[29/01, 18:42] Anne-Aurora🦋: _*NUR FIRDAUS...1*_ *Arewabooks@Surayyahms* ©All rights reserved!! 2024/2025 4.00 am na safiya iyaka disashiyar hasken bedside lamp ne kawai yake ratsawa a dakin ayayinda wata Red colour G-string pant da baida maraba dana cikakkun karuwai tareda wata figaggyar push up bra me shararan net hade da wasu tsinannun kayan bacci ke barbaje akasa daura da farin boxers na calvin clain wanda tamkar an watso sune tsakiyar Katafaren dakin bacci na alfarma wanda duk duhu dakim dolene idanuwan su shaida da irin kwalliya ta royal purple da wani irin cool golden colour da aka ma dakin, wani irin shiru dakin yay tamkar babu kowa aciki banda uban qamshin turare da ƙarar sanyin iskan ac dake tashi ahankali aciki. Kyafaffiyar macece kwance akan gadon fara sol da ita creame de la creame dga ganin ta kaga kalar manyan mata na garin abuja, koinanta acike yake tam batada kashin wuya wanda kallo daya kamata kasan hutu da dukiya sungama ratsa mata fatar jiki wacce akalla a ido bazata wuce shekaru 45-46 years ba Duk dama yawan shekarun nata baiya wani nunawa sosai ajikinta saboda tsabar kyaun fuska dana jiki na musmmn da Allah ya zuba mata. 4am dot agogon gefen gadonta na bugawa ta farka a mugun kasale tareda rike kanta tanamai zubawa danyen matashin dake kwance mashak agefenta manyan idanuwanta da suke mata mugun nauyi, for like 10 min tay still tana kan kallonshi bakomi ke dawo mata ba face yar maganan da sukayi jiya ji datay waiyana suggesting mata su haihu thru sperm insermination or surrogocy whateva, shidai kawai tahaihu tare dashi a yawan shekaruntan nan a yar aurensu da sukayishi wanda bata daukesa abakin komi ba saidan biyan bukatarta da holewar rayuwa. Karamiñ tsakine ya kufce mata ta kunna bedside lamp dake gefenta daya dada hasko mata shi sosai. kyakkwan brown skin guy ne kwance gefenta wanda a tsaye tabashi shekaru goma sha uku zuwa sha hudu na haihuwa, wanda bayan rasuwar mijinta Alhj haroun ciroma kyaun matashin nan yanadaya daga cikin abunda yasaka tazabi ta aureshi dan yanada wani irin manyan idanu sexyballs masu daukar hankli dakuma tsiririn hanci gashi da cikakken saje da its alwys shining and caved da aski me tsada ta zamani sai dan iskan gemun daya tara wanda zakasan irin tara gemun na yan iska ne. a tsaye yake zarrr dogon namiji baida rama ko kadan kaganshi zaka dauka model ne. Ahnkli ta lumshe idanunta akansa takara budewa tuna yadda ya mugun iya sex na fitan hankli wanda hartanaji koda ace shi mijinta uban yayanta daya rasu yadawo duniya bazata taɓa iya kyale wann gayen tabishi ba dan duk yadda cikakkiyar Mace takeso taji dadin sex awajen namiji wann gayen ya iya. Dakyar ta iya dauke kanta akansa tanajin wani iriyar shegen damuwa me yawa aranta, akaro na babu adadi ta sauke ajiyan zuciya me nauyi jin yadda take jin sam bazata taba iya rabuwa dashi ba sabida yanxu ne take gaɓar mugun jin zazzafan shaukinsa da bukatarsa a duniyarta sosai, dan yau inda ace wani ɗa namijin ne ya furta mata maganan haihuwa ta surogacy ko wani sperm insermination da saidai ta balbaleshi da buhun barkwanon masifa kota nemi hanyar da zata rabu dashi.duba da She have her two grown up kids wanda tsohon mijin alhaj Haroun ciroma yabarmata wanda aganinta babygirls dinta ma sun isheta duniya da lahira basai ta sake tunanin haihuwa ba. sede ayanxu ita kanta tasan Inta rabu da wann kyakywan gayen akwai babban matsala sabida aynxu shikadaine ke iya mata yadda tkeso, dadin karawa shi sam baiya shiga tsabgar hidimar siyasanta kamr tsohon mijinta marigayi, toh menene aciki ma in yanaso su samu wani abu da zaijonasu a auren nan nasu for like forever wanda a tunaninta hala soyayya ne ko dadin jikinta ke rudarshi yake son yay rayuwa me tsayi da ita, koma jin dadin arxikinta datake lavolishing akan rayuwrsa dan kusan ince itace take daukar duk wani nauyinsa da lifstyle dinsa da dakomí da komi duk dama bata fiye sako hakan aranta ba. Tafi saka ran cewa soyayyartace karara a idanunsa tunda yana fahintarta yana kuma kyaleta tay rayuwarta yadda takeso, shiyasa ma takeji aranta Zata iya masa komi amma kuma Haihuwa at her age is kind of too much to ask abun yafara damunta aranta. For like 30 min da farkawanta tana zaune abakin gadon tanata famar tuno da darensu najiya dashi da wani irin rikitaccen yanayi a fuskanta dan duk dama tay enjoying dinshi amma wann magana na haihuwa dataji abakinsa jiyan sosai ya soma daga mata hankli, ahnkli ta miƙe daga kan gadon da tunanin yadda zata bullowa lamarin aranta. ajiyan zuciya me nauyi ya kufce mata cos she just can't wait ta fita tagama tsabgoginta snn taje asibiti tajuye duka maganan nan agaban likitarta danso take a nema mata kwararren mafita dan dolene ma kawai ta yarje mishi a yi yadda yakeso din dan batason tarasashi ko kadan. Tana cikin wann tunanin sai can ta Tuno da cewa she have 5:40am flight to catch to kano state gashi dai batayi sallan asubahi ba hakan yasa tasaukar da kafafunta da suka sha gyara kasa daga kan gadon tamike Ahankali ta rinka takawa slow har ta shiga toilet tahada ruwan zafi tashige ciki for like 5 mnt snn tafito tayi wanka tareda wanke bakinta tafito ta dauko bathrobe dinta dat is super white ta aje kusa da hijab dogo har kasa tasakashi sann ta tada kabbara 2 min ya isheta ta idar Tana idarwa ta cire hijabin snn ta dauko bathrobe dinta ta daura tazauna gaban mirror tafara tsantsara Wani mayyar makeup akan kyakkwar fuskanta time to time takan juyo ta kalle Agogo tanata lissafin lokacin daya rage mata tafice ta duba yaranta duba da kwana biyun nan ta lura kusan dukansu biyun sun sauya mata sosai. hakan ya saka ta dauko hadadden wayarta ta fara searching din fast food restaurant a online babu wani bata lkci tay odering ma yaran nata Abincin karyawa masu tsada which will arrive in 1hr 20 mint while she is gone. tun Kafin nan kowa ya farka ta mike ta shiga closet dinta domin neman kayan daya dace yau din ta saka ajikinta. Wajajen 5:15 am ta fito a shirye tsaf tana taku akan tsadaden gucci heels cikin kamiyar datafi kama da jiji dakai da miskilanci tana latsa hadaddiyar wayarta, Gabaki daya fatar jikinta ya dauka da qamshin zebra rasasi da wata red Arabian oil na mousuf sexy wanda sassanyar Qamshinsu sosai ya kama sanyin iskan Ac dake busa gidan bana wasa ba. Peach colour English wear ta saka na soltis of london ita sam bata taba lura da yadda surar jikinta