace " guys wallahi ba zancen gyale wannan Adon ne gyalen tafada tana nuna musu kwalliyar, SAfNAH nakalla nayi kabbara Allah yayi halitta komai nata kamar balarabiya tayi kyau na fitar hankali ga shi anyi mata gelling kanta sumar ta kwanta ta bayyana kyanta sosai heavy make up tayi wanda ta fito kamar Amarya, Shigowar momy ne yasa suka rugo tareda rungume ta " momy munyi kyau suka fada su biyun Khadija dai na gefe ita bata cika son hayaniyar ba, " kunyi kyau Y'an biyu NA saidai SAfNAH dole kisa katon gyale tunda kinsa head bazai yuwu kisa hijab ba don haka bari inkawo miki gyalen da zai dace da kayanki, Khadija ma tace nima gyalen zansa I can't go like that, " nidai ba Abinda zansa ba shegen da kebina bashi wallahi ni ba kayan kirjiba irin na SAfNAH meye na boye boye haka zani, harara ta watsa mata tareda kallon kyawawan kirjin ta tace " don Allah kissmu irin boobs din you are lucky yanzu nima Nagano I have something very expensive in my body that's is my hips and my boobs kafin a zo kan colour one in town baby, " ohh ai nafiki colour mai kyau keda keda fatar born fire, binta tayi don ta tsani sunan born fire datake bata, just because she is whiter than her, da momy sukaci karo tace kunfara? SAfNAH tafara complain tace nidai ku karba and don't forget to call your husband and tell him, Sai yanzu ta tuna jiya he call tana dakin su Abdul, Duba wayar ta tayi don tayi searching number taga tana nan hartayi dialing ya shiga ta katse tunawa da batasan waye ba, kiranta yayi back saida kadija tace your phone is ringing SAfNAH, tayi saurin picking lokacin yana cikin friends don ya shigo nija domin bikin best friend " oh is my ugly wife missing her handsome husband? Ciro wayar tayi tareda jin wani iri " ugly me ugly? The word ugly beat her bata gama dawowa ba taji muryar shi " dont you felt ashamed of your self by calling me? Come back to your senses young lady am not your mate ok so don try to call me again, Wata uwar rashin kunya taji tazo mata da karfin zuciya tareda courage da bata taba sanin Tanada shiba ta nufi bathroom saida ta kulle kanta ta ce " hhhh so funny wallahi by the way who the hell are you? Now listing ni Zainab nafi karfin ka na wuce da saninka ni badan hadin iyaye ba ko a hanya baka isheni kallo ba bare harkayi tunanin zan kalleka and from today dont try to call me again kuma ko yanzu I call you ne because am going to my friend wedding kar inkwashi zunubi amma daga yau tunda nasan wanda nake Aure baisan darajar Auren ba ko a kwalar gyalena don haka byeeeeeee, Jan bye din tayi da yasa yaji ya yi suman zaune her voice is something else wow what a nice voice amma tunawa da fuskar ta tuni yayi tsaki tareda daga kafada irin ko oho, Fitowa tayi tana tunani waye wannan aka Aura mata? Lallai akwai matsala Babba a she, tank God itama din ba kyalle bace zata saita mai hanya wallahi, Fitowa sukayi tareda nufar part din momy Zainab domin sallamar ta, tayi mugun yaba kyan da sukayi ta kara musu kudin liki tareda jan kunne su kula kuma su dawo da wuri, Matsawa jikin ta SAfNAH tayi " momy motar mu tayi karama a zuwa bikin nan please, dariya tayi sosai tace " gaskiya y'ar gidan momy wannan wankan you deserve a big car je ku dakko key din jeep dina karamar nan golden ko tayi karama? Wani irin ihu suka buga itada Amrah suka rungume ta suna jin dadi domin motar ko sati daya batayiba da kawota gashi zasu hau don momy na cika fita tayiba komai a computer take turawa saita baci take zuwa office, Jinsu sukeyi asama don bikin kece raini zasuje don yarinyar y'ar gidan sanator ce iliyasu dako dake Niger state bikine da ya tara ya'yan wane da wane kowa d'an karya ne, Sunfito gaba daya bakowa a harabar gidan suka fada motar cikeda doki SAfNAH ta bata wuta maigadi ya bude musu suka fita gidan a guje sai UK bello, Tundaga bakin katon gate din hole din zakasan Ana bikin wasu ne a Niger, gaba daya kawaye da Abokan Ango sungama taruwa Amarya da Ango ma na wurin Ana jiran best friend ta iso domin Khadija akasa a high table, Gaba daya saida suka juyo ganin motar da ta kunno kai wurin ba shakka motar momyn suce sabuwa don ga number nan a jiki basu gama tunani ba suka ga anbude motar Amrah ce tafara fitowa cikin fi ili da salo da kuma jin kanta asama don tasan ba ta biyun motar da sukazo da ita a wurin, Adam Amir dake tsaye saida yace wow ganin Amrah don ta hadu su kansu yayyin nasu dake wurin a kame suke suna kallon ta, fitowar Khadija kallo ya koma kanta komai nata a natse gwanin burgewa kafin uwar gayyar da ta fito kafarta sanye cikin hills masu shegen tsini ga head dinta ya zauna sumarta datasha coiling tana shaking a baya kafarta tasha zananen bakin lalle da yafito da farar kafar ta mai kyau...... 🖊 Domin neman karin bayani ku tuntubi wannan numbar 0706 096 4645 *Matar Soja* [11/17, 9:18 AM] Asli Smasher💕: (¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯) тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com'/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.come m/pro__writers?s=09 🌻🌻 *WA NAKE AURE?* 🌻🌻 _(Arrogance, Love, Sacrifice)_ Written by FENERH *Dedicated to* My children Jamila Ammar and mujaheed, Free page 7⃣&8⃣ Break din motar ya rike mata gyalen data yafe ya zame baki daya a jikinta tuni kyakkyawar surar ta ta bayyana wannan ne karon farkon da Y'an school dinsu zasu ga fuskar ta a bayyane bare kuma kyakkyawan surar jikinta, Gaba daya kallon ya koma kanta don wurin har wani tsit don ganin irin wa innan kyawawan tuni sauran Y'an matan suka rena kansu, Abdulkareem wani irin hade rai yayi tareda dauke kanshi saida ta dora gyalen tareda rufe motar da remote dinta Abdulmaleek ya matso cikeda jin dadi " oh my beautiful sister's dama zakuzo nan baku fadamin ba ai bikin freind din mune, Tsakiyar su yashiga tareda riko hannun Amrah tako rikeshi gam don Abin yamata sugar ko banza za su kara class idan angansu da handsome triplets in Niger kuma they are their blood, Abdulraheem ya kalli Khadija yace " wow tareda matsowa don yau yakara ganin wani sirri atattare da ita wanda bai taba lura Tanada shiba sai yau she is cool and beautiful also she is always silent all her character is special, Matsowa yayi tareda cewa" hy my coolest sister, wani irin sanyi Khadija taji har cikin zuciyar ta ganin yau ya Abdulraheem yana kulata, Amaryar ce ta ce " Ashrabs kufa muke jira tundazu Khadija kumuje ko, matse fuska yayi kadan " wai All this waiting is because of my sisters? Kowa yayi mamakin jin they are relatives hmm dole su daga kai basuda mummuna a zuri'a, SAfNAH dai a baya ta tsaya kawai don ta mugun jin wani iri wannan ne karon farko data fito da gyale cikin mutane jinta take a takure, Adam amir dake gefe yace wa ango yace what a lady gaskiya nayi budurwa my friend bari inje inkafa gwamnatina gaskiya za a huta a wurin nan, "Don't forget you are married fa, " or forget that talk wallahi naga Abinda zuciya ta keso yafada yana kallon SAfNAH ji yayi kawai dole ya Aureta don tayi hundred 💯 Abdulkareem yaji maganar shi don haka yayi saurin karasawa kusa da ita yasha gabanta tareda hade fuska ta kalleshi cikeda tsoro tareda zaro idanun ta waje don sai yanzu ta ganshi a wurin yace " ware is your hijab!? Daburcewa tayi tafara in ina, " momy tace insa gyalen nan, Hmm yace tareda cewa let's go yana gaba tana bayanshi kowa ya gama shiga hole din harda Adam amir da yaso mata magana ganin Abdulkareem yasa ya shige don sam basa shiri da juna they hate each other he dont no why? Kallon bayanshi takeyi cikin getzner dinshi Arsh tana maiko dinkin fited na maza ga takalmin shi baki yayi mugun kyau sumar kanshi tasha gyara tana sheki gayen ya hadu karshe don tunzuwan su wurin Y'an mata suka fara kyasawa saidai ko kallo basu ishe suba saida kannnin su sukazo akaga motsin su gwara Abdulmaleek yadan kulasu don basu mai bane ya share, Da kanshi ya nuna mata sit ta zauna ita Kadai Shima yaja kujera ya zauna tareda harde kafa ya fara danna wayar tafama, jinta takeyi a takure datasan zasuzo wurin bazata taba zuwa ba, Fir Abdulraheem ya hana Khadija hawa high table, Akace Cikin Y'an biyu wata ta hau saboda sune sukayi best wanka a wurin, annemi Amrah sama ko kasa bata cikin hole din don Abdulmaleek ya janyeta gefe sunata hira abin su, Amarya tace a kira SAfNAH ta zauna tom, cikin sauri ta mike don Amugun takure take a wurin ta zauna a gefen Adam amir da yaji dadin ganin ta a kusa da shi domin kujerar zamansu na gefen na Amarya da Ango, Dukowa yayi kadan ya fara yimata magana kasa kasa " hy beautiful' sunana Adam amir Adam and you? " Am married tafada kawai kai tsaye tareda kawar da kanta, " don't tell me that' is your husband? " yes he is ko baiyi bane? Tabashi Amsa cikin natsuwa " nooo baby you deserve a man like me who is romantic not that silent killer, Dariya maganarshi yabata har saida fararen hakoran ta suka bayyana wani irin shagala Adam amir yayi ganin yanda takara kyau yace " baby I love you Allah banyarda kinada Aure who is the fool da zai Auri mace kamarki ya barta cikin kuraye haka you deserve a glass were you can be kept like diamond, Jin karar wayar hannun ta yasa ta kalli number ba suna tamike domin picking tafita saboda wurin akwai mugun hayaniya sosai, Saida ta fita waje taga mutum atsaye fuskar shi a daure yace " ware is the car key? Pos dinta ta bude ta ciro ta mika mai ya nufi motar tareda budewa ya shiga saida ya zauna ya buga mata horn ta matso tareda tsayawa yace " get in fuskar shi sam ba fara'a saida ta zauna KO gama gyara zama batayiba ya figi motar yabar wurin, Saida ya mika titin sosai kafin yafara magana cikin sanyi, " he is a fool, tayi saurin kallon shi don batasan da wa yakeyi ba, " yes that so call your husband is very stupid " waye shi? Ta tanbayeshi, cikin fushi da kuluwa yace " don't ask me silly questions my friend, "Allah yaya bansan WANAKE AURE ba?, wani irin kallo yake mata kafin yace " who is that? Kike bude mai hakori and you are calling your self a married woman, " bankula shiba yaya shine yace wai yana sona nace mai Am married, " married married who's your husband? I don't no that's your answer All the time wane irin Aure kikaja aka daura miki are you the Only girl in the house why you? Kallon shi takeyi takasa gane inda ya nufa sam what is his problem with her she don't really no, Shiru tayi domin ya hanata morar bikinda taci burin zuwa sannan ya dakko ta yana fada mata wasu magan ganun da ta kasa gane ina ya nufa, Gidan su yanufa kai tsaye maigadi ya bude mai gate ya shiga, saida yaje gab da part dinsu yayi parking ya fito tareda cewa get out, fitowa tayi ta nufi hanyar zuwa gidan momy yace "come back here ina zakije? Dawowa tayi don tama rage jin tsoron shi tana yafaya sa mata ido, Falon su ya bude suka shiga zama yayi tareda kallon ta keep that your bag enter kitchen and find something for me am hungry, Cikin kaduwa ta fito da ido don maganar gaskiya she is not good at cooking she can only cook indomie well, Dagowa yayi ya kalleta go and cook indomie for me and boil egg I dont like fry one, ajiyar zuciya ta sauke tareda ajiye pos din hannun ta ta cire takalmin kafar ta don tagaji ta fara taka kyakkyawar kafarta zuwa kitchen din nasu yabi bayanta da kallo mai ma anoni da dama, Cikin minti goma ta gama komai ta zubomai a plate ta kawo mai kafin ta koma ta dakko mai gorar ruwa mai sanyi da cup, ya fito daga dakinshi sanye da wasu kana nan kaya yana baza kamshi daga gani wanka yayi, Ta kalle shi yayi mata kyau sosai tace gashi na gama , ta dauki pos dinta yace " sit down, " wanka zanje inyi yaya zafi nakeji, wani irin kallo ya aika mata da yasa ta zauna ba shiri yafara cin Abincin shi a yangace kamar bayaso saida ya cinye tsab yasha ruwa kafin yace " ki kwashe plate din am done, Saida ta wanke plate din kafin ta fito fuskarta a hade " yaya intafi? " ina zakije? " gida zanje, " nan dajine? Give me your phone and sit down, That's why she hate him tun suna yara haka yake mata abin yafara isarta fa don haka zata nunamai halinta na nan fa, ta juya a fusace ta nufi hanyar fita, taji an wani fisgota saida ta dawo baya tareda taga taga zata fadi ya tsayar da ita dakyau " ina wasa dakene? Kwalkwal tayi tareda turo d'an mutsilin bakinta tace " yaya I want to go please me zanyi a nan ni wurin momy na zanje, Gaba daya baisan me take fada ba saidai kyawawan lips dinta yakebi da ido yayi mugun shagala saida ta matsa ta zauna tana kunkuni ya dawo hankalin shi ya dawo kujerar dake facing dinta ya zauna, Zaman kurame sukeyi tsawon lokaci a falon yana ta danna wayarta ba Abinda yake kallo sai pix dinta baya gajiya da kallon su nan yayi connecting xenda ya tura duka, ita kuwa ganin ta gaji yasa tadan zame kan one siter din sai bacci don ta mugun gajiya da zaman shirun, Saida ta dauki lokaci da yin baccin ya ajiye wayar ta tareda matsowa kusa da inda take ya zauna akasa ya saita wayar shi saida ya dauketa hoto yakai goma don kayan sunyi mata mugun kyau sai gyara. Gyalen takeyi tana kara kudundunewa, Aje wayar yayi ya zuba mata ido, a hankali head dinta ya zame ya fadi idon shi ya mayar a saman sumar kan nata Ajiyar zuciya ya sauke tareda daga kyakkyawan farin hannun shi zuwa saman kan nata ya shafa. wani irin dadi ke ziyar tar zuciyar shi moment din na yimai dadi fiye da tunani gaba daya damuwar shi ta ragu, A hankali ya shafo fuskar ta ya fitarda wani mugun numfashi a hankali yake yawo da hannun nashi saman fuskar tata har zuwa Abinda ke burgeshi shine lips dinta da shape dinsu gwanin burgewa ga wani maroon janbaki datasa yayi ma bakin kyau sosai, Ji yake kamar ya fisgota ya tsotsa son ranshi he is eager to kiss her mouth runtse idanun shi yayi da suka fara canja Kala yafara hada wani irin mugun numfashin da zaka gano cewar lafiyar jikinshi ya motsa wani irin tashi yaji tsigar jikin shi nayi da sauri ya mike yana dafa kanshi dake juyamai " this is not right wake up, Yabawa kanshi Amsa tareda wucewa dakinshi kai tsaye bathroom yafada saida ya kunna shower ya baje akasa he can explain how he is feeling but he is hurting beyond imagination this feeling is killing him slowly, And is too late to cry wasu irin zafafan hawaye ne suke sakko wa daga idanun shi " why you Zainab why you Abinda yake mai maitawa kenan, saida ya dauki lokaci ruwan na dukan kanshi kafin ya cire rigar jikin shi ya wurgar na zubawa kyakkyawan kirjinshi mai cikeda yalwar gargasa masu tada tsigar jikin mace Ga six pack's dinshi wow he is a real man completely handsome, yayi ta KO ina a hankali ya zamiye dogon wandon jeans din jikinshi kasa tareda boxer dinshi, Ya kalli kirar mazantakar shi da take nan kamar ice ruwan sanyi yasakar mata yana magana akasa " zaki mutu a haka if you didn't get the right choice you are mean to be in only one hole in baki samuba sorry zaki mutu da mugun kishi da yunwa, Dakyar ya dai daita lafiyar shi ya fito daure da towel ya zauna gefen gadon shi laptop dinshi ya fito da ita, jin kukan ta yasa shi sakin laptop din ya fito batareda ya tuna ba kaya a jikin shi ba, Wata uwar fadowa tayi a kujera garin bacci goshin ta ya mugun buguwa da side stool din kujerar gyalen ma ya fadi sai kuka takeyi da karfi ga wurin har ya d'an tashi, dama head dinta ya dade a kasa, Cikin sauri ya karaso jikin shi na rawa ya dagota da hannun shi yace " ke lafiya? Me yafaru? Subuhanallah yafada ganin yanda goshinta yayi ja Alamar ta bugu wurin yatashi sosai, Kukanta takeyi sosai ko ido bata bude wa ya gyara zama akasan tareda dora hannun shi saman goshin nata ya danna, wani irin kara tasa tareda kamkameshi ta fada jikin shi jikinta na rawa, Sumar wucin gadi yayi domin jin mace a kirjinshi a karon farko a rayuwar shi sannan. Macen ma Zainab oh my god zubewa yayi wanwas a kasa jikinshi yafara rawa tareda loosing control yakasa koda motsi tuni hannun shi ya fita a goshin ta ya dafe kasa da hannayen biyu duka ita kuwa kanta na saman kirjinshi sumar kanta na shafar sajen fuskar shi hannayen ta duka a kugunshi, " yaya zafi goshi na karka kuma danna wa don Allah, don SAfNAH batada dauriya ko kadan ga shegen raki yariga yasanta tun tana karama ko lokacin da ta fara al Ada bai mantawa sunzo hutu tana gidan momyn shi, Da tashiga bathroom taga jini ta fito da mugun ihu lokacin ya shigo ta kankame shi yaya naji ciwo a wurin fitsarina yaya jini yakeyi wurin wayyo zan mutu, saida momy tazo tajata daki tayi mata bayani tareda Nasiha ta shiga tai tayinta don taga Aunty Khadija nayi to kuma Abin sam baizo kanta ba, Ya dade yana dariyar ta har ya koma, ita kuwa daga baya da ta gano shirmen ta sai takejin haushin shi yanzu yasan lokacin da ta fara Al Ada kenan, Jin hannun ta ya zunguri marar shi da take daure yasa yayi saurin dawowa daga dogon zangon tunanin da yaje, don tadawo hankalin ta, a hankali tabude idanun ta tafara cin karo da kyakkyawar surar kinshin ji data dora kanta akai, wani irin ja baya tayi tareda saurin bajewa takasa cire idanun ta a packs da kirjinshi har wani irin Y'ar y'ar takeji ta yi saurin janyo gyalen ta dake kasa duk ta daburce ganin shi ba kaya sai towel tana hango sumar kirjinshi har zuwa marar shi, Ta mugun dimaucewa da ganin halittar tashi, don haka da gudu ta kwashi kafarta ko takalmin bata daukaba tayi gidan momy a guje bako waige, Kwanciya yayi akasa tareda kifewa yana wata irin sheshsheka kamar kuka ji yake dama capet din dake falon zai bude ya zura jikinshi ko zaiji sauki, Her soft hands kill him completely don yaji touch din har tafin kafar shi lokaci ya dauka yana mulmula a kasan kafin yatashi dakyar ya na hada hanya ya koma dakn shi, Yau yana ganin rayuwa shidai SAfNAH ta karasa shi, wasa wasa zazzabi mai mugun zafi ya rufeshi, Ita kuwa tayi sa a ba momy a falon sai kareema dake goge goge ta shige dakinta tareda zubewa tana maida numfashi bata taba ganin irin kirar jikin shi ba a zahiri sai a movies wani irin Y'ar y'ar takeji itama ta runtse idanun ta tunawa da tayi she is married , Tafara istigifari tareda yima kanta Alkawarin bazata kuma yarda taje kusa dashi ko yakirata ta daina zuwa tunda ta ganshi ba kaya, If she can remember she saw something a cikin towel dinshi yana motsi, wani irin ihu tayi data tuna taji ma lokacin da Abin ke taba ta " oh my god ya Abdulkareem d'an iska ne wallahi, Wallahi ta daina kulashi, but he is so cute ga pack's dinshi sun burgeta tana son namiji mai maintaining jikin shi shiyasa john Abraham ke burgeta a film saboda building body dinshi da yakeyi and ya Abdulkareem is very handsome, Wasa wasa har su Abdulraheem suka dawo suka sameshi yana rawar sanyi domin ya mugun jigata a kidime ya kira doctor tareda fadawa momy da batasan da dawowar SAfNAH ba, saida ta sakko taga dakin Abude, ta leka ganin ta kwance tace " baby yaushe kika dawo? " tundazu nadawo momy, to ina zuwa yayanki kareem ba lafiya, Wani iri taji ba lafiya? Yaushe suka rabu da shi fa, to me yasa meshi All of the sudden? Jintayi jikinta yayi sanyi no matter what jinin ta ne shi, jitayi kamar tabi momy saidai she can't bazata iya hada ido dashiba, Koda momy ta shiga har doctor ya mai Allura yana daura mai drip, saida ya gama yace "ina Alhaji ne? Momy tace baya gari yana Abuja, akwai matsala ne? " fitowa yayi falon suka biyoshi harda su Abdulmaleek yace " hajiya yakamata ku nemomai solution don yana fama da muguwar sha'awa da tadade tana damun shi KO satin can saida nayimai Allura sau biyu kuma nafada mai yayi wani Abu akai don Allurar nada matukar illa atareda shi Saida ya mata bayani sosai ya tafi sannan Abdulmaleek yace " momy kisa Dady ya hadani idan Aure zaki yimai nimafa hakan ne kuma I love Amrah momy kusa bikin kusa shikuma ku samu wata ko a cikin danginki ko a family ku likamai tunda baya kula mata, Abdulraheem ma kutaimaka mai Shima halinsu daya da kareem, Wani dirty look ya jefa mai kafin yace " momy tunda kun hanani SAfNAH yanzu zaku bani Khadija ko, please momy nima na shirya give me your daughter please Abdulmaleek ne ya ce momy gaskiya dady bai kyauta ba yanada handsome boys Yabawa wani can a waje this is not fear gida bai koshiba akai daji, Wani irin farin ciki momy keji jin ya'yan ta zasuyi Aure a gida kuma da yaran da ta rena tasan komai nasu tasan bazata taba fuskantar matsalar surukai ba saidai Abdulkareem dinta takeji yanzu ta ina zasu bullo, Komawa dakin nashi tayi tareda zama gefen gadon ta rike mai hannu, tun suna yara bakya taba gane damuwar shi he always hide his pain tausayi ya bata domin tasan koda yanason Abu bazai taba fada mata ba bude idanun shi yayi dakyar da suka k'ankance yace " momy, Saurin rike hannun shi tayi " yes my son me kakeso? " bakomai momy cikina ke ciwo kawai badly, wani irin mugun tausayi irin na uwa ya darsu a cikin zuciyar ta tace " kareem Aure kakeso? Saurin girgiza kai yayi " aa momy banason Aure bazan yi Aure ba ni , " aa tunda Aure ya haifeka dole kayishi kareem yanzu tell me " me kakeson Ayi? " please momy don't tell Dady am not ready for marriage please, " ok but your brothers are ready kuma kasan bazaka fita daban ba ko? Ga matsalar ka kuma " no momy is normal thing ai tunda inada lafiya, " Hmm nidai next time idan ciwon ya kuma tashi zandauki mataki da kaina, na yarda momy, Amrah bin SAfNAH sukayi domin jin dalilin guduwar ta tace "ai yaya Abdulkareem ne ya dawo dani bansan me na tsare mai ba , Shiru kawai Khadija tayi she is very very happy today mahakurci mawadaci Abdulraheem ya kulata, Wata irin fara a ce a bayyane a fuskar ta Amrah ta zauna kusa da SAfNAH tace " twins sister akwai latest fa, ta fada mata a kunne sukasa ihu tareda rungume Aunty Khadija , " wow sister natayaki murna kinsamu love of your life , " what love of her life? Am I missing something? Harara Khadija tabawa SAfNAH tace " nope you are not missing anything sis you no everything , ok bazan fada muku nawa ba nima tunda kundaukeni mai surutu ko, ******************** Bayan kwana biyu yayi garau har sun koma bakin aiki, suma su SAfNAH na zuwa school dinsu kullum su Abdulraheem suna gefen momy Raliya wajen su Khadija wata irin soyayya suke kullawa a tsakanin su don har momy Raliya ta gano su duk da ba wai sunajin kunyar ta bane, Bare Amrah da Abdulmaleek da basa jin kunyar cin Abinci a plate daya ko a gaban momy Zainab ne, Yauma zaune suke a falon nata su biyar Amrah na kasa Abdulmaleek na saman kujera yana taje mata sumar kanta da cumb, Abdulraheem na gefen Khadija yana koya mata wani Assignment, SAfNAH na danna wayarta tana turawa d'an iskan mijin da aka Aura mata msg don yanzu yagane turo mata msg na cin fuska kullum ita kuma bazata taba gajiya da ramawa ba itama ta shirya zama da shi kodan ta rama wulakancin da yake mata fuska da fuska so take taganshi, Yanzu sabon salon wulakanci ya bullo dashi wai " he is getting married soon tayi ta zaman jiran shi as soon as yayi Aure zai bata red card don matar da yakeso ta wuce da Ajin ta tafi cancanta ta zama y'ar aikinta, Kalmar na mata ciwo sosai wai wane irin miji aka Aura mata haka, ita wani zai kira da y'ar aikin matar da zai Aura lallai sai ta koyawa gayen nan hankali sai yasan tanada daraja da kuma mutunci ......... 🖊 *Matar Soja * (¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯) тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com'/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.come m/pro__writers?s=09 🌻🌻 *WA NAKE AURE?"* 🌻🌻 _(Arrogance, Love, Sacrifice)_ Written by FENERH *Dedicated to* My children Jamila Ammar and mujaheed, 9⃣&🔟 Shigowa falon yayi sanye da rigar sanyi orange color mai zip da hula saboda sanyin da akeyi a garin kana hango farar rigar da yasaka a ciki ga wandon track suit kalar rigar, sajen nan yasha gyara yana daukar ido fadin kyan da yayi bata bakine, Yana shigowa direct idanun shi akanta suka sauka tana sanye da katon hijabi a jikinta like Always bata iya zama cikin mutane bata rufe jikinta ba Abin yashiga jikinta sosai musamman idan ba kayan Arziki a jikinta don ko yanzu tree quarter ne da singlet a jikinta shiyasa ta labta hijabin Amma a mugun takure take ta matsu basu fitaba ta kwabe ta huta gashi sun zo duk sun baje a falon basuda niyyar tafiya, Cikin minti kadan yagama karantar halinda take ciki yasan daga gani hira takeyi a wayar ko wani Abu mai mahimmanci don sam batayi noticing dinshi ba, Wani irin murmushi tayi dai dai lokacin da ta tura wani msg da ya mugun sata taji sanyi har cikin zuciyar ta, Kiranta yayi ta mike domin ta shirya gasa mai magana itama ta shige dakinta batareda ta lura dashiba sam, Bakin ciki ne ya mugun rufeshi ya tsani ta ganshi ta nuna he don't even exist, how many days baiganta ba Amma ya shigo she don't care to great him tama tafi Amsa waya cikin daki, Wane shegen ne ma ya dauke mata hankali da zaisa bazama tayi noticing dinshi a wuriba? Ko gaisuwar su Khadija yaki Amsawa because his heart is burning , zama yayi tareda runtse idanun shi yana fesar da huci mai zafi, Momy ce ta fito ta samesu kowa na harkar gabanshi, ta kalli Amrah da Abdulmaleek da ke nan yana tubke mata sumar da band tace " to marasa kunya ku tashi tunda ni nazama Abokiyar wasanku kubar min gida kuyi waje banason rashin kunyar ku, wannan rashin kunyar zaija muku kuna gani ke zan hadaki da wani kai kuma kaje can ka karata da buhun rashin kunyar ka, Wani irin tsalle Amrah tayi tareda nufar momy ta rungume ta murya kasa kasa tace " momy ai mutuwa zanyi inkin hana mu Aure Wallahi daga yau nadaina biyemai muna rashin kunya, ko yanzu nace mai zanje saloon yace ya iya inzauna yamun, Wani irin dariya Abdulraheem yayi tareda kallon Khadija " muje deeja gidan momy nan wa innan zasu jamana, Tashi tayi domin Amrah keyi ita kejin kunya saida suka fice Abdulmaleek ya matso yana dariya " momy kuma fa soyayya kukeyi da Dady har yanzu, " wuce kufita maleek mara kunya kawai, shi ya dakkowa Amrah gyalenta a kujera yace muje baby Ankore mu, Dariya momy tayi tanason Ayi a hada wannan lamari saidai sam bata son suyi Aure subar d'an uwansu, Kallon shi tayi ganin idanun shi a rufe Y'an Uwan shi ma bai kulasuba suma sunsan halin shi indai miskilancin shi ya motsa fita sabgar shi sukeyi musamman yanzu da Abin ke kara hawa, " Abdulkareem lafiya kalau kake kuwa? " bude idanun shi yayi da suka d'an shiga ciki kadan saboda yanayin da zuciyar shi ke ciki, yace noting momy , " ok ni na koma daki na ina wani aiki ne if you need something call kareema she is inside, Ok momy, tana wucewa ya kalli kofar dakin nata tareda mikewa zunbur ya nufi hanyar dakin nata, A kife take bayan ta gama wayar tunani takeyi mai zurfi tuni ta cire hijabin jikin ta tun shigowar ta kana hango west dinta dake dauke da wata irin sexy beads dinta datake masifar so gashi inta motsa ko kadan jigidar na wata irin kara dake burge maza, Sumar kanta a nannade tayi doughnut dashi, hips dinta gwanin sha awa tana d'an motsa kafarta a hankali, turo kofar yayi a hankali tareda sauke idanun shi akanta, direct a kugunta ya saukesu dai dai sexy beads dinta ya zuba musu ido, Jin motsin mutum yasa tayi saurin juyowar da yaba su damar yin wata kara mai daukar hankali, ganin wanda ke tsayen ya jingina da kofar shigowar yasa tayi saurin durowa a gadon a matukar daburce, Wanda hakan yabashi damar kara ganin jigidar tata da kyau don rigar sam bata wuce wurin cibiyar taba ta mugun dame ta ba bra a jikinta kana hango boob dinta har ta saman singlet din, Gaba daya idanun shi sunkasa sauka a west dinta " wow he really like the beads and the way they sound that drive him mad and mad wani irin mugun yanayi ya tsinci kanshi , bakinta narawa ta ce " yaya Abdulkareem lafiya ka shigo min dak..... Kasa karasawa tayi ganin ya dago idanun shi da sukayi wani irin kankance wa, yana bata wani iri kallon da sam kwakwal war ta bazata iya dauka ba, " yanzu kinganni? Yafada da wata irin murya mai taushi da kashe jiki, " nashigo gidan nan don wulakanci kika tashi kika wuce tareda shige wa cikin daki kina waya, by the way who are you talking to? Cikin takaicin shiga sabgar ta da yakeson yi ga kuma haushin d'an iskan mijin ta da yagama gasa mata magana yanzu, dole ta saukewa Abdulkareem ko taji sanyi, Batama damu da rashin hijabin jikin taba tafara magana cikin tsiwa da rashin kunya, " mijina ne ya kirani kuma kaga yaya Abdulkareem dole insaurare shi don Al..... Wani irin fisgota yayi cikeda masifa da takaici ya manneta da bangon dakin saida tayi kara saboda ta bugu, "Zainab ni kike fadawa you are talking to your husband? So you love him? Duk da mugun rukon da yawa kafadunta baisa takasa magana ba, " yes yaya I love him so much because he is my hus..... Wani irin tureta yayi tareda nufar inda yaga sabuwar wayar tata ya bude ta tareda ciro sim din tana kallon shi ya karya tareda jefarda wayar akasa ya sa canvass din kafarshi ya taketa saida ta dagargaje, Ta saki bakinta tanabin wayar tata da ido matsowa yayi tareda tsayawa yana kare mata kallo, " ke Kinsan dadin Aure? How many times kikaga mijin naki? So shine yasa wannan dinki suka kunbura shiyasa kikejin rashin kunya ko? Yafada yana nuna kirjinta dake mugun rikata mai kwakwal wa don bai taba sanin haka SAfNAH ta girma ba sai yau, Gaba daya sambatu yakeyi what he is doing he don't really no she make him go insane, he is just blabbering ita kanta tasan yafita a hankalin shi don haka cikin sauri ta juya domin neman wurin gudu, hakan ya sanya Abinda ke kara haukata shi yin kara, Dauriya iya dauriya yayi ta a yau but not anymore baisan lokacinda ya dora hannun shi ya fisgota zuwa cikin jikinshi tareda dora hannun shi dake rawa saman fancy beads dinba. Wani irin Ajiyar zuciya ya sauke tareda fara murzasu yana hadawa da sexy west dinta, ita kuwa wata irin suma tayi don duk bata taba kawo hakan daga gareshi ba ko yaya Abdulraheem da ya furta yana sonta bai kwatanta mata hakan ba why him, Me yasa yake shiga sabgar ta? Wani irin rawa jikinta keyi gashi gaba daya yasa duk wata gashi dake kwance a jikinta ya miki domin shafa mata west da yakeyi gashi ya sauke fuskar shi akan gefen wuyanta yana goga mata soft hair dinshi, A hankali ya bude bakinshi cikin matukar dauriya da sanyawa zuciyar shi limit kar ya wuce gona da iri, yace " I love this a ina kika siya please remove it is making me loose my self this is sexy please is driving me nut, Cikin matukar jarumta ta tura shi tareda figo hijabinta ta rufe jikinta , wani irin kallo yake binta dashi da ta rasa ina ya nufa ta duka a wurin domin jin wani irin kuka da yazo mata, data rasa dalilin yin shi, Juyawa yayi ya fita gidan baki daya motar shi ya tuka saida yayi nisa da gida ya samu gefen titi ya kife kanshi wasu irin zafafan hawaye ne ke Ambaliya a fuskar shi, ya dade a hakan kafin ya dawo cikin natsuwar shi, SAfNAH kuwa ta dade a wurin tana kuka kafin ta fada kan gadon ta tana tuna baya don ya Abdulkareem ya dade yana samata ido shiyasa sam bata farin ciki da dawowar shi, TUSHEN LABARI, ASHRAB FAMILY Alhaji Ashiru babban ma aikacine kuma shaharren d'an kasuwa ya mallaki manyan gidajen mai da kuma companoni da dama a Nigeria harma da kasashen makota, yana tafiyarda Aiyukan shi da business dinshi tareda d'an uwanshi Alhaji usman, Alhaji Ashiru shine Babba a wannan family sai kannin shi guda biyu Alhaji usman sai karamar kanwarsu dake zaune a saudiya itada megidanta sukadai ne a wannan katon estate din da suka ginashi da gumin su domin Gina family dinsu a wuri daya sunada matukar riko da zumuncin su kuma Allah ya taimakesu basuda mata fitinannu sun iya zama a tsakanin su , kuma dama ance duk inda kaga kishi yayi yawa to rashin Abinyi ke kawoshi, Don dukansu momy Raliya da Zainab kowacce na harkokinta basuda ko lokacin tsayawa sawa juna ido, Allah ya Azurta momy Zainab da yara uku bayan Aurenta da kusan shekaru biyar ta haifosu Y'an uku reras tundaga kansu bata kuma ko batan wata ba, Gefen momy Raliya kuwa itama hakan ne Allah ya bata Khadija kafin Y'an biyunta SAfNAH mai sunan momy Zainab sai Amrah Wato Asmau taci sunan tilon kanwarsu mace, bayan su tayi bari sau biyu Allah bai barmata ba, Tun haihuwar Y'an biyu Allah ya dorawa momy Zainab son SAfNAH shiyasa ma Dady usman ya mata Alkunya ya bata sunan ta a lokacin su Abdul nada shekara goma a duniya, tana matukar kaunar ya' mace don haka tayi ta hidima da Y'an biyu har aka yayesu ta dauke takwarar ta, Sunyi mugun shakuwar da saida SAfNAH ta girma ta fahimci cewar su Y'an biyu ne sannan tasan cewa momy Raliya ta haifeta don sai da kyar ma take zuwa part dinsu, Inba kasaniba sam bazaka taba sanin Y'an biyu bane su saboda banbancin su ta ko Ina SAfNAH nada d'an kaurin jiki kadan wanda Amrah sam batada kiba kalar fatar SAfNAH fara ce tas wanda Amrah ta kasance ja kowacce nada kalar nata kyan saidai SAfNAH ta fita daban a fagen kyan jiki da kuma fuska har zuwa fatar jikin ta Khadija ma ba laifi itama domin duk inda ka kalle su zakasan jinin su daya, Su duka suntashi cikin tsananin gatan Alhaji Ashiru komai na rayuwa shi yake musu kamar yanda yakewa su Abdul baya taba banbantasu, haka ma momy Zainab komai na Amfani ita ke siya musu na mata, Su Abdul sun samu karatu mai inganci a makaranta mafi tsada a Niger state tundaga primary har zuwa secondary kafin ya tura su jami'ar oxford dake London Haka ma su Khadija Alhaji Ashiru yayi matukar tsayawa akan karatun su saidai baiyi yunkurin turasu kasar waje ba saboda kasance war su mata kuma hakan shine dai dai ga ya' mace, Auren SAfNAH ya samo Asaline shekaru hudu da suka wuce lokacin sun kammala karatunsu na secondary suna jiran sakamako su cigaba, Khadija na I bb university tana hundred level Aminin shi kuma Abokin aikin shi Alhaji Adamu ya kawo mai ziyara yasamu SAfNAH tana zaune a babban falon tana kallo shigowar su yasa ta mike cikeda ladabi ta gaida Alhaji Adamu, Wanda bayan fitar ta ya yaba da hankalin ta tareda rokon Aminin nashi akan yana nemawa danshi Auren SAfNAH domin bayaso d'an shi ya tafi kasar waje karatu ba Aure, zaiso a daura Auran sutafi tareda don yasan d'an shi bazai taba kin SAfNAH ba idan yaganta, Alhaji Ashiru yayi farin ciki sosai saboda dattakon Alhaji Adamu kuma zaiso su kara dankon zumun ci a tsakanin su don haka ya Amince da maganar, saidai bai Amince da tare war taba sunyi yarje jeniyar sai yaran sun kammala karatun su sutare gaba daya, Koda ya tuntubi d'an uwanshi Alhaji usman yace " haba yaya kaida ya'yan ka Koni ka isa kamun Aure inkarba bare SAfNAH don haka duk yanda kayi dai dai ne, Saidai momy Zainab Bataji dadiba taso Abar SAfNAH ta zabi mijin Aurenta Amma kash aikin gama ya gama tayi matukar tausayawa SAfNAH don tasan bazata taba jin dadi ba, Momy Raliya ma sam Bataji dadi ba don saida ta nuna tace " Alhaji meyasa baku hada shi da Khadija ba why SAfNAH, ya rufeta da fada dole ta kama bakinta tayi tsit bata kuma zancen ba, Basu kuma maganar ba saida sukaga shedar daurin Auren harda sadaki ya danka wa momy Zainab, da kanta ta kaiwa momy Raliya tace " to Hajiya Raliya ga sadakin ya' ta fa Andaura, " kinji ki kema hajiya da wani zance kincefa sadakin y'ar ki to me zanyi dashi kuje ku ajiye kayanku kuyi duk yadda kukeso dashi nima Allah yakaini Auren Amrah ta inkarbi nata, tafada cikin raha batareda ka gane akwai damuwa akasan zuciyar taba, Gefen SAfNAH rayuwar ta takeyi hankalinta kwance saidai momy ta gina ta akan suturce kanta tareda kiyaye kula maza a waje wanda hakan yakeda matukar tasiri a zuciyar SAfNAH don bata taba fita batareda ta rufe jikinta ba, Tsakanin ta da Abdulkareem kuwa tun tana yarinya bata wani son shiga hurumin shi don da wuya yayi mata magana inkuwa zaiyi saidai idan takurar shi ta tashi don tun suna yara haka yake kiranta ya tasa ta agaba ya hanata zuwa ko Ina har saitayi kuka, tarasa dalilin wannan rayuwar tashi shiyasa take mugun gudun shi, Ga wani irin kallo da yake mata wanda tun tanajin haushin shi har ta saba duk da ba wani hira take da su Abdulraheem ba Amma tafi son su akan Abdulkareem, domin miskili ne Ajin karshe da ba wanda yakejin cikinshi sam baida sakewa mai fara ar su Abdulmaleek akwai raha da son hira, Bata kaunar suzo hutu domin yafisu son zama a gefen momy saboda ya takurata shiyasa take gudu gefen momy Raliya duk sanda suka dawo, . Gefen Adam amir kuwa dadyn shi nafada mai zancen yayi tsalle yace sam bayaso saida momyn shi tasa baki domin sangartacce ne gata yayi mai yawa don haka yake zuba tabarar shi ga neman mata tun baikai ko Ina ba da shaye shayen da yakeyi a boye, Sam baya kaunar ganin matar da dadyn shi ya Aura mai saidai lokacin da Abokin shi yafada mai ai mata virgin sai Africa sune kawai zaka samu ka huce takaicin dare Amma turawan nan kullum kana cinsu kamar dusa kakeci sam basuda test, Don haka ya Amince ya nemi number SAfNAH domin samu ya shiga jikinta idan ya bareta ya ji yanda Abin yake sai yabata red card don bazai zauna da bagidajiya ba, Amma yanda yaga fuskar ta da farko yaji bazai iya kwanciya da wannan mummunar halittar ba saidai kwa nan nan magan ganun da take gasa mai yaci Alwashin sai yaje nija ya mata cin da likita bazai taba iya gyarata ba sai ya yagalgalata, Mucigaba da lbr my fans nadan tsakuro muku labarin ne domin Kuji tushen auren SAfNAH don haka muci gaba dagashi......🖊 *Matar Soja* 🌻🌻 *WA NAKE AURE?* 🌻🌻 By FENERH Free page *ga masu bukatar karanta wannan labarin ku turo katin waya ta wannan numbar 09011251444 na 200 itel ko kota A susun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb sai najiku masoya* 1⃣1⃣&1⃣2⃣ Tunda Abdulkareem ya fita sai dare ya dawo gidan, Abdulraheem yayi ta kiran shi yana cemai yana zuwa, SAfNAH tayi matukar farin cikin rashin ganin shi domin son bata son ta kuma kallon idanun shi don Abinda ya mata yau ya mugun shayar da ita mamaki gashi har yanzu tanajin yanda hannun shi yake murza west dinta, wani iri takeji sosai a jikin ta, Kallon wayar ta tayi saida ta tattara kafin ta wuce bathroom Ta watsa ruwa yafi sau goma saboda yanda tsigar jikin ta ke tashi, Me ya Abdulkareem yake nufi da ita ne? Wani iri ta wuni jitake kamar zazzabi ke shirin shigarta, data runtse idanun ta duk moment dinsu dashi nadawo mata, Tundaga ranar da yadawo haduwar su tafarko harzuwa wurin dinner da kuma yanda ta rungume shi a falon su bayan ta fado daga kujera, Kara jan bargo tayi ta rufe jikinta ruf saboda mugun sanyin dataji yana kara shigarta data tuno da yanda ta ganshi da towel, mugun numfashi taja tunawa da irin ni imar dake kwance a kirjinshi da baki daya jikin shi ma, Dama zata kuma samun damar shigewa jikin shi din nan mai shegen kamshi da ni ima, saurin runtse idanun tayi tareda rike kanta, " me kike tunani SAfNAH kinfayi karatu Kinsan zunubin da kike kwasar wa kanki kina tunanin wani bayan Kinsan da Aure a kanki, To ai yayana ne tabawa kanta Amsa, wasa wasa Abinda ta wuni tunani kenan a hankali take tunanin yanayin rayuwar shi he is very cool and gentle (yanada sanyin hali da kuma natsuwa) sam baida hayaniya saidai miskilanci wani irin tausayin shi ke ratsa zuciyar ta kamar akwai damuwa a zuciyar shi, Zabura tayi ta zauna tareda cewa " meyasa duk miskilancin shi yake kulata? Meyasa ita Kadai yake kira don tunda suke bata tabajin yakira su Amrah ko Aunty Khadija ba duk da ita kanta bata tabajin yakira sunan taba, Wani irin shauki da bata kaunar yayi tasiri a jikinta taji yana ratsata wasu irin kofofine da batasan dasuba a zuciyar ta suke wani budewa suna aika mata sakonni masu mugun tasiri, Shigowar momy yasa ta dawo cikin natsuwar ta, " baby yau lafiyar ki kalau kuwa tun dazu kinshige daki ko motsinki ba aji, tashi tayi zaune tareda cewa " am fine momy bacci natashi yanzu. " ok Kinci Abinci kuwa? Wani iri ta ji domin sam saboda tunani Bataji yunwa ba yau, girgiza kai tayi " na manta momy, Saurin zama tayi tareda taba kanta " baby are you sick ne? ( bakida lafiya ne?) "Am fine momy banajin yunwa ne kawai, " tashi wuce muje kici abinci so kike duk ranarda mijin naki yazo yaganki A rame? Wani irin baci taji zuciyar ta nayi bata tabajin tsanar Auren nan ba kamar yau, Tashi kawai tayi tabi momy saida taga taci wani Abu tace to kije kiyi wanka tareda salla bari inga kareem bangane yaron nan ba sam duk da dama yanada sanyin hali Abin nashi yanzu ya wuce tunani, Shiru SAfNAH tayi saida momy ta fita taja Ajiyar zuciya, " Meke damun shi? Allah yasa dai yafada wa momy, ********** Wasa wasa Abdulkareem ya yi mata wuyar gani sam baya bari su hadu daya dawo aiki baya kuma fitowa kullum yana kan computer gashi suna rigansu dawo wa daga school saidai ta hango motacin su su Abdulraheem kawai take gani domin kusan koda yaushe suna tare, Abin na matukar damun ta sosai me yasa yake kara takurawa rayuwar shi? Ga Amir gaba daya tayi blocking layin shi don yanzu magan ganun iskanci kawai yake fada mata inya kira, Last ma kiran da yayi mata cewa yayi " am coming for you, duk da nasan bazan samu wata gamsuwa ba I want to tear you baby I want to scattered your pussy I will make sure sai kinkasa taka kafarki Saina kara miki muni Saina yagalgala ki saina...... Kit taka she wayar ta tareda block dinshi, Shikuwa yana can ya haukace kawai so yake yasan inda zai ga wannan babyn gashi ya rasa ko number ta don yakira Abokinshi har yanzu yaki nemomai number SAfNAH he is going insane son yarinyar yakeyi kamar hauka, Ya matsu bai samu lokaciba ya dawo nija don haka ya kira baban shi, yafada mai yaga yarinya a nija kuma sonta yakeyi da Aure, hankalin mahaifinshi yatashi sosai da jin zancen yana son wani Auren bayan wanda ya mai, " Amir kabari ka kammala karatun ka kadawo ka tare da matar ka am building a big house for you kamar yanda kake son shi ka bar zancen wannan yarinyar zakayi farin ciki da wannan Auren da nayi maka I promise nasan macen da yarona ke so irinta na Aura mai zakaso Zainab sosai Amir, Sam baiji zai iya zama da itaba shi SAfNAH kawai yakeso idan yarasata wallahi bazai zauna da wata Zainab ba shi a gaskiya an cuce shi an lankaya mai Auren da yazamo disaster a rayuwar shi, ************ Yau sati kusan biyu bayan kwanakin da suka shude bata ganshiba yau takama weekend suna zaune a katon falon dady kowa na sha anin gaban shi idan ta kalli Y'an Uwan ta taga suna cikin walwala da nishadi saita fara tausayin kanta, " she really need's some one to support her some one special not that good for nothing husband of her, and the worst part is ya Abdulkareem shine babbar matsalar ta ya boye kanshi sam yaki bari su hadu, "Enough tafada a hankali tareda mikewa domin tagaji the feelings is killing her so takeyi taganshi kawai, tashi tayi ta nufi dakinta domin canja kaya zuwa manya tana cire hijabin jikin ta ta kalli kanta ta mirror, jigidar ta data bullo ta kalla tareda shafawa tana kallon kanta ta madubin wani irin murmushi tayi, ya Abdulkareem loves it, yanason jigidar ta ta tuna maganar shi last da suka hadu ya ce he loves it, tayi saurin mayarda hijabin jikin ta batareda ta canja kayan ba dama dogon wandon jeans ne irin roba jeans din nan namata mai stones ya kamata dam da riga Am less mai hoton zuciya ja rigar fara ce kal, ta kama sumar kanta ta kitse kamar India a gefen wuyanta, Tana fita parking space din takalla taga duka motocin suna nan bata bata lokaci ba ta wuce part dinsu, A zaune yake shikadai a falon dagashi sai dogon wandon shi Shima blue na jeans bako singlet a jikinshi kirarshi mai daukar hankali a bayyane apple laptop dinshi ce akan kafar shi yana operating sai coffee a gefe, Idan ka kalle shi zaka gane yana cikin damuwa mai girma ga y'ar ramarda ta nuna a fuskar shi kadan , Turo falon tayi ta shigo tareda jingina a jikin kofar ganin ta zaune, Shima jin motsin shigowa baisa ya dago kaiba don yasan su Abdulmaleek suna gida, Jin Shiru baiji magana ko motsiba yasa ya dago kai yaganta a tsaye ta zuba mai kyawawan idanun ta tareda cikowar da sukayi da ruwa tab don tana gab da yimai kuka, Wani irin kallo yake binta dashi tareda mamakin shigowar ta cikin gidan nasu, Sun dauki kusan dogon lokaci suna kallon juna tareda karbar sakon ni masu wuyar fassara a zuciyoyin su, Dauke kanshi yayi ta ja numfashi tareda kallon bicep 💪 dinshi zuwa kirjin shi dake mugun burgeta ta lura ko Ina jikinshi sumace a kwance don har saman bayan hannun shi akwai su, Bataji dadin yanda ya dauke kanshi ba daga kallon ta, da ba haka yake mata ba wanda sam baya iya daure rashin kallon ta tun tana karama she no that why saida tafara son ya kalleta kuma zai daina after yanzu tana son duk wata kusanci dashi, Bataji wani tsoron shi ba ko dar a zuciyar tq ta shiryawa kanta saita sashi yazamo mai walwala kamar Y'an Uwan shi sai ta sa shi yazama mai fadin zuciyar shi that's her promise, Kusa dashi taje ta zauna saboda a two siter yake ta matsa kusa dashi tareda kallon yanda gaba daya yakasa danna laptop dinshi ya tsaya cak don tunda ya dora idanun shi akanta komai nashi ya tsaya cak, " Ya Abdulkareem! Ta kirashi da wani irin Amo mai daukar hankali da tafiya da zuciya yaji kiran harkan yatsar kafar shi, Juyowa yayi da sexy eyes dinshi ya kalleta batareda ya iya bata Amsa ba ya zuba mata eyes, d'an Dukar da kanta tayi kadan tareda cewa " kaci Abinci? Wani irin kallo yake binta dashi tareda mamakin tanbayar, yasamu kanshi da girgiza mata kai, " zakaci indomie? No don't bother am not hungry tanks, " Yaya, " what? " Meke damun ka? " why did you care? " because you are my brother, "And so just leave now' make kafada tayi tareda tashi tsaye ta cire hijabin ta ajiye a gefe, " tunda bazakaci Abincin ba bari intayaka aikin kawo inyima na iya sosai yaya, Bin west dinta yayi da kallo ya zubawa saitin jigidar ido sai dai rigar ta rufe beads din ji yake kamar ya janyota ya bude yagani, kyau jigidar kewa sexy west dinta Ta lura da Abinda yake kallon tayi wani murmushi tana kaunar taga yakalleta yanzu bata damuba ya ganta ko a yayane saboda yanda takejin shi zata iya mishi komai domin taga ta sashi wal wala, tanaso taga ya bude bakinshi ya yaba mata so take taji Abinda yake burgeshi a jikinta da tun tasowar ta yake mata kallon kurulla wanda yanzu ne tagane akwai sirri a cikin kallon wanda tafiso daga gareshi fiyeda komai To meyasa? Ta tanbayi zuciyar ta. Saidai ba Amsa, Ganin yanda ya shagala ne da kallon ta yasa taji dadi domin kallon tsarin jikin ta kawai yakeyi batareda ko kiftawa ba, Cikin wani irin salo ta d'an ja rigarta sama tareda bashi damar kallon Abinda ta lura yana kauna, wato her west, Saida taga laptop dinshi na shirin faduwa ta matso da sauri cikin wata irin y'ar siririyar murya " Yaya zaka fasa laptop dinka, Ta karbe tareda ajiyewa a gefe bayan ta rufe, Juyowar ds zatayi taji ta harde tareda fadawa kan jikinshi gaba daya ta rukumkumeshi tareda dora kanta saman kirjinshi taji wani irin sanyin ni ima na ratsa ko Ina nazuciyar ta, Runtse idanun shi yayi tareda jin wani irin shocked a jikinshi tuni hannun shi yafara rawa yakasa motsi gaba daya tagama famo mai ciwon da yake kokarin boyewa gudun kar momy tafadawa Dady, matsalar shi ace za ayimai Aure he don't want to get married, Tanajin bugun zuciyar shi a fuskarta saurin dago kanta tayi tareda dora hannun ta kan bear chest dinshi tace " yaya your heart is beating faster , Hannu yasa cikin tsananin dauriya ya dagata tareda nufar hanyar dakin shi cikin sauri yana hada hanya, ganin mood din da yake ciki yasa taji tsoro tasan for sure yana cikin ciwo Binshi tayi da sauri cikin dakin lokacin har ya kife yana rike cikinshi tareda fitarda wani irin nishi dake nuni da yana gab da fita hayyacin shi, Tayi matukar tsorata tayi saurin hawa gadon tareda dago kanshi tana tanbayar shi yaya lafiya, Meke maka ciwo, Ganin yanda yake rike ciki yasa tayi saurin dora hannun ta daidai kan marar tana shafamai wanda yakejin kamar ciwo take karamai, hannun ta yayi saurin turewa ganin kokarin kawai take ta d'an gana shida makabarta a yau ya bude bakin shi dakyar yace " please go away kitafi just go leave this room, hawaye ne ke zubowa idanun ta ganin yanda yake juyi tasan cikin namai ciwo sosai tace " aa katashi ko inkira momy ne ? Yaya jikinka na zafi you are running temperature please katashi muje Asibiti ko inkira doctor ne? " dont call him , tureta yayi cikin dauriya yace " stay away you are married get out kije ki saurari mijin naki da kikeso wanda zakiyi waya dashi duk lokacin da kikeso wanda inzan shigo wuri zaki ki ko kallo na go away, Yafada cikin d'an tsawa kadan datake fitowa dakyar Alamar yana cikin ciwo, Saurin matsawa tayi don taji tsoron idanun shi tace " yaya ai kafasa wayar bana waya dashi kuma koya kira momy bazai shigaba nasashi a blacklist yaya nafada ne kawai ranar he don't love me and I dont love him either, impact muntsani juna baya sona bana sonshi, Juyi yayi Meya rage kunada Aure you are his wife, wasu irin hawaye ya zubo mata tareda fadawa kanshi tasa kuka " yaya I hate him baya sona kullum mugayen magan ganun yake fadamin nakasa fadawa kowa yaya yace zai yagani zaiyi..... Wani irin hadiye sauran maganar tayi don Tsabar rude war da tayi batasan lokacin da maganar ke fita bakinta ba itada takasa fadawa. Ko su Khadija tsakanin ta Jin yayi wani karfi yazomai ya zabura tareda zuba mata ido " you see kin bashi dama har yanada gut da zai fada miki magana " now just leave je kici gaba da sauraran shi anyway he is your husband right? Kuka tasa mai sosai tareda kara shigewa jikinshi " no yaya please help me bana sonshi don Allah yaya kaga kai nafada maka banason shi karaba ni da Auren shi wallahi gwara in mutu da in zauna dashi I hate him, Ganin yanda take kuka gashi ta shigemai ga ciwon da ke neman halaka shi yasa duk ya kara rudewa yarasa ta Ina zai fara, kokarin cirota yakeyi a jikinshi, " is ok stop crying and please stay away, dago kanta tayi ta zuba mai cikeda wani irin salon kallo ganin yanda yake kallon d'an karamin bakinta da ya jike da hawaye yasa ta shafo lips dinta tareda matsawa dakyau jikinshi tana kallon brown lips dinshi masu sheki kamar mai shan taba kalarsu nada mugun daukar hankali da burgewa ga kwantaccen quarter million dinshi da ya kara kayatar da fuskar tashi Batasan lokacin da ta manne bakinta kan lips dinshi ba tareda tallabo keyar shi tafara lasar lips dinshi cikin salo, Wani irin groaning yayi jin lips dinta akan nashi ya kasa moving ko kadan jira kawai yake yaji tattausan bakin nata completely a cikin bakinshi, saurin janyewa tayi zata gudu domin batasan ya Akayi ta aikata hakan ba wani irin burgeta yakeyi wanda bata taba lura dasuba sai yanzu ta fuskanci komai nashi is special, Wani irin komawa baya yayi yafada gadon tareda sakin y'ar kara he is really a strong man da yake iya yaki da Abinda zuciyar shi keso saboda yasan koma meye is not right, Dawowa tayi jin karar da yayi ta nufo gadon cikin tsawa yace " stay right there don't come closer or else what ever happened don't blame me, Don ji yake kamar ya tashi ya fisgota ya yage komai na jikinta ya yi having dinta a har sai ya cire duk wani Damuwa da ciwo dake d'an kare da marar shi, Saidai sam Bataji warning dinshi ba ganin yanda yake gurnani kamar zai mutu ta fada gadon tana girgiza shi tareda kuka. " yaya Meke damun ka? Please katashi, zabura tayi "bari inkira momy karka mutu please yaya, Fisgota yayi tareda fadawa kanta jikinshi na mugun rawa " I told you don't come close to me kinki ji ko so kike ki kasheni ne ehh Ina kokari da zuciya ta Ina yaki da jikina saboda nasan what ever is happening is not right kinada Aure da bakida Aure da sauki zunubin zaimun yawa please stay away, Wasu irin hawaye ne ke mugun gangarowa cikin idanun shi kuma zata iya cewa wannan ne karon farko a rayuwar ta data ganshi yana kuka, Kara gudun kukan ta takeyi tareda sakin numfashi domin danneta yayi da bear chest dinshi ga numfashin shi mai gauraye da wani irin scent mai dadi ,ga idanun shi sunyi matukar yin ja dake nuni da yana cikin ciwo mai tsanani, Goshinshi ya dora saman nata tareda dora lips dinshi kannata cikin saurin gaske ya kama lips dinta, Wani irin loosing control yaji yayi gaba daya jikinshi kamar an jona shi da electric shock Wani numfashi sukaja atare tarasa dalilin da take kaunar duk Abinda zai kusanta ta dashi bata shakka ko tsoron komai ta tallabo keyar shi tareda bashi gaba daya ragamar sitiyarin bakin nata yafara tukawa, Hannayen shi ya sauke tareda kama west dinta yarike gam kamar rayuwar shi na jikin wurin in ya saki zai mutu, zafin dataji a west dinta yasa tayi saurin zare bakinta tareda kokarin tureshi saidai Ina ya mata mugun riko murza west dinta yake yi tareda hadawa da beads din wanda yake sata tanajin kamar tayi ihu don zafi, " Yaya stop kana jimun, " kema kinji mun sosai a zuciya ta da jikina kina azabtar da rayuwata na gujeki kina bina why kikeson ganin karshena Zainab!!! Ya kira sunan da wani irin salon da ya mugun yi mata dadi, First time da ya kira sunan ta duk da kiran sunan yasa tanajin wani iri bai hana ttaji zafin abin da yake mata ba, " Yaya you are hurting me please stop, " I can't I tink I told you to stay away from me kinki ji, kema kije kiyi jinyar jikin ki kamar yanda kike sani yin jinya, " ni banyi maka komai ba fa Yaya " oh really? To me yakawoki kinzone ki karasa ni bayan you no that I dont want to see you , Daga yau bazaki kuma marmarin zuwa kusa daniba ya fada yanayin kasa da kanshi hannun shi yasa ya kwashe rigar jikinta sama, Abinda yafi kauna ya bayyana d'an raba jikinsu yayi yana kallon tsarin lafeffen cikinta ga cibiyarta kamar ta turawa tashige ciki sosai ya kalli dai dai inda yabar rigar wajen kirjinta da suke cure wuri daya sunyi wani irin turowa, Hannun ta tasa zataja rigar kasa ya karasa kai rigar sama, wanda yabashi damar ganin bra dinta red mai less ta saman ta tayi matukar yimata kyau sosai ta fito da tsarin kirjin nata dake cike, Wani irin bahagon numfashi yaja tareda dora lips dinshi saman cibinta ya zura harshen shi cikin wani irin salo tareda zukowa, Uban nishi taja tareda ture kanshi don wani irin tashi tsigar jikinta keyi kamar wadda aka watsawa ruwan sanyi, Tsorone ya rufeta don bata taba experiencing irin wannan yanayin ba tsawon rayuwar ta a hankali ya mayarda kanshi kan west dinta yana lasar fatar wurin har zuwa beads dinta dake matukar daukar hankalin shi, Jitayi sam bazata iya daukar salon nashi ba she is loosing it tanajin yanda take dripping kamar tana fitsari ta samu wani irin karfi yazo mata ta tureshi tareda kwasa da gudu ta. Fice daga gidan hijabin ta a hannu, Wani irin juyi yayi tareda jin wani irin salama a marar shi domin dan shiga jikinta da yayi kawai yaji yasamu sauki sosai domin cikin litr Dari na ruwan dake marar shi ya rage hamsin just by touching her west,..! What up ya mallaketa baki daya ? Tunowa yayi da tsarin kirjinta yaso idan ya gama da west din ya isa can saidai kash ta gudu and that her lips da yake dreaming yaso ya musu tsotsar lollipop Amma zuciyar shi da gangar jikin shi sun hana shi, Why did she care so much? tana sona ne? Meyasa ta daina tsorona meyasa tazo kusa dani? Idanun ta ya tuna yanda ya hango wani irin sako mai girma a ciki, Murmushi yayi tareda tashi domin ji yake kawai yaganshi a kusa da ita he want to ask her I must ask her tafada min zuciyar ta that's all yanason yaji no matter what sai ta fada mai ra ayinta, Wanka yayi yanajin wani irin dadi moment din is the best moment ever a rayuwar shi SAfNAH kusa dashi sannan ya hango Abubuwa masu girma a tattare da ita, SAfNAH kuwa da gudu ta shiga gidan momy Raliya ko waige batayiba ta fada falon da gudu tayi daki tareda kulle dakin su da key ta zube akasa tana maida numfashi, Momy Raliya dake tsaye fitowar ta kenan ta girgiza kai tareda cewa " ko me ya korota? Allah ya shiryaki SAfNAH tafada tareda wucewa sabgar gabanta, SAfNAH kuwa saida ta samu hankalinta ya dawo jikinta ta mike tareda kwabe komai na jikinta ta y'ar harda pant dinta da yayi sharkab ta dauka ta wuce dashi bathroom plushing dinshi tayi kawai ta sakinma kanta ruwa, Saida ta yi wankan tsarki tareda daura towel ta fito ta goge jikinta da towel din ta shafa mai tareda bude walldrp ta ciro wata simple doguwar riga ta zura, Ta fada gado, tunanin Abinda ya mata kawai takeyi ta shafa west dinta tareda cewa " meyasa kakeson ta? Zancire kana jimin da ita , kallon kirjin ta tayi tareda shafawa ta tuna wani labari da Amrah tabata takaranta, Maza na son nono sosai why shi ya ganshi yakasa tabawa shi basa burge shi ne why yakeson kallon west dinta? Saurin kwabar kanta tayi ta hanyar istigifari domin sam mantawa takeyi da igiya ukun da suka zargeta, Wannan Auren zai kawo mata tsaiko a rayuwa ga mijin ma tasan waye shiba ga shi baya ko kaunar ta ita da dady yayi shawara da ita da ya hadata da Abdulkareem , " Abdulkareem?? Why ta tanbayi kanta tareda yin wani tunani ta zabura zaune " Ina son shi ne?? " yes I love him Ina son shi sosai Ina son ya Abdulkareem tunda ko ya Abdulraheem bata tabajin yanda takeji akan Abdulkareem ba Shima da ya furta yana sonta, " meye Amfanin soyayyar tunda da Auren wani akaina? Shikuwa yana fitowa direct gidan momy ya nufa don yasan can take zama ya shiga da wani irin Annuri wanda ba wanda yataba ganin irin shi a fuskar shi Amrah dake gefen Maleek tana ganin yanda ya shigo ta zungure shi " love look, Kallon shi yayi tareda cewa Abdulraheem " tofa brother yau fa za ayi ruwa da kankara ko dai ko dai KO dai yasamo matar Aure ne irin wannan Annurin, Khadija ce tafito daga kitchen dauke da tray ta Ajiye wa Abdulraheem tareda gaida shi yace kawo min Abincin or call Zainab to bring it to me ya mike tareda nufar dakin su dake gefen momyn batareda Yabawa Abdulmaleek Amsa ba don bayason surutu, Abdulraheem ne yace " brother let eat together wannan zai ishe mu, " nop indomie is ok call Zainab to cook you can carry on with your love, yafada yana kallon ta, " ya SAfNAH bata nan ban san Ina taje ba ko tana gidan momy ne? Shiru yayi tareda juyawa ya fita zuwa gidan momy.......... 🖊 " we just started my fans muje zuwa Love you all my real fans Allah yabar kauna da soyyaaya masoyan Asali yanzu ne nake sanin masoyan FENERH yanzu. nake sanin masu sona fisabillahi , Ina rokon wanda duk ya san ya tura min kudi banyi Adding dinshiba a paid group ya mun magana tank you so much, *Matar Soja* 🌻🌻 *WA NAKE AURE?