ke mugun tadawa maza hanklinsu awaje ba. dan awajenta how you look simply speaks volumes abt ur own personality ita kuma asalin kwararriya kuma jajitacciyar yar siyasa dan haka dolene saita hada hanya da kwalliya, iya kwarkwarsa da kuma iya kwalisa kodan ta samu karin kwarjini. ahnkli take tafiya tana saukowa tamkàr bazata taka kasa ba Direct sashen da yayanta suke ta nufa adan gurguje dan bazata iya tuna yaushe rabonta ma da zagowa nan danta dubasu ba, she thinks children are messy, bata son fitinan yara ko dan kadan shiyasa bata haifesu da yawa ba, itade kullum Allah Allah take ma ayi hutu ta turasu can yola wajen mahaifyarta danta huta da yawan complain dinsu na cewa bata basu isashen kulawa da lokci. Ahnkli ta bude kofar dakinsun kamar marar gaskiya duk dan wai karda ta tashesu tana lekowa ciki ta gansu kwance manne da juna kamar marayu abun tausayi sai kawai ta kyabe baki tashiga kare ma room din kallo. Ders nothing weird Littafaine kawai akasa daf da gadon babban yarta NUR FIRDAUS HAROUN wasu an bubbudesu sai qur'anil kareem data ajeshi a saman table dinta kusa da brass reading lantern. nur firdaus itace babban yarta wacce take da akalla shekara 17 a duniya datake shirin kammala secndry yanxu, tafi mugun kama da ita a fuska saidai bakaramin halayyar mahaifinta ne ajikinta ba. Babban abun burgewa ga rayuwar noor firdaus shine yadda tariƙe tarbiyan addini da karatun qur'ani daya zamo mata tamkr babban madogaro ga rayuwarta yake kuma kara mata dumbin daukaka da farinjini dan bata fiye damuwa da karatun boko kamar yadda ta kwallafa karatun addini àranta ba. Ga awards nan kala kala a saman drawer na nur fidaus wanda rabinsu na gasar karatun alqur'ani ne data cicciyo. Karamar yarta Laila Haorun kuwa yar babu ruwanta ne, tana ryuwarta ne duk yadda yazo mata, she is just 15yrs tana ss2 a secndry schl Komi da komi na dirin jikinta irinna mahaifayrta ne itama, saidai ita tana da girman jiki sosai dan harma tafi yayarta nur fidaus kauri da fadi, tsayi da gwarjini kawai nur fidaus din zata nuna mata, amma kamannin kakansu da suke cewa DIDI kawai ita lailan ta dauko. A tsaye inkagansu zaka dauka yayan larabawa ne sabida tsabar madarar fasalin kyau da Allah ya zuba musu sabida sudin kabilan fulani ne ta uwa ta uba daga usulin tsatson rugan ÁRƊO BELLO na Mayo Belwa dake yola. Dan kadan ta sauke ajiyan zucya dan ruwan ido kawai ta iya zubawa akansu tana kallonsu like she care but her mind is somewhere else akan harkokin siyasanta cos she clearly have no time to think about her kids bare kuma ynyin ryuwarsu. ko kwararen minti biyu batay daga tsaye ba wayarta yayi kara tay Karamin scoff tare da danna silent ganin driver ne yasa tajuya ahnkli ta sulale tabar kofar dakin tawuce wje agaggauce. tana fitowa driver ya bude mata babban motarta ƙirar lexus ta shiga ta zauna tana duba hadadden agogon ta me gold chain dake makale hannunta a mugun matse tace Malam liman kayi sauri kajani mu fice tun kafin yaran nan su farka su tsareni da hayaniya. Batare da ya juyo ya kalletaba ya amsata a aldabce da toh snn ya kunna motar agaggauce suka fita..... Basu wani jima da ficewarba Nur fidaus ta farka da adduan tashi daga bacci abakinta agogo tafara kalla taga its almost 5.30 am na asubah nan tajuya ta kalle yar uwarta leila data matse kirjinta da pillown sosai tana kan baccinta peacefully. murmushi ty me sanyi dan da alama layla kam babu abunda ke damun zuciyarta tana kkrin kunna lamp kenan ragowar Qamshin turaren mahaifyarsu daya bule dakin y doki kofar hancnta wnda atake yasakata dirowa kasa cikin sauri. Jikinta har na rawa rawa ta mike tsaye Ganin kofar dakinsun abude ya dada tabbatar mata cewa mahafyarsu ta leko dakin a hujajan ta bude drawarta da qur'ani yake kai tadau wani farar takarda taruga waje a guje ayayinda kirjinta ke matsanancin bugawa nan tabi har bakin gate da gudu waiko da zataga mahafiyartan tabata amma inaaa koda ta isa sai shiru.. Lellekawa tay tadan zazzaga waiko zataga drivernsu malam liman shima shiru, tafi minti 10 a tsakar gidan bata iya samun nitsuwa ba face saida tabbatar makanta cewa mahaifyarsun ta tafi. take taji wani abu me nauyi ya tsaya mata a wuya sanin cewa ba lallaine tadawo akan lkci ba. Wani bin inta fita irin haka sai tay wata biyu ma bata dawo gidan ba, jiya tazo cikin dare and now She missed her chance to see her again bayan kuma yaune rana ta karshe da zasu kawo saka hannun iyaye daga makarnta. Muhimmim Gasa zasuyi and she is going to represent the whole of Abuja in an islamic quiz competition da za'ayi acan kaduna state. tafiya zasuyi daga nan Abuja izuwa can garin kadunan kuma dokar makarnta dole ne saida cikakken saka hannun iyaye, ahnkli ta kalle farar takardan dake hannuntan sai kawai taji wasu hawaye masu tsananin ciwo da dumi sun sauko zarr bisa kuncinta tsananin kewar mahaifinta daya rasu tun tana yar shekara goma sai ya sake dabaibayeta. tafi minti biyar atsaye anan tana zubar hawaye kafin nan tà iya shakar nunfashi, Share hawayen tay ahnkli cikin dauriya da shanyewa tajuya ta koma cikin gidan tana tafiya ahnkli kamar wacce bata da laka. yadda tabar dakin haka ta zo ta samu, har yanxu laila na sharban bacci, batabi ta kanta ta fada bathrum tay alwala a nitse snn tazo ta tadata da kyar laila ta farka looking at her sisters distubed face Hannu ta dora saman idanunta like a bby tana dan mutsukawa da muryan bacci tace " Big sis ..yaa noory..what is wrong...kodai na nausheki acikin bacci ne me ake miki dan u look soo angry. Dan shiru nur fidaus tay batace komi ba face har saida taji dirar lallausar hannun yar uwartan akan kafadunta aimlesly Sliding tru her waist slighly ayanayin dayasaka duk wani kasala da raunin datake kkrin dannewa yahau tsatsttafo mata alkci guda. Juyowa tay suka hade ido sede kafin nan laylan tasake magana cikin katseta da sanyin murya nur fidaus din tay wata nakshyr murmushi snn tace "Ba fushi nakeyi ba lailah..itade layla batace komi ba tacigaba da kallonta "dan lumshe ido tay snn tace "i just...i dont knw whats hurting me." cikin tashin hankli lailah ta tsari nunfashinta dacewa "Big sis Ure hurting?..Okay what happen wani abu "Adnan" din yay miki?. takarashe da dan tashin hankli. cikin girgiza kai nur fidaus ta rike hannunta calmy snn tace little sis mance kawai, this isnt even about Adnan..sai kuma tay shiru...ahnkli ta kumacewa "Its mum okay. Dana farka naji