* 🌻🌻 By FENERH Free page *ga masu bukatar karanta wannan labarin ku turo katin waya ta wannan numbar 09011251444 na 200 Airtel ko kota A susun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb sai najiku masoya* 1⃣3⃣&1⃣4⃣ Jin bugun kofar yasa ta yi saurin mikewa daga kwancen da take ta duro domin bude kofar domin tana tunanin su Khadija ne, Tana budewa ta juya batareda ta tsaya ganin wazai shigoba ta koma kan gadon ta kuma kifewa, jin ankuma Garmin kofar yasa ta dago kanta taga waye ke kulle kofar kuma? Saurin zabura tayi tana zare ido cikeda fargabar ganin shi ta fara rawar baki, " Yaya! Kallon cikin idon ta yakeyi kur domin yanason yagano meye ainihin abinda yake tunani, kujerar mirror dinsu ya nufa tareda zama ya gyara yana fuskantar ta, Ta Dukar da idanun ta domin bata iya jure kallon shi, " do you love me? Tanbayar da yafara jefo mata kenan, Tayi matukar mamakin tanbayar tashi ta zuba mai idanun ta cike da tunanin me yasa zai raina mata wayau wato ta fito tace tana sonshi yakeso saboda ya ji dad'in disga ta don ta lura mugun d'an y'ar fi ne, " idan bakida Amsa I can go kuma inaso ki fita hanya ta kidaina nuna min fuskar ki tunda bakisan abinda yake ranki ba, Yafada with confidence sannan ya mike yana kallon cikin idon ta ya fita cikeda jin takaicin rashin bashi Amsa, What if she loves you? She is Already married, wata zuciya tafada mai, falon ya fita ya zube tareda runtse idanun shi yadafe kanshi da karfi ji yake kamar kanshi ya tsage saboda ciwo, Abubuwan sunyi mai yawa ga ciwon zuciya gana ciki shi yasan yanda lafiya domin baya iya kwana guda ciwon cikin shi bai tashiba, Wasu irin hawaye masu zafi suka fara zubomai suna Ambaliya a idanun shi, Cikin tsananin damuwa ya furta I need to get married before I kill my self, Ya dafe saitin zuciyar shi yana sambatu shikadai yake fitarda damuwar shi a bayyane yanajin wani irin dadi, dafashi da Akayi ne yasa ya bude idanun shi ya zubawa dady karami ido, Saurin tashi yayi zaune yace " welcome Dady, dafa kanshi yayi cikeda damuwa " why my boy kake boye damuwarka why? gashi daba don najiba haka zaka yita wahala ko kafaya zurfin ciki, "Yaushe kafara son SAfNAH? Dukar da kanshi yayi cikeda damuwa da kuma kunya ya kasa cewa komai, " forget that yanzu dai kasan tanada Aure ko? "Yaya ya mata Aure da yaron Aminin shi badon hakaba yanzu zan iya daura maka Aure da SAfNAH Abdulkareem Amma karka damu ni zanyi maka gata a yau dinnan zankira mamanka ta turo safeena tazo in hada Auren ku ku duka don nasan Abdulmaleek nason Amrah ne da zanbaka ita, Wani irin kwarewa yaji yanason yi Tsabar rudewa shi za a hada da safeena wannan yarinyar da takenan kamar bulala he don't like her at All shiyasa baya son zuwa saudiya koda suke London saidai su Abduls suje bayason rawar kan yarinyar tafaya son maza, mama har surutu take mai shi bayason Y'an Uwan shi shiyasa baya zuwa wajenta, Impact shifa Zainab kawai yakeso kuma laifin ta yake gani tunda taki making any effort a rabata da Auren wanda bata sanshi ba, Dafashi dadi yayi " Abdulkareem ka sakawa zuciyar ka da safeena da SAfNAH duk daya ne domin jini daya muke baki daya you will be proud Abinda yayi SAfNAH shi yayi safeena, Saurin girgiza kai yayi " Dady no akwai yarinyar da zan iya Aure tana aiki damu a companin mu banason safeena please Dady forgive me, " no problem my boy you can count on your father ok? "Please Dady karka nunawa Dady ni keson Auren ka nunamai kai ka nemomin Auren, "as you wish my son just go and relaxed zanyi binciken yarinyar ingani kafin muyi maganar da Yaya don kasan idan akwai matsala yaya bazai yarda ba don haka saina gama bincike, Godiya yayi tareda mikewa zaifita ya ganta atsaye tana mai wani irin kallo mai cikeda karaya har wasu irin hawaye yake hangowa cikin idon ta, kafadar shi yadaga Alamar he don't care, Yafice Abin shi yana wani irin murmushin jin dadi saidai can kasan zuciyar shi damuwa ce akwance mai tarin yawa, he loves Zainab morethern his life All his life ya ginata akan tsari tun tana karama yafara sonta tun batasan kantaba, Yayi renon soyayyar a cikin zuciyar shi har ta girma, tun tasowar ta baya kaunar yaga ko masu gadin gidan tana gaisawa dasu sometimes matsin da yake nuna mata idan yaganta tana hira dasu idris ko masu sharar harabar gidan Lokacin da zasutafi London hankalin shi yayi matukar tashi gashi sam bazai iya fada mata yana sonta ba she is too young ko zuwan da sukayi bayan sunyi shekara biyu a London lokacin takara wayau yakasa fada mata saidai kowa ne lokaci kallon ta yakeyi, saboda kyanta da tsarin jikinta he loves her tun kirjinta ba komai tunkafin tafitarda wannan figure din dake dauke mai hankali yanzu, Yasan cewa soyayyar da yake mata a jini take yana sonta badon tsarin jikinta ba soyayyar da yakewa SAfNAH badon sha'awa bane pure love yake mata mai girman da bazai iya misaltawa ba, But zuwan da sukayi na karshe kafin su kammala karatun su hankalin shi yayi mugun tashi ganin yanda makerin budurci ya kerata komai nata yafito, hankalin shi bai tashiba saida ya same ta a kitchen din momy daga ita sai shigar tata ta tree quarter da T-shirt yaga yanda figure 8 dinta ya bayyana ga komai nata ya fito, Ranar baiyi bacci ba yakwana yanajin tsoro kar yatafi wani yayi mai kafa, da safe yana fitowa yagansu sun shirya zasuje school suna sanye da uniform ga sket din guntu sai farar socks doguwa da kuma Sanders dinsu mai kyau na fata kansu da school beret kana hango sumar kanta data dunkule ta daure da band, Tayi yi kyau sosai tsawa ya daka musu tareda matsowa ya basu wani irin mugun kallo, gaba daya daga ita har Amrah sun tsorata da ganin yanayin shi, " don iskanci haka kuke fita? Ina hijabin ku? Zaro idanun su sukayi waje domin shima ai school din yayi yasan mata haka suke zuwa, Amrah tace " yaya ba asa hijab.. " keep quite daga yau idan zakuje kusaka hijabi inkunje school ku cire, kunjini? Don haka kuwuce ku dakko hijabin ku, bayan sun tafi ya samu momy tareda rokonta ta sa surika fita da hijabi domin suma sunyi sunsan me school ya kunsa, hardai wanda yake mix maza da mata, Dariya tayi tace " kareem inban da Abinka Suda driver zai kaisu kuma ai ko sun saka idan sunshiga dole su cire, ganin baida bakin magana yasa kawai yaja bakinshi yayi Shiru don momy bata bashi goyon baya ba, Amma yabar nija da mugun fargaba , one thing da ya faranta mai rai kafin zuwan bakin cikin dake cikin zuciyar shi shine ganin yanda take mu amala da hijabi akoda yaushe yasa yaji mugun sanyi da salama, Babban tashin hankalin shi shine mugun labarin Auren ta ya zaiyi rayuwa babu farin cikin zuciyar shi " he loves SAfNAH beyond imagination so mai mugun zafi Yakamata ta fahimci zuciyar shi at least zai samu wani saukin tuna cewar tanada Auren wani akanta is killing him slowly ga wani salon sha'awarta dake mugun dibar shi da baisan lokacinda yafara ba, Yasan cewa soyayyar da yake mata ce sanadi meyasa baya jin sha'awar wasu matan duk rayuwar da yayi a turai baitaba jin feelings akan wata ba, koda kuwa zasu rungume su, Jinsu yake kamar ya rungume triple brothers dinshi, Yarasa inda zai saka zuciyar shi yaji salama seeing her around him make him feel relief, She have no idear how happy he is datazo dakanta wurin shi hakan ya nunamai she Also care for him, koba komai yaji sanyi kadan knowing that ta damu dashi, Yarinyar da yake magana kuwa a companin su, tunfara aikin su take bibiyar shi nufe ce yarinyar sunan ta Fatima ta mugun takurawa rayuwar shi, ya mata wulakanci har ya gaji yanzu ma tausayi take bashi because yasan how it feels kaso mutum da kasan bazaka taba samun shi ba Da ace SAfNAH batayi Aure ba ko bata son shi he can fight for his love amma yanzu meye Amfanin soyayyar da yake mata tana mallakin wani, Da gangan yayi maganar Fatima domin yasan baza a taba yarda ya Auri nufe ba domin yasan momy ma bataso, shiyasa kawai ya fadi hakan kuma yaganta lokacin da ya furta zancen domin yagano gaskiyar zuciyar ta, ya kuma hango kishi mai mugun zafi a idanun ta, Itama taji ko kadan ne zafin da yakeji a zuciyar shi,, ************************ Tayi matukar damuwa da jin zancen Auren da yayi har zazzabi tayi a ranar shikuwa yana can ya wuni cikin tunanin moment din su tare , da Annuri ya wuni a ranar har fita yayi ya siyo mata waya sabuwa mai tsada tareda wasu kaysn harda hijabai wannan shine karon farko a rayuwar shi da yakewa wani shopping He is enjoying the moment saidai koda yadawo bai nemeta ba sam a ranar impact yanason ya nuna mata da gaske auren zaiyi, Wasa wasa yaki yarda ya ganta kullum sai ya kalli shopping din da yayo mata yaji kamar yakai mata sai ya fasa, Ita kuwa mugun fushi take dashi don jin zaiyi Aure, Yau ya kama jumu'a gaba daya gidan kowa yadawo gida da wuri har su Dady na gari ga shi Al adar su indai Dady Babba na nan to haduwa sukeyi a katon falon shi, Ranar kamar salla sunyi girke girke Kala Kala gasu snacks da namomi Kala Kala a baje su momy sunci Adon su suma suna gefe suna magana akan aikin su da business dinsu kowa sabgar gabanshi yakeyi su Khadija da Amrah suna kitchen gimbiya SAfNAH ce kawai a daki a gado domin batason girki a rayuwar ta, Momy tayi fama harta gaji Amma taki momy Raliya tace ta barta idan taje gidan mijin zata gane ai, Saida ta dai daici sungama komai ta tashi ta caba wanka da Ado cikin shiga mai matukar burgewa Atamface da aka yimata dinkin yayi tayi matukar yin kyau a ciki make-up tayi tareda shafa wani purple janbaki da ya masifar tafiya da ita, So take ta burge shi Amma bazata kulashiba fushi take dashi tunda ko neman ta ba yayi , wani cool perfume ta fesa mai taushin kamshi da kuma dadi ta fesa cikin kayan da Abdulmaleek yabasu tsaraba tana son kamshin shi, Wani bakhour culaccca ta kara murzawa da ya sa kamshin ya bada wani irin salo, Simple silifas ta saka ta fito zuwa falon Dady Babba, tundaga kofar shiga take jiyo kamshin shi mai tsaya mata a zuciya, Sai dai ta daure fuska tareda kallon kanta ta glass din kofar ta ga tayi masifasr fitowa ko gyale bata yafaba yau so take yaganta da kyau, Shiga tayi da sallama cukin muryar ta mai dad'in saurare, dago kansu sukayi kowa ya kalleta, harda su dady, momy Raliya tace " Hamshakiya kinfito? Hajiya Zainab bana fada miki ba sai angama komai zata fito ayi mace a rayuwa batason girki,? " zatayi dole ai inta je gidan mijin ko inji momy Zainab, turo baki tayi tareda matsawa tana gaida su Dady cikeda ladabi, Dady Babba yace " Allah ya muku Albarka baki daya Zainab kiyi hakuri mijin ki ya kusa dawowa ko, Wani irin mashi yaji ya cakeshi a kirji takaici biyu ya hade mai na farko ta shigo bata san ma yana rayuwa a falon ba na biyu maganar zuwan shegen mijin nata, Uwar me ma zaizo yayi inya dawo? Saida ta gama dasu dady ta nufi gefen da su Amrah suke itada Abdulmaleek suna magana kamar munafukai, Ta rage murya tace " love birds kullum kunada damun mutane da soyayya a gida su kuma wa incan soyayyar su takare a lecture kullum yana koya mata karatu, Abdulmaleek ne yace "matso kiji wani Abu All this while sai dai yace ma ta you look beautiful or cool girl shikenan soyayyar ba ya iya bude baki yace I love you, "I hear that ' Abdulraheem yafada musu tareda matsowa shima don falon nada fadi kusan set uku ne a cikin shi su kowa na gefen shi bamai jin wani, Cikin natsuwa yafara magana yana kallon idanun Khadija yace _love is not About saying how much I love you, but how much you prove that it's true_ Kungane? Yafada yana musu murmushi, Tabe baki Abdulmaleek yayi yace " banyarda ba inada ja that's is your opinion not mine in my opinion telling the person you love how truly you loves him make him love you more and more, "Idan har kana son mutum shima yana sonka a idanun shi zaka gane no need to express your feeling zuciyoyin ku zasu isar da sakon, Saurin kallon shi sukayi gaba daya domin jin bakinshi a cikin hirar su for the first time, baki suka saki gaba daya ita kanta tasan akwai babban dalilin da yasa yayi maganar he is trying to send msg to her, Kallon shi tayi a karon farko tun shigowar ta saidai idanun shi sam basa gefen ta impact a kishingide yake idanun shi na rufe, yayi matukar haduwa a cikin ya din da sukayi anko kusan komai nasu iri daya suke siya, Shikanshi bai san zancen zai fitoba saida Abdulmaleek ya dafashi yace " brother are you in love? Ya tanbaye shi cikeda so much excitement, Saurin bude idanun shi yayi ya kallesu kafin ya mike yabar falon Abdulraheem ne yayi wani tunani " for sure Abdulkareem na son wata a zuciyar shi tunda har ya iya bude baki yayi magana a yau, Wani iri SAfNAH tayi domin tasan kila maganar yayi tane saboda yarinyar da yakeso ya Aura, wani irin ma shine ya caki zuciyar ta , ta mike tareda ficewa ta nufi hanyar part dinsu, Dakinshi ya shige tareda cire rigar jikin shi ya wurgar ya kuma cire singlet din domin baya iya zama da kaya idan yana daki, jin wani irin zafi yakeyi tundaga kanshi har yatsar kafar shi ya shige bathroom domin sakarwa kanshi ruwa, Tunda tashigo falon taga wayar shi a yashe tareda agogon hannun shi akan kujerar tasan yana ciki, Dakin ta wuce tana tuna last zuwan ta dakin yanda suka kwashe ta, Amma ita kawai ba shine agaban taba zancen Auren shi ne damuwar ta, Ta tura kofar baya ciki sai kayan shi dake watse akasan dakin ta kalla tareda matsawa ta kwashe tafara linkemai tana dariyar kanta itama haka takeyi sai kareema ta kwashe, Turo kofar yayi ya fito daure da farin towel karami yana kamshin bath soap din shi mai kamshin fruit ya zuba mata ido ganin ta na bude mai waldrp Tsayawa kawai yayi tareda sanda rewa domin baisan uwar da zatayi ba Yaga ta zubawa kayanshi dake jere ido kafin ta rufe ta juyo, Saida ta tsorata da ganin shi ya Dan matse fuska " what are you doing? Kayafa zanciro maka yaya, " I send you or are you my wife? Yafada yana matsawa gaban mirror tabi kirar jikin shi da kallo he is handsome very handsome wow tafada bayan kallon faffadan kirjinshi da kuma lion structure dinshi irin na maza je, Mai ya bude yafara matsawa zai shafa yana observing dinta ta mirror the way she look at him he loves it wani miskilin murmushi yayi ya juyo tareda kallon ta kadan, " don't just stand there come and help me Da sauri ta matsa kusa dashi domin zuciyar ta mugun hankadata takeyi zuwa ga kyakkyawan jikin shi, So take yabata dama ta taba wannan jikin kawai she loves everything about him she means everything, His life style his voice his structure more especially his coolness, Ta shayar dashi ruwan mamaki domin sam bai zaci zata yarda ta matso ba Kodai batasan me yake nufi bane? Bari yagani, mika mata cream din yayi ta karba tareda matsawa ta murza yana kallon ikon Allah, Jin soft hands dinta a bayanshi yasa yaji yana shirin faduwa saurin zama yayi a stool din yace " are you mad? Cikin karaji " waike Kinsan kunya kuwa? Mata da yawa na tsoron maza ko sugan su ba kaya but you ko a jikin ki ? . " to kai ba yayana bane? Tafada cikeda shagwabarda ta mugun burgeshi, " can you do the same with my brothers? Girgiza mai kai tayi tace " no yaya Abdulkareem kaine kawai zan iya yiwa hakan, Juyowa yayi tareda zuba mata ido " why me? Kwal kwal tayi da idanun ta zatamai kuka tace " nima bansani ba, Hannu yasa ya goge mata idanun nata da tattausan hannun shi yace " you no but you don't want to admit it, " what? " nima bansani ba yafada tareda cewa " ki hadiye kukan nan karki yimin shi a nan ok, " yaya kafasa ne? Kuma juyowa yayi " me nafasa? " Auren ka, " why zanfasa? She loves me kuma she told me every day and night, " yaya banaso, " Mene? Karkayi auren, " why? I don't like her, tafada kai tsaye, kallon ta yayi shima " and I don't like your husband either, Yaya nima banason shi kaifa kana sonta tunda katura a nemoma Aurenta, " "because I don't have a choice I need to marry, " why? Saboda Ina son Auren, yaya ni banaso, Bakyason Auren ki ko nawa? Naka, Kinyiwa kanki adalci kenan? Kinada Aure ni kuma kar inyi? " to yaya inkayi Auren me zata yimaka da bazan iya yimaka ba? Zuba mata ido yayi kawai don ta kaishi karshe this girl is something else yazai yi da ita.......... 🖊 "Nidai nace ya saita bakin tsiwa kufa my fans a kafta yanzu muke shiga ciki kuci gaba da biyoni I promise you gonna love this book heart you All true FENERH fans Ga masu bukatar wtsp number na 09079755120 domin number da nasa ta farko bana wtsp da ita don haka masoyan kwarai Ina godiya sosai Allah yabar kauna sannan masu shearing godiya nake da bazarku nake samun sabbabin fans saikun yada wasu zasu gani har su yi ra ayin siya nagode, *Matar Soja* 🌻🌻 *WA NAKE AURE?* 🌻🌻 By FENERH Last free page *Ga masu bukatar cigaba contacts my number Ina sauraran ku and please if you are not ready to buy don't contact me please and please I don't want to hurt any one don haka Ina sauraran ku masoya kuma don Allah wa inda suka turomin kudi ta bank ko waya kuma ban sakasuba kuyi hakuri ku yimin magana ta watsp number na 09079755120, nagode sai najiku* *ga masu bukatar karanta wannan labarin ku turo katin waya ta wannan numbar 09011251444 na 200 Airtel ko kota A susun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb sai najiku masoya* 1⃣5⃣&1⃣6⃣ Riko hannun ta yayi tareda murza yatsunta a cikin nashi wani irin kallon bakida wayau yake mata yanzu ya fahimci mugun kuruciya kedamun ta, miskilin murmushin shi yayi mata tareda cewa " bazaki iya yimin Abinda matata zata yimin ba, hawaye tafara fitar wa, " yaya Abdulkareem Allah zan iya yimaka kawo ma inshafa maka mai din ta karba tareda murzawa yana binta da kallon unbelievable, wato SAfNAH mai Abin mamaki, Bai gama tunani ba yaji soft hands dinta a chest dinshi da ya mugun tsole mata ido, wani irin zabura yayi zai fadi domin yaji touch din har tsakar kanshi, " waike kashe ni kikeson yi ko Mene? Yafada yana mata wani irin kallo, " yaya man zan shafa maka kuma Allah zan koyi girki saboda kai daga yau zanfara shiga kitchen ma don Allah karkayi auren yaya, hannun shi ya dora a goshin shi domin ya lura sam batada hankali, " look idan kika saba min da hakan kika tafi gidan mijin Kifa? Yafada yana kallon kwayar idonta yaji Amsar ta, " yaya will you Allow that? Zaka iya barin in tare a gidan shi yaya I hate him d'an iska ne, "SAff NAH ya kira sunan for the first time tsawon rayuwar su yau ne karon farkon da taji sunan a bakin shi and yafi kowa iya kiran sunan, Kallon shi takeyi tanajin wani irin shauki a cikin zuciyar ta ko wace da k'ika karajin shi take a cikin zuciyar ta, jitake kamar ta tsaga zuciyar ta ta boyeshi a ciki, "Listing to me, ba girki da shafa mai kawai shine Aure ba what about the main course? Idan kika hanani Aure ke kikaje kika tare gidan mijin ki ni kuma fa? Who is going to take care of me? Wazai kula dani wazai bani kulawa irin ta mata, "SAff NAH I need a wife Ina wahala do you understand me know go and enjoy your married life and leave me with my wif...... Saurin fadawa tayi a jikin shi tasa mai kuka yaya " don Allah karkayi aure nidai wallahi bazan zauna dashi ba ni zanzauna dakaine kawai ni kai nake son in Aura yaya baka ganin su Aunty Khadija they are happy what About me? Yaya you are my happy ness please don't marry her, I don't even no him or his name waye shi bansani ba yaya nidai wallahi bana son Auren kace ya sakeni nidai kace ya sakeni kawai, Gaba daya ruwan jikin shi ya kare tafara zuko na kwakwal war shi SAfNAH zata kashe shi idan baiyi wasa ba, saurin dafe towel dinshi yayi tareda kokarin dagata idanun shi sunyi mugun yin ja ga wani farin cikin magan ganun ta da yakeji, Kuka takeyi sosai a kirjin shi shi kuma yana kokarin saita kanshi da lafiyar jikin shi, " Stop SAff NAH please kina wahalar dani idan kina shiga jikina you are increasing my problem by doing this, yafada yana janyo maganar cikin dauriya da matukar jarumta, Ganin batada niyyar barin shi yayi saurin sanya hannun shi ya dagata yana kokarin hade kafar shi gudun kar girma yafadi, Saida ya dora kanshi a mirror din yana maida numfashi, "Dole inyi Aure dole inyi Aure am sorry yake fada cikin azabar da yakejin marar shi nayi mai, Dawowa tayi ta gabanshi ta dago kanshi tareda zuba mai ido shima ita yake kallo da idanun shi da suka kada, " noo zan mutu inka Aureta banason ta, " but she loves me so much, " I love you more nafita sonka wallahi ni ai kai yayana ne you are my blood dole in soka, " Kinsan Mene ne so? SAfNAH bakisan meye so ba please go and leave me a lone, " yaya tafini kyau ne? Tafada tana kallon shi, yama dai na mamakin ta yanzu tafara bashi dariya, " um um but ta girme ki you are just nineteen fa up to now ita kuma zamuyi mate she is matured, " ta tsufa ai tafada tana turo mai baki "who told you she is old bazakice ma tayi mate dina ba she is still looking beautiful and young yafada cike da jin dad'in yanda take fito da kishin ta karara, Cikin wani irin fushi tasa hannun ta ta zuge zip din rigarta saida ta cire ta fara sauke rigar, daskarewa yayi a tsaye ganin Abinda takeyi yace " what are you doing? muryar shi na rawa, "Yaya kagani nima inada Abinda zan burgeka dashi ai momy Always told me I have a fine structure da zan burge mijina da shi, yaya kai nakeson in burge ni kai nakeson inga kana yaba kyautar da Allah yabaka yaya am yours only, but baka taba nuna kai kana farin ciki da hakan ba All my friends told me I have the best body but you, you are just interested on that old lady of yours Ragewa tayi daga ita sai wata farar bra da take nuna fine and full boobs dinta da suka kunbura gwanin ban sha awa, a hankali ya zame a kasan tiles din dakin yana tattaro d'an sauran numfashin shi da yai Saura, kafin ya fisgota zuwa jikin shi cikin sauri domin nemawa kanshi lafiya *********************** Gaba daya Amir ya hauka cewa uban ya naso ya zo nija ya nemi SAfNAH domin Tsabar soyayyar da yake mata ya janyo sam baya kula matan banza ya mugun kwallafa ranshi da samun Auren ta itace mafarkin shi ita yake bukatar aure ba wannan kucakar ba wallahi shi kam hakurin shi ya Gaza, Har kwanaki yayi yana jinya agadon Asibiti Tsabar kwallafa wa rai, yau yana tashi ya nemi tickets dole yaje nija ya nemo ta koda Dady bazai tsaya mai ba he must find that girl yanada kudin da dadyn shi yatara mai, Karfe shida yamma tayi mai a nija, sharaton hotel yakama kai tsaye ko gidan su bai nemi zuwa ba , wanka kawai yayi ya nemi number Abokin shi da suka hadu a wurin Auren shi, Ya hada shi da matar shi domin ta fada mai address din su couse he is going to meet her today no matter what, sai yaga farin cikin zuciyar shi daga gani daya yarinyar ta tafi da tuna nin shi and the worst part baisan ya Akayi ta gudu a ranar ba, Ganin kiran dadyn shi kuma da number waje yasan kila dady yaje wurin shi shi kuma gashi a nija, yana picking yaji dady yafara yimai fadan da bai taba jin yayi ba, "Amir gata nake shirin yi maka Amma kana kokarin watsa min kasa a ido ko shikenan bazan kuma yi maka magana ba da lallashin ka nakeyi Amma yanzu kaje kayi duk Abinda kaga shine dai dai rayuwar ka ce ni nafita hakkin ka kuma karkayi kuka dani, Nazo inyi maka maganar matar ka Amma kai katafi neman wani Auren ko to kaje bazan kuma yima magana ba Amma zakayi daka sani idan karasa Zainab a rayuwar ka, ya katse kiran kit, Wani irin mugun tsanar Zainab din nan yaji yakarayi because of her yau Dady na fushi dashi because of her yau ake kokarin hanashi neman his dream girl akanta everything mess up sai ya wulakanta yarinyar nan a rayuwar shi yanda bazata taba amfanar wani ba, Layin momy yayi searching yafara neman ta domin yasan tasa numbers shi ta waje a blacklist but Wnn zataje, *************** Damuwar zuciyar shi yafara feso mata bayan ya matse ta gam a kirjin shi, " I love you that's why am running away from you I don't want to hurt my self and you Zainab Ina miki mugun so mugu mugun son da bana yiwa kaina I love you beyond words I can express All my love to you, Saidai in kwatan ta, Kasan cewa a tareda ke bayan nasan bazan sameki ba is going kill me tinking of you are married is killing me also Ina son ki SAfNAH so mai mugun wahala I love you so so so so much! Yafada cikin makoshin shi tareda dago fuskar ta daga jikin shi kadan ya zuba mata ido " do you no inada matukar kishi akan ki? Ina kishin ki heart desire am very jealous very very jealous about you, When I came back danaga kirjinki ya ciko da yawa bayan naji labarin kinyi Auren nayi kusan mutuwa I thought ya tabaki ne shiyasa har yanzu nakejin haushi ba na son yanda suke daukar hankalin nan idan yagan ki dole zai soki you have everything da namiji keso a jikin matar shi heart desire, I don't want any one else to have your heart kiss your lips or be in your Arms,because that's only mine you are only mine heart desire you are mine komai naki nawa ne, For get about your structure only your west is driving me crazy baby tackles of your parky boobs, yafada yana daga mata gira wani irin kunya da dadi taji tana ji a kasan zuciyar ta a yau ta yi saurin maida fuskar ta a kirjinshi tana shafa kirjin cikin wani salo, " rike hannun ta yayi kidaina shafani nifa ba karfe bane Ina daurewa ne kawai course banason in kauce hanya, Amma naga kinason kure min hakuri ko ya dagota tareda zubawa fuskar ta ido, yasa hannun shi biyu ya rike west dinta yana fitar da numfashi, " ware is my beads yafada yana bata fuska, domin ta cire su tun ranar da yajimata ciwo, " yaya jimin sukeyi " ki mayar da ita inaso impact zan siyo miki da yawa kisa inrika gani inason su a west dinki, Wani irin kallon bakin shi takeyi tana mamakin yanda yake magana its really him that guy da baya magana baya son hayaniya shine yau ya bata lokaci yana fada mata magan ganu masu dadi haka, , Wani irin matsawa tayi tareda cafke lips dinshi tana cewa " I love you too yayana I love you, cafkewa yayi suka zube a kasan dakin suna kissing juna passionately ta manta da zancen Auren dake kanta kwata kwata, Yayi mugun shiga duniyar jin dadi fagen tsotsar bakinta kawai batareda yaje wata jahar ba, saidai jin tafin hannun ta akan kirjin shi yasa yaja wani mugun numfashi ya dora hannun shi akan hook din bra dinta, Nocking din kofar tashi yasa yayi saurin tsayawa tareda zare bakin shi ya zube a baya a kasan dakin, Muryar momy da yaji tana magana yasa ya ware idon shi dasuka canja ya kalli SAfNAH data baje batada niyyar tashi ya duka kadan yace " get up your momy is here, Girgiza mai kai tayi domin jikinta ya mugun mutuwa batajin zata iya motsawa, tashi yayi yana hada hanya tareda nufar walldrp din shi yace" momy am coming Ina shiryawa ne, Shine ka rufe kofa? Ina SAfNAH? Tashi tayi da sauri zatayi magana ya nuna mata Alamar tayi Shiru ya ce MOMY ban sani ba' " to Ina taje ga mijin ta na neman ta I thought ko ka kirata ta yima aiki ne na duba bata. Gidan Raliya, Jin maganar momy yasa bai kuma cewa komai ba saida ya zura jallabiyar shi kafin ya juyo fuskar shi a hade yace " get up and leave right now, Tsorone ya rufe ta ganin yanda yayi kicin kicin da fuska rigarta ta mayar tareda hada sumar ta data watse ta janyo dankwalinta ta mayar kafin ta nufi hanyar fita tana wai wayen shi ko zaice ta dawo amma Ina sai ma juya mata bayan da yayi, Ganin ba momy a falon ta fice tareda nufar gidan nata Tasameta a falon ta, Ke Ina kika shiga kowa na falon ke da Abdulkareem kunzama mujiya kuna gudun mutane, " Ina lambu momy ta baya, " ok karbi waya mijin ki nata kira kije ki Amsa shi, Ya kira yakai sau goma, Dakin ta ta nufa tana picking yafara halin, " ke harkin isa Ina kiranki sai kinga damar oh sorry like you always do naje wurin the love of my life ne domin infaran tamai zuciya , " keep Quite you bastard ke kina ma da ajin da wani zai ganki ya yaba daga gani neman kai akeyi dake shiyasa aka likamin ke kuma mayyar maza kika Amince tunda daga gani ma kinsaba bin mazan shiyasa kike son Auren but listing dick dina yafi karfin pussy dinki wallahi idan na ratsa ki mutuwa zakiyi kiyi kokarin rabani da shegen Auren nan naki a wuyana ya mugun shakeni ya hanani numfashi Bana sonki bana kaunar ganin mummunar fuskar ki a rayuwa ta but ki shirya Ina zuwa I must clear your dought in the next few hours get ready for your dead lady,........... 🖊 *anfazo wurin muje zuwa shin yazata kasan ce ne gafa Amir zuwa sannan ga Abdulkareem yaudai yayi breaking silence yafadi zuciyar shi wai ya kuke ganin wasan zai kaya ne SAfNAH ta zame dayawa Anya Amir bazaiyi KUSKURE mai girma ba me Abdulkareem yake aikatawa da matar Aure haka shin yanada laifi ko laifin SAfNAH ne masoya yanzu wasan yafara kubiyoni domin jin wannan kayataccen romantic and touching love story* 09079755120 *Matar Soja* 🌻🌻 *WA NAKE AURE?* 🌻🌻 By FENERH *ga masu bukatar karanta wannan labarin ku turo katin waya ta wannan numbar 09011251444 na 200 itel ko kuma A susun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb sai najiku masoya* 1⃣7⃣&1⃣8⃣ Wani irin tuk'uk'in bakin ciki ne ya rufe SAfNAH taji wasu irin hawaye masu zafi, ta bude bakinta da kyar ta fara mayar mai da Amsa cikeda zafin zuciya, " you are calling me a basterd saboda iyayen mu sunyi ma gata sun hada mu Auren dole da juna, Allahamduillahi ni na nuna y'ar halak ce ni tunda ban nuna bijerawa iyayena ba bastard shine wanda ke bujirewa maganar iyayen shi mara tarbiya mazinaci mashayi, " Allah na rokeka ko a mafarki karka hadani da fuskar ka domin bana kaunar ka bare rayuwar ka in banda kaddara me zanyi da mazinaci mashayi inada wanda nakeso farin ciki na wanda ke kaunata da zuciya daya ba d'an iska irinka ba, Da izinin ubangiji saikayi kuka da idanun ka akaina saikayi daka sanin cimin fuskar dakakeyi wallahi da in zauna dakai gwara inzauna da kumurcin maciji ko zaki ya cinye nama na in huta wallahi saika gani,ta datse wayar kit, tareda sanya kuka mai ciwo, Wazata fada mawa taji sanyi Abin nacin zuciyar ta, Abdulkareem ta tuna sai dai kash fushi yakeyi da ita saboda wannan mijin nata ya kirata, Amir kuwa jikin shi yayi mugun sanyi da magan ganun ta ga fushin dadyn shi kuma sai yaji sam ya kasa fita yatsani. A zage shi, Shi wannan kucakar zata zaga? Lalla sai tayi dana sani kasa fita yayi ya koma ya kwanta yana tunanin SAfNAH murmushin ta yake tunawa, ji yake kamar yayi kuka ko zai ganta, Da ace kudi nabaka farin ciki da ya siyo SAfNAH saidai kash saidai Ina ma zai ganta? Tashi yayi ya shirya cikin wasu tsadadden suit baki ya yi kyau ba laifi ya feshe jikinshi da turarukan shi masu tsada ya daga waya kira yayi aka wo mai mota dole ne yaje ya nunawa wannan yarinyar shiba Ajinta bane yafi karfin ta, Gefen SAfNAH kuwa momy ce ta shigo dakin nata Tasameta a kwance cikin damuwa, zama tayi a gefen gadon tadafa ta " baby, ba mijinki yace zaizo ba shine kika kwanta? Maza tashi ki shirya nasan kina tunanin waye shi ki shirya kitarbe shi bazaki kishiba kinji tashi ki caba ado babyn momy, Kasa magana tayi ta mike kawai domin bazata iya jayayya da momy ba uwa ce a wurin ta guda harda rabi ma, don haka ta fada wanka ta fito ta samu ta fito mata da wani material lace pink doguwar riga play bata taba sanya kayan ba momy ta dinka musu ta Ajiye ne tana jiran special occasion yau momy tafito dashi saboda yiwa wannan d'an iskan kwalliya, Batareda musuba ta shirya ta fito rigar tayi mugun yi mata kyau, Amrah ce tashigo cikin dakin ta ce " gani momy, " ki taya y'ar uwar ki ado megidan ta na hanya bari inkira Khadija ta shiga kitchen tunda ita matar zero ce a wannan fagen, Momy na fita Amrah ta matsa jikin ta tasa mata y'ar kara da ihu a kunne " oh m g sis finally today you are going to be a full woman don nasan bazai iya dora idanun shi a kan wannan surar ba ya kyaleki, " please SAfNAH idan kindawo don't hide anything for me Ina son sani ya Abin yake wow nasan zaikasan ce Abu mafi dadi, sis Kinsan me" kiss kawai is sweet bare ace the main course Hmmmmm,, Jan numfashi tayi tareda dan runtse ido tana imagining Abun yanda zai kasance, Marin ta SAfNAH tayi da d'an karfi a fuska tace " you are insane, idan kina tunanin wani kato zai samu wannan jikin cikin sauki you are dreaming wallahi yatsana ma kwalelen shi bare jikina, " oh to ma gani muje nidai ki zauna inyi miki make up kafin momy ta dawo, ba musu ta zauna domin tasan shirinta, bude wata y'ar kit dinta tayi datake ajiye jewelry dinta ta ciro wata fancy jigida ta daga rigarta ta fara nada ta guda daya ce doguwa Amma tayi nadi shida a west dinta, Amrah sakin baki tayi tana kallon ta wadda tace miji bazai taba ko yatsar taba itace ke shirya jigida a kugunta. " da yake shi mijin naki dutse ne shiyasa zai ga irin wannan Adon ya kyale ki ko magani kuwa, make up kit da dakko tareda janta gefen gadon ta zaunar, Make up tayi mata simple tareda shafa mata pink janbaki da ya kara fitoda tsarin fuskar ta, kyan datayi ba a magana, ta yi mata gelling sumar goshinta da wani irin style ta daure mata sumar ta gefe tareda kitse bakin ta jera mai wasu irin butterfly clips a jere pink color, Gyale d'an karami ta ciro mata ta nade matashi in stylish way, "oh yau sai ya zubarda yawu wurin kallon ki wallahi baki taba yin kyau irin na yauba kayan sun karbeki sosai, Hararar ta tayi tace " kin gama? " yeah, I can go? " yes you can but you have to wait har yazo oh sis zumudi koda yake I don't blame you at all ai da nice aka daurawa aure da ya maleek ai binshi zanyi mutare don wallahi na matsu inyi Aure inji me matan Auren keji suke daga mana kai kuma suke hura hanci, Shegen bakin nata take kallo cikeda mamakin ta don ta lura duk rashin kunyar ta Amrah ta fita,," idan kin gama zuba sai ki fito ni zanfita waje, wayar momy ta dauka ta nufi gefen ta tabar Amrah da sambatun ta. " Masha Allah babyn momy irin haduwa lallai in low na yau bazai iya tafiya ba idan yaganki, murmushi tayi tareda kallon momy tace " nayi kyau momy? " sai anfada ai dama my baby is beautiful but today you look more beautiful, "Thank you momy na, ok nasa angyara falon babanku can zaku zauna ko? " to momy bari inje ingani, tafada tana fita bayan ta Ajiye mata , Fitowa tayi tana jin wani iri damuwar ganin fushin Abdulkareem dazu she can't take his anger at all, hangoshi tayi sanye cikin shigar kananan kaya yayi matukar yin kyau jeans ne baki da wata riga long sleep ya nade hannun ta da wani irin style kadan hannun shi rikeda key da wata shopping bag mai kyau, Ganin zai shiga motar shi yasa ta kara da gudu ta nufeshi, shan gaban shi tayi tana murmushi, kamar daga sama yaganta, ido ya zuba mata domin tayi matukar yin kyau fiyeda tunani shagala yayi yana kallon ta, Dadi taji har cikin bargon ta ganin yana mata kallon Yabawa don haka ta gyara tsayuwa tace " yaya nayi kyau!? " kinyi sosai sosai yafada batareda ya san zancen ya fitoba kafin ya daure fuska, " Ina zakije kika zuba wannan Adon and kin gama waya da mijin naki shine zaki dawomin ki kuma dagamin hankali ko, ? "Sorry yaya wallahi momy ce tasani yin kwalliyar wai zaizo yanzu shiyasa ya kirani, Hannu yasa ya janyeta a gaban shi cikin wani irin fushi yace " out of my way, fadawa yayi tareda jefa ledar baya ya saka key cikeda sauri ta zagaya ta shiga gefen motar tace "yaya ni dai ka sassauta min kafmdaina min irin wannan fushin wallahi zakasa ciwon zuciya ya kamani banason kana fushi dani please, " get out zanje zance ne kifita inje nima innemi Aure kije ki kula da namijin da kika yiwa irin wannan kwalliyar " SAff NAH bazaki kasheni ba kije ki raya wani ba don haka out, yafada cikin karaji, Daga jiya zuwa yau magana take sashi da bai shirya yiba, wani irin kuka tasa mai tareda fara magana, "Wallahi bazakaje ko inaba Allah kuma ni ai kainayi ma wa kwalliyar bashiba ta janyo hannun shi ta dora akan west dinta kaji na mayar da beads din saboda kai yaya please don't go muje can baya muyi hirar mu, Hannun shi dake kan west dinta yakalla kafin ya zame hannun shi ya bude motar ya bude kofar bayan ya shiga ya zauna tareda rufewa, " if you are done with your talk you can get out, Ya kishin gida tareda rufe idanun shi domin bai shirya komawa cikin gidan ba he just want to go out and leave this house for some hours tana fita zaibar gidan, Jin karar tashin motar yasa ya bude idanun shi ya zuba mata ido ganin tana kokarin nufar get ya zabura ya zauna, " are you crazy? Ware are you taking me? Murmushi tayi tareda cewa " am going to kidnap you today, wait and see yaya, Wata irin dariya yayi da bai taba yin irintaba " you are mad SAff NAH , " yeah madly in love with you and am crazy about you, Kallon fuskar shi takeyi ta mirror din motar wani irin dadi takeji first day dataga dariyar shi har kyawawan hakoran shi suka fito, Fita estate din tayi ta kama hanyar bosso , wani wurin shakatawa ta nufa saida ta nemi parking space tayi parking, sannan ta bude ta fito, bayan ta bude tareda shiga ta zauna, wani irin kallo yake binta dashi mai cikeda ma anoni da dama, itama kallon shi takeyi cikeda so gayen karshe ne so take mai ma haukacin so da ta gane yanzu, Hannun ta ta daga tareda shafo sajen fuskar shi dake karawa fuskar kyau da kwarjini, wani irin tashi tsigar jikinshi keyi yanda take shafa mai fuskar, hannun shi ya dora kan nata tareda bude shsnyayyun idanun shi yace " stop plsssss yafada da kyar, Girgiza mai kai tayi " I can't please don't ask me to, " Ina son shi sosai yaya Ina sonka Ina sonka Ina sonka sosai please stop running away from my life I can't take it you are my life you are my whole world, Wani irin Abu yakejin yana tsirgawa har cikin bargon shi kalamanta sunfi zuma da madi baki daya, juyowa yayi tareda dora hannun shi duka a kan fuskar ta yana shafo ta wuyanta tareda kallon Adon da ke kara tafiya dashi, cikin whispering yace mata " you look beautiful kinyi kyau sosai don't let him saw you zan iya mutuwa idan naganku tare, " inada kishin ki Babba yafada yana hade goshin su wuri daya, " ni nafi kishinka yaya banason inji kayi zancen wata a kusa dani bazan iya jure ganin ka kalli wata mace da idanun nan da nakeso ba banason ka taba kowacce mace da wa innan hannayen naka I don't want to see any girl in your Arms zsn iya kashe macen da zata taba min kai am very jealous about you, " idan ya ganki a haka zan samu ciwon zuciya kinyi kyau nikadai nafi can cantar ganin Adon ki ni Kadai nayi deserving ganin surar jikin ki, " yaya ni takace komai nawa na baka bana regrets I love you mothern my on life tafada tana fitar da wasu irin hawaye masu zafin gaske, Saurin tara harshen shi yayi tareda fara lashe hawayen in romantic way yana magana a hankali " this is precious don't west them for me keep them hide them I don't want to see your tea's Gangarowa yayi daidai lips dinta yace " kin iya sa duk Abinda zai daga min hankali ko SAff NAH I love this, yafada yana lasar lips dinta dasukayi wani irin kyau, Saurin tura mai tayi tareda bashi access yafara lashe lips dinta cikeda wani irin shauki jin hannun ta akan ledar da ya jefa ta janye jikinta domin ganin meye a ciki, wanda yasashi bude idanun shi da suka mugun juyewa yana jan numfashi da kyar yace " why? Bata ko jishiba ta bude ledar tareda ciro kwalin waya da kuma wasu kaya masu kyau English wear ta bata fuska " yaya waye zaka kaima wa innan kayan? " my girl friend, yafada yana gyara zama don yaga reaction dinta saidai kullum salonta kara dulmiya shi yake cikin kogin soyayyar ta, Ganin Abinda takeyi yasa yayi saurin gyara zama ya na kallonta domin ciro kayan tayi ta daga wata doguwar riga Amless mai hade da jacket dinta na jeans rigar tayi masifar yin kyau gyarawa tayi tana kokarin cire ta jikinta ta gwada wannan yace " you what are you doing? Cikin shagwaba tace " zangwada ne ai kagani zaiyi min kyau fiyeda ita, " ok stop kayanki na siya tun ranarda na fasa miki waya don haka stop that madness ok crazy girl, Yafada cikin rarrashi don yasan inyabarta tsaba zata tube agaban shi as she said don ya lura sam bata kunyar shi bare tsoron shi, kuma idan ta tube shine zai cutu ita ko a jikinta, Tsayawa tayi tana turo bakinta " nidai saina gwada kagani, " ok kibari muje gida sai ki gwada kinji now koma gaba mu tafi gida, " noo ni banason ganin shi yanzu nasan yazo, tafada tana ciro kyakkyawar wayar da tagani a kwali wayar ta mugun yi mata kyau harta fi tata daya fasa, ta kunna taganta akwai layi a ciki da full charge, Bude wa tayi tareda shiga gallery taga gaba daya pics dinta a ciki tagansu cikeda mamaki ta kalleshi, " yaya Ina ka samu pics dina duka? " a waya na na tura miki ' yafada yana murmushi, " kanadasu duka how when? "A wayarki natura tunranar da nakarba ya d'an daga kadan ya ciro wayar shi ya nuna mata screen sever dinshi hoton tane tana zaune daga ita sai have best, Saurin rungume shi tayi cikeda so much excitement tace " I love you yaya na, " love you more yafada yana kara shigar da ita cikin jikin shi, Sundauki lokaci kafin ya dagata ya bude motar ya fita yana cewa kema kidawo nan, dawo wa tayi ta shiga yajasu yana mai kallon hanya, Juyawa tayi ta zuba mai ido domin komai nashi abin sha awa ne tukin ma nashi Abin burgewa ne agareta, " Karfa ki cinyewa momy yaro da kallo, yafada cikin nishadi, " da zan iya cinyeka in hana kowace mace kallon ka da naji dadi yaya, tafada tana dafa hannun shi dake kan break din motar, Yawon su sukasha sosai agarin na minna sun manta da zancen wani gida ma da Abinda ke faruwa kana ganin su kasan suna matukar kaunar junan su fiyeda kima, Sam SAfNAH mantawa take da komai idan tana ganin su tare, ***************** Tuki yakeyi yana tunanin irin wulakancin da zaiyi wa SAfNAH idan yaje gidan, kamar daga sama ya hangota tsaye a jikin mota a bakin zenith bank dake kan titin tana jiran Abdulkareem da ya shiga Ya cire kudi a ATM machine, yaci uban wani burki tareda tsayar da motar jikin shi na mugun rawa is he really dreaming or it is true she is the one? Fitowa yayi batareda ya rufe motar ba ya karaso cikin sauri yana jin wani irin farin ciki, sallama yayi mata cikeda zumudi yana hamdala, ta dago kyawawan idanun ta ta zuba Mai, Batareda ta Amsa shiba fuskar ta a hade " oh my god baby is it really you? Oh All I can't believe this ya riko hannun ta cikin saurin domin tabbatar wa, Cikin rashin Abinyi yafara sambatu " am so so happy oh ya Allah baby do you no nayi kusan hauka saboda ke baby I leave everything saboda ke na dawo nija baby I love you, Wani irin kallo take yimai his face his voice like kamar tabajin muryar kuma fuskar ma kamar she saw it some ware, " baby kingane ni? Fisge hannun ta tayi tareda zuba mai ido tace " meye haka zakazo ka rikemin hannu ni bansan kaba, " no baby baki gane niba? Nine muka hadu Auren friends dinmu you remember me!? "Oh ta tuna da gayen ta kuma matse fuskar ta tace I don't remember, " why nikuwa tun ranar da naganki kike cikin zuciyata and I can do without you baby please give me a chance to prove my love to you, " You are too late, yaji muryar Abdulkareem da ya hade rai kamar yaki ya matso tareda shiga tsakanin su " how could you, I mean how dare to talk to my wife? Now live before I loose my temper, Wani irin kallon tsana yakewa Abdulkareem tareda girgiza mai kai " no way baby is not my married inaji ajiki na tawace she mine baka isa karabamu ba baby give me a chance please yafada hawaye nabin chicks dinshi, Fisgota Abdulkareem yayi ya jefa mota kirjin shi kamar wuta ganin hanun wani katon a na SAfNAH, bai taba sanin kishinta da yakeji yakai hakaba sai yanzu now what up ya ganta da mijin nata yana kokarin rungumar ta, " am going to die zuciyar shi ta fadamai fisgar motar yayi direct companin su ya nufa da ita yana kaiwa katon building din ya hango motocin brothers dinshi dama shine baije aikin ba yau, Budeta yayi tafito yayi gaba Abinshi ma aikata nata kallon shi matan wurin kuwa sai wani yanga suke saboda ganin shi, Tuni itama nata kishin ya motsa ta hade rai tareda saurin matsawa ta rungume shi ta gefe gam tana kara shigewa jikin shi,, Abdulraheem dake office dinshi yana hango su ta cikin glass din ya zuba musu ido cikeda tuhuma me sukazoyi office kuma tare,? Yana shiga ciki wata yarinya tayi saurin tasowa ta nufeshi batareda ta damu da SAfNAH ba don taga kama atare dasu wanda tana kyautata zaton karwar shi ce, " welcome my love tafada tana wani irin juyi, ya d'an kalli gefen SAfNAH domin yaga reaction dinta yaga ta sakeshi tareda rike kugu tana kallon Fatima daga kasa har sama, Ba laifi she is beautiful but not like her, ta ce " muje yaya, domin ta lura da gan gan ya tsaya a wurin don ranta ya baci, " my love inata jiranka tunjiya nakiraka kuma baka dauka ba, wani irin kallo SAfNAH ke mata kafin tace, " muna gida tare bazaki ganshiba and muga number da kika kirashi da ita? Ko ita ce, tafada tana bata disgusting look, jikinta na rawa ta mika mata wayar tana cewa " love I like your sister she is beu........ Komawa sauran maganar tayi ganin SAfNAH ta buga wayar tata da tiles din office din tayi ratsa ratsa, Ta bude bakinta cikeda mamakin ta, " gobe ki kuma kula yaya na ke zanfasa ba wayar ba and ki hada yanzu ki kirashi zata shiga, tafada tareda fisgo hannun shi suka nufi kofarda taga anrubuta kareem a jiki tasan shine office dinshi, Abdulmaleek dake gefe mamaki ne fal a zuciyar shi what is happening under there nurse basu saniba he sow everything kasa motsawa yayi ya nufi office din Abdulraheem yana tunani, Ko zama baiyiba yace " Brother you saw that? Yeah and I no everything, our brother loves SAfNAH beyond your imagination tun tuni I have try to explain to her I end up introducing my self I try that to make him confess but we are too late naji maganar Auren ta, Maleek our brother is suffering a lot because of her and what I saw now make me shake saboda as you can see SAfNAH love him too yazamuyi mu taimaki dan Uwan mu? I love Safnah amma ganin irin soyayyar da yake mata yasa na janye saboda yafini sonta yana sonta sosai maleek idan yarasa ta zai samu matsala me zamuyi? Jikin Abdulmaleek yayi mugun sanyi.............. 🖊 *Am sorry my fans rashin caji ya hanani yi muku post da wuri afuwan kun san Alkawarin mutanen namu nepa* 09079755120 *Matar Soja* 🌻🌻 *WA NAKE AURE?* 🌻🌻 By FENERH Free page *ga masu bukatar karanta wannan labarin ku turo katin waya ta wannan numbar 09011251444 na 200 Airtel ko kota A susun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb sai najiku masoya* 1⃣9⃣&2⃣0⃣ Suna shiga ta saki hannun shi tareda hade fuska ta matso dab da fuskar shi ta fara magana cike da kishi, " Wallahi bata yiba yaya sam baku dace ba she didn't deserve you, shima hadiye murmushin shi yayi ya fara zuba mata nashi, " ke da kika bawa wani katon banza fuska har yake rike miki hannu nine banida kishi? "Yaya ai nima ba a son raina bane ya rikeni kuma ai shine wanda muka hadu dashi a wurin bikin su Aisha, " I no him very well Adam amir tun yaron wani Abokin Dady ne nasan shi since childhood but we hate each other, " d'an iska sosai please karki kuma bashi chance yakuma yimiki magana, " yaya bazan kula shiba bazai kuma gani naba ma ka manta cewar inada Aure bazai kuma nema naba, Mugun kallo ya watsa mata " nasani and me yasa ni kike bina kina likemin? Bayan Kinsan kinada Aure "oh saboda ki saka min ciwon zuciya yasa kike bina kina fadamin kinada Aure koda yaushe now take this key and leave here right now, Jikin ta yafara rawa ta matsa zata rikeshi ya daka mata tsawa " don't touch me da hannun da wani katon ya rike kuma ki wuce gida ko ranki ya baci, "Am sorry yaya na please don't send me away (karka koreni don Allah) you must leave saikin tafi, tunda Kinsan kinada Aure to kidaina bina ki kyaleni kibarni kawai, " Kinsan bazan sameki ba meyasa kike kara saka min damuwa Kinsan Ina sonki amma kina kokarin cutar da zuciya ta da rayuwa ta baki daya Am trying SAff NAH Ina iyakar bakin kokarina kullum da ciwo nake kwana, Magani baya yimin aiki ko kadan yanzu Amma kullum kokarin karamin wata damuwar kikeyi, matsawa yayi gab da ita gaba daya idanun shi sun kada saboda damuwa da ciwon Abinda ke cikin zuciyar shi da gangar jikin shi baki daya, Cikin rage murya kasa kasa ya ce, "Ina sonki Ina sha'awar ki ciwon ciki zaiyi ajalina soyayyar ki ce zatayi sanadiyar rayuwa ta amma you are not helping matters at all bakyason ki taima kamun sai kokarin karasani kikeyi please do as I want it ki tsaya a inda kike indaina ganin ki ki daina kokarin tabani ki daina kokarin nunamin jikin ki wallahi Ina gudun shedan dake kokarin cin galaba akanmu, Amfada miki bana son komai ne na jikin ki as you said am crazy about you banason infara Abinda bazan samu ba daga baya, kallon kirjinta yayi cikeda wani irin yanayin tausayi, I love them Ina son komai naki komai naki is perfect Nakusa gazawa please help me do as I said please please, yafada yana ja da baya tareda d'an ka mata key din yace go house, Hawayen tausayin kansu ne ya fara wanke mata fuska wani irin tausayi yabata tana hango tsantsar damuwa a idanun shi ita Kadai yake iya fadawa damuwar shi duk fadin duniyar nan tasan gaskiya yake fada tana lura da yanda yake shan wahala duk lokacin da ta shiga jikin shi ko ta tabashi, Yazatayi( she find peace when ever she hugs him) tana matukar jin dadin kasan cewa dashi bata taba kawo zataso wani namiji kamar hakaba so take mai dabatasan iyakar shiba sonda zata iya bashi komai indai zai zamo farin cikin zuciyar shi zataso samo mai natsuwa koda ita zata cutu,, Juya bayanshi yayi yadafa kujerar zaman shi yace kitafi me kike jira,? Da kuka ta juya tafita tana rufe bakinta, tana fitowa taci karo da Abdulraheem, wani irin fadawa tayi jikinshi tasa kuka mai ciwo, Gaba daya workers din kallon su sukeyi wasu ma suna tunanin irin matan nan ne irin su Fatima masu bin maza suna disga su, riketa yayi yana d'an bubbuga bayanta, Waje suka fita motarshi yasakata saida ya zaunar da ita shima ya zauna ya tuka batareda yace mata komai ba, har ya isa katon estate din su saida yayi parking space din ya tsaya saida yaga batada niyyar yin Shiru yace " Zainab ' Dago idanun ta tayi da sukayi ja sosai tace " yaya Allah mutuwa zanyi idan ba yaya Abdulkareem na Aura ba please kasa ya sake ni ni yaya Abdulkareem nakeso wallahi Ina sonshi kaga korata yakeyi saboda bayasona, " brother is right SAfNAH kuma kamar yanda kike son shi shima yana sonki fiye da hakan the you no tun kina karama yake sonki? Abdulkareem yayi dakon sonki SAfNAH lokacin da yake sa ran samunki ya ji kinyi Aure and yanda kike shige mai kina cutar dashi yanada lafiya kullum da ciwon ciki yake kwana yana kokarin kareku daga fadawa halaka, Saurin sharce hawayen ta tayi ta kalle shi da d'an murmushi mai ciwo, " yaya so baisan meye right and wrong ba bansan meye KUSKUREn cikin soyayyar mu ba I love him Ina son yaya bansan lokacinda soyayyar shi da shigeni ba? Murmushi yayi ya ce " tun kina karama bakigane bane sai yanzu kin tuna koda kike karama shikawai kikeso mu bakya son mu, saigashi Dady yashiga tsakanin ku ni ba wai naji mijin naki zaizo yauba? Muje ingani ko yazo ingan surukin nawa, "Wallahi yaya bazai ganni ba nibansan shiba kuma banason insan shi, "SAfNAH har yanzu baki sanshiba kuma baki san sunan shiba? " oho ni nadamu dashi ne " hmm sai my triple brother akeso ko, yafada domin yaga tayi nisa kuma d'an sakewar da yaga tayi bayason ta kuma shiga damuwa, Cikeda tsokana yace " wow my brother is so lucky to have your love shiyasa ni aka mun kafa ko gaskiya d'an uwa mai sa ane samun soyayyar classic girl like Zainab ASHRAB the whole SAfNAH madly in love with my triple brother, Rufe fuskar ta tayi tareda fita cikeda kunya tana dariya ya biyota yana dariya shima, ganin momy Raliya tsaye da key din mota ta hade rai yasa ta shiga tai tayin ta, " don ubanki Kinsan kinada bako kika fita yawo? Saurin kallon Abdulraheem dake zuwa ne yasa tace " momy yaya Abdulraheem naraka fa, Saurin matsowa yayi yace " my god SAfNAH karki hadani da mama na kifada gaskiya, d'an kallon shi tayi Alamar roko tace haba mana yaya bakai kace in raka ka ba, " nasan fitar Abdulraheem ai karkimai sharri zaki ma fadi gsky ne bari indawo zamu hadu dake, saita dawo Abdulraheem yayi mata ta fita su kuma suka nufi gidan momy, A falon ta samesu ita dasu Amrah, Amrah tace " At last momy Aljanar tadawo bata shirya komawa cikin d'an ginta Aljanu ba har yanzu , Da gudu ta biyota ta ruga itama tace " wallahi idan ma ni Aljanar ce tareda ke ne muke Aljanun don mahaifa daya muka fito dake, " oh to kuzonan zo baby fadamin inda kika fito? " yaya Abdulraheem naraka momy, '" Ina kika taka shi momy ta tanbaya tana mata kallon tuhuma, tayi saurin Zaro karya tace " munje ya nuna min budurwar shine fa momy, Khadija tayi saurin dago kanta ta kalle shi da Alamar tuhuma yace " kai kai kai SAfNAH aa karki batamin gari Ana zaune lafiya kifada gaskiya kawai momy Abdulkareem tabi office nadawo da ita, Zare madubin ganin ta tayi ta kalleta cikeda tanbaya bangane Abdulkareem ba binshi kikayi da motar ku ko yaya? A motar shi suka tafi momy kuma da badon sunyi fada ba bazata dawo yanzuba, Sam momy bata fahimta ba kuma bata yarda ba tace " kai can da shrmenku nidai da suriki na yazo da yau sai na bata miki rai don kinsan kinada bako kika fita, Ya kirani yace bazai samu zuwaba bayajin dadi, ajiyar zuciya ta sauke tareda Hararar Amrah tace ke gobe saurayinki zan raka shima ta ga kanwar mijinta, dariya Amrah ta kwashe da ita tace " inkin so ki rakashi gaida Babar budurwar ma ba budurwar ba munafuka mai hada wuri, Khadija dai ta hade fuska sai Hararar shi takeyi ta dauka da gaske ne, saurin matsawa yayi kusa da ita ya zauna murya kasa kasa suke magana baka ko jinsu, Su SAfNAH suka rufe ido tareda mikewa suka gudu dakin su, ************************** Kuka yakeyi mai matukar karfi a cikin dakin wani irin Abu ne ya tokare mai kirji " no no no this is not true meyasa zata ce tanada Aure oh my god baby karki mun haka Ina sonki zan iya rasa raina inna rasa ki, Dafe kirjin shi yayi tareda zubewa kan gadon yana fitarda numfashi mai karfi dakyar ya janyo wayar shi ys kira dadyn shi, dakyar yake iya magana " dady am sick banida lafiya help me ka taimakeni narasa farin ciki na dady kaxo, Ya sulale a sume, jin yanayin da yayi magana da kuma jin shirun da yayi yasa tuni hankalin dadyn shi ya tashi, Cikin lokaci kadan yasa aka nemomai hotel din da yake, a sume suka sameshi, cikin tashin hankalin da baya misaltuwa suka kwashe shi zuwa Asibiti, Dakyar suka samu ya farfado, ya farko da kiran baby don't leave me please come to me, sai sambatu yakeyi, dole aka yimai Allurar bacci, Shiru Dady yayi sai yanzu yake da yasanin hadin da ya ma yaron shi don haka dole ya nemo mafita bazai yarda yarasa yaron shi guda daya tal ba ya yine domin ya faranta mai rai Amma yanzu yana kokarin fita kunya Alhaji Ashiru ne saboda halaccin shi gareshi yanemi Aure ya bashi ba musu ya zaiyi yanzu yafito ya fada musu wai danshi bayason y'ar su wata can yakeso,? " he don't have any choice dole yane mo ma danshi farin cikin shi indai kudi na magani, wayar shi ya ciro ya kira matar shi yafara mata bayanin halin da ake ciki itama ta rude tuni tafara fada " wallahi ka raba dana da kadararren Auren da ka hada inba haka ba wallahi ni zan dauki mataki, Idan kamun sanadin yaro kuma Ina zuwa yanzu Asibitin dole ne zumuncin kaida Alhaji Ashirun wallahi kabashi hakuri Allah hada kowa da rabon shi, " relaxed hajiya nima nafara tunanin rabasu don bazan yarda inyi hasara ba gwara shi yanada wasu ya'yan, Gwara dai Alhaji, tafada tareda katse kiran kit, Number Alhaji Ashiru yakira yana dagawa ya ce " kana gari ne? Yace eh yanzu haka gashi zasu fito da hajiya ma gidan nasu zasuje, " no Ina Asibiti da shi ciwon yayi kamari harda suma, " subuhanallah muna zuwa yanzun, ko jira baiyiba ya datse wayar, yana jiran nasu, Kafin ma su momy su iso maman Amir ta iso wurin, mugun hade gira tayi ganin su momy Zainab ta tanbayi mai jiki Carab hajiyar ta fara sakin magana, " ai Amir Aure yakeso duk shine wannan tashin hankalin da ya shiga, Alhaji Ashiru yayi dariya " aito Abu yazo cikin sauri sai mu bashi matar shi yanzu asan Abin yi da mun sani ma da munzo da SAfNAH ta ganshi, "Ai gwara da baku zo da itaba kar ta karama dana damuwa don harda dalilin ta yasa yake ciwo ankama an kakaba mai Auren da bayaso sai kace kuna neman kai da y'ar taku, Wani irin zafi zuciyar momy Zainab tafarayi yanzu SAfNAHr tace ake fadawa magana haka saboda Zumunci da mutunci su basu y'ar yadawo cin fuska, Cikin sauri ta kalli momyn Amir tace Hajiya sadiya karki zama butulu mana daga Alkhairi sai yazamo cin mutunci waya fada miki SAfNAH tarasa masoyi shin kinsan wacece SAfNAH kuwa to wallahi SAfNAH tafi karfin danki kaddara ce kawai, " hhhhh ai saiki likawa ya'yan ki naga kinada su ko, Alhaji Ashiru yayi saurin dagawa momy Zainab hannu yace ki wuce mota Ina zuwa, Tace " yanzu saboda Allah Alhaji haka zansa ido Ana cimin fuskar yarinya inyi Shiru to shikenan ta wuce ranta Abace, Kallon Alhaji Adamu dady yayi " yace kaji shirmen mata ko Alhaji su kullum basa raina abin magana don haka ni banga Abin tashin hankali ba idan Amir yaga wata yanason Aure he is Allowed shi namiji ne mijin mace hudu don haka ni zan shige mai gaba sai yasamu yarinyar don haka Allah yabashi lafiya ni zankoma, Mikamai hannu yayi kadaran kadaham, ba wata walwala a fuskar shi dady ko ajikin shi ya wuce, Amota momy Zainab harda kuka harda kukanta tace, "Alhaji an cutar da yarinya ta yanzu wannan ce zata zamo surukar yata gaskiya da sake, " toh hajiya Zainab sai kiyi hakuri haka tata kaddarar tazo mata don haka sai hakuri nidai Alkhairi nake ganin nayi kuma bazan janye ba niba mutumin banza bane da za aji nafasa, Shiru kawai momy tayi Amma abin ya mugun bata mata rai sosai, ***************** Bayan sati biyu Abubuwa da dama sun faru ta gefen Amir yaji sauki har ya koma gida Abinshi saidai baya wa kowa magana bare aji Ina yarinyar take, Abin yana mugun tadawa iyayen shi hankali har malamai suke nema a mishi Addu a ko gamo yayi, Abdulkareem kuwa mugun gudun SAfNAH yakeyi ita kuwa neman shi takeyi ruwa ajallo har wuni takeyi a dakin shi amma ko walkiyar shi bata gani, Yau karfe tara ta fito wanka taga wayar da ya siyo mata akan mirror din dakinta tana wuta Alamar kira, Tunani tafara yi waya ke kiranta? Don tunda ya sa Abdulraheem ya kawo mata ita bawanda yakirata don batada number kowa, Picking tayi a natse tana goge kanta da towel, taji muryar shi, '' bakyaji ko Zainab? Wata irin Ajiyar zuciya ta sauke tace " yaya kana daukar Alhaki na wallahi Ina ka boye? Ni Ina nan ba inda naje kece dai bakya ganina Amma ni Ina ganin ki a duk lokacin da naso har dakin ki nake zuwa idan kinyi bacci kece ai SAfNAH kokarin jefani kike a halaka, " yaya ba laifi na bane son zuciya ta nakebi kai kuwa gudun zuciyar ka kakeyi saboda me? Yaya Ina sonka nayi mugun kewar ganin ka please yaya kazo inganka don Allah ' " noo ki kwanta good night ya datse kiran yana kara dunkulewa a akan gadon Tsabar ciwo dama cikin shi kemai ga son ganin ta da yakeyi kamar hauka duk da ko dazu ya ganta a dakin shi itace ys boyewa, Ciwo kirjin shi kemai Amma wani irin murmushi yake fitarwa idan ya tuna yanda itama take son shi, he loves the way she express her love to him soyayyar da take bayyana mai kara sanya wa yake yana kara nutso a kogin kaunar ta, Bata boye she is Frank ita she always say her mind ko za a mutu iyakar gaskiyar ta zata fada, I love you my heart desire, Yafada yana danne marar shi tareda tura hannun shi kasan shi yana kama manhood dinshi da yakejin kamar zai cire Tsabar jarabar da ta matso mai kawai jin muryar ta kawai ya tayar mai da ruwan jaraba, Har wani irin numfashi yake fitar wa mai zafin gaske, jin hannun mutum mai mugun taushi a saman bayanshi da ya kifa yaji wani sabon tsumi tareda mugun shock na shigar shi, Yajiyo da sauri ya sauke sexy eyes dinshi akan kyakkyawar fuskar ta tana sanye cikin nighty mai kyau doguwa har kasa hade data Samanta kanta na dauke da net, Wani irin zabura yayi yana zuba mata ido tareda girgiza kanshi " wayace Kifito yanzu da daren nan bakyako jin tsoro kuma why did you come,? Fadawa tayi kan kirjinshi tareda samai kuka" kaine ai yaya Ina son ganin ka kaki zuwa, " runtse idanun shi yayi cikeda jin wani irin shauki mara misali nakara ratsashi, Ya fisgo numfashi jin bear boobs dinta akan kirjinshi ai wani irin zullo yaji tanayi tareda fisgota ya na kokarin hade bakinsu yana hawaye tareda sambatu jikin shi na shaking, "Nace karkizo bakyaji meyasa kike horani meyasa ya cafko west dinta tareda manne bakinshi kan nata............ .... 🖊 "Not my advice woo fans kuyi wani Abu akai ba ruwana sister Aisha dahiru ta sashi yin hakan Ina gefe *Matar Soja* 🌻🌻 *WA NAKE AURE?* 🌻🌻 By FENERH *If you like to buy contact me trough this number 09011251444 or send your 200 trough my Account 7304736012 nafisa sani Fcmb,VIP is 500 normal 200 and don't forget to show your evidence if you send trough my bank, tank you Real fan's* *Alhmdulillah Alhmdulillah Alhmdulillah bansan haka nake da masoya Afadin Nigeria ba sai da nafara rubuta WA NAKE AURE godiya nake masoya ako Ina Ina Alfahari daku Ina matukar kaunar ku masoya Ina jin dad'in goyon bayanku agare ni, Allah yabar kauna FENERH nayinku fisabillah masoya na Niger 🇳🇪 kuma Ina godiya* 2⃣1⃣&2⃣2⃣ "SAfNAH do you really love me? (Kina sona da gaske)? Yafada yana fara tsotsar bakinta, " yes I do love you yaya na and so so much (sosai nake sonka yaya na zan iya baka rayuwata gabaki dayanta ma ba jikina ba kawai) wallahi zan iya baka komai domin infaran ta maka including my whole life not only my body Wani irin girgiza mata kai yakeyi yana tsiyayar da zafafan hawaye " no SAfNAH no karki bani wannan damar karkiyi min haka please ki tafi rung away from me you no I love you I can't control my feelings if you are around please please ki yi nesa dani, Yanayi yana damkar kugunta da karfi tareda lasar bakinta kamar yasamu zuma, yanda yake yi kawai kara haukata kanshi yakeyi domin west dinta na mugun kaishi karshen bukata zai iya cewa nan ne karshen Abinda yafi dauke mai hankali kuma saboda fancy beads dinta dake wurin yana mutuwar sonsu, Yanda takejin hucin jikinshi kawai ya isa ya fahimtar da ita cewar he is in need and that very badly (tasan yana cikin muguwar sha'awa da bukatar mace yanda takejin jikin shi na rawa kamar an jonashi da electric shock, "I can't leave you my life I can't please have me na baka dama kayi yanda kakeso dani, rawa jikinshi keyi yana kara tura jikinshi sosai a nata domin samun sauki, "Please SAff NAH please go away ki tafi gida leave me please, wani irin matsar jikinta yakeyi kamar zai ballata jin rikon takeyi har cikin kashin ta don ba karamin riko yayi mata ba, Saurin riko bakinshi tayi tafara socking da wani irin salon da ke kara rikitashi, Hannun ta ta dora saman Kirjinshi saida yayi wani irin zullo jin irin salon da take mai a kirji domin shafar kirjin take da yake matukar burgeta, Cikin fitar hayyaci yafara tsotsar harshenta a kidime tareda kokarin tura hannun shi cikin ta cikin rigarta shafo marar ta yakeyi a hankali yanayin sama zuwa dai dai kasan boobs dinta jin yanda yayi tuntube da kirjin nata masu d'an karfi. Saboda rashin tabasu da ba ayi yasa yayi saurin janyewa tareda mirginawa gefe yana fitar da shesheka, Tashi tayi da sauri tana kallon yanda ya rike marar shi gam, dan mikewa tayi a kan gadon ta zare rigar saman tareda kwanciya a bayan shi ta rungume shi gam, " haba yaya karka jima kanka mana nifa nace maka kayi komai don samun natsuwar ka da lafiyar ka bazan ga laifinka ba yaya Allah, Tureta yayi tareda juyowa ya kalleta da jajayen idanun shi, " meyasa bakya tausaya ma kanki kuma bakya tausayi na ne eh SAff NAH do you think Ina gudun ki saboda banasonki ne? Ina gudunki saboda Ina sonki banason in cutar dake SAffNAH duk Abinda zanyi ke zakifi cutuwa bazan so injefaki cikin damuwa ba, Your happy ness really matters to me farin cikin ki ne damuwata SAfNAH not mine idan har mijin da kike Aure zai baki farin ciki nima zanji farin ciki, tashi yayi tareda zubawa fuskar ta ido ya riko hannun ta cikeda pain, " what of muka biyewa zuciyar mu kika samu ciki? Ni naji ajikina Ina kusantar ki a halin da nake ciki zaki iya daukar ciki na ya kenan? Me iyayen mu zasuyi tunani me zaifaru da rayuwar ki don't forget kinada Aure kuma ya familyn mu zasu dauki Abin? Wani irin farin ciki yake hangowa a fuskar ta tayi wani uban tsalle tareda danewa jikin shi " wayyo Allah na yaya da gaske zan samu baby tareda kai? Wallahi inaso Allah kaga Ina samun ciki zai sakeni muyi Auren mu don Allah yaya kayi please , Saurin cirota yayi a jikin shi ya mike yana rike wandon shi kar yafashe, ya bata kallon bakida hankali, " SAfNAH please get out bazan biyewa zuciya ta ba just for one minutes enjoyment but is going to be everlasting sorrow for but of us, Now get lost ya nufi kofar shiga bathroom ya kulle kofar gam yana sakin numfashi, wani irin tukukin bakin ciki SAfNAH taji har kasan zuciyar ta ya Abdulkareem ya wulakanta ta don haka zata nunamai ita ma macece mai Aji kuma mai zuciya da mutunci ba shiba daga yau ko kofar dakin shi bazata kuma kallo ba, Tashi tayi tareda saka rigar saman da ta cire ta nufi kofar bathroom din tafara magana cikin kunar zuciya, " wallahi from today I promise you bazan kuma zuwa kusa da kaiba tunda na gane soyayyar taka a bakice, Ina mace zan wulakanta kaina inrika binka kana y'ar fani, Ta juya tareda saka kuka tabar gidan baki daya, karo taci da Abdulmaleek ta bugeshi ta wuce da ido yake binta harta bar gidan ya nufi wurinda yaga Abdulraheem yana danna laptop shima a falon nasu, wanda sam SAfNAH bata ganshi ba, "Bros what is happening here? Meke faruwa kuma ta fita da kuka? " yazan sani ka shiga ka tanbayeshi mana, Jin karar faduwar shi a falon yasa suka tashi a guje tareda sanya karar tsoro, " subuhanallah brother suka dagashi dagashi sai towel ne kawai a jikinshi ji yake kamar zai mutu saboda bukata Allah yasa ni yana cikin wahala but he has control over his body if not ba ubanda zai hanashi danna mata kirjinshi yau kodan samun salamar shi, Wani irin juyi idanun shi sukayi tuni ya dauke wuta dif, Farkawa yayi yaganshi daure da ledar ruwa a gadon Asibiti saurin bude idanun shi yayi ya zubasu a Y'an Uwan shi dake zaune dukansu biyun kusa dashi, " momy no that am here? " aa batasan kana nan ba but inhar kaci gaba da cutar da zuciyar ka zan fada mata haba Abdulkareem zaka kashe kanka ne kafito ka fada zuciyar ka kasamu salama split it out kaji sauki, At least you can have peace of mind idan kafada ma wani mu Y'an Uwan ka ne zamu iya taimakon ka koda da shawara ne but kana barwa zuciyar ka Abu mai girma you have to be happy SAfNAH love you so much yau da bata sonka fa please get up and fight for your love brother, Abdulmaleek ne ya ce " kareem kanada lafiya kuwa? Yarinyar nan ta biyoka har dakin ka Amma you let her go with her legs god damn it wallahi Amrah ta gwada zuwa dakina kugani inba a hada Auren mu da suna ba, Kam I day craze ne da zanga mace har a bakin gadona bancire kwadayi na ba akanta gaskiya brother a binciki lafiyarka, Harara ya watsa mai tareda bude baki yace " because you don't truly love her, I can a sure you zan iya rayuwa da ita under the same roof batareda na nemi komai daga gareta ba seeing her a lone under my roof is enough for me Ganin ta kawai a kusa dani ya wadace ni I love her modern word can express , " forget this guy Abdulkareem please do something mana " Meyasa kake ganin zan iya yin wani Abu bayan tanada Auren wani akanta anfada maka Ina korar ta saboda wani Abu ne daban " Ina son ta so mai zafi so mara misali seeing her talking to you Kawai kill me bare inyi tunanin ganin ta da wani Abdulraheem nike cutuwa ba itaba nike wahala ita bata saniba banida right da zan iya nuna mata how much I love her saboda Auren wani, Shigowar doctor ya katse musu maganar su yayi saurin tashi zaune yana ya mutse fuskar shi, please doctor ka sallame ni banason iyayena su san banida lafiya, is ok zaku iya tafiya yanzu but ka kula da kanka and if possible kayi aure saboda tsare lafiyar ka karka halaka kanka, Magun guna ya hada mishi yace ya rikasha idan yaji cikin ya motsa mai but karya dogara ga maganin bakoda yaushe zai iya yimai aiki ba, ********************* Tundaga ranar da SAfNAH taje dakin shi bata kuma haduwa dashiba kullum zasu tafi school dinsu sudawo ta tattara shi dagashi har useless mijin nata ta jingine a gefe mugun haushin wulakancin da yayi mata take ji, tana mace ta bashi kanta ya mata wulakanci, Kuma saboda soyayyar da take mai da damuwa da da muwar da yake ciki yasa tayi hakan badon batajin tsoron Abun ba, Tana matukar kewar ganin shi amma ta daura damarar yakice shi a zuciyar ta sosai, tunda ta gane yana zuwa ya kalleta idan tana bacci sai ta tsiri kulle kofarta wani lokaci ma can wurin Y'an Uwan ta take tafiyar ta ta kwana, ta mugun dauke kanta da haduwa dashi a gidan, Gefen Abdulkareem kuwa Abin ya dameshi sosai har wata y'ar rama yayi a fuska zai shiga gidan momy sau Dari bai ganin ta zai biyo dare domin ganin fuskar ta ya tarar bata ko ta kulle kofarta, Fitowa yayi yau harabar gidan yana kai kawo domin yagaza he just want to see her beautiful face kyakkyawar fuskar ta kawai yake muradin gani, Kamar daga sama ya hangosu a jere sunci Ankon kaya iri daya ita da Amrah doguwar rigar atamfa ce super a jikinsu mai kyau dinkin ya mata cif komai ya fito ta daura dankwali akanta kana hango yanda ta nade sumarta a gefen wuyanta like always tayi kyau na fitar hankali sai dan karamin mayafi a kafadar ta wayar ta take dannawa suna tafe Amrah na sana'ar tsokanr ta " please ki canja kayan nan sister kar my love ya ganki yaga banyi mai kyauba kinyi wata uwar kwalliya kamar unknown mijin kine zai zo, Dago kanta tayi tareda zabga mata harara tace " ke mijina zaizo intsaya da wannan shigar god forbid ai kwalliyar da zanyi sai taci uban wannan baby bazama ki gane niba, Dariya takwashe mata dashi tace " wow wannan miji bamu san shiba bamu san ko sunan shiba Amma kina ma mutane wata barazana da shi, " yeah because he is a prince ba irinku yakamata ku ganshiba ko kusan sunan shi ba, Really?? Taji muryar shi akan fuskar ta saurin kallon shi sukayi Amrah tafara gaishe shi tareda saita kanta domin wani irin fushi take hangowa a kan fuskar shi, Kana ganin shi kasan fitina kecin zuciyar shi, " Ina wuni ya Abdulkareem tafada itama fuskar ta ba Annuri ta raba shi ta wuce Abinta, Amrah ta biyota itama daska rewa yayi a tsaye a wurin " she is ignoring me guduna takeyi fushi takeyi dani or what, " nooo I you can do this yafada yana dafe kirjin shi " zan iya gudunki baby baki damu ba Amma ni bazan iya daukar guduna da kikeyi ba is better kina bina Ina korar ki no you can rung away from me like this bazan yarda ki kujeni ba am missing your sweet words your lips your west, Sambatu yake fitarwa kafin ya ja numfashi ya nufi hanyar gidan momyn dayaga sun nufa, kafin ma ya isa ya samesu zaune da momy a falon suna zuba mata magana, " to ni kuje ku yi abinda nace zamu fita da dadyn ku sai mun dawo, " momy zamu rakaku, " to da ace wurin da zamu iya zuwa dakune da munje tare kudaiyi abinda nace, Shigowar shi ya katse musu maganar su ita yake kallo yaga ta kuma daure fuska tareda dauke kanta ta mike ta nufi hanyar dakinta tana momy saikin dawo Amrah zatayi girkin ni bacci zanyi, " kedai kika sani karki koyi girki tun yanzu, gaida momy yayi tareda zama yana tanbayar Ina zataje? Tace zasuje duba mijin SAfNAH ne bayajin dadi tuntuni, fitowar dady yasa suka yi Shiru ya gaida shi Amrah ma haka sannan suka tafi, you go and cook for me right now Ina jiranki, yafadawa Amrah dake tsaye kamar ruwa ya cinyeta, Da sauri ta Amsa tareda barin wurin she wonder macen da zata Auri wannan tsadadden gayen da komai nashi is different, kofar ya nufa ba bata lokaci ya tura tana tsaye tana kallon fuskar ta tareda sanya cleanser tana goge fuskar ta domin bata iya kwanciya da kwalliya, Hangoshi tayi a tsaye a bakin kofar shigowar ya jingina da kofar yana mata kallon kurulla, yi tayi kamar bata ganshiba ta gama tareda daukar hijabi tasa ta haye gadon ts ta kudun dune Yana tsaye ya NASA koda motsi a dakin ganin abinda tayi yasa ya datse kofar tareda nufo gadon ya zauna, a gefen ta, " stop Zainab stop kina wahalar da zuciya ta ne wannan behavior naki is killing me why are you avoiding me me yasa. Kike guduna yanzu meyasa after kin saba fada min how much you love me and care for me so karya ne kenan ba kyasona? Saurin tashi tayi zaune tana kallon shi " yaya now you are complaining yaya nazo ka koreni ka rokeni in daina zuwa wurinka indaina binka that is exactly what you ask abinda ka Roka nakeyi to nadaina I stay away right ko wa ya kama hanyar shi as you said inada Aure tan you da ka tunamin hakan and I ask dady ni Ina son intare a gidana yanzu na shirya tafiya gidan mijina zanyi ma nisan da kakeso bazaka kuma ganin fuska taba a kusa dakai, Wani irin fisgota yayi tareda Zaro idanun shi duka waje cikeda jin zafin maganar ta yace " don't you there wallahi don't test my patience zan iya miki shegen duka idan kina min kalar irin wannan haukan meyasa kike kokarin samin ciwon zuciya eh just because nayi pushing dinki away ok now what do you want inyi kidaina horani bazan iya ba SAffNAH Meyasa kike kokarin kasheni da raina um? Fisge jikinta tayi tareda sakkowa daga gadon ta bude kofar tareda barin gidan baki daya, kasa motsawa yayi yana mamakin fushin da tayi haka ya dade a wurin kafin ya mike ya fita cikeda damuwa, Abincin ma da Amrah ta dafa mai ta kawo cewa yayi bazai ciba ta je ta zubar, ta tafi tana kunkuni cikin zuciyar ta "Allah ya isa in sha wahala ya ce bazai ciba ***************** Su dady zaune a katon falon gidan Alhaji Adamu momyn Amir ce zaune ta hade gira sama da kasa ta kada kafa cikeda rashin mutunci, Alhaji Ashiru ne yayi gyaran murya yafara magana " Abokina na jira akan maganar mu Banji Amsa daga gareka ba shiyasa nadawo da kaina, Yakamata ayi zancen Auren SAfNAH da Amir musan halin da ake ciki naso ya karbi matar shi su tare ko zai samu natsuwa domin iyali suna kawo natsuwa ga matasa, "Alhaji Ashiru saika ce dole kuyi hakuri mana ku kyale min yaro tunda baya son y'ar ku don Allah Alhaji kuraba yarona da mugun Auren nan ku raba mu da kadararren Auren yarku ba dole, Shiru Alhaji Adamu yayi kafin yace " Alhaji Ashiru Ina ganin hakuri zamuyi yaron nan gaskiya bazai taba yarda da wani Auren SAfNAH ba don haka kuyi hakuri da zancen yanzu haka neman inda yarinyar nan take mukeyi don haka kamar yanda hajiya tafada mu hakura kawai, Murmushi dady yayi yace to " falillahil hamdu nidai nayi halaccin da nake ganin ya dace inyi a wannan lamari don haka ba komai, ya saka hannu ya Zaro kudi a babbar rigar shi dauri guda ya Ajiye musu akan kujera, " ga wannan kamar yadda kasani ne dama sadaki ne kawai a tsakanin mu munyi y'ar jejeniya dakai saboda gudun sabawa Alkwari na Amsa sadakin SAfNAH kawai batareda an daura Aure ba gudun karta fada SOYAYYA da wani ko Asamu wani kuskure ta gefen mu na tsaya tsayin daka wurin fahimtar da iyalina na daura mata Aure suka kuma bani goyon baya tareda yimin biyayya kuma Alhmdulillah na isa da iyalina da kuma gidana don bazan taba fadar magana a watsa min kasa a idoba dob haka nagode da karamcin ku Alhaji Adamu hajiya sadiya Allah ya bamu Alkhairi, muje momyn SAfNAH, Yafada momy ta mike tareda jin wani irin farin ciki a cikin zuciyar ta tun karon farko lamarin ya fita ranta don Allah yanzu Abin ya mugun faran ta mata rai tabi mijinta suka bar musu gidan, A harabar shigowa sukaci karo da Amir sanin sune iyayen mayyar matar shi yasa yaji yatsane su gaisuwar shi ma basu samu ba ya wuce Abinshi, Hamdala momy tayi, a hanya ya kalleta hajiya Zainab " like you always stood by my decision Ina son wannan karon ma ki bani goyon baya yanda ke Kadai ce kikasan ba igiyar Aure akan SAfNAH kuma kamar yanda tun farko batasan wa take Aure ba Ina son yau din nan indaura mata Aure da wanda na isa dashi wanda bai isa ya mun gaddama ko musu ba kuma Ina son yazama sirri a tsakanin mu............... 🖊 "Hmmmmmmmmmmm fan's up to you, *Matar Soja* 🌻🌻 *WA NAKE AURE?* 🌻🌻 By FENERH *ga masu bukatar karanta wannan labarin ku turo katin waya ta wannan numbar 09011251444 na 200 Airtel ko kota A susun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb sai najiku masoya* 2⃣3⃣&2⃣4⃣ Kamar yaya Alhaji don girman Allah wannan karon kabani dama ince wani Abu gaskiya bana bada goyon bayan Auren SAfNAH wannan karon kabata dama ta zabi son zuciyar ta, D'an waigawa yayi ya zuba mata ido kadan "saboda me? Tanada wanda takeso ne? "Aa Amma naga wai mubata dama karmu shiga hakkin ya'yan mu da yawa nidai da so samune ka hadasu da Abdulkareem, Kaga duk Y'an Uwan ta sun daidaita kansu shima idan ka hadashi da ita kaga bakada fargabar komai tunda danka ne bai isa yaja dakai ba, "Aa Abdulkareem yasamu yarinyar da yakeso hajiya Zainab banason inkuma yin wani KUSKUREn ki zuba ido daga kan wannan bazan kuma yarda da Abinda yafaruba irin na yau domin Alhaji Adamu ya watsamin kasa a ido, Amma bakomai Zankira momyn su Safeena yau din nan ta turomin su duka Nigeria gobe zan daura Auren SAfNAH da sadiq ai shima na isa dashi bawai su Abdulkareem kawai na isa da suba, Banason in cutar da rayuwar SAfNAH Abdulkareem miskili ne sosai banason tayi Auren takura kamar yadda ta min biyayya Ina nemar mata farin ciki mai dorewa da dai Abdulraheem bai fara son Khadija bane shi zanbawa ita domin shi duk miskilancin shi yanada sanyin hali, Toh Allah yasa kafita kunyar yarinyar nan wannan karon, Ameen ba wata matsala insha Allahu zanbi Abin a hankali ma daga yau zuwa jibi insha Allahu, " kamar wasa SAfNAH ta mugun dauke mai kai da yawa sam yakasa gano kanta ko kallon shi batayi, Ya kusan kwana biyu rabon da yasata a ido abin yana mugun damun shi, Gefe daya kuma Alhaji Ashiru ne ya Kira d'an uwanshi Alhaji usman ya ce Mai yafada mai yanda Al amarin ya faru tareda bashi hakuri wannan karon ma ya kuma yanke hukunci zai daurawa SAfNAH Aure da sadiq yauma zasu iso Nigeria don haka yakirashi yafada mai duk Abinda yake faruwa, Shiru dady karami yayi domin Allah yayi shi mutum mai mugun kawaici ga d'an uwanshi don haka yakasa cewa komai yayi Shiru kawai Amma a son zuciyar shi Abdulkareem yafi can cantar SAfNAH ba sadiq ba duk da daya suke, Amma ya zaiyi d'an uwanshi ya riga. Yayi magana da ace SAfNAH ba shi ya haifeta ba zai iya yin wani yunkuri amma yanzu yana jin nauyin yayan nashi, "Toh yaya Allah yasa haka shiyafi Alkhairi ya zancen neman Auren Abdulkareem din? " ai nagama bincike sam ba zuri'ar arziki bane iyayen yarinyar don haka zan tuntube shi idan zasu dai dai ta da y'ar uwar shi safeena duka sai muyi bikin a wuce wurin, Gaskiya yayan shi baiyi hadin da zai haifarda da Mai idoba yau, Allah sarki Abdulkareem, mugun tausayin yaron yakeji tashi yayi kawai batareda yace komai ba, ya nufi gidan shi, Yanda momy Raliya tagan shi tasan akwai batu don haka ta zauna tareda tanbayar shi abinda yake faruwa, Cikin natsuwa yake fada mata maganar Auren SAfNAH da yasamu matsala da kuma Abinda yayan shi ya yanke, Dadi momy taji tace kai gwara haka ai Alhaji gwara ta Auri na gidan da baren da sam baisan value dinta ba, " ba nan matsalar take ba Hajiya Raliya Abdulkareem na son SAfNAH so mai zafi wanda nikadai nasani gashi ya kuma samun dama kuma ta kufce mai a lokaci daya, Ya zaiji idan yasan cewa SAfNAH batada Aure yanzune za ayi mata how I wish zan iya taimaka mai ya sameta how I wish SAfNAH ba ya ta bace, Yafada cikeda damuwa, to kafito kafada mana meyasa kakeda zurfin ciki ne kafada ma d'an uwanka zaiji dadi, No hajiya nasan yaya baya taba magana biyu tunda ya riga ya gama magana da y'ar uwar mu bazai canja ba saboda d'an shi duk wani farin cikin mu shine na yaya , Shiru tayi domin kanta ya daure wani irin tausayin y'ar tata taji yana shigar ta meye illar ta da namiji zai gujeta akan wata and secondly ga wata sarkakiya dake shirin kunno rayuwar ta Abdulkareem nason SAfNAH, kuma tanada masaniyar sadiq ma na son SAfNAH so Mai girma tun farko yasha fada har momy Raliya yafada mata cewar tabashi Auren SAfNAH saidai lokacin da ya kuma kiranta da zancen sai ga wannan maganar kuma na Aurenta da Amir, Tasan yanzu zaifi kowa farin ciki idan yasamu SAfNAH Akwai matsala Babba kenan, ************* Tafiya takeyi kamar batason taka kasa tana tafe tana rausaya kamar bushiya ta fito daga gidan momy Zainab zataje momy Raliya na kiranta kawai taji anyi sama da ita kamar babyn roba saurin kallon shi tayi tareda fara zillo tana shurin iska Kin sauketa yayi saida ya shiga falon nasu ya sauketa tareda tsayawa ya zuba mata ido, su Abdulkareem dake falon ne suka mike domin Ganin Abin babbane duk suka sulale sukabar falon, Muje ciki muyi magana, juyawa tayi tareda daure fuska domin batada lokacin shi ko kadan yanzu, fisgota yayi tareda daukar ta ya shige da ita dakin shi saida ya direta tafara fada " yaya meye haka don Allah yanzu na daina binka kana neman ka takura rayuwata kuma please leave me alone, Ta fada tana murguda mai baki. Saurin fisgota yayi yana fitarda wani irin murmushi mai kyau a fuskar shi, " ok that enough nagaji idan ke baki gaji ba badai Abdulkareem kike bukata ba gashi agabanki I will do everything for you saboda kidaina fushi dani am tired I can't take it anymore, " ni banfada Ina bukatar wani Abu a gareka ba kuma ni na hakura da kai har abada, ni kuma baki isaba yanzu muka fara dole ki cigaba da nunamin kina sona kamar farko. I love you kema kici gaba da fadamin kinasona zanyi farin ciki, " ni nadaina sonka kabarni intafi gida, Matsawa yayi a hankali yana kallon ta tareda sanya hannu yafara balle maballan rigar shi Tareda balle belt din wandonshi yana kusanto ta, " let get it over nagaji da fushin ki Ina wahala zuciya ta bazata iya daukar fushinki ba, by the way kinason bani farin cikine I understand now am ready kibani saboda mu shirya, Mugun tsorata tayi ganin da gaske yakeyi kuma ita ranar batasan me Abin nada zafiba she thought kawai zasuji dadi ne kawai ranar Amrah tafara karanta mata wani novel na FENERH mai suna KUSKURE NA kawa taji tayi mugun tsorata yanda taga Abdullah yayi ma Ruman kaca kaca harda stitches yasa takara gudun shi tareda tunanin lallai ta cika wawuya da take daukar kanta take kaimai itada ke tsoron ciwo ko kadan ne, Mugun tsalle tayi zata gudu ya fisgo ta da karfi '' oh my heart desire ya zaki kujeni a yau bayan na shirya baki Abinda ke saki kike guduna, wani irin murmushi yake mata tareda zame rigar baki daya ya sauke dogon wandon jeans din jikinshi kasa yarage daga shi sai boxer, Rigar ma wurgar da ita tayi saurin rufe idanun ta da hannu wanta, dariya yayi kadan tareda matsawa yasa hannu ya zare hijabin jikinta tareda saurin matsawa baya yana zubawa rigar jikinta ido, Rigar da taso gwadawa ne a gaban shi ranar daya daga cikin kayan da ya siyo mata, bata dora ta saman ta ba tayi matukar kamata gashi batada hannu rigar, Tuni ya manta Abinda yakeyi ya zuba mata ido domin tayi mugun tafiya da ruwan kwakwal war shi......... 🖊 *Matar Soja* 🌻🌻 *WA NAKE AURE?* 🌻🌻 By FENERH *ga masu bukatar karanta wannan labarin ku turo katin waya ta wannan numbar 09011251444 na 200 Airtel ko kota A susun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb sai najiku masoya* 2⃣5⃣&2⃣6⃣ Wani irin fisgota yayi zuwa kirjin shi yana fitar da numfashi tareda cewa " wow heart desire kin hadu dayawa wallahi you look pretty inside this dress but today I want to see you necked full up this dress ( kin hadu sosai a cikin wannan shigar Amma yau Ina son ganin kine ba kaya kicire rigar nan) Saurin fisgewa tayi tareda ja baya tana girgiza kai " no yaya please kaga kaima kafada zanyi ciki inka matso gareni please kabarni intafi, " wow baby ciki zakimun wow Ina son ganin ki dauke da cikina ki haifamin beautiful baby's wow yafada yana kara matsota, " no yaya kaga su dady bazasuji dady ba kuma inada Aure ka tuna? Magana take yi cikeda rudu da tsoro mai tsanani domin tadawo cikin hankalin ta, " no I don't care kema kinaso nima inason Abu na dole su barmu tare sannan wannan mijin naki da kike magana he don't even value you SAffNAH bai san darajar kiba bai san ke ba matar da za a Aura wa namiji yasa ido ya kalla bane, Idan shi baida lafiya ni kalau nake yabarmin ke yagani nan da nine months zaiga baby na da ace nike Auren ki da yanzu kinada yara dani saboda ni ba wawa bane ko Raggon namiji, Kuka tafara rera mai nooo yaya please kabarni intafi bazan kuma gudun kaba Allah zan rika sauraran ka I promise nadaina fushi da kai mun shirya Amma please ka mayarda kayan ka don Allah, Murmushi yayi tareda dukawa ya mayarda wandon jikin shi batareda ya mayarda rigar ba ya tsaya a gaban ta yana kare mata kallo, Ta d'an marai raice fuskar ta " yaya Saura riga ka mayar , rikota yayi tareda zaunar da ita bakin gadon ya tsuguna a gabanta in a style way gwanin burgewa ya zubawa fuskar ta, Ido tareda riko hannun ta ya dora kan kirjinshi mai cikeda suma kwantacciya, " nasan kina kaunar ganin shi shiyasa nabar miki shi kigani, "SAffNAH I love you kamar yadda kika fada zaki iya mallaka min komai haka nima I can give you everything in this life please ware is my old SAfNAH my heart desire wadda take da burin bani dukkan farin ciki, Dukar da kanta tayi tanajin wani irin sonshi na kuma huda kirjin ta Amma saidai a tsorace take da sabon halin shi a yau so take ta nunamai har gobe SAfNAH nason Abdulkareem Amma tsoron Abun nan yasa takasa, "SAffNAH please feel free with me like before banajin dadin canjin nan naki ki saki jikin ki dani don Allah, gyarawa yayi tareda dora kanshi akan laps dinta ya zagaye hannayen shi biyu a gudunta, Jin Abinda yafiso yasa yadago kanshi ya zuba mata ido cikeda da wani irin shauki yafara magana " please heart desire open let me see my fancy beads ki daga rigar nan ingan su wallahi Ina kewar ganin su ki tashi ingani, Yafada da wani irin salo da kuma sexy voice dinshi dayake lankwasa ta, Yau Abdulkareem yana shayarda ita ruwan mamaki saida yaga ta shiga taitayin ta shine shi zai fito da nashi halin da SAfNAHr baya ce da tuni ta kwabe mai but wannan sabuwar SAffNAHr Amrah tariga ta cika zuciyar ta da d'an banzan tsoro oh tanks to her twins sister, Jin ya dagata batareda ya jira yintaba yasan ya hannun shi ya tattare rigarta sama, Tsabar shock takasa motsawa nan da can, Suman tsaye yayi tareda zubawa fararen cinyoyinta ido kafin ya sauke idanun shi wurin da yafiso yaci karo da sexy pant dinta ja wanda yake hade da bra dinta da ta saka, Wani irin gauron numfashi ya gwama tareda tsugunawa a guiwowinshi ya yi saurin sanya fuskar shi jikin cinyoyin ta ya manna musu kiss kafin ya matsa da fuskar shi zuwa dai dai ratsin cinyoyinta ya zubawa wurin ido zuciyar shi na wani irin racing ganin yanda wurin yayi wani irin kunbura Alamar akwai wani babban sirrin da zai rikita duk kwakwal warda ta ratsa wurin, Cikin wani irin sauri ya manna bakinshi tareda shako wani irin kamshi da yaji yana welcoming nashi a wurin, lallai shi mugun mai wauta ne da ta bashi wurin nan yaki shiga, Jikinta wani irin crumbling yakeyi saboda sabon salon na Abdulkareem yau ya wuce da tunanin ta, gashi yariketa tamau, Wani irin fitsari taji yana kokarin fito mata jin yasaka halshen shi saman pant dinta yana lasowa, shaking kafadunta suka fara domin jin wani irin Abu na ratsa cikinta da bata taba jin irin shi ba, Ta runtse idanun ta tareda saurin dora hannun ta saman kanshi tana son tsayar dashi daga Abin da yakeyi, "Yaya stop inajin wani iri, " yes baby nima haka inajin wani irin dadi da bantaba jiba barni inlashe ki ko zanji saukin Abinda nakeji, matsar da kanshi yayi zuwa cibinta yafara lasa kafin yadora bakinshi saman gukunta yafara bashi wani irin tsotsa tundaga fatar cikinta har zuwa jigidar ta wani irin damka yake mata da hannayen shi, Kokarin zubewa takeyi domin bazata iya daukar wannan salon ba kanshi tafado ya baje a kasan tareda dorata saman kafarshi ya mayarda fuskar shi saman kirjinta daidai tsagun ma manta yafara lasa kamar yasamu zuma yana kokarin cusa kanshi ciki, Salon da yake mata gaba daya ya kashe mata jiki tareda kashe mata tsoron da ke cikin zuciyar ta tana karbar salon nashi mai tsayawa a zuciya, Hannu yasa tareda zuge zip din rigarta ta baya tareda sauketa jar fancy bra dinta ta fito ya ja gauron numfashi tareda cewa cikin fisgo magana " baby you are beautiful so beautiful oh my god look at this beautiful creatures yafada tana dora bakin shi kansu batareda ya cire bra dinta ba, " ki kuma bani dama baby kibani dama in ratsa jikin ki na gama fita hayyaci na na gama kai karshe hakuri na yakare na kasa wallahi I try a lot baby Ina sonki kibani this beautiful twins in tsotsa ko zan samu natsuwa please baby sukadai sun isheni samun natsuwa, " oh Allah baby do something yafada yana dafe jikinshi dakeyi kamar ya faso wandon shi ya fito ga wani irin zafi da yake mai, Tsoron tane yadawo tayi saurin zabura tareda mikewa tana gyara rigarta tayi saurin janyo hijabin ta da ya cire ya y'ar a kasan dakin, Jin irin gurnanin da yakeyi yasa tayi saurin waigawa taga yana juyi tareda rike ciki ko magana baya iya yi, Saurin fita tayi taci karo da Abdulraheem da yake kokarin shigowa dakin domin kiran Abdulkareem, Ganin yanda ta rude yace " he Meke faruwa Ina Abdulkareem , " yaya help him please zai mutu zokaga yanda yakeyi, Tare shi suka koma yana ganin yanayin shi yadago kanshi cikeda bacin rai yace " look SAffNAH ya isa haka ya kike kokarin kashe shi ne wai eh kinsan bazaki iya yimai komai ba to ki daina zuwa kina Amfani da karfin soyayyar da yake miki kina cutar dashi kina tunanin momy zatayi farin ciki idan tasan kinada sa hannu a damuwar Abdulkareem, " ok that is enough ni zanbawa d'an uwana farin cikin zuciyar shi koda ba yardar iyayen mu SAfNAH nasan Abinda dukan ku baku saniba don haka watch and see ni Abdulraheem zan bawa d'an uwana burin zuciyar shi koda ba yardar su dady I promise you idan ma da gangan kike matsowa jikin shi kina cutar dashi domin a tunanin ki ke matar Aurece ni zanyi maganin ki, Now get lost, yayi saurin dagashi zuwa kangadon tareda saurin dakko mai magun gunan shi ya balla ya dagashi, " open your mouth brother, cikeda mugun tausayin gudan jinin shi yabashi maganin tareda kwantar dashi yana mai sannu, Saida ya dauki dogon kafin yadan dawo hayyacin shi ya bude idanun shi ya zubasu akan ta tana nan a gefe a daskare takasa tafiya magan ganun Abdulraheem sun bugeta sosai yana tunanin da gangan take shigewa Abdulkareem kenan saboda ta cutar dashi baya tunanin ita tafishi ma cutuwa kuma this time shiyake kokarin forcing dinta akan dole ta kulashi, Wani irin kallon so yake aika mata daga daga kwancen da yake tareda wani irin murmushi yana kallon ko Ina na jikinta, "Abdulraheem, yakira sunan shi, " don't blame her ni nakawo ta guduna takeyi yanzu brother she don't love me like she said before she is playing with my feelings, Tanamin wasa da zuciya so take tayi sanadina bayan tayi gini mai girma a cikin zuciyata please brother help me, Saurin juyawa yayi tareda daka mata tsawa cikeda jin haushin ta " I said get lost me kike jira a nan? Wani irin takaicine ya rufeta wato Abdulraheem nuna mata yake wata kusan tafi wata , don haka ya sa ta juyo itama cikeda rashin kunya tafara magana " toh yaya zanbar nan Amma tell your brother to stay away from me shiyayi forcing dina ya kawoni nan bana so katanbaye shi kuma kafada mai ni nadaina son shi mijina nake jira ma yazo inbishi mutare gidan mu, Zabura yayi zai bita ta fita aguje Abdulkareem ya rikoshi tareda girgiza mai kai " don't touch my life please kasani SAffNAH ruhina ce she is my soul, Kallon shi Abdulraheem yayi tareda mikewa yace Ina zuwa I have to do something sannan nazo ne infada maka su momy sun iso harda su sadiq da safeena don haka kayi kokari kafito yanzu ni zan d'an fita I have some thing to do, Zanje yin wani muhimmin Abu inbanyiba hakan bazai taba kwantar min da hankali ba don haka katashi kafito, Fita yayi cikin sauri Abdulkareem kuma yatashi ya nufi bathroom, tunanin Abinda ya faru da shi da SAfNAH kawai yakeyi, Yarinyar akwai siirin ni imomi a jikinta ta ko Ina tunawa da v part dinta yasa yaji wani irin Y'ar, she is going to be sweater, Fitowar SAfNAH daga part dinsu Abdulkareem yayi dai dai da shigowar wata dalleliyar mota wanda tana sa ran bakin sune suka iso domin sam batasan baki sun dade da isowaba suna ma part dinsu gaba daya da sauran family ita da Abdulkareem ne kawai basu saniba dama suna can suna zuba soyayyar su, Da saurin gaske motar ya tsaya tareda saurin bude wa ya fito, jikin shi na mugun rawa ya fara magana " Dady ga baby na dady come and see her please she is the one don Allah kazo kaga farin cikin Amir Dady, Fitowa dadyn yayi tareda zubawa inda dan nashi ke nunamai da ido momyn shi ma fitowa tayi domin ganin irin mugun tsayuwar da Amir din yayi dasu taga me ye dalilin, Jikin dadyn shi na rawa yace " Amir ai Zainab ce matar da na zaba ma kaki tunfarko, noo dady wannan ce nake nema she is the one itace wallahi itace my dream girl itace ta hanani komai dady, SAfNAH kuwa tunda ta hango motar bata wani tsaya tunanin su waye a cikiba don haka hanyar gidan su kawai tanufa tana tafiyar ta cikeda ta kaicin su Abdulraheem, bata masan wainar da ake toyawa ba, Shiru Alhaji Adamu yayi yace " Amir itace Zainab din da nazaba ma tun tuni nace kazo ka ganta kaki kaga taurin kanka Abinda ya janyowa rayuwar ka ko da ace tunfarko kaji magana ta da yanzu kuna tare cikin farin ciki. Yanzu ta Ina zamu fara gyaro lamarin,? " ya mutse fuska hajiya sadiya tayi " mayarda sadakin zamuyi tunda munriga mun iso kawai a daura Auren, Jingina Amir yayi da motar ya dafe kanshi yana tuna duk Abinda yafaru tsakanin su da SAfNAH a waya, To wacece yagani a video call? God damn it yafada yana dafe kirjin shi ya tuna duk mugayen magan ganun da ya zuba ma SAfNAH, Yanzu yazata kalle shi? Bayan yasan tayi mugun tsanar shi a halin yanzu dama baisamu fuskar ta ba tunfarko, yanzu idan tasan shine yake mata zagin cin mutunci bazata taba saurarar shiba, Saurin dagowa yayi ya rike dady yana dariya kamar zararre yace " dady my dream girl itace matar da ka Aura min? Oh my god tank God da bansaketa ba Dady muje su bani matata yanzu mu wuce da ita, Saurin rungume shi momyn shi tayi tana buga bayan shi " sorry dear dole subaka matar ka a yau ko sunki ko sun so indai Ina numfashi dole ka samu farin cikin zuciyarka kaji my son.............. 🖊 "Hmm yanzu nefa my fans yanzu wasan zai fara kumuje zuwa wai shin wa SAfNAH zata Aura? Waye yafi cancanta da SAfNAH me kuke tunanin zai faru Ina jiranku masoya, " *Matar Soja* 🌻🌻 *WA NAKE AURE* 🌻🌻 By FENERH *ga masu bukatar karanta wannan labarin ku turo katin waya ta wannan numbar 09011251444 na 200 Airtel ko kota A susupln banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb sai najiku masoya* 2⃣7⃣&2⃣8⃣ " Momy she will never Accept me don't even try I already mess up, ta tsaneni tun bata ganni ba na jama kaina yafada yana kokarin zubewa, Saurin rikoshi momyn shi tayi tareda sanya salati " Alhaji muje kayi wani Abu akai don girman Allah kar in rasa tilon dana, " kiyimin Shiru keda danki sai kuje gaki ga Alhaji Ashirun kiyimai bayani dama ni hakuri nazo inbashi ba wani Abu ba bazan kuma biyewa Son ranku in aikata abin kunya, ba Kince bakin ki yafi na kowa kaifiba muje saiki yi musu bayani, Kai kuma dama duk wanda yace tukunyar wani bazata tafasa ba to tashi ko dumi bazatayi ba, rashin jin maganar ka da mugun taurin daka tsotsa a wurin uwarka shine zai kaika ga halaka nidai nayi iya yina yanzu ya rage naka, Ni nama fasa shiga gidan ku wuce mu koma gida, marai raice fuska hajiya sadiya tayi tareda cewa " haba Alhaji muhadu mu taimaki yaron nan kalli kaga yanda ya dawo saboda damuwa dama dai rashin sani ne ya janyo yanzu tunda yagano itace sai mu shiga mubada hakuri ko, "Allah ya raba mu da aikin rashin kwakwal wa, ni na tafi inbi a caba idan kundai daita sai ku kawomin labarin agida kwa dawo a motar, Saba malum malum dinshi yayi ya bita gate ya fice Abinshi yabarsu nan, kwarin guiwa hajiya sadiya take bawa danta muje ai zasu Amince Abinda suke son yafaru suma sunganka da gata, Shidai yabita ne kawai, a part din hajiya Zainab suka nufa wanda suka samu matan ne kawai a cikin falon na farko wato momy Raliya da kuma momy Zainab sai maman saudiya da suke hira a tsakanin su na yaushe rabo, Da Sallamar ta cikin nuna duniyan ci ta shiga tareda cewa shigo Amir shigo ai gidanku ne, fuskar ta cikeda fara a su momy sukayi mata maraba tareda nuna musu wurin zama, Gefe can Amir yasamu ya zauna momy Zainab ta yi mata maraba kamar ba komai a zuciyar ta nan ko cike take da ita, " matso Amir ka gaida iyayenka tafada cikeda fara a, dukawa yayi kanshi a kasa yafara gaidasu, momy Zainab tace " wannan kuma fa? Saida gaban shi yafadi, " ai shine surukin ku, tafada cikin rashin damuwa, " ai mu bamuda suruki irin wannan inji momy Zainab, don in surukin mu ne bazai ganmu da girman mu ya wuce mu ba gaisuwa ba, " to dai ayi hakuri komai ya wuce dama hakuri mukazo baku kuyi hakuri adaidaita Abin nan kawai mufita kunyar juna, " kareema momy ta kwalawa Kira, tafito a guje tareda dukawa gani hajiya, Jeki kawowa baki drinks karsu tafi haka, Kallon kareema yakeyi kamar yayi kuka wannan itace silar komai mummunar fuskar ta ce sanadin komai Amma wallahi sai yaci uban ta, sai tafada mai dalilin da zata Amsa wayar matar shi ta janyo mai asara ba, gashi sanadin fuskar ta ya wulakanta precious, Harara yake watsa mata har tazo ta kawomai drink, tagane shi sarai d'an iska don haka da gudu tabar falon tana tuna abinda ya nuna mata a waya, Ganin su MOMY sun manta dasu yasa tafara magana cikeda sanyin jiki ganin reaction dinsu , " hajiya Zainab nazo ne mubaku hakuri akan Abinda yafaru kuma mudawo da sadakin a daura Auren kawai a wuce wurin, Wani irin juyowa momy Zainab ta yi tareda gyara zama tace " hajiya sadiya ki tashi kibarmin gida tun Ina ganin dan sauran mutuncin ki, wallahi naji dadin faruwar wannan lamari Allah bayason mu da hada iri da mutane irin ku marasa Alkwari shiyasa ya kawo mana karshen komai cikin sauki, Don haka ki tattara danki d'an so kubar mana gida ku kuma bar min yata in likawa maiso da yasan darajar ta kuje can ku nemo mai matar son nashi ko, Wani irin zubewa Amir yayi gaban momy don Allah momy kuyi hakuri wallahi tsananin son da nakewa Zainab ya janyo naki y'ar da da zancen Auren ta a rashin sani nayi duk Abinda nayi kuyi min Afuwa zankiyaye, Abdulmaleek ne yashigo falon tareda tsayawa yana mai mugun kallo, " momy Meke faruwa? Yatanbaya yana zubawa Amir ido, " bakomai d'an Albarka Ina Y'an Uwan ka? Abdulraheem da small Dady sun fita Abdulkareem kuma you no were he is momy kinsan shi kamar mace, "Dady yace kuzo yanzu yana jiranku, Mikewa sukayi tareda nufar hanyar fita momy Zainab nacewa " maleek kajira in sun shanye juice din ka rakasu ko hajiya sadiya Allah yabamu Alkhairi, Mugun sanyi jikin momyn amir yayi tasan is impossible ma su Amince musu Tsabar sonda takewa d'an ta ya janyo duk Abinda ta aikata gashi zatayi sanadin tarwatsewar farin cikin danta, Mikewa yayi tareda bama momyn shi mugun kallo, " momy me kikayi musu a gidan da suka kasa sauraran mu? "Karka sake ka fadamin magana Amir duk ma Abinda nayi nayi ne saboda farin cikin ka don haka wuce mu tafi gida kafin kaima ka wulakanta ni a gaban Al Umma, " momy idan narasa Zainab bazaki taba ganin farin ciki na kin rusa min farin cikin zuciyata, " shut up my friend na rusa maka ko ka rusa ma kanka saboda mugun taurin kan da ubanka yake cewa ka gado a wurina bayan shine mai taurin kan, Now wuce mutafi kafin ka kara bata min rai kaje can ka karata kayiwa kanka salalar tsiya, Abdulmaleek dai ido ya zuba musu har suka gama ya ce musu a sauka lafiya don bai san Meke faruwa ba, ***************** A zaune suke a katon falon Dady ne kawai yake a cikin su suna magana, Asma u ya Kira sunan kanwar shi cikin sonyin magana mai mahimmanci, "Na am yaya, nasan kinsan dalilin da yasa nace kizo ko? " eh yaya nasani, " to saidai kuma ansamu canjin al amari domin kinsan bani Kadai nakeda iko da ya'yan mu ba. A karon farko usman ya zartar da hukuncin da bazan iya hana shiba domin ya isa kuma dole inbashi goyon baya, " dukan ku kanni na ne ban taba yanke hukunci kun tsallake ba har ma da mijinki Asma'u ya daukeni a matsayin yaya gareshi yana bani girma sosai, don haka Ina matukar Alfahari da zuri'ar mu bamuda yawa Amma sai tarin Albarka Ina fatan wata rana muda zuri'ar mu mu cika wannan estate din shine fatana don haka, Yasa nakiraku ku yi hakuri baki daya Allah ya kara hada kan zuri'ar mu, "Ameen suka fada kana ganin su kasan family ne masu fahimtar juna da kuma hadin kai, "Yaya gaskiya nayi farin ciki sosai domin idan wannan Al amari yayi dadi dukkan mu zamuyi farin ciki haduwar kan zuri'ar mu shine farin cikin mu don haka naji dad'in hukuncin da yaya usman ya yanke Allah yasa Albarka, Yanzu Saura mu fara shirin biki ko yaya tafada cikeda farin ciki, " hhh wannan kuma ai kukeda shirmen ku mudai munyi mai wuya don haka, nidai sai yarana sun kammala karatu tarewar su don haka ku kyale su tukuna, " aa yaya wallahi karka fara kasan yaran zamani kuwa kana ganin yanda sukeda mugun rawar kan nan so kake su tare da ciki ko jarirai, Dariya momy Zainab tayi tace kar ma wainnan biyun suji labari takwarar ki da Abdulmaleek ai sai a hankali, Jiyafa har cikin dakina hirar tasu ba ruwan su da idanun mu akansu, hardai ni da suka rena, momy Raliya tace " ai ni korar su nakeyi don haka maganar kine kawai Abasu matansu kawai a wuce wurin,. Mikewa dady yayi tareda cewa " ya rage naku ni bari inje neman d'an uwana tunda yayi hukunci yaki bari mu hadu don haka yana jin kunyata, dariya sukayi momy Raliya ta girgiza kai tareda hamdala a cikin zuciyar ta at last zata samu peace of mind tasan Ina y'ar ta ke Aure, Tafi kowa farin ciki da wannan Al amari, ********************* A baje suke su hudu a dakin mama Asmau dake cikin estate din domin can suka baje harda safeena kana ganin su kasan jini daya ne, hayaniya suke bata wasa ba Khadija ce tace " mun shiga uku yau don Allah ku rage murya Karku samun ciwon kai, SAfNAH ce tayi wuf ta fisge sabuwar wayar da ke hannun Amrah tana cewa " wallahi baki isaba ita nakeso haka kawai ni zaki cuta, mama tabawa kowa nashi ke komai naki baya miki a rayuwa sai nawa, Kokuwa suka hau yi Safeena ta shiga tsakanin su tace " guys enough munfa girma yanzu bada bane, ya kuke Abu kamar wasu under six haba, Harara Amrah ta watsa mata " munafuka mai fuska biyu kawai bayan ke kika zugata karta bani yanzu kizo kina wani yen yen yen, kamar wata ta kwarai, " ok go a head ai kinsaba cin duka a wurin ta tun muna yara now carry on, tsalle Amrah tayi ta haye kan Safeena, Khadija ganin zasu jima ta tafice falo tabar musu dakin su karata, don safeena ma kusan halin su daya da Amrah, Fitar ta falon yayi dai dai da shigowar Abdulraheem, yaci Adon shi cikin manyan kaya yayi kyau sosai, zuba mata ido yayi ganin kanta ba dankwali ga kalba kanana ta saketa a baya les din jikinta ya kamata daf bazaka taba cewa itace yayar su SAfNAH ba domin SAfNAH ma tafisu cika wuri, A hankali ya tako tareda matsowa gab da ita ya zubawa surar jikinta ido yana masha Allah, domin zai iya cewa yau ne karon farko da ya fara ganin ta haka she always wear a decent dress bata taba bari aga jikinta koda Gyale zata saka, Diriricewa tayi ganin shi tarasa Ina zata nufa jitake kamar ta nutse saboda jin kunya hannun ta tayi saurin dorawa tana kokarin rufe kirjinta, Domin sunyi mugun nunawa a rigar, wani irin shu'umin kallo yake aika mata, matsowa yayi gab da ita jikinta yafara rawa kuma tana hango wani irin sauyin yanayi atareda shi da bai taba nuna mata ba, " Amarya ta ya fada yana fesa mata numfashi a fuskar ta, D'an dago kanta tayi kadan ta kalleshi cikeda jin dadin sunan da ya kirata da shi ya kuma hango tsantsar farin ciki a fuskar ta, " yes you are Mrs Abdulraheem Ashrab from today you are my wife my life partner baba Small Dady yaba kowa farin cikin da ya dace dashi you are my wife Khadija Abdulraheem, Jin maganar takeyi kamar a mafarki ta yi kwalkwal da ido tareda zubamai su cikeda farin ciki ta ce " yaya da gaske? Riko hannun ta yayi " da gaske my lovely wife ni mijinki ne kuma Ina sonki sosai Khadija, "Kana sona sosai yaya? Yes why can't I? You have All the qualities kinada Abinda kowa ne namiji zai soki domin shi you are beautiful and decent kuma kunyarki na raka samin soyayyar ki a zuciya ta, but listing ki ajiye kunyar nan yanzu zata iya cutar dani, D'an rungume ta yayi kadan tareda kallon kanta yace " Ina d'an kwalinki muje ki dafa min Abinci am hungry sosai kwana nan sam bana cikin natsuwa because of my brother now everything is normal I can relaxed, ****************** Yau kusan kwana biyu da zuwan su mama Asma'u gaba daya a acan suka tare abin su ba ruwan su da su momy wani irin tsuma su momy keyi da irin nasu kayan na saudiya masu inganci, karbar Abinsu sukeyi suna hadiyewa da yake SAfNAH da Amrah sam basu san bikin da akeyi ba su a tunanin su kawai wani Abun ne kawai irin cimar Y'an saudiya take basu, Khadija dai tasan komai kyalesu tayi domin Abdulraheem ya ce tayi Shiru kamar yanda Y'an Uwan shi basu sani ba itama taja bakin ta ta tsuke, Yanzu ma zaune suke ta basu wani irin danbun zabo na magani mai shegen dadi sai hadiya sukeyi da sun cinye su kara mika plate, mama tace " kuci a hankali wannan hadin nada karfi sosai, Amrah ce tace " mama hadin me yakeda shi naji shi zakwai wallahi, " Hmm tace tareda mikewa tana zaki ga zakwai a jikinki y'ar nan a kasan zuciyar ta, Abdulkareem kuwa kwana biyu bai saka SAfNAH a ido ba ta boyewa ganin shi sosai gashi sam bayason zuwa part din saboda safeena domin yasan dalilin zuwan ta gidan domin ya Aureta ne shiyasa yana kanshi fita ko nan da can, Amma yau ya Gaza tashi yayi ya shirya cikin shiga mai kyau ta kana nan kaya ya fito dai dai sunfito su ukun da key din mota zasu fita Amrah SAfNAH da safeena, Ganin Abdulkareem safeena ta ruga da gudu tareda danewa kirjin shi " Oyoyo yayana tun zuwa na nayita neman ka kaboye , I miss you wallahi, Wani irin mashi ne mai tsini ya caki zuciyar SAfNAH wani mugun makoko ne ya tokareta a zuciya tayi saurin matsowa tareda janye safeena tana zabga mata harara, " wuce muje banza kina son rungumar maza sai kace wata baturiya, Maganar ta tayi mugun bashi dariya ya gimtse tareda zuba musu ido Ina zakuje? " Safeena ce tayi carab " wallahi Yaya nace ne Ina son muje su rakani inyi lalle don nasan zai burgeka idan kagani, Wurga mata key din SAfNAH tayi ta wuce gidan momy Zainab tana cewa sai kuje ai ku Kadai kiyi ki burgeshin bazanje ba, Bin bayanta yayi da kallo kafin ya daure fuska ku koma gida yanzu karkuje ko Ina, yafada fuskar shi ba wasa dole suka juya suka koma, shikuwa bin bayan ta yayi, Tsabar kishin da takeji taji wani irin mugun zafi na ratsa jikin ta don haka bathroom ta fada kawai ko hijabinta bata tsaya cirewa ba ta kunna shower ruwan yafara jikata, Meyasa take son Abdulkareem sosai me yasa take mugun kishin shi me yasa zuciyar ta bazata cire mata son wanda bashi take Aure ba zuciyar ta na mugun cusa mata Abu mai wuyar samu a wurin ta Mugun so takewa Abdulkareem da ta tsani taji ko sunan y'ar uwar ta mace yakira mugun kishin Abdulkareem takeji na fitar hankali ita bataki ko su Amrah kar ya kalla ba sai ita kawai, Wasu irin hawaye ne kifitowa sunabin ruwan dake sauka saman fuskar ta so bai mata Adalci ba meyasa zai sata son wanda bai wani damu da Al amuranta ba, "Meyasa nakeson shi dayawa meyasa? Tafada a bayyane, "saboda zuciyar mu daya ce is impossible daya ya iya rayuwa ba d'an uwanshi, Tayi saurin bude idanun ta domin ganin da gaske shine ya biyota........... 🖊 *Matar Soja* 🌻🌻 *WA NAKE AURE* 🌻🌻 By FENERH *ga masu bukatar karanta wannan labarin ku turo katin waya ta wannan numbar 09011251444 na 200 Airtel ko kota A susupln banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb sai najiku masoya* 2⃣9⃣&3⃣0⃣ "Sapnah ya kirata da wani irin yanayi yana mai shiga karkashin shower din baidamu da kayan jikin shi ba ya zubawa kyakkyawan bakinta ido da ruwa ke wankewa a hankali shima ruwan ke jikashi " I love you Sapnah, Kallon shi takeyi cikeda tsananin soyayyar shi dake kara ratsa zuciyar ta tace " it sound sweeter yaya Sapnah! Ta fada tana dora hannun ta saman brown lips dinshi masu kyau, Yes you are my Sapnah that's my dream kece mafarkina shine ma anar sunan da harshen Hindu, " wow I love the name yaya, tafada cikeda jin dadi saidai cikin second guda ta kuma gintse fuska tamau tareda rabeshi tana shirin fita, Riko hannun ta yayi tareda dawo da ita karkashin ruwan, " ya isa mana kinsan kina wahalar da zuciyoyin mune kawai Zainab so stop trying to avoid me lokaci yayi da zamu bar komai mu rungumi soyayyar mu ko da Auren ko ba Auren dole mu kasan ce tareda juna soyayyar ki kullum gini take kara yimin a zuciya, "I love you I love you I love you " don Allah kici gaba da nunamin soyayyar da kika fara nunamin tunfarko Ina yunwar jin kalamanki masu dadin sauraro a idanu na I promise you from today bazan kuma boye soyayyar ki a zuciya ta ba zan bayyana kowa yasani I want let you go bazan bar ko wane sakarai ya dauki farin ciki naba, Wallahi dole su Dady su rushe maganar Auren wani akanki inba haka kowa zaiyi dana sani a gidan nan, dole abani ke ke tawa ce you are mine Sapnah you are mine a long you belongs to me only, Saboda ni aka halicceki nikadai zanyi rayuwa dake love me please love me, yafada yana hade bakin su tareda rikota da kyau ya matseta a jikinshi, Kalaman shi kawai sungama siye ganganr jikinta don haka batada zabi dole ta sakar mai ragamar jikinta ya sarrafa ta, wani irin hot and deep kiss yake mata jin bakinshi da halshen shi takeyi har kusan makogoronta yana lasowa, Wani irin mugun mutuwa jikin ta yayi ga kayan jiknsu ya jike sharkab da ruwa, Janyewa yayj kadan da sexy eyes dinshi ya ce " full this clothes baby kar sanyi ya kamaki, Ya sanya hannu ya yi off din shower din ya d'an ja baya kadan yana kallon ta fita zatayi ya rikota gam tareda rage murya, " kicire ingani, Zaro idanun ta tayi ya daga mata gira " yes late me help you ya matso tareda sanya hannu ya cire mata hijabin ya tareda bin jikinta da kallo ganin yanda body hug din ta dame mata jiki tama har yana hango black bra dinta saboda jikewar da rigar tayi, Bin cinyoyinta yayi da kallo kafin ya dago kanshi fuska a hade, "da haka zaki fita? Kalli kayan sun Kama ki dayawa idan kikaje yin lallen haka zaki cire hijabin Ana kallon surar jikin ki? Shiru kawai tayi mai ya matso tareda sanya hannu yafara kokarin cire mata rigar, rike hannun shi tayi " yaya, tafada tana girgiza kai Alamar ya Bari, " no sai na cire yau sau nawa kike kokarin cire kaya agaba na so kibarni yau in tube ki da kaina, kallon ikon Allah kawai takeyi ya cire mata rigar tareda zubawa kunburarrun kirjin ta ido, yana Ajiyar zuciya ya matsu ya matsu yaji hannun shi akan su he want to touch them, Saurin matsowa yayi tareda dora fuskar shi kansu ya manna mata wani irin hot kiss tareda dan lasar saman su, Saurin dafe ginin tayi gudun faduwa domin jintayi wani irin shock da ya harbi har kafafun ta kasa yafara sulalewa tareda zubawa abin son shi ido cikin zakuwa ya dora hannun shi yafara shafo west din yana lasar cibinta da halshen shi, A hankali ya ke sauke roba jeans din jikinta black domin yana kaunar kara ganin wannan v part din mai cikeda tsoka dake nuna akwai ni ima Babba a cikin shi, He is eager to deep in wallahi he just want to feel the wall yanason yaji how it test ya Yanason jin ya dadin v part din yake ko sau daya ne a rayuwar shi, saida ya gama cire mata wandon baki daya yayi saurin tafiya suuu ya zube da guiwowin shi a kasan tiles din bathroom din domin ganin ta kawai a cikin pant and bra ya karar mai da duk ruwan jikin shi da yai Saura, Baijin zai iya karasa cire mata sauran kayan he is completely gone da ganin wannan surar, muryar shi kamar yasha kwalba uku na tutulin ya ce " baby kicire duka ingani please, Fadowa tayi jikinshi a kasan tana girgiza mai kai Alamar she can't, " baby bazaki iya mallaka min wannan surar jikin nakiba? I want to badly I can't hold my self anymore do something please, Nagaji da rike kaina kiyi min wani Abu mana do something for me, Batajin akwai Abinda zata iya hanashi a fadin duniyar nan saboda son da take mishi tana mugun son Abdulkareem zatayi komai domin farin cikin zuciyar shi tasan duk Abunda tamai zai kara makale mata ne don haka she is ready ta mallakeshi sai dai suyi rayuwar da ba wanda yataba yin irinta, ta Amince wa zuciyar ta zata bata farin cikin da take muradi koda ta HARAMTACCIYAR SOYAYYA ne kuwa bare tasan love will never lie, Batayi wani tunani ba ta fado jikinshi tareda rungume shi tamau " yaya kasamu natsuwa a jikina na Amince maka kayi duk Abinda zakayi bazan hanaka ba daga yau , Hannun shi ya saka a hook din bra dinta ya balleta tareda janyeta kadan ya cireta ya y'ar ya kasan tiles din bathroom din, "Subuhanallah ya furta yana karewa halittar kirjin ta kallo ganin yanda duke rounded ga zagayen kansu brown gwanin burgewa da sha'awar kallo ya ja mugun gauron numfashi tareda matso da ita ya hade kirjinsu wuri daya saida ya kara Zamewa ya baje tareda matse ta gam domin ya kara feeling dinsu a nashi kirjin, Saurin raba rungumar tasu tayi tareda kallon shi tace " yaya tsoron su kakeji? Dagowa idanun shi da sukayi wani iri yayi Tsabar desire da ta tadomai, Ya kuma kallon su " yes am scared of them idan na tabasu I mite end up hurting you baby, Hannun shi ta riko tareda dorawa samansu, Atare suka Ajiye zuciya ya musu wani irin damka kamar zai ciresu yana sambatu, " I tink I told you I can't control my self if I touch Them yafada yana mutsikasu kamar yasamu brodi, Wani irin nishi yake fitar wa saida tasa k'ara jin irin murza boobs dinta da yakeyi bada wasa yake musu ba, saida tayi da ya sanin sakar mai ragamar jikinta domin kamar zai cire mata kirjin takeyi da hannu bibbiyu yake damukar su, Saurin fisgewa tayi taja baya ya kuma jan jiki idanun shi gaba daya ya rufe ruf saboda muguwar fitina, mikewa yayi tareda dagata cak kamar wata kara ya nufi cikin dakin da ita, A gadon ya shinfide ta tareda kwanciya a hankali yanabin ko Ina na jikinta da kallo, kafin ya yi saurin dora lips dinshi saman kirjin ta da suka tsaya kyam a cike suna tsokale mai ido, Fisgar su yayi kamar mayun wacin zaki yafara basu wani irin salon tsutsa, a kidime ya tashi yafara kwabe kayan jikin shi idanun shi a rufe duk sun juya, Gaba daya jikinta ya saki domin jin bakinshi kawai a kan boobs dinta ya sa taji kamar ya jona jikinta da gidan kankara, kwabe wa yayi yarage daga shi sai boxer dinshi jikakke domin komai nashi shima a jike yake, Komawa yayi tareda cigaba da faran tawa zuciyar shi shikadai yasan inda yakejin kanshi a yau, wani irin Dadi yakeji mara misali, Gaba daya salon Abdulkareem yagama tafiya da SAfNAH domin ji takeyi kamar tayi kukan dadi Abdulkareem karshe ne wurin iya romancing jikin mace, Gaba daya ya gama cakuda lafiyar jikin ta lungu da sako kafin taji wani irin zafi ta saman pant dinta jitake yana danna mata wani Abu kamar zai barka wandon ta kafin taji ya saka hannu yana janye wandon nata gefe yana kurda kan Alkalamin shi, Wani irin zullo tayi tanaso ta zame domin tagama gano Abinda yake shirin yi, don haka tuni tashiga tai tayin ta dawo cikin duniyar da muke, " yaya stop please tafara rokon shi domin tanajin yanda yake kokarin tura kanshi hanyar da sam bazata biyu mai ta sauki ba, "No Sapnah Allow me to connect my self in your v part wallahi inason in dan dana inji kibarni, wani irin kurma ihu tayi jin yanda ya danna mata kan Alkalamin da sam ya kasa shiga tayi baya, Zabura yayi shima yana rikota, '" no not this moment please don't do that " matse gabanta takeyi da hannun ta domin trying kawai da. Yayi jitayi kamar wurin ya yage, "Yaya akwai zafi please karkayi wallahi zan mutu, jikin shi narawa yace " ok zoki min wasa tom bazanyi ba zoki yimin kinji, "Yaya wasan me zanyima? Janyota yayi tareda jan hannun ta ya dora kan Abinda saida ta yi wani irin haniniya jin laushin hannun mace a kanta yace, " please squize it baby harda Tanamin zafi make me released ganin irin rawar da jikin shi keyi yasa ta saki jikinta tafara Yimai wasa kamar expert ji yake kamar zai suma saurin kama kirjinta yayi da hannu biyu yana numfar fashi, Kafin ya zube a wurin ya fara fitoda ruwan damuwar shi yana janyota tareda cafke bakinta kamar zai cire mata bakin kafin ya saki bakin yana " tank you baby tank you am feeling relief right now kin taimaka min yau I love you, Tashi yayi tareda kallon ta jeki yi wanka kije ki kawomin wasu kayan a gidan mu Zanin gadon taja ta rufe jikinta dashi sannan ta tashi yayi wani irin murmushi najin dadi, ""Yes, yace cikeda farin ciki yana juyi domin fadin dadin da yakeji a kasan zuciyar shi bana wasa bane yau, Saida tayi tafito sannan ya tashi ya nufi bathroom dinta shima domin yasan idan yabita ciki yau zai kwana a cikin dakin bai fitaba domin bazai taba gajiya da damkar jikinta ba, Cikin Sauri ta shirya ta fita ta nufi part dinsu a falo tasamu Abdulmaleek yana aiki a computer ta gaida shi tareda shigewa dakin domin nemo mai kaya, Abdulraheem da Khadija ya kalla ya zuba musu ido cikeda tuhuma ganin sun fito daga cikin dakin shi, Saida SAfNAH ta zabo mai kaya tafito itama ta zubawa Aunty Khadija ido ganin yanda tayi laushi kodai suma soyayyar su sukasha kamar ita da Abdulkareem? Fitar ta yi kawai cikin Sauri batareda ta jira Khadija ba, saida Abdulmaleek yaga yaraka Khadija ya dawo yana wani irin murmushi kana hango farin ciki a fuskar shi yace, " wai zaku yimin bayanin me yake faruwa a gidan nan? I saw SAfNAH right now a dakin Kareem kai kuma naga naganka da Khadija me kukeyi a karkashin inuwar su Dady? Murmushi yayi tareda cewa " muna dabfaka sunnah ne kaga harda kareem ma yana barzar gumin shi but you , kana gefe kana jika kanwa kowa yabarka Abaya, " now listing meke faruwa banson kwana fa? Dukowa yayi ya rada mai magana cikeda dariyar mugunta sannan ya zauna yana shafa kirjin shi, Wani irin kallon ka cuceni Abdulmaleek ke aikamai kafin ya tashi tsaye yana cewa " Amma kasan me "Allah ya isa tsakani na dakai you are wicked kana kallo na jiya Ina jika kanwa don mugunta ka kyale ni after I have gidan hutu a gefe I will never forgive you for that, ya juya zai fita yace " don't tell your brother right now inaso ya nuna musu a bayyane yana son SAfNAH please brother, "ai wallahi bazaka cuceni shima kabarshi a duhuba don haka ni natafi ingyaro Aure na yanzu tunda ka kammala ka fita kabani wuri am coming right now with my wife.............🖊 *Matar Soja* 🌻🌻 *WA NAKE AURE* 🌻🌻 By FENERH *ga masu bukatar karanta wannan labarin ku turo katin waya ta wannan numbar 09011251444 na 200 Airtel ko kota A susupln banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb sai najiku masoya* 3⃣1⃣&3⃣2⃣ Amir ne akwance duk ya rikice ya fita hayyacin shi dadyn shi dai tuni yace shi dai kam ya cire hannun shi a matsalar Amir idan ya kashe kanshi shi mai iya yin wani Aure ne ya haihu Amma uwar shi itada d'a har Abada domin tarasa mahaifarta tun haihuwar farko, Don haka gaba daya ya rame momy ce kawai ke lallashin shi tana bashi kwarin guiwa, yauma suna falon Amir na kwance sai kuka yakeyi gaba daya ya lalace duk ya kode saboda damuwa, " momy wallahi idan bakiyi wani Abu ba zaki rasa ni Ina son Zainab sosai zaki rasa tilon danki bring back my wife to me ko kirasa ni, " no no no son ka daina fadar haka zaka samu matar ka dole kaji kyale babanka d'an gatan momy, " Kici gaba da bashi karfin guiwa har ki cutar da shi kina uwa bakisan yanda zaki tafiyar da rayuwar d'an ki ba, SAfNAH tayi Aure ta Auri jinin ta da bazai taba gudun ta ba don haka kijama d'an ki kunne ya ma daina tunanin zai sameta, Wani irin zabura yayi tareda kallon dadyn shi " wallahi bazai yuwuba she is my wife matata ce ni Kadai ba wanda zai Aure min mata, sannan dady kun cuceni me yasa baku daura mana Aure ba da yanzu matata ce wallahi ba wanda zaimun rayuwa da mata WA TAKE AURE? Wallahi ba wanda zai zauna da ita am going to get my wife, Kallon zararre kawai dady kemai momy kuwa zuciyar uwa tuni tausayin shi yasa tafara kuka tana " yi hakuri Amir karka yimin haka ka natsu Allah zai baka wata matar da tafita, Wani irin share hawaye yayi " is ok Nagano kema kin goyi bayan mijinki ko alright I can fight for my self da in rasa SAfNAH gwara in harbeta in harbe kaina mu mutu muje can muyi rayuwar mu mai dadi mun huta daku a duniya, " toh jahili uban wa yafada maka wanda ya kashe kanshi hutu zaije yayi kuma wallahi if you try to mess with that family you will regret, zakayi mugun sana sani ka taba wannan family din Alhaji Ashiru bazai taba kyale muba don haka ni idan ka janyo wani bala'in kyale ku zanyi kaida uwarka can ku karata, Ke kuma control your son inbaki saniba yau infada miki d'an ki is dealing with drugs da kuma neman mata shiyasa tunfarko na shirya yimai Aure da yarinyar da tafito gidan tarbiya domin saita tunanin shi amma Tsabar taurin kanshi ya janyo mai hasarar ta don haka ba ruwana ki saita mai tunani and ni yanzuba tafiya zanyi if something happens bansan kuba, Wani irin kallo yake aikawa uban " good as you no kuma kasan cewa bawai da kudinka Kadai nake rayuwa ba I have a lot of cash dady na wuce da tunanin ka nafi karfin Aljihunka, Wani irin Tsorone ya kama Alhaji Adamu domin sam baiyi tunanin haihuwar tashi takai can ba, ganin yanda Amir din yake re acting kamar lunatic, Yasa ya lallaba ya dauki jakar shi yabar musu gidan, wani irin dadi momyn amir taji jin danta nada kudi ta matsa jiki na rawa " da gaske katara kudi my boy? " yeah momy I have a lot ko old man bazai nunamin cash ba, " good kaga kudi is everything don haka dole abaka burin ranka, murmushi yayi tareda cewa momy don't worry dama na boye halina saboda soyayyar ta tunda batasan inayiba zanfito mata baro baro yanzu watch and see, ********************* A kwance Abdulkareem yake a dakinshi misalin karfe daya yana juyi domin ya mugun tabowa kanshi damuwa so yake kawai ya kuma jinshi a jikinta yana hango kirar jikin ta wani irin tashi da harbawa yaji sandar shi nayi yayi wani irin nishi tareda dafe ta gam, Yana kara tuna kirjinta din nan masu cika da d'an tauri Alamar sai sunji training zasuyi laushi, ya runtse ido yana danna kanshi a filo, tareda kwance belt din dogon wandon da bai cireba ya yi freeing jikinshi domin zafin da yakeji, Janyo wayar shi yayi tareda neman number ta yayi dialing, lokacin itama tana kwance tana juyi jitake kamar tayi tsuntsuwa taje wurin shi she is feeling his hands all over her body, Data tuna yanda ya cakudata sai tsigar jikinta ta mike har wani irin ruwa taji sunabin kasanta, jin karar wayarta yasa tayi saurin dannawa domin zuciyar ta tabata shine ya kirata, tasan yanda takasa bacci shima hakan take a wurin shi, Muguwar Ajiyar zuciya ya sauke jin muryar ta tace " hello, " hy, Yafada can kasan makoshi, " me ya hanaki bacci? " kaine, tafada kai tsaye, " me nayi da zan hanaki bacci heart desire? Turo baki tayi cike da shagwaba tafara yimai magana, " am feeling your hand All over me, " me too wallahi am hungry again,. " I want you very badly, " come tafada kai tsaye nima bazan iya bacci ba, I want to sleep in your chest my love, " Ahh ya saki y'ar kara domin ji yayi ya kwadaita mai jin wa innan boobs din a nashi kirjin, " baby idan fa nazo boobs din nan zansha yau sai sunyi laushi, "Um um karka taba ciwo sukeyi ka yi wasa da beads kawai kamar da, " aa wallahi Nagano wurin da dadin yake yanzu baby I love that twins more than beads, And yaushe zaki bari in shiga gidan dadin baby? " um um nidai akwai zafi sosai, D'an hade fuska yayi kadan " baby Kince kina sona Amma kinajin tsoron bani farin ciki? " yaya Allah Brest dina zafi sukemin yanzu haka kuma can wurin ma ai dazu kaine kakeson yagani kuma you are too big and the place is very tiny, " I promise to be gentle amma kirjin nan na bukatar massages yanda zasuyi laushi sosai, kinsan why they are hurting? Tace um um, "Couse ba a taba tabasu ba shiyasa suke miki zafi amma if you allow me a hankali zansa suyi laushi wata rana da kanki zaki ce yaya katabamin, Rufe fuskar ta tayi kamar yana ganin ta yace " got you nasan you are blushing, Haka suka raba dare suna waya sun matsu gari bai waye ba su hadu da juna duk da yasan zasuje school but he must see her kafin ta tafi, ***************** Karfe takwas na safe ya fito falon yasamu Abdulmaleek kwakume da Amrah sai shige mata yake kamar zai cinyeta, ya buga tsaki, tareda zabga mai harara yace " what are you doing? Juyowa Abdulmaleek yayi yace " me kagani? "Banason iskanci zakuzo kuna mayar mana da gida wurin hutawar ku, Tashi yayi tareda daga Amrah " baby shiga ciki Ina zuwa yanzu, Ai kuwa da gudu ta shige shikuwa ya matso yana mai dariyar iskanci " oh come on lover boy kabarmu mu more Auren gatan mu tunda kai you are not ready, Kasan cewa Muna gab da angwancewa kai kana nan kana kame kame da Auranka kullum kana Abu kamar munafiki, Wani irin kallon rainin wayau Abdulkareem ke mai " kaifa sometimes baka da tunani you like blabbering, " dole kafada haka bayan taimakon ka nakeson yi now listing bazan cuceka kamar yanda Abdulraheem ya cuceni ba, " you are married my bro you are now a married man don haka go and loose your virginity ni kaga tafiyata ya juya zai wuce yabar Abdulkareem tsaye a daskare zuciyar shi na bugawa da karfi, Ganin Abdulmaleek zai wuce bai cireshi a duhuba yasa ya dawo dashi da karfi, " yace explain, " yes bro you hear me right kanada Aure, Aure da wa,? "WA NAKE AURE?? " your dream girl your love Zainab SAfNAH ASHRAB, Wani irin kallon karkamun wasa da kwakwal wa yake mai, riko hannun shi yayi tareda jan shi kan kujera ya zaunar yace " listing gaskiya ne Small Dady ya daura mana Aure kwana biyu da suka wuce, And Koni I just no that yerstaday because of that your wicked triple brother, daskarewa yayi a wurin har Abdulmaleek ya gama bayanin shi ya wuce yabarshi, " no no no Am not dreaming yafada yana Marin fuskar shi kadan, cikin Sauri ya mike ya fita domin yana bukatar jin bayanin a bakin dadyn da kanshi, Yakoyi sa a yaci karo dashi zaifita, cikin Sauri ya karasa tareda rungume shi ya na hawaye" Dady is it true SAfNAH is my wife? Dady don't wake me if am dreaming please Dariya dady yayi tareda dagoshi a jikin shi " no my son you are not dreaming, SAfNAH matarka ce yanzu takace mulkin ka saika shirya maman ku tace ending of the month zaku tare by then sun gama shirin su, " dady Aurenta fa how comes Ina mijin nata na farko? Dafa shi yayi ". Dama haka Allah ya tsara SAfNAH matarka ce shiyasa Allah bai nufa mun daura mata Aure ba tunfarko, " Amma my son because of you na sabawa maganar yaya na gudun haduwar mu ma nakeyi na yanke hukunci batareda sanin shiba, Wani irin fake ya manna wa dady a kumatu tareda cewa " I love you my dady ka gama min komai wallahi a duniya SAfNAH ce cikon farin ciki na a duniya tank you tank you Dady, Yace "ok ya isa bari intafi kai yanzu office din nakuma baka zuwa sai kaga dama ko? Dady yau zanje wallahi ai dole na ne ma inje nemawa SAfNAH kudi, " toh bakin dama yana kulle ne saboda soyayya bansani ba, Saurin wucewa yayi side din momy cikeda farin ciki mara misali a yau, a falon yasamu momy cikin Adon ta zata fita yayi wani irin tsalle ya rungume ta yana Ajiyar zuciya, Saida momy taji tsoro tareda cewa " kai lafiyar kuwa? " yes momy na am Alright now am absolutely fine tunda nasamu burin zuciya ta, Dagoshi tayi cikeda mamakin shi tace " lafiyarka Abdulkareem saikace wanda yayi tsuntuwa? " yes nayi tsuntuwar Auren farin ciki na momy Small Dady ya mun komai a rayuwa he stand for me na samu farin ciki na MOMY you have no idear how happy I am today SAfNAH is my wife, "Alhmdulillah Alhmdulillah Alhmdulillah yaketa nanatawa mugun mamakine ya kashe momy domin bata taba hango ko leko cewar Abdulkareem na son SAfNAH ba, "Ala wadaran miskilanci a rayuwa kuwa yanzu da Usman bai tsaya maka ba ya kenan baban ku dake shirin yima Aure da safeena a she damun yi babban kuskure, Amma da zurfin cikin ka ya cuceka Abdulkareem, yanzu ita SAfNAH fa? Idan bata Amince dakaiba? murmushi yayi tareda sosa keyar shi yace ", she loves me also momy itama tana sona ki kirata kiji, Mamakin momy yaki karewa " yaushe kuka fara shirin da har SAfNAH zata wani yarda kuyi soyayya bayan duk y'ar tsamar da kujeyi tun tashin ta, " that call true love momy we love each other shiyasa muka kasa tolerating juna bama iya shan inuwa daya Amma daga yau zakiga soyayyar mu a bayyane momy, "Wai tsaya Ina bakin ranka da fadin rai yaje da miskilanci? "Momy baki ganoni bane ai duk bakin cikine kedamuna inna tuna tana fita kullum wasu mazan na ganin min fuskar ta a waje and kuma wani Karin takaicin wannan dawowar nazo na tarar da mugun labari, " god momy mutuwa ne kawai banyi ba, "Yanzu tana Ina momy? "Suntafi school itada Khadija Amrah batajin dadi, "Naganta da Abdulmaleek kuma a part din mu why ita zataje school bada sanina ba,? "Allah sarkin iko? Ai fa Abun yazo kan masuyi nibari intafi office yau inada Abinyi amma kafin in wuce saina cimma marasa kunyar can tukuna masu gajen hakuri, ta fita fuskar ta wasai tana jin dadin ganin walwala a fuskar Abdulkareem Allah nagode maka kawai take nanatawa, A ranshi yace " nasuma wasane ai momy wait and watch our style, dakin SAfNAH ya wuce ranshi fari kal ya haye gadon ta tareda shigewa cikin blanket dinta cikeda jin dadi.............. 