qamshin turarenta a dakin nan amma kafin na bita waje wai har ta tafi. She dint even.. bata karasa ba tay shiruuuu. ..jin Zucytrta a mugun dagule can muryanta na rawa rawa tace "Malam bello bazai taba barina na tafi kadunan na ba idan har mummy bata samin hannu ba. And..this competition means alot tor me laylah, bazan kuma sake samun wann daman ba har karshen rayuwata ..inaso nayine dan am sure Dad will be sooo proud of me in yana raye, i studied too hard for this, ina son nay wnn gasar nakuma ci nasara akai badon komi ba saidan sabida Baba na. I want him to be proud of us wherever he is, inaso Allah ya aika masa da ladar each recitation da zanyi a wajen a matsayin haske a kabarinsa da kuma sadaka wa lifeless soul dinsa. kawai fa signing mummy zata min intafi but its been 2 weeks ina bibiyarta da papern nan all for what?.. dan shiru tay jin zuciyarta kamar zai tarwatse dan zafi, acikin rawan murya me mugun ciwo da karsashi ta ciza labba takarashe maganan ayayinda hawaye masu mugun saka tausayi suka hau sauka a idanunta kamar ruwa wanda kallo daya zaka mata kasan tasaka abun aranta sosai . Tasaka aranta cewa yin wann gasar is the only thing worth dedicating for her dear late father kuma damartan kenan duba da yadda taga yan uwansa da mahaifyarta basu damu dashi ba kowa na rayuwarsa ne basa ma tunawa dashi itadai Bazata taɓa iya mancewa da mahaifinta ba dan shine hero dinta shiya bata duk wani ilimi da tarbiyan da duk inda ta shiga dashi ake yabonta ana kuma alfahari da ita.. yar uwarta laylah dake kallonta da ruwa a idanunta itama tafado ajikinta ahnkli ta dan rungumeta sigar rarrshi tace "Big sis shusshh kidena kuka yaa noory pls Lets just find another way big sis. In sha Allah zakije kaduna And u will win this, inajin hakan ajikina sosai. Nur fidaus ta lumshe idonta sosai tareda jin dadin rungumar da yar uwarta layla tasakar mata dats so sooo comforting Daga nan dai batace komi ba tashare hawayenta ahnkli ta sauka kasa tanufi kan sallahyr data shimfida ta tada sàllah dan kar lkcinsa ya kufce mata. bathrum laylah ta shiga ta kunna shower a low tabarshi na zuba snn nemi waje akan closed toilet seat ta zauna abunta ta cigaba da sharban baccinta. After like 10 mins taji muryan nur fidaus sama sama daga kofa Tana cewa "Laylaaa waime hakane kullum kika shiga alwala saikin jima pls hurry up kifito kiyi sallah kiyi wanka ki shirya kanki we cant be late for school today dan Allah inada chemistry practical kinji? Acikin gigin baccin laylah tayi gyaran murya tace uhumm uhumm. Daga nan nur firdaus ta fice waje cikin sanyin yanayi da nitsuwa sanye da doguwar hijabinta skyblue can ta bayan gidansu inda ta saba zama tayi karatun qur'aninta a nitse while looking at nature, tana kaiwa ta zauna akan dark green carpet grass snn ta bude suratul tauba tafara karantawa cike da kwarewa cikin zazzkar muryanta me ratsa zuciyar duk wani halitta dake sauraronta a wann lokaci tareda nutsar da ruhi da zuciya dake zaune bisa gangan jiki. Bayan qur'anin datake karantawa babu abunda ta dauko face hadadden wayarta ƙirar samsung galaxy s23 da kuma goran ruwa. Daga cikin gidan kuwa yar uwarta layla bata tashi farkawa a bacci acikin bathrum dinba sai can wajajen ana neman 6am saura na safiya, ahakan ma kusan a mugun kasale tamike tahau cire kayan jikinta takara gudun ruwan shower akanta ruwan na sauka kan cikakkun nonowa dake bisa kirjinta na danyen yaranta tanajin wani irin mugun dadi sabida Allah yazuba mata maitar jarabar shaawa sosai, wanda akalla girman nonowartan nan yafi komi burgeta dk ajikinta shiyasa dik tazo wanka saita tsaya yin wasa dashi wishing she can explore it one day. within 15 min ta gama wanka tay alwala, ta fito lkcin ana neman shida da rabi tasan duk yadda akayi yayarta nur firdaus zata iya shigowa dan haka agaggauce tay sallah ko wani addua bata tsaya yi ba tamike tashafa mayukanta da turarreka masu mugun qamshi tay kwalliyarta me daukar hankli kamar yàdda ta saba. Wardrobe dinta taja ta dauki gogaggan uniform dinta ta saka wandon, wanda ya mugun kamatà ya fidda hdadden shape din budadden kugunta dan layla tana da wani irin shape ne me daukar hankli inkaga dirinta ma bazakace ita yar 15yrs bace face sai har ka kalle yarànta dake kwance akan fusknta. nan Ta saka wando ta saka takalmi, tà dauki farar vest sharara ta zurashi ajikinta dake bata saka bra ba sai bakaramin bullokowa tsaye da kuma rawa dukiyar fulaninta yake ba. Turarenta na guilty absolute by paco rabanne me mugun qamshi ta kara tuttulawa tana kallon yadda tafito soo hot ta madubi wanda tasan dai duk namjin daya ganta ahaka koshi wayene toh dolene hanklinsa ya mugun tashi... shuumar murmushi tay ganin yadda poking nipple dinta ke dada haskowa tacikin vest din snn duk yadda tay motsi jikinta na wani irin girgiza me daukar hankli nan tajuyo tanufi gaban table diñ yar uwarta nur firdausi tadauki farar takardan gasar cikin sauri tayo hanyar dakin mahaifyarsu dashi duk dama tàsan bata nan.....PLS SHARE TO UR NOVELS GROUPS COMENTS #SURAYYAHM free pages CONTACT 08060712446 CHAT KAWAI BANDA KIRA OR FOLLOW WATTPAD OR AREWABOOK APP AT *@SURAYYAHMS* COMEBACK SERIES OF SURAYYAHMS 2024/25 [29/01, 18:43] Anne-Aurora🦋: _*NUR FIRDAUS.....2*_ _Arewabooks@Surayyahms_ . 6.45 am wani irin shiru gidan ya dauka laylah ta fito daga room dinsu cikin sigar da za'a iya kirarsa da half naked dan babu marabarta da hakan Tafiyarta take batajin ko gixau kwayar idanuwanta a bushr musmn ma da tsayayyun nonowarta ke nunawa a fili aranta dai mamaki take da bataji wani motsi ko bullowar yayarta nur firdaus agidan har yanxu ba dan haka kai tsaye tanufi inda zataje agaggauce... Daga daya bangaren kuwa Karar wayace ya tada matashin nan har ya iya tashi ya fada gidan wanka, anan gidan wankan ya saba amsa wayarsa sabida sirri, dan haka bai jima da fadawa wankan ba yafarajin kamar motsi ta waje. Kwankwasa kofar dakin akeyi tun ana yi ahankali har aka soma yi da dan karfi. shower dake zuba akansa ya kashe snn ya gaggauta katse wayar dake handsfree yanamai janyo soft white tawul daga cliff hanger, nan ya hau goge suman kansa da very sexy jikinsa shi a dan gaggauce. Jin bugun kofar ya tsananta yasaka A gurguje ya hakura yahau nannade kansa dawata white bathrobe yadore igiyan bisa kunkuminshi yana dan jiyo muryar laylan a kofar dakin nasa tana ambaton sunansa a shu'umance nan take yaji kirjinsa