🖊 *Matar soja* 🌻🌻 *WA NAKE AURE?* 🌻🌻 By FENERH *ga masu bukatar karanta wannan labarin ku turo katin waya ta wannan numbar 09011251444 na 200 Airtel ko kota A susupln banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb sai najiku masoya* 3⃣3⃣&3⃣4⃣ Karfe biyu like always suka fito cikin katon gate din school din itace ke driving tana sanye cikin katon hijabin ta da kuma nikab kamar koda yaushe, hirar su sukeyi suna dariya ita da Khadija cikeda nishadi, Can kasan zuciyar ta kuwa wani irin kewar ganin shi takeyi ta matsu ta koma gida tasanya shi a ido, Wani irin shan gabansu wata katuwar humer jeep tayi baka kirin dole ta yi wani irin taka break din motar a tsorace saida goshin ta ya bugi sitiyarin motar Khadija ma saida ta buga kanta da dashboard din motar a tsorace suka dago kansu domin sunyi mugun tsorata tareda sadaukar war yau mutuwa zasuyi, ganin mutane da bakaken motar sun fito da manyan bindigogi su hudu, tuni cikin su ya murda, Yau sun hadu da mala ikun daukar rai na wulakanci, kafin ma suyi wani yunkuri har sun rufar musu, wani irin shaking jikinsu keyi suka bude motar suna" oya open your face suka bugawa SAfNAH tsawa tareda kallon Khadija da tayi suman zaune, wayar suka haska kan fuskar ta suna " oga na this one? Fuskar Amir ce a bayyane a jikin wayar saida gabanta ya fadi she remember the guy me zaisa yasa ayi attacking dinsu haka? " yes she is the one bring her to me and don't you there touch her sister , " ok oga , ya datse wayar tareda kishingida yana wani irin murmushi mai cikeda mugunta, Wani irin ihu suka sa ganin yanda suka janyo SAfNAH suka fito da ita tareda jefata motar Khadija ta biyo su ta na kwala ihu amma ba wanda ya. Isa ya matso kusa dasu bare ya taimakesu, Kuka Khadija keyi tama rasa Abinyi saida taga ba mafita ta koma motar ta ciro wayar ta jikinta na rawa tama rasa wama zata Kira, dialing number Abdulraheem tayi tana kuka harda shidewa, Lokacin suna zaune a falon suna wani aiki a system shida Abdulkareem yaga kiran ya daga yana murmushi " love are you missing me? Jin shashshekar kukanta yasa yayi saurin mikewa " lafiya Khadija? Dakyar ta iya cewa " wasu ne suka tafi da SAfNAH, Ta karasa bayanin cikeda kuka, yafara jero salatin da saida Abdulkareem ya mike yace " what happened brother? Dakyar yace " ware are you right now? Dakyar take iya yimai bayani, Saida ya kashe wayar yace let's go some people kidnap SAfNAH, yama manta da zancen wani Abdulkareem zai shiga mugun yanayi, saida yaji yayi baya ya zube a kujera kamar wanda aka bugawa guduma a tsakar kai, " what?? " no no brother control your self now muje muga Meke faruwa a wurin kafin su dady su ankare, zabura yayi tareda janyo rigarshi dake gefe ya saka, " no they have to no dole afadawa Dady , Cikin mugun Sauri suke fita suka hadu da Abdulmaleek ya bisu yana tanbayar su lafiya suka rude haka? Suna tafiya Abdulraheem ke mai bayani shima binsu yayi a kidimen, mota daya suka shiga Abdulraheem ne ke tukin Abdulkareem gaba daya baya cikin hankalin shi baimasan wane tunani yakeyi, saida suka isa inda Khadija ke zube duk ta fita hayyacin ta saboda kuka, Tambayarta sukeyi basa gane komai Abdulraheem ne yadaga ta tareda cewa Abdulmaleek ya tuka ta sutafi gida su zasu je police station sukai report domin sun rasa Ina zasu fara neman ta dole su saka police a ciki, Jin karar wayar Abdulkareem yasa yaciro ta cikin Sauri ya ga video call da unknown number yayi saurin picking, ido ya zubawa Amir yana mamakin me zaisa Amir ya kirashi, "Hhhhh Abdulkareem Ashiru Ashrab, Yamai wata y'ar dariyar iskanci " I no you are thinking why I call you right? I have to because of my love, Dole inkiraka Abdulkareem nasan kaine igiyar Auren da ya kamata ya hau kaina ka dauka a kanka kuma kayi kuskure Babba because Zainab is mine, Look yafada tareda haskamai SAfNAH dake kwance kamar sumammiya daga gani bata cikin hankalin ta ma, Yayi mugun zabura " what are you doing with my wife Amir kayi mugun kuskure daka taba SAfNAH and if something happens to her saikayi daka sani a rayuwar I promise you saika biya bashi,. Abdulraheem ne ya karbi wayar ganin Abdulkareem zuciyar shi na wani irin hawa baya ma iya magana, yafa ra magana " Amir you make a very huge mistake by kidnaping my sister and you most pay for that if something bad happen to my sister wallahi sai na wulakanta familyn ka a Niger state baki daya, Wani mugun kallo yawa Abdulraheem kafin yace " if you are done please tell your brother Ina jiran divorce papers yau shine kawai zaisa a zauna lafiya karka damu ko kaine da ke cika baki ka taba SAfNAH sai kayi dana sani bazan taba cutar da rayuwar SAfNAH ba because I truly love her, so Ina jiran divorce papers see you, Wani irin tafarfasa zuciyar Abdulkareem keyi ganin SAfNAH a kan gadon wani katon ji yake wani rodi ya tokare mai kirji har ya huda cikin zuciyar shi, Ji yake kamar ya hadiyi zuciya ya mutu saboda takaici, Lallashin shi Abdulraheem keyi cikeda dauriya kafin kiran dady ya shigo wayar shi, cikin bacin rai yake fada meyasa Abu zai faru bazasu fara kiran shi sufada mai ba, hakuri Abdulraheem yafara bashi tare da fada mai inda SAfNAH take, Ai kuwa ran Dady yakai kololuwar baci don haka commissioner of police ya Kira yace a baza police ko Ina a fadin garin domin nemo mai y'ar shi yanzu, Ai kuwa cikin hour kadan aka tashi hankalin Niger state baki daya kota wace hanya an zuba yan sanda, Hankalin su momy yayi mugun tashi musamman momy Zainab tamafi Momy Raliya rudewa babyn ta aka dauke ga Abdulkareem da ya gama rikice musu ranar kowa yasan matsayin SAfNAH a wurin shi domin kuka yakeyi bana wasa ba agaban kowa don wani irin mugun kishin ta ne ke sashi mugun kukan, Can gefe daya kuwa tafkeken gini ne ya hadu mai hawa biyu yaji komai na more rayuwa kana gani kasan nera ta koka, a kwance yake A gefen ta yana jiran ta farko, Ya zuba mata ido kamar zai hadiyeta saboda so, Wani irin dadi yakeji ganin ta a cikin gidan shi, "uh baby I can wait ki farka ki ganni a kusa dake, Motsin da tafarayi yasa yayi saurin zabura ya zuba mata ido cikeda so har tagama bude idanun ta tas tana karewa dakin kallo, " baby kintashi? A hankali komai ke dawo mata tundaga dakkota har Abinda suka shaka mata, Zabura tayi ta na karemai kallo kafin ta fara ja da baya " me yasa ka kasa aka kawoni nan? " saboda nan ne yakamata ace kina rayuwa tun tuni baby, " wannan mummunar house girl din taku tayi ruining komai saboda bakar fuskar ta na janyowa kaina baby, But don't worry yanzu zamu rayu tare dagani saike a nan gidan baby,. Kallon mahaukaci kawai SAfNAH kemai tareda jabaya saida takai karshen bango, " Am sorry baby I take All my words back dana fada miki a baya duk wasu mugayen maganganu na janyesu bansan kebace su dady suka bani na rika zaginki please don't hate me, Saurin saita kanta tayi now she understand everything , wato shine mugun mijin nata kenan lallai kuwa zatayi maganin shi kenan, ta gyara zaman hijabin jikinta tace " oh kaine a she ai bazanyi mamakin ba don ka satoni domin tundaga kan magan ganun ka kawai nasan cewa zaka iya yin komai a rayuwa, yanzudai kasatoni saboda me bayan duk kiyayyar da kake fada kana min Ina taje, " duka mugayen magan ganun ka suna cikin kwakwal wa ta don haka ma natsaneka koda muka hadu naji kawai natsanake a she saboda zagin da kasha yimin ne, q waya, wallahi ko Kadai ne Autan maza bazan yi rayuwa dakaiba da inrayu dakai gwara na mutu, Ciwo magan ganun ta sukayimai don haka cikeda zuciya yace " ok get ready to live with me ko kinaso ko bakyaso dole mu rayu tare don haka ki ma cirewa zuciyar ki zanbarki a rayuwa ke tawace........ 🖊 "Am sorry my fans bansamu caji sosaiba shiyasa kuka ga typing kadan, *Matar Soja* 🌻🌻 *WA NAKE AURE?* 🌻🌻 By FENERH 3⃣5⃣&3⃣6⃣ *ga masu bukatar karanta wannan labarin ku turo katin waya ta wannan numbar 09011251444 na 200 Airtel ko kota A susupln banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb sai najiku masoya* Tashi yayi ya fita a dakin ya barta tana waige wannan wane irin namiji ne Allah ya hadata da shi wallahi da zama dashi gwara a jefata a kulkin macizai tayi rayuwa domin tantatirin d'an iska ne shi, Hango wayar ta tayi a yashe a kasan dakin domin tana jikinta koda suka dakkota, saurin dira tayi ta dauki wayar jikinta na rawa tafara dialing number Abdulkareem cikin Sauri, Ganin Kira ya na kwance a dakinshi yasa yayi saurin duba wayar domin ba Abinda yake jira sama da kiran Amir domin jin halin da SAfNAH take ciki, Ganin number tace ya yi saurin dauka, " Zainab yafada jikin shi na rawa " are you alright? Baiyi miki komai ba? " yaya relaxed am alright ba Abinda ya mun , " Ina kike Ina ya kaiki tell me Sapnah inzo wurinki hankalina ya ki kwanciya kar yaje ya tabamin ke baby na, " ban san inda suka kawoni ba yaya kawai na farka naganni ne a nan, " yaya wane irin Aure ne wannan eh ya za ayi a ce wai mijin da nake Aure ya satoni to saboda me zaiyi haka?. " Sapnah he is not your husband please don't let him touch you, " yaya WA NAKE AURE? You will no that soon but don't let him touch you zanyi duk yanda zanyi in nemoki baby na, Jin karar kofa yasa tayi saurin sauke wayar tana boyewa tareda zubamai ido cikeda rashin gaskiya, jingina yayi da kofar dakin ya zuba mata ido" my wife kije ki tube kiyi wanka akwai kaya dana shirya miki da kaina a waldrop so kicire wannan katon hijabin kiyimin Ado irin Wanda kikayi a Auren friends dinmu ina jiran ki a dwan steers, "Abdulkareem yanajin duk Abinda Amir kefada don haka yanajin fitar shi ya ce " Sapnah, tayi saurin sanya wayar a kunnen ta tana rera mai kuka, " yaya please get me out of here wallahi shaye shaye yakeyi kaga yanda ya shigo yanzu tsoro nakeji yaya, "Sapnah nafiki jin tsoro hankalina a tashe yake gaba daya familyn mu hankalin su baya kwance anyi har yanzu ba a gane ina Amir yakai ki ba, but don't worry ko ina ne hankalina bazai kwanta ba sai na nemoki Sapnah, And please don't remove your hijab karki bari yaga kyakkyawar surar jikin ki zan iya hadiye zuciya in mutu don Allah baby keep yourself for me only you are mine only kiyi min wannan kokarin, " don't worry my love ba Abinda zai sameni jikina nakane kai kadai ba wanda zai taba maka ni idan nadawo yaya bazan yi kukaba zan bari ka shigeni yanda kakeso don Allah karka damu, " ok jekiyi wankan ina kallon ki bari inkira video call, Saurin tashi tayi tareda saurin kulle kofar ta bar key din ta wuce bathroom din datagani a dakin saida shima ta kulle gam kafin ta zare hijabin jikinta, ta Ajiye wayar saman washing hand base, Jingina yayi da kan gadon shi yanajin kamar ya janyota ta cikin wayar nan yaganta a gadon shi yau ba wanda zai hanashi raya wannan daren da ita, Amir ya cuceshi da ya dauke mai ita a daidai lokacin da yake da mugun bukatar ta lokacin da ya gama tsara yanda rayuwar su zata kasance lokacin ne ya dauke mai ita, Yana kallon ta har ta cire rigar jikinta saida ya zabura ya zauna idanun shi har wani irin rawa sukeyi saboda kwadaituwa da surar jikinta da yayi tun bata karasa cirewar ba, Saida ta kwabe komai batareda taji wani kunyar shi ba domin ta nunamai tana iya komai domin farin cikin shi, Tuni jijiyar Alfarmar shi ta motsa yayi saurin dafe hantsar wandon shi yafara sambatu, " heart desire were are you ina yakai mun ke tell me am coming for you kifada min kawai yanzu. Please, " bansan ina yakawoni ba yaya please come and get me am very scared yace dole in rayu dashi, yaya bana sonshi kainake so, kirjinta ya zubawa ido kyam yana jin kamar ya fisgota ta cikin wayar, murya a shake yace " kiyi wanka ina kallon ki, haka ta matsa jikin shower din ta kunna tana wankan, fadin halin da Abdulkareem ya shiga a wannan lokacin kawai bata bakine, daga karshe ma off din wayar yayi yafara juyi a gadon, Saida tayi wanka ta mayarda kayan jikin ta tsab kafin ta nufi wurin wayar taga ya kashe, saida ta sanya hijabin ta sannan ta kuma kiran shi, yanda taji voice dinshi kawai ya isa yasanar mata da cewar yana cikin mugun yanayi, "Yaya me ya same ka please kaje kasha magani kar ciwon ka yatashi, " Sapnah magani bazai taba yimin aikiba kece kadai maganin ciwona ina cikin damuwa sosai bansan inda zannemo kiba dady ya baza security every were Amma har yanzu baa gano inda ya kaiki ba, Jin bugun kofar da karfi yasa tayi saurin kashe wayar ta cusa ta cikin dogon wandon data saka a cikin jikinta, ta yi saurin tashi ta bude kofar, fadowa yayi tim a kasa, Tayi saurin buga tsalle taja da baya, domin taga a mugun buge yake yana sanye da pajamas na maza, yafara mata magana yana kokarin tashi tsaye, "Baby let celebrate our first night together yaune ranar farko dake a gidana muje na siyo miki kazar Amarci let make this night special baby, Zakiji dadina baby sosai kinsan idan ina cin mata da katuwar dick dina ihu suke yi am very sweet wallahi baby , yau zanci baby na, Wani irin tsalle tayi ta ruga bathroom ta kulle gam ganin da gaske yakeyi kokarin nufota yakeyi, tana danne kukanta ta ciro wayar ta tafara kiran shi,, ************ Abdulkareem kuwa cikin tsananin karfin zuciya da dauriya ya mike ya fita Abdulraheem ya hadu dashi yace " brother lafiya? " zanje neman ta ne bazan iya zama ina jiran police I can't just sit down and do nothing, bayan tana can tareda wani katon banza a gidan ba zuciya ta bazata taba natsuwa ba, " let go brother I have and I dear Abdulraheem yafada mai, fita sukayi su biyu, bama sa son su dady su san zasu fita, gaba daya hankalin ASHRAB family a tashe yake har momy Raliya dake kawaici hankalinta ya fara tashi, Ganin har dare ba wani bayani, momy Zainab kuwa ai ita har wani zazzabi ne yake rufeta Khadija kuwa tafi kowa rikicewa, tunda taga kalar mutanen da suka dauke mata kanwa Amrah ma duk ta damu ba Abokiyar fadan nata, d'an uwa rabin jiki gaba daya gidan kamar gidan mutuwa ko Abinci ba mai waiwaya Dady karami yafi kowa dauriya domin shike kokarin kwantar musu da hankali, Bakin katon gate din suka tsaya mai gadi ya bude musu suka shiga ganin fuskokin su da kowa yasan dasu a garin kuma yasan yaran Aminin mai gidan ne, Yasa suka shige gidan kai tsaye batareda sun jira isoba suka nufi cikin gidan, Hajiya sadiya na hakimce a falon nata hankalin ta kwance tanacin ya'yan itauwan ta, suka shigo fuskar su a hade Tayi matukar razana da shigowar tasu tuni tafara kame kame " aa su Abdul ne a gidan namu yau yaushe rabonku da gidan mu tun bakuje turai ba inasu Hajiya Zainab da Raliya? Fuskar Abdulkareem a hade yace" ina Amir? Kai tsaye "Amir kuma ai yana gari Amir na nan, "Munsani kifada mana kawai inda yake yanzu, " ai ya fitane yanzu yanzu bari inkira muku shi, " karki ja muyi miki rashin da'a momy kifada mana ina Amir yakai SAfNAH? " SAfNAH kuma wane irin zance ne wannan? " wallahi kifada mana tun muna binki a hankali idan kika bari muka gano da kanmu wallahi zaki rasa danki har Abada zamu kashe shi idan muka gano inda yake, "kuma if something happens to my wife you will regret call your son and tell him to let go of my wife, Kifada mai ya dawomin da mata tun muna sheda juna if not wallahi ya shiga hannu na bazaki gane shiba I promise you, Suka mike tareda fita daga gidan suna kallon reaction dinta saida sukayi nisa da gidan suka tsaya da motar, Abdulkareem ya kalli d'an uwanshi yace " what now? Wayar shi ya kunna tareda sa hands free Muryar momyn amir ce ke fita tiryan tiryan a cikin wayar " Amir ka dawo musu da ya' A tsorace nake karka shiga hannu hukuma ka rufamin Asiri ka sako musu ya, Cikin mayen da yake yake mata magana " MOMY matata ce fa Amarci zamuyi da ita yanzu kice ta bude min kofa MOMY inaso in dan dana ta inji MOMY na nasan Zainab mai dadi ce kuma she is not like those girls wa inda Gindin su yake tale MOMY tell her to open the door, Jikin hajiya sadiya na rawa tace giya kasha Amir don girman Allah karka taba musu ya ba matar ka bace karka taba ta kafita a dakin kabari idan muka samu yasaketa kuyi Auren ku mai tsabta "Karka musu zina da ya' " momy kibarni in yi mana nafa dade rabona da zubarda ruwa kibari yau indan rage marata a cike take, " na shiga uku Amir in wani Abu yasamu y'ar mutane Alhaji Ashiru bazai taba kyale muba ka rufamin asiri kaga babanka ma ya tafi Abinsa ya barmu ka fadamin ina kake yanzu inzo, Momy ina gidana a commissioners quaters, gani nan zuwa karka tabata kaji, " karkizo fa ok kizoma kinga kya gasa min ita momy na, kashe wayar tayi dif ta zuri gyale tana magana " Amir zaiyi sanadina, Domin tasan duk sambatun da yake baisan yanayiba tasan yana cikin maye kar yaje ya jima y'ar mutane, Saurin datse kiran Abdulraheem yayi yace kaji ko muje can Unguwar I no every were a cikin Unguwar, Dady suka Kira suka fada mai sun gano inda Amir yakai SAfNAH, Cikin minti goma tuni dady yafadawa commissioner of police, tuni aka tura su mota biyu Uwa Unguwar, SAfNAH kuwa tsabar tsoratar da tayi tuni ta sulale a kasan bathroom din a sume domin mugun buga mata kofar yakeyi gaugayen magan ganun shi Kuma bai fasa ba yana kan cewa " open baby and see your husband dick come out kizo kibani manyan boobs dinki intsotsa am hungry of them Kifito baby, shiyasa ta toshe kunnuwanta tanajin idan har ta kwana a cikin gidan yau mutuwa zatayi, ga yanda yake buga kofar, Su Abdulraheem ne suka fara isowa Unguwar bakowa ko ina tsit komawa sukayi gefe suka faka motar su suna jiran momyn shi saida sukaga inda ta tsaya tana waige ta fito tareda tura gate din da bakowa sai mai gadi saida ta shige suka fito, Tura gate din suma sukayi mai gadin ya taso yana tanbayar su wasuke nema? "Muna tareda momyn mu ne yanzu data shiga, ganin yanayin su yasa dole ya kyale su suka wuce , A zube momyn shi ta sameshi yana maida numfashi ya kwara Amai a wurin hankalinta a matukar tashe tafara kwala kiran sunan shi, " Amir meyasa ka yi haka ka dakko musu ya' kaga zaka sakani nima a masifa Amir tashi muje ka gyara jikin ka, Dakyar ta iya taimaka mai ya tashi ta fito dashi yana mata surutai " momy tana cikin bathroom taki fitowa kisata tafito ga kazar mu can zamuci tasha madara nima insha mu shiga daga ciki momy ki kwana a nan gidan yau Amarci zanyi da Amarya ta , " wani bathroom din takaishi ta kunna mai shower ruwa na sauka a jikinshi mai sanyi yanda zai dawo cikin hayya cin shi kafin, Saida taga ya rage surutai tace ina y'ar mutane Amir? Kafada min ina take, Ganin har yanzu baya gane maganar ta tafito da Sauri ta nufi kitchen domin nemo lemon juice ko Abin zai sakeshi, Abdulkareem ma shigowa sukayi har cikin falon suna dudduba ko ina ba motsin kowa ganin step yasa suka haye da gudu gaba daya ba wani tsoro ko d'ar atare dasu Abdulkareem burin shi kawai ya sanya farin cikin shi a idanun shi, Dakin farkon da SAfNAH ke ciki suka fara shiga, ganin Amai kaca kaca a kasan dakin yasa suka ja baya da Sauri domin Abdulkareem ya tsani ganin Amai a rayuwar shi, Haduwa da momy sukayi tana rikeda cup din lemon juice din tayi saurin sakin shi tana kame kame, wani irin mugun kallo Abdulkareem yake watsa mata " ina Amir kuma ina ya kaimun matata? "SAfNAH bata nan kuduba nima banganta ba Amir kuma yana cik.. Ko karasa fada batayi ba suka nufi dakin cin karo sukayi dashi ya fito daure da towel yana dafe kanshi dake mugun saramai domin ya dawo cikin hayya cin shi kafin ya ankare kawai yajishi a kasa, Domin mugun duka Abdulkareem yakai mai a fuskar shi kafin ma ya bude ido ya kuma jin wani dukan tuni yafara tsiyayar da jini hanci da baki, " uban wa yace ka taba min mata Dama kasan munada A jajjiya tun muna yara yau kuwa kakai karshen iskanci don sai kayi dana sanin Abinda kayi Ihu momy tayi tareda saurin tare Abdulkareem tana kuka " ku kyale mun yaro karka kashe min shi meye laifin shi saboda kawai yana son y'ar uwar ku so laifine? " ba laifi bane don yasota Amma Abinda ya aikata babban laifine tunda yayi abducting matar Aure yakuma kawota nan yana kokarin rabar ta, Abdulraheem yafada cikeda takaicin momyn, " kuma mu bamuda matsala dashi kawai yabamu y'ar uwar mu mu wuce sauran Abun kuma hukuma ce zatayi maganin Abin don haka kufada mana ina SAfNAH, Saurin juyawa tayi tareda cewa " Amir ina take fada musu su dauketa sutafi kafin police su zo suka ma min kai Amir fada musu, Dariyar mugunta yayi yana mikewa tareda gyara towel din jikin shi ya matso gab da Abdulkareem dake tsaye yana huci " bazan fada maka inda take ba saidai kayi duk Abinda zakayi kuma ka sanya a ranka na gama samun SAfNAH sai ta dauki ciki.... Kuma bashi wani uban naushi Abdulkareem yayi da karfi yace saida wani jini ya kuma ballewa abakin shi momyn ce tayi saurin tare wa " Wallahi karkuga nikadai ce anan kuna Dukar min da idan yarona ya mutu bazan yafe muku ba kuje kunemi y'ar uwar ku ku barmin yaro, Abdulraheem ne yasha gaban ta cikeda fushi yace " ok kina kan goyon bayan d'an iskan d'an ki bazaki sa yafada mana inda ya boye SAfNAH ba zaki tare kina bata mana lokaci you see muna binki a hankali idan kika bari nasa hannu you want like it at all don haka force your son to tell us were he hide our sister, Kuka takeyi sosai tareda fara rokon Amir " karufa min Asiri kafada musu don girman Allah karsu kashe min kai, " momy kyale su baza su iya yimin komai ba inada kudi sosai nafi tsohon nan nasu Alhaji Ashiru kudi yanzu...... At the same time suka ture momy tareda rufar mai suka fara likidar shi har saida towel din jikin shi ya cire fa gangan Abdulkareem ke hadawa da gaban yana takawa, ihu yake bana hankaliba momy nayi takasa rikesu domin sunaji da karfi da kuma zuciya, Da gudu ta fito domin kiran me gadi yazo ya ceci d'an ta taci karo da police suna shigowa gidan tsabar tashin hankalin da take ciki tama manta da zancen wasu Y'an sanda ne tafara rokon su zo za a kashe mata yaro, Shigewa kawai sukayi sunfi su goma ogan yace su fara searching ko ina na gidan shikuma ya nufi saman da wasu yara biyu, dakyar suka iya karbar Amir tareda sanya mai towel suka rufe mai jikin shi momyn shi jiki na rawa ta nufi waldrop ta ciromai kaya tafara kokarin sakamai police din ya buga mata tsawa Yabawa yaran shi umarnin su karba su saka mai, " madam da taimakon ki yaronki keyin komai domin nasamu number mijinki yanzu nafada mai komai yakuma bamu umarnin muyi A resting din shi idan mun Don haka karkiyi kokarin yimana shirme a nan don zamu iya hadawa dake kuma muna zargin yaron ki yana drugs smuggling idan muka yi binceka muka kama laifin da muke zargin shi dashi zai kare a prison ne so just pray Kuka momyn Amir takeyi sosai jikinta na rawa tareda matsawa kusa dashi tana tabashi domin kamar baya motsi ma saboda bakaramin dakuwa yayi hannun su Abdul ba, "Amir kaga me ka janyomin ko kaga taurin kanka halin da zai jefamu ko Amir me yasa kake da taurin kaine sosai bude idanun shi yayi da suka kunbura saboda duka yayi tareda kallon ta yana cewa " ai ke kika bani goyon baya momy you promise to help me amma kinki goyon bayan insamu son zuciya ta momy bazan iya rayuwa ba Zainab ba Koda zan mutu bazan taba barin su dauke min mata ba, Abdulkareem ji yake kamar ya hadiyi zuciya ya mutu saboda takaici ga rashin sanin inda SAfNAH take ga kuma magan ganun Amir, Shigowar police ne yasa suka juyo " sir we find the girl, Ai da gudu suka nufi hanyar fita dakin ko gama jin maganar basuyi ba Abdulkareem ne a gaba , A she me take a kasan tiles din bathroom din wayar ta a kasa, da gudu ya shiga daidai wani police zai saka hannu ya dagota, Abdulkareem ya buga mai tsawa " don't you there touch her, Dole ya tsaya ya isa da Sauri tareda ciccibarta da gudu sukabar gidan da ita batareda sunjira yin police ba Abdulraheem ne ya shiga gaba shi kuma ya shiga bayan motar tareda rungume ta kam a kirjin shi yana Ajiyar zuciya, Yanzu ne numfashin shi yake dawowa jikin shi yanzu yaji natsuwa a jikin shi, duk da Asume take yasan she is Alright, kallon kyakkyawar fuskar ta yakeyi tareda shafawa yana Ajiyar zuciya, " get up heart desire you are safe now gani a tareda dake open your eyes baby, Da mugun gudu Abdulraheem ke tukin yana dialing phone dinshi Abdulmaleek yakira yafada mai komai kafin ya kashe, Family hospital dinsu suka nufa da ita cikin Sauri yana tsayar da motar Abdulkareem ya kuma kinkimota kamar baby ya nufi ciki, Abdulraheem ma da gudu ya nufoshi, Nurses na ganin su tuni suka karbeta aka bata gado tareda kiran doctor, Ganin su Abdulkareem cikin Sauri yafara attending dinta suka fara kokarin dawo mata da numfashi, Abdulkareem gaba daya kaiwa da komowa yakeyi Abdulraheem na tausar shi domin yasan duk lokacin da d'an uwanshi zaiyi Shiru ya kasa magana yana cikin kololuwar tashin hankali kenan don haka yasa yake lallashin shi kafin Ayi biyu, " relax brother zata farfado insha Allahu, Rungume Abdulraheem yayi yana fitar da wasu zafafan tears " brother what if yamata wani Abu ne ta suma wallahi kashe shi zanyi da hannu na, " no nothing happened trust me she is gonna be alright don't worry brother, Shigowar su momy ne yasa suka saki juna momy Zainab ce ta matso jikinta na rawa " ina babyn take? " suna checking dinta ne momy she paint, Su Dady ma gaba daya suka nufo su suna tanbayar su ko lafiyar SAfNAH kalau kuwa,? Doctor ne ya fito tareda gaida Alhaji Ashiru cike da girma mawa " Alhaji ku kwantar da hankalin ku ta farfado daga gani ta shiga Tsorone sosai shiyasa tayi doguwar suma Amma ba wani rauni ko kwarzane a jikinta, yanzu dai zaku iya shiga ku ganta, kuma kunemo mata wani Abu taci course akwai yunwa a tareda ita, Wani irin bacin rai ne ya ziyarci zuciyar Abdulkareem SAfNAHr shice da yunwa Amma bazai taba yafewa Amir na for making his SAffNAH suffer, Momy ce kan gaba kafin subi bayanta momy Raliya ma hankalinta a tashe haka ta nufi cikin su Dady ne suka tsaya a wajen, Idanun ta a bude su momy suka nufeta tareda dagota tace" baby are you alright? Daga mata kai tayi alamar she is fine ta bude baki tanaso ta tanbaya ina yake taga an turo kofar, Karab idanun su suka sarke dana juna yaja ya tsaya tareda jingina jikin kofar yana maida numfashi, kokarin tashi takeyi ta nufeshi domin ta matsu bataji ta a kirjin shiba, Momy Raliya tace '' ina zakije? Ta kasa cewa komai domin sam idanun ta basa ganin kowa a dakin sai farin cikinta, " momy Zainab na ganin ikon Allah wato soyayyar da Abdulkareem yafada sunawa juna da gaskiya ne domin yau tana hango soyayyar Abdulkareem mai girma a idanun SAfNAH, wani irin Dadi takeji har kasan zuciyar ta, "SAfNAH bari inkira maman ku ince suzo da Abinci me zakici? Shiru tayi tana kallon idanun shi, Alama yai mata ta cire hijabin jikinta, tuni ta gano tayi saurin cirewa ta aje a gefe, momy Raliya tace " ke kuma meye na cire hijabin bayan kinsan mutane zasu shigo ga kanki ba dankwali, Kallon shi tayi wani iri tace "zafi nakeji momy " to ko zakiyi wanka ne? Eh momy tafada tana kallon idanun shi, ganin suna bukatar privacy yasa momy Zainab tace muje waje " Abdulkareem ka hada mata ruwan wanka zansa a zo mata da wasu kayan, " ok momy yafada yana kaucewa a hanya suka fita, maida kofar yayi gam ya rufe ruf tareda ware mata hannu ta rugo da gudu tareda fadawa jikin shi tasaka mai kuka, Rungume ta yayi gam yana buga bayanta tareda " shhhi is ok am here my heart desire am right here with you nothing will happen to you, Dago ta yayi cak ya nufi bathroom din dakin da ita akwai komai a ciki don haka ya Ajiyeta tareda tara mata hot water da zai gasa mata jiki, Kafin ya juyo ya na kallon idanun ta yace " yanzu zan tubeki da hannu na baby zangansu a kusa dani eye to eye ba a waya ba, Daga hannun ta tayi tareda matsowa tana bashi dama yasa hannu ya cire mata doguwar rigar tareda zame mata tight din jikin ta, saida ya mata zir ya jefasu a Dust bin sannan ya matso ba wani bata lokaci ya zuba hannayen shi saman shiny boobs dinta yafara murzawa yana kallon fuskar ta " baby yataba min su? Bai taba min kayana ba ko tell me Did Amir touch my property? Rikoshi tayi cikeda so " no Yaya bai tabani ba bazan taba bari wani ya taba maka ni ba Ina tayaka kishin kaina am only yours my love su sallame mu muje gida in mallaka maka kaina baki daya muje in faran tamaka farin ciki na, Gaba daya bayajin abinda take fada he lost it baya cikin hanyar da muke bi tunda ya Dora hannayen shi saman kirjin ta yaji kwalkwal war shi ta kwance tuni yafara fitar da numfashi yana nishi sama sama....... 🖊 "Some body has to tell this guy he is in the hospital please ni na ware, "Hmmm fans husband over everything please am preferring for oga arrival so more patient please zaku rika samun post but not All the time sai na gama aikin lada zandawo na kudi kumin Afuwa zanshiga other room🙈 Kunsan mazajen namu watan ni muke bamuga juna ba don haka waiting for your gudunmuwa masoya💃 *Matar Soja* [11/29, 8:12 PM] Asli Smasher💕: 🌻🌻 *WA NAKE AURE?* 🌻🌻 By FENERH *ga masu bukatar karanta wannan labarin ku turo katin waya ta wannan numbar 09011251444 na 200 Airtel ko kota A susun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb sai najiku masoya* 3⃣7⃣&3⃣8⃣ Mugun cakudata yake yi a cikin bathroom din gaba daya ya gama rikicewa ya fita a hayyacin shi ya manta da Asibiti suke ita kuwa tana kara bashi goyon baya tareda kara tura mai kirjin tana rada mai magana cikeda tsokana a kunne, " yaya yanzu baka tsoron sune? Kamanta da beads dinka yanzu sunfi daukema hankali, " noo yafada da shakakkiyar murya " I will always love my fancy beads but this two is driving me nut baby let go home ina son ganin ki a gadona yau muje gida let run from here, wani irin gurnani tayi lokacin da ya Dora lips dinshi a saman kirjin ta ya cafke niple din cikin wani irin salo tareda damkar kugunta kamar zai karyata only him no how he is feeling right now jinshi yake a sama yana flying, Jin bugun kofar shigowa dakin ne yasa ta dakata idanun shi basako budewa saboda desire ya Dora fuskar shi saman kafadar ta yana tsaki tareda ayyana dole yayi wani Abu akai yau bazai yuwuba ya garu haka, Jin muryar mama Asma'u yasa dole yayi saurin fara yimata wankan yanayi yana dauke kai domin yasan inhar zai ci gaba da kallon jikin ta zasu kwana a nan, saurin fitowa yayi bayan ya bata towel yace do quick and come out, Dukar da kanshi yayi ganin irin kallon da mama kemai tace " to sarkin miskilaye me kuma kuka zauna yi a cikin bathroom? Ina ita SAfNAH? Kafin ma yayi magana tafito tareda Dukar da kai, " iya shegen banza kunsan Ana jiranku zaku tsayar mutane a waje uwar me ma kuka tsaya yi a ciki? Abdulkareem dai hanyar waje ya nufa bayan ya saita kanshi ita kuwa zama tayi tana murza yatsun hannun ta cike da kunyar mama, "SAfNAH kifa kiyaye kina jina? " eh mama, tafada duk jikinta a sanyaye ko mama tagano suna having a fear da Abdulkareem ne? To ai kuma momy tace ya taimaka mata tayi wanka meyasa zata sa shi yi mata wanka? Meyasa da momy ta gansu tare bata tanbayeta ba what is going on? Kanta ya daure gaba daya , mama ce tace ga kayanki ki saka kafin su yaya su shigo, karba tayi ta saka tareda yafa mayafin doguwar rigar, Abinci ta zuba mata a plate ta mika mata tareda tsiyayo mata juice a cup ta bata " oya kici Abinci doctor zai miki Allura yace dole saikin ci wani Abu, " mama Allura? nafa warke bafa inda yake min ciwo, sai ki fada mai aikin shi idan yazo, ta fita tareda fada musu ta shirya, gaba dayan su suka duro dakin banda su Abdul su ukun suna tsaye a wurin motar su, Abdulmaleek ne yace " guys zanfayi aika aika haba wane irin Auren kwalele ne wannan gaba daya ba halin mutum ya kebe da matar shi sai ayita sa mai ido wallahi na gaji jiya na gama hada wani lafiyayyan man power kawai ina jiran ta momy ta hana and can you imagine so ake gaba daya a hana mu ganin su wai za ayi musu gyara kafin tarewa nidai gaskiya bazan yarda ba, Abdulraheem ne ya kwashe da dariya yace " tab ai saiku jira umarnin su ni ai tuni mun wuce wurin kwa biyomu a baya waye zanjira yana bani umarni nida matata? Shiru kawai Abdulkareem yayi yana shirya fitsarar da zaiyi inhar akace za a Jamai layi tsakanin shi da Matar shi, Ko tak bai cema su ba saida yaga fitowar su Dady ya nufesu yana tanbayar ko ya Akayi da Amir? "Ai Allah ne kawai ya tsareku har kuka kubutar da SAfNAH batareda wani Abu yafaru ba, bayan tahowar ku yaranshi suka iso wurin suka budewa police wuta basu samu damar kama shiba sungudu da shi saidai anyi nasarar kama mugayen kwayoyi a cikin gidan nashi, Amir ya wuce da tunanin mu yayi karfi a harkar smuggling manyan kwayoyi, "Saidai ku kara kiyayewa yaran nan ma nadakatar da karatun su sai ankama shi domin bazai taba kyale SAfNAH ba ko tarewar ku za ayi simple wedding ne kawai Shiru kawai Abdulkareem yayi yana tunanin next time in har Amir ya kuma kokarin taba SAfNAH sai ya illata shi kashe shi zaiyi kowa ya huta da muguwar haihuwar da uwar shi tayi,, A can dakin kuwa likita ne ya shigo yaga tana ta hirar ta yace " zasu iya tafiya she is alright dama tsorone yasa ta suman ita kanta tana son suje gidan tasamu lokaci da farin cikin zuciyar ta tana mugun jin dadin ganin Abdulkareem yana taba jikinta yana mata kalaman soyayya tana son taga yana manne mata domin Allah kadai yasan irin girman soyayyar da takewa Abdulkareem, namiji ne shi guda har da rabi da duk mace zataso samun kamar shi, Komai nashi burgeta yakeyi, miskilancin shi kyakkyawan sajen fuskar shi kalar tsadaddiyar fatar shi his style and the best part shine ita kadai yakeso ita kadai yake iya sakewa suyi magana don haka takejin tafi kowace mace sa'a a duniya samun zuciyar Abdulkareem she don't care about who her husband is burin ta shine kawai ta kasance cikin farin ciki tare da shi, Murmushi kawai take fitarwa, mama tace idan kin gama murmushin kitashi mutafi ko, sai a lokacin ta lura duk su momy sun tafi ta mike tareda zura silifas din da aka kawoni mata, harabar Asibitin su Abdul ne kawai su dady sun tafi gida, idanu ya zuba mata tun fitowar ta ji yake kamar ya ruga ya rikota zuwa kirjin shi, Itama idanun ta kir a kanshi saboda mugun shaukin shi da takeji, mama motar da tazo ta nufa tana cewa ke kizo mutafi tare, ran Abdulkareem ya baci domin ya gama tsara tare zasu tafi a mota daya Amma mama zata hana, cikin Sauri ya matsa tareda karbar key din motar yace " I will drive you mama, " ai ko na gode muje dama bana kaunar tukin, baya ta shige SAfNAH ya nuna ma da ido ta shiga, Abdulraheem ya tuka momy Raliya Abdulmaleek ya tafi tareda momy Zainab, Tunda suka kama hanya yake jin wani irin nishadi da sukadai ne yau sai yafaka ya mammatse ta a titin nan ganin mama na danna waya yasa ta dan juya tareda zuba mai ido cikeda son shi ta mai alamar I love you da hannu, ya yi dariya tareda lumshe ido, Suna isa cikin estate din ta ki fitowa domin tanason ta samu space da shi saidai mama na fitowa tace zo muje ki huta, to kawai tace tana tura baki tareda kallon shi ko zaice wani Abu, saitaga ya dauke kai domin yaji mugun haushi, Haka ta fita tana waigen shi, saida yaga sun nufi part din mama ya fito daga motar lokacin wajen karfe goma shabiyu gari yayi Shiru ga harabar estate din kowane hasken security lights, Part dinsu ya wuce domin duk sun rigasu shigowa gidan, a falo yasamu Abdulmaleek yana mita " wallahi part din zanje haba don Allah tun yaushe nake son ganin ki kina fadamin mama ta hana ki fito wallahi zanyi Allah ya isa, Murmushi Abdulkareem yayi kawai tareda kallon Abdulraheem dake zaune yana mai dariya, ya wuce Abinshi dakin shi fadawa yayi kan gadon shi yanajin wata irin natsuwa na ratsa zuciyar shi, Dadi yakeji sosai idan ya tuna SAfNAH matar shi ce kuma tana son shi sosai Abin na matukar faran tamai rai ya hango damuwa a fuskar ta saboda bai tsayar da itaba , karar wayar shi yasa ya fito da ita a cikin wandon shi ya kalli number bai san ko tawaye ba, Picking yayi tareda sanya hands free yayi Shiru, " yaya, yaji muryar ta, saurin daukar wayar yayi ya cire loud speaker din tareda yin Ajiyar zuciya yasa a kunne yace " um ya Akayi number waye wannan? " na Aunty Khadija ne, "Hmm ina taki wayar? Ba caji ne. " yaya, " um am hearing, " fushi kakeyi? " meyasa zanyi fushi? " why baka ce inzoba kuma bakazo wurina ba,? Wani irin farin ciki ne ke yawo a kokon ranshi yace " inna ce kizo zakizo? " Allah zanzo yaya I want to sleep in your chest, " Hmmmm karki kwadai tamin fa kibari gobe zamu hadu now you are tired ki kwanta ki huta kinji zamu hadu da safe kinji, " to good night, " Uhm yace tareda datse kiran yana juyi Abin mugun faran tamai zuciya yakeyi idan yaga tana nuna mai tsantsar soyayyar ta, "Mata ku kula kununa wa mazajen ku soyayya banda girman kai domin wata zatace ina ai zai rainata, show him love my sister duk ranarda ya bata miki kika daure fuska ko kika canja mai kadan hankalin shi zai tashi basai kin yi yaji bane aa yaji kauyanci ne a dakin ki zaki koyi yaji y'ar uwa ko ba a gado ba canjin fuska kadai wani Abu ne mata ku koyi kissoshin zama da miji don Allah, *************** Yau bai tashi da wuriba yana dawo wa masallaci da Asuba ya kuma komawa gado domin rashin bacci da wuri, har karfe goma SAfNAH na leka harabar gidan bataga Alamar shi ba don haka ta fito tana waigen kar a ganta ta shige falon su ba kowa domin tasan su Abdulraheem basa gidan dakin shi ta nufa, A kwance yake yayi dai dai dagashi sai boxer yana baccin shi hankali kwance, ta ja ta tsaya tareda zuba mai ido tanajin wani irin mugun son shi na kara huda kirjin ta a natse take matsawa jikin gadon tareda cire hijabin jikinta dressing din data zuba ya bayyana wasu irin English wear ne riga da sket sunyi mata mugun kyau gasu sun bayyana komai a waje, Ta zauna tareda zubawa kyakkyawan kirjinshi mai cikeda suma kwantacciya ido ta matsa kusa dashi ta Dora hannun ta saman kirjin tana shafawa a natse har ta haura saman gadon tareda kwanciya a hankali a gefen shi ta na shakar kamshin jikin shi kamar wanda turare ya huda mai jiki, A hankali ya ji lafiyar jikin shi na motsawa cikin bacci domin shafar shi da takeyi, bude idanun shi yayi cikin Sauri ya saukesu a kyakkyawar fuskar ta tareda gyara kwanciya ya juyo da kyau, " am I dreaming like always? " no yaya nice na matsu banganka ba shiyasa nazo inganka kai kuma baka damu dani ba, tafada tana turo mai baki, Shafo lips dinta yayi tareda yin murmushi, " idan nazo me zaki bani? Yanzu ma da kikazo me zaki iya yimin bayan nasan idan nace kibani Abinda nakeso sai kowa yaji mu gidan nan shiyasa nake jan jikina kar in damu kaina, "Yaya Allah zanbaka yanzu me kakeso? " ke nakeso baki dayan ki yanzu dai tunda kinzo open my milk ingani I want to suck them, ba wani musu ta zabura tareda sauke rigar jikinta cikin Sauri ta haye ruwan cikin shi saida yayi y'ar kara tareda cewa " oh baby kinada nauyi fa karki fasa min cik.... Shiru yayi dip ganin ta sauke mai bra dinta tareda dukowa ta saita mai su dai dai bakin shi kirjinta nada mugun daukar hankali gasu round and full " open my love ga milk dinka, Wani irin cafko su yayi tareda jan numfashi yafara basu wani irin salo tareda matse west dinta, Tuni ya juya da ita yafara bin ko ina na jikinta da kisese don ya riga ya dau hanya Babba, ya zare sket dinta yafara yi kasa yanabin jikinta da kisese har yakai daidai white pant dinta, yaja wani irin numfashi hade da gurnani kamar zaki, Bakinshi ya Dora saman v part dinta yafara tsotsar marar ta kafin ya sa hannu ya sauke wandon kadan, Ai da wani irin mugun speed ya Dora bakinshi a well shave v part dinta da yayi caba caba da ruwa domin tanajin ejaculating din da yakeyi da ko ina najikin ta, Hannayen shi duka biyu nakan kirjinta, Uban ihu ta buga domin jin yanda ya fara lasar wurin da wani irin mugun salon da takeji kamar zata suma, saurin sanya hannu tayi tana ture kanshi " please zan mutu stop inajin wani iri tafada, Tana kokarin janye kafafunta, ya riketa gam tareda d'an biting naman wurin da yasa tayi wani irin zullo tareda tashi zaune da mugun Sauri ta kifa jikinshi ta cafke bakin shi domin dadin da takeji ya wuce tunanin kwakwal war ta, Tsotsar lollipop take ma bakinshi kafin taji wani irin natsuwa NA sauka a jikin ta, ya dago kanta yana mata dariya, " baby you released sharp sharp hmm you are very lazy nima get up and suck me kinga yanda kika sa na kunbura ko, dole ki fitar min da ruwa yau da bakin ki ki tsotse su tas tas ina jira, Jin shirun da yaji ne ya dago kanta yaga bacci ta keyi da gaske daga yin released yayi dariya tareda hayewa kanta ya zame wandon jikin shi yaja blanket, ya bude kafafunta, Tareda kama dick dinshi ya Dora a kan hanyar kafin ya Dora lips dinshi akan nata gudun kar ta kurma mai ihu, Gwajin farko da yayi yafara kokarin conecting yaji wani irin mugun ni ima da dumi da suka bashi wani irin karfi da karin desire yaji kawai yau so yake ya shiga he want to deep inside and feel the warmness din da yakeji tun a saman kofar, Saidai yana dannawa ta bude idanun ta tareda matse kafa tana kokarin tureshi, " yaya zafi um um karka sa kasha nono na KO inyi ma irin yanda kamun kawai wannan da zafi wallahi banason shi, " um um baby ni ciki nake son shiga barni inji yanda Abin yake please bari inshiga open the road for me you are too tight baby don't cry kinji, Ya kuma trying akaro na biyu Wanda saida taji wani irin zafin mutuwa don haka ta yi saurin mirginawa gashi ko kadan bai samu shiga ba don haka duk yakara rikicewa, Kokarin janyota yakeyi yana mata sambatu " don't run baby come please zanyi a hankali ita kuwa kallon itacen da ake kokarin kakaba mata tayi tace no " yaya momy zata gane ai Asirin mu zai tonu ni idan kace zaka shiga kaga you are too big and huge Allah yagewa zanyi irin na Ruman, " no baby I will do slowly please ba ruwan momy damu she no that I love you and you are mine now halas dina zanci ke mallakina ce don't run away from me baby, Kuma fisgota yayi tareda kuma yimata runfa a rikice ya kuma gwadawa wannan karon kan mugun ihu ta buga tareda kafe mai yatsun ta a muscles dinshi tayi saurin zabura ta dira, ina wallahi bada itaba kai..............🖊 " nima badani ba fans afuwan especially my VIP a min hakuri komai zai dawo normal da izinin Allah akara hakuri dani *Matar Soja* [11/30, 12:21 PM] Asli Smasher💕: 🌻🌻 *WA NAKE AURE?* 🌻🌻 By FENERH *ga masu bukatar karanta wannan labarin ku turo katin waya ta wannan numbar 09011251444 na 200 Airtel ko kota A susun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb sai najiku masoya* 3⃣9⃣&4⃣0⃣ Kifewa yayi tareda dafe marar shi yace " get out karki kuma dawowa dakin nan, cikin tsawa yake mata maganar tasan yaji haushi sosai don haka dole ta fice bayan ta maida kayan ta, wani irin juyi yakeyi a kan gadon yana jin muguwar bukatar ta na kuma ratsa jikin shi, tazo ta tayar mai da kwadayi takuma gudu, Ita kuwa bata koma gidan mama gidan momyn ta ta wuce yau ta samesu zaune a falon itada Dady Babba, da sallama ta shiga falon tareda matsawa ta gaida dady yace " zo y'ar Albarka dama ina son ganin ki, a dai dai kafafun shi ta zauna tareda cewa gani Dady, Gyaran murya yayi kafin ya fara magana " da farko dai SAfNAH ina mai baki hakuri akan Abubuwan da suke faruwa dake nafarko Auren da muka fada miki na farko keda Amir kuma kika yimana biyayya bansan cewa halin Amir baida kyau ba sai yanzu, da farko nayi duba da dattakun ubanshi ne Alhaji Adamu mutumin kirkine baiyi sa ar Abokiyar zama bane a rayuwar shi shiyasa komai nashi yake komawa baya, bawai ina kareshi bane don yana Abokina ni nasan shi shekaru da dama, Don haka wannan ya wuce zancen Auren ki da Amir bashi tun farko mundaiyi yarjejeniya ne saboda mu kara kulla zumunci a tsakanin mu, Wani irin dadi ne ya ziyarci zuciyar ta wanda saida suka hango a bayyane, "Um saidai wani hanzari ba gudu ba SAfNAH, yafada yana kallon ta cikeda jin soyayyar ta a cikin zuciyar shi fiyema da ya'yan cikin shi don Allah ya doramai son yaran Y'an Uwan shi sosai fiye ma da su Abdul, " an daura miki Aure yanzu don haka kici gaba da yi mana biyayya kamar yanda kika saba wannan karon hukuncin usman ne bani na yi miki Auren ba, Mugun zabura tayi tareda kallon su cikeda tausayin kanta tafara hawaye tareda matsawa jikin dadyn, " aa wallahi Dady ni banason kowa ni inada wanda nakeso nima dady please ni kubarni inason yaya Abdulkareem kuma shima yana sona don Allah ku ma kirashi ku tanbaye shi dady, Da mugun mamaki momy da dady ke kallon SAfNAH wato soyayyar tasu har yakai SAfNAH na iya bude baki a gaban dady ta furta itama, shikan shi sarkin miskilayen yayi confess a gaban dady cewar yana matukar kaunar SAfNAH a daren jiya, Yanzu itama gashi ta takarkare sai sharba musu rashin kunya takeyi a gaban su, "Baby yaushe kuka fara soyayyar keda kareem? Momy ta tanbaya tana kunshe dariya, " ni momy tun tuni ina son shi kece baki saniba shima ki tanbayeshi, " me yasa mukasan da soyayyar su Amrah ku taku bamu san da ita ba? " nidai don Allah Dady kace dady ya janye yasa wancan ya sakeni ni yaya Abdulkareem kawai nakeso, " Anya SAfNAH irin wannan muguwar soyayya karki cika zakewa da yawa kinga dai halin kareem zaki iya da miskilancin shi kuwa? " eh nidai ina son shi momy, ok bari inkira shi inji in har baya sonki dole ki hakura da mijin da dady usman ya zaba miki kinji,? Gyada kai tayi kawai gaban ta na faduwa tasan yaya Abdulkareem na son ta kuma zai Amsa ko a gaban su momy ne, Kiranshi momy tayi lokacin yasha maganin shi abin ya lafa har ya watsa ruwa yana shirya wa, yace yana zuwa duk da baisan dalilin kiran ba, gyara zama tayi tana kallon kofar shigowar, Ado ya ci cikin wani irin yadin maza maroon mai shara shara kana hango farar singlet dinshi yasaka farm shoe a kafar shi ga wani irin agogon fata na maza mai shegen kyau sajen nan yasha gyara lips dinshi na sheki da sulbi kamar yasha fa man baki tafiyar shi cikin isa da ginshira kamar wani prince, Wata irin Ajiyar zuciya ta sauke tareda lumshe idanun ta tana inhaling tsadadden kamshin jikin shi dake mai iso tundaga farkon shigowar shi falon tayi saurin juyawa tareda rattaba mai na mujiya, Wani irin melting zuciyar ta ke karayi da soyayyar wannan one in town man din jitake kamar ta ruga tafada cikin kirjin shi ta shaki daddad'an kamshin jikin shi dake tashi, Fuskar shi a hade tamau kamar koda yaushe ya dauke kai daga gefen da take yi yayi kamar bai ganta ba, tuni taji guiwar ta ta yi sanyi tayi kamar wata marainiya tana kallon shi, Zama yayi gefen momy ya fara gaida iyayen nashi Tareda natsuwa domin jin dalilin kiran nashi, " kareem meye tsakanin ka da SAfNAH? Momy ta tanbaye shi tana murmushi, " waye haka yafada yana daure fuska tareda d'an kallon gefen ta yaga me zatayi, " ni mana yaya nice fa, tafada cikeda Saurin da ya basu dariya dukan su, dady dai mikewa yayi domin shirmen ba nashi bane, Yace shi ya fita sai ya dawo, momy tamai fatan dawowa lafiya kafin ta dawo kan su, ina jinku, " momy ni ba wani Abu a tsakanin mu da ita kawai she is my blood that's all ba yanda zanyi da ita, Yafada tareda mikewa momy zanje nemowa matata Abinci sai nadawo, zabura tayi kamar zata kifa taci gaban shi tareda fadawa jikin shi tasa mai kuka wallahi bazaka fita ba ni sai ka fadawa momy kana sona su raba ni da mijin da suka hada mu kaima wallahi in Auran suka daura ma sai ka saketa don zan kashe ta kai nawa ne nikadai nakeda right a kanka, Wallahi saika rabu da ita bazan yarda ba, ganin shirmen na SAfNAH Babba ne yasa momy mikewa tareda girgiza kai tayi ciki yayi wani irin tsadadden murmushi tareda dagota daga jikin shi, " meye haka kina hauka ne allow me to go kinga kinada Aure nima dady ya mun nawa Auren don haka let me go, " no you are not going anywhere wallahi, saika fadamin shegiyar da kake Aure,, Saurin Dora hannun shi yayi kan bakinta tareda cewa " shhhhh dont couse my wife I love her morethern my life she is my life impact without her am nothing bazan iya numfashi ba idan bata tareda duniya ta, " you no the best part of it? She love me also and so so much am very lucky in my life samun mace irin ta kuma tana min soyayya mai girma Hmmm you want understand baby sai na dawo, yajuya tareda kanne ido yana hango tsantsar tashin hankalin SAfNAH a bayyane, Wani irin damko hannun shi tayi zuciyar ta kamar zata faso kirjin ta ta fito tsabar kishin shi da takeji, janshi ta farayi ta manta da zancen wata momy, taimaka mata yayi yabita yaga me zatayi mai take janshi, Dakinta ta turashi tareda kulle kofar da key ta ciro ta jefa a braziyar ta ta zube a kasan dakin tareda sa mai kuka, " wallahi bazan yarda ba bayan kace ni kakeso nikadai kasa ina sonka saikazo ka yarda da auren wata wallahi za ayi Abinda ba ataba ganiba a wurin wata macen wallahi zan koma gidanka da zama mu tare koba Aure tunda baza a Aura min kaiba, Wata irin dariyar da yake boyewa ce tafito dago kai tayi tareda mikewa ta zubamai idanun ta da sukayi ja saboda kuka tace " oh you think am jocking? Ok zaka gani, ta kara matsawa ta shige jikin shi " yaya why saboda naki bari ka shiga ne? Wallahi zafi nakeji koyanzu wurin kamar naji ciwo,. Dagota yayi " sharri zamikin bayan ban shiga ba wallahi yaya kajimin Bari kagani tayi saurin zame sket dinta yana tsaye yana kallon ta saida ta cire tareda dakko small mirror ta koma kan gadon tazauna tana haskawa so take tagani shin ta yagene kamar Ruman din Abdullah sai Andinka ta kokuwa? Wani irin adorable look yake binta dashi komai tayi burgeshi takeyi she is innocent and Frank batasan kunya ko boyo ba she always says her mind Matsawa yayi cikin kokarin kauda kanshi domin bayason ganin Abinda take nunamai gudun kar hankalin shi ya tashi yazo yana wahala abanza ya daure fuska, " ok get up ki bude min kofar am going out and kije kisa ruwan dumi zaki daina jin zafin, Tashi tayi jikinta ba sket yana kallon santala santalan cinyoyinta tareda lumshe idanun shi, ya hadiye miyau, " yaya karka fita please, " why? Saboda banason kaje wata tagan ka, " saboda me? " I love you, Tafada kai tsaye, bazanje office ba? " jirani muje tare tom wannan mayyar na office dinku, Ok bani key inbude kofar, um um tafada Zata juya ya dawo da ita baya tareda juyo da fuskar ta ya zura hannun shi ta saman rigarta yafara lalubo key din yana kallon idanun ta, yi yake kamar yana neman kudi a cikin gari yanda yake ya mutsa boobs dinta yaci karo da key din amma bayason ya fito da hannun shi musamman da yatsan shi ya laso saman erected niple dinta, Saida yaga zai koma ruwa yayi saurin fitoda key din ya bude kofar ya fice a wahale yana shiga motar shi ya life kanshi saida yaji yadawo dai dai yafara murmushi tareda tayar da motar ya fita yana hango yanda zasu shinfida rayuwar Auren su mai dadi da kuma soyayya mai dorewa, yasan daga SAfNAH ta zama y'ar hannu shikam shikenan ya gama sa ar mace domin tayi ta ko ina yanason matar shi tazama mai sakin jiki dashi ba boye boye kuma yasan ko tsirara yakeso tamai yawo yana gani SAfNAH zatayi mai, Itama gefen ta yana fita ta fada gadon ta tareda matse legs dinta tana matukar kaunar ya taba kirjin ta hannun shi nada wani irin sirri idan yana romancing jikin ta, saidai wani irin kishi kecin zuciyar ta idan ta tuna yafita ne kuma wasu mata zasu kalle matashi saitaji kamar zuciyar ta zata buga, Tashi tayi kawai ta shiga bathroom, saida ta kwabe tareda tsayawa tana kallon kirar kirjinta datayi ja saboda matsar da ya masu dazu da irin yanda ya murtdikasu Saida tagama kallon kanta kafin ta yi wanka ta fito tayi drying kanta data wanke ta mulke shi da mayukan kai masu kamshi tareda daureshi da band dinta kafin ta shirya kanta cikin wasu riga da zani na shadda blue tayi masifar kyau kamar wata Amarya ta ciro farin mayafi ta yafa tareda daukar wayar ta tafito tana neman layin shi, Zaune suke Abdulmaleek na zuba musu mitar Amrah tamai wuyar gani shifa ya gaji wallahi kanwar ma bata mai aiki, suna mai dariya, wayar shi tayi kara ya dauka tareda barin office din Abdulmaleek din ya nufi nashi yana murmushi, " ya Akayi? " yaya am coming, Saurin tsayawa yayi yace " don't you dere kar kisake Kifito gidan nan kinsan rayuwar ki na cikin hadari ko so please stay home zandawo nan da one hour ok, " ok but ina kake yanzu? " ina office, " kaida waye? " am a lone, ok bari inkira ingani, tafada tana kiran shi a video call, saurin shiga cikin office dinshi yayi tareda daukar wayar yana kallon yanda tayi wani irin kyau cikin Adon shaddar ya zubawa fuskar ta ido, "Kingani yanzu? " um yaya kayi ka dawo tom ina son ganinka a gida, " hmm sai nazo tom bye yafada tareda kashe kiran yana dariyar ta she always act childish, *********** Bayan sati daya police sunyi iya bimciken su basugano inda Amir da Momyn shi suke ba ASHRAB estate ko ina an zuba masu tsaro ko ina su SAfNAH basa zuwa ko ina yanzu suna cikin gidan, Yanzu itada Abdulkareem y'ar shan kamshi sukeyi tunda ya kirata wata rana da yakasa bacci tazo aka kuma kwatawa ta gudu batareda ya samu Abinda yakesoba domin mugun raki ga SAfNAH, Yayi mugun daukar zafi tareda fita hanyar ta ya gano kawai soyayyar tashi iya bakine tunda ta hanashi kanta, Tayi tayi yaki kulata yanzu ko ya ganta daure fuska yakeyi tama hakura ta daina binshi, . a zaune suke Amrah ta zuba tagumi tana tunani tsakanin ta da Abdulmaleek, SAfNAH ta dafata " ke sarkin rigima ina rigima kwana biyu kinyi sanyi, "Hmm ba dole ba maleek na fushi dani, " kema? Tafada cikeda damuwar itama, kafin tayi saurin saita kanta tana waskewa domin basu taba zancen soyayyar ta da Abdulkareem ba, su kuwa kowa kallon ta yakeyi sun san komai kuma sunabin umarnin Abdulkareem ne da ya hana kowa yafada mata, " SAfNAH banda wanda zanfadawa sama dake Kingani ko tun tuni ya Abdulmaleek keson mu kebe kinsan munada Aure ko mu duka akanmu? " eh Aunty Khadija tafada min, do ya gwada jiya abin taki shiga kuma wallahi zafi sosai kuma shi so yake ya shiga da karfi don Allah ni kifadamin inyi yanda zata shiga batareda naji zafiba? Fushi yake dani nikuma banason fushin shi, Tsaki SAfNAH tayi tareda cewa hmm maza matsalar su guda ce kawai a rayuwa kije kema taki ta fishsheki ta yunkura zata mike ta fita, ta rikota gam tareda zuba mata ido tace " listing sister mubawa juna shawara I no kinada matsala da naki mijin tunda har yau ba ki san kowaye shiba Amma Zanbaki shawara guda daya " please kibi zabin zuciyar ki karkiji tsoro kibawa kanki farin ciki, Dawowa tayi ta zauna tana zubawa fuskar Amrah ido cikeda tausayin zuciyar tata " koda zuciyar bazata samu zabinta ba koda bazai yuwu insamu abinda nake muradi ba? Amrah ina yin wata irin makauniyar soyayya da bansan inda zata bulle daniba all I want now is to be happy with the man I love like hell, Amrah what to do? " give your heart the happiness she deserve don't be afraid of anything, tafada mata cikeda karfafa mata guiwa tareda cewa let search something, Laptop dinta ta janyo ta bude tareda coneceting tafara searching Google tana duba yanda ake disvirgin mace batareda taji zafiba saidai all her search bata gano Abinda takeso ba sukayi Zuru suna kallon juna domin result din duk da yake nuna musu is very scary , Ganin bazasu gano komai ba yasa suka rufe tareda tashi suka fito domin hayaniyar da sukeji a falon, Kanta ko dankwali babu sumarta a baje tayi kyau a cikin track suit na mata pink kana hango farar T-shirt din data saka tayi matukar haduwa, Turus tayi ganin yanda gaba dayan su suka shigo falon ga sadiq din mama shima ya iso, dukansu suna cikin shiga iri daya su ukun sadiq ne ke magana da mama da Safeena dake rungume dashi, Abdulmaleek yace " kai nagaji dama dako ina zan Ajiyema katuwar jakar nan? Da Sauri SAfNAH da Amrah suka karasa shigowa suna " Oyoyo yaya sadiq, Juyowa yayi tareda zuba musu ido ya rike kugu " oh my god momy twins sun girma, my SAfNAH, ya fada yana kallon ta sama da kasa cikeda mamakin yanda takara haduwa, " wow my beautiful SAfNAH look more prettier than before, ya mika mata hannu yana son ta matso karab idanun ta suka sauka kan fuskar Abdulkareem da ya mugun bata rai kamar hadari saboda kishin dressing din jikinta gashi tayi matukar yin kyau gashin kanta a waje duk Y'an Uwan shi Nagani don iskanci, Saurin kaucewa tayi tareda Dukar da kanta tana dariya a hankali domin hango yanda ya tsare gida kamar wani soja ta d'an waiga kadan tareda cewa " wow kaima yaya sadiq you look very handsome yaya ka huta Musha hira bari inkawo ma Abinci da kaina dakin ka ma tafada tareda juyawa ta nufi kitchen cikeda tafiyar tsokana tana juya mai jiki,. Ji yake kamar Ana watsa mai ruwan zafi a zuciya matse bakinshi yayi tareda dunkule hannun shi, har su Abdulraheem suka nufi dakin na sadiq shi yakasa tafiya yana wurin kamar dutse ya yi wani irin jan numfashi tareda nufar hanyar kitchen din Dagangan tayi hakan don haka tanajin takun tafiya tafara magana da Amrah " sis kinga yanda yaya sadiq ya kara haduwa? Har Amrah zatayi magana taga yaja ya tsaya tareda nuna mata tray din ta dauka ta tafi, Cikin Sauri ta dauki tryn Abincin ta bar kitchen din, ya matso tareda fisgota ya juyo da ita suna fuskantar juna, " bakin ki zai kone da wuta yafada yana matse lips dinta da yatsar shi biyu saboda takaicin Kalmar nan ta Sadiq ya hadu, " auchch yaya zafi me nayi maka kake mun mugunta, "a lot na farko look at your head yafada yanajan dogon gashin ta na biyu ya fada yana Dora hannun shi saman kirjin ta tareda matsawa na uku you are smiling too much a gaban su sadiq, " to ai yayyina ne, kara matsa kirjin nata yayi tareda hade rai sosai " that means zaki bari su taba jikin ki kamar haka? Uhm they are my brothers and I love... Saurin kara matse bakin nata yayi idanun shi sunkada " no ba wanda zai tabaki understand karki bari ko hannun ki wani ya taba a gidan nan wallahi inkuma kika sake naga kina hira da sadiq kamar da duka zanmiki a gidan nan and ki sa a ranki ranar sai na fasa kofar da kike gudun ta fashe saboda raki and believe me Am gonna ride you bad very bad da sai bakin ki nan da ke yabon wani namijin yakasa kiran koda suna dady ne bare wani katon.........🖊 *"afuwan my VIP June bakwasa mun typing yanda yakamata Am very sorry please ku fahimta* *Matar Soja* 🌻🌻 *WA NAKE AURE?* 🌻🌻 By FENERH *ga masu bukatar karanta wannan labarin ku turo katin waya ta wannan numbar 09011251444 na 200 Airtel ko kota A susun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb sai najiku masoya* 4⃣1⃣&4⃣2⃣ Ido take binshi dashi tana kunshe dariyar ganin yanda kishin shi yakasa boyuwa gaba daya fuskar shi ta sauya Kala saboda jarabar kishi, juyawa yayi zai tafi saida yakai bakin kofa ya tsaya batareda ya juyoba yace, " kizo muje kiyi min girki tunda har kinshirya yiwa wani kato Abinci ni muje kiyi sai kimun hirar da kika shirya yimai, ba musu tabi bayan shi domin gaskiya ta gaji da y'ar shariyar da yake mata don haka yana tafe tana binshi har cikin part dinsu, Tana shigowa ya koma ya rufe kofar gaba daya domin ya shirya tsiya kosu Abdulraheem bazasu shigo gidan ba domin yasan suna kammala wa a can nan zasu dawo Dakin shi ya wuce batareda ya koma kanta ba, ta tura baki tareda fara gunguni, " ya wani kirani don wulakanci ya shige ya barni a nan to nima bazan bishi ba, ta haye tree seater tayi kwanciyar ta tareda janyo remote ta kunna lafcecen TV dake falon nasu, tareda bin ko ina na falon da kallo tana nazari, Mazane su Amma ko ina NA dakin su fes ga decoration din manyan hotunan su a ko ina NA falon, Hoton shi ta Kafe da ido tana fitarda wani irin murmushi mai cikeda Annuri a fuskar ta she really love him komai nashi abin burgewa ne a wurin ta, charnel ta canza zuwa joy prime domin tanason kallon shirin su, mugun tsaki taja ganin suna wani Ghanin film domin su akwai sakin layi tayi saurin daukar remote zata canja don bazata iya kallon wannan tsotse tsotse ba, taji ya riko mata hannu, Tareda zagayo wa ya zauna a gefen ta ya zuba mata ido tareda juyawa ya kalli film din dai dai saurayin na kokarin cire ma yarinyar riga sai faman romancing juna sukeyi, " me kike karuwa dashi da kallon wannan? " nima ba kallo nakeyi ba ina son incanja ne ka fito, " Hmm look they are enjoying there life but you da zan nemi wani Abu yanzu sai anjimu a estate din nan, " to ai kaine yaya so kake kayi Abun nikuma zafi nakeji a kasa na sosai, " SAffNAH ' ya kirata a hankali tareda juyowa da kyau ya riko hannun ta cikin nashi yana murzawa cikin wani irin salo, " kina sona kuwa? " sosai ma, " um um bakya sona, "Allah ina sonka sosai yaya shiyasa har nake iya sakin jiki dakai bana jin kunyar ka saboda inason infaran ta maka, " to me yasa bakyason in kusance ki? " yaya zafi wallahi nima ina son inga nabaka farin ciki but mugun zafi nakeji duk lokacin da ka gwada, " SAffNAH saboda first time ne da zaki y'ar da da munyi sau daya bazaki kuma jin zafin ba, " Shiru tayi kadan " yaya meyasa yake mun zafin? " because akwai wani yana ne a kofar mai kauri da kinbani dama one time da tuni na tureta munfara morewa kinsan cewa dana fara shiga bazan taba barin wannan soft and thick v part din ba baby kullum inajin kwadayin inga na ratsa wannan hanyar nasan ba karamin dadi zakiyi ba, Yafada yana shafan kasan ta ta saman dogon wandon nata saida taji wani irin mugun shock, ta dan kara matso shi kadan ya Dora hannun shi ta saman rigarta yana shafawa tareda lumshe ido yace, " yaushe zaki barni inratsaki? Next week tafada cikin fisgo zancen da batasan ya fito ba, domin wani irin touch yakewa saman kirjin ta da burin ta kawai taji hannun nashi a ciki baki daya, shikuwa da gangan yake ruda mata jikin itama taji domin yagano boobs dinta sune weakness dinta da yakai hannu kansu yanzu tabar hanya, Ya mugun haukata ta saida ya bari ta fita hayyacin ta baki daya ta matsu bataji ya cire mata rigar ba, shikuwa mikewa yayi tareda nufar dakin shi yana mata dariya, Saurin mikewa tayi tare da binshi cikin Sauri domin bakin shi da magic hands dinshi kawai take bukata a boobs dinta, Tundaga falon ta kwabe rigar tareda kokarin cire T-shirt din, Koda ta shiga dakin ganin kayan shi tayi a kasan baki daya Alamar wanka ya shiga, Saurin nufar kofar bathroom din tayi saidai a datse take, Wankanshi yayi cikin natsuwa kafin ya bude kofar ya fito, tana kwance daidai a gadon daga ita sai bra da dogon wandon ta, yayi kamar bai ganta ba, ya nufi wurin mirror saida yafara shafa mans hi ta taso cikin Sauri ta nufoshi tana balle bra dinta, Yana kallon ta ta cikin mirror tuni ya damke towel dinshi dake nan guntu domin harbawa Alkalamin yayi wanda har ya kusa sanadin tonuwar sirrin kuma muradin zuciyar shi, Lokacin da ya hangosu a bayyane kuwa stool ya dafe tareda saurin juyowa ya zuba musu ido, " miye haka? Yafada murya a disashe kamar mai mura, " yaya kaine kasa suka faramin kaikayi kuma katafi kabarni, "Yes kema kiji yanda nakeji kullum sai kintasheta ki gudu sai takai kololuwar bukatar ki saiki gudu kibarta, why yanzu nace yaushe Kince next week haba SAffNAH wannan ce kalar taki soyayyar,? "Y'an mata nawa ke sadaukar wa da samarin su virginity dinsu saboda so bare ni you are completely mine am your blood nafi kowa sonki SAfNAH why don't you give me your pride I promise you I will love you more and more, "Yaya tsoro nakeji please to ba yau ba kabari wata rana, "Ok kinyarda next tomorrow? ''Um yaya tafada tana raurau da ido tareda juyawa domin jin jibi zai ratsa ta yasa taji ta mayarda maytar ta kawai, Allah yagani mugun tsoron Abun nan takeyi, jin yanda ya rungume ta tareda Dora lips dinshi saman kafadar ta ya manna mata kiss tareda laso fatar wurin yasa taji jikinta ya kuma saki, a hankali yake kama west dinta yafara murza masoyan nashi a natse kafin ya farayin sama da hannun zuwa, kan twins dinta, Wani irin numfashi suka gwama a lokaci daya ya fara birkita mata lafiyar jiki da magic hands dinshi tuni tafara kokarin zubewa ya dagata cak zuwa gadon shi, Zaunar da ita yayi a bakin gadon shikuma ya tsuguna a gaban ta, Yana mata wani irin kallon kingama haduwa baby, Dagowa yayi tareda dan janyo gugunta yanda zata rankwafo yayi saurin cafke niple dinta kamar wani mayunwacin zaki tareda d'an cizawa kadan, wata muguwar karar sha'awa ta fitar tareda matse legs dinta ta damke bedsheets dinshi tana neman inda zata saka kanta saboda dadi, Allah yagani iya makurar ta kenan da yakai hannu kansu ko baki ta tashi aiki kenan, Wani irin numfashi take fitar wa tareda fara fitar da wasu irin hawayen desire, saurin damke kanshi tayi tamau jin wani irin Abu na tahowa da karfi ta kasanta, bude kafar tata yayi tareda kwantar da ita ya daga west dinta kadan yafara murza wandon nata kasa yana kallon yanda wurin ya jike sharkab da ruwan ni ima, "Ahhh yummy yafada yana wani irin jan numfashi kamar wanda yaga favourite food dinshi, saida yacire duka ya dawo wurin tareda Dora hannun shi yafara wasa da tsokar wurin kamar yaro yasamu toy, mikewa kawai takeyi kamar macijiya a gadon, yau dai Abdulkareem ya shirya kasheta, Jin lips dinshi a wurin kuwa ai sai kawai ta zaburotareda fadawa saman kirjinshi suka zube a kasan dakin tayi saurin hade bakin su tareda Dora hannun ta saman hajiya Babba da wani irin speed ta rikeshi gam tareda hadawa da kwallayen biyu, wanda saida ya saki bakinta ya fitarda y'ar karamar kara saboda wannan ne karon farko da ta tabashi on her on ba tareda ya nema ba, Mugun matsar shi takeyi wanda bai taba tunanin hakan zai bashi na tsuwa ba gashi tana mata wani irin strong riko din nan mai tafiya da kwakwal wa don haka shima saida ya nemi comfort da lips dinta ya rike tamau yana cewa " yess baby you are good thank you, Basu Ankara ba saida suka shafe hour guda suna murza juna kafin su saki explosion a tare, suka rukun kume juna tamau, wasu irin satisfaction kisses yake watsa mata a fuska da kalaman soyayya masu tsayawa a zuciya, " what can I do without you in my life ina sonki ina sonki Ina sonki sosai SAffNAH I love you so much Addu ata yanzu in mallaki SAffNAH baki daya ina so in zama ke ki zama ni completely, jibi ko? "Um. tafada kamar zatayi kuka, A dakin nashi tayi wanka tareda mayarda kayanta ta haye gadon shi tayi baccin ta domin ya fada yau bazata fita a dakin nashi ba gudun karta je suyi hira da sadiq, Binta yayi suka sha baccin su mai shegen dadi tana kwakume dashi, karar wayar shi ya tayar dashi ya dauka cike da bacci, "Look brother this is not fear ya zaka kulle mu a waje munada uzuri da gidan mu ka hana mu shiga, Abdulmaleek ne ke magana, gaskiya dady yazo Yabawa kowa nashi part ko infita insiya gidana a waje ya na shirya morewa kai zakazo ka shige kana ta morewa mu ka barmu a waje kamar wasu masu gadi, "are you done? "No please come and open the damn door my friend, "Ai kuwa saidai ka rube baby na bacci I can't get up zata tashi yanzu ma this your blabbering will wake her up bye, ya datse kiran yana mai dariyar mugunta, Kallon Abdulraheem yayi " did you see this he shut the phone on my face, yafada. sadiq yayi dariya yace you don't no anything my brother kishi na Abdulkareem keyi he thought bansan da maganar Auren su da SAfNAH ba, I love SAfNAH but I no he loves her morethern me he deserve her amma why yaki fada mata shine mijinta besides she loves him too? "That's what he choose and we have to respect his decision,Abdulraheem yafada, "yeah Haka ne tunda Matar shi ce he have All the right, now let go back to my room, Haka suka juya gidan mama, momy ce ta lura da trough out ranar bata wani sa SAfNAH a idoba gashi har dare ba labari yasa ta Kira Abdulkareem, Lokacin suna zaune ya dafa musu indomie da kanshi yaji uban namomi domin shi yana son nama, yayi mugun dadi gefe ga fresh milk tana tsakiyar kafafun shi da kanshi yake bata kafin Yabawa bakin shi, Mugun jin dadin moment din yakeyi har sallah tare sukeyi a ranar kiran momy ne ya datse jin dadin, " kareem ina yarinya ta? " muna tare, bata wayar tafada ba wasa, " momy na, " baby zamu samu matsala dake fa ya kike shigewa namiji haka? Sufa. Maza bq hankali garesu ba, bari yasamu Abinda yakeso ya banzatar dake gashi kin dage kina nuna mai haukar so wallahi yanzu tun muna shedar juna ki dawo nan gidan inganki yanzu, " to momy tafada kamar wata ta Allah tareda mikamai wayar tamike, Saurin riko hannun ta yayi tareda zuba mata ido domin baisan me tafada mata ba, " kanajina mara kunya sakon ya ta dawo gida yanzu, wani irin shagwabe wa yayi " haba momy hira fa kawai mukeyi y'ar ki na nan gudan ta ban gutsiri komai ba, Banson rashin kunya yanzu inganta a nan, Saida momy ta mai ta tas kafin ta datse kiran, daure fuska yayi tareda tsiyayo mata fresh milk din ya mika mata, " finish it kuma kullum ki rika sha kafin zuwa main course kinsan zatasa ki kara ni ima yanda zakiyi tsiyaya sosai yanda bazakiji zafi ba ranar yafada yana daga mata gira, Rakata yayi har kofar part din momy ya juya gudun fada, ita kuwa kai tsaye ta shige tareda shigewa dakin ta domin tube kayan jikin ta, momy ce ta shigo dakin rike da wata zungureriyar gora cikeda tsumin baure da dabino ya dagargaje a ciki ga kayan kamshi su kanun fari a ciki, Mika mata tayi tareda fada, " kije kiyita nuna ma namiji soyayya su maza ba ruwan su gaba daya kingama bawa Abdulkareem damar ki SAfNAH ba aji ba komai ki natsu ki wana shi ki nuna mai kobashi zaki iya rayuwa Kiga yanda zai rikice miki, "Tab wallahi ni zanfi cutuwa momy muna son juna sosai fa Allah shima yana sona kamar yanda nake sonshi, rike haba momy tayi taje zamani kenan to ungo zoki gyarawa mijin ki ko, idan kingama soyayyar, "Yau wa momy na please kifada min WANAKE AURE???? "Bansani ba kije kici gaba da soyayyar ki ko kije ki tanbayi masoyin naki ai yasan wa kike Aure, Kuma kiji da kyau kar ki kuma fita gidan nan daga yau ki natsu sai shi in yana ra ayi ya zo neman ki kima tattara muje dakina don kun raina ni zai iya shigowa bansani ba, ita ma mamar taku zan sameta inzata sa ido tasa kafin su yi mana aika aika tun ba a yi bikin ba, Itadai ta shiga kurkukun momy, ******************** Da gaske fa momy keyi ta hana SAfNAH fita kusan sati daya sai dirka mata kayan gyara takeyi duk da suma su Amrah suna samu a wurin mama but ba kamar SAfNAH ba, momy Raliya da kanta ma gyaran yaran ta takeyi ta kyale SAfNAH tace momy Zainab na wariya don haka suka hada karfi da karfe suma suna gyaran su Khadija da Amrah, Abdulkareem ya mugun shaka domin mugun takun kumi momy tasa mai ta hana shi sakewa da SAfNAH gashi mugun kyau ta kara da cikowa don gyaran harda jiki ake mata ga tsumin nan da momy ke bata ya na sata wani irin yo yo ita gaskiya tana bukatar ya jagwal gwalata ko zata rage ruwan dake marar ta, Gashi yanzu a dakin ta take kwana komai nata ya koma can tafara tunanin kodai momy tasan tana sakewa Abdulkareem jikinta ne yasa take hanata zuwa kusa dashi, ita wallahi dazata iya ma da tuni tabashi ya dirka mata ciki uban kowa ma ya huta dole a hadasu Auren dole tunda tafito ta fadawa su momy har mama Raliya ma tafada mata da small Dady tace ita batason mijin da aka Auran mata ita kawai a bata Abdulkareem, Momy Raliya saida ta kwadeta saboda rashin kunyar tata ya yi girma da yawa, Dady karami kuwa dariya yayi yace tayi hakuri lokaci ne komai karta damu taci gaba da biyayya kawai zataga ribar, da mugun kuka ta bar musu gidan su tun ranar bata koma ba, Juyi kawai takeyi a gadon ita kadai momy ta fita office ta matse kafafun ta tayi mika domin ita kadai tasan irin feelings din da takeji yau sai dirka mata magun guna akeyi kuma inda zataje ta rage an hanata, Mirginawa tayi tareda janyo katuwar iPhone dinta ta fara kiran shi, lokacin yana office dinshi shima zaune yana operating system gefe daya Fatima ce tayi mai kuru tana rikeda files a kirjinta, itadai ji take kamar ta fada kyakkyawan jikin shi ta shaki daddadan kamshin da ya cika office din kamar yayi wanka da turare ga kayan jikin shi sunyi mugun Amsar shi yau wankan suit yayi navy blue ta cikin fara ga tsadden neck tie a wuyan shi, Sajen fuskar shi na sheki jitake kamar ta shafo shi, fuskar shi kamar hadari domin sam baya sake mata fuska bare tayi wani zancen Auren su, ganin kiran SAfNAH yasa yayi murmushi tareda picking, saida Fatima itama ta murmusa saboda ganin murmushi mai kara kwantar da zuciya kwance akan fuskar shi, "heart desire, yafada can kasan makoshi, tuni Fatima dutse ya danne mata zuciya ta kara gyara tsayuwa, Ajiyar zuciya SAfNAH ta sauke tareda cewa " yaya kana ina? "Ina office me yafaru? "Kadawo momy tafita please, "Why? "Nidai kadawo kawai, "Saikin fadamin dalilin da zaisa indawo gida yanzu, "Yaya nidai kazo wani Abu namin yawo ajiki ga boobs dina na kaikayi kazo ka sosa min, Wani irin sakewa yaji jikin shi yafarayi da Kalmar boobs dinta data fada mai ya tuna yanda ya hangosu jiya a saman rigar da tasa gasu suna kyalli da sheki ga cikowar da suka kara, cikin shakewar murya yace "why suke scratching dinki? "Ba momy bace take bani wani irin magani yasani ina yo yo Allah yaya am dripping sai matse kafafuna kawai nakeyi nidai kazo, Wani irin sakewa jikin shi keyi kalamanta mugun kashe shi sukeyi ji yake kamar yayi tsuntsuwa ya ganshi a gaban ta yayi wani irin mika tareda saurin daga kanshi ya watsa wa Fatima harara domin gaba daya ta baza kunnuwa da ido tana kallon shi da sauraran kalaman da yake fadawa wata, who is that lucky girl da har Abdulkareem ASHRAB yake zubawa irin wannan soyayyar harma da kakkarfan feelings dake nuni da cewa who ever the girl is she is very special,. Wata uwar tsawa ya buga mata tareda cewa " what the hell are you doing here? Get out, yafada yana bata kallon tsana domin bayason maita shi sam ya manta tana office din ma SAfNAH ta dauke mai hankali, Mugun zabura tayi jikinta na rawa ta nufi hanyar waje , SAfNAH tace waye a wurin? Mikewa kawai yayi tareda daukar key yace Am coming baby right now you raise the man in me, Ajiyar zuciya ta sauke tace Ina zanjira ka? "Get ready ina isowa zankira ki, Cikin Sauri ta zabura ta tashi tareda kashe wayar, cikin rawar jiki ta nufi dakinta, Wata karamar akwati ta bude tareda ciro wata sexy dress mara hannu shi ya kawo mata su ranar Kala Kala Amma wannan ta burgeta gata tana da kokon bra ta Ajiye tareda fadawa bathroom ta yi wanka da wani ruwan turare mai kam shi tareda wanke kanta tsab, Cikin minti baifi talatin ba ta gama shiryawa tsab ta busar da sumarta tareda fesheta da hair freshener masu kamshin flowers, bata kama sumar ba ta kwantar da ita tareda ciro wata sabuwar jigidar ta da momy ta bata domin ta lura tana matukar kaunar ta don haka ta kawo mata ta maganin mata mai inganci da kara tafiya da zuciyar mai house, Fadin kyan da tayi bata bakine ta shafa wata humra mai masifaffen kamshi da momy ta bata tace sai zataje gidan mijin ta saboda humrar mai mugun kamshi ce da karfi ta zura katon hijabin ta ta zuro fine farin silifas din ta.......... 🖊 *MATAR SOJA* 🌻🌻 *WA NAKE AURE?* 🌻🌻 By FENERH *ga masu bukatar karanta wannan labarin ku turo katin waya ta wannan numbar 09011251444 na 200 Airtel ko kota A susun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb sai najiku masoya* 4⃣3⃣&4⃣4⃣ Cikin nishad'i yake driving ya matsu ya ganshi a gidan ganin yayi gidan yayi mai mugun nisa yayi dialing number ta lokacin ta na zaune tana latsa wayar jiran kiran shi kawai takeyi, da Sauri ta daga tareda cewa " ka iso ne? " no Am eager to set my eyes on your beautiful body baby I miss my boobs so much momy tasa min mugun takun kumi na wahala, Please bari ingan ki kadan kafin in iso baby ganin nake gidan yamun nisa, Wani irin dadi taji tareda kashewa ta cire hijabin tareda kiran shi back ta matsa da wayar sosai yanda zaiga dressing din da tayi mai, A yana kallon ta yayi saurin cin burki tareda gyara tsayuwa a gefen titi har saida na bayan shi ya kusa kara mai mota, lekawa yayi kadan yace sorry please , mutumin ya ce is ok ba matsalar, dawo da fuskar shi yayi tareda zuba mata ido, cikin kashe murya yace " zakiyi coursing accident baby, yafada yana kallon kirjinta, hope kinsa min beads dina? Cikin wani irin salo ta d'an mike tareda kwashe rigar ta nuna mai su suna shining kamar wasu diamond, Yayi wata wawuyar Ajiyar zuciya kafin yace "Hmm coming baby am coming ya datse kiran tareda Dora kanshi saman sitiyarin motar ya d'an saita natsuwar shi kafin ya tayar da motar, ya mugun matsuwa yau dole ta barshi yakai last climax if not zai haukace wallahi she drive him nut yau cikar da tayi kawai ya kwashe mai ruwan kwanya, "Am sorry baby today I must deep in dole in tearing that sweet pussy today, tuki kawai yake amma idanun shi na wani irin lumshewa ko tafiyar minti biyar baiyiba yaji an kara mai mota ta gaba kafin yayi kokarin riketa yaji ankuma buga mai ta baya, kokarin tsaida motar yayi cak har saida kanshi ya bugi dash board, Kafin ya dawo hayyacin shi har wa inda ke cikin motocin sun fito, bude motar tashi sukayi tareda fisgoshi, Sai a lokacin ya bude idanun shi ya kallesu gaba dayan su a cikin bakaken kaya ga fuskokin su a rufe da mask bindiga daya ya Dora mai a goshi yace " don't ague with us just enter car, binsu kawai yayi suka bude motar suka turashi, Tafiya sukayi mai nisa sosai, SAfNAH kuwa ta fara gajiya da jiran shi don haka ta daga wayar ta kuma dialing number shi, tayi ringing tafi sau goma ba a daga ba, domin wayar tashi na cikin motar shi, Tafara damuwa domin yanzu anyi kusan hour guda yaci a ce ya iso tun dazu , har saida momy ta dawo Shiru gashi bata fasa kiran shi ba, ganin abin bana wasa bane ta mike tareda neman kaya masu mutunci tasa sannan ta nufi dakin momy da Sauri tana share hawaye, "Aa Baby lafiya Meya faru? " momy yaya ne, takasa ma mezata fada domin dai ai batasan ta ina zata fara bayani ba gyara tsayuwa tayi tareda kallon ta " kinje wurin shi ko shiyasa naga banganki ba a nan ga uwar Ado a fuskar ki wato ke mai miji kin caba uban Ado zaki je wurin shi ki fa kiyayi namiji shi yana samun son ranshi ba wani sauran marmarin ki da zaiyi, Ko kin tare ki natsu kibar shi da shirmen shi inkun je gidan ku Abin zaifi Armashi, Wani irin daurewa kanta yayi "momy mijina? Waye miji na momy "WA NAKE AURE? "Abdulkareem, tafada tareda juya wa zata Ajiye wayar hannun ta, ta buga uban tsalle tareda 'D'ane momy tace " momy yaya Abdulkareem ne mijina? Wayyo Allah na dadi don Allah momy shine mijin da nake Aure? Saurin rike kan gadon ta tayi ganin zata kayar da ita tace " yau ina ganin zamani ni Zainab cikani baby ko ranki ya baci rawar kafarki tayi yawa shiyasa naki fada miki tunfarko tunda bakima san mijin kibane kina makale mai bare kinsani ni banason ya fara nuna miki mugun halin nasu na maza yazo yana miki rashin da'a tunda kin nuna mai so karara, Sakin momy tayi tana cuno baki "Amma momy kunsan mijina ne kuka boye min don Allah, kuma momy shima yasani? " bansani ba bar min Daki tunda bakya gane me nake fada, fita tayi da mugun Sauri so kawai takeyi ta kuma jin zancen a bakin momy Raliya, A zaune suke a falon su uku Khadija Amrah da Safeena, Khadija na kishin hide kamar mara lafiya duk jikinta a sake su kuma suna faman buga game a TV ta shigo da gudu ta fada jikin su, Saida suka tsorata " wayyo Allah na dadi wai yaya Abdulkareem ne mijina, " toh ai anbarki a tasha yarinya mu munsani ai yaya ne yace mu kyale ki shi zaifada miki in lokaci yayi, Amrah tafada Dagowa tayi tareda kallon su cikeda harara " wane yayan? " mijin ki mana, " kuna nufin yasan ni Matar shi ce? "Sosai ma kuwa domin Albarkacin ku muma aka daura mana Aure, Khadija ce tace " don Allah ku tafi daki da hayaniyar ku kaina ke ciwo kunzo kuna min ihu, Juyowa SAfNAH tayi tace " sorry my Aunty Meke damun ki haka tafada tana matsowa, saurin toshe hancin ta tayi domin kamshin turaren SAfNAH baiyi mata dadin shaka ba don haka da gudu ta mike ta nufi bayi saboda Aman da yazo mata, daidai momy Raliya ta shigo ta kalle ta taga yanayin gudun da tayi tace " meyasa meta take gudu? Bayani SAfNAH tayi mata tareda mikewa ta matsa jikin ta, kam ta rungume ta tana cewa " momy na Am very very very happy today momy A she ya Abdulkareem nake Aure? Saurin ture ta tayi tareda cewa " ina fatan bakiyiwa hajiya Zainab wanna haukar ba, "momy hauka kuma? "Matsa bani wuri mara kunya inje inga yata zoki wuce inda kika fito , "Dariya Amrah tafara shekawa tana rufe baki " wallahi ganin rashin kunyata kawai akeyi SAfNAH ke har HND kinada a rashin ta ido, Matsowa tayi tareda zama ta kai mata duka " oh mutun na cikin farin ciki sai ya ki nunawa, Hmmm ai dana sani tun tuni mijina ne da tuni na sallama wallahi inayi ina jin Tsorone a kasan zuciya ta, ita kadai ke zancen zucin ta kuma zaizo ya sameni inji dalilin rufe min shiyasa shi hankalin shi kwance yake nuna mata mulki saboda. Yasan sunada Aure, Murmushi take fitarwa na farin ciki, idan tace zata iya misalta farin cikin zuciyar ta a yau tayi karya duk da yasata jira kuma har yanzu bata ganshi ba she is still happy for the good news, "Bazaki gane ba ina yiwa yaya Abdulkareem mugun sonda ni kaina banyiwa kaina shi, ido suka zuba mata Amrah tace ai sai kije ki kaimai Abinda yake bukata yau jikin ki ya fada miki wawuya, "jira yau kisha kallo ko zan hade da bayana yau sai nabashi tukuicin wannan labarin Auren mu da naji, "Amma na yarda ke muguwar bahuwa ce wallahi inbanda bakida wayau keda zaki Jamai aji idan yazo saboda ya boye miki zancen Auren ku shine zaki je wurin shi jiki na rawa, safeena ce ta turo baki tareda cewa " da yake dai kinsan ma halin yaya Abdulkareem din baya son cusa kai da yawa gwara kibi a hankali, Mugun kallo ta watsa mata "toh ai na dade da sanin me kike nufi kuma wallahi ki shiga tai tayin ki da mijina don nawa ne ni kadai ehm. "mai da wukar nima inada nawa habebin basai kin min gori ba ni nasan yaya Abdulkareem nakine domin ke kadai ce macen da kike iya ganin hakorin shi I try try in samu ko magana yamin ya ki, kinsan cewa saboda ni yaya baya taba zuwa saudiya gidan mu mama harta gaji saidai su ya Abdulraheem suje, Amrah ce ta kalleta cikeda tausayi tace " waya fada miki saboda ke ne baya zuwa? Shi da kanshi ya fadamin hakan watarana da su Abdulraheem sukaje nakirashi nace "yaya meyasa kai bakazoba? Atake yacemin " saboda nacin ki da shegen son mazan ki naki zuwa kuma indai kina rayuwa a ciki bazan taba zuwa gidan ba karamar yarinya dake sai shegen son mazan tsiya, I feel very bad wallahi har kuka nayi ranar saboda na kwallafawa zuciya ta soyayyar shi da yawa don haka I fight with it a hankali ina rokon Allah gashi god send a sweeto for me, Wani irin sanyi jikin SAfNAH yayi saboda koba komai ai Safeena ma matsayin su daya don me zai wulakanta ta haka tuni ta dawo cikin hayyacin ta tareda godewa momy sau dubu da ta daure ta tunfarko kuma yanzu ta gano me hakan yake nufi, Rungume Safeena tayi tareda cewa " sorry sister and tank you so much da nuna min illar mugun soyayyar da nake nunawa ya Abdulkareem nasan nima bazan tsira ba watara na zaimin wulakancin, " noo karkiyi wannan tunanin yaya Abdulkareem loves you beyond your imagination ko kallon idanun shi kikayi zaki gano hakan Amrah ce ta dafata itama tace " sister don't act stupid please yaya na son ki sosai ke kinsani ko Aunty Khadija bata ishe shi kallo ba duk fadin gidan wa yake daukar shirmen shi in bake ba ni ko numfashi mai kyau bana iyayi idan ya Abdulkareem na wurin Amma kefa he take all your madness and child ness, Duka ta kai mata tareda cewa " nice ke acting childish ko? "Eh mana acting madness ma kinfi kowa a gidan nan, Me fuskar Zombie Matar Abdulkareem Allah yasa kar ya rika mafarki inyaga fuskar ki da dare, Zabura tayi ta gudu itama ta bita karo sukaci da Abdulraheem da ya shigo a sukwane yana kiran SAfNAH, " ina Abdulkareem? Tayi tsuru tareda zuba mai ido cikeda mamakin tanbayar, "Answer me ina tanbayar ki were is my brother? Jikin ta na rawa ta ce " bai zoba ai I call him yafi sau goma bai daga ba, " and you dont care to call me and inform me , Wani irin Tsorone ya rufe ta " ina yake yaya? " I dont no nazo zan dawo gida naga motar shi a gefen hanya a bude na faka na shiga naga wayar shi a ciki , Momy ce ta fito ta na cewa " yauwa Abdulraheem yanzu dama zankira ka, Shiru tayi ganin yanda sukayi cirko cirko alamar akwai damuwa, " lafiya Meke faruwa? Bayani ya mata cikeda rudu ya juya ya fita zuwa gidan momy Zainab, Cikin minti na kadan gidan ya rikice harsu dady duk sun dawo gida q sukwane, Sadiq da Abdulmaleek da Abdulraheem suka koma wurin motar domin bincikawa ko zasuga wani evidence da zai basu damar gano Abinda ya faru, Suna tsaye a wurin sun rasa mafita wani makanike ya zo cikin Sauri ya ce "Salami Alaikum, suka Amsa , yace " akwai matsalar ne ranku ya dade? Sadiq ne yayi karfin hali yace " eh don Allah ko kaga lokacin da mai motar nan ya faka ta? " eh nagani kuma bawai yayi niyyar fakawa bane sashi Akayi domin ina gyara daga can tsallake naga komai da yafaru motocine guda biyu manya daya tasha gaban shi daya tasha bayan shi suka fito tareda budewa suka fisgoshi tareda tura shi cikin motar su suka wuce dashi, Naushin iska Abdulraheem yayi tareda cewa " kai wane kokari kayi lokacin da kaga Abin na faruwa? "Yo ni me zanyi bayan bansan ainihin dalilin faruwar Abin ba, " ok mu yanzu uban wani ya kiraka nan ne munafuki get lost kana kallon wasu mutane sun wuce da d'an Uwan mu bakayi komai ba ko kokarin kiran police now you carry your bend leg and show your face to us, Rike Abdulmaleek Sadiq yayi ganin yama fi Abdulraheem hawa that's the power and love of triplets, yace ba wannan bane solution muje muyi informing police kawai, Wani irin murmushin takaici Abdulraheem yayi yace wannan aikin mutum daya ne, "Waye inji Sadiq? "Amir Adam Abdulmaleek yafada tareda yima sadiq bayani, Ranshi ya baci yace " ok ai kuwa he touch the wrong family saboda idan aka kamashi sainayi sanadin da zai kare rayuwar shi a prison da izinin Allah, SAfNAH wani irin mugun tashin hankali ta shiga tama kasa kuka sai Zuru wanda yafi komai ciwo su Amrah suna tare dukan su harma Khadija dake zazzabi tuni taji ya saketa momy dai kuka takeyi wi wi momy Raliya da mama na tausar ta Dady ma duk ya rasa mafita domin suma sun san aikin Amir ne, Dady sai fada yakewa commissioner of police akan basuda Amfani tunda sun gagara neman Amir a garin minna tareda basu kwakkwaran warning if something happens to his son sai ya jamusu asarar aikin su, ****************************** Wani tafkeken gini ne suka shiga bayan sunyi tafiya mai mugun nisa haka suka bude motar tareda tasa keyar shi domin jikin shi yabashi aikin waye don haka ko tsoro daya baijiba duk da kanshi na ciwo saboda buguwar da yayi baisa ya ji ko dar ba dama dama take nema kuma shine zaiyi sanadin Amir ya shiga prison A wani falon Alfarma suka sameshi yana baje sai daga giya yakeyi gefen shi momyn shi ce tana mai magana "Amir kabar giyar nan haka kaga kusan kwalba uku ka shanye yanzu, "Bazan daina ba momy na sai ankawomin matata mun kwana tare yau sai na yi disvirgin my wife zandaina sha momy na bring that basterd to me in kashe shi in zauna da matata I hate that boy idan na ganshi sai na kashe shi da bindiga ta yafada yana dago pistol dinshi yana kwatan tawa tayi saurin Amshewa " oh ni sadiya Amir karufa min Asiri ka bar halayen nan ko zan samu natsuwa nima, Shigowar su na yasa ya tashi yana tangadi tareda tafi yana dariyar Y'an giya" hhhh here comes my enemy leave him and go from here yafada tareda cewa " and make sure kun sa tsaro ko ina na gidan nan idan kuka bari ya gudu duka sai na kasheku get lost, Ido Abdulkareem ya zuba mai tareda cewa " dama nasan aikin ka ne kuma kayi babban kuskure domin zakayi daka sanin kawoni maboyar ka and forget about zangudu da naso gudu basu isa su kawoni nan gidan ba yanzu ina umurtar ka ka barni in wuce tun muna shedar juna if not duk Abinda ya faru kayi kuka da kanka, Wata muguwar tafiya yayi tareda nufoshi yana magana " oh oh oh Abdulkareem kana tunanin zanji tsoron ka ne? Listing nakawo ka nan ne for one reason ka saki SAfNAH kawai zaka tafi free daga nan gidan idan kaki kuma za akai gawar ka gidan kuma dole in Auri SAfNAH Now sign the divorce papers you can go free," inkuma naki fa? Zaka mutu, yafada kai tsaye, " ok Am ready to die, and you no that kona mutu baza ka taba mallakar SAfNAH ba don haka go Ahead Saurin tasowa momy ta taso tareda saurin shiga tsakanin su tareda jan Amir zuwa kan kujera, saida ta zaunar dashi ta dawo tareda hade hannayen ta biyu tafara rokon Abdulkareem, " don girman Allah ka sakar mai SAfNAH yarona duk ya lalace kunki kubashi Abinda zai bashi natsuwa SAfNAH ce sanadin jefa yarona cikin wa innan halayen kuma saboda Alhaji Ashiru is heartless ko a jikin shi saboda ba kubane ya'yan shi wallahi if something happens to my son bazan yafewa ASHRAB family ba har Abada............. 🖊 *Matar Soja* 🌻🌻 *WA NAKE AURE?* 🌻🌻 By FENERH *ga masu bukatar karanta wannan labarin ku turo katin waya ta wannan numbar 09011251444 na 200 Airtel ko kota A susun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb sai najiku masoya* 4⃣5⃣&4⃣6⃣ Kallon rashin da'a yake mata saida ta gama yace " duk Abinda d'an ki yakeyi karki yi blaming kowa ki tuhumi kanki you are the bad mother tunda kin kasa nunawa favourite son dinki hanya mai kyau and now you are blaming my family, now listing duk, abinda ya samu danki yanzu ke kikaja is better ki bashi umar ni in tafiya ta tun ba ayi hasarar rayuka a nan gidan ba, "Rashin kunya zaka yimin KO? To na barku gaka gasu nan inzaka iya, ta wuce Abinta sama, Samun wuri yayi ya zauna tareda zubawa Amir da ya riga ya sheme a wurin ido, "Baka shirya ta addanci ba a she tunda zaka kawoni ka zo kana narkar giya, Waya yagani saman table ya janyo tareda dialing number SAfNAH, lokacin tana rabe a gefen momy tayi Zuru Zuru taga bakuwar number, kamar bazata daga ba ta dai dauka KO tak bata iya cewa ba ta manna a kunne, "Heart desire, yafada can kasan makoshi tareda lumshe idanun shi, zabura tayi zaune " yaya, yes is me, "Were are you? Am fine don't worry and were is my momy? "Gata a kusa dani tell me me Amir yayi maka yaya bai taba kaba? Murmushi yayi tareda cewa " relaxed ba Abinda ya mun karki damu zandawo and give my momy the phone, Momy da dama tun kiran yaya da SAfNAH tayi taji ta matsu tasan inda d'an ta yake da halin da yake ciki, "Momy na, " ina kake kareem? "Am fine momy karku damu zandawo lafiya da izinin Allah, "Toh ina suka kaimin kai? " momy tafiya ce mai nisa daga cikin gari I don't really no the exact location amma karku damu am fine, "Don't tell me karmu damu bayan bamu san ina suka kaika ba me zasuyi maka and da gaske Amir din ne ya sa aka dauke ka? "Yes shine momy, Kayi kokarin tuna hanyar da sukabi dakai kareem, zandawo momy karki damu please ba SAfNAH,.. Mika mata tayi tareda fita da Sauri ta nufi dakin Dady, "Baby yafada tareda gyara zama hankalin shi kwance, Ko a jikin shi ba tsoro KO kadan a cikin zuciyar shi, A hankali tafara rera mai kuka" yaya ina kake? "Am fine heart desire ki daina kuka are you crying because mijin ki yau bai bude wannan yanar ba? Hmmm idan nadawo zan bude ta kinji I will come and squeeze that boobs da suka kunbura, Kallon kirjin ta tayi tareda murmushi tace " nidai kadawo shine damuwa ta yanzu ina son mijina yadawo safe and sound, " insha Allah my wife, Ranar bazamuyi bacci ba zamu kwana a daki daya gado daya a cikin jikin juna, Wani irin farin ciki ne ya lullube ta tareda damke wayar kam kamar tayi tsuntsuwa ta ganta a gaban shi takeji, Jin dadin yanayin takeyi sosai kuma ta yarda Abdulkareem na mata so mai zafi tunda ita kadai ce macen da ke iya jin muryar shi ita kadai ce macen da ke ganin dariyar shi da kuma farin cikin shi, Baby hope kin shirya min sosai idan nadawo? " yes yaya na Am ready for you am ready wallahi ni KO yanzu kadawo zanbaka farin cikin da kake so. "Da gaske ba gudu ba raki baby? "Yeah, zaki bari inratsa cinyoyin ki karki bari sai na fara kokarin shiga ki gudu kamar koda yaushe bazanji dadi b........ Karar shi taji batareda ya karasa Kalmar shi ba, domin wani katon flower base ya kwala mai a tsakiyar kai tareda fara surutu tana ji " oh you are planning to have sex with my wife the wife of Amir Adam ya kuma kwala mai sauran fasashshiyar kwalbar tareda sa kafa ya Shure shi, Karar da momyn shi taji ne yasa ta sakko da gudu tareda sa salati ganin yanda Abdulkareem ya zube a kasa ga jini nabin tiles din, ta Dora hannun ta saman kai " na shiga uku Amir ka kashe musu da zaka janyo mana bala'i wa yace ka buga mai kwalba haka mukayi dakai ba munyi Alkawarin zamusa ya sake ta bane kawai ba duka ba tabawa yanzu ka kashe musu da bazaka taba samun SAfNAH ba, Zaman yan bori yayi tareda dafa Abdulkareem din ya ji baya motsi ya kuma saka kafa ya shura yaji Shiru, wata uwar dariya ya saki tareda tafa hannu, "Shikenan ya tafi ya barni da my Zainab zamuyi Aure mu kadai zan samu baby's da my Zainab, Momyn shi ganin sam shi KO a jikin shi yasa ta matso tareda watsa mai Mari ta ce " kadawo hankalin ka Amir ina nadamar irin goyon bayan da nake baka kana jefani a damuwa Kala Kala wallahi na cire hannu na baza ka kashe ni da sauran kwana naba, bari ka gani tafada tareda daukar wayar ta da ta gani a kasa domin da itane Abdulkareem yayi waya, Tayi dialing number Mijin ta, Kiran farko ya dauka domin yana cikin matukar damuwar halin da iyalin shi ke ciki no matter what jinin ka naka ne, Kuka tasa mai tana rokon shi " don girman Allah Alhaji ka zo katafi dani Amir zaiyi Ajali na ya kashe musu yaro Abdulkareem ya mutu, "What? Cikin kuka take mai bayani KO karshen zancen bata kaiba ya saki wayar yana salati tareda Dora hannun shi akai ya dafe, Innalillahi wa inna ilaihirraji un kawai yake mai mai tawa kafin cikin Sauri ya dauki wayar ya Kira Alhaji Ashiru, Lokacin dady na zaune shida d'an uwanshi suna tunanin mafita yaga kiran dagawa yayi tareda sallama domin sam bai rikeshi ba KO kadan, cikin tashin hankali mara misali yake fadawa Alhaji Ashiru komai kafin ya ce ya tura security su kama Amir harma da mahaifiyar shi a hukunta su ba ruwan shi domin itace mai babban kaso a ciki, Alhaji Ashiru ya mugun buguwa da jin maganar Alhaji Adamu don haka KO motsi ya kasayi saida ya zame wayar a hankali, Dady karami yace " lafiya yaya, "Kira su Abdulraheem suje da security su kwaso gawar Abdulkareem sun kashe shi, Shi kanshi dady karami saida ya koma ya zauna kan kujera dabas kafin yafara salati, Tashin hankali wanda ba a samishi rana dakyar ya tattaro natsuwar shi ya daga waya ya fita daga falon batareda ya iya tsayawa ya ga halin da Yayan shi ke cikiba, "Abdulraheem ya Kira tareda su Sadiq yace su bi police yafada musu wurin domin bazai iya tafiya ya bar d'an uwanshi ba bayan yana cikin shock KO su su Abdulraheem bai fada musu komai ba kawai yace angano gidan ne suje su dawo da d'an Uwan su, **************** Amir dai kiran yaran shi yayi yace su zo su fitar mai da gawar nan su kaita can kofar gidan su su sujefar su kansu yaran abin ya tsorata su domin basuyi zaton zaiyi kisa ba domin KO bindigogin su duka na bogine su ba kwararrun Y'an ta adda bane Ko dakko shin da sukayi don su bi umarni su samu na kwalewa ne, Babban su ne yace " kai ina oga baza mu taba yin gangan cin nan ba wallahi idan aka kama mu zamu rube a gidan yari kawai kasan yanda zakayi mudai a sallame mu mu ware kawai, Yafara surfa musu zagi tareda cewa "ka nanun kwari baza a sallame kuba sai kun karasa aikin ku kuma yanzun nan ku dauke shi daga gidan nan KO in dauke kawunan ku da bindiga ta, " kajifa wannan karamin mashayin inji daya daga cikin su yace " idan baka bamu ba zamu ma na jaki mu kwashi kason mu a nan gidan, dayane yayi wuf ya dakko iPhone dinshi yace ni na dafe wannan daya kuma ya yace ai wallahi kaf motocin dake gidan nan dasu zsmuje...... Yafara tsorata dasu Amma ya matse yace zansa akashe mun ku idan har kuka tabamin motoci zansa a muku Kisan wulakanci, Cikin zafin nama daya yasa kafa ya hauri cikin shi tareda tokarin shi Suka kwashe da dariya ganin karar da yayi kafin su kwashi keys din motocin suka fice, Momyn ce ta kuma sakkowa rike da jakar ta tana shirin gudu ta sameshi a kwance shima yana juyi, yasa ta saki jakar tareda sa kuka ta yi saurin zubewa tareda dagoshi, "Me kayi musu zasu kashe min kai Amir nashiga uku ni sadiya, Kururuwa kawai takeyi tareda ihu, wanda yayi sanadiyyar bude idanun Abdulkareem da yake gani dishi dishi yafara motsa yatsun shi, Shigowar su Abdulraheem falon ne yasa ta dawo hayyacin ya tareda zare idanu ta kalli gefen Abdulkareem bakinta na rawa tama rasa me zata fada sai in ina takeyi, Da gudu suka karasa dukan su suka nufeshi ganin yanda yake kwance cikin jini kafin police su shigo gidan, Zabura momy tayi wani police yayi saurin tarota " ina zakije hajiya? Dafe baki tayi tafara kuka " wallahi bai kashe shiba kungani shima sun Dakar min shi zai mutu ku kaimin shi Asibiti, Wani irin zaburowa Abdulmaleek yayi ba bata lokaci ya zabga mata Mari " you are heartless woman our brother is lying inside blood but you only care about your son you are very wicked ya kuma daga hannu zai kara Marin ta Sadiq ya rikeshi " no brother ba tarbiyar da iyayen mu suka yimana bane daga hannu mu taba Babba, Rungume sadiq yayi yasa kuka tareda cewa " look at my brother Sadiq, Abdulraheem ne ya ciccibe shi ya fita dashi da taimakon wasu police domin shi ganin halin da Abdulkareem kadai ya shiga yafi daga mai hankali, Ko kallon gefen Amir baiyi ba, Fisgewa Abdulmaleek yayi ya nufi Amir da ke kokarin mikewa ya bashi wani irin hambari da kafa kafin ya kuma zabura cikeda zuciya domin so yake ya illata shi kafin ya bargidan da hannun shi yakeso ya sabauta Amir, Rirrikeshi sukayi momy na ihu domin Amir din ma yaji jiki KO magana baya iyayi don tun dukan farko da yaran shi sukayi mai sun bugi marar shi sosai da yakejin kamar zai mutu, "Mr Ashrab ka barshi mu yanzu yana hannun mu zamu dauki mataki akanshi karka damu kuje kukai d'an uwanku Asibiti we will handle this, Cikin Sauri suka fita gidan amma tuni Abdulraheem ya wuce da Abdulkareem Asibiti Police suka kwashi Amir tareda hada wa da uwarshi suka tura bayan shiga ba biya fita da Allah ya isa, ****************************** SAfNAH kuwa jin ihun shi ta zube tareda dafe kirjin ta domin tasan duk abinda zai sashi ihu is something bad very bad don haka a take ta sulale a wurin, Dawowar momy ta sameta a sume a wurin da mugun gudu ta matso tareda kwala kiran sunan ta " baby baby, ganin taki motsi dole ta koma ta Kira su dady, Kwasar ta kawai sukayi zuwa Asibiti domib basu san dalilin sumar ba Fadin tashin hankalin wannan familyn bai faduwa, suna Asibitin Abdulraheem ya Kira su dady yace gasu nan zuwa da Abdulkareem Asibitin, "Yana da rai? Alhaji Ashiru ya tanbaya, "Eh dady amma in a critical condition sai mun iso, Hamdala Alhaji yayi tareda godiya ga ubangiji da yasa Abdulkareem bai mutuba domin yasan SAfNAH zata shiga mugun hali yanzu ma kila jitayi a jikin ta something happen shiyasa ta suma, Momy ce ta kalle shi cikeda tashin hankali tace me yasami yarona? "Ki godewa Allah hajiya Zainab yafada tareda yi mata bayanin labarin da yazo musu, Duk da taji yanada rai saida ta kusa faduwa tareda sa kuka tana salati tareda Allah ya isa ga haihuwar hajiya sadiya......... 🖊 To be continue my VIP *Matar Soja* [12/13, 11:28 AM] Asli Smasher💕: 🌻🌻 *WA NAKE AURE* 🌻🌻 By FENERH *ga masu bukatar karanta wannan labarin ku turo katin waya ta wannan numbar 09011251444 na 200 Airtel ko kota A susun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb sai najiku masoya* 4⃣7⃣&4⃣8⃣ Isowar Abdulraheem yasa sukayi saurin tarar su a take hankalin wannan family ya kara tashi cikin gaggawa aka karbe shi tareda fara bashi taimakon gaggawa, ba karamin jini ya zubar ba don haka jini aka fara nema, ba asha wuya ba domin akwai Y'an Uwan shi tuni aka deba aka fara bashi kafin su fara yimai treatment din kan da dole sai sunyi xray dinshi, wato hoton kan, SAfNAH ma dakyar ta dawo hayyacin ta da kuka ta zabura tareda dirowa gadon tana kwalawa yaya Kira, nurse ne suka riketa domin kowa na gefen Abdulkareem hankali a tashe, momy Zainab aka Kira tazo ta riketa tafara lallashin ta, " momy ya kashe min miji sun kashe min yaya Abdulkareem wallahi nima zan mutu, Rufe mata baki tayi " shiiiiii baby mijin ki na nan sai dai ki taya shi da Adduar Allah ya bashi lafiya domin sun bugamai kwalba akai har ya shiga cikin skull din shi Ana nan Ana mai tiyata a kan, Kuka ta saka mai karfi tareda mikewa " ina yake momy muje ingan shi muje wurin shi don Allah wayyo Allah na momy zan mutu if something happen to my husband I will surely die, Momy kinga yanaso yazo ya ganni ne suka kama min shi mijina na son ya zo mu kasan ce tare sun dauke min shi dana sani da ban kirashi ba da hakan bai faru ba KO momy? Tafada tana gunjin kuka da rashin sanin Abinda zata fada, duk ta gigice, Momy ta riketa da kyau " no baby haka Allah ya rubuta wannan yana cikin kaddarar rayuwar shi KO da baki kirashi ba it will happen, Saida ta nace aka fita da ita amma har bayan our biyu suna emergency room dashi, saida suka share kusan our Biyar sai sintiri dady keyi, Dady usman ne yafara fada " idan basu gane kan matsalar ba sufada min inne mu biza a wuce min da yaro saudiya KO india Haba sai jinin mu ya hau zasu fito suyi mana bayani, "Ya isa usman bari muga ikon Allah kafin mu yanke hukunci, fitowar likitan ne yasa suka nufeshi har su Abdulraheem da sukayi jugum jugum, Sharce gumi yayi tareda cewa " um a gaskiya Alhaji dole zamuyi hakuri zuwa Jibi muga yanayin aikin inbaiyi ba kasan Matsala da kwakwal wa dole sai munbi a hankali don haka idan aikin baiyi ba dole mu hadaku da babban Asibitin kwakwal wa na Riyadh dake Saudi Arabia, "Aikin banza sai munjira har Jibi zamu san halin da yaron mu ke ciki yau din nan za ayi booking zanfita da yarona gaba daya inda zai samu kulawa mai kyau, Haba ace gaba daya kasar mu ba ci gaba kullum, Dady Babba ke tausar kanin nashi domin yau fada yake iya karfin shi likita na bashi hakuri momy Raliya ma dai yau ganin masifar mijin nata takeyi gaba daya tashin hankalin da yake ciki yasa shi kwarkwance ma kowa, Abdulraheem ya kalla " kai kuje ki yankar mana biza gobe zamu tafi ke kuma Kira mijin ki kice mai ya mana booking muna zuwa ya kalli mama yafara mata magana, "Toh yaya, kai kuma sadiq ka tsaya kaida Abdulmaleek ku tabbatar an daure Amir da uwar shi kafin mu dawo, Hajiya Zainab kuje ku shirya keda yarki daku za a tafi, Toh ta Amsa tare da riko SAfNAH da tayi tsit ganin Dady karami yau yana ruwan fada, Alhaji Ashiru dai Shiru yayi ya kyale kanin nashi yayi ikon shi, saba babbar rigar shi yayi sannan yace " yaya bari inje in shirya, "Toh muje inbika mai zan tsaya inyi kuma tunda ga Y'an Uwan shi, Ba Wanda aka bari ya ganshi domin yana a emagency har lokacin basu fitar dashiba domin baya ga bugun numfashi da motsi da yakeyi zaka dauka ya mutu ne, ************************* Abinka da naira komai mai sauki ne indai damasu gida rana tuni Akayi booking private jet, SAfNAH nason taga halin da yake ciki Amma ba hali domin KO da za a tafi dashi daga Asibiti ambulance ta kaishi jirgi da kuma oxygen a bakin shi su suna can ciki shi kuma yana farko tareda likitan da ya bisu, domin kula dashi koda akwai wata damuwar, Suna isa ma an tanadi Ambulance daga babban Asibitin na birnin na Riyadh care hospital aka wuce dashi direct su momy kuwa suka nufi masauki wato gidan mama dake kasar, Kafin suma su iso gobe, SAfNAH gaba daya tayi mugun sanyi domin rashin sanin halin da Abdulkareem yake ciki, Duk tayi mugun natsuwa momy ce ke tausar ta da lallashin ta, kasan cewar gidan ba kowa domin ba su mama, megidan kuwa suna Asibiti tareda dady domin yin cike cike, Momy ke musu booking Abinci momy tayi wanda zasu iya ci, Amma fir takasa ci sai salla kawai tayi ta koma gefe ta rakube a dakin Safeena, Ta matsu ba ace mata ta shirya suje Asibitin ba ita dai son ganin shi kawai takeyi, Sai kusan dare su Dady suka shigo gidan da baban su Sadiq, Tana labe a gefe taji yana ma momy bayani " Alhmadulillah ganin halin da yake ciki a yau din nan suka fara kulawa dashi kuma akwai Alamun nasara,wata Ajiyar zuciya ta sauke tareda komawa dakin ta dauro Alwala ta kabbara sallah tafara jero Addu'oi na godiya ga ubangiji tareda fatan Allah ya Bashi lafiya baki daya, Washe gari su Dady ma duka suka iso harda momy Raliya dasu Khadija dake ta fama da zazzabi wanda kowa ya gama gano ta harbu ne harda uban gayyar anfada mai saidai tashin hankali ya hana yasamu kebewa da madam ya nuna mata farin cikin shi, Taji mugun saukin zaman shirun KO banza su Amrah na mata hayaniya tana kallon su koda bazata ce komai ba, Wasa wasa saida suka kwashe sati guda a Riyadh basu je Asibitin ba domin su baa musu sintiri a Asibiti ba kamar kasar mu bane da za ayi layi sama da mutum goma wai Y'an dubiya, Tayi matukar damuwa ga shi tasan bazata iya cewa dady zataje ba domin ta gano ya koyi masifa yanzu, Mama ce yau ta kalli d'an Uwan bayan sundawo daga Asibitin tace "yaya don Allah gobe akai SAfNAH taga mijin ta kota samu natsuwa yarinyar duk ta takure saboda damuwa, "Ai ba komai domin yafara bude idanun shi yana kallon mutane saidai sam ba alamar zaiyi magana KO yace wani Abu Abin yana dagawa lukitocin kansu hankali, domin sunyi aiki sosai akan da ake sa ran komai normal amma KO anyi mai magana ido kawai yake bin mutane dashi, Haka Akayi da safe mama tace ta shirya suje taga Abdulkareem din, aikuwa taji mugun dadi domin har cikin zuciyar ta tayi mugun damuwa da son ganin shi, A motar baban su Sadiq sukaje harda momy ma domin tana son ganin d'an ta, A sanye yake cikin uniform na marasa lafiya green kanshi nan nade da bandage sai wani zurmukeken robar da suka zura mai a hanci dake bashi magani, da d'an Abinci mai ruwa domin ba ason yayi koda tauna saboda gudun bacin aikin, Duk da sunje Asibitin amma basuda damar shiga dakin da yake saidai su hango shi ta glass din dake zagaye da dakin, Dafe momy tayi tasa kuka " momy kalli yaya Abdulkareem yanda ya koma duba yanda baya motsi, kuka take Mai cin rai momy ma karfin hali kawai takeyi hankalinta ya mugun tashi har saida tayi dana sanin zuwa ganin shi, Ganin kukan da SAfNAH keyi yasa dole suka wuce gida gudun karsu karya dokar wurin, kowa tausaya mata yake yanda rayuwar ta takoma cikin kunci da rashin walwala, Momy ta shirya musu shiga makka domin yin dawafi su roki Allah ya ba wa Abdulkareem lafiya, Tayi matukar jin dadin zuwan ta ka'aba ba dare ba rana Addu a takeyi wani lokaci KO momy ta ce zata koma masauki ta kwanta zata ce ita tana nan haka zata kai safe a wuni irin sukuni take samu a dakin Allah wanda idan tana wurin gaba daya damuwar ta na yayewa, ************************** Alhmdulillah Abdulkareem yaji sauki sosai domin har ancire mai dinkin da sukayi mai ancire mai robar yana iya shan Abu mai ruwa da kanshi saidai idanu da yakebin mutane dashi gashi ya kara fari da y'ar ramar da ya yi, Suna maganar zasu bashi sallama domin suje dashi cikin mutane KO zai fara magana, A ranar da su SAfNAH suka dawo a aranar suka tarar da Andawo dashi gidan, daki guda aka ware mai a gidan na mama da yake gidan katon gaske ne , Amrah ce ta taresu da dadddan labarin andawo da shi gida, don haka tayi hamdala cikin tsananin farin ciki tace " ina yake? Matsowa Amrah tayi tareda rage murya tace " Hmm miji dadi kalli yanda kika zama salihar gaske Hmm badon yaya Abdulkareem d'an uwana bane danace karyayi saurin warke wa sai mun kara hutawa da halinki, Murmushi tayi kadan tareda shareta tace ina mijina yake kifada min, ? Ganin momy ta nufi wani dakin ta bita cikin Sauri she just want to set her eyes on him, A zaune yake akan keken mara sa lafiya yana kallon dakin shikadai sai nurse din da ke bashi magani kallon ta kawai yake da ido, Domin sana'ar shi kenan kallon mutane kamar bai taba ganin wasu halittu ba Momy ce agaba SAfNAH na biye suka shigo dakin, ido ya zubawa momy kur tun shigowar ta kafin SAfNAH dake fitarda hawayen tausayi kewa da kuma zazzafar soyayyar shi.......... 🖊 *Matar Soja* [12/14, 1:56 PM] Asli Smasher💕: 🌻🌻 *WA NAKE AURE* 🌻🌻 By FENERH *ga masu bukatar karanta wannan labarin ku turo katin waya ta wannan numbar 09011251444 na 200 Airtel ko kota A susun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb sai najiku masoya* 4⃣9⃣&5⃣0⃣ Karasawa momy tayi tareda zama bakin gadon dake dakin ta rike hannun shi tana share hawaye " Sannu kareem kaji Allah ya baka lafiya Allah ya yaye maka wannan lalura kaji, kallon ta kawai yake, tace " kareem kace wani Abu ko naji sauki kaji say something to your momy, Kallon ta kawai yake kamar zaiyi magana sai kuma ya maida idanun shi kan SAfNAH da tayi mai kuri tana goge hawayen itama, ta kasa koda karasowa kusa dashi, sai kunshe kuka takeyi tareda tuna last wayar ta dashi da irin magan ganun da ya rika fada mata, tana son jin kuma muryar shi tana son jin kalaman shi masu tsada da kwantar da hankali, Kallon nurse din momy tayi cikin halshen turanci ta tanbayeta meyasa baya magana? Tamata bayani saboda buguwar da kanshi yayi ne sai a hankali zai dawo normal saboda medication din da aka Dora shi zasu taimaka wurin dawowar komai nashi normal, Fita momy tayi ita da nurse din domin bawa SAfNAH wuri ta gana da mijin nata, Suna fita ta kara volume din kukanta tareda nufar shi da gudu ta fada kan kafafun shi saida ya d'an runtse idanun shi saboda saida yaji ta d'an bugi gaban shi saboda yanda tafado kan jikin shi, Rukum kume shi tayi tamau tareda cusa fuskar ta cikin kirjin shi tana kunjin kuka " yaya Am sorry ni naja maka am so sorry please say something inji muryar ka please tell me your sweet words am eager to hear them from your mouth my husband,, Har cikin jinin shi kukan ke ratsawa bai san me yasa kukan mutanen nan biyu ya tsaya mai a rai ba na farko momy na biyu SAfNAH zancen gaskiya bai ganesu ba but sun tsaya a cikin zuciyar shi wanda ganin kukan su yasa yakejin ba dadi har kasan zuciyar shi, akwai mutane da yawa sun shigo sunyi kuka baiji komai ba Amma wannan is different, Dagowa tayi jin yayi Shiru still ta dora fuskar ta a saman tashi tareda lasar brown lips dinshi tana magana " nayi matukar kewar ka yaya Am missing your touching your lips your words am missing you very very badly my husband get well soon mu cigaba da rayuwar mu zan faran ta maka fiye da mafarkin ka yayana, Gaba daya tasa kwakwal war shi vibrating saboda yanda ta hau kan jikin shi ga lips dinta da ta lashi nashi dasu tuni yafara jin wasu tsutsotsi na bin jikin shi Hannun shi ya motsa a karon farko ya na kokarin rike wandon shi da yakejin ya cika tam, Amma tana kai don haka yayi kokarin tureta domin freeing jikinshi, Zame wa tayi ta zuba mai ido taga yanda yake kokarin cire zip din tree quarter din jikin shi Amma yakasa, da Sauri ta dora hannun ta tana magana, "Yaya a cire maka zip din ne? Saida ta kai hannu ta gano dalilin domin ya mugun kunbura jin tattausan jikin ta A nashi Ya lumshe ido tareda gyara zama akan wheelchair din da yake kai, Ita ta zuge mai zip din tareda tashi ta koma kan gadon ta zauna tareda zabga tagumi, shikuwa hannu yasa yafara kokarin Zaro jikin shi da yakejin yana mai zafi a cikin wandon don ya matse shi sosai ga shi ya mike dole yanason yaji iska ko yaji saukin Abinda ya taso mai da baisan yanda zaiyi ba, Kokarin mikewa yayi a hankali domin ya rage marar shi tayi saurin tashi ta rikeshi " ina zakaje? Nurse din ce ta shigo da Sauri tana kokarin rikoshi domin ita ke kulawa dashi komai yakeso tasani don haka tasan lokacin da duk ya mike yana bukatar washroom ne, Da harshen turanci take mai magana tareda cewa suje ta raka shi yayi fitsarin, Zaro idanun SAfNAH tayi tareda saurin cire hannun ta a jikin shi tana mata mugun kallo da tanbaya tace " are you the one escorting him to the washroom? " yeah any problem? " yes big one because am his wife now I will take it from here ok, " ba matsala tafada mata ita kuwa mugun takaici ke cinta yanzu wannan katuwar farar balarabiyar ke kalle mata halittar miji tuntuni Amma Allah ya isa wallahi, Rikeshi tayi suka shiga bathroom din da kanta ta zame mai wandon yana kallon ta kuri ha kasa hanata domin nurse din ma saidai ta rakoshi ta tsaya a kofar inya gama ta rikoshi ta mayarda shi dakin gudun kar ya fadi domin baya cin Abu mai nauyi jikin shi ba karfi, Yana kallon ta har ta zame Mai bindigar shi tayi mugun tsalle ta fito har saida tayi saurin ja baya Domin bata taba ganin tayi irin mikewar ba, " hmm ita lafiyar ta kalau bakin ne ke ciwo ta fada tana matsawa, Shi kuwa ya kasa yin fitsarin sai runtse idanun shi yakeyi tareda kama sink din ya rike gam gudun karya fadi, Ganin bazai yi komai ba ta mayar mai wandon suka koma dakin kwantar dashi tayi a gadon, yazama kamar wani rakumi da akala sai binta kawai yake duk yanda tayi dashi, Abin ya mugun damun ta ganin yanda rayuwar shi ta canja baki daya Abdulkareem dinta ne mai kalkali da jan aji yazama sai yanda aka juyashi, Ranar wuni tayi tana hidima da kayanta har wanka Abinci komai ita keyi mai tana makale dashi koda yaushe, Ina labarin Amir? Ya shiga komar police a take aka makashi kotu tareda changes Kala Kala harda laifuka masu mugun girma shine safarar manyan kwayoyi da yakeyi da dadewa anyi nasarar cafke yaran shi dake mai aiki ta kowane gefe mo. Momyn shi ma tuni aka sakaya ta domin komai da sa hannun ta a ciki, mahaifin shi kuwa saida ya samu heart attack saboda tsananin tashin hankali saida aka kwantar dashi a Asibiti, Alhaji Ashiru ne yaje ya kula da komai nashi har yasamu sauki kafin ya shirya tafiya ganin jikin nashi yaron, gaba daya su Abdulmaleek sun tafi Riyadh bayan burin su ya cika naganin Amir a prison bayan yasamu damage a marar shi saboda dukan da yaran shi suka fara mai wanda koda yanada rabon cigaba da rayuwa bazai taba haihuwa ba, Momyn shi tayi kuka harta gode Allah lokacin da likita Yafada mata,. koda aka yanke musu hukunci sam baya cikin hayyacin shi dakyau saboda ciwo tayi nadama mara Amfani gashi d'an son nata zai kare rayuwar shi a prison, ******************* Abdulkareem kuwa zuwan Y'an Uwan shi ya taimaka sosai domin a hankali yafara magana saidai ba sosai ba miskilancin shi yadawo fiye ma da rayuwar shi ta baya a hankali likitoci suka fahimci bai gane komai da kowa wato yayi lusting memory din shi baki daya baya gane kowa baya gane komai don haka likitocin suka bada shawarar a rika fahimtar dashi Abubuwa a hankali yanda zai rika fahimta, Kuma Alhmdulillah gaba daya yagane cewa su Abdulraheem Y'an Uwan shi ne domin yana sakewa sosai dasu gefen SAfNAH kuwa tazama mujiya domin tunda ya fara bude baki ya fara korar ta da mugun kallo da Kuma daure fuska wanda yasa take mugun tsoran shi fiye da tunani, Shikuwa bakomai yasa bayason ganin taba sai ganin tsiraicin shi da ta rikayi lokacin baya iya magana Kuma da ta tabashi zaiji kamar magnet ga wani mugun erection dake kama shi a duk lokacin da ya hada fuska da ita, Zaizo yanata wahala shikadai don haka he don't want her around him, Duk da su Abdulmaleek sun fadamai Matar shi ce shi bai fahimci wannan Kalmar ba, Khadija dai laulayi sosai takeyi, tana mugun samun tarairaya a wurin Abdulraheem domin mugun dokin cikin yakeyi su momy ma suna tarai rayar ta kamar kwai zasu samu first grand child a gidan baki daya, Abdulmaleek dai shima ya daura damarar saifa ya bare Amaryar shi a Riyadh, domin shirya musu yawo yakeyi shida Amrah itama ta shirya Domin taga Aunty Khadija tuni ta zama y'ar lelen ASHRAB family don haka itama cikin takeso, Zaune suke a dakin Safeena su hudu Aunty Khadija na kwance kamar ruwa saboda mugun kasala cikin kesa mata Amrah ce keta caba Ado zasu fita ita da Abdulmaleek, SAfNAH na sanye da doguwar riga irin ta larabawa mai kamar pubu yellow tayi matukar yin kyau sumar kanta a daure tayi matukar yin kyau a cikin shigar ta zabga tagumi ita kadai tasan damuwar ta, Abdulkareem mugun kewar shi takeyi ga soyayyar shi dake Kara ratsa cikin zuciyar ta domin jinyar ma da yakeyi kara kyau yakeyi da fresh sajen nan da aka aske tuni wani mai shegen kyau ya fito, Amrah ce ta zungure ta " sis nayi kyau? Dago kai tayi kawai batareda tace komai ba ta kalle ta ta daga mata kai, Safeena ce ta cire air pis din dake kunnen ta tace " SAfNAH me yasa bazaki shigewa ya Abdulkareem ba kamar baya ina ganin hakan ma zai taimaka wajen dawowar rayuwar shi kamar baya, Ajiyar zuciya ta sauke tareda cewa " yazanyi kofa magana baya yimin fa, Harar ta Amrah tayi tareda cewa " banza duk ina rashin kunyar da kike likamai ya tafi karki dawo SAfNAHr da nasani kitaimaki kanki da mijin ki ki tsaya shirme, Duka safeena ta kaiwa Amrah tareda matsowa tace " you are not helping matters go away, rada tayiwa SAfNAH a kunne tareda cewa trust me sister go for it, In ya koroni fa? Tafada fuska a matse " trust me he want kije kigani, muje in tayaki and please Aunty deeja ki bamu taimako kema ki janyo mana Ya Abdulraheem, dagowa tayi bakinta tab da yawu ta zabga musu harara, tareda mayarda kanta ta kyalesu domin basuda labarin mugun gudun Abdulraheem din takeyi yanzu saboda cikin sam bayason sex haka kawai ta janyowa kanta aiki, Sallamar Abdulraheem ne yasa suka kunshe dariya tareda mikewa suna gaishe shi hayewa gadon yayi ya dagota su kuwa bathroom suka wuce gaba daya kamar muna fukai suka shige suna rufe baki, "Momyn twins horon ya isa haka fa a tausayamin mana tunda nazo kinki yarda mu gaisa da my baby please ki shirya I have plan to night na mana booking best hotel in Riyadh, Shagwabe mai tayi tareda narkewa a jikin shi ta yi lub, kai kawai ta daga Alamar to domin bazata iya yimai musuba, Su kuwa gyaran kai suka farayi a ciki domin bathroom din kamar daki komai akwai a ciki duk kayan gyaran kan Safeena yana ciki saida ta mata gyara, saida sukaji fitar shi suka fito suna dariya, Ko kallon su batayi ba suka karaci shakiyan cin su Amrah kuwa tuni ta cikawa bujen ta iska tabi Abdulmaleek, kasan cewar gidan yanzu dagasu sai Mama itama ba cika zama take yiba don duk su momy da dady karami sun koma nija sai yaran kawai da mama, *********** Karfe Tara na dare ta shirya Abinta tsab cikin shigar wasu English wear rigar bata wuce ko cibin taba sai guntun sket mai shoky a gefe shima baikai cinya ba ta saka afterdress akai tareda yane kanta da gyalen After din, Ta nufi side din da suke zama wato part din Sadiq, A zaune yake shikadai yana danna wayar shi sabuwa da Abdulraheem ya bashi bayan ya zuba mai hotunan SAfNAH kaf da ke cikin tsohuwar wayar zubawa hotunan nata ido yakeyi akwai Abubuwa da yawa da yakasa ganewa har yanzu especially about that girl mai son zuwa kusa dashi, Shiru yayi yana tunani were is she baya ganin ta Kuma, yaji anturo kofar tareda kallon mai shigowar, idanu ya zuba mata kur domin tayi mai matukar kyau, Ajiyar zuciya ta sauke ganin yau bai bata mugun kallon ba yasa taji. Karfin guiwa tareda shigowa cikin natsuwa......... 