na bugawa sosai. Cikin y'ay'an dama layla ce kadai me iya shiga tsabgarsa dan gabaki daya shidin girman kaine meyawa atattare dashi yana ganin kansa irin hot guy din nan yana shashan gamshi irin gashi kyakkwa, duk dama tun zuwansa gidan yafi dora maitar idanunsa akan nur firdaus sabida wann sassanyr kyaunta mai hade da natural farin jinin da Allah ya halicce ta dashi gatada wani irin sanyin nitsuwa me burgewa, saidai itace bata taba kulashi ba dake sosai yaran suka gama lura cewa iya dadin gindin uwarsu da kudinta ne kawai ya kawosa gidan amma bakomi ba. unlike nur fidaus da bayan gaisuwan sama sama sam batashiga tsabgarsa ita kam laylah she love to make fun of him, saidai bata gansa ba sai ta masa magana koda ta banzace, infact sha'awarshi ma tafara ji akasar ranta sosai dantana da cwn karfin sha'awa sosai, daga yau tacemai junior daddy, gobe kawu ango ko tacemai uncle, jibi haka zata kile takirashi da full gorvenment name dinsa in disrepcfl tone babu ko sakayawa bare respawa its all depends on her mood. Buga kofar take asigar tsantsan tantiranci babu kakkautawa tana cewa "Sadaat omar, ...daddy sadaat.. "hello? open the god damn door sadaat this aint even ur room. Shide Baiyi magana a bayin ba har sanda ya fito waje da cool sexy voice nashi snn yahau jan kufulallen tsaki yana cewa "Coming" tanakan tsaye awajen after like 3 min snn ya taho ya bude mata kofar ahnkli kmr bashi ya bude ba tsumamen qamshin turarentane yafara dokar kofar hancinsa yay saurin dago kai Suna kuwa hade ido abazata yaji kansa yasara mishi dan daya wani kalle saman kirjinta yadda nonowarta suka tsaya sambal sanda yaji gabaki daya yadauke wuta cak yabi daburce taciki, gyara tsayuwar bazata yayi lkci guda yay gyaran murya cikin sauke idonsa kasa ayananyi da bai shiryawa hakan ba. Dan dauke kai tay akansa tay kamar bataga meyayi ba da shu'umar voice dinta dayasakar mai wata kasala ajikii tace "Can i come in?? Tun bei amsata ba ta wani manne masa lallausar nonowarta akirji ayayinta ta wani bangajeshi snn ta shigo ciki,..dakyar ya iya matse kakkarfan nishin data tasonmai tun daga cikin ramin kwakwarlsa, shide baice komi ba dan yasan fallin balagace ke damun laylah da kuma tana da gadarar cewa nan din dakin mahafyrta ce zata iya yin komi. wucewa tay kai tsaye tazauna abakin gadon tahau kallonsa cikin idanunsa da yasan bakowacce mace ke iya standing in kwayar idanun nashi ba. duk sai yarasa me zaiyi yasan dai ba gaisheshi zatay ba dan haka baice mata komi ba ya daure ya koma gaban madubi yana faman shafa la mer hand serum yana mutsukwa wa yatsun hannunsa dan uban qamshin plant extract dinsa duk ya cika mata hanci with all the afalfa sun flower and barley extract wanda yake taimakwa kwarai wajen saka hannun taushi da laushi... kallo tashiga karemai da gefen idanunta in an evil fiercce and obsessive manner tanajin wani irin mugun sha'awar sa duk jikinta na daukar zafi ganin yadda yawani tsime yana kkrin kama ajinshi duk dama tasan abune me matukar wuya namiji me cikakken lafiya irinsa ya iya shareta ayanayin datake ciki yanxu, duk dama tarasa gane mesa bai son kulata. nan tacigaba da kallonshi he takes care of his skin so damn well No wonder babu wani tabo ko alamun da zai nuna cewa yana wahala cos of how he take care of his skin very well, kallon shi take tana raya haka aranta ganin bakaramin pamparing kanshi yakeyi ba, sosai yake tattala duk wani abunda ya shafi kyau da lpyar fatar jikinshi kamar wani baby Yana gamawa wardrobe dinsa yabude bai tsaya dubawa ba ya jawo iya abunda hannun sa yakai kai ya mayar ya rufe ya shiga closet, Agurguje yay sauri ya kammala saka kayansa sann ya fito cikin wani dark blue pyjamas dayasaka ta dan dameshi ya feffesa dfrent brand na turare na designers da suke da qamshi ajikinsa sunkai kala hudu.. By then ya furta kalamai sunfi dubu a cikin ransa yarasa gane kome yarinyar nan take nema awajen shi oho? dagowa yy suka hade ido da laylan wanda ta sauke yar karaman ajiyar zuciyar datazo mata a bazata.. a mugun shake kamar bazai furta maganan ba yace "ke lafya...? Bata amsa shi ba saida ta fidda paper din ta miƙa masa yana amsa bayabo ba fallasa tace "Sign this. Dacan Baida niyyar budewa amma audacity dinta ke mugun bashi mamaki nan ya bude paper ya gama karantawa cikin kyabe baki snn yace "why" kece nur firdaus or what??Mesa ita dakanta bazata kawo min ba saike.. yay maganan ayayinda hanklinsa kekan takardan da already ya budeta yana kallon menene aciki. layla tadan yi shiru cikin jin tsananin kishi da haushin tambayar dayay can tace "u knw am ur step doter right?? ..juyowa yay ya wani kalleta sai kuma yaji ya kasa iya dauke kwayar idanunsa akan tsayayun nonowarta dake nunawa acikin vest din Mikewa tay tazo kusa dashi tana masa wani irin shuumin kallo snn tace "mmm Yaa noor bazatazo ba, and i think Is too selfish of u kafara hana mummy kulawa da harkan makarantanmu while all u do is just to sleep with her,eat and sit at home like a Gar jamai cikin katseta da tsananin mamaki yace "excuse me hey..are u out of ur tiny mind??? is dis d way to talk to me...Ni saar kine dakike gayamin wnn maganar? A fusace ya kalleta kamr wanda zai falla mata mari. itako kallonsa takeyi da Wani irin cute dariyar rainin hankli dayake kufce mata tafashe mai dashi snn tace "just do what i want..if not... i wll tell everyone that kaine ka kirawo ni nan dakin kakeson kayi lalata dani... Idonshi yakwalo waje abazata tareda cewa "whaaaat? "WTF!!!!... Batacemai komi ba ta mugun hade rai sai jujjuya dogon suman ta take akan fair skin dinta duk ta rikatashi amma kuma baisan wani kalar sharri ta shirya masa ba gashi baison wani abun da zai kawo mai cikas agidan yanzu musm ma da burinsa bai cika ba tukuna.. Wani irin kallo yabita dashi ganin ta tsura masa ido hade da takunemai fuska, da alaman baida lokaci isashe na amsata nan yabude drawr ya dau biro yay signing akan takardan yana tsaki, yana gamawa ya mika mata, tafauce papern, ransa a mugun bace yace "out". tare da mata nuni da kofa. Wani irin girgixa dirin jikinta tay ayayin data juya mai baya cike da rangwadi mai tattare da harara masu tsananin zafi. kirjinshi yaji yana tsananta bugawa yadda buuts dinta yake girgiza kawaii yasashi kasa motsi wanda ji yay kamar ya haukace ya kamata ya danneta awajen yajita dan sosai yaji jijiyar dake gabansa na kumbura taciki. magana ta masa can kasar wuyarta