🖊 "Because I promise if not sai A hankali wallahi, *Matar Soja* [12/16, 7:02 PM] Asli Smasher💕: 🌻🌻 *WA NAKE AURE* 🌻🌻 By FENERH *ga masu bukatar karanta wannan labarin ku turo katin waya ta wannan numbar 09011251444 na 200 Airtel ko kota A susun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb sai najiku masoya* 5⃣1⃣&5⃣2⃣ He don't really no why yake jin wani iri akanta wacece ita? Idanu ya zura mata kur tareda kallon yanda ta warware gyalen tareda cire rigar after din ta matso cikeda yanga da kada mai jikinta mai kamar tarwada, Kirjinta ya zurawa idanu Abubuwan dake kan kirjin yake kallo domin sunyi matukar kayatuwa da Kuma daukar hankalin shi kafin ya sauke idanun shi akan west dinta dake dauke da wasu irin fancy beads blue suna walkiya da shining, Wani irin dripping yafara yi tareda matse legs dinshi gam, Yarasa gane Abinda yake taso mai a duk lokacin da ya ganta ko a hotunan ta idan yana kallo haka yakeji, Matsowa tayi tareda riko hannun shi ta zauna a gefen shi cinyoyinta na gugar nashi "yaya ya kake tafada da wata irin murya, Karkace kai kawai yayi ya kasa cewa komai, "Yaya har yanzu baka tuna da SAfNAH ba am your wife your heart desire, ka tuna? Kirjinta yake kallo da suka turo sosai suna sheki, jiyayi kamar wani magnet ya yi saurin dora hannun shi saman wurin yafara shafawa, Wata irin uwar Ajiyar zuciya suka sauke a tare ta runtse idanun ta tareda matse legs dinta ta rike hannayen shi gam tafara hawaye, "Yes yayana nice Matar ka mallakin ka Katuna yanda kakeson boobs din nan kana son beads dina gashi nasa kagani, tafada tareda mikewa tana kada mai jigidar, tayi wata y'ar kara mai tada hankali, Sakin wayar hannun shi yayi ya wani irin janyota kamar zata kifa kasa ya cafke west dinta tareda dora fuskar shi saman kirjin nata yana shakar kamshin jikin ta tareda goga fuskar shi kan kyawawan twins dinta, Kara goga mai su takeyi tareda shafa kyakkyawar sumar kanshi, Damkar da yakewa kugunta kawai ya isa ya fahimtar da ita yayi mugun kamuwa don haka tafara kokarin raba jikinsu yana kara rikota, "Yaya I came to see you ne Kuma naga you are ok so good night, tafada tana kokarin daukar rigar da ta cire zata tafi taji ya riko hannun ta, ya dawo da ita, "Abdulraheem is my triple brother and Abdulmaleek, and ina jinsu a cikin jini na they are my blood ina son su sosai and my momy , who are you? Are you my blood ? Yanda yayi maganar zatasan he is very confused har yanzu bai gane komai tuni taji wani irin zafi a kirjin ta saboda yau Yayan ta mai sonta ne ke tanbayar ita wacece? Don haka dole tayi Amfani da damar ta dawo mai da duk tunanin shi, Saurin shigewa kirjin shi tayi tareda rungume shi kam tasa kuka " yaya nice fa SAffNAH your SAffNAH please Katuna ni yaya Katuna ranarda zaka dawo mu kasan ce tare yaya Katuna da beads dinka gasu nasa maka ka gani and this, ta dago tana nuna mai kirjin ta, Ya zuba musu ido kamar gaula tareda dora hannun shi akai sam baya gane mai take fada he just like to touch them he feels like squeezing them, Ja da baya tayi kadan tafara kokarin cire rigar jikin ta ya zuba mata ido kur yanaso yagani how they are, har wani irin trumbling cikin shi keyi yanda yakejin wani irin Abu natasowa ta kowace gaba ta jikin shi, Zame y'ar ficilar rigar tayi tareda sauke hannayen bra dinta, Wani irin tsalle yakejin wani Abu ke mai a cikin shi, Tuni idanun shi suka fara shigewa kamar wanda yasha maye matsowa yayi kamar wani wanda ya fara ganin boobs a karon farko, hannun shi na shaking ya basu wani irin cafka kamar zai ciresu, Saida tayi wata uwar kara saboda mugun fisga ya musu, shima ihun yayi kadan jin wani irin laushi da kuma dadin tabawa ya fara squeeze din su yana runtse idanun shi, tareda sambatu " what is this? Hannun ta tadora saman hannun shi ta fara kokarin cire nashi akai domin ba haka Abdulkareem dinta ke musu ba lallashin su yake tareda ririta su ji yake dasu kamar kwai Amma wannan sabon Abdulkareem din kokarin tugesu yake daga tushen su, dakyar ta cire hannun nashi akai taja baya cikin Sauri tafara mayarda rigar nonon kafin ta mayarda rigar ta domin taga Alamar sam bazata iya da shiba domin wannan Abdulkareem din tabashi kanta kashe ta zaiyi, Shikuwa dafe cikin shi yayi domin yanajin yanda ya daure mai gashi bai gaji da lailaya gidan laushin ba, Jankafar ta tayi kawai ta tafi cikeda damuwa Yaya Abdulkareem kawai takeso ya dawo normal he is reacting kamar mai tabin hankali komai nashi nayi kamar na wani yaro sabon haihuwa, Kirjin ta ta dafe domin ciwon da suke mata har ta koma part dinsu ita kadai ba kowa dama tasan Amrah tabi Abdulmaleek Aunty Khadija ma tabi Abdulraheem , kwanciya tayi hawaye na zubo mata na damuwa, tasan da Ace lafiya kalau yake da yanzu suma suna cikin farin ciki, Allah ya isa tsakanin ta da Amir ya cuci rayuwar su bazai taba farin ciki ba har Abada shima, Shikuwa Abdulkareem ba Abinda yaji yana muradin tabawa kamar wa innan boobs din guda biyu wani irin dad'in tabawa ga laushi ga wani irin sirri da bazai iya kwatan tawa ba shidai gaskiya he want to touch them again, Haka ranar ya kwana juyi yana hango su tundaga lokacin da ya ga ta fara cire rigar har zuwa bra yana tuna brown niple dinta round masu matukar burgewa, Duk lokacin da ya tuna sai yaji yasamu strong erection a jikin shi haka yake ta fama Abin ya dameshi har hawaye yake fitar wa gashi baisan inda takeba, Gashi duk Y'an Uwan shi basa nan koda Sadiq ya dawo yayi tanbayar duniyar nan ya kyale shi domin baya sakin jiki dashi sam yafi sakewa da wa da Abdulraheem ko Abdulmaleek, Yanaso ya gansu ya tanbaye su meye wa innan Abubuwan da kesa shi jin wani Abu, Tunawa yayi da number da Abdulmaleek yasa ka mai yayi yace ya rika kiran su if he needs them, Abdulraheem yafara Kira lokacin yana duniyar sama da Khadija sam baiji kiran wayar ba ya koma kiran ta Abdulmaleek karon farko ya dauka, gaba daya hankalin shi a tashe yace "brother ya akayi ne? " I want ask you something, Ok gani nan zuwa yanzu wait for me ya kashe wayar domin suna cikin taxi shida Amrah sai famar kuka take yi driver din ma saida ya tanbaye su lafiya da turanci ganin ba larabawa bane yace mishi bakomai batada lafiya ne yace mata sannu cikeda tausayi domin daga gani tana cikin jin ciwon sosai lallashi yake har suka dawo gidan da kanshi ya ciccibota saida suka shigo katon falon ya sauketa "Am sorry wife so sorry ki d'an gyara tafiyar ki please kinga su Khadija ba wanda yasani saida sukayi ciki yafito but our own surely za a sani idan kina tafiya irin haka, ko muje ne inkara gasa ki, Wata irin uwar harara ta watsa mai " ai dole kace haka bayan ka mun mugun ta dubi yanda nake tafiya dakyar ta taba sket dinta "jinin na zuba ko duba kagani,? "Baby noting ya za ayi jini yayi ta zuba har yanzu bayan ba wai kinji ciwo sosai bane haba baby ki daure, "Bazan daure ba wallahi baruwana da kai daga yau ta sa mai kuka, daidai mama ta fito ta kalle su tareda maida hankalin ta kan Amrah, " uwar Y'an shirme lafiya? Volume ta kara tana niyyar bayani yafara jan kafar shi yana kokarin gudu, Dawo nan maleek, mama tafada, dawowa yayi tareda sosa keya yana Dukar da kai " gani mama, " me ya faru? " nothing kawai bata jin dadi ne, " shine zata yita kuka haka kalli idanun ta, Tsit ta yi shikuwa yakasa motsi To ku wuce tunda bazan ji ba asin ba, Daga kafarta Amrah tayi dakyar tana cije lebe, " oho Nagano tom kayi Kokari kaji ke kuma wuce muje ciki yaran yanzu wallahi sai Allah mu lokacin ma da mukayi Aure wata guda muna gudun miji ku kuwa yanzu tun a waje ma shigewa mazan kukeyi Allah ya kyauta, Tundaga kofar shigowar SAfNAH taji mitar Mama tana cewa " kema kiyi kokari ki tare da babyn kinji gashi ya jaki yaje yayi son ranshi zaije yayi baccin shi kalau ke kuma kya kwana da tsamin jiki, Saurin tashi tayi ta kalli Amrah dake tafiya kamar sabuwar y'ar shayi ta ware ido " lafiya Amrah me ya same ki? " kema da kalau ne da tuni kema an wuce wurin marasa kunya zanfadawa yaya ya shirya muku tarewa kowa ya huta kema kafin ki deba cikin, Ina Khadija? Tafada tana waigawa, Safeena ce ta shigo ta ji question din mama, " ai sun fita da yaya Abdulraheem yace sai gobe, rike baki mama tayi tareda cewa " ikon Allah ai to basai kunyi mana haka zamusan kuna son Auren ba bari yanzu zankira yaya usman ya shirya komai kafin Abdulkareem ya gama ganin likita, ke kuma wuce muje ingasa ki, Safeena kunshe dariya kawai takeyi musamman idan ta kalli kafafun Amrah dake tale ga idanun ta duk sun shige saboda kuka ta zauna gefen SAfNAH tana rage murya, " na matsu banzo naji ya akayiba sis shafamin, Matse fuska tayi tareda ya mutse baki " noting good sai ma jimin da yayi niyyar yi my boobs is hurting me so much har zazzabi ma nakeji, Wata y'ar kara Safeena tayi tareda cewa " wayyo kice Anfara tabo Arna Saura kashe su , "shishh mama na bathroom, Tsit sukayi jin yanda Amrah ke ihun zafi har saida ta daina mama tafito tana cewa idan ya huce kyafito ta kalli Safeena tashi ki hado mata shayi mai kauri da zafi ta sha inta fito ki debo mata farfesun nan kuma, tayi tafiyar ta ta barsu, Lekowa Abdulmaleek yayi bayan ya ga fitar mama da wata pharmacy Leda ya samu Safeena zata fito ya mika mata " please give her make sure tasha kinji tank you Yafada yana barin falon da sauri........... 🖊 *Matar Soja* [12/16, 7:02 PM] Asli Smasher💕: 🌻🌻 *WA NAKE AURE* 🌻🌻 By FENERH *ga masu bukatar karanta wannan labarin ku turo katin waya ta wannan numbar 09011251444 na 200 Airtel ko kota A susun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb sai najiku masoya* 5⃣3⃣&5⃣4⃣ Dakin nasu ya koma Har lokacin Abdulkareem na kwance ya zubawa saman dakin ido ya matsu Abdulmaleek bai shigoba ya bashi amsar Abinda yake son sani, Shigowa Abdulmaleek yayi bakin shi har kunne wani irin farin ciki yakeji mara misali a cikin zuciyar shi baking shi kamar gonar Auduga Fadawa yayi jikin Abdulkareem ya rungume shi kam " brother finally today, "wow Yafada yana sakin shi tareda lumshe idanun shi " brother what happened? "You want understand brother wato nothing more sweetie than a virgin girl ka bude Abinka kaji ka gamsu kamar kana yawo a gajimare wow If you remember nasha yin Y'an mata a school when we are in London I can't hide it for you I no a lot of women wallahi ban taba jin dadin da naji yau ba why brother why and what is the secret? Sam Abdulkareem bai gane sambatun nashiba Shiru yayi yana kallon shi jin ba Amsa yasa ya juyo tareda zubawa Abdulkareem da Yamai kuru kamar wanda yaga sabon Abu, "Am sorry brother tell me your problem, Ya matsu yasamu Amsa ya riko Hannun shi kamar wani karamin yaro alamar yanason ya gane meye matsalar shi, "Why nake jin something na mun yawo a jiki sometimes and if that girl come close to me zanrika jin wani Abu a jikina am feeling strong feelings I don't understand brother And today I touch something very sweet and and softer and it make my stomach pain, what is that,? Wata irin dariya Abdulmaleek yayi tareda kara rungume dan Uwan nashi " that's is what I am talking about my brother mata sune cikon jin dadin rayuwa you have no idear how happy I am today I have been trough what you are feeling right now brother but ni nasamu natsuwa am feeling relief and relax, "What women? "Oh sorry but I will explain to you letter bari inyi wanka zanfada maka komai yanda zaka fahimta, *********** Amrah kuwa ranar tasha tsiya wurin su SAfNAH duk da ta tausaya mata sannan ta kara jin tsoron Abdulkareem kuma dole ta kiyaye shi wallahi bata kuma shige mai tab irin wannan tafiya da taga Amrah nayi bazata yarda ba don haka ma bata kuma zuwa kusa dashi gwara ma su tsaya a hakan bai Santa ba, Gefen Abdulkareem kuwa dalla dalla Abdulmaleek yamai bayani yanda zai samu natsuwa duk lokacin da ya ji feelings ya taso mai, don haka Allah Allah yake gari ya waye ta kara kawo kanta ya mata fata fata duk Abinda Abdulmaleek ya koya mai ya haddace, Washe gari haka yayi ta zuba idanu ko zata shigo Shiru har ya fara kaguwa, Su kuwa suna can dakin su suna fama da Amrah da ta tashi da mugun zazzabi Har saida aka kaita Asibiti taga doctor, Suna zagaye da ita Safeena ta ci uban tagumi tace " Sister, ta Kira SAfNAH ta Amsa a hankali, " to tell you the truth? "Yes, stay away from yaya Abdulkareem that is my Advice for you kina ganin sister Amrah har yanzu kafar ta a bude take tafiya only god no how he treat her, Hmm wallahi na fara tsoron Aure sister yanzu haka Maza keyi na dauka is all about pleasure a she a kwai wahala, " ko baki fada ba dole in gudu da kafafuna look at my sister tafada tana kallon Amrah da tayi tsit kamar kurma duk bakin tsiwar nan ya mutu mutus, Aunty Khadija dai Shiru ko duriyar su bakaji, saida safe ne ma ranar Abdulraheem ya Kira Abdulkareem yace sorry brother you call at the wrong time ka Kira lokacin ko kiran momy bazan iya jiba bare na waya, Yafada yana dariya, wanda Abdulkareem ya fahimci, zancen domin duk Abdulmaleek ya fada komai kuma ya zauna kamar karatu indai Haka ne yayi mai uzuri domin shima Abubuwan nan biyu da ya taba jiya make him go crazy, Sai da yamman ranar Abdulraheem suka dawo sai wani irin tarai rayar ta yakeyi itama duk ta wani yi laushi, ya ce taje tayi wanka ta fito yana jiranta a main falo , Sunyi mamakin ganin ta gaba daya har Amrah saida ta tashi ta zuba mata ido, "Aunty Khadija sai yanzu kike dawowa uhm wallahi I salute you da har kika dauki ciki, Kallon ta tayi " bangane ba? Kwashe wa da dariya SAffNAH tayi tace " taji Maza dole ta Sara miki Aunty, Tsaki tayi tace gwara ita ta tsallake Saura ke ai zakiyi bayani, Hadiyewa tayi tareda tashi ta ce mu fita falo Safeena nagaji da zama cikin daki kamar mara gaskiya, Zabura Amrah tayi tana cije lebe domin she is still feeling the pain a kasan ta har yanzu domin Abdulmaleek bai bita da sauki ba, Falo suka fita sai hirar su sukeyi Amrah na tsoma baki a hankali Sadiq yafara shigowa ya gansu, " hy Y'an matan mama ko ince matan Abduls, dariya Safeena tayi " noo yaya kace Amare, "Yeah Amare, Zama yayi gefen SAfNAH yace sister wannan zaman naku what are you discussing? Kafin ta bashi Amsa suka yi Sallama su ukun cikin shigar kaya iri daya kanana kowanne an rubuta ASHRABs da golden sai jeans din su black sunyi kyau sosai sai wanda ya musu kyakkyawan sani ke banbanta su, Duk da Abdulkareem is different amma kama ta jini basuda wani banbanci, Tuni Amrah ta hade rai SAfNAH ma ta basar tareda dauke kanta ta mayar kan sadiq taci gaba da magana, Wani irin zafi yaji a kirjin shi da baisan dalili ba seeing her with sadeq kuma sitting closer make him want to swallow his troat gata cikin riga da sket na atamfa fited tayi matukar haduwa ga kanta ba d'an kwali, Kirjin ta ya kalli da ya kwana mafarki yaga yanda suka turo kamar zasu fito and she is sitting closer to sadiq, ya matse fuskar shi tamau tareda zama yana facing din ta, Abdulmaleek kuwa zuwa yayi gefen Amrah ya fara rage murya yana kara bada hakuri, baka ko jin muryar shi saidai ganin akayi ta mike ya dafe ta suka wuce Abinsu part dinsu, Abdulraheem ne ya tashi shima ya shige dakin Safeena domin yasan madam na ciki, Sum sum Safeena ta mike tana cewa " yaya muje kabani sakon suka fice waje, yarage daga SAfNAH sai Abdulkareem ya daure fuska tamau, ita kuwa wani irin faduwa gabanta ya rika yi ganin yanda ya cika ko ina da kwarjini shi, Ta mike domin she can't stay with him a hakan fuskar shi nasata fargaba, har tayi taku biyu taji maganar shi, "Come back, Yafada cikin daure fuska, tayi matukar mamakin yanda yayi mata magana, dole ta tsaya cak, maganar shi ta biyu tafi bata mamaki, "They said you are my wife right? So why are you talking to that guy? Wani irin murmushi tayi kafin ta juyo cikeda don kallon kyakkyawar fuskar shi da kuma kalma mafi dadi da tafito daga bakin shi, " yes I am your wife amma har yanzu baka gama gano hakan ba ka jira duk ranar da ka gano cewar ni Matar kace zaka gane matsayin yaya Sadiq ma a wurina, Tasowa yayi cikin natsuwa tareda zura hannayen shi biyu cikin pckekt din shi, Ya matso gab da ita kamar zai shige kirjin ta ya zuba musu ido kamar yaro yaga alawar tsinke, "So he is very important to you? "Yes, tafada kai tsaye tana shakar tsadadden kamshin jikin shi, Saurin Zaro hannayen shi yayi tareda saurin turasu cikin rigar ta ta sama, yafara magana "I want to touch this Abdulmaleek yafada min they are mine I can't touch them anytime I want to, Mugun shock taji wanda yasa takusa zubewa har saida ya rukota domin tabin yazo mata a bazata shi kanshi yaji wani irin lantarki yayi coneceting ta ko ina a jikin shi, Dayan Hannun yafara kokarin cusawa domin rigar is too tight, Tayi saurin ja baya yafara binta, " ki tsaya intaba su and remove that shirt, Zaro idanun ta tayi tana kallon shi bata son rigimar nan kuma this new Abdulkareem akwai matsala kuwa domin bal gane wrong and right, "A nan zan cire? Yes ina son ingani ai ance nawa ne zanyi yanda nakeso to ki cire intaba ko, Saurin waigawa tayi ko ba a ganin su kafin ta juya tana tafiya " go and ask the person who told you is yours yanda zaka sarrafa su da kuma ina yadace ka taba din sai kadawo ka taba........... 🖊 Kawon Alkwari cikawa *Matar Soja* [12/16, 7:02 PM] Asli Smasher💕: 🌻🌻 *WA NAKE AURE* 🌻🌻 By FENERH *ga masu bukatar karanta wannan labarin ku turo katin waya ta wannan numbar 09011251444 na 200 Airtel ko kota A susun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb sai najiku masoya* 5⃣5⃣&5⃣6⃣ Gaba daya new character dinshi na mugun bata mamaki he is acting like karamin yaro yana nuna I dont care attitude, jin tayi ya fisgota tareda dawo da ita "ina kike shirin zuwa? Kokarin fisgewa takeyi tareda ture shi " stop touching me, "Bazan daina ba ranar ke kika fara kawo min kanki because you want me to touch you so I am just doing that, Ranta taji yafara baci wato he just turn to arrogant now to bazata dauka ba domin ta lura Abin harda rainin hankali idan har ya yi lusting memory din shi why is he disturbing her now, "Look yaya Abdulkareem baka cikin hayya cinka yanzu duk Abinda kakeyi kanayi saboda anfada maka you have right over me, Yaya bazan kuma zuwa kusa dakai ba har sai ka tuna ni wacece meye matsayi na, Ta kuma juyawa ya dawo da ita he is looking at her cute lips yanda take sarrafasu gwanin burgewa ga white teeth dinta dake wani irin sheki he find her very attractive, komai nata is unique da sauran Y'an matan da yake gani a cikin gidan, Ganin ya tsare ta da idanun shi masu kyau da haske da kuma kara narkar da zuciyar ta, yasa ta fara neman wurin tsira bazata iya da wannan Abdulkareem din ba, Riko kafadun ta yayi tamau, I don't need to ask anybody I want it so dole kibani Abinda nakeso, "For what reason? "You also told me you are mine and I want you as my wife I love everything About you, "Yaya please allow me to g...... Hannayen shi bibbiyu yasa yafara squeezing din boobs dinta yana lumshe idanun shi saboda yagaji da dogon magana so kawai yake ya tabasu so dole fa ta kyale shi, kara janyota yayi cikin jikin shi ganin tana kokarin zubewa kasa domin daya taba kirjin ta ta tashi aiki, Gaba daya ba murzar wasa yake musu ba shi kawai yanaso yaji dadin har zuwa karshen Abun Amma the more he squeeze them the more yaji basa isar shi he need something more not only touching, A hankali ya ke rada mata magana cikin wata irin sexy voice dinshi, " I need more please what next? Runtse idanun ta tayi gam domin tun tabawar farko da taji dadi bata kuma jiba sai muguwar Azabar zafi, "Yaya is hurting me please kadaina haka, " tell me mezanyi inci gaba da jin dadin is so so soft very soft I enjoy touching them ina jin dadin har kwakwal wata, Gaba daya ya fita hayyacin shi ya manta a inda yake ita kuwa any how so take ya barta don haka tana samun tazara ta fisge tareda rugawa hanyar kitchen tana numfashi tareda dafe kirjin da sukaji matsar fitar hankali, ta dafe firij ta ciro ruwa mai sanyi saida tasha kadan ta ajiye tana mai sa hannu ta gyara rigar ta da ya fara budeta tabaya taji anrike Hannun ta gam ta baya, Saurin juyowa tayi ta zuba mai idanu a tsorace tace " haba mana meye haka? Don girman Allah kabar ni me am not your wife please am not the one, "I want you as my wife so accept me please, Yafada muryar shi a shake ga idanun shi sun kankance kamar zasu shige ciki, taja baya da niyyar fita taga kofar gam tareda saurin joyowa ta zuba Mai ido tana magiya, Key din ya nuna mata tareda jefashi cikin sink ya matso ta, cak ya daga ta zuwa saman katon dining din dake cikin lafcecen kitchen din ya dorata, Iya tsorata tayi domin tasan wannan Abdulkareem din can do anything not like her Abdulkareem wanda ke mugun lallaba ta tareda lallashin ta wanda bayaso ya mata Abu inhar bata so, Hannu yasa tana gani ya fisge rigar jikin ta ta rufe kirjinta da hannayen ta biyu " please meye haka let me go, Wani irin mooning yaja kamar rago lokacin da ya kalle su bayan ta rufe saman su amma he can see everything except the niple, Hannun shi biyu yasa ya ware nata da mugun speed yaji kamar Ana ingiza bakinshi kansu yayi saurin fisgar su da hakoran shi yana " this beautiful creatures will surely kill me oh my god, Kara tasa mai karfi domin jitayi kamar yana kokarin cire mata kan nasu wani irin socking yake basu da bata taba experiencing ba tsawon rayuwar ta tuni jikin ta ya mace tayi suuuu zata zube ya rike west dinta gam domin bawa kanshi comfort Ware kafafun ta yayi ya shiga tsakiyar ta ya kwanta saman kirjinta ya rasa inda zai tsoma kanshi yaji sanyi Abun kara karuwa yakeyi sai faman murza fuskar shi yakeyi a jikin ta he is trying to remember something da sauri kamar Ana turashi ko Ana directing dinshi ya balle belt din wandon shi yayi tareda freeing abinda yake damun shi, yarasa ina zai tsoma ta yaji sanyi don haka ya janyo hannnun ta ya dora tareda damkewa, Jin dumin hannun ta da yayi a jikin shi yasa ya kara dannawa domin wani gumi tafin hannun ta ke fitar wa saboda tsabar pressure da yake bata, Sabon Abdulkareem din nan nata is too much yafi karfin jarabar ta, Mugun wuta yau yake ba ko ina na jikinta, Biji biji ya musu a saman table din gaba daya yayi fatali da kayan jikin su saidai bai yi kokarin shigar taba don sam zuciyar shi bata kaishi wannan hanyar ba, saidai hannun ta ya aikatu don yaki bari ta sakeshi koda na second daya, Kusan hour guda suka kwashe yana murzata gaba daya jikinta ciwo yakeyi ba Abinda takeyi sai zubarda kwallar wahala, Saida yasamu natsuwa ya kamkameta gam tareda yin wata irin sheshsheka kamar yana kuka domin wani irin dadi yaji yana ziyartar gangar jikin shi saida yaji normal ya juyo da ita suna fuskantar juna wani irin zazzafan feeling dinta yakeji da baisan daga ina yake fitowa ba kallo yake bata mai cikeda ma anoni da dama har saida ya dora hannun shi saman fuskar ta yana shafawa tareda karewa halittar fuskar kallo, "You are beautiful, tell me how close we are before I lust my memory? I don't remember anything between us ban san me yafaru da rayuwa ta a baya ba tell me everything, Tashi tayi da sauri domin taji Ana taba kofar kitchen din, shikuwa ko a jikin shi kyakkyawar surar jikin ta kawai yakebi da kallo kamar ya janyota ga beads din nan da suka zauna a west dinta, Yana kallon ta har ta mayarda kayan da ya tube mata duka tareda kallon shi da idanun ta dasuka yi ja saboda wuya " some one is coming, A natse ya mike tareda maida wandon shi ya gyara rigar jikin shi sannan ya tashi da kanshi yaje ya dakko key din a sink ya bude kofar, Kafin ya juyo ya zuba mata ido kamar zai cinyeta, Itadai ta matsu ta ganta a dakin su ta matsu bata bar kusa dashiba, Mama ce tsaye da jug ta zuba musu ido tana kare musu kallo cike da mamaki, SAfNAH ce ta fara ganin ta don haka ta Dukar da kanta kasa tafara kame kame kafin ta rabe ta gefen ta ta fice cikeda kunya duk jikin ta yayi tsami, Shikuwa ko a jikin shi yana fitar da wani irin Annuri da farin ciki domin yayi mugun jin dadin lokacin da ya wuc, e ji yake kamar yadawo da hannun agogo baya, haka ya rabe mama ya wuce bakinta a sake domin tunda ya samu matsala ba kowa yake kulawa ba duk gidan daga Y'an Uwan shi sai SAfNAH yake kulawa, Wanda he believe akwai strong bond a tsakanin shi da ita, "Yau ina ganin rayuwa ni jikar nufawa yanzu wa innan ma nasu iya shegen a kitchen sun zo sun kulle kansu nayi bugu tun dazu a she suna ciki a garkame, shi d'an banzan miskilin ya wuce ni kamar na Allah Ayya wannan memory shi bai aiki? Ba iskanci bane ke damun shi inba haka ba ace ya kwamushe yarinya a kitchen kusan hour guda amma ya fito ya sunne min fuska ya wuce ni, "Mama keda wa? Safeena ta tanbaya da tazo ta tarar da mitar, "Wuce munafuka ai dake duk kuke kulla tsiya takun naku, bani guri ta wuce tana kallon dining din ta da aka ture komai kasa harda kyallen da ke kai, tace Safeena gyara min kitchen yanzu ta wuce tana kan mita, SAfNAH dai tana shiga dakin ta samu Amrah na matsar ido gefe daya Aunty Khadija ce ke baccin wahala ta girgiza kai tana cewa " Allah ya jona mana jaraba wa innan Y'an uku masu Abin mamaki, Musamman Abdulkareem ganin take yafi kowa, Bathroom ta fada saida ta gasa jikinta tsab kafin ta fito tayi salla ta kwanta domin maida gajiya tareda daukar Alkawarin bata bashi, Shikuwa yana can Abdulmaleek na kara mai haske tareda shawarwari masu zafi, Abdulraheem ya kalle shi " hay wicked person karka sa ya kashe min sister fa, "Just quit my bro bayan kafimu iskanci saboda mu ka mayar da mu hoto bamusan lokacin da ka gabzawa yarinya cikiba, Dariya yayi " stay there my friend ni ba sakarai bane zan tsaya bin umarnin su momy bayan andaura min Aure inje ina faman juyi a gado after all I have my wife, "Mungani don haka allowed me to tell my brother everything shima ya isa inda bai taba zuwa ba, Ranar karatun da Abdulmaleek ya mai ya mugun shiga kwantar shi don haka dole gobe ya nemo ta yasamu natsuwa fiyeda jiya domin he want to try what his brother tell him saboda iskancin Abdulmaleek harda download yayi na sex position ya rika nunawa Abdulkareem, Shikuwa zakara kawai yake jira yabashi sa a idon shi idon SAfNAH sai ya kutsa wannan hanyar da yaga wani yabi a waya yana ihu yasan for sure shima zaiyi ihun,..... 🖊 *afuwan fans wlh banajin dadi am just managing my self ne afuwan afuwan afuwan 🙏* *Matar soja* [12/19, 9:51 AM] Asli Smasher💕: 🌻🌻 *WA NAKE AURE* 🌻🌻 By FENERH *ga masu bukatar karanta wannan labarin ku turo katin waya ta wannan numbar 09011251444 na 200 Airtel ko kota A susun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb sai najiku masoya* *Ina matukar godiya masoya da Addu'oin ku Allah ya bar kauna ya kuma saka da Alkhairi nagode sosai FENERH loves you All, and masu fitar min da novel wato VIP dina Allah ya saka da Alkhairi nagode wanda ya gyara yasani haka ma wanda ya bata yasani ba hakki na bane wannan hakkin wa inda suka biya ne basu karantaba ku kuma kudauka kufitar dashi wanda bai siya ba ya riga na cikin gida karantawa hakan yadace? Kuma tsakani da Allah kun shiga tsakani na da fans dina domin da yawa sunbini sunyi min korafi kuma sunada gaskiya don haka muji tsoran Allah Y'an uwa Allah yasa mudace Ameen* 5⃣7⃣&5⃣8⃣ Mugun kiyayewa SAfNAH takeyi da rayuwar Abdulkareem domin matukar tsoro yake bata don haka fita ma yanzu waje ba dole bane a wurin ta trough out taki fita a yau, ko Abinci sai dai ta roki Safeena ta kawo mata daki kofar falo ma bataga fuskar ta ba, Abdulkareem kuwa tunda ya tashi yake sintiri ya mugun sa Abin a cikin zuciyar shi yana bukatar su hadu da ita cikin kowane yanayi son ganin ta yakeyi, Yayi mugun shiri akan ta, tsaye yake cikin farar jallabiya mai hula zaka dauka balarabe ne domin sajen da ya kwanta a fuskar shi irin nasu ne gashi yana rayuwa a cikin kasar su kamar bamai jinya ba, Sai kaiwa da kawowa yake lungu da sako ya leka na gidan bai ganta ba and baisan dakin da take zama ba, Fitowa yayi a sukwane falon ya ci karo da Sadiq duk da he don't like the guy but dole ya tanbaye shi ina take, "ina zakaje Abdulkareem ko kana son wani Abu ne? "Yes ina take? "Waye? "My wife, "SAfNAH? "Yeah, dakin ya nuna mai I think she is there, Ko gama sauraran shi baiyi ba ya sulale ya nufi hanyar dakin, Safeena a zaune a saman stool tana gyara nadin gyalen jallabiyar jikinta domin habebin ta ya iso, SAfNAH na kwance daga ita sai wani burn short na jeans mai kyau da have best tana baccin ta hankali kwance santala santalan cinyoyinta suna bayyane gashi tadan kife kwanciyar mai mugun daukar hankali, sumar kanta duk ta rufe mata fuska, Turo kofar yayi tareda baza idanun shi a ko ina na dakin ya fara cin karo da fuskar Safeena, tuni ya matse fuska kafin ya maida hankalin shi gefen gadon, wata uwar Ajiyar zuciya ya sauke kafin ya lumshe idanun shi yafara takowa, wanda yasa Safeena ankarewa da shi tayi saurin gaishe shi tana daukar wayar ta, tareda kunshe dariya, domin tasan mugun gudun shi SAfNAH keyi gashi ya biyota har cikin dakin akwai yaki, saboda mugunta harda germin kofar tayi ta waje domin key na ciki dole sai na ciki ya bude, A hankali ya ke matsawa fuskar shi na bayyana wani irin murmushi na farin ciki ganin ta kawai yasa shi jin mugun dadi yanzu zai more yanda yakeso, zama yayi a natse yanajin wani irin shauki soyayyar ta na ratsa jijiyoyin jikin shi kafin ya dora hannun shi saman smooth laps dinta yafara shafawa har zuwa bayan ta dake dauke da Abu mai daukar hankali wato her beautiful buttock, Kwanciya yayi yana fuskantar ta tareda shakar kamshin da take fitarwa mai tsada da dadin shaka, ya dora dayan hannun shi a fuskar tata yafara shafawa a natse ya matsa da fuskar shi domin yana hango duk karatun da Abdulmaleek ya karanta mai daki daki, lips dinshi ya dora saman lips dinta dake sheki yadan lasa, tuni yaji he need them yayi saurin kutsa halshen shi ya fara tsotsar su kamar lollipop, Cafkewa tayi ta fara mayarda martani wanda yasa yaji tuni notukan shi suka fara kwance wa yafara bata hurt romance a gigice, Bude idanun ta tafarayi a natse domin a cikin bacci takejin jikinta na sakewa tareda sauyawa , saurin kare ware su tayi da kyau because ta dauka mafarki takeyi Ashe she is not, Kokarin kwace bakinta takeyi da yakewa shan sweet ta kasa domin ya lauyeta ya nadeta tsab a cikin jikin shi, Da kyar tasamu ta kwace bakinta tareda jikinta tayi mugun mirginawa tana maida numfashi, ganin yana shirin kuma matsowa tuni ta duro kasa tareda ware idanu tana kallon ko ina na dakin ko akwai wani, Bajewa yayi rigin gine yafara mika kafin ya juyo ya zuba mata shanyayyun idanun shi kai tsaye yace mata "come here, Daga mai kafada tayi, " nidai me yasa kake mun haka ne kazo kafita kaga bakada lafiya kabari inka samu lafiya saika nemeni please go out, Tashi yayi tsaye ya zare jallabiyar jikin shi ya jefa saman sofa kafin ya matso kusa da ita ya fisgota zuwa kirjinshi da take kallo batasan har ya iso kusa da itaba domin kirar shi kara daukar hankalin ta takeyi a kullum kara kula yake da jikin shi harda baida lafiya, "You said? Ya fada dai dai cikin kunnen ta, "Yaya bakada lafiya please you are not ok kabari in kadawo hayyacin ka what if ka dawo hayyacin ka kaji baka sona? "what i m feeling right now is very stronger than you think I no ko na tuna komai bazan taba iya cireki a kwakwal wa ta ba I feel you every were a round me, Tell me how close we are please me yasa nake jinki a jikina please tell me everything about us, Wani irin shauki taji tanaji wanda yasa batasan lokacin da ta bude baki tafara bashi labari ba tundaga farkon soyayyar su har zuwa last Abinda yafaru dashi a ranar bayan zaizo, Jin tayi ya daga ta cak sama ya nufi gadon da ita, "Yaya meye haka? Tafada tana Zaro idanun ta waje cikeda tsoro, " I want to fulfill my wish and my promise am ready now am ready for you, "Noooo am not Ready nidai sai ka warke I want my old Abdulkareem not you, My Abdulkareem love me baya matsa min kullum lallabani yakeyi bayason takurani but you you are arrogant and wicked too, "Love arrogant wicked I gree, and am happy for the change in soyayya kike magana akai I think I love you more than your old Abdul idan arrogance kike magana zan iya yin komai saboda insamu farin ciki atareda ke ina jin wani Abu mai girma a ko Ina na jikina is that call love? "I think I love you more than your old Abdul I can survive without you baby and if you think zanbiki a hankali kamar your old Abdul I can't your old Abdul is weak but this new Abdulkareem is beyond your imagination, "So come and give me what is mine, Kallon idanun shi take yi he is really serious tana hango gaskiyar magan ganun shi wanda yake samata mugun tsoro da kuma fargabar shi, Kirjin ta da sukayi tula tula a cikin have best dinta ya zuba wa ido tareda matsowa yana hadiyar yawu, Fisgota yayi saida kirjin ya daki nata da taji d'an zafi tareda cewa "Auchh yayi zaka jimun ne? "No zanji mana dadi ne kawai ya raba jikin su tareda kuma dagata ya mayar gadon hannu yasa ya na shafar west dinta kafin ya tureta ya tsuguna a gaban ta da kanshi ya balle wandon ya cireshi, ya zuba wa farin pant dinta ido ji yake Abubuwa nadawo mai ya yi saurin dora bakinshi ya shako wani irin kamshi da yaji wurin na fitarwa, Bakin shi ya dora saman thick v part dinta yaji kamar Ana pushing din shi , Yafara socking a hankali tareda damke cinyoyinta gam, saida tasa kara domin wani irin Abu taji kamar zai fasa mata kwanya ta fara kokarin kwace jikinta ya rike tamau bakin shi yasa ya fisge pant din tuni ya tsinke daman irin carter port pant din nan ne mai v kamar bikini, Bayyanar v part dinta yaji kamar Ana pushing din shi yafara bata mugun horon da ta kasa kwatar kanta sai sakewa da jikin ta keyi tarasa ina zata samu comfort ta rike ta kama bedsheets din tamau kamar zata yaga, Tana mai ihu wanda tarasa na meye ganin takasa natsuwa ya cire bakin shi tareda dagowa ya mayar saman kirjin ta janye have best dinta ya yi sama suka bayyana suma yafara horasu batasan lokacin da ta damki hajiya Babba ba domin tarasa ina zata tsoma ranta, Sakin boobs dinta yayi yaja mugun numfashi domin yaji rikon da yanda take kama mai making him go insane ji yake kamar zai fita hayya cin shi yafara zuba mata sambatu " Ahhhhh baby you are very good harder please, Yafada yana kara turo mata, saurin saki tayi jin yanda take wani irin haniniya da kumburi tafara ja baya domin tsoro takeji ba na wasa ba, tana kallon yanda Amrah ke fama har yau bata gama warkewa ba, Zabura yayi tsaye kan gadon kamar mahaukaci ya cire short din jikin shi tana kallon yanda Aliyar shi tayi wani irin mikewa tuni takara zare ido, ya fincikota tareda hayewa kanta ya hade bakin su domin wani irin mugun feelings da yakejin idan bai samu inda ya jefa Alkalamin shi ba yau ji yake kamar zata cire saboda k'aburin da takeyi, Hanya yake nema kota halin yaya yau yafara dan na mata a v part kamar zai fasa ta, Amma yaki samun kofa domin Allah ya halitta mata kofa karama wanda zatayi matukar shan wahala kafin ta budu, Iya yin shi yayi Amma taki shiga ga uban ihun da take mai kamar yana yanka ta wanda mama najin ta domin ta fito falon kenan don haka dole ta koma part dinta bazata iya ba wallahi, Dole ta tattara su a koma Nigeria su tare gidajen su irin wannan iskanci har ina Allah ma yasa megidan ta baya gari, Shikuwa iya kokarin shi yayi yakasa shiga ita kuwa tasha kuka kamar tayi me yakushi cizo duka, Saida yasamu yayi released a saman wurin ya fada kanta tareda sakin mata nauyi, Yana cewa "shhhhhh is ok, Saida ya dauki dogon lokaci kafin ya dawo hayyacin shi, dagowa yayi ya zuba mata ido, "You are too tight baby banfa shiga ba kinata ihu da kuka what in nashiga kuma? And I must tear this palace uhm so relaxed ki huta kafin inkuma trying, Saurin tashi tayi tana "shhhhh na zafi domin kamar anjika wurin da barkono takeji tana lekawa, Tashi yayi shima ya kalla, wurin yayi mugun ja saboda screwing, "Sorry baby lafin shine yasan hoe dinshi is huge ya zama small I must open it dole Yafada cikeda tsokana, ta sharce hawaye tareda kokarin tashi domin taje ta gasa kanta domin mugun zafi takeji, riketa yayi ta juyo ta kalle shi da idanun ta masu kyau da burgewa saida ya kalli kirjinta kafin yafara magana " ina zakije? Am not done with you, "Bathroom zanje fitsari zanyi tafada, Tashi yayi tareda dagata cak ya nufi hanyar bathroom din da ita, Ajiyeta yayi a sink din " kiyi fitsarin, " no kafita, kyale ta yayi ya matsa jikin shower din ya kunna tareda fara watsawa ya juya mata baya, tana kallon shi, Abdulkareem change, saida ya wanke jikin shi tsab kafin ya kalle ta yana kallon jerin towel din dake cikin bathroom din, " were is your towel? Domin bayason ya dauki na wani don yasan she is not leaving a lone, Fitsarin ma kasawa tayi ta mike tana kare kasan ta da hannu ta janyo mai towel kafin ta nufi sink din ta kunna ruwa mai dumi saida ya taru yana gefe yana kallon kanshi cikin mirror tareda hango duk Abinda takeyi jikin shi na ingiza shi wurin ta, kwanciya tayi tareda ware kafafun ta cikin ruwan tana mai lumshe idanun ta saboda jin dadin ruwan da ke ratsa wurin yana mata dadi, A hankali ya ke takawa yana isa bakin bath tub din tsugunawa yayi ya zubawa kirjin ta dake cike tam ido tareda kyakkyawar fuskar ta yana jin lafiyar jikin shi NA kara motsi a hankali ya dora hannun shi saman kirjin nata. tayi saurin bude idanun ta ta kalle shi da wani irin kallo, gira ya daga mata tareda fara shafawa yana jin dadin santsin sabulu da fatar ta sai yabashi wani irin dadi na daban, wurgi yayi da towel din ya shige cikin ruwan tareda janyota tsakiyar kafafun shi sai mutsika ta yakeyi tareda sa hannu yana watsa mata ruwa a kasan cikin wani irin salo, "This palace gate has to open today, I want to deep in, ya mutsata yakeyi tun tana ki har ta fara bada kai a nan ma yayi kokarin gwadawa Abu yaki duk ya damu me yasa yakasa shiga ne wai kodai baisan yanda zaiyi bane dole ya koma wurin Abdulmaleek ya kara mai haske and he feels bad yaso ya shiga yaji Abinda suke maganar akwai a ciki wanda sai ya shiga zai tabbatar, Cirota yayi suka fito bayan ya janyo musu wani towel din ya a Ajiyeta tareda goge jikin shi ya mayarda rigar shi ya haye gadon tareda rungume west dinta a zaunen da take, " go and cover this things kafin in kuma ya mutsaki Yafada yana buga buttocks dinta cikin wani irin salo, mikewa tayi cikin sauri ta nufi gaban walldrp din dake dakin yabi ta da kallo yana jan Ajiyar zuciya , bra ta fara cirowa da pant ya kalle ta cikin wata irin murya " dont wear that things zaki bawa kanki wahala ne, Ya mutsa fuska tayi tareda juyowa tana marairai cewa " yaya Abdulkareem please ka tashi ka tafi kaga su Aunty Khadija suna waje anytime zasu iya dawo wa kuma zasu so su shigo dakin, "And so? Please do quick and come bacci nakeji and ki fada musu kowacce ta nemi wurin zama am not going anywhere muna tare da mata na, Ikon Allah tafada cikin zuciyar ta, haka dole ta shirya cikin wata y'ar riga irin ta Oman din nan fubu mai kamar ta bacci ta koma wurin shi ya janyota zuwa jikin shi, Cikin lokaci kadan ya fara bacci tareda cukuikuiyeta kamar maciji, Suna fuskantar ta juna idanu ta zuba wa kyakkyawar fuskar shi tana wani irin murmushi mai kayatar wa, "I love you more and more my chewing gum, da farkon warkewar shi tayi mugun tsorata kar ya gujeta saidai jinyar tashi ma kara saka mai soyayyar ta da nacin da da baya mata yanzu ba ruwan shi da kowa a gaban kowa zai iya nuna mata ya damu da ita, "I love my old Abdul but I love you the must I love my new Abdulkareem yes you are stronger and shameless tafada tana dariya, itama kara rungume shi tayi tareda rufe idanun ta ta yi bacci, Ranar har dare ba wanda yaga keyar su ko Abinci basu nema ba wuni yayi yana cakudata salla ma a dakin sukeyi ita kanta sai lokacin ta tuna tun rana rabonta da Abinci, Su Safeena tuni sun nemi wani daki a ranar mama ta leko falon yafi sau goma suna garkame sai karfe bakwai ta dawo cikin fada ta buga kofar, Lokacin tana kan cinyar shi hannun shi saman kirjin ta yana murzawa tareda lumshe idanun shi domin sam baya gajiya dasu ita kuma weak point dinta kenan da ya damke su ya gama siyota, Jin bugun kofar yasa ta zabura tareda saurin zuwa ta bude shikuwa gyara kwanciya yayi Abin shi, Mama da tagani yasa taji kunya tareda Dukar da kanta kasa, "Yau ina ganin iskan ci ni jikar nufawa yara saboda tsabar jaraba tun safe kuna like a daki kamar mayu kun kulle kanku ko Abinci baku nema ba yo me zakuyi da Abinci ma ta zura kanta ciki " kai kuma sarkin miskilaye nasan ko magani baka nema ba yau kasan bawai ka gama warkewa bane amma kana like da mata a daki sai kace inji, Anya ma baka warke ba don ubanka baka gane kowa Amma ita ka na ganeta sarai harda ni kanwar ubanka baka ganeni ba ita ce ka gane, karku fito ku nemawa cikin ku Abinci ku ci gaba da kulewa cikin daki daddawa, ta juya fuu tana sababi, "Ina ganin kana gama ganin likita zaku wuce in riketa sai tarewa ma isa Nigeria da ita don jarabar ka tafi ta kowa, Tashi yayi tareda rukota ganin jikin ta yayi sanyi tareda cewa " am sorry I no you are hungry let go kici Abinci KO, kallon shi tayi " Mene kai bama ta fadan mama kake ba you are talking about food? " yes baby I don't care about anything I care only for you I want to be with you till eternity banason kibar kusa dani koda na minti biyu ne muje mu nemi Abinci ni ba wai ina jin yunwa bane saboda seeing you alone is ok for me, Kitchen suka fita saida ya deba musu Abinci suka zauna gab da juna cikin tarai raya yake bata saida ta Koshi ya d'an tsakura tareda nemo musu juice suka Kora, daga ta yayi " let go our room, yafads yana jan ta, cijewa tayi " no please ina son inga su Amrah, Bata fuska yayi tareda matsowa ya hade rai, " banason kina magana da kowa banason wani ya miki magana ni kadai nakeso ki kasan ce dani muje ki bani medication dina, Dakin nasu suka nufa dolen ta, su Abdulraheem duka suna kwance a falon suka shigo, kwashe wa Abdulmaleek yayi da dariya ganin yanda ya wani irin riketa tamau kamar zata gudu, bata tana tunanin zata ji kunya ba a rayuwar ta amma yau tana shan karshen kunya Abdulkareem ya gama kaita ga kunya, Da kyar ta iya bude bakinta tace " ina wunin ku yaya Abdulraheem, saurin kallon ta yayi " wayace ki musu magana ba nace karkiyi magana da kowa ba why are you calling them yaya too? "Good brother abin yakai can wato zaka raba zumunci to don't forget matsayin mu daya dakai a wurin ta she is our sister too, Abdulmaleek yafada yana dariyar sabuwar rayuwar d'an uwanshi, Harara ya watsa mai tareda riko hannun ta suka shige bedroom din ya datse bam, "Wato brother yaji mata kishi ya tashi yasan dad'in Abun kalli yanda ya cacume yarinya kamar wani bita zaizai, "Abdulmaleek kanada sa ido fa ina ruwanka, "Ba ruwana but inada plan da dakin nan kuma ya shige ya kulle me yake nufi da barin mu a falo!?......... 🖊 *Matar Soja* [12/21, 1:01 PM] Asli Smasher💕: 🌻🌻 *WA NAKE AURE* 🌻🌻 By FENERH *ga masu bukatar karanta wannan labarin ku turo katin waya ta wannan numbar 09011251444 na 200 Airtel ko kota A susun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb sai najiku masoya* 5⃣9⃣&6⃣0⃣ A cikin dakin kuwa tayi tayi ya barta ta tafi bayan yasha Maganin Amma yaki karshe ma datse kofar yayi tareda cire key ya boye, " me zakiyi a wajen inkin fita ni ki zauna tareda ni kawai ina bukatar ki a kusa dani, " haba mana yaya baka ganin mama zataga rashin kunyar mu hardai ni? Nidai kabarni in tafi, wucewa yayi ya kyaleta saida ya tube ya canja wandon jikin shi sannan ya haye gadon ya mika mata hannu, " come to me, Kafada ta daga mai saboda fushi ta matsa can kan stool ta zauna tareda juya mai baya, Kyale ta yayi shima, Su Abdulmaleek sunyi ta buga kofar yaki budewa ganin ba sarki sai Allah ta fara mai kuka a hankali domin Abin ya fara isarta gaskiya, daukar ta yayi cak ya nufi gefen gadon da ita ya zaunar da ita saman cinyar shi tareda rike baki ya zuba mata ido a hankali yake magana, " why are you crying? Because bakyaji na a zuciyar ki like yanda nake jinki ko? " am crazy about you bansan me yasa ba tell me haka nakeyi before a kanki? Saurin girgiza kai tayi alamar no, " to banason in warke nafison muci gaba a haka inason inganki a kusa dani koda yaushe, kiyi hakuri da sabon Abdulkareem dinki kinji he loves you and crazy about you, Batada zabi dole ta saki jiki suka kwana a cikin dakin ya kwana bawa jikin ta wuta batareda yayi atempting shigar ta ba gudun karta yimai kuka don yaga tana jin zafin abun sosai, su kuwa a falon suka kwana koda gari ya waye hanata fita yayi saida Abdulraheem ya kirashi a waya " Brother please we need the room to clean our self, Don haka ya bude tareda bata umarnin tafiya yana zuwa shima, Idan har bata dawo ba, itadai tasamu ta tafi don haka tana ganin kanta a waje ta zura a guje, A zazzaune suke a dakin Safeena nayiwa Amrah kitso ta shigo fuskar ta a turbune, kallon rainin wayau Amrah tabita da shi, " Amma kin renawa kanki wayau Wallahi kunje kin gama nanikewa miji kinzo yanzu kina hade rai kamar wadda akayi wa dole inbaki koshiba zaki iya komawa mu karkizo kina wani hade mana fuska na munafunci, Cikin sauri ta nufota tasa ihu " Aunty Khadija kice karta tabani ban warke ba, " ai sai kinsan baki warke ba kike tsokanar fada ba ruwana kunfi kusa, Saida ta buge bakinta kafin ta haye gadon domin tayi mugun gajiya jikinta duk ciwo yake mata don ta tumurmusu a hannun shi Baccin ta tasha a ranar bai kuma neman ta ba domin sunfita ganin doctor su duka, Sai karfe hudu ta tashi cikin sauri tayi wanka tareda hada sallah domin batasan lokaci yatafi har haka tana bacci ba, natsuwa tayi ta shafe jikinta da mayukanta masu kamshi da dadi ta saka doguwar rigar material ja ta yafo dan karamin gyalenta kafin ta fito inda takejin hayaniyar Y'an Uwan ta, Saida ta debo fruits salad a kitchen mai sanyi kafin ta dawo ta zauna tana sha suna hira, mama ce ta shigo ta samesu, "Yauwa nakira yaya Usman gobe zamu shiga kufara zabar kayan da kukeso na akwatin ku da kuma furniture's ihun murna Amrah tayi da Safeena " yeeee zamuje Dubai shopping mall mama ta kalle ta " ke kintashi Aure ne da kike murnar zuwa shopping? "Kai mama zan taya su Sister ne fa, " Hmm kudai shirya inason mufita da wuri saboda da angama zanyi kokarin turasu nija kafin mutafi, SAfNAH sam bata murnar tariyar nan da takeji saboda halin Abdulkareem bazata iya ba gaskiya, Don haka duk taji jikinta yayi sanyi ta kalli mama " mama yaushe ne zamu koma a taren? " oh ai nasan kin matsu kutare to nan da sati biyu zamuje ayi biki kafin duk kutare da ciki kamar Khadija, Dukar da kanta tayi kasa saboda bata magana ne kawai amma tafi kowa jin nauyin kanta domin badon cikin da ya Tona mata asiri ba da ba wanda zai san sunyi wani Abu, Shigowar samarin yasa mama mikewa tace Safeena muje ki hadomin kayan da nafada miki a store, mikewa tayi tabita, Tun shigowar shi idanun shi suka sauka akan kyakkyawar fuskar ta, yayi Ajiyar zuciya kafin ya nade hannun shi a kirji ya zuba mata ido kamar yaje ya maida ta ciki, Sadiq ne yasa yadawo hankalin shi ganin ya nufeta yana cewa " come on sister meye haka kinganmu kina sharewa haka? Domin tunda suka shigo ta d'an matse rai saboda batason damuwa, Saurin matsawa yayi yasha gaban shi tareda tsugunawa a gaban ta ya zuba mata ido, tareda hade rai " let go inside yafada kaitsaye ba fara'a, don haka dole ta mike Y'an Uwan duka mamakin sabon halin Abdulkareem sukeyi na kishi, riko hannun ta yayi tamau suka nufi dakin su, Yana shiga da ita ya rufe kofar, Tareda rungume ta tsam a jikin shi yana sauke Ajiyar zuciya, saida ya dauki dogon lokaci kafin ya saketa jin taki cemai komai "Wife lafiya? Juya mai baya tayi kawai nafarko batason sabon halin shi na biyu zancen tarewa gashi shikuma yana zuwa ya hana Sadiq yi mata magana, Saurin juyo da ita yaYi " why kike juyamin baya? banaso Karki kuma juyamin baya ina magana, what's wrong? Rau rau tayi da idanun ta zatayi kuka " nidai ban tashi tarewa ba and please yaya kadaina hanani magana da su yaya suma Y'an uwana ne kamar kai fa, Kara matse fuska yayi tareda riko ta tamau ya matse west dinta, "What we are d same? me kike nufi da we are d same? Thats means zasu iya tabaki like me? Or what? Yafada idanun shi na taro ruwan kishi da jaraba, "Nooo yaya I mean suma yayyina ne kamar kai fa, tureta yayi " you are compering me with others, So suma sake musu kikeyi suna yin yanda nakeyi dake or what? "Noo yaya kai matsayin ka daban ta fada tana matsowa kai mijina ne su kuma yayyina ne there is no such thing a tsakani na da su only you have the right ka taba jikina ba wanda zai tabani a cikin su, Ajiyar zuciya ya sauke tareda matsowa ya riketa " and that Sadiq? Duka daya suke fa yaya, ok me yasa yake son yi miki magana ke kadai? "That because since we are close But not close like me and you "Please banason kowa atare dake saini kadai inajin zafi in sameki cikin mutane kina magana ni kadai nadace ya kuma kamata inji muryar ki ki daina kulasu duka am very very jealous about you, Murmushi tayi ta shafa fuskar shi " yaya Abdulkareem ina sonka kai kadai tun tashi na ban taba kula kowaba sai kai Bana ganin wani namiji sai kai l love you so much yaya na, Saurin dora bakinshi yayi kan nata ya fara tsotsa yana lumshe idanun shi saboda shauki da natsuwar da yakejin na gidana a cikin jinin shi " love you too wife I love you, Sundauki lokaci kafin ya zaunar da ita " wife likita ya ce Saura kadan in karasa warkewa, wani irin murna taji ya rufeta tareda rungume shi tamau tana hawayen murna tareda godiya ga ubangiji, Dagota yayi tareda zuba mata ido, " why are you happy? "Ina son Abdulkareem dina yadawo ne, " ni bakyasona, " kaine ai yaya ina sonka but ina son old Abdul dina inason ganin expiration din da ke cikin idanun shi a duk lokacin da ya kalle ni inason ganin rayuwar mu ta baya ta dawo yaya na yana daukar duk wani shirme na am not scared around him but am very scared around you, "Hmmm because your old Abdul is cool shiyasa ya bar wannan kofar a rufe that your Abdul didn't help me at all Amma don't worry our first night is going to be Awesome, Ajiyar zuciya ta sauke " yaya bazaka kuma gwadawa ba? "Yess na tanbayi wata gyne doctor tafada min sirrin mata irin ku and I feel proud of my wife so zanyi hakuri like my brother s sun fadamin mun kusa komawa gida that's our home Umm bazan fada miki ba sai lokaci yayi, Hira sukayi sosai ranar bai hanata tafiya ba yayi mugun dauriya har ya rakata dakin su, **************** Shiri sukeyi na sosai a cikin satin duk sun gama siyayyar da sukeso kowacce fa kanta ta zabi akwatunan ta kowa saida akamai saiti biyu kayan dakima iri daya komai ba banbanci dady Babba ya saki kudi yace a gyara ma yaran shi gida Gefen gida kuwa a cikin tafkeken estate din nasu dama ginin su na can karshe sune masu upstairs guda uku ginin su yafi kowanne kyau a ciki baba usman ya kara fente musu da kyalkyale gidajen uku da d'an tazara a tsakanin su da iyayen su sosai domin gefen su a kwai nasu parking lot Wanda dady Babba ya zuba musu new cars a ciki kowa bibbiyu don haka zaka dauka wurin siyarda motoci ne, Bayan sati daya su Abdulkareem suka dawo nija su SAfNAH kuwa sai bayan kwana biyu zasu taho da mama dasu sadiq Don haka takejin dadin gyarasu musamman take kaisu beauty palace mai tsada kullum Ana dirje jikinsu duk da Khadija Ana lallaba ta saboda laulayi gaba daya sun canja sunyi shar kamar wasu shuwa Arabs Ga gyaran ciki ma da akeyi SAfNAH kullum korafi, Tana ta gaji da shaye shayen nan yau ma wani nama mama ta basu mai daci ba test tace su cinye " kai mama wlh ba dadi, " ungo naki SAfNAH cinye kibani plate yanzu kafin ranki ya baci, "Iya shegen banza bayan duk kun gama mika musu jikin ku sun tsotse wane marmari zasuyi idan ba sunji ku zam zam ba don haka wa innan tantabarun zasuyi matukar taimaka muku, "Lallai zan mutu kuwa nida kofar ma taki buduwa yanzu suna karamin hadi wallahi ya Abdulkareem zai kashe ni, matsawa tayi kusa da Amrah tareda mata rada, ta kwashe da dariyar mugunta " ai wallahi bazan fada miki ba sai kema kinje kinji wato all this iya shegen naku a romance ya tsaya, tafada tana rage murya itama " but sister akwai wahala wallahi kinga yanda yaya Abdulmaleek yasha wuya shiyasa har yau naki yardar mai ya kuma Yayi fushi har ya gaji yanzu haka baya kirana, " nima ya Abdulkareem yana fushi ranarda zasu tafi ya kirani naki zuwa, nima na kyale shi zanso yayi ta fushin har mu tare ya kyale ni. " tab ba namiji ba wallahi ai ni so nake sai nasa Abdulmaleek kuka ranar ba fushi yake ba zanyi Maganin shi, ********************* Ana Saura kwana biyu suka diro nija sun samu gida cike tam da Y'an Uwa ta ko wane gefe gidan momy Raliya cike da d'an ginta haka momy Zainab ma tayi farin cikin ganin babyn ta duk da tana busy tace su koma dakin mama domin komai na amfanin ta an shirya mata shi a gidan ta, Tura baki tayi " momy har kin koreni? " haba my baby ni na isa ai nafi kowa farin cikin kasan cewarki a cikin gidan nan baki je da nisa kinbarni ba, Amrah duk ta gayyaci kawayen su online tun suna saudiya don haka suna isowa duk sun cika gidan dama dayawa suna son su samu damar zuwa wannan gidan da sukejin labari wasu kuwa domin suga triplets din ne sukazo wato the must handsome and rich triplets, Tun isowar su basu samesu a gidan ba suna can suna shirya party da za ayi a wani tangamrmen hotel a Niger state, Abokansu sunzo daga kowane gefe, suma, Sun san da dawowar matan nasu don Abdulraheem ya ma gudu gida yace musu zaije jin dumin babyn shi, Abokan nata mai tsiya wato har ya cika aiki tun ba ayi bikiba, "Ai ni ba raggon namiji bane kamar su... Yafada yana tafiya, " ka fada ni ba zalamamme bane kamar ku mu zamu jira tarewa yanzu ku wane doki kukeyi a nan? Abdulmaleek ne yace " tab ai. Mu mun bude hanya mune zamu more Aure kai kuma yanzu jinya zakayi mu mun wuce wurin, Shiru ya musu domin tun dawowar shi nija komai ya warware mai bayason ya nuna musu ya warke ya tuna komai SAfNAH yake son bawa mamaki in sun tare, Ko momy bai nuna mata sakewa sosai ba, Ankawo musu mai lallen Sudan ta tsantsara musu tareda gyaran kai na musamman domin washe gari mothers night kawai za ayi a cikin estate, kota ina an kawata gidan kawayen su ma momy da kanta ta musu ankon duka na events din da yake akwai shegun, Duk nacin Abdulraheem baisamu ganin Khadija ba haka ya koma domin sun kule part din mama Suda su Safeena kirjin biki itace da kawaye ayi nan ayi nan yanzuma sun shigo suna cewa wow " sister munje munga gida kunga yanda kayan suka yi kuwa wallahi mun zabo kaya ba a magana sai kunje kungani, Zabura Amrah tayi " muje ingani SAfNAH ma ta mike please muje inason ganin yanda purple zaiyi a gidana, "Duk wacce ta fita gidan nan ranta zai baci momy Raliya tafada da ta shigo dauke da katon tray tana mikawa daya daga cikin kawayen, "Marasa kunyar banza ina kuka taba jin Amare na zuwa ganin gida basu tare ba inji ingani, "Ai ni na gama gani Aunty Raliya Allah dai ya kyauta, inji mama da ta shigo da wani tray din, " kuci Abinci kunji Y'an mata kafin ku samu ganin angwayen ku kuma kwakule su da kyau karkuga ba Abinda zakuyi ni nace ku caje su bari ma inkira Sadiq ku manne mai inji mama tana dariya, domin tana cikin farin ciki ganin yaran sunyi kara don Azamanin nan ba duk iyaye ke barin ya'yan su zuwa biki ba sai sun yarda dasu kuma yaran yaran masu hali ne don haka dole su basu special treat karsu ji daban, Sunkoyi farin ciki sun saki jiki komai a wadace a sake sukeyin shi kamar gidajen su, wata Bilkisu ce a cikin su y'ar wani sanator ce yarinyar tuntuni tana son su Amrah sune ke kin kulata Amma tana ganin invitation ta zo musu biki, yarinyar kyakkyawa ce sosai ga natsuwa saidai miskilanci shiyasa su Amrah suke kinta Amma gashi yau sun sake sai hira sukeyi, Washe gari tun karfe shida aka fara shiri masu aiki aka kwaso daga hotel katon store dady Babba ya ware ya zuba Abincin biki dasu drinks shanu an yanka sunfi Biyar kaji kuwa katon katon na kwali aka sauke, Girki kawai sukeyi, Su momy duka kai yayi zafi kowane side cika kuloli ake Ana kaiwa, ga security ta ko ina kamar Ana bikin ya'yan gwamna, Harabar gidan an zuba wasu kayatattun canopy masu dauke da tanbarin ASHRAB family kayatuwar wurin bata baki ne, SAfNAH tayi matukar mamakin ganin har gari ya waye Abdulkareem bai gantaba kuma bai nemeta ba, Abin ya sosa mata rai sosai, dariya kawai takeyi ita kuwa Amrah ko a jikin ta......... 🖊 "Mu hadu a mothers night fans kowa ta dinka buje ta dauki burgamen ta saboda debo Angara, Ina godiya da Addu'oin ku tank you *Matar soja* [12/22, 2:27 PM] Asli Smasher💕: 🌻🌻 *WA NAKE AURE* 🌻🌻 By FENERH *ga masu bukatar karanta wannan labarin ku turo katin waya ta wannan numbar 09011251444 na 200 Airtel ko kota A susun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb sai najiku masoya* 6⃣1⃣&6⃣2⃣ Ado aka tsantsara musu cikin lafiyayyan less mai sunan less da kyau da tsada anyi mai bridal style kowa da kalar nashi SAfNAH purple Amrah dark green sai Khadija blue sunyi matukar haduwa da kyau ga rigar na jan kasa ta baya kowanne kanshi nade da beautiful head da aka nada musu golden haka pos din su sai net da yasha stones yana sheki aka fito dasu Y'an mata suka take musu baya cikin material pink da Ash color din head sunyi mugun haskwa, Gefen Amaren ya matukar kayatuwa kujeru uku ne a jere suma haddadu sunsha kyau ba a fada sai gefen su momy suma cikin haddadun code less na mata masu Aji golden suma sunji nadi Suda Y'an Uwan su duka wurin ya matukar kayatuwa da tsaruwa gefe daya police band ne aka Ajiye domin bude fage, saida taro yayi taro Angwayen suka iso cikin shigar sky blue shadda y'ar gaske tana kukan kudi, Tun dosowar su Suka zubawa wurin Amaren nasu idanu cikeda burgewa domin kowa yasan sit dinshi don haka kowa wurin zaman shi ya nufa, Sun sha malum malum suna sabata ga hulunan su sunsha k'ari, harda sadiq kaya iri daya sukasa Abokan su na take musu baya cikin shigar manyan kaya sunyi mugun haskawa tun isowar su wurin police band suka fara sakin kida Abokan suka fara ruwan dollars da dubu dubu har zuwa mazaunin kowanne su, Gefen Abokan ango daban gefen Y'an mata ma daban ganin wainnan matasa masu aji da kudi tuni Y'an mata akafara gyara dauri da yanga, suma samarin tuni suka fara baza idanun su, Bilkisu dai tuni Sadiq ya dafe har an kulla harkar arziki domin yace shidai yaga mata, Tun jiya suka jone, gabatar wa aka farayi gefen su MOMY suma harda gilasai irin na manyan mata a takaice aka nemi Amrah da Abdulmaleek suka fara mikewa suka fito tsakiyar fili domin gabatarda tarihin juna baki daya zagewa sukayi kuwa suka fara zubo magana Amrah ce ta bada tarihin rayuwar su baki daya cikin harshen turanci da kwarewar ta har zuwa yau tareda godiya shima Abdulmaleek yafara da godiya kafin yafara bada tarihin soyayyar Abdulraheem har zuwa Abdulkareem, Kafin ya natsu cikin natsuwa ya juya gefen iyayen su mata dake zaune baki daya yace Alhmdulillah Alhmdulillah Alhmdulillah muna godiya ga ubangiji da ya nuna mana wannan ranar a madadin Y'an uwa na ina mika godiya ga iyayen mu da sukasha fafutuka a rayuwar mu domin ganin ci gaban mu baki daya and duk wani ci gaba a rayuwa yana tattare ga iyayen mu mata I remember lokacin muna school a London ya riko hannun Amrah yace am sorry a natse kafin ya juya cikin natsuwa Tareda Ajiyar zuciya "when I said behind every successful man there is woman I thought that woman is your girlfriend or wife but am mistaking yes your wife has a role but not like your mother, We are who we are today because of our mother so this one for you All our mothers we love you so much may Allah S.W. A repay you with Aljannatul firdous kowa ya Amsa da Ameen gaba daya emotion ya kama kowa domin magan ganun shi ba yawa amma akwai ratsa zuciya momy saida ta share kwalla ganin irin yanda yaranta suke cikin farin ciki, Abdulkareem tunda ya zauna a gefen SAfNAH ya matse fuska tam kamar bai Santa ba nan kuwa tayi mugun tafiya da ruwan kwakwal war shi ga kamshin da take fitarwa mai tada hankali domin humra ce y'ar gaske ta saudiya aka wanke su da ita ga kuma turaruka masu mugun dadi suma akabi kai, Itama ganin yasha kamshi ta daure fuska dama a kule take da shi don haka ta kara shaka sosai, Su Khadija kuwa yana nan ram da hannun ta suna magana kasa kasa, kazomin da agwalimar bakina nataruwa da yawu nagaji da Tarawa tafada kamar zata mai kuka tashi yayi ya riko hannun ta saida suka nufi can gefe yace ta zubar kafin ya ciro mata agwalumar ta karba da murna ta cire hancin kafin su koma mazaunin su, Mc ya umarci Amare su fito da angwaye domin baje rawa tuni su Amrah da SAfNAH sai Safeena da ke cikin Y'an mata itama ta hadu, Suka fara mikewa kallon ta Abdulkareem yayi tareda matse fuska yace ina zakije? Ko kallon shi batayi ba ta wuce tundaga farko suka fara debo shoki momy Raliya ta dafe kai kannin ta na dariya ganin wainnan Y'an biyu na Raliya Aunty Khadija dai tace um um ba inda zataje, Dole Abdulkareem ya mike ya bita baida zabi amma ya mugun shaka balle hancin kudi yayi yafara zuba mata rawa take debowa tundaga kasa tareda girgiza gashi ta iya rawa Abokan su suka fara ruwan dollars a wurin mc na koda su suna ma Y'an mata ruwan kudi, Kafin iyaye su shigo suma sufara nasu kudi ne akwance akasa kamar ruwa saida aka tsagaita aka fara kwashewa sudai masu ciki na gefe da agwaluma cikin net, Wai ina WANAKE AURE FANs? my a she tunda suka iso sika samu gefe suka labe ganin Ana ruwan dollars su kuma sunyo canjin Y'an Biyar Biyar Ummu jidda ce ma na hangota da yan Ashirin Ashirin tana boyewa ni dama jira nake su mom Muhammad su lika su sammin Aunty habeba lawal kuwa ganin zamuji kunya dole ta ciro wasu kananna daddun yan Hamsin Hamsin ta je ta lika, ina kallo police band suka watsasu cikin dustbin saboda sun kwashi dollars me zasuyi da chicken change, Amma wurin rabon gift sunfi kowa kwasa don sunyi mugun guzuri cikin su kuwa ya dauka harda masu sawa a jaka nidai ganin momy Raliya na Hararar gefen mu nasha jinin jikina nabar su maman ilham da shishshigi, Duk rawar da akayi SAfNAH sai sun shiga tun Abdulkareem na daure fuska har yasaki rai domin mugun burgeshi rawar keyi saida aka tsayar da Kidan ne ta zauna tana maida numfashi ya mata rada a kunne " may God help you kiyi irin rawar nan gobe wallahi sai na Tara miki gajiyar da tafi wannan kallon shi tayi wani iri itafa ta lura this is not her old Abdul and kuma if new Abdulkareem din ne ma he change Amma ta share shi, koda aka tashi mama tasa su gaba suka koma part din ta domin sunyi mugun gajiya musamman su SAfNAH Amrah ma Abdulmaleek yayi naci a waya taki fita don tasan kwanan zancen Abdulraheem ma shi ya daga kafa don ya riga yayi aika aika, Washe gari ranar tarewa aka shirya dinner wanna samari ne kawai da Y'an mata a hotel don haka basu tashi da wuriba sai goma mama tabasu breakfast suka ta hayaniyar su kafin suyi wanka su shirya cikin atanfar su mai kyau ta wunin biki Amaren ma cikin shigar English wax kowanne yasha ado kafin akaisu wurin dady domin mama tace tunda ba nisa kowacce a kaita dakinta da wuri ta shirya kafin dinner inyaso suna dawowa kowacce mijinta ya wuce da ita, don haka suka yafa manyan gyaluluwa kafin kannin momy Raliya su rakasu falon da su dady suke, Afalon harda Alhaji Adamu yazo domin taya su dady murna domin sam dady bai rike shi ba yasan Albasa ce batayi halin ruwa ba domin Alhaji Adamu ya mugun shiga damuwa iyali a prison, Sunyi musu Nasiha sosai mai kashe jiki kafin Alhaji Ashiru ya fara musu nashi shima wanda saida sukayi kuka yace " meye na kuka kuda kuka samu gata, ba duk yarinya zata samu irin nakuba kuna rayuwar Aure a cikin gidan iyayen ta tana ganin kowa nata I think wanna ma wani baiwa ne kukeda shi da Allah ya nufeku da rayuwa a karkashin inuwar mu domin haka Allah ya baku zaman lafiya da hakuri kunadai ganin iyayen ku shakaru da yawa ba wani tashin hankali a cikin gidan nan saboda sun san Abinda sukeyi I no kuma sunyi iya bakin kokarin su wurin baku tarbiya don haka Allah ya ma rayuwar ku Albarka baki daya, Al qur ani ya mika ma kowacce da sabuwar dadduma masu kyau da tsada yace a wuce dasu, Dady usman saida ya share hawaye a boye shima ganin yanda suke kuka baki daya, Nidai nace samun wuri ne kukan su Suda zasu rayu a cikin gidan su, Kafin a koma dasu wurin iyaye mata suma sukayi nasu Amma fir momy Raliya ta kasa tsayawa saboda kukan da taga sunayi sai su momy Zainab da mama ne sai Y'an uwa suka musu kafin a dunguma gidajen su dama Y'an mata nacan, Gidajen su aka wuce dasu can karshe kowacce gidan ta masha Allah fadar haduwar shi bata lokaci ne saida duka suka shigarda Albarkar su kafin su koma gidan Khadija baki daya saboda shirin dinner, Yammma ta tuni sun fara shiri ganin magrib ta doso dama Y'an mata Ba cika salla sukeyi ba kar kwalliyar ta goge Abun saidai Allah ya kyauta, "Mu hadu a dinner my fans in Allah ya kaimu, *Matar Soja* [12/23, 12:02 PM] Asli Smasher💕: 🌻🌻 *WA NAKE AURE* 🌻🌻 By FENERH *ga masu bukatar karanta wannan labarin ku turo katin waya ta wannan numbar 09011251444 na 200 Airtel ko kota A susun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb sai najiku masoya* 6⃣3⃣&6⃣4⃣ Karfe Tara Y'an mata da Amaren sunfito cikin fararen bridal gown sunsha nadi irin na Amaren larabawa akansu sunfito sunyi matukar yin kyau, motocine birjik a harabar gidan tundaga farkon estate din har zuwa kodmfar gidajen su ga motocin Amare kowacce taji ado da balloons da kuma flowers haka aka jero dasu Khadija ce aka fara budewa mota tashiga sai Amrah kafin SAfNAH, Tunda Aka bude mata motar ta shiga tasha jinin jikinta domin yanzu idanun ta Sunfara clear don tasan suna dawowa sun gama zama gidajen iyayen su sai da rayuwar Aure da mazajen su, Angwayen dama su suna hotel din domin tun zuwan Abokan su suka tare can tareda su su don haka Amaren kawai suke jira a fara event din, motocin na tsayawa kawayen dake cikin maroon color material da fararen head sunyi kyau suma suka bubbude musu motar tareda take musu baya, Ajiyar zuciya duka suka sauke ganin juna domin angwayen ma ba baya ba sun shirya cikin suit bakake masu tsada suna kyalli da sheki, kowa gefen Amaryar shi ya tsaya, tareda riko hannun su aka fara sakin kida tundaga farkon shigowar sukejin sautin kidan m inuwa na wakar Amarya, Yamma ta na take musu baya da rawa da Abokan ango suna barin kudi basa jin gari, Sadiq kuwa rawa yake debowa gefen shi Safeena ce itama tana cashewa kamar ba kanwar shi ba, Har wajen zaman su aka rakasu wurin ya hadu karshe ga kujerun mutum bibbiyu aka tsara kowane namiji da mace aka shirya, Gefe daya wani katon table ne dauke da cakes guda uku manya taron ba wani hauka ko cunkuso ya'yan manya ne kawai suke shan kamshi a can gefe guda aka ware min kujera kamar mayya kuma nima na shiga Ankon Y'an mata kuma ba laifi amin make up nayi kyau sosai Amma tunda banda naira akayi one gefe dani 😓 Fadin yanda taron ya kasance bata baki ne saidai ince ku hanga ku hango yanda akayi harka ta masu aji da gidan rana an yanka cake sun ciyar da juna duka kafin atashi karfe sha daya na dare, Bayan sun karbi gift da dama daga Abokan su, kafin su shiga motocin Amaren su zuwa gida, tun da ta shiga motar jikinta ya kara sanyi musamman ganin ya shigo shima ga wani farin ciki da take hangowa a kwance a kan fuskar shi duk da ya shareta a wurin fatin amma yanzu yana shigowa motar ya matso jikin ta, Tareda janyota yana sauke Ajiyar zuciya, "Alhmdulillah ya furta can kasan makoshi tareda riko hannayen ta da yatsunta da sukasha jan lalle ya sunbata kafin ya saki, shiru yayi tareda daukar waya ya Kira Sadiq " hope everything is ready brother? Ok kawai yafada ya Ajiye wayar tareda rungume ta tsam a jikin shi har suka isa gida baice mata komai ba itama haka zuciyar ta na bugawa, Har kofar gidan su aka tsaya ya bude mata ta fito kafin driver ya gyara parking suma su Abdulraheem duka sun iso lokaci daya, Wucewa SAfNAH tayi ciki domin tayi mugun matsuwa ta cire rigar da take ta kwasota daga kasa saboda tsawo da nauyi, Abdulmaleek ya matso kusa da Abdulkareem yace " slowly brother don't hurt my sister please, Mugun kallo ya jefa mai ya wuce Abinshi ciki tareda garkame kofar nashi gidan yana Addu a, Suma haka sukayi kowa yayi nashi gidan, Y'an mata kuwa side din mama suka nufa domin dare yayi dole sai gobe zasu tafi gidajen su Safeena keta dawainiya dasu kamar sun saba, Mu leka gidan su Khadija Tunda ta shigo ta zube ta fara bacci saboda gajiya da kanshi ya rage mata kayan ya ajiye yaso ta daure tayi wanka Amma ina bazata iya ba, dole yaje ya rage nashi yayi wanka kajin ms da aka kawo frij ya kaisu tareda tsinewa zalama a yau da yayi hakuri shima yau morewa zaiyi Amma ciki na jamai tsiya yanda ya shiryawa daren nan, Amma wani gefen sai yayi murmushi idan ya tuna in eight months zai zama Dady shima, haka yayi wanka ya rungume ta suka fara bacci, Abdulmaleek kuwa harkoki ba sauki suna shiga ya kwabe mata kaya shima ya kwabe suka shige wanka tare suna fitowa sallah suka farayi kafin suci kazar Amarci da ice cream da tace zata zatasha sun ciyar da juna sosai kafin suje suyi brush, A yau ma ta d'an taba raki domin ji tayi kamar karon farko saidai zafin bai kai nafarkon ba shikuwa ai sai shiru domin bayaji baya gani, Abdulkareem da SAfNAH Bata wani tsaya jiran shi ba ta shige wanka tareda gasa jikinta cikin ruwa mai zafin gaske wanda taji mugun dadin hakan saboda mugun gajiya da tayi saida ta dauki dogon lokaci kafin ta goge jikin ta ta fito dakin da yake nata tana kallon ko wane sako da lungu, Alhmdulillah Allah ya sakawa iyayen mu da Aljanna ta fada ganin yanda aka gyara musu gidajen nasu da kayan more rayuwa na bukata bawanda zasu nema su rasa tafkeken gadon ta ta kalla ganin yanda ya tsaru kamar na sarauta yasha Adon cotton masu kyau kamar net Closet dinta wall to wall ta bude ta ciro wata arniyar nighty ja mai siririn hannu iya guiwa ta feshe jikinta da kamshi ta daura zani tareda ciro dadduma da hijab tasaka ta tayar da salla domin yin isha'i da batayi ba tana idarwa ya shigo dakin cikin jallabiya doguwa ya kalle ta " oya muyi nafila yafada yanasa dadduma a gaban ta, faduwa taji gaban ta yayi tabishi duk jikin ta na rawa sukayi raka'a biyu saida suka idar ya gudanar Abinda Addini ya koyarda duk wani musulmi a daren shi na farko kafin saduwa da iyali sannan ya mike ya fita da kanshi ya shigo musu da katon tray harda fresh milk ya ajiye tareda cewa ta sakko, Idanu kawai take binshi da su domin duk ya canja a yanda ta sanshi and he is behaving normal inba gizo idanun ta ke mata ba , taci kazarta sosai saboda yunwa takeji ta kuma sha cup biyu na fresh milk yana kallon ta har wani irin murmushi yake fitar wa na mugunta, ganin tana shirin karawa yace " um um ya isa madam kar jikin ki yayi weak so ki bari haka, Tura baki tayi ta d'an gware cup din tare da mikewa ta nufi closet dinta ta ajiye hijabin batareda ta kwance zanin ba saida tayi brush ta haye gadon ta tareda rage haske,saida yaji yayi kat shima ya mike ya kawar da komai, tana ganin fitar shi ta diro tareda daukar wani turaren da mama tace su shafa kafin su kwanta ta shafa a ko wane lungu kafin ta haye gadon ta taja duvet mai laushi kamar mage, Saida yayi brush ya shigo tareda jefa wani sweet mai kamshin mint ya haye gadon shima, zabura tayi zaune " yaya kaje dakin ka mana, tafada tana zare idanu, Zare jallabiyar jikin shi yayi tareda jefata kasa ya gyara zama a kan gadon suka fuskanci juna, Idanu kawai take binshi da su ya bude baki cikin natsuwa da kuma so " Heart desire, yakirata like he use to call her ta yi Saurin kallon shi domin rabon ta da jin sunan tun bai samu matsala ba, Ya cigaba, " today is the day my wife I have been dreaming of this night All my life I remember the day ranar da na shirya sanarda ke ni kike Aure baby ranar da na shirya zuwa in am sa far in ciki a wurin ki a she something bad is about to happen, ", bana bakin ciki saboda that's our destiny kuma ba wanda ya isa ya ketare kaddarar shi I love you SAffNAH I love you, tank you for loving me tank you for caring tank you for All the patience tank you for being my wife, I no natakura ki back days amma don't blame me soyayyar ki has in crease in my heart I love you more SAffNAH dole kiyi hakuri da tsoho da kuma sabon Abdulkareem dinki he is crazy about you baby girl, Wani irin tsalle ta buga bayan ya yi shiru domin a cikin shock take da farko ta Dane shi " wayyo Allah na my yaya is back ta rukumkume shi tamau........... , 🖊 *Matar Soja* [12/24, 10:26 AM] Asli Smasher💕: 🌻🌻 *WA NAKE AURE* 🌻🌻 By FENERH *ga masu bukatar karanta wannan labarin ku turo katin waya ta wannan numbar 09011251444 na 200 Airtel ko kota A susun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb sai najiku masoya* 6⃣5⃣&6⃣6⃣ Yes am back, my heart desire your Husband Is back and today is our day let make it special baby girl please allow me to make you a full house wife today don't stop me, Dagowa tayi cikin tsananin murna ta dora lips dinta saman nashi kadan cikeda shauki tace " yaya yau she ka warke? " tundawowar mu when I enter my room I recall everything dama doctor ya fadamin bawai irin deep lust din nan bane just minor problem ne and nasamu good treatment from the beginning tanks to my family, Now forget let get over it, ya cafke bakin ta tareda sanya hannu yafara kwabe rigar tata ya cillar da ita kasa, Tafara bashi taimakon gaggawa itama domin she was so excited yau ya dawo hayyacin ya tuna soyayyar su duka dama hakan ne zabin ta tafison Abdulkareem dinta na farko ya karbi budurcin ta yafi sanin muhimmancin shi, Romance masu zafi ranar sukasha wanda dukansu saida sukayi kukan farin ciki domin yaushe rabo da kyar ya mike ya dakko wani oil mai santsi a wata roba ya mika mata tareda kwanciya yace tashafa mai, a jikin shugabar ta karba tana kallon robar ' na menene? " for helping me to get in, yafada yana lumshe idanun shi domin yana hannu already, Tsiyayawa tayi ta murza tareda dora hannun ta akan long and strong man hood dinshi kamar mai tsoro tafara murzamai oil din yana mika tareda kara tura mata saida taji tayi santsi ta kara strong a hannun ta ta saki, Saurin kwantar da ita yaYi ya mata rumfa tareda yin Addu'a ya rufe bakinta da nashi tareda sanya hannayen shi ya riko nata cikin nashi ya saita kanshi, zuciyar ta na bugawa sosai taji yafara kokarin aiwatar da nufin shi, Lokacin da ya danna saida taja gurnanin zafi tafara kokarin kwace bakinta da hannayen ta ya kara riketa tareda ja baya ya koma da d'an karfi wanda saida ta ciji lips dinshi ta saki Kara domin yasamu nasarar shiga kadan ya kuma cirewa ya koma a guje, Ai ihun da ta buga saida gidan ya Amsa tareda janye numfashi ta na shirin suma, Shikuwa tunda ya leka rami mai Abin mamaki yaji ina ai fa ciki kawai yake son yaji ya gama kurda kanshi tuni ya kauce ya fita hayya cin shi Saidai duk kokarin shi rabi ya iya shiga don haka yafara kokarin bude hanyar da kyau, Cikin Minti goma yaYi yawa SAffNAH ta suma yafi sau uku tana far fadowa shi kuwa suman dadi yakeyi yadawo tana ihu shima yanayin nashi daga karshe yaYi kokarin riko lips dinta tamau kamar zai cire for comfort, Ranar yaji shi a kasar da baitaba mafarkin zuwa ba ya saki bakinta " baby girl kin kashe Abdulkareem tunfarko kika barni da bin beads din banza baki barni na lasa wannan zumar mai zaki ba baby why why, yafada yana wani irin nishi tareda kankame ta tamau ya saki mugun explosion a jikinta kafin shima ya sulale a kan kirjinta, Mu da muke zaune labe bayan labule muna leke ganin ya zube a jikinta na ruga domin dagashi daga jikinta karta karasa, saidai shima din A sume yake dakyar muka iya tureshi a kanta muka fice tareda Addu'ar ya farfado cikin sauri ya bata taimako domin kamar an yanka akuya zanin gadon nasu, Ummu jidda da Aunty Salaha Ibrahim ma da suka nace wai sai sungasa SAfNAH duka jansu waje nayi gudun kar SAfNAH ta farka ta ganmu ta fara tsinewa zuri'ar mu, Sai kusan Asuba suka farfado dukan su a lokaci daya, tasa ka mai kuka har muryar ta na rawa, zabura yaYi yana salati tareda Saurin riko hannun ta, ta kara fasa wani ihun, yaYi Saurin ja baya tareda ware idanun shi yana dafe kanshi da yaji yaYi nauyi ya Saurin tashi yaYi jikinshi na rawa ya ce " baby ' tayi mai banza ya nufi bathroom cikin sauri ya hada ruwa a bath tub ya fito daure da towel ya fara kokarin dagota ta kuma sanya mai ihu, saida yaji tsoro yafara lallashin ta " Am sorry baby please bari indan sakaki a ruwan zafi you will feel better ok? " banaso mugu wallahi bana sonka ni kaiba Abdulkareem dina bane haryanzu Abdul dina bai dawoba karya kawai Kamun my Abdulkareem bazai taba neman kashe niba, Ni banmasan WANAKE AURE ba yanzu wallahi ni Abdulkareem dina nakeson ya dawo, Dariya maganar ta tabashi duk da shima dauriya kawai yakeyi Amma dole ya kula da ita musamman ganin irin blood din dake kan gadon Haka ya dagata cak ta kurma ihu again yaki direta sai cikin bathroom din sakata yafara kokarin yi cikin ruwa tana zama ta zabura tareda kankame shi tamau, Duk iya kokarin shi yakasa sata zama a ciki ta rukunkume shi kamar wata kaya ta hanashi sakat dole ya tsayar da ita da kyar ya sakar masu ruwa sukayi wankan tsarki tareda Alwala dakyar take iya tsayuwa, Canja zanin gadon yaYi tareda jefa wannan a washing machine ya dawo ya tada salla, Sallar ma dakyar tayi ta a zaune tanajin kasan ta kamar akwai wani Abu a ciki katoto da ya tokareta sannan ga zafi kamar ta yi tsarki da ruwan barkono takeji, Saida ya idar ya dagata tareda mayarda ita gadon kafin gari ya kara waye wa, Yasan nayi domin dole a kula da ita, Juya mai baya tayi taja bargo ganin ya zuba mata ido kamar zai cinyeta, Saurin matsa wa yaYi tareda komawa gefen fuskar ta ya riko hannun ta ya basu kiss " Hmmmm the must happiest moment baby unforgettable night the must memorable day baby tank you tank you tank you my wife, am sorry for the pain kowace mace haka tafara nima am sick wallahi saboda na Tara da yawa sha'awar ki is in my vain so ta taru baby kuma I try a lot to stop my self I can't wallahi nakai last limit dinda bazan iya kyaleki ba and haka kikeson rayuwar mu ta kasance kullum ina kallon ki? No I need it I need you I want my children from you so am sorry baby please, Ganin tana jan numfashi yasa ya taba fuskar ta, yaji wani irin zafi alamar zazzabi yaYi Saurin tashi, ya janyo wayar shi ya Kira Abdulraheem, Saida yakira sau uku kafin ya daga domin lokacin ya samu dakayr Khadija ta barshi yana rage zafi shiyasa saida ya kai geji ya daga, muryar shi a shake, "Hello, yafada har saida Abdulkareem ya cire wayar ya kalla yana girgiza kai yace " please call our family doctor for me I lust the number, "That's why you are calling me this early? "Yes please baby is sick, "ok I will call him ya kashe wayar, Yana murmushi " nayi maka uzuri my brother da nine ma bazan dauka ba idan ina cikin morewa yafada yana tuna irin kogin zumar da yaYi nin kaya jiya, Kiran momy ya dawo dashi cikin sence dinshi ya daga wayar, " good morning momy na, " oh yau ka tuna ni ce uwar taka? " momy na kiyi farin ciki yaur Abdulkareem is back kuma koda baidawo ba na yarda ke ce kika kawoni duniya you are my belovest mother I love you, Taji Dadi har kasan zuciyar ta tayi Hamdala tareda godewa Allah kafin tace " me yasamu baby doctor ya zo wai ankirashi na tanbayi Abdulraheem yace kaine kace a Kira tell me what happened to my daughter? Sosa keya yafarayi yarasa Amsar da zai bata, " momy ya zo to gata nan zazzabi ne ke damun ta kuka ma take tayi Koshi zai iya kara mata zazzabin, " subuhanallah gani nan zuwa tafada tana mikewa ta nufi hanyar gidan nasu, Tana kwankwasa wa ya bude ya Dukar da kanshi tace "tana ina? Dakin ya nuna mata kafin ya sulale yabar gidan zuwa old part dinsu ya bude ya kwanta a kujerar, Lumshe idanun shi yaYi yana fitar da murmushi ji yake kamar ya koma gidan ya kuma gwadawa he is super excited idan yana tuna daren su " my SAffNAH Alhmdulillah, Ita kuwa wani d'an baccin wuya tafarayi saida momy ta shigo ta bubbuga ta " baby, Ta bude idanun ta tana ganin momy ta fara kokarin tashi tasa mata kuka, "Subuhanallah baby lafiya Abdulkareem me ya same ta ta juya taga wayam ba kowa ta dagota daga ita sai towel taga d'an staining jini kadan a bayan towel din tuni ta gano cewar yau ne, Wato ita a tunanin ta tuni suma sun wuce wurin kamar Saura bata dauka hakan ba Suda suka nuna rawar kai a fili, Bathroom ta shiga ta hada mata ruwa tareda dawowa ta dagata dakyar ta tsaya tana tale kafa har suka shiga bayin ta samu ta shiga da ihu da komai saida ta mata sau uku tana ganin ja a ruwan kadan kadan tace ta fito, Dawowa tayi tareda daukar wayar ta ta Kira likitan tafada mai ya tafi kawai she is ok, kafin ta rubuta wasu Abubuwa ta turawa Abdulkareem a text kafin ta kirashi kuma, msg din na shigowa ya kiranta na shigowa tace " go and get that from pharmacy am waiting, " ok ya fada yana murmushi wato momy yau ta tuna da aikin ta kenan domin tsohuwar likita ce da tunfarko Auren su da Alhaji Ashiru ya nemi Alfarmar ta Ajiye ta rungume aikin company shi wanda ta yi biyayya ta rike tareda ajiye aikin ta a gefe ta rungumi aikin mijin ta, Yau zata tuna saboda y'ar babyn ta suma sunada labari ne basu san lokacin ba,. Tsohon key din motar shi ya nema domin yasan motar su koba a hawa Ana kula dasu ya dauki ATM ya fita wani pharmacy ya nufa wanda yakesa ran Anbude yakoyi sa a ya samu a buden ya ke ya siyo komai kafin ya juyo gida, Lokacin har momy tasa kareema ta kawo mata farfesu mai ruwa ruwa ta d'an sha tareda tea mai kauri ta samu karfin jikinta yafara dawowa, Shigowa yaYi da sallama kanshi a duke momy na gefen ta a zaune tana cewa " finish the tea all baby, Kallon fuskar SAfNAH yaYi yana hango rikici Kala Kala da zai fuskanta wanda bazai taba lamunta ba, Zuciyar shi bazata iya dauka ba ko yanzu ya matsu yajishi cikin jikinta........ 🖊 *Matar Soja* [12/25, 9:16 AM] Asli Smasher💕: 🌻🌻 *WA NAKE AURE* 🌻🌻 By FENERH *ga masu bukatar karanta wannan labarin ku turo katin waya ta wannan numbar 09011251444 na 200 Airtel ko kota A susun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb sai najiku masoya* 6⃣7⃣&6⃣8⃣ Karba tayi ta bude su ta fara fasa ruwan Allura tareda zura su a sirinji tuni ta kwabe fuskar ta " noo momy injection? Tafada tareda ajiye cup din tareda kokarin mikewa, " no baby you need it ki tsaya Zakiji sauki, kai kuma idan ka gama kallon mu ka matso ka taimaka min inyi mata, kallon kareema yaYi da mugun ido ta fice ya matsa tareda Ajiye wayar shi ya rukota tana girgiza kai " ni dai banason injection momy please, "Rike min ita kai, rungumar ta yaYi tareda rada mata " shshhh heart desire relaxed, Zabga mai harara tayi yaYi dariya kadan tareda riko fuskar ta yana aika mata da sakonni masu girma da tsaya wa a zuciya, " you are mine completely and I love you ya rada mata a kunne, wanda saida taji shigar Allurar ta dawo hayyacin ta, ya kara riketa saida momy ta zare tace, "shikenan ga magun gunan ki nan kisha and ki kwanta ki huta zanfada kar wanda yazo ya tashe ku impact inna fita ka rufe gidan kaima ka biyoni ta kwanta ta huta, Kallon momy you are jocking yake mata, yes Allow her to sleep so that Maganin yaYi aiki a jikinta and ke kuma inkin tashi ki kuma shiga hurt water, Gyada kai tayi ta sha Maganin tana kallon su suka fita yana waigota alamar am coming, Saida suka fita ya cewa momy I forget my phone ina zuwa momy, " kasame ni a gida ina jiran ka ta yi gaba ya koma cikin sauri ya garkame gidan shi, cikin natsuwa da farin ciki yake tafiya, tura kofar yaYi tareda shiga lokacin har ta juya baya tana shirin kwanciya ya cire rigar jikin shi tareda bude walldrp dinta ya ciro wata y'ar karamar box mai kyalli anyi raping dinta gwanim sha'awa sannan ya haye saman gadon, Saurin juyowa tayi domin sam bataji takun shi ba don cikin sand'a yake komai zabura tayi ta tashi tareda bata rai, Saurin rungumar ta yaYi tareda cewa " don't please don't do that ki sakin min fuskar ki in samu natsuwa baby kin kammala rayuwar bawan Allah a daren jiya kin kaini wani kogi nayi linkaya kinbani jin dadi mara misaltuwa bazan boye miki ba baby wallahi na matsu bankoma cikiba that's place wow I don't even no how to explain the sweetness mata Y'an baiwa ne ni na zama bawanki SAffNAH sai yanda kikayi dani I can give anything idan inada shi a fadin duniyar nan saboda inbaki farin ciki my heart ni mallakin kine ni naki ne please Karki kuma furta min bakisan wa kike Aure ba, " ni kike Aure SAffNAH your Abdulkareem your husband wanda kika nunawa soyayya da naci wanda nake Alfahari dashi har gobe da kula war ki na kara dulmiyawa a kogin kaunar ki SAffNAH nidake har abada this is our home were we are going to build up our on family nan ne zamu cika ma su momy burin su suma su samu jikoki daga gare mu, "Thank you for the virginity thank you for keeping your self for me thank you for being in my life thank you for everything, Saurin dora tafin hannun ta yaYi saman bakin shi tareda girgiza kai, " nooo yaya stop thanking me, that is your right and I love you more and for am happy because you are happy today I forgot all the pain right now ganin farin cikin ka is enough for me thank you for everything my husband yes nasan WA NAKE AURE yanzu and am proud to be your wife dole inyi farin ciki na mallaki miji na nunawa duniya miji mai kaunata jini na Abin Alfahari na thank you for taking my virginity you deserve it that's your right am happy my love, Wani irin Annuri da farin ciki ke fita a fuskar shi tareda kara rungumar ta yana Ajiyar zuciya, I love you my wife, dagota yaYi tareda mika mata y'ar box din yace " please open it, Karba tayi cikeda farin ciki ta fara warware zaren kafin ta cire raping din ta bude akwatin ja mai stone akai, Zaro idanun ta tayi ganin wata irin Dubai d'an kareriya mai 💞 heart a jiki guda biyu tayi Saurin dagata harda zobe shima chane dinta d'an siriri yasa hannu ya danna bayan heart din ta bude, Zaro idanun ta tayi ganin Abin da ke jiki hotunan sune guda biyu nata asama nashi a kasa abin yayi matukar burgeni ni kaina tareda tunani "Me yasa mazan kwarai basa bada gift ne a true life sai mijin novel meyasa mazaje wasu ma da wuya su tsaya kula da mace ma a first night meyasa zakaga d'an girkin nan na rana daya basa iya tsayawa su taimaka wata a haka take mikewa ta dora shi tana tafiya yana please gyara kafafunki kar angane😡, Hmmmmmm Rungume shi tayi cike da murna " yaya ina akayi maka wannan? Dagota yayi cikeda jin dadin murnar da ta nuna " um a saudiya munje wane gold factory naga sunayi na bada pics din mu, A lokacin am not in my sence but I realize we are close and our relationship is stronger nothing can break it I feel you every corner in my heart, that's why I give you heart desire, Riko hannun shi tayi tareda mika mai tace yasa mata, karba yayi ba musu ya zura mata tareda ciro zoben ma ya saka mata, " yaya, "No change that name, "Ok my love, No is too popular, "Nurul hayat, Yes that's better and I love it, "Thank you, "no thank you, "you are my wife kin fi karfin komai I no you have a lot of gold nasan iyayen mu especially ke y'ar gatan momy ba abinda zan siya miki wanda baki mallake shi ba Already but I want to tell you from today komai naki yadawo hannu na inaso inga inayiwa matana hidima ina son komai na matana ya zama different, "Yes Nurul hayat komai iyayen mu sunyi mana kuma mungode musu amma you have no idear how happy I am right now, kyautar farko a gidan gwarzon mijina this is unforgettable wallahi nayi farin ciki this the must precious thing ever, Rungumar ta yayi tareda cewa " is ok ki kwanta kinga you need rest ok, ya gyara mata kwanciya tareda lulluba mata blanket ya sauka, " I have to go momy na jirana, Ya juya tabi bayan shi da kallo cikeda son shi tareda burgewa har yasa rigar shi yafita fuskar shi kawai zata baka labari cewar yafaje garin maji dadi, *************" Cikin gidan kuwa karfe goma shabiyu duk su momy sun sallami su yanmata da kyautar Alfarma na biki harda kayan gyara kowacce saida aka mata roba daban daban, tareda kayan kwalliya masu tsada da turaruka, suma sun yaba da karamcin wannan gidajen Safeena ta raka kowace da drivern ta yazo, Sadiq kuwa kafar shi kafar Bilkisu domin kara kafa gwamnatin shi, Amrah kuwa gefen su mukui kakeji ko motsin su bakaji saboda gajiya domin duk arnan gwarin Niger saida suka kare a ranar, bacci sukasha tukuru Abinsu, Abinci ma dukan su a cikin gidan aka aika musu a ranar, Abdulkareem tunda ya fita shima dakin su yaje yasha bacci domin yasan yana tsayawa kusa da itafa sai ya kara, Saida momy ta kirashi a waya ya tashi yayi wanka ya shirya kanshi cikin sabuwar dakakkiyar shadda cikin kayan Auren da suma dady ya duddun ka musu masu tsada, Ya baza kamshi ya fita, yana taku cikin kasaita da jin shima fa eh hakan ne ya nufi part din momy, yarage ita kadai domib kowa ya kama gaban shi ba irin bikin mu ba da za a yi kusan sati dangi Ana sabautaka bayan hidima, Zama yayi tareda gaisheta, ta zuba mai ido, " kareem ka kyauta kaji nagode da nuna zalama irin taka yanzu da ka mata irin wannan haukar idan da ka yageta fa, Bakaramin ciwo tajiba fa kana ganin kamar raki takeyi to karka kuma taba ta kabarta harta warke kajini zuwa sati daya, tunda abin ba gudu zaiyi ba, "Toh momy, "banson rainin wayau ina magana ka mike wallahi ka tabata ranka zai baci kadai jini ko? "Eh ai Abin yazo kan yarki sai hakuri ni kuwa yafada tareda mikewa yana maganar da zuciyar shi "hmm kun samu bakin magana ne don na daga mata kafa tun farko wai sati daya tab Ashe tunkiya ne ni, ya nufi gidan nashi, yana tunanin yauma bazaiyi daren banza ba dole ya koma gidan mad'i wallahi ya kwashi garar arziki, "SAffNAH na tashi ta fesa wanka tareda bude closet dinta ta ciro wata d'an kareriyar shadda pink doguwar riga taji Senegal style da capet design kalar blue ta murza make up simple tareda narka dauri kamar nadin head ya zauna ga sumar ta tana shekin gyara, ta fito tana taku a hankali domin junta take kamar ta fadi wani fayau da ita yanda take tafiya kawai ya isa ya fahimtar dakai cewar akwai pain under her har yanzu, Tana fitowa dakin yana shigowa, "Tsarki ya tabbata ga ubangiji ya furta a fili ganin tauraruwar shi a cikin gidan shi as Matar Auren shi tuni yaji kanshi a high, Sallamar shi tasa ta juyo domin kitchen zataje nemo plate saboda tasan ankawo mata a binci, Karasowa yayi tareda zubawa Adon ta I do " Mrs Abdulkareem I appreciate yafada cikeda murmushi da wani irin salo, "gaskiya na yaba you look pretty, Thank you Nurul hayat, " um ina zakije haka? " kitchen zan nemo plate am hungry, " oh my god baby ya rukota saida ya zaunar da ita ya koma ya dakko plates tareda zubo musu sinasir da mitar taushe taji namomi tareda farfesun kan rago ya ajiye musu a kasan kyakkyawan center cappet dinsu, mai taushi yace " oya come down nima tun safe banci Abinci ba saboda na cika cikina tun jiya, yafada yana daga mata gira, Tayi murmushi tareda saddar da kanta kasa cikeda jin nauyin shi for the first time, '" noooo don't banason shyness tun da bakiji kunyata ba sai yanzu no Karki fara bayan na cire abin kunyar koda Saura in kara cireshi!? " aa kacire tafada da sauri wanda saida ya tuntsire da dariya,, " no zancire sauran kinsan har yanzu bawai na shige complete bane cikin kashi uku biyu ya shiga so remain one kashi today zan karasa ko, " nooo Nurul hayat bangama warkewa ba fa har yanzu zsfi nakeji a wurin sosai, "Eat yafada yana dibar Abincin yana bata a haka suka Koshi yana ci yana bata har saida suka cinye tas suka dora pepper soup din, ya kawo mata magani tasha, ya kwashe komai ya kai kitchen, Dawowa yayi ya zauna a kusa da ita tareda rungume ta ya ware kafafun shi ya dorata tsakiyar shi ya na Ajiyar zuciya, Tareda lumshe idanun yafara shafa cikin ta ta saman rigarta yanayi yana sama da hannun shi kafin yakai inda yake ra ayi ja yayi ya tsaya domin jin bako bra a jikinta amma rigar ta hanashi isa inda yayi niyyar, yakai wato end up discussion cikin rigarta, Saboda rigar ba zip yanayin style din, dagata yayi muje daga ciki, Narai Narai tayi da ido " noo please zafi nakeji shiyasa ko bra bansa ba, " muje madam yafada fuskar shi a matse don ba lokacin wargi bane yanzu....... 🖊 *Matar Soja* [12/26, 11:08 AM] Asli Smasher💕: 🌻🌻 *WA NAKE AURE* 🌻🌻 By FENERH *ga masu bukatar karanta wannan labarin ku turo katin waya ta wannan numbar 09011251444 na 200 Airtel ko kota A susun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb sai najiku masoya* 6⃣9⃣&7⃣0⃣ Mikewa kawai tayi fuskar ta a daure nidai Allah zanje wurin momy na yanzu, riko hannun ta yayi tamau tareda daukar ta cikin sauri ya nufi wani daki ba nata ba wanda nake tunanin nashi ne, Shima dakin ya tsaru kamar nata saidai banbancin color, Ajiye ta yayi tareda ja baya ya zuba mata ido, " baby musu tun ba aje ko ina ba kin fara yiwa mijin naki gardama, it want work bazan yarda ba and listing karkiyi tunanin shiga gida bada izini na ba if you did that zandauki mata ki and now back too business, I need my wife very badly, "Don Allah ma na yaya Abdulkareem ka bari mana wallahi wurin mugun zafi yake mun, "Ummm kin yi laifi dole ma in hukuntaki in a way da bazaki kuma wani laifin ba, " me nayi maka ni yanzu? " you call me with yaya kuma harda karin suna na Abdulkareem, I will punished you for that come, And da ace kin barni na budeki tuntuni da yanzu kin zama Y'ar hannu yanzu kuwa kina ganin su Abdulraheem shiru ba wanda ya sani Amma mu kowa yagane yau ne na budeki, gaskiya gwara inkara su momy su san inada lafiya sosai nima, Matso da ita yayi tareda sa hannu ya daga rigar ta ya kwabe ya ajiye a gefe, ya sauke uban daurin tareda zubawa surar ta ido har zuwa kirjin ta da sukayi ja da kunbura alamar sun aikatu jiya, tuni ya rikice ganin ta a haka domin ba bra sai sket karami mai kyau tasa pant din ma ji take yana cunkulin ta shiyasa ta cire shi tunda tasa, Daukar ta yayi ya shinfide tareda kashe hasken dakin sai kadan ake gani saboda labulen thick one ne, Itadai har rawa jikin ta keyi a mugun tsorace take nan take hawaye suka fara mata zarya saboda zafin da takeji idan har tace zata barshi yayi yauma sumar zatayi, Cire sket dinta yayi tareda ware kafar ta ya dakko wayar shi ya haska wurin, baiga wani Abu ba shidai sai ja kadan da fatar wurin tayi Amma wurin yana nan kamar ma ba a shiga ba ya koma ya hade, Tuni ya lashe miyau ya yi saurin kashe ya war ya cillar tareda maida hankalin shi akan wurin, jin wani irin d'an iska iski a wurin mai dadi yasa ta fara lumshe idanun ta tareda ware kafar ta da kyau domin tanajin dadin Abun a hankali yafara lasar ta yana bata wani irin salo na kashe gangar jiki, wanda yasa ta fara gurnani da kuka kukan dadi, Atake ya gama da gangar jikin ta gaba daya ya fitar da ita a Niger state sun mika sosai ta gama bada kai baki daya domin salon nashi ba wanda mace zata iya kyale wa bane sun rikita juna sosai ya fara kokarin yi mata rumfa, Sai lokacin da taji labarin zai sauya ta shiga taitayin ta, tafara kokarin janye kafar ta, riketa yayi gam domin ya shirya yau Saifa yakai climax sai yakai end zai kyaleta, ihu ta buga mai mai karfi tareda kankame shi kafafun ta na rawa har ma da jikinta, "wayyo yaya Abdulkareem zafi wallahi zan mutu wayyo momy zai kashe ni, A lokacin ko sunan shi bazai iya fada ba bare yaji kukan ta da magan ganun ta ya riga ya kurmance bayaji baya gani he needs to finished it all today kozai huta this place karshen dadi malam, Ranar ta Yabawa aya zaki domin saida yakai inda yake son zuwa sambatu kawai yake yi bata jin ma yake fada ga wasu hawaye da gumi da ya ke fitar wa, saida yaji yazo gangara ya cafki lips dinta kamar zai ciresu yayi released tareda kankame ta yana shashshekar samun gamsuwa, Ita kuwa lakwas jikinta yayi amma indai wannan ne sex to wallahi wahalar shi tafi yawa akan dad'in shi only romance ne mai dad'in a ciki but wannan sandar is a punishment to women Amma Y'an mata kebin Maza a waje wasu ma daban daban ba kalar jelar da basu sani ba tun a waje saboda zamani ki dauki fanko ki kai gidan miji, Wallahi Y'an mata kuji tsoron Allah da yawa mata zamanin nan inba soyayyar shan minti ba ba abinda kuka iya kaga budurwa hankali kwance ta budewa wani kato kafa wallahi ku tattala budurcin ku shine yancin ku shine darajar ku shine kwanciyar hankalin ku gidan Aure na miji zai iya zina da mace dubu bazaki gane ba amma mace tsalle daya ya ganoki don budurci daya ne duk wata makaryaciyar mai Maganin matan da tace miki tana bada maida tsohuwar yarinya karya take ba yanda budurcin ki zai dawo in ya tafi don haka Allah yasa mudace ya shiryamu da dukkan musulmi, Kisses yake bata ako ina yana wani irin murmushi da fitar da Annuri, "wow my heart desire kinada gidan zuma mai ban mamaki wallahi inna shiga manta kaina nakeyi wai meye a ciki mai tafiya da hankalin Maza? Juyowa tayi fuskar ta shabe shabe " bansani ba tafada tana narka mai harara, "Uhm wallahi baby ko zaki rika yanka nama na kina bani wannan wurin zan yarda ko duka na zakiyi I want stop in mutum ya nufi palace din is impossible to stopped that is unstoppable, Kukan shagwaba tasamai tareda dukan kirjinshi "wallahi you are not my yaya, "yeah I agree am not your yaya but am your husband your Nurul hayat, I deserve the name am the light of your pussy baby, yafada yana mirginawa saboda tsokana binshi tayi domin ta lura a cikin nishadi yake" Auchhh tafada domin ya famo ciwon wurin har yafi karon farko ma zafi, saurin tashi yayi tareda rukota " ahh baby kiyimin a hankali da gona bangama noma ba fa Karki sa in kasa shiga anjima, Waro idanun ta tayi "aa nidai zan hada ka da momy, "me zaki ce mata tell me? Yafada yana zuba mata ido, Dukar da kai tayi tareda cewa " zance kana ta jimin ciwo ne, "Hhhh zatace kije kiyi hakuri suma a haka suka saba, Duka ta kaimai na wasa "bakada kunya ko, ya kauce yana dariya tareda dirowa ya ciccibota " yes that is the truth ko a sama muka fado?. Sunne kanta tayi a kirjinshi tana sakar mai numfashi har suka shiga bathroom ya Ajiyeta tareda hada mata ruwa mai zafi ya sakata tana runtse idanun ta saboda zafi, tsugunawa yayi ya zuba tagumi tareda kallon kirjin ta dake nan cur cur dasu jajir, tuni yaji ya koma ruwa, don haka cikin sauri ya mike ya shiga cikin ruwan tareda janyota yafara bata wuta, Bakaramin lokaci suka bata ba saida sukaji Ana kirar sallah sannan ya kyaleta suka yo wanka tareda daura Alwala suka fito, Cikin sauri ya shirya tareda fita masallacin su dake cikin estate din domin har mutane kan shigo dayake yana ya farkon shigowar, Shiryawa ta kuma yi cikin simple atanfa super tayi kyau sosai ta tada salla saida ta idar ta nufi mirror tana kallon kanta tareda tuno duk moment dinsu da ya wuce jin tayi kasan nata ya rage zafi bayan ya kara karbar horo, wani irin soyayyar Abdulkareem din ke kara huda mata zuciya idan tana tuna yanda ya canja daga jiya zuwa yau ya kara like mata da tarai rayar ta, Bai dawo gidan ba sai bayan isha'i domin suna can tareda Y'an Uwan shi saida suka shiga gidajen iyayen nasu suka gaishe su sannan suka rabu, A zaune take a falon ta kunna tafkeken TV din tana kallon tashar mbc 2 ta matsu bai shigoba, Da Sallama ya shigo hannun shi dauke da leda ta tashi cikin sauri ta taroshi ta hanyar rungumar shi, " Oyoyo Nurul hayat, kissing goshin ta yayi zuwa kumatun ta har ma lips dinta yace " I miss you baby d'an fitar da nayi duk na matsu bandawo kusa dake ba, " I miss you too na matsu ni ma baka dawo ba the house is too big for me alone, " oh you have to get use to it ki saba zaman cikin gidan ki if you are bored ki yi kallo or call me a waya ok in na koma aiki, Ok ta fada tana Amsar ledar hannun shi ya rike tamau no " am your servants now so muje ni mai bauta miki ne baby girl, " no I want to help, " no I don't need your help let go ya fada yana rungumota ta gefe daya saida suka zauna ya ajiye ledar tareda tashi yaje ya dakko musu plate ya juye musu kazar gashin injin tayi jajur tana turiri ya dakko musu holandia yourghout da cups suka baje saida sukayi kat kafin su tashi su shige daga ciki, ***************************** Bayan sati daya soyayya suke shinfidawa ta kowane gefe baka jin motsin kowa a cikin su sai dai in sunfito masallaci, aikin ma sunki komawa bayan company na bukatar tsayuwar su, don haka da sassafe yau dady ya kirasu a waya yace suzo yana jiran su kafin ya fita, SAffNAH rigima tafara zubawa Abdulkareem akan zata bishi taga momy yace noo ai ba yanzu zataje gidan ba saitayi wata daya, ta fara buga kafa ta juya " shikenan Nima bazaka kuma ganina ba sai bayan wata zakaga tsiya wallahi, Ta fada zata tafi ya buga tsalle ya rukota " rufamin asiri kar in zauce dakko hijabin ki ni na isa don dai zuwa cikin gida muje gimbiya, ai ni bazan iya hour guda batareda keba ma, Dariya tayi ta shiga tareda dakko hijabin ta ta saka tabishi suka fita hannun su cikin na juna kana ganin su kasan suna cikin farin ciki sunyi fresh da wani irin kyau na jin dadi da Amarci, A fon gidan momy Zainab suka rabu ya nufi falon Dady ita kuwa a guje ta shiga dakin momyn, " momy momy na, ta kirata, lokacin ta gama shiri tana fesa turare, ta saki fara'a, Da gudu ta rungume ta " wayyo momy na nayi kewar ki sosai yaya Abdulkareem ya hana inzo wurinki, " barni da d'an kunnen uwa ai naso inzo inganki baby hope ba matsala? "Babu momy na, ok zo inbaki wani Abu, ta juya tareda bude sif dinta ta ciro wata y'ar roba tace ungo cinye wannan duka yanzu, "meye shi momy? Cinye nace banson tanbaya, Karba tayi ta deba tareda cewa " wow dambun nama ne Amma yayi zaki sosai kamar ba kaza bane nan da nan ta cinye tareda, cewa akwai kari momy? "Akwai amma Zanbaki ki ajiye idan kin kara ci yanzu ba ruwa na kibarshi har bayan sati daya, ungo wannan sha rabi ki hada da wannan ki ajiye, Ta fita ta barta, gyara zama tayi tabude gorar saida ta lasa kafin taji Abin kamar kunun aya kamar madara kuma Abun shegen dadi don haka ta kafa kai saida ta Ajiye robar, shigowa momy tayi ta kalleta ganin gorar a kasa tace " baby kinshanye duka? Amma wannan yarinyar bakyaji to ke kika sani can miki bakin kwadayi, Itadai ko a jikinta ta gyara kwanciya agadon momy ta fara latsa wayar ta, Gefen su Abdulkareem kuwa su Dady ne suka fara magana " yaushe zasu koma office aiki na jiransu,? Kallon juna sukeyi dukan su, Dady usman ne yace " am akwai dalilin kiran company nin ku yasamu offer zuwa Amsterdam domin cigabanku don haka ku yi shawar wazai je aikin bai wuce one month ba, "Ai Dady Abdulkareem ko Abdulmaleek ne yakamata suje ni iyali na na fama da rashin lafiya bazan iya tafiya inbar su ba, Wani irin zaburowa Abdulmaleek yayi " tab kama raina ma kanka wayau Wallahi waye baida iyalin ni gaskiya ina office saidai Abdulkar.... " don't you there call my name kana ganin baby najin tsoro a gidan ko fita nayi kake tunanin intafi inbarta na wata har daya, Mikewa Dady Babba yayi " Usaman banda lokacin ya'yan ka ni na wuce Abuja sai gobe zan dawo idan sunga dama su je idan sun so kar suje nidai na ciresu a gandu na ba wanda zankuma kashewa sisi, " hhh ai yaya yaran sunfimu kudi yanzu wannan offer din da suka samu ba karamin suna zasuyi ba a Nigeria so zasuje ne ma, Adawo lafiya, Fita yayi ya barsu, Dady karami ya gyara zama, " ku saurare ni masu iyali wannan Abun amfanin ku ne da iyalin da yanzu kuka ajiye don haka inkunje cigaban ku ba namuba as yaya said ba zamu kuma sa hannu a al amuranku ba yakamata ku jajurce ku nuna ku Mazane ku daga darajar companonin ku baki daya mudai munyi iyakar kokarin mu ya rage naku idan kun yanke shawarar wanda zai je ina jiranku, zuwa gobe, Fita yayi ya barsu nan yana dariya a ranshi tareda jin wani irin natsuwa, a kullum tunanin iyaye ina ya'yan su zasu samu Maza na gari? Ina zasu yi Aure inda hankalin iyayen su da nasu zai kwanta, shi kam Alhmdulillah ba Abinda ya nema ya rasa ya'yan shi mata na Aure mafi soyuwa agareshi me yafi wannan dadi? Kallon juna sukeyi kafin Abdulkareem ya fara magana " yes Dady is right mu san Abinda za ayi Abdulraheem kaine Babba ai so you have to go, harara ya bashi, " kama raina ni kace min wani babba batare muka fitoba kuma idan natafi Khadija fa? Kutafi tare mana, " no ba zai yuwuba tana laulayi zata wahala kai katafi da Safnah mana. "hhhh tank God am out Abdulkareem a hada jaka zuwa Amsterdam............. 🖊 *Matar Soja* [12/27, 1:09 PM] Asli Smasher💕: 🌻🌻 *WA NAKE AURE* 🌻🌻 By FENERH *ga masu bukatar karanta wannan labarin ku turo katin waya ta wannan numbar 09011251444 na 200 Airtel ko kota A susun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb sai najiku masoya* 7⃣1⃣&7⃣2⃣ Baccin ta tasha sosai a dakin momy Abinci ma kareema ta kawo mata a nan taci ta koma, ya shigo gidan yaga tana bacci ta saida ya zauna a gefen ta ya d'an buga kafar ta tareda shafa kyakkyawar fuskar ta yana fitar da murmushi mai kayatarwa, "Baby, yakirata a hankali ta fara bude idanun ta tareda zuba su kan kyawawan sajen fuskar shi, hannu tasa ta shafo fuskar tashi " Nurul hayat ka dawo? Yes let go our home, tashi tayi tareda kwabe fuska " no bangama ganin momy ba, " get up muje gidan momy itama mu gaisheta and mama kuma, Tashi tayi domin tanason ganin momy Raliya ma, Sallamar momy Zainab tayi tareda karbar sauran naman tace inkin ga dama ki cinye kinji, Dariya tayi saida suka fita waje ya karbi robar danbun ya bude tareda cewa meye wannan? "Momy tabani abin akwai dadi sosai ci kaji, wani irin murmushi yayi mai kayatarwa yace "Allah yaja da zamanin momyn mu tana matukar son Abdulkareem ya more, Hmm Ni d'an gata ne na Auri babyn momy gaskiya nafi su Abdulraheem morewa, "Uhm ni y'ar gatan momy nace, "na yarda tun kina cikin tsumma idan nadauke ki saina sha fada, Tafiya sukeyi suna nishadi hannu cikin na juna, har suka shiga gidan momy Raliya, su Amrah ta samu suma sun shigo suna zaune kowa cikin Adon shi gefe daya Safeena ce ke mitar "wallahi har inbar gidan nan bazanje gidan wa innan Y'an rainin wayan ba Aunty Khadija ko sau daya ba wadda ta nemeni ko a waya kece kawai kika damu dani kullum ki Kira inje waisu Dadi miji, Aidai muma munkusa shiga daga ciki muji abinda ya boye ku, "Naji komai munafuka, SAfNAH tafada tana shigowa, dama sa ido kikeson kiyi to anki akira kin kika kwakwaf, har zatayi magana taci karo da fuskar Abdulkareem dole ta hadiye domin ba wargi, Gaisheshi sukayi ya nufi hanyar kitchen don yana jin maganar, momy Raliya a can, ita kuwa zama tayi tareda fara zuba tanawa Amrah iskanci " waiku tun yanzu zumunci yafara mutuwa daga tarewa gidan miji,? "Iskanci muda kusan kullum sai mun fito mun hadu keda ko motsinki bamaji, "Mezan fito inyi muku miji na gida, itadai Aunty Khadija gorubar ta takeci hankali kwance ba ruwan ta dasu , fitowar momy Raliya yasa sukayi shiru " to isashshiya ni zanzo ingai sheki ko? "Sorry momy zan shigo gaisawa mukeyi da su Aunty Khadija, " um um ni ko gaisheni bakiyiba kunadai shirmen ku da kuka saba, cikin tura baki ta mike " to ku hadani da momyn, wani irin kallo yake aika mata dashi mai cikeda so da burgewa komai nata Abun burgewa ne a wurin shi baya gajiya da kallon ta, daure fuska yayi da ya kawo kusa dasu " muje ko? Yafada batareda ya tsaya sauraran taba ya fita ya tsaya domin yasan za a taba musu musamman da taga Y'an Uwan ta, Zata yi magana momy tace " bishi kuma duk kutashi ziyarar ta isa haka, "Kinga mai bakin jini taja mana tana zuwa taja ankore mu muna hirar mu, Amrah ta fada tana fita da gudu da gyalen ta a hannu, Itama ta bita, momy Raliya tayi dariyar farin ciki tareda Hamdala tace Safeena zo muje kitayani in karasa aikin ko? Amrah na ganin Abdulkareem ta gyara ganta tace muje Aunty Khadija, suka yi gaba Abinsu, su kuwa saida suka je part dinsu mama ta gaida ita anan takejin, zancen Auren sadiq angama komai ba wasa za a hada da na Safeena nan da wata biyu, Tayi farin ciki sosai kafin su fita zuwa nasu gidan, Kwabewa sukayi yace su shiga kitchen yau zasuyi girki da kansu, Bata rai tayi "no yaya kasan fa ban iya girki ba, " yes I no my wife kuma nima am not complaining muje mu dafa indomie girkin matata zanci Dady yace adaina ciyar damu yanzu ya koremu a gandu, Dariya tayi ta ce go am coming bari inne mi kaya, in sa, ok ya fita dagashi sai tree quarter bako singlet a jikin shi sumar nan shar shar ga biceps abs dinshi wow, Wani burn short ta saka na jeans tareda have best dinshi dake hade da wandon cikin kayan da ta hadawa kanta ne a saudiya saboda wankan falo, sumarta ta nade tasaka a wani hula mai kyau ta zura silifas ta fito, Lokacin har ya bude store dinsu ya ciro indomie guda biyu tareda ciro kwai a firij ya ajiye, Yana ganin ta ya zuba mata ido tareda karkace kai yana jin karar yanda beads din ke fitar wa ga kirjin nan kamar su fashe saboda cika yana kallon yanda niple din ke tsokane mai ido, Nishi yaja sannan ya matso gab da ita ya dafa west dinta tareda cirata sama ya rungume gam, " Ahhhh baby zamuyi girkin nan kuwa? Rungume wuyan shi tayi " yes Nurul hayat, " I don't think so kin fito a haka gaba daya kin rikita min tunani am not Hungry any more muje ciki please, " noo yaya please mu dafa tukun inajin yunwa, Marai raicewa yayi tareda kallon kirjin ta ya basu kiss daidai niple dinta saida taji wani irin Y'ar a jikinta ya sauke ta muje everything is ready, Zuba mata ido kawai yayi ganin she is expart wajen dafa indomie komai cikin natsuwa takeyi ya lankwashe hannu duk inda ta motsa sai jikinta ya motsa tareda ruwan kwakwal war shi, " baby kina hada bashi fa saikin biya yafada, ta gama gano shi don da gangan ma take yin wani Abu har ta soya kwai ya dakko plates mai fadi ya bata ta karba ta juye tareda dora kwan akai, exotic ya dakko musu na gwangwani sannan suka fita dinning room dinsu da ya tsaru, Zama sukayi suka Koshi yana zuba mata santi, " baby you the best cook ever " zagi ko yaya? " nop seriously hannun ki akwai dandano, you believe bazaki iya girki ba because bakya gwadawa but I insist daga yau ki rika gwada girki a gidan ki, "Toh kawai tace badon rai yaso ba, Suna gamawa ya dagata zuwa dakin su " yaya magrib ya kusa muje muyi wanka lokacin sallah zai wuce mu, Ajiye ta yayi kawai " ok bari infara yi kar mu makara,, dariya tayi domin batason su shiga wankan tare basa fitowa cikin sauri, Yana fitowa ya zura jallabiyar shi ya fita, wankan ta tayi hankali kwance ta natsu ta feshe lungu da sako na jikinta kafin ta zauna ta cinye danbun da momy ta bata don mugun dadin shi takeji, saida ta cinye ta mike tareda wanke bakinta ta ciro center fruit chewing gum mai kamshin orange ta jefa a bakinta, Ta shirya cikin wata y'ar mitsilar nighty pink mai gashi a kasanta da hannun ta kamar auduga rigar ta hadu, Feshe jikinta tayi in and out da designers masu tsada kafin ta dakko wayar t ta Kira Amrah, Fadan nasu suka fara kafin maganar arziki, Shigowar shi yasa ta katse kiran ya shigo da manyan ledoji dauke da fruit Kala Kala tayi saurin tashi, tare suka shiga kitchen suka wanke su ta dakko katon basket fruits suka zuba ta yanka musu wanda zasu sha saida suka Koshi suka wanke bakinsu ya cirata sama sai end of discussion, Cikin zumudi da rawar jiki suka fara gudanar da sunnah a daren sunsha romance masu zafi da faranta ran juna domin SAffNAH ta zama y'ar hannu, Ranar ya mugun haukace mata ba na wasa ba domin wani irin sabon d'an dano da ya ziyarci wurin wanda bai taba observing ba har wani kalar kukan kyanwa yake mata da yaji kamar zai suma yafara rera mata ga shi itama magun gunan sun mugun taimaka mata bata yi rakiba don duk inda yabi da ita binshi takeyi, Raba dare sukayi ta bashi mugun mamaki tareda kulawar da yake mafarki da kwadayi a daren, ai kuwa tasha tarairaya da lallashi ji yake kamar ya maida ita ciki a daren ya kannade ta sukayi bacci, Yana farkowa ya nemi addition sai Asuba suka samu sararawa juna, .......... 🖊 "Sorry kuyi manage *Matar Soja* [12/28, 6:06 PM] Asli Smasher💕: 🌻🌻 *WA NAKE AURE* 🌻🌻 By FENERH *ga masu bukatar karanta wannan labarin ku turo katin waya ta wannan numbar 09011251444 na 200 Airtel ko kota A susun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb sai najiku masoya* 7⃣3⃣&7⃣4⃣ Koda sukayi Sallar Asuba ruwa suka koma a ranar sai zuwa takwas suka fara ramuwar bacci, saida taji yunwa ta farka lokacin karfe goma harda rabi, wanka ta farayi ta shirya a cikin wani material less baki ya matukar haska ta ta yafa dan karamin mayafi ta shiga kitchen domin nema musu abinda zasu karya dashi, She don't know how Kawai yau ta yarda mace Y'ar baiwace domin nan tasamu kanta da hada musu simple breakfast chips ta soya da kidney source ta dafa musu ruwan tea mai hadi kamar yanda take ganin su momy nayi sometimes Tayi mamakin yanda ta iya hadawa cikin lokaci kadan ta shirya su a dining table din su, Ta nufi dakin, lokacin ya tashi idanun shi a bude yana kallon kofar shigowar domin yaji motsin tafiyar ta, tundaga nesa yake mika mata hannu alamar tazo, Da d'an saurin ta ta karasa tareda fadawa kirjin shi, Rungumar ta yayi yace " good morning my light, " good morning Nurul hayat, " anyi min wayau yau ko kintashi kin shirya harda wanka ba tareda kin tashe niba, and ina kika fito? Juya mai ido tayi cikeda yanga " um mutum da gidan shi ake mai tanbaya " oh sorry uwar gida, umm bari inyi wanka infito mu nemi break fast ko I no you are hungry, " yes am very very hungry, "Oh sorry nasan na kwashe Abincin duka dole inbiya, Tashi yayi tareda rungume ta tsam a kirjin shi, yafara rada mata magana a hankali wanda da kyar naji, "Baby meye sirrin ne wai naji jiya lafiya kalau, Shiru yayi kadan yace oh Ashe fa wannan Abun ne da momy ta baki, "wow I must pay for that dole inbata kudi ta siyoma na wani yau, tunda baby bata guduna gaskiya zanje wurin momy, Idanun ta a waje tace " me zaka ce mata? Ba ruwan ki, ya wuce cikeda farin ciki a fuskar shi, Saida yayi wanka ya fito ta ciro mai kana nan kaya masu kyau ta ajiye mai domin tana matukar kaunar ganin shi cikin su, Ta gyara gadon tuni ko ina yayi fes kafin ya fito kawai burin ta ta zama mace ta gari Kamar yadda iyayen su suke yi itama taji dadin yanda ta canja take iya kula da gidan ta, koda ya fito yasamu kayan murmushi yayi ga kamshi alamar ta baza turare a dakin, Saida ya shirya ya fito lokacin ta gama kalkale falon duk da ba wani datti, shima ta baza kamshi a burner,. Rungume ta yayi tareda dora bakinshi saman kuma tunta ya bata fake, "I love my new wife tanks for the clothes nice choice, Raba rungumar tayi ta nufi dining dashi ta, yana mamaki, saida ta zuba mai komai sannan ta zauna kan kafar shi tafara bashi a baki tanayi tana goge mai da napkin wani irin dadi fa farin ciki yakeji gaba daya gani yake yafi kowa ne namiji sa ar Aure a duniya, Ya yaba sosai tareda godiya kamar zai goyata, tasha tarairaya a ranar har zuwa lokacin da ya fita, ************** Dady usman ya kirasu domin jin wa zai tafi sukace Abdulkareem ne, a nan ya bashi bayanin komai tareda ticket yace get ready nan da kwana Biyar jirginku zai daga, and Matar ka tunda tanajin tsoro ka turata wurin momyn ta har ka dawo tunda ba dade wa zakuyi ba wata daya ne kawai ko, Wani irin maruru yaji ya tokare mai makoshi tuni yaji ranshi ya baci Ashe ba za aje da mace ba suka tunkuda shi bayan yasha dadi jiya yana jin bazai iya hour guda basa tare ba shine yanzu zaije har Amsterdam ba tare da itaba, Kallon Y'an Uwan yake bayan fitar dady karami ya ce " wato shigo shigo kukayimin ko kunsan bazan iya tafiya da matata ba kuka turani inyi har wata daya batareda itaba to sai Allah ya sakamin wallahi, Ya fada yana mikewa, dariya Abdulmaleek ya saki dama mugun riketa yayi tundazu, "Tab Ai malam nasan kwanan zancen shiyasa nayi back out tunfarko, Allah na tuba Ina ni ina iya kwana biyu ba Amrah ai sai in bi matan Amsterdam kaga gwara kar inje kaga kai dama ustaz ne shi kuma Alaramma yana rainon ciki, Fitar shi yayi ranshi abace Abdulraheem dai baice komai ba, gidan momy ya isa fuska a murtuke, tana danna system dinta, ya zauna batareda yace komai ba, ta dago kanta kadan ta kalleshi taci gaba da aikin ta tana cewa, " halin ya dawo? Ina fatan dai babu matsala tsakanin ka da SAfNAH? Saida ya dauki dogon lokaci kafin yace " nothing kawai nazo karbar abinda kikaba wa SAfNAH jiyane tace tana son wani, Saurin dago kanta tayi tareda cire glass din idon ta tace, '? " ita ta aiko ka? Ko rashin kunya ya kawo ka? " no momy ko babu ne yakare inbada kudin asiyo mana baby na so wallahi, "Ikon Allah ni Zainab wannan zamani tafada a cikin ranta kafin ta kalle shi, " ni zaka fadawa zaka bada kudi a siyo muku Abu don rashin kunya yaushe ma ka fara rike kudin kanka ka dakko fuska kamar sabon soja ka shigo min gida kamar wanda ya fito fagen fama, Shiru yayi saida ta gama ya ce " mudai momy ki taimaka kibamu wallahi munaso, Tashi kaje zanba kareema ta kai mata, " to momy a kawo da yawo fa, yafada yana fita, Ta girgiza kai tayi dariya, " Allah mai iko yaran yanzu, ********************** "A cikin kwanakin sai shiri yakeyi gaba daya SAfNAH ta damu shima yayi matukar damuwa saboda bayajin zai iya natsuwa bata tareda shi, Da tai makon ta ya hada komai nashi, gashi yanzu yasaba da hakar ta ba dare ba rana da taimakon kayan gyaran momy da suke nacin damun ta, daga karshe ma hada SAfNAH tayi da Matar da ke kawo mata kayan, tace su siya da kudin su, Idan ka kalli Amaren da Angwayen zakasan hankali a kwance yake ba wata matsala a tattare dasu, Su Abdulraheem duk sun koma bakin aiki Abdulkareem ne yace ba inda zaije yayi serving sauran kwanakin domin samun lokaci da iyalin shi, Ta riga ta gama tsara komawa gidan momy bayan tafiyar shi, Ana gobe zai wuce ranar basuyi bacci ba sunsha soyayyar su tareda raya daren da bautar Allah a gado sun raya sunna fiye da tunani ji yake kamar ya cire ya jefa a jaka, Koda Asuba da ya tashi saida ya kara, Kafin ya shirya, Karfe bakwai ya fito tareda Sallamar kowa su Abdulmaleek suka rakashi filin jirgi, harda SAfNAH ta bisu suna like a bayan motar gaba daya jikinta yayi matukar yin sanyi ta narke a jikin shi ga wani irin zazzabi da takejin kamar yana taso mata, Dakyar suka rabu a motar saida suka gama mai komai sannan suka dawo bakin motar sukace ya fito, kallon idanun shi kadai sukayi yabasu tausayi suka rungume juna tareda mai fatan Alkhairi, SAfNAH kwanciya tayi a bayan motar ko fitowa bata iya yiba jin jikin ta takeyi kamar anyi mata duka ga wasu hawayen kewa dake bin kumatun ta, mugun tausayin kanta takeji yanda zata rayu tsawon wata batareda shiba, Shi bama zai iya fadin yanayin da yakejin zuciyar shiba, har saida ya shiga jirgin ya zauna tareda runtse idanun shi gam yanajin kamar yabar numfashin shi ne a nan, ************ Tun tafiyar Abdulkareem SAfNAH take fama da zazzabi gashi momy tayi ta fama suje Asibiti taki, dole yau ta Kira doctor yazo ya dubata, jinin ta ya diba ya tafi dashi, saida ya gwada ya Kira momy yafada mata, Ai kuwa farin ciki a wurin momy ba a magana domin ganin cikin SAfNAH kamar ba ta taba ganin ciki ba ga Amrah ma tana zargin cikin ne da ita duk da bata laulayi Amma ta cika wuri, tayi jajur itama, SAfNAH tayi farin ciki sosai da zancen cikin nan tuni taji ciwon nata ma na dadi ne domin ganin ta dauke da cikin Abdulkareem A yau, ba Abinda yafi wannan dadi a gareta da farin ciki, , su mama sun koma saudiya kafin Auren su Safeena da Sadiq da za ayi nan da wata daya, lokacin Abdulkareem ma yadawo, Kullum sai sunyi waya duk da baida isasshen lokaci amma koda yaushe yana iya bakin kokarin shi wajen jin muryar ta sam bata iya fada mai batada lafiya ba ta kuma roki momy da karta fadamai maganar cikin sai yazo ta mai surprise Duk da tanada ciki kullum kokarin gyara takeyi wanda bazai cutar da itaba da lafiyar babyn ta har su Khadija ta dorasu a kan hanya itada Amrah wanda mazajen su sun yaba suma, ta kuma gode cikin nata ba Amai sai d'an zazzabi lokaci lokaci, Komai ci takeyi tayi him da ita Gwanin burgewa, Taki yarda ko video call suyi da Abdulkareem kullum idan ya cirata sai ya mata naci baby na damu am missing you very very badly, saidai ta bashi hakuri tace ya kusa ai yayi hakuri, Yau saura kwana biyu ya dawo gaba daya ta tasa masu aikin su sunje gidanta an kalkale ko ina yayi tas gashi d'an zaman da tayi ta kara koyan girke girke Kala Kala wurin momy, Idan ma ta shiga gidajen Y'an Uwan ta tana kara course , Tayi matukar shiri a jikinta wanda tasan zata rikita mai gida idan ya iso, tayi shiri sosai, in and out yaji gyara wanda momy tayi farin cikin ganin yanda SAfNAH ta rike gidanta tareda cire kuiya take komai nata kamar na sauran mata harma tafi Y'an Uwan ta, Momy Raliya ma tana farin ciki da sauyin SAfNAH, a ranar da zai iso kuwa girke girke Kala Kala ta shirya mai,........ 🖊 "Hmm aski yazo gaban goshi don haka akwai zafi afuwan. *Matar Soja * [12/30, 12:15 PM] Asli Smasher💕: 🌻🌻 *WA NAKE AURE* 🌻🌻 By FENERH *ga masu bukatar karanta wannan labarin ku turo katin waya ta wannan numbar 09011251444 na 200 Airtel ko kota A susun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb sai najiku masoya* 7⃣7⃣&7⃣8⃣ Gidan ya kacame sosai da shirye shirye su SAfNAH ba zama duk da a kwanakin batajin dad'in jikinta yau ciwon kai gobe zazzabi, yau ma Ana sakun lalle duk kowa ya gama shirya wa ta wuce can kuryar dakin momy Zainab ta yi kwanciyar ta, Saboda mugun zazzabin da ya rufeta, Da zani a kirji ta kife ta dukunkune a bargo, Abdulkareem ne ya gama zagaye ko ina NA harabar gidan wurin da yake ganin taron matan yana neman ta Amma bai ganta ba saida ya nemi Aunty Khadija ya ce mata baiga SAfNAH ba, Tafada inda take, cikin sauri ya juya gidan momy, duk da falon na momy akwai mutane haka ya ratsa su ya shige ciki, Da saurin shi ya karasa kan gadon ya bude ganin yanda ta dukun kune, "baby ya Kira sunan ta tareda taba jikinta yaji zafi rau, "Subuhanallah baby zazzabin ne? Dakyar ta bude idanun ta ta kalle shi dasu duk sun juya saboda ciwon kai da takeji, Tashi yayi ya cire rigar shi ta shadda dake sheki ya haye gadon tareda cire singlet dinshi ma, ya janyota cikin jikin shi tamau ya lullube su, Shigemai tayi ta rungume shi itama domin samun dan dumin jikin shi, A haka har bacci ya dauke su, Shigowar momy daukar Abu a cikin dakin yasa taga rigar shi a kasa gefe daya kuma singlet, tayi saurin daukar Abinda tazo dauka ta fita tana Allah ya shirya min kai Abdulkareem, Har aka gama saka lalle Y'an Uwan shi na neman shi basu ganshi ba, Sai gab da magrib momy ta dawo dakin ta tsaya can daga nesa ta Kira sunan shi, sannan ya bude idanun shi a hankali ya kalleta tareda taba jikin SAfNAH yaji da saukin zafin, " momy baby ce batada lafiya shiyasa na kwanta tareda ita saboda ta rage jin sanyin, " ok doctor, to tashe ta ta yi wanka kafin Akira sallah ko, ta juya ta fita tana dariya, Da taimakon shi tayi wanka ya kawo mata simple kaya tasaka kafin ya ce su tafi gidan su, ba musu ta bishi domin baccin bai isheta ba, Bai kuma fitowa ba yana daga ciki, a ranar yama saka wayoyin shi a silent don kar a nemeshi, ***************** Washe gari da karfe bakwai yana kitchen yana hada musu breakfast din da zasu karya, aka fara buga kofar gidan, da sauri ya nufi falon jikinshi daure da apron , Ya bude, gaba dayan su suka zuba mai ido tareda cewa, " Amma wallahi daga Y'an iska sai kai, inji Sadiq, Matse fuska yayi " me nayi? "Meye ma Bakayi ba how many miss call muka baka daga jiya zuwa yau? Juyawa yayi ya shiga cikin falon suka biyo shi, " I don't know ko wayar ban duba ba saboda ina important thing, " zaka fada mana me kakeyi tunjiya a cikin gidan? " not of your business, saboda Auren naka sai in bar matana da baby na intafi wani taro, baby batada lafiya I can attend any of your event inba taji sauki ba, Wata irin uwar dariya Abdulmaleek ya buga harda buga cinya, " yanzu brother cook ka koma saboda Aure kaida ko ruwan tea baka iya dafawa, "yes this is about my wife and baby zan iya yin komai for there happiness and look kafin kuzo ku dami matana tana hutawa ku tafi, "Ai wallahi baka isa ba kafar mu kafar ka yau, ya zamu Tara mutane kai ka wani ware ka dawo gidan ka wai kai mai jinya muma fa cikin nan mun yishi,, "Uhm nidai bazan fita ba sai naga baby taji sauki sosai, Sadiq ya kalle shi, " to bari mujira ka Amma kafar mu kafar ka, aje a bamu break fast muma Mr cooker or Mr chief, Daga kafada yayi ya koma kitchen ya karasa girkin shi, Tray ya hado mata komai ya fito tareda nufar dakin ta, suna "mufa? " kujira in ta rage ko ku koma naku gidajen wanda baida Auren kuma ya jira har yayi, "Allah yasa dai gobe ne ko nima dai zanji Abinda ya haukata da sarkin miskilaye yazama so soft and simple, Abdulmaleek sarkin shakiyanci yace " kai malam ai wannan babban sirrin ka bari ka shiga daga other room zaka gane Meke haukata brother, bare as this time madam is pregnant wow, ya fara shafa kirjin yana rufe ido, dungureshi Abdulraheem yayi da tundazu baice komai ba, yace kubar brother ya kula min da sister na lokacin tane yanzu, Hirar su sukeyi bai fitoba sai can wajen kusan hour guda suka, jero tare sanye cikin shigar Alfarma ba laifi jikinta yayi karfi yanzu ga tarairayar gwarzon mijinta, tana lafe a gefen jikin shi, ya riketa kamar kwai suka fito, Ganin su a falon tayi saurin sakin shi tareda gaishe su, Sadiq yace " oh my god sister please ki sassauta kin rike wuta da yawa kinsa bros yazama mijin hajiya, "Koma mijin kande ne ni ba ruwan ka, muje baby inraka ki, Saida ya kaita gidan momy Raliya ya dawo suka fita zuwa nasu uzurin, Domin gobe ne daurin Auren, Alhmdulillah komai yai farko zaiyo karshe Andaura Auren su Sadiq da Safeena cikin kwanciyar hankali tareda farin ciki Sadiq da ya kankara gidan shi a low cost ya tare da Matar shi Safeena kuwa ana shirin tafiya da ita kasar mijinta, tare zasu wuce da su mama, Duk sun gama shiryawa har da momy dasu Khadija zasuje rakiya su dawo Amma Abdulkareem ya hana SAfNAH, yace bafa inda zataje ta yi hakuri yaushe ya dawo zata ce zatayi tafiya tabar shi ta jira idan ya huta da kanshi zai dauke ta suje, Fushi takeyi dashi sosai shikuwa yace ina zata sakko bazai iya zama gidan nan bata reda itaba, Don haka yau da wuri ta kwanta tareda kulle kofar ta, koda ya dawo ya buga taki budewa ya juya nashi dakin ya kyaleta domin yasan halin ta da kanta zata biyoshi idan baby ya bukace shi domin wani irin mugun bukata cikin yasa mata wanda hakan ba karamin dadi yakewa Abdulkareem ba koda yaushe ya taba za a bashi, kowa ya ganshi yasan yana cikin farin ciki da walwala, Wayar shi kawai ya dauka yana danna wa yanayi yana kallon kofa domin yasan dole ta biyoshi, Wani irin tsadadden murmushi yayi jin takun tafiyar ta ya ajiye wayar tareda juya baya kamar mai bacci, Zani ne kawai a jikinta ta shigo dakin domin tanajin Abun ya taso ta shiga ta watso ruwa ko zai kwanta Amma karuwa ma Abin yayi, Don haka tana fitowa ta fesa turare kawai ta nufo dakin, Wurgar da zanin tayi ta haye gadon tareda kwanciya ta rungume shi ta baya tareda dora hannun ta mai laushi saman kirjinshi da ba riga ta fara murza mai.. Wani irin tsadadden murmushi yayi tareda runtse idanun shi gam domin yaji salon nata har cikin kanshi saboda tasan weak point dinshi, Ganin yaki motsawa tayi saurin tashi tafara bugashi, " nurul hayat, ka tashi please, dakyar ya bude idanun shi da suka shiga yanayin ya kalleta, " yaya? Turo mai Baki tayi tareda cewa " ai kasan me nakeso nidai ka tashi ka bani, Ware idanun shi yayi " me Zanbaki ina bacci na zaki zo ki dame ni? " wallahi ni yaya ka sani kabani kawai, " uhm tom tunda bazaki fada ba ki bawa kanki koma meye inkingan sh... Y'ar karamar kara ya saki jin hannun ta a cikin jikin shi ta bashi wani irin hurt and soft touch with her magical hands, " oh come on baby me kikeso? Ya fada murya a shake, " wannan nakeso nurul hayat tafada tana kara bashi wani salon, " to naji sakeni Karki kashe ni da salonki Zanbaki, amma why did you lock your door? " because am angry with you, " no baby don't do that again komeye a tsakanin mu we can solve it kar mu kuma tunanin kauracewa juna you no is impossible for me to sleep without you nasan zaki zo shiyasa bandamu ba but don't do that again, " am sorry yaya na bazan kuma ba kawai ina son zuwa raka Safeena ne, " yanzu baby keda bakya iya bacci sai na jagwal gwala ki shine kikeso kiyi nesa dani? You no that am not going with you munada aiki sosai, so ki bari idan nasamu lokaci zamuje daga can muyo shopping din baby na, Yafada yana shafo marar ta, Wani irin zullo tayi tareda hade bakin su ganin Abin nashi harda yanga, Nidai ganin sun dau hanya na fito domin Ummu jidda ta jamun kunne tareda Aunty Aisha Dahiru sunce na faya ganin kwakwab to na tuba, ************** Kwana Atashi hasarar mai rai su SAfNAH ciki ya tsufa yayinda Aunty Khadija ta sauka lafiya da katon bouncing baby boy dinta kyakkyawa mai kama da iyayen shi Maza, mai suna Ahmed yaron na ganin gata kowa ya dauka saboda shine kawai karamin yaro a gidan yanzu, su Amrah an cika wuri him itada SAfNAH duk sun kunbura, zama dakyar tashi da dubara tuni suma sungama shiryar tarbar haihuwar su kullum cikin lissafin edd dinsu sukeyi, Saboda kusan atare zasu haihu, SAfNAH duk ta kagu taga babyn ta domin ganin Ahmad din Khadija yasa taji ts matsu nata bai fitoba, Kullum zancen su itada Abdulkareem, baby ranarda edd ya cika zamuje Asibiti? Saidai yace mata eh kawai saboda yasan halin shirmen SAfNAH, Edd dinsu ya wuce da kwana biyu suna zaune a katon falon Khadija Ahmad na tsakiyar su suna mai wasa itada Amrah Khadija na gefe tana gyaran akaifarta tace " waiku bazaku rika motsa jikin kuba irin wannan nauyi haka kun samu wuri daya kun tule kamar kaya, Allah dai ya sauke ku lafiya mazajen ku su huta da ganin Abin haushi, "Kaji Aunty Khadija don Allah bakya ganin yanda mutum duk ya yi kiba saboda ciki ni dai Allah yasa inna haihu in sabe wallahi I love my slim body, inji Amrah, SAfNAH tace "Aunty wai yama ake yi wajen haihuwar akwai zafi ne? "Aa SAfNAH kina bacci zaki ji kawai yaro ya fado, kinji, " don Allah Aunty fadamin akwai wahala? "Babu SAfNAH ki je kiyi baccin ki kila ma sai an shirya yaron kifarka kiganshi a gefen ki ana miki barka, "Banyarda ba Aunty Khadija, inji Amrah, nagafa yanda kika tafi keda yaya koda da dare ne ai na leko naga kina cije lebe dakyar, " um saboda na kunbura ne shiyasa nake cije lebe kujira Y'an mata zakuji yanda momy ta yi ta haifemu mu uku ras kuma gata nan garau har ma SAfNAH bata wani damu da itaba saboda rashin sanin Ciwon uwa zaki yi bayani, "To tsaya Aunty kodai akwai zafine? Kike fadamin irin haka? " noo kujira kwana nawa ne ango yayi Amarya ai tunda ya shiga sai ya fito komai daren dadewa, Shiru SAfNAH tayi tareda zubawa Ahmad ido tanajin son yaron har cikin jinin ta, Karfe goman dare suna zaune a falon gidan ta Abdulkareem na shafa cikinta ta kishin gida a jikin shi taji bayanta ya rike gam, Saida tace "washhhh yaya bayana, a natse ya ce " me ya faru da bayan,? Ya rike ne, Tashi. Yayi tareda kokarin dagata domin su koma kan kujera, taji wani irin Amsawa da marar ta tayi, tuni tasa kara, " wayyo marata yaya, Ai tuni ya diririce tareda rudewa ganin tafara hada gumi, Yarasa ina zai fara, yace "zauna baby zai daina, Ina Abun ya tokareta bata ko iya zama, Ta rike hannun shi tamau, Wayar shi ya janyo ya Kira momy, yafada mata halin da suke ciki Cikin minti da bai wuce goma ba momy ta iso cikin sauri, tace ina kayan haihuwar ta yake,? Suna daki, " ok kama min ita muje ciki, "Momy meye matsalar ko zamuje Asibiti ne? "Kayi Abinda nace maka ko, tafada tareda rikota, cikin sauri ya dagata cak suka nufi dakin ko nauyinta baiji ba, wata laidar haihuwa ta ciro tareda shinfida mata a gado ta sa ya kwantar da ita tace ya fita, Dama tagama tanadar komai na haihuwar su ko Khadija ita ta karbi haihuwar ta a gida, cikin sauri ta hada ruwan Allura bayan ta dubata, Tayi mata, tareda fitoda duk Abin bukata, Ta fito falon ta kalleshi, me kake jira a nan? "Momy haihuwar ce? "Eh Amma da saura yanzu ta fara labour, "yanzu momy sai yaushe zata sauka tom? "Kaga bar gidan nan kafin ranka ya baci, " momy ina zanje dare yayi fa, ka koma other side dunku ko? " please momy hankali na bazai kwanta ba wallahi inna fita, Jin ihun SAfNAH yasa suka ruga dakin atare ta nata sheka Amai akwancen ga wani yunkuri da takeyi cikin sauri momy tace haihuwar fa tazo tunda take Amai haka, Cikin kware wa tareda sanin aikinta tafara bata taimako cikin sauri, yana rikeda ita tamau tareda jin tausayin ta domin yunkuri takeyi kamar zata mutu, ga shi Aman duk ya bata gadon Amma baidamu ba haka ya riketa yana mai kara jin jinawa iyaye mata ganin yanda SAfNAH ke yi, tuni yaji soyayyar momy ta kara shiga zuciyar shi, Jin karar kukan baby yasa ya zabura yace " my baby MOMY, cikeda murna da farin ciki yafara kissing goshin ta zuwa bakinta, " ka riketa akwai saura, Ido ya bude yace "what? Yes riketa she is weak, da taimakon momy dayan ya fado tareda mahaifar ta yi Ajiyar zuciya tareda kankame shi duk jikinta yayi mugun mutuwa saboda ta galabaita bakin nan ya mutu ko magana bata iya yiba, bare kuka sai a yau tasan kuka ma samun wuri ne ga Abin da mutum zaiwa kuka Amma ba halin kukan, Ruwa momy ta daura mata tareda Allurai domin samun kuzari, ta gyara yaran duka ta gogesu da olive oil ta shirya su cikin kayan sanyi masu kyau da tsada, Bakin Abdulkareem har kunne saboda farin ciki ganin his twins boy and girl kyawawa ga macen exactly SAfNAH tana karama ita ya rungume tamau yaki daukar namijin, Momy saida ta kimtsa komai ta dawo ta dauki dayan, "To naga dai baka ta mai gida na sai kishiya to ni na dauke mijin ina so, tafada fuskar ta cikeda farin ciki, Shin kama sanarda mutanen gida kuwa? "Noo momy yanzu fa Aka gama kintsa su, Banson shirme mikon wayata, Dady ta fara Kira kafin momy Raliya tace tazo tayi miji da kishiya, lokacin har ta fara bacci ta zabura cikeda farin ciki "Amrah ko SAfNAH Hajiya? "Baby na ce ta samu twins, Alhmdulillah gani nan zuwa, Tuni ya sanarda Y'an Uwan shi suma har sun iso gidan harda Amrah, itadai tana baccin wahala tareda taimakon Allurar da momy tayi mata saboda hutu, Zaune yake ya kwakume y'ar shi jinta yakeyi kamar ranshi Allah yasani har cikin zuciyar shi yanason ya mace gashi yasamu mai kama da babyn shi, Abdulmaleek ne ya ce "yaron nan damu yake kama he is exactly like Ahmad, Abdulraheem yace, " yes dole yaran mu su biyomu ai saboda jinin mu daya muda iyayen su, A can kuryar dakin kuwa tuni su Aunty Khadija Sunfara shirya waldrop din baby da kayan da uban ya jibgo dama ya gama shirin kuma komai double yake siya batareda yasan twins zai samu ba, Amrah ce ke cije lips tana cewa " nifa bayana na ciwo tundazu dauriya kawai nakeyi gashi SAfNAH tamin wayau ta rigani haihuwa, "To dama tare kuka dauka? "Eh mana edd din mu lokaci daya ne, "to naji Allah ya raba lafiya, A daren basu runtsa ba suna fama da yaran gashi sun farka sai kuka sukeyi suna wawure wure, momy tace kar a tashe ta abarta kawai, Abdulkareem duk ya damu sai rokon momy yakeyi ta bari atashe ta saboda babyn shi ce mai kukan jin kukan yake har cikin zuciyar shi, Ganin momyn ta fito tareda kiran Abdulmaleek, tace suje ya rakata gida dare yayi tanaso tayi wanka ta dawo, Suka fita harda Abdulraheem ma ya dauki y'ar shi ya nufi dakin tareda cewa Amrah datayi baje baje a gefen gadon, " ki tashi malama ki samu Khadija a falon zanba yarinya ta nono, Kallon mamaki da kuma haushin Abun taji gashi ciwo takeji sosai dole ta fita tana gunguni shi har yanzu wai yaya bayan Y'ar uwata tana sashi ihu a gado yazo yana min muzurai to nasan komai, Tana fita ya rufe dakin tareda haye wa gadon ya kalli fuskar ta da tayi fayau ya shafa tareda bata sumba" tank you wife for this beautiful baby's, ya zuge zip din rigar jikinta ta baya a hankali kar ya tashe ta ya sauke tareda zubawa kirjin nata da suke kunbure, hannu yasa ya matsa a hankali, Ai kuwa yaga ruwa sun fito masu yellow kadan ya d'an kai lips dinshi yayi liking yaji gardi kadan, yace " wow yummy baby na zo kisha, Gyara kan ta yayi ya kama nonon ya saka mata a Baki ai kuwa ta cafke kamar tana jira, Saida ta d'an motsa idanun ta saboda zafin da taji, ya fara shafa mata kai cikin lallashi, saida yaga ta koma bacci yarin yar ya cireta tareda shinfide ta ya kwanta a kusa da su, yana kallon dukan su, Bakin yaron brown irin nashi yake kallo, yau sam bazai iya bacci ba idan yana ganin wainnan yaran nashi bazai kwantaba, Sai kusan karfe biyu momy tadawo tareda su Abduls Y'an rakiya, momy raliya dai taki zuwa, gidan, da daren, koda ta dawo taga halinda Amrah ke ciki tasan itama fa Abin yazo, "to Y'an biyu masu Abin mamaki wato Y'ar uwar ki ta haihu kema lebour ya tashi Amrah? Tuni ta nufi dayan dakin da ita tareda taimakon Khadija tace ta kyale Abdulmaleek batason rashin kunya domin Abdulkareem ya gama nashi dazu tasan Abdulmaleek ma baida ta ido, Kafin Asuba Amrah ta sullubo yaron ta itama tulele tubarkallah, saida aka gyarata tsaba aka fito masu da yaron lokacin suna falon dukan su har Abdulkareem, Khadija ta mika ma Abdulmaleek, "ga naka kaima, tafada cikeda dariya, "Baki ya saki domin duk yaran na falon a kwance cikin gadajen su har ma da Ahmad da yayi wayau, Jikin Abdulmaleek na rawa ya karbi yaron " Kadija ta haihu da gaske? This is my bomboy? Alhmdulillah yafara fada tareda rungume yaron kam a kirjin shi, saida Abdulkareem ya tashi ya karbi yaron yace "come on bamu yaron mu mugani mana ka rike shi kai kadai tamau haka, Mika musu yayi tareda nufar dakin da aka fada mai tana can, Koda gari ya waye wannan family farin cikin da suke ciki baya faduwa tuni momy ta murzawa idanun ta Toka ta kwashe su zuwa gidan ta tace bazasu iya jelen masu jego biyu ba abarsu gidan ta har suyi Arba in, Zanso kuga fuskar Abdulkareem Y'an uwa saboda hade guri Su SAfNAH antashi shar ta tasa Y'an biyun ta tana godiya ga ubangiji, Haka ma Amrah momy ta ware musu dakin SAfNAH nada a ciki suke jegon ta kara gado daya saboda dakin nada girma ga gadajen yaran ko ina, su Dady tuni sun baje Aljihu ganin jikoki uku reras a rana daya dangi ta ko ina tururuwa sukeyi suna zuwa barka. Abdulkareem saboda haushi komawa gidan su tsoho yayi ya kulle kanshi, Allah yagani he want to be close to his baby yanason yagansu koda yaushe a tare dashi,.............. 🖊 *Matar Soja* [12/30, 12:15 PM] Asli Smasher💕: 🌻🌻 *WA NAKE AURE* 🌻🌻 By FENERH *ga masu bukatar karanta wannan labarin ku turo katin waya ta wannan numbar 09011251444 na 200 Airtel ko kota A susun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb sai najiku masoya* 7⃣5⃣&7⃣6⃣ Kallon Abdulkareem na tsaya yi ganin yanda ya sauya cikin wata daya ya kara kyau da cikar zati, sun iso cikin harabar estate din shida Y'an Uwan shi da sukaje tarbo shi, tun a filin jirgi yake tanbayar su ina baby? Ya batazo tarbar shi ba? Sai dai suyi mai dariya, "Ai malam idan kayi hakuri zaka isa gida ka ganta bazata gudu ba, inji Abdulmaleek, " eh zaka fada haka tunda kai kana like da taka kullum and wallahi wata daya zanyi ban fita office ba sai na biya bashi, "To kuma wannan ne baka isa ba waya fada maka tun tafiyar ka hutawa mukayi bayan aiki ya kara yawa wani lokaci har karfe goma na dare muna kaiwa a company, ko Abdulraheem? "Yes Alhmdulillah munsamu ci gaba fiyeda tunanin ka brother thanks for your effort, komai yau triple company yazama is because of you, Gidan momy Zainab suka fara isa, ta tar be shi cikin farin ciki tareda fatan Alkhairi tace to ya wuce gidan shi Matar shi ta na jiran shi, D'an rungume momy yayi cikin shagwaba "momy na bazaki bani dishes dinki ba inci like always idan mundawo gida? " no go to your wife yanzu ita ke da wannan hakkin ni na yaye ku, Dama gulma ce momy dama Kince ya zauna kigani, bayan ya dame mu baby tun a hanya yanzu kuma munzo yana wani fulako, "Kaidai ku rakashi gidan shi kar SAfNAH ta matsu, Sakin ta yayi tareda juyawa " ok natafi momy tunda kin koreni, ina Dady na bai dawo ba? " dadyn ku na Abuja sai gobe, Allah ya gani ya kagara ya matsu ya ganta fadin kewarta da yayi bata bakine ba lungu da sako na halittar jikin shi da batayi kewar SAfNAH ba he miss her so much, suna tafe Abdulmaleek na zuba magana, tun basu kai gefen gidan nashi ba Abdulraheem yace" brother A huta gajiya nasan mu da ganin idonka sai mun biya ticket, "Yeah exactly and kar wanda ya kirani ok,? " cool idan dady yazoma karka fito kaji Allah yasa ma kowa nada Matar nan bare ranshi ya baci, Abdulmaleek ya wuce tareda mika Mai wayoyin shi da jakar laptop dinshi, Suka wuce, Cikin natsuwa ya tura kofar gidan tareda kasllon ko ina na harabar da aka zagaye musu ko ina fes fes ga furanni da kuma itatuwan kayan marmari irin su gwaba pow pow da su cashews, falon nasu ya tura yanajin wani irin farin ciki mara misali, jin shi yake wani iri, Da sallama ya shigo, ya samu wata yarinya Y'ar kimanin shekara goma sha shida da ke mata d'an wanke wanke da share share, ta gaishe shi tareda cewa sannu da zuwa, Baiko Amsa ba yace " ina Matar gidan? Tana cikin dakin ta, tabashi Amsa tareda barin gidan domin akwai boys quarters da Y'an aiki ke zama, domin dukansu ankawo musu masu taimakon su, A falon ya Ajiye Abubuwan hannun shi tareda baza ido yana kallon ko ina ga wani kamshi mai kwantar da hankali, kafin ya fara jin motsi a bayanshi hade da wani sabon kamshi, kafin ya juya yaji anrungume shi tamau ta baya tareda cewa " welcome home my Nurul hayat, Ajiyar zuciya ya sauke mai karfi tareda in healing kamshin da take baza mai, ya cire hannun ta tareda juyo da ita ya zuba mata ido cikeda mamakin cikowar da tayi ga wani irin kyau ko ina nata ya canja, Kasa magana yayi kawai ya dora hannun shi saman fuskar ta tareda bin ko ina na jikin ta da kallon mamaki, "Welcome my husband, wannan kallon fa? "Dole inkalle ki baby wannan cikar fa? Look at you kin kara kyau a very were is full, yafada yana dora hannun shi saman kirjin ta, da suka yi wani irin kumburi, "Baby meye sirrin ne me momy ta Baki? Rungume shi tayi " like you didn't miss me Nurul hayat? Ka tsaya baka ko bani hurt runguma ba kana tanbaya ta, Banason infara rungumar ki tin yanzu saboda bazan iya rabuwa da wannan jikin ba right now, daukar ta yayi ya nufi cikin dakin da ita direta yayi tareda ja baya yafara rage kayan jikin shi cikin sauri, Tana tayashi ta dauka wanka zaiyi saidai yana gamawa ya matso kanta ya fara ture daurin da ta kwashe kusan hour guda tana yi ya sanya hannu ya zuge zip din rigar ta tareda na sket dinta duka ya fara raba ta dasu, cikin sauri da rawar jiki, "Nurul hayat, ka yi wanka kaci abinci first, ko jinta bayayi lokacin da ya kyalla ido yaga kyawawan halittun nan biyu a cikin black bra da black pants dinta, tuni ya yi gado da ita domin jinshi yake a high ganin ta yasa yayi running out of words Baki daya baijin kalma daya kwakkwara zata fito daga bakinshi idan bai cirewa kanshi abinda ya taro ba, A gadon ne ya tantance mata ainihin missing din da take tanbayar shi domin harda kukan shi mai lafiya tareda sambatu yana tanbayar ta" baby you completely changed kece kuwa baby you change wallahi me kike ci inkaro miki your husband is rich very rich I can build a house on top of the sky for you, "Wacece mijinta ya taba yimata irin wannan Alkawarin? 😁 Ita kanta tayi matukar kewar mijinta haka ta bashi kulawar da duk tasan yana bukata a lokacin har zuwa lokacin da ya samu natsuwa ya kankame ta tamau yana kuka a hankali, " baby bazan kuma tafiya inbarki ba nayi kewar ki sosai and meye sirrin please kinkara d'an dano da sweetness, dariya tayi tareda matsawa da bakinta cikin kunnen shi " is your baby your baby is the secret, Saurin dagowa yayi tareda zuba mata ido cikeda tanbaya da son karin bayani, saboda jan rai ta mike a hakan kirjinta da jikinta na wani irin motsi da rawa tace " muje kayi wanka food is waiting, saurin dirkowa yayi ya rikota tamau " no explain to me, me kika ce? Cikin daure fuska da son kara ja mishi rai tace no I want tell you sai ka biya, "Please baby tell me, kifadamin Abinda nakeson ji a kunne na, zambiya wallahi I promise, "Am pregnant with your baby, kusan suman tsaye yayi tareda sakin Baki yakasa motsawa ko nan da can yana kallon ta,saida ya dauki dogon lokaci kafin yace Baby "joke a part please? "Allah am pregnant so muje kayi wanka, tafada zata juya tana kada mai jiki, Wani irin fisgo numfashi yayi ya rikota ta baya tareda hade jikin su yafara fitarda sabbabin hawaye tareda juyo da ita ya hade bakin su yafara bata wani irin passionate kiss a Baki, saida taji zata zube ya kuma dagata suka koma gado, saida ya kuma sauke wani nauyin ya iya sarara mata tareda dora hannun shi saman marar ta yana hamdala, kafin ya matsa ya dora bakinshi saman marar tata ya bata kiss, "Masha Allah baby kinbani labari mafi dad'in saurare baby mezan ce miki? I love you is not enough tank you is nothing am out of words Baki na bazai iya furta komai ba baby right now the happiness of meeting you the good news all, Alhmdulillah ga kuma ci gaban da muka samu "baby this baby is a blessing to us we are blessed yau za a saka company mu a sahun farko wajen samun ci gaban da daukaka and secondly our family ina Alfahari da iyayen mu SAffNAH they are the best, Allah ya saka musu da mafificin Alkhairi, "Amen Nurul hayat, muje kayi wanka kaci Abinci ka kwaso gajiya ka karawa kanka gajiya again, " nooo wa ya fada miki, zan iya karawa ma inzaki barni saidai baby na kuma yafada yana lailaya cikin, " why kika ki fadamin nayi ajiya baby? " saboda inason ka natsu karka hado kayan ka ka gudo, " wallahi kuwa zandawo da kin fadamin, kinsan sau nawa nake kasa bacci saboda ke? Am always thinking about you, You are my soul baby I love you beyond words, Banda wata kalma data rage da zanfada miki ina sonki saidai in nuna miki a aikace daga yau shine hanya ta, Idan har soyayyar ki ta motsa zan nuna miki a aikace ki shirya, Kissing din chicks dinshi ta yi tareda tashi tace muje kayi wanka, riko hannun ta yayi " ki daina tabani idan kinaso inyi wanka inci Abinci, Bakiji yanda kika kunna niba da kika sumbace ni, look ya nuna mata, ai da gudu ta sauka, " innalillahi baby baby meye haka? Yayi saurin zaburowa domin ji yayi kamar tana mai ganganci da ciki . Shigewa tayi bathroom ta datse tareda cewa kajira infito kayi, " please baby Karki kuma gudu irin haka banaso idan kika fadi fa me kike tunani Karki kuma, Yafada yana jingina kanshi da kofar , har ta kammala ta fito daure da towel yana tsaye a hakan, bakomai ta kauda kanta, tana dariya kasa kasa wato wani sabon salo ta lura ya samo, Saida yayi wanka tareda shiryawa ya fito falon da ta shirya mai dishes lafiyayyu a kasan capet ta Ajiye komai sannan suka zauna, ba Abinda yake sai kallon ta dakyar yake hadiye Abincin saboda kayan da ke jikinta rigace doguwa kamar roba mara hannu armless ta saka ga kirjinta ba bra, sun nuna sosai kanta ta kwashe shi gefe daya, Tuni ta gama kashe shi a zaunen, daga karshe ma ajiye spoon din yayi tareda tsallake Abincin ya dawo kusa da ita, Rungume ta yayi tareda dora hannun shi saman kirjin ta har zuwa marar ta yafara shafawa, " meye haka Nurul hayat baka fa ci komai ba? " kin kosar dani baby am not hungry yafada ya na kara shige mata da narke mata, daure fuska tayi tareda ture shi ta bata rai sosai " yanzu nurul hayat insha wahala in hada maka girki kazo kaki ci Kuma kodai ba dadi ne? "No baby wallahi is very very delicious ganin kine da kuma this yasa naji I need you not food, please muje ciki, Hade rai tayi tareda tashi ta ture nata ta koma kan kujera ta fara hawaye, Zabura yayi ya bita " nooo please daga dawowa na ki tareni da kukanki mai tsada muje inci Abincin ki rufawa zuciya ta asiri kar ta buga baby, tashi yayi ya dakko plates din ya zauna a gabanta saida ya cinye tas yace "idan wannan yamiki kadan ki karamin don Allah nidai ki saki fuskar ki kidaina fushi idan ma duka kikace zanciye koda cikina zai fashe, Ganin yanda duk ya rude yasa ta saki ranta tareda saurin fadawa jikinshi ta rungume shi, "Hmmmm hankali na ya tashi baby Karki kuma fushi dani " nakoshi da ganin ki baby kallon fuskar ki kawai na kosar dani bare inkalli kyakkyawar surar jikin ki, am very lucky baby, "For what? "Saboda Allah yabani mace kamar ki full option baby komai kinada shi da namiji keso a jikin mace, Cikin yarda da kai da kuma kissa tace " nida keson in maka Aure kafin in haihu, "Allah ya kiyaye me zanyi da wata mace bayan inada ke meye matana ta rasa da zan kara Aure? Alhmdulillah ni mijin mace daya ne insha Allahu a duniya, kuma ko a Aljannah ina fatan ki zamo uwargida na, Ranar dai sai shiru bakajin motsinsu, har washe gari suna gurza juna, Sai karfe goma NA safe ta hada musu breakfast tareda shiryawa cikin wani d'an datsetsen less purple, tayi matukar fitowa, Shikuma yana sanye da guntun wando kawai a jiki suna falon yana mata magana, " baby kayan ki na dayan dakin can zaki bude ki cire naki ki basu sauran a gida, zakiga sunan kowa da nashi, Kafin tayi magana akayi sallama tareda shigowa, " Abdulmaleek ne ya shigo kai tsaye Amrah na bayan shi, kanta a kasa ta gaida shi tareda mai barka da zuwa ta nufi hanyar kitchen din SAfNAH, domin taga shigar ta, Kallon shi Abdulkareem yayi " gulma kazoyi kaida Matar ka ko? Meye NA zuwa mana gida early morning,? "Oh come on katashi ka shirya duk kwanan da kukayi tare har yanzu baku Koshi ba, su Abdulraheem ma na zuwa ka tashi ka shirya Dady ya kusa shigowa, And ko part din small Dady bakaje ba jiya, And su mama gobe zasu iso you no akwai Auren su sadiq mun gama shirya komai harda event, Dafe kanshi yayi ya manta da zancen Auren, "ok bari inshirya infito kuma shi d'an iskan ma mun hadu dashi Amsterdam bai min zancen bikin ba da na hado mai akwati acan, " no su momy Raliya sun hado a saudiya everything is set next week kawai zamu sha biki, and get ready tare matan mu zasu haihu so mu shirya zuwa shopping tun yanzu, Murmushi yayi tareda kallon shi "Amrah is pregnant too? "Yes is miracle, we are triplet and matan mu duka nada ciki duk da khadija nata ya girma, Dakin shi ya nufa ya shirya cikin manyan kaya ya fito yana baza kamshi, tareda kwalawa SAffNAH Kira, " baby kawo mana Abincin nan, Fitowa sukayi itada Amrah dauke da tray suka ajiye a gaban su tareda janyo glass center table din dake tsakiyar falon suka shirya komai, "Spoon Abdulmaleek ya dauka tareda janyo cup ya cika. Da coffee, "Kai meye haka wa yace kaci? Ba daga gidan ka kake ba? Bazan ya mai ya janyo plate tareda dibar chips da egg ya matsa ketchup a akan chips din yafara ci, Abdulraheem da Khadija ne suma suka iso yana zuwa shima ya jona su, bayan Khadija tamai sannu da zuwa itama ta bi kannin ta suka wuce ciki wurin kayan tsarabar da yazo da su, suka ware ma kowa ita uwar gayyar nata na musamman ne, Sarkoki agoguna da kayan English wear Kala Kala, Suka cirewa su momy nasu, A ranar a cikin gidan suka wuni girki tare komai a tare sukayi mazan kuwa sunfita wurin su dady sun dade suna tattauna ci gaban da suke samu tareda shirya yanda hidimar bikin zata kama, Har zuwa lokacin da suka dawo gidan Abdulkareem din haduwa sukayi a falon kowacce a gefen mijinta suka ci Abinci cikin farin ciki, da kuma tsantsar kaunar juna, kafin Abdulkareem ya kore su, "To mungode da ziyara tunda kowa ya Koshi kowa ya nufi gidan shi abamu wuri we need privacy, nida matata, " oh ba laifinka bane ai malam "Amrah let's go Allah yasa munada gidan muma, Abdulraheem sai kuyi ta zama kaida Khadija Ana muku kora da hali, "Aa nima tafiya zamuyi, Tashi muje Khadija, and don't forget gobe dole muje kaga sabon tsare tsaren da mukayi a company, and maganar masaukin Baki kuma we have to arrange, " no ba inda Baki zasuje Dady yace za a bude sauran part a gyara meye amfafin estate din namu in sai munfita neman hotel, estate din mu zai dauki Baki fiyeda Dari, ma, Haka suka rabu bayan ya d'an taka musu waje suka tafi gidajen su shikuma ya koma nashi, ******************* Shirye shirye sukeyi sosai a gidan su mama sun iso gaba daya gidan ya kacame su SAfNAH ba zama Safeena ta zo Ana shirya ta gyara y'ar uwar su sukeyi sosai, Ankawo kayan Auren ta irin nasu na Al adun su, na Y'an saudiya kasancewar mijin nata balarabe Aure kawai za ayi a nan su koma can,...... 🖊 Sai muyi fatan Allah ya kaimu lafiya, *Matar soja* [12/30/2020, 10:08 AM] Feenerh Wrtr: 🌻🌻 *WA NAKE AURE* 🌻🌻 By FENERH *ga masu bukatar karanta wannan labarin ku turo katin waya ta wannan numbar 09011251444 na 200 Airtel ko kota A susun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb sai najiku masoya* 7⃣7⃣&7⃣8⃣ Gidan ya kacame sosai da shirye shirye su SAfNAH ba zama duk da a kwanakin batajin dad'in jikinta yau ciwon kai gobe zazzabi, yau ma Ana sakun lalle duk kowa ya gama shirya wa ta wuce can kuryar dakin momy Zainab ta yi kwanciyar ta, Saboda mugun zazzabin da ya rufeta, Da zani a kirji ta kife ta dukunkune a bargo, Abdulkareem ne ya gama zagaye ko ina NA harabar gidan wurin da yake ganin taron matan yana neman ta Amma bai ganta ba saida ya nemi Aunty Khadija ya ce mata baiga SAfNAH ba, Tafada inda take, cikin sauri ya juya gidan momy, duk da falon na momy akwai mutane haka ya ratsa su ya shige ciki, Da saurin shi ya karasa kan gadon ya bude ganin yanda ta dukun kune, "baby ya Kira sunan ta tareda taba jikinta yaji zafi rau, "Subuhanallah baby zazzabin ne? Dakyar ta bude idanun ta ta kalle shi dasu duk sun juya saboda ciwon kai da takeji, Tashi yayi ya cire rigar shi ta shadda dake sheki ya haye gadon tareda cire singlet dinshi ma, ya janyota cikin jikin shi tamau ya lullube su, Shigemai tayi ta rungume shi itama domin samun dan dumin jikin shi, A haka har bacci ya dauke su, Shigowar momy daukar Abu a cikin dakin yasa taga rigar shi a kasa gefe daya kuma singlet, tayi saurin daukar Abinda tazo dauka ta fita tana Allah ya shirya min kai Abdulkareem, Har aka gama saka lalle Y'an Uwan shi na neman shi basu ganshi ba, Sai gab da magrib momy ta dawo dakin ta tsaya can daga nesa ta Kira sunan shi, sannan ya bude idanun shi a hankali ya kalleta tareda taba jikin SAfNAH yaji da saukin zafin, " momy baby ce batada lafiya shiyasa na kwanta tareda ita saboda ta rage jin sanyin, " ok doctor, to tashe ta ta yi wanka kafin Akira sallah ko, ta juya ta fita tana dariya, Da taimakon shi tayi wanka ya kawo mata simple kaya tasaka kafin ya ce su tafi gidan su, ba musu ta bishi domin baccin bai isheta ba, Bai kuma fitowa ba yana daga ciki, a ranar yama saka wayoyin shi a silent don kar a nemeshi, ***************** Washe gari da karfe bakwai yana kitchen yana hada musu breakfast din da zasu karya, aka fara buga kofar gidan, da sauri ya nufi falon jikinshi daure da apron , Ya bude, gaba dayan su suka zuba mai ido tareda cewa, " Amma wallahi daga Y'an iska sai kai, inji Sadiq, Matse fuska yayi " me nayi? "Meye ma Bakayi ba how many miss call muka baka daga jiya zuwa yau? Juyawa yayi ya shiga cikin falon suka biyo shi, " I don't know ko wayar ban duba ba saboda ina important thing, " zaka fada mana me kakeyi tunjiya a cikin gidan? " not of your business, saboda Auren naka sai in bar matana da baby na intafi wani taro, baby batada lafiya I can attend any of your event inba taji sauki ba, Wata irin uwar dariya Abdulmaleek ya buga harda buga cinya, " yanzu brother cook ka koma saboda Aure kaida ko ruwan tea baka iya dafawa, "yes this is about my wife and baby zan iya yin komai for there happiness and look kafin kuzo ku dami matana tana hutawa ku tafi, "Ai wallahi baka isa ba kafar mu kafar ka yau, ya zamu Tara mutane kai ka wani ware ka dawo gidan ka wai kai mai jinya muma fa cikin nan mun yishi,, "Uhm nidai bazan fita ba sai naga baby taji sauki sosai, Sadiq ya kalle shi, " to bari mujira ka Amma kafar mu kafar ka, aje a bamu break fast muma Mr cooker or Mr chief, Daga kafada yayi ya koma kitchen ya karasa girkin shi, Tray ya hado mata komai ya fito tareda nufar dakin ta, suna "mufa? " kujira in ta rage ko ku koma naku gidajen wanda baida Auren kuma ya jira har yayi, "Allah yasa dai gobe ne ko nima dai zanji Abinda ya haukata da sarkin miskilaye yazama so soft and simple, Abdulmaleek sarkin shakiyanci yace " kai malam ai wannan babban sirrin ka bari ka shiga daga other room zaka gane Meke haukata brother, bare as this time madam is pregnant wow, ya fara shafa kirjin yana rufe ido, dungureshi Abdulraheem yayi da tundazu baice komai ba, yace kubar brother ya kula min da sister na lokacin tane yanzu, Hirar su sukeyi bai fitoba sai can wajen kusan hour guda suka, jero tare sanye cikin shigar Alfarma ba laifi jikinta yayi karfi yanzu ga tarairayar gwarzon mijinta, tana lafe a gefen jikin shi, ya riketa kamar kwai suka fito, Ganin su a falon tayi saurin sakin shi tareda gaishe su, Sadiq yace " oh my god sister please ki sassauta kin rike wuta da yawa kinsa bros yazama mijin hajiya, "Koma mijin kande ne ni ba ruwan ka, muje baby inraka ki, Saida ya kaita gidan momy Raliya ya dawo suka fita zuwa nasu uzurin, Domin gobe ne daurin Auren, Alhmdulillah komai yai farko zaiyo karshe Andaura Auren su Sadiq da Safeena cikin kwanciyar hankali tareda farin ciki Sadiq da ya kankara gidan shi a low cost ya tare da Matar shi Safeena kuwa ana shirin tafiya da ita kasar mijinta, tare zasu wuce da su mama, Duk sun gama shiryawa har da momy dasu Khadija zasuje rakiya su dawo Amma Abdulkareem ya hana SAfNAH, yace bafa inda zataje ta yi hakuri yaushe ya dawo zata ce zatayi tafiya tabar shi ta jira idan ya huta da kanshi zai dauke ta suje, Fushi takeyi dashi sosai shikuwa yace ina zata sakko bazai iya zama gidan nan bata reda itaba, Don haka yau da wuri ta kwanta tareda kulle kofar ta, koda ya dawo ya buga taki budewa ya juya nashi dakin ya kyaleta domin yasan halin ta da kanta zata biyoshi idan baby ya bukace shi domin wani irin mugun bukata cikin yasa mata wanda hakan ba karamin dadi yakewa Abdulkareem ba koda yaushe ya taba za a bashi, kowa ya ganshi yasan yana cikin farin ciki da walwala, Wayar shi kawai ya dauka yana danna wa yanayi yana kallon kofa domin yasan dole ta biyoshi, Wani irin tsadadden murmushi yayi jin takun tafiyar ta ya ajiye wayar tareda juya baya kamar mai bacci, Zani ne kawai a jikinta ta shigo dakin domin tanajin Abun ya taso ta shiga ta watso ruwa ko zai kwanta Amma karuwa ma Abin yayi, Don haka tana fitowa ta fesa turare kawai ta nufo dakin, Wurgar da zanin tayi ta haye gadon tareda kwanciya ta rungume shi ta baya tareda dora hannun ta mai laushi saman kirjinshi da ba riga ta fara murza mai.. Wani irin tsadadden murmushi yayi tareda runtse idanun shi gam domin yaji salon nata har cikin kanshi saboda tasan weak point dinshi, Ganin yaki motsawa tayi saurin tashi tafara bugashi, " nurul hayat, ka tashi please, dakyar ya bude idanun shi da suka shiga yanayin ya kalleta, " yaya? Turo mai Baki tayi tareda cewa " ai kasan me nakeso nidai ka tashi ka bani, Ware idanun shi yayi " me Zanbaki ina bacci na zaki zo ki dame ni? " wallahi ni yaya ka sani kabani kawai, " uhm tom tunda bazaki fada ba ki bawa kanki koma meye inkingan sh... Y'ar karamar kara ya saki jin hannun ta a cikin jikin shi ta bashi wani irin hurt and soft touch with her magical hands, " oh come on baby me kikeso? Ya fada murya a shake, " wannan nakeso nurul hayat tafada tana kara bashi wani salon, " to naji sakeni Karki kashe ni da salonki Zanbaki, amma why did you lock your door? " because am angry with you, " no baby don't do that again komeye a tsakanin mu we can solve it kar mu kuma tunanin kauracewa juna you no is impossible for me to sleep without you nasan zaki zo shiyasa bandamu ba but don't do that again, " am sorry yaya na bazan kuma ba kawai ina son zuwa raka Safeena ne, " yanzu baby keda bakya iya bacci sai na jagwal gwala ki shine kikeso kiyi nesa dani? You no that am not going with you munada aiki sosai, so ki bari idan nasamu lokaci zamuje daga can muyo shopping din baby na, Yafada yana shafo marar ta, Wani irin zullo tayi tareda hade bakin su ganin Abin nashi harda yanga, Nidai ganin sun dau hanya na fito domin Ummu jidda ta jamun kunne tareda Aunty Aisha Dahiru sunce na faya ganin kwakwab to na tuba, ************** Kwana Atashi hasarar mai rai su SAfNAH ciki ya tsufa yayinda Aunty Khadija ta sauka lafiya da katon bouncing baby boy dinta kyakkyawa mai kama da iyayen shi Maza, mai suna Ahmed yaron na ganin gata kowa ya dauka saboda shine kawai karamin yaro a gidan yanzu, su Amrah an cika wuri him itada SAfNAH duk sun kunbura, zama dakyar tashi da dubara tuni suma sungama shiryar tarbar haihuwar su kullum cikin lissafin edd dinsu sukeyi, Saboda kusan atare zasu haihu, SAfNAH duk ta kagu taga babyn ta domin ganin Ahmad din Khadija yasa taji ts matsu nata bai fitoba, Kullum zancen su itada Abdulkareem, baby ranarda edd ya cika zamuje Asibiti? Saidai yace mata eh kawai saboda yasan halin shirmen SAfNAH, Edd dinsu ya wuce da kwana biyu suna zaune a katon falon Khadija Ahmad na tsakiyar su suna mai wasa itada Amrah Khadija na gefe tana gyaran akaifarta tace " waiku bazaku rika motsa jikin kuba irin wannan nauyi haka kun samu wuri daya kun tule kamar kaya, Allah dai ya sauke ku lafiya mazajen ku su huta da ganin Abin haushi, "Kaji Aunty Khadija don Allah bakya ganin yanda mutum duk ya yi kiba saboda ciki ni dai Allah yasa inna haihu in sabe wallahi I love my slim body, inji Amrah, SAfNAH tace "Aunty wai yama ake yi wajen haihuwar akwai zafi ne? "Aa SAfNAH kina bacci zaki ji kawai yaro ya fado, kinji, " don Allah Aunty fadamin akwai wahala? "Babu SAfNAH ki je kiyi baccin ki kila ma sai an shirya yaron kifarka kiganshi a gefen ki ana miki barka, "Banyarda ba Aunty Khadija, inji Amrah, nagafa yanda kika tafi keda yaya koda da dare ne ai na leko naga kina cije lebe dakyar, " um saboda na kunbura ne shiyasa nake cije lebe kujira Y'an mata zakuji yanda momy ta yi ta haifemu mu uku ras kuma gata nan garau har ma SAfNAH bata wani damu da itaba saboda rashin sanin Ciwon uwa zaki yi bayani, "To tsaya Aunty kodai akwai zafine? Kike fadamin irin haka? " noo kujira kwana nawa ne ango yayi Amarya ai tunda ya shiga sai ya fito komai daren dadewa, Shiru SAfNAH tayi tareda zubawa Ahmad ido tanajin son yaron har cikin jinin ta, Karfe goman dare suna zaune a falon gidan ta Abdulkareem na shafa cikinta ta kishin gida a jikin shi taji bayanta ya rike gam, Saida tace "washhhh yaya bayana, a natse ya ce " me ya faru da bayan,? Ya rike ne, Tashi. Yayi tareda kokarin dagata domin su koma kan kujera, taji wani irin Amsawa da marar ta tayi, tuni tasa kara, " wayyo marata yaya, Ai tuni ya diririce tareda rudewa ganin tafara hada gumi, Yarasa ina zai fara, yace "zauna baby zai daina, Ina Abun ya tokareta bata ko iya zama, Ta rike hannun shi tamau, Wayar shi ya janyo ya Kira momy, yafada mata halin da suke ciki Cikin minti da bai wuce goma ba momy ta iso cikin sauri, tace ina kayan haihuwar ta yake,? Suna daki, " ok kama min ita muje ciki, "Momy meye matsalar ko zamuje Asibiti ne? "Kayi Abinda nace maka ko, tafada tareda rikota, cikin sauri ya dagata cak suka nufi dakin ko nauyinta baiji ba, wata laidar haihuwa ta ciro tareda shinfida mata a gado ta sa ya kwantar da ita tace ya fita, Dama tagama tanadar komai na haihuwar su ko Khadija ita ta karbi haihuwar ta a gida, cikin sauri ta hada ruwan Allura bayan ta dubata, Tayi mata, tareda fitoda duk Abin bukata, Ta fito falon ta kalleshi, me kake jira a nan? "Momy haihuwar ce? "Eh Amma da saura yanzu ta fara labour, "yanzu momy sai yaushe zata sauka tom? "Kaga bar gidan nan kafin ranka ya baci, " momy ina zanje dare yayi fa, ka koma other side dunku ko? " please momy hankali na bazai kwanta ba wallahi inna fita, Jin ihun SAfNAH yasa suka ruga dakin atare ta nata sheka Amai akwancen ga wani yunkuri da takeyi cikin sauri momy tace haihuwar fa tazo tunda take Amai haka, Cikin kware wa tareda sanin aikinta tafara bata taimako cikin sauri, yana rikeda ita tamau tareda jin tausayin ta domin yunkuri takeyi kamar zata mutu, ga shi Aman duk ya bata gadon Amma baidamu ba haka ya riketa yana mai kara jin jinawa iyaye mata ganin yanda SAfNAH ke yi, tuni yaji soyayyar momy ta kara shiga zuciyar shi, Jin karar kukan baby yasa ya zabura yace " my baby MOMY, cikeda murna da farin ciki yafara kissing goshin ta zuwa bakinta, " ka riketa akwai saura, Ido ya bude yace "what? Yes riketa she is weak, da taimakon momy dayan ya fado tareda mahaifar ta yi Ajiyar zuciya tareda kankame shi duk jikinta yayi mugun mutuwa saboda ta galabaita bakin nan ya mutu ko magana bata iya yiba, bare kuka sai a yau tasan kuka ma samun wuri ne ga Abin da mutum zaiwa kuka Amma ba halin kukan, Ruwa momy ta daura mata tareda Allurai domin samun kuzari, ta gyara yaran duka ta gogesu da olive oil ta shirya su cikin kayan sanyi masu kyau da tsada, Bakin Abdulkareem har kunne saboda farin ciki ganin his twins boy and girl kyawawa ga macen exactly SAfNAH tana karama ita ya rungume tamau yaki daukar namijin, Momy saida ta kimtsa komai ta dawo ta dauki dayan, "To naga dai baka ta mai gida na sai kishiya to ni na dauke mijin ina so, tafada fuskar ta cikeda farin ciki, Shin kama sanarda mutanen gida kuwa? "Noo momy yanzu fa Aka gama kintsa su, Banson shirme mikon wayata, Dady ta fara Kira kafin momy Raliya tace tazo tayi miji da kishiya, lokacin har ta fara bacci ta zabura cikeda farin ciki "Amrah ko SAfNAH Hajiya? "Baby na ce ta samu twins, Alhmdulillah gani nan zuwa, Tuni ya sanarda Y'an Uwan shi suma har sun iso gidan harda Amrah, itadai tana baccin wahala tareda taimakon Allurar da momy tayi mata saboda hutu, Zaune yake ya kwakume y'ar shi jinta yakeyi kamar ranshi Allah yasani har cikin zuciyar shi yanason ya mace gashi yasamu mai kama da babyn shi, Abdulmaleek ne ya ce "yaron nan damu yake kama he is exactly like Ahmad, Abdulraheem yace, " yes dole yaran mu su biyomu ai saboda jinin mu daya muda iyayen su, A can kuryar dakin kuwa tuni su Aunty Khadija Sunfara shirya waldrop din baby da kayan da uban ya jibgo dama ya gama shirin kuma komai double yake siya batareda yasan twins zai samu ba, Amrah ce ke cije lips tana cewa " nifa bayana na ciwo tundazu dauriya kawai nakeyi gashi SAfNAH tamin wayau ta rigani haihuwa, "To dama tare kuka dauka? "Eh mana edd din mu lokaci daya ne, "to naji Allah ya raba lafiya, A daren basu runtsa ba suna fama da yaran gashi sun farka sai kuka sukeyi suna wawure wure, momy tace kar a tashe ta abarta kawai, Abdulkareem duk ya damu sai rokon momy yakeyi ta bari atashe ta saboda babyn shi ce mai kukan jin kukan yake har cikin zuciyar shi, Ganin momyn ta fito tareda kiran Abdulmaleek, tace suje ya rakata gida dare yayi tanaso tayi wanka ta dawo, Suka fita harda Abdulraheem ma ya dauki y'ar shi ya nufi dakin tareda cewa Amrah datayi baje baje a gefen gadon, " ki tashi malama ki samu Khadija a falon zanba yarinya ta nono, Kallon mamaki da kuma haushin Abun taji gashi ciwo takeji sosai dole ta fita tana gunguni shi har yanzu wai yaya bayan Y'ar uwata tana sashi ihu a gado yazo yana min muzurai to nasan komai, Tana fita ya rufe dakin tareda haye wa gadon ya kalli fuskar ta da tayi fayau ya shafa tareda bata sumba" tank you wife for this beautiful baby's, ya zuge zip din rigar jikinta ta baya a hankali kar ya tashe ta ya sauke tareda zubawa kirjin nata da suke kunbure, hannu yasa ya matsa a hankali, Ai kuwa yaga ruwa sun fito masu yellow kadan ya d'an kai lips dinshi yayi liking yaji gardi kadan, yace " wow yummy baby na zo kisha, Gyara kan ta yayi ya kama nonon ya saka mata a Baki ai kuwa ta cafke kamar tana jira, Saida ta d'an motsa idanun ta saboda zafin da taji, ya fara shafa mata kai cikin lallashi, saida yaga ta koma bacci yarin yar ya cireta tareda shinfide ta ya kwanta a kusa da su, yana kallon dukan su, Bakin yaron brown irin nashi yake kallo, yau sam bazai iya bacci ba idan yana ganin wainnan yaran nashi bazai kwantaba, Sai kusan karfe biyu momy tadawo tareda su Abduls Y'an rakiya, momy raliya dai taki zuwa, gidan, da daren, koda ta dawo taga halinda Amrah ke ciki tasan itama fa Abin yazo, "to Y'an biyu masu Abin mamaki wato Y'ar uwar ki ta haihu kema lebour ya tashi Amrah? Tuni ta nufi dayan dakin da ita tareda taimakon Khadija tace ta kyale Abdulmaleek batason rashin kunya domin Abdulkareem ya gama nashi dazu tasan Abdulmaleek ma baida ta ido, Kafin Asuba Amrah ta sullubo yaron ta itama tulele tubarkallah, saida aka gyarata tsaba aka fito masu da yaron lokacin suna falon dukan su har Abdulkareem, Khadija ta mika ma Abdulmaleek, "ga naka kaima, tafada cikeda dariya, "Baki ya saki domin duk yaran na falon a kwance cikin gadajen su har ma da Ahmad da yayi wayau, Jikin Abdulmaleek na rawa ya karbi yaron " Kadija ta haihu da gaske? This is my bomboy? Alhmdulillah yafara fada tareda rungume yaron kam a kirjin shi, saida Abdulkareem ya tashi ya karbi yaron yace "come on bamu yaron mu mugani mana ka rike shi kai kadai tamau haka, Mika musu yayi tareda nufar dakin da aka fada mai tana can, Koda gari ya waye wannan family farin cikin da suke ciki baya faduwa tuni momy ta murzawa idanun ta Toka ta kwashe su zuwa gidan ta tace bazasu iya jelen masu jego biyu ba abarsu gidan ta har suyi Arba in, Zanso kuga fuskar Abdulkareem Y'an uwa saboda hade guri Su SAfNAH antashi shar ta tasa Y'an biyun ta tana godiya ga ubangiji, Haka ma Amrah momy ta ware musu dakin SAfNAH nada a ciki suke jegon ta kara gado daya saboda dakin nada girma ga gadajen yaran ko ina, su Dady tuni sun baje Aljihu ganin jikoki uku reras a rana daya dangi ta ko ina tururuwa sukeyi suna zuwa barka. Abdulkareem saboda haushi komawa gidan su tsoho yayi ya kulle kanshi, Allah yagani he want to be close to his baby yanason yagansu koda yaushe a tare dashi,.............. 🖊 *Matar Soja* [1/2, 10:01 AM] Feenerh Wrt 2: 🌻🌻 *WA NAKE AURE* 🌻🌻 By FENERH *ga masu bukatar karanta wannan labarin ku turo katin waya ta wannan numbar 09011251444 na 200 Airtel ko kota A susun banki na 7304736012 nafisa sani Fcmb sai najiku masoya* 7⃣9⃣&8⃣0⃣ Haka aketa kaida kawowa a gidan Y'an barka masu jego na samun kula sosai a wurin iyayen su domin momy Raliya ma da ita akeyi, su dady na matukar ji da jikokin su don kai da kai sun shigo cikin gidan, ankawo musu su sungani su Abdulmaleek kuwa ba zama sai kai da kawo yake momy na korar shi, Daga karshe shima sai d'an uwanshi yabi ya zauna tareda bata rai, "Wallahi akwai matsala, ya za ayi ace mutum da iyalin shi bazai gansu lokacin da yakeso ba gashi wai ana cewa sai sunyi Arba'in, Abdulkareem ne ya kalle shi yace "waye yaja mana inba kaida Matar kaba nasan da bata haihu rana daya da baby ba dole abarmin matata a gidana da yara na, wai ma tsaya rana daya mukayi cikin ne? Ko rana daya muka fara kusan tar matan mu? Bayan ku kun dade kuna abinku me yasa baka yi irin na Abdulraheem ba ka tsaya jirana? "Ikon Allah, kajimun wannan gayen to ka hana mu morewa tunda kai ka nuna raggon namiji ne kai shiyasa ka tsaya delay muka doke ka, "Listing to yourself, wai kuka dokeni, duk zalamar taku ai nafiku kwazo don bugu guda na zuba biyu, next time ma hudu zan zuba, saboda in nuna muku nafiki hazaka,nand listing na gaji inason ganin yara na so am done with you am going, ya mike tareda daukar wayar shi ya fita, "Nidai ba inda zanje kaje momy ta koro ka, Yana jiyo hayaniyar mutane tundaga falon, amma yasan bazai iya hakura ba dole ya shiga ciki wlh yaga yaran shi he is missing them and there momy, Don haka kai yake kokarin kutsawa, "kai dawo mara kunya akwai mutane da yawa a ciki shine don rashin kunya zaka shiga, Tura baki yayi kamar karamin yaro "haba momy yarana fa kawai zan dauka please wallahi nayi kewar su, Tsayawa tayi ta kasa cewa komai , kafin ta wuce ta kwaso su duka ta mika mai, "ungo gasu je ka ajiyesu a wurin ka insun yi kuka kasan yanda zakayi da su, ta juya, shi kuwa, rungume Abinshi yayi da kyau ya nufi wani daki dake kulle a kusa da momy wanda tun da suna zama a ciki, Ya tura kofar ya shiga, dakin na nan tsab kamar ana zama ciki, shinfide su yayi a gadon ya shiga tsakiyar su tareda daukar macen ya zuba mata ido, SAfNAH sak, kiss ya manna mata a lips " love you sweetie, ya shafo fuskar yaron "am sorry my carbon copy, sweet heart steal my heart All, But I love you too don't be jealous you are a man, Wasan shi yakeyi dasu har bacci ya kwashe shi yana rike da hannun namijin macen kuwa na kirjin shi, Saida Abdulraheem ya shigo ya tashe shi, ya kalli yaran hankalin su kwance ba rigima, "To sabon Dady ya akayi ne? "Me ya faru ka tashe ni? " Dady yasa na tashe ka yana ta fada bamu yiwa yaran mu huduba ba wai me muke jira? Dafe goshi yayi, ya ce yeah Abun ya fita akaina yanzu da wane suna zamuyi musu huduba? "Choose, waye ya samun nawa? Ni so kowa ya bi zabin zuciyar shi, " ok bari inyi ma wannan kai kayiwa namijin, Dabino Abdulraheem ya fito dashi ya bashi daya, ya tattauna tareda diga mata a Baki ya mata huduba yana dariya, "welcome to the world my little SAffNAH, "What? Abdulraheem yafada, Yeah that's my momy and my wife and my daughter too, Zaka hadu da momy kuwa ba ruwana, Yazaka sawa yarinya sunan ta dana maman ta? "They are the must important people in my life so zasuyi farin ciki, "what about us? Ku triple brother's dina ne we are one, Murmushi yayi tareda yiwa namijin huduba ya mika mai, " pray for our ladder yes tsanin mu na samun farin cikin mu, Small Dady, Murmushin farin ciki Abdulkareem yayi sannan yace, "yes saboda shi yau muke samun wannan farin cikin, He deserve it , Abdulmaleek ne ya shigo dauke da Ahmad a hannun shi, yace brother gani hope ba problem? "No kayiwa yaron huduba ne? Yeah nayi yanzu, sunan big Dady nasa mai, "Alhmdulillah that's good, Anan suka gama tsara komai na taron suna, Saida yaran suka fara kuka ya Kira SAfNAH yace tazo ta dauke su, Shigowa tayi cikin shigar riga da zani tayi masifar yin kyau a ciki ta kafa dauri kirjin nan kamar zasu faso saboda kunburi, Tuni ta shagaltar da shi wajen kallon ta, su Abdulraheem suka fita ganin yanda d'an Uwan su ya shagala da kallon Matar shi, yana ganin haka ya Ajiye babyn shi tareda mikewa yabisu suna fita ya datse kofar, Dawowa yayi tareda zuba mata ido yana kare mata kallo tayi kyau irin na masu biki sai zabga kamshi takeyi, cikin sauri ya matsa tareda rungume ta tsam, " I love you more baby, "I love you too Nurul hayat, Bari indauke su ana jira na, tafada ganin sai shige mata yake yana cusa kai tareda shunshina jikin ta, Dakyar ta kwaci jikinta ta zauna gefen gadon ya biyota tareda rungume ta, "Ki basu nonon a nan sai ku tafi, yafada yana zuge zip din rigar ta saida ya kaishi karshe ya na kokarin cire rigar, tace me kakeyi haka? "Nono zaki basu ingani kinga rigar is too tight baby bazasuji dadin sha ba, "Basai ka cire min dukaba a haka ma zasu iya sha, "no yafada tareda cirewa yana kallon shape dinta domin kamar bata haihu ba gaba daya cikin ya koma cikin kwana biyu, zubawa kirjin ta ido yayi da sukayi gwanin burgewa a cikin brah dinta fara, Tuni yafara ganin dishi dishi ya fara ja baya ya kwanta tareda lumshe idanun shi na d'an lokaci kafin ya tashi ya dakko yarinyar ya bata ita, cikin dashewar murya yace " kibata tasha, Zakulo nonon tayi ta fara bawa yarinyar ya zuba musu ido kamar ya fisgo ya maye gurbin Y'ar tashi yakeji, Little Dady ya dakko ya dorashi dayan gefen tareda sanya hannu ya ciro mishi dayan ya saka mishi, har saida ta runtse idanun ta saboda zafin gaske takeji akan nonon ta ba karamin ja suke mata ba, "Auchh ka cire shi idan ta Koshi akwai zafi, "Sorry baby, keda zaki shayar da mutum uku me tun yanzu kinfara raki, "bangane mutum uku ba? "Yes yara da baban su, nima am hungry, "Ai yanzu yafi karfin ka ba kamar da bane yanzu kalli, ta cire a bakin yaron ta matsa mai yaga ruwan madarar kal dashi ga kauri, tuni ya saka bakinshi ya lashe, Saida taji wani irin Y'ar a jikinta ta yi saurin janyewa yana kokarin kamota, Ta mayarda bakin yaron daketa wawure wauren neman Abincin shi, "Ahh rowa ko baby, ok ba komai duk ranarda kika dawo gidana zan rika sata idan kina bacci, Dariya kawai tayi ta fara kokarin cire Y'ar a nono yayi saurin riketa " no kubarmin yarinya ta Koshi, bazai yuwu kimin rowa kima yaya na ba, "tafa Koshi, "kibarta ta cire da kanta, haka tana ji tana gani ya hana ta ciresu kan nonon ta kamar ya tsinke saboda zafin tsotson su, Saida yaga dama ya sauke Y'ar tareda dorata saman kafadar shi yafara shafa mata baya Har tayi gyatsa kafin ya sauketa, "May Allah bless your life my little SAffNAH, you and little Dady yafada yana bata sumba a d'an karamin bakin ta, Kallon shi tayi " meye sunan ta? Zainab Abdulkareem ASHRAB, and this one is my father Usman Abdulkareem ASHRAB, he is my hero, wani irin farin ciki taji ta rasa bakin magana kawai sai hawaye, hannu yasa ya goge mata tareda girgiza mata kai, " no my heart desire you are not suppose to cry, kin wuce kuka bana kaunar kukan ki yanzu rayuwar mu zamu fuskanci farin ciki ne kawai, to me muke nema? Alhmdulillah we have everything baby family status and now the must precious thing ever, that's our lovely children, Sun dade a dakin har saida momy ta zo ta kwankwasa kofar, ya tashi da sauri ya bude, lokacin ta mayarda rigar ta ts na gyarawa, Kallon ta tayi da ya bude kofar tace kwaso min su kizo ki wuce, kinzo yasaki a daki ya kulle, anata jiranki tundazu, kai kuma ka kiyaye ni, kazo ka barmin gida kunada gidaje har biyu a estate din nan don haka banason damuwa kazo ka barmin gida, Murmushi yayi tareda tashi ya kakkkabe rigar shi ya dago babyn shi ya mikawa momy, "ga takwarar ki momy, ita dai SAfNAH rabewa tayi da yaron ta ta fice, momy kuwa tuni fuskar ta ta washe tace " ikon Allah Satar suna kuka yimana bayan duk ta sacemin komai na kamannin baby yanzu kuma sunan babyn ka mayar? "To Allah ya raya mana Zainab, shikuma namijin fa? Usman mukasa, shi kuma na Amrah Ashiru, "To madalla Allah ya raya mana su akan sunna, Momy Raliya ma tayi farin ciki da sunayen da sukasa, tuni ta dauke Usman tace ga megidan ta ita ai shikenan Amma kishiya akai kasuwa, momy Zainab ta rungume takwarar ta tareda Ashiru tace ai ni duka ina so da mijin da kishiyar, Ba karamin hidima yaran nan sukasha ba ta kowane gefe du dady sunyi su momy ma haka bare gefen iyayen su da sukejin kamar su karar da dukiyar su kansu baki daya, Bakaramin kuka kudi yayi ba, fadin hidimar da akayi bata lokaci ne, Ansha suna da sati ya zagayo wanda masu jego suka shiga suka fita harda Khadija ma, komai tare akayi musu domin anata haihuwar ma aka sukayi, Harda sababbin motoci mazajen su suka siya musu, duk da ba wani fita sukeyi ba, Ansha suna lafiya an watse lafiya, mazajen su na zuwa aikin su Sam yanzu basuda time sosai saidai idan sundawo su lekosu su wuce part dinsu, Domin Abdulkareem da Abdulmaleek kowa yaki komawa gidan shi suna jiran matansu su koma tare, Yau kimanin sati kusan Biyar da haihuwar su, yaran sunyi mulumul dasu iyayen ma sunyi shar dasu domin gyara momy ke musu bana wasa ba, don musamman suka kawo mai gyara take gyaresu ciki da waje, Don haka momy Sam ta hana su fita wurin mazan da sunneme su zata tura musu yaran su, tareda masu akin da ta karo musu saboda kula da gida, SAfNAH ce zaune tana shan wata madarar hadi, wayarta tayi kara, ganin number shi yasa ta daga tana murmushi, domin ya dade bai kirata ba tun sati biyu da suka wuce yana fushi da ita yayi ta lallaba ta yayi yayi tazo wurin shi taki ita kuwa tsoro takeji ganin take tana zuwa zai iya kwanciya da ita, Shiyasa taki zuwa, "SAffNAH, yafada muryar shi a kasa kasa " kizo wurina yanzu kafin infada wani hali, " um um ba fushi kakeyi da niba I call you didn't pick , " please am honey baby please, banfa yi ar aba'in ba, " to shine me nidai kizo ko jinin bai dauke bane? " akwai jini, " no kizo ingani da kaina intabbatar, " uhm tafada tareda kashe wayar baki daya tace wallahi ba inda zani, yara biyu banyi ko fourty days ba inkoma maka gobe kaje neman wani Auren inkajini a bude, Haka yayita jiran ta taki zuwa ya dauki mugun fushi kuwa domin bai kuma kiranta ba saidai yasa akawo mai yaran shi ya musu wasa ya mayarda su, Har suka cika ar aba'in, ranar ya shigo falon momy suna zaune dukansu a falon taci ado cikin wani rantsatsen less kana ganin ta kaga Matar manya, kunbar ta take gyarawa, tun shigowar shi ya kalle ta sau daya ya nemi zaucewa domin ya dade bai sata a ido ba, Ita ma kallon shi tayi ganin shi cikin kana nan kaya yana nan kamar wani saurayi, taji wani mugun kishi ya tsarga mata, ji tayi kamar tayi mai magana, Sai ta share shi, Amrah ya kalla, " ke ina momy? "Tana ciki, wucewa yayi batareda ya kalleta ba, Abun ya mata ciwo sosai tuni ta shaka, ta wuce dakin su wurin yaranta, "Kadai ji me nace maka zasuje yawon Arba'in dama bata raka Safeena ba ka hana to zasuje suyi sati biyu, "yanzu momy da izinin wa zata tafi? Nidai gaskiya banyarda ba, " to ubana zamu gani, ko ka barta ta tafi sati daya ta dawo ko kuma ta kara wata Arba'in din a nan kafin ta koma, gidan ka, "Adawo lafiya ya fada zai juya, "dawo ka bamu kudin jirgi da kudin tsaraba, " tafiyar shi yayi yace " ni banida ko kwandala, "Au Allah to naji jeka d'an ubanka ai dad'in Abun munada shi mu ma a sauka lafiya, A zuciye ya fita yana zuwa falon bai ganta ba ya nufi dayan dakin nasu da yasan for sure tana ciki, ya shiga, lokacin ta shinfide Little SAffNAH zata mike, Fisgota yayi tareda zuba mata ido " ke kika shirya wannan ko? Wato Saudiya zakije har na tsawon sati, ok ba damuwa zan nemawa kaina mafita kuwa kafin ki dawo don ni ba lusarin namiji bane, ya saketa batareda ya tsaya takan yaran shi ba ma ya fita zuciyar shi kamar ta faso saboda takaici, Yanaji yana gani shida matar shi sai kallo gashi sai wani karo sinadirai takeyi, kwanan nan duk a wahalce yake bacci, Bayan fitar shi jitayi kamar ta bishi taji matakin da zai dauka, domin Kalmar ta bugeta, duk ta kasa sukuni, Amrah ta shigo, "waike daga haihuwa kin kyale miji yana gararan ba, ko jiya baban Dady ya fadamin saida ya kwana da ciwon ciki Amma kinki yin wani Abu akai, Kallon bakida hankali tayi mata" me kikeso inyi akai? Abinda nayi zakiyi, I always give my husband his happiness baby, ko yanzu ya kirani zuwa zanyi wallahi, "Kina nufin,? "Yes tuni mun maida mahaifa baby ni zanbar mijina yayita gararan ba bayan nasan bai haramta ba inada tsalki na, "Tsoro nakeji Amrah, "tsoron me ke kinsan gyaran da momy tayi mana kuwa? Wallahi koni da na koma kafin inyi Arba'in dakyar ya shiga bare ke, Karki je ki gyaro Aurenki ki jira amiki kafa ke kika sani, Ji tayi duk ta damu ta kasa sukuni ta dauki wayar ta tafara neman shi, Yana kallon wayar yaki dagawa, saida takira sau kusan uku ya daga, " lafiya? "Kana ina ne? "Zanje tadi ne ina hanya any problem? Kuka tasa mai "wallahi kaje ban yafe ba ka dawo kawai yanzu gida yanzu ma inkanaso zankoma gidan mu Wallahi, Wani irin murmushi yayi na jin dadi, " OK ki dakko yarana kije gidan mu am coming back, Cikin sauri ta saka hijabi ta dauki yaranta ta ssbasu a kafada tareda daukar wayar ta Amrah nata mata dariya tace " bye sai mun kawo miki kayanki, ko sauraran ta batayi ba, ta fice Abinta da sauri, Saida ta ga bakowa a falon ta fice, Gidansu ta nufa, bata hadu da kowa a harabar ba sai masu aiki daketa kai da kawowa, a ko ina na estate din, tayi matukar mamakin ganin kofar a bude ta tura ta shiga, tundaga falon tafara ganin fulawowi da wasu irin box anyi raping dinsu, ta bude baki tana kallon ko ina NA gidan taji an bata hug ta baya, rike yaranta tayi gam karsu fadi domin taji shock har cikin jinin ta, kuma tasan waye, Juyowa yayi ya karbi SAffNAH yace "I no zakizo tunda kinji zancen kishiya, bata fuska tayi , dama kana gida ka sa hankali na ya tashi? "Um bani yarana, karbarsu yayi ya nufi wani daki tabi bayanshi, dakin yarane yaji kayan Alatu na ado ko ta ina ga gadajensu na furniture da na company kuma, Y'an matan dake mata aiki ne keta gyara komai, ya mika musu yaran yace ku kula dasu ku bar aikin nan, "Muje kiyi min nawa aikin ko ina na dakina kayane nima, ba musu ta bishi, Ganin dakin fes sai sababbin ado da flowers da aka kayata ko ina yana baza kamshi, tace " ina kayan? Nuna mata kanshi yayi " nine kayan sannan kinsan me na Tara to muje ki kwashe min su yanzun nan, "Hmmmm shiru kakeji Aranar saidai ya fito ya karbo yaran insun sha ya mayarda su jin ta yake kamar sabuwar Amarya ranar yazama bita zai zai, Momy dai data laluba taji shiru tuni ta kada Amrah ma tace kema tattara wuce kafin inga ba daidai ba, wanda Abdulmaleek yace Abu yayi Armashi, Allah ya biya Abdulkareem da Sgida. H, **************** Alhmdulillah cikin shekaru kadan wannan family ya cika da Albarkar jikoki domin cikin shekara Biyar SAfNAH nada yara hudu, Amrah uku Khadija uku yanzu tana dauke da wani cikin, Fadin cigaban da suka samu kuwa basai nafada ba domin suma har degree dinsu sun kammala mazajen su sun bude musu nasu company suma suna gudanar da business daban daban Safeena ke musu supply daga saudiya itama tana nan da Y'an yaran ta Sadiq ma matar shi ta haihu, Y'ar su na nan Raliya, Gefen kareema kuwa Alhaji Ashiru ya Aurar da ita ga Amir domin an sakoshi tuni saboda rashin lafiyar da yayi wanda yasa ya shiga taitayin shi, yazama da nagari momyn shi ma ta shiryu domin ba karamin wuya tasha ba duk da ita Y'an watan ni tayi a prison, Alhaji Adamu ya kara Aure da matar shi har ta haifa mai wasu yaran wanda dole momy Rukayya ta rungume su kodan zamanta lafiya a gidan mijin ta domin batada wata power yanzu, Kareema ta murmure su momy Zainab sunyi mata gata fiye da tunani yanzu ita ke Auren Amir Hmm duniya kenan, duk wani munin ta da yake gani ya daina ya rungumi kayar shi, ya gyara ta fess *********** SAfNAH ce a cikin tafkekiyar motar ta ta kwaso yara a school su duka Little Dady little SAffNAH dasu Ahmad ne da kuma su Ashiru sai hayaniya suke a cikin motar kamar kaji, kafi jin muryar Little SAffNAH saboda karadi, Ta buga musu tsawa " kumin shiru da surutun ku dama don na ga lokaci yayi ne na tsaya dakko ku da ba Abinda zaisa in kwaso ku ku dameni a mota yara saikace parrots hardai ke little, tsit sukayi har ta isa gate din su ta nufi gefen gidajen su suna tsayawa Mazajen na fitowa sun sha anko su uku, gefen su su Amrah ne suma sun fito fess cikin shiga iri daya, Da sauri ta fito " am sorry guys wallahi na tsaya duba aikin farm house din ne bari in shirya sharp sharp, bin ta yake da kallo har ta juya, yaran sun nufo iyayen su Maza, riko little SAffNAH Abdulkareem yayi "come here little princess waya taba min ke? D'an mutsilin bakinta ta tura "Dady ba momy bace wai na cika surutu kamar parrot, "Oh this momy ko bari insameta ku wuce gidan grand ma kunji, Da gudu suka wuce gidan momy Raliya domin momy Zainab korosu takeyi saboda barna da bata gida. Cikin Ado ta fito irin na Y'an Uwan ta, itama tana haskwa ya tare ta a falon tareda rungume ta, " uwar gidan Abdulkareem Ashiru Ashrab, "Waye Amaryar to? "Kece hajiya ta, "Amma me yasa kike Kira min baby da parrot bayan ku ta gado da zance, "Allah ya kyauta wallahi bata biyoni ba, " uhm nidai nasan kece kawai and I love my baby so much my little SAffNAH, Yeah I no ta kwace min fada, " no bata kwace duka ba muje mu dawo I want more twins but this time triplet zan saka, Muje suna jiran mu, Agama zuba kayan a store triple wife's kunzama business women a Niger state saura ku zagaye Nigeria like your husband's, Alhmdulillah Alhmdulillah Alhmdulillah Allah ina godiya Agareka da kabani damar kammala wannan labari nawa lafiya Alkhairin dake ciki Allah ka bani ladar shi haka duk wani sharrin da ke cikin shi Allah ya yafe min kuskure na, ina godiya ga dukkan masoya na my real fans da kuka bani goyon baya tareda kauna ta Asali Alkharin Allah ya biyaku da Aljannah masoya, My comment box members you did wow Allah ya barmin ku har gaban Abada haka my vip you are my special people for ever I love you All masoya FENERH har Abada son so, Gareku Garkuwa ga FENERH Aunty sa'adau Wato ta wajena Ummu jidda Alkhairin Allah ya raya mana su jidda da Ummu kulthum son so fisabillahi, "Hmmm Salaha Ibrahim kawar Arziki da rufin Asiri har abada ke ta dabance kin nuna min so na gaskiya Allah yaraya mana zuri'a, "Aunty Aisha Dahiru ke Aunty nace ke bazance komai ba you are my elder sister wanda I can express my love to you, saidai fatan Allah yakaro shekaru masu Albarka, Sai mun hadu a sabon littafina mai zuwa insha Allahu ma assalam, *MATAR SOJA*🖊