bayan takai bakin kofa tace "Saika san yadda zakayi kace ma mummy kayi signing snn tazo kaduna wajen musabaqar BIG sis idan ba haka ba kaine zakazo and u will have no choice but to come as our father or else.... Da sàuri yabiyota har bakin kofar zai cafketa dan raininta yafara issansa yadda take mai magana da doka da oder Yana kuwa kawo hannu ta tsala masa ihu... Wayyo!!! wayyo!!! wayyo!!! Allah na kasakeni nide kasake ni uncle sadaat wayyo banaso nace maka banaso, yaa nur, yaaaa nuriii, yaaa, wayyooo..Mummy mummy...Tsakani da Allah layla tashiga kurma masa ihu kamr barawo wanda duk dama ya fusata yanata kkrin ya saketan amma haka ta cukuiye mishi jiki taki ta sakeshi tana ihun idanunta a rufe gamm. kokarin kwace kansa yake Lkcin dede Nur firdaus tabude kofar hawa step da waya a kunnenta nan jin ihun yar uwarta yasaka ta razana ta sake wayar akasa a hujajen tayo wajensu da zafin nama ta ficceke laylah a hannunsa da masifar karfi. Kalar ihun da layla takey dataga nur firdaus kai zaka dauka wuƙa yà dora mata awuyarta.. Shikansan saida ya razana yadan koma da baya yanata kallon laylah da tsananin mamaki a idanunsa dan baisan wata irin shu'umar yarinya bace laylan itace ta rikeshi amma itace me xunduma ihu abun sosai ya daure masa kai... wani gam gam ta rike nur fidaus tana fmr zunduma ihu tana daka tsalle tana cewa "Wayooo Allah na Big sis big sis big sis kiga wann mutumin daga kawai na kawo ma mumynmu abu shine zaice zai kamani.. Rai a mugun bace nur firdaus ta kalleshi dan a duniya karankaf ta tsani duk wani abu dazai taba mata kanwarta laylah haroun datake mutuwarso a zuciyarta a duk duniya muryanta har na rawa rawa tace mishi mr sadaat why wud u hit her...meta maka..?? Shiru yay bai amsa ta ba ganin ranta a dagule itakuma shirun dayay sai ya mugun bata haushi, Azafafe ta daga wayarta a kasa ta kunna shi muryanta na rawa rawa tana cewa "am going to call the police u cant hit my sister kodan kaga mummyn mu bata nan shine kawai zaka daketa? hannunta na rawa har tafara kkrin Kiran saurayinta Adnan kenan layla tay wuf ta rike wayar tana girgixa kai sosai cikin kuka bubbuga kafa take a kasa wayyo Big sis dan Allah kar ki kira police kidubeni fa ai cewa zaayi namiji ya kamani nide karki kirasu inbadai kinaso ayita gulmana estate anakai zance na a makaranta ba. Kukan da layla takey na munafurci yasaka nur firdaus din fasawa tadaga laylan ahankli tadan rungumeta sosai sigar lallashi shide baice musu komi ba banda hucin dayakeyi ransa cike da dar dar yanata kallonsu harsuka bar wajen suka koma sashensu snn shima ya koma dakin yanata huci a rude. bayan kamar minti biyar ya kira maman nasu bata daga ba nan yahau shirya kansa sharply ya fita agidan agaggauce dan yasan yaran ba wani sonshi sukeyi ba yanajin shakkarsu baisan me zasu iyayi akansa ba given by laylas words and behvr na makirci nayau sai yafarajin kamarfa sun shirya mai wata tarkone. Dagata dayan bangaren banda jan hanci babu abunda layla take har suka kai ga dakinsu.. Nur firdaus data riƙota a hannu batace mata komi ba har sanda suka kaiga bakin gadon snn ta zaunar da ita ahankli laylan ta sunkuyar dakai tay shiru tana hawaye kamar mutuniyar arxiki. Wani shirun ne ya ratsa wajen dan kuwa Ruwan idanuwan nur tuni yay jaaazir akan laylah, dan tun daga kan shigarta take kallo tana mamakin yadda akayi ta iya fita ahaka tamkr da tsirara kumama me ya kaita dakin mijin mamansu bayan tasan tagaya mata cewa mamansu batanan... Jin abun na ciccinta arai bazata iya hakuri ba yasaka ta karaso har gaban laylan da zafin nama ta rikota ayayinda ta dartsa mata kwayar idonta dats burning with demands for good explanations sede tun kan ta bude baki sautin kukan laylan ya kuma dakatar da ita. wani irin lumshe ido nur firdaus tay jin Atake laylan tawani irin damƙo hannunta Tasaka mata kuka me tsumaaaa da karya gabobinnjiki ahnkli take cewa "yaa noori dan Allah ki saurareni...kar kice wani abu har sai na gaya maki iya gaskiyata pls dont judge me. hear me out cike da sanyin bacin rai Nur fidaus ta mike tsaye tanamai cewa Wann fa ba shine karo na farko dakike fita ahaka half naked ba, laylah i am tired of all this, koma meyene gaskiyanki ya dace ace kinje gaban ɗa namiji ahaka laylah jibeki fa kina haukane? Inadai duk dan akan wann takardan ne kikaje kika samesa? ..kafin kace wani abu nur tafauce letter gasar da zafin nama zata yagashi Tanamai cewa Laylah kisani darajarki da mutunci na ya mace yafi min duk wani abu na son raina, ko daukaka da zan mallaka a duniyan nan. inde wann takrdn ne zaisaka kije gaban namiji ahaka gara na yagashi. Da sauri laylan ta miƙe tsaye cike da karamar bori ta rike takardan da karfin tsiya snn tafara kuka sosai.."Big sis please ki tsaya kiji Nifa ba zuwa nayi wajen intentionally ba, it was just a coincendence. kuma ai naga Shima mijin mummy ne kuma ai kamar baban mu yake..... tanakan maganan Cikin daukewar numfashi ta Riƙe kirjinta da sauri kuma arazane jin tsawar da nur fidaus ta katseta da shi... "He is not our father laylah..Kina haukane, bana son nakarajin kin ambace haka!! ihun da nur firdaus din tamata yasaka tay saurin zubewa kan gwiwarta atsorace tabi ta kankame mata hijabi takuma fashewa da kuka maiban tausayi cikin kukan tahau cewa"Yaa noor am soo sorry. Am sorry, am sooo sorry ya noori...i dont mean to hurt you...I was just thinking of what to do domin intaimake ki amma so sorry i just cant bear to see u loose yr dreams just bcos of a comon signature kuma bakece kikace in har baki samu signing din mummy ba baza'a barki kije kaduna ba..i just want u to be happy dan Allah kiyahakuri Ni wallh bansan ma na fita ahaka ba, kiyahakri Yaa noor kakkame jikin nur datakeyi tana kukan yasaka har saida nur din taji rauni ya mamayeta sosai jikinta asnsnye ta wani Lumshe ido jikintan na dan rawa rawa kusan saida ta dau kusan minti biyar snn ta iya riko laylan sama ta sake miƙar da ita tsaye suna masu fuskantar juna. layla bata fasa hawaye tanakuma magiya ba "Yaa noor dan Allah kiyi hakuri, Dan Allah, Dan Allah...i just want to help u achieve ur dreams yaa noori...pls am sorry... Nasan bakison sakoshi acikin tsabgar rayuwrki amma kiy hakuri. nur na tsaye najinta tana kukan wasu zafafan hawaye masu yawa wanda batasan dasu ba suka kufce mata sai taji Tausayin yar uwartata ya kuma rufeta har yana neman yasaka mata wani na musmmn zafi asaman zuciyarta dake mata nauyi aynxu Ajiyar zuciya ta sauke tare da dora hannunta akan fuskata laylan tana dan share mata hawayenta ahnkli cikin danne tausayin nata datakeji dan ko kadan batason suna kulla wata alaka da mijin mahaifyrsun musmmn ma dataga baida wani kamun kai sosai. wani gulluton baqin ciki ta hadiye aranta snn tace laylah Ni bawai nagaya miki matsalata bane dan ki taimaka min kawai nagaya miki ne dan ke yar uwatace rabin jikina, kwayar idanunta take kallo snn ta kuma cewa. ."pls dont do that again kinji? "Not even going to see him half naked sau nawa zan gaya miki haramun ne wani namiji yana ganinki ahaka wai shin ko kin manta ke macece girma fa kikeyi ba karamar yarinya kike dawowa ba dan haka tsiraicinki ba abun wasa bane. yes, he might have married our mum amma ai shi ba mahaifinmu bane duk randa zaki gifta inda zai ganki kawai ki tabbata kin saka kaya me rufe miki jiki ko wani hijabi killatacce, snn karda kisake kai wani abuna wajensa idan ba hakaba bazan taba yafe miki har Abada ba... yanayin Yadda nur fidaus ta karashe maganan da dakewa mai tafe da kwarjini da kuma tsawartawa yasaka laylah ta gyada mata kai kawai batace komi ba suka rungume junansu sosai... Wayarta daketa faman vibrations ta daga ta kalla ganin Adnan ne yasa ta kasheshi gabaki daya tanamai sauke ajiyan zuciya.. Within few minutes ta gama rarrashin laylah nan suka shirya kansu tsaf cikin gogaggen uniform dinsu riga da wando da karamin hijabi wanda ya mugun daukar kalar jikinsu na fararen mata tamkar yayan larabawa, suna saukowa dede lokcin da breakfast din da mum dinsu da ta musu oder ya iso, sun sha mamamki ganin haka dan abune wanda bata saba musu dashi ba duk dama sama sama kawai sukaci snn sukayo ta waje already drivernsu Malam liman ya dawo yana tsaye a kofa. nur firdaus ce ta gaishe shi cikin aminci da girmamawa ya amsa mata yana murmushi laylah data toshe idonta da wani irin farin cat eye glasses itakam ko kallonsa batay ba ta mika masa jakarta yabiyota da shi haka yabude mata seat din baya ta zauna rungume da jakarta tay shiru dan har ranta ta tsani zaman datakeyi abaya da kuma irin tsantsan yabo da rawan kafa da malam liman drivernsa yake yawan zubawa yar uwarta nur firdaus badon komi ba saidan farin jini, nitsuwa, ilimi da kuma tsantsan rikon addinin da Allah ya zuba ma nur firdaus dan hatta sock dinta na school dogo sosai take sawa bacin fuska da hannu bata barin kominta awaje..... SHARE TO UR NOVEL GROUPS #SURAYYAHMS #freepage CONTACT 08060712446 CHAT KAWAI BANDA KIRA OR FOLLOW WATTPAD OR AREWABOOK APP AT @SURAYYAHMS COMEBACK SERIES OF SURAYYAHMS 2024/25 [29/01, 18:45] Anne-Aurora🦋: *NUR FIRDAUS....3* _Arewabooks@surayyahms._ sassanyar Qira'ar alsheik Ra'ad muhammad al kurdi ta suratul al-a'araf ke famar tashi acikin motar tasu wanda tsabar dadin sautin muryansa daya gauraya da nitsatsyar qira'ar nur firdaus yasaka motar dada samun wata sassanyar nitsuwa na musamman. dan banda ita dake bibiyar karatun perfectly and calmy bakajin motsin komi a motar face na Ac dake busa musu sanyi. Ahankli take bibiyar qira'ar fuskanta dauke da murmushi gabaki daya hanklinta nakan abubuwan da ayoyin ke magana akai dan Allah ya azurtata da ilimin fahimtar ayoyin qur'ani ba zallan iya karantashi ba. Drivernsu malam liman dake tukasu time to time yake juyowa yana dan satar kallonta yana murmushi dan ilimin addinin da nur din take dashi bakaramin burgeshi yakeyi ba... Laylaah dai ta lumshe Idanunta throut batace komi ba.. Wani shararren titi suka bi inda zai miƙar da su har Plot 322 3rd avenue dake gwarimpa housing estate dake abuja inda fitaccen makarantansu na ICICE Al-noor academy international secondry school yake... wajajen karfe 7.40am na safiya lkcin Sun karyo kwanan estate din kenan Gaban laylah yafara bugawa da wani irin matsannancin karfi da itakanta batasan musababbinsa ba... Da wani irin sauri ta daga kanta sama tana lekan ta window dan batajin irin wann bugun zuciyar face sai ADNAN SHEHURI yana daf da ita. dada jingina kanta tay da seat dan bayan bugun zuciyarma gabanta fadi yakeyi sosai. sede ganin babu kowa dake bbiyar byan motarsu yasaka tabi ta dawo kan seat dinta ahnlkl ta lumshe idonta tay shiru tana jin sautin kirjinta kamar zai faso waje, duk dai ta rasa wani irin zazzafan so take ma Adnan din wanda azahiri ya kasance saurayin Babban dadarta NUR FIRDAUS ne, wanda kaf makarantan nan nasu da kuma angwansu babu mahalukin da zaice baisan irin zazzafar soyayyar dake tsatsafa tsakanin Adnan shehuri da dadarta nur firdaus ba. "But why is the forbiden fruit is alwys the sweetest"...??? itade Tanada babban buri nason taga tamori rayuwarta to the fullest tai sakalci, taji dadin rayuwa, batace tana son awards ba, snn batace sai tay porpular ansanta da ilimin addini kamar yayarta nur firdaus..itade kawai she just want attention irin wanda kowa yake bawa dadartan, like a full time celebrity kowa yanaso ace yay shiga irinnata dan yau in nur firdaus tasaka takalmi ko jaka toh gobe zakaga yara dayawa a makrntar suna neman irinsa dan suma su suka ace sun saka irin nata, Hakama turare, style din kitso, yadda take saka hijab da sock. Every girl want to adopt Nur firdaus's unique style and signature dress codes tsabar yadda take bala'in farinjini nitsuwarta yake kuma burge kowa. Ga wann uban farinjinin nata na kawaye da kuma mugun yawan kwarjinin datake dashi a idanun kyakwawan maza masn ma masu dukiya., A fannin laylah kuwa she is chronic attention seeker itade she just want to chill and have all the fine fine rich guys chasing her around kamar dai yadda taga maza masu kudi da aji suna bibiyar yayarta nur tana basar dasu itama tanason taga tana wann kalar rayuwar sosai sabida aganinta itama din kyakkaywace sosai babu abunda bata dashi dan harma tafi nur firdaus zaunannen diri me daukar hankli.. iya kkrinta tanayi akan daukar wanka da kuma karatu dan kullum itace na daya a ajinsun itama sede duk ayanxu tana neman watsarwa sabida damuwar kishin yawan farinjinin yar uwarta data fara daurawa a aranta duk dama tana kkri wajen yaki da hakan saidai kassshhh haryau ta rasa mesa kullum dai nur firdaus din kawai ake kallo ba ita ba. Tun da suka taso suna yan kanana kusan ince haka abun yake, its like she is living under her shadow kowa nur fidaus din ce abakinsa, she is evrybodys favourite and everybodys good example duk dama bata dauke rayuwa komi ba sam bata da hayaniya amma sosai Allah ya daukakata. ita sam sam laylah bata da wnn uban farinjinin bare kuma muhibba na samun daukakar mutane bare kuma maza dan ko me aikin gadin gidansu da anguwansu basu taba mata kallo na biyu ba kamar wacce akama mugun baqi. dacan zama a inuwar yar uwartan datakeyi be darata ba duba da yadda noor firdaus din take matukar son ta tamkar ita ta haifeta dan a duniya bayan mahaifinsu daya rasu Babu Wanda nur firdaus take mugun so arayuwarta sama da 'yar uwarta laylah wadda takewa kallon tamkr amanrta Allah ya damka mata ba zallan 'yar uwa ba. Dan Qaunar datakewa laylah qaunace irin wadda Allah ne kawai ya isa ya cire mata shi cikin ranta musamman ma da mahaifyarsu ta watsar da su batawani fiye damuwa da tsabgar data shafe rayuwarsu ba. tun suna kananu itace tamkar uwa kuma abokiya wa yar uwarta layla, ko kadan bata bari laylahta taso da tulin baqin cikin abunda mahfyarsu take musu ba. Nur fidaus kusan itace ta raine layla ayayinda ita kanta take neman kulawar iyaka dai tana Jin dadin rayuwarta ne sabida kulawa da abokantaka na gari datake samunsu wajen masoyinta Adnan shehuri dakuma sanin cewa Allah ya mugun daukakata shiyasa Batada abokin fada Bata saka komai na damuwa aranta itadei kowa natane. duk inda kaga noor firdaus toh tabbs zakaganta tare da yar uwarta laylah sabida yadda take alfahari da ita sun matukar shakuwar da ko bacci baiya rabasu dan akan gado daya suke bacci. ....sede ayanxu Da laylahn ta fara dan girma izuwa siffar cikakyar ya mace sai taji kmar daukaka da farinjin yayartata yanason ya dameta aranta, she just cant stop thinking of how she lost her long time secret crush wato "Adnan shehuri" wanda babu abunda take bukata ajikin ɗa namiji da adnan baidashi kai tun batasan kanta ba take fama da wata irin mahaukacin kaunarsa aranta sede kuma Adnan is all about nur firdaus soyayya sukeyi me tsayi me kuma tsafta tun na yaranta. tun suna kanana sosai suka taso da shakuwa wanda akalla izuwa yanxu shakuwarsun ta wuce wanda za'ace zaa iya rabasu cikin sauki ga kuma very sexy and hot mijin mummynsu agida shimafa talura kamar yaa noor din kawai hanklinsa ke kai, kai hatta drivernsu yafi sakewa da ita duk dai laylah tarasa meyene aibunta da kyawawan maza masu kyau da aji da uban kudi ire iren su Adnan shehuri basuson su tunkareta da zancen soyayya haryanxu.. She wants soo much attention amma bata taba nuna hakan a fili ba amma kuma abune dake cinta aranta bana wasa ba, she wants to be heard and seen awajen maza masu kudi, kuma kyawawa kamr nur firdaus. toh amma, haryau dai ta kasa tantancewa ko badluck dinta daga silar farijinin yayarta nur firdaus ne ko kuma wani boyayyar aibune take dashi wanda batasani ba. ..cikin saurin kauda wnn tunanin aranta ta bude lumsashun idanunta ahnkli wanda atake kuwa yasauka akan wata mahaukaciyar baqar sport car Audi8 dake kkrin dososu in classic front view, jikin deck din motar kawai takalla saiji tay kamar numfashinta yatike yakai caan sama sararin samaniya yanamai barazanar zaibar gangan jikinta wani sihirtaccen numfashi ta sauke musmmn ma dataga sunan ADNAN dinne ajiki dan atake taji lkci guda tarasa duk wani nitsuwarta kirjinta na daka tsalle yana rawa kamr zai faso waje.. irin masifar son datake masa shi ake kira da makahon so dankuwa duk yadda taso ta haqura dashi baiyuwa daga zarar sunyi ido hudu saitaji gabaki daya gangan jikinta ya dauka da mahaukacin tsumayin sonsa. what can be more painful kamar kaga abunda kake matsanancin so agabanka bayan kasan bazaka taba samunsa ba har Abada... tun da tay ido hudu da motar adnan taji gabaki daya ta rasa nitsuwarta wanda tun kan malam liman ya karasa dasu school parking lot Adnan din ya cimmasu cikin sauri sauri yay parking motarsa ya sauko kasa tsadadden agogonsa ta wittels bach pure diamond ita tafara daukar idon jama'ar dake wajen., acikin sanyin takunshi me mugun daukar hankli ya nufo motarsun sanye da wata lallausar Brown Pants me kamar gold na aldo bianci wanda ya dora wata cool maroon raymond Tshirt data masa chif chif ajiki tanamai bayyana burgewan dake tafe da danyen shekarun samartakansa. He is a 300 level petroleum engineering student in Base university wanda duk dan nur firdausn ya tuburewa mahafyarsa ya nace cewa saiyay karatu a nigeria kuma a garin Abuja dan kawai suna kasancewa tare. Adnan shehuri kyakkwane wanda a shekaru bazai wuce 23 ba duk dama jikinshi bai nuna hakan sosai, he is the real defination of tall, cute and calm guy, dan yana da wani irin tsiririn jikine wanda baza'a kirashi da rama ba kaidai kallo daya zakamai kasan acikin niimar dukiya me amsa sunansa dukiya ya taso, dan tundaga kalar yauqin fatarsa har yananin tafyarsa zai fallasa maka hakan, duk inda yaratsa kuwa sai anjuya anzuba ma karan hancinsa dake nan har baka wane na sharukh khan,couple with his silky smooth saje da Allah ya kawata farin doguwar fuskansa dashi. har wani kyalli fatar jikin nashi yake kamar na dan jinjiri. Adnan da gudane tamkr gwal awajen wata cikakkeya kuma shahararriyar yar siyasa da ake kira da HAJIYA MAIRAM KANEM SHEHURI. wanda basai anja dogon zance ba kunsan sunan cikakkun yan garin maiduguri ne kabilar kanurai da sukayi mixing da yan uwansu shuwa arab ta hanyar auren dangi da kwarya tabi kwarya. Mahaifinsa Adam shehuri is a senior ambassador of nigeria to Qatar shibaiya cika zama kasar nigeria acan qatar din yake rayuwa dan ya tsufa dan saida yakai almost 50yrs kafin Allah ya bashi haihuwa aka samu Adnan din. dan haka Adnan din atare da mahafyarsa dayafi mugun shakuwa da ita yake rayuwarsa anan nigeria duk da kasancewarta wata jajirtacciyar yar siyasa da ake damawa da ita sosai aharkan siyasan kasa bata gaza wajen saka ido akan rayuwarsa ba. hjiya mairam ta rike manyan matsayi kala kala tun daga kan high ranking director har accountant general na crude oil sector har izuwa minister of humanatarian affairs na kasa datake kkrin komawa kan kujerarta ayanxu. a duniyan nan Duk abunda danta Adnan yake so bata hanashi shiyasa duk dama ajinsu da matsayin dukiyarsu ba iri daya bane dana iyayen nur fidaus amma haka ta amshi soyayyar tasu hannu bibbiyu snn ta jawo mahaifiyar Nur fidausin acikin tawagar siyasanta dan kawai danta Adnan yaji dadi.... *ME KIKE TUNANI ZAI FARU A WANN NOVEL DIN???*? SHARE UR TOTS AND COMENTS everywhere ure my dear ego reach my desk👌🏻 or VIA 👇🏻 CONTACT 08060712446 CHAT KAWAI BANDA KIRA ORG FOLLOW WATTPAD OR AREWABOOK APP AT *@SURAYYAHMS* COMEBACK SERIES OF SURAYYAHMS 2024/25 [30/01, 13:48] Anne-Aurora🦋: *NUR FIRDAUS.....4* _Arewabooks@surayyahms_ ayayinda Adnan yake karasowa zuciyar laylah kamar zai tarwatso waje tsaban bugawa ayanayin da takasa iya dauke kwayar idanunta akan Adnan din har ya karaso tawajensu batare dayama lura da ita a seat din bayana motar ba. kkrin bude motar take domin tafito koda ace ita zata fara yin ido hudu dashi saikuma taji murfin motar ya tike gam tawaje takasa budewa taciki acikin sauri tadaga ido harzatai wa drivensu malam liman magana saiga Adnan dinhar ya karaso. saukar nutsatsiyar muryansa taji ayayinda yay sallamawa malam liman wanda yanamai amsa masa ya dauke kansa izuwa kan nur firdaus yahau binta da kallo. cak laylah taji magana ya dauke a bakinta ayayinda kirjinta yake tsananta bugawa ta tsaya baki bude tanata kallon karamar tashin hanklin dayazo da ita akan kyakkwan fuskan tasa me dauke da kwarjini me daukar hankli... kai tsaye ya dora hannunsa bisa murfin gaban motar yabudewa Nur firdaus kofa ahnkli dan ta fito. wani irin zararriyar so yake mata wanda shikansa bai san iyakansa ba danko da ta katse masa wayar ji yay kamar ransa ta datse shiyasama hanklinsa bakaramin tashi yay dayaji wayarta akashe ba. Suna hade ido murmushi me tsananin sanyi yahau wakana akan fuskanta badon komi ba sai ganin irin kallon tsumammen soyayyar datay niisa a zucya da adnan din yake mata ahnkli tasaukar da idonta can kasa kafin nan tasauko kasa a nitse tatsaya adan gefensa batare da tacemai komi ba. zucyarta bugawa yake taciki musmn ma dataga gansa ahaka kusan a rikice tasan duk yadda akayi dolene hanklinsa ya tashi da yanayin da ta katse masa waya daxu da safe. kallonta yake da wata iriyar maitar so akwayar idanunsa da muryansa me tsananin sanyi da taushi yafurta salam alaikum hayaatee.. kanta na kallon kasa tana dan murmushi ta amsashi da same words cikin wani irin sanyin kunya me ratsa gangan jiki....tanajin yadda ya sauke ajiyan zuciya, snn tace meya faru baka wuce Airpot din ba? wata ajiyar zuciyar ne takuma kufce masa yace "i cundnt go bcos you scared the hell out of me muna magana sai kawai kika katse wayarki inata kiranki kuma baki dauka ba..nan yadan ja numfashi snn yace ynxun ma daga gidanku nafito bansamu kowa ba sai kawai nyo nan direct "ina fatan dai lafya, ince dai ba bata miki ranki nayi ba masoyiyata..?ya karashe magann tasa ahankli cikin sakar mata taushshyr kallo adedenan ta dagokai tadan kalleshi cikin sanyin murya tace U can neva go wrong with me hayatee. kayi hakuri am really sorry to startle u like this, i didnt mean to make u worry.. Dan kifta ido yay akanta duk saiyaji hanklinsa ya dan kwanta baice komi ba ya cigaba da kallonta kai kace bai taba sakata a idanunsa ba.." aftr 2 mint suna shiru sai can muryanta dake kasa kasa ya fito Tace amma ai kasan am fine ko you cud have missed ur flight aida basai kazo nan bama. Cikin katseta yace "are u kidding me??..kinsan yadda hanklina ya tashi kuwa..aida kika kashe wayarma ji nayi kamar daga china nake tahowa wajenki..i d really want to knw what happen? tanadan murmushi tace "nothing. Muje in rakaka bakin motarka kaje ka shirya kaje inda zaka kawai kar kayi missing sai ka dawo zakaji. baiko motsa ba yace nop hayatii..hanklina bazai kwanta in akwai wata matsala kawai ki gayamin lets solve it together kafin na wuce . A duk tunaninsa ko matsalar ta da mum dinta ne akan cmption din nan. Cikin katse masa tunanin tadago kai takallesa Aranta tana shirin ce masa a'a sedei tunkan ta budi baki amsa daga bayansu yaji saukar dirar wata siriryr murya data taho da dan rawa rawa.." "yaa Adnan.. yaa adnan good morning Saida yadan jaaa kafin nan ya juyo atakaice yaga ashema laylah ce Kallo daya yamata yadan dauke kansa fuska bayabo ba fallasa snn yace Little sis.. gud mrning yaa Baki wuce aji ba..ya kike..? Dan karamin murmushi tay trying to hide her intense jealousy da kuma heart beats dinta dake yi kamar zai faso waje duk tagansu tare haka sai tanajin inama ace da itace yayarta Nur firdaus dat this hot rich young handsome guy is crazy about. duk mazan da suke burgeta a duniya kama daga kan mijin mamanta kaf basukai mata Adnan shehuri matsayi aranta ba dan Bakaramin sonshi takey Tanadan satar kallonsa tace "am Fine..dama.. "..bai barta ta karasa me zatace din ba with a fair dismisal tone yace "good"..Daga nan yadan sai ya dauke kansa akanta gabaki daya ya maida wajen noor firdaus shiru laylah tay dan Aranta she honestly wish ko da asalin sunanta laylah zaina ambatar ta dashi dan be taba ambatar laylah abakinshi ba sai dai little sis din nn dai daayake ambatar ta dashi kowani lkci wanda harga Allah bason sunan take ba dan sunan yana dada sawa tanajin karsashi da matsanancin zafin tazarar dake shimfide a tsakaninsu wanda tasan Adnan hala bazai taba sanin zazzafar sirrin xucyarta akansa ba nahar Abada dan a taga alama matsayin kanwar budurwansa kawai yake kallonta. tana tsaye tana jinsu yanamai cigaba da tuhumar masoyayrsa akan katsemai waya datayi dazu da safe tana dan kakkaucewa dan Nur fidaus din yarinyace wacce bata san meye fallasa sirrrin gidan iyayenta ba. duk irin shakuwa da soyayyar dake tsakanin su da adnan haryau bata taba budan baki ta bayyana masa damuwar da suke ciki ita da yar uwarta akan rashin kulawar da suke samu wajen mum dinsu ba.. shikansa a rade raden gulman mutane yakejin yadda ake fadin yadda mahaifyarsu ta zuba gabaki daya hanklnta da xuciyarta akan harkan siyasa haryau kuma baiji wann maganan daga bakin nur fidaus ba anma sosai ya fahimci mayuwacin halin da suke ciki. suna tsaka da jayayya akan maganan laylah tay gyaran murya dukansu suka dan kalleta ta dubi adnan tace yaa adnan am sorry wallh nina jawo ta katse maka wayar. Girarsa na sama a dage da mamakin ganinta a tsaye haryanxu yace "really? So what happen...ke sai ki gayamin tunda ita taki Duk da idon da nur firdaus ta mata bata daddara ba..tace nakai ma step dad dinmu letter gasarta ne akan yay mata signing kuma ai kasan batason haka... cikin datsar numfashinta yana kallon nur fidaus din yace ohhhhh shine kika wani bata ranki kika kashe wayarki ko hmmm sarkin fushi... turo bakin datay yasashi yay dariya "anyways koda baki samu signing din bama ive already arrange for that...anjima kadan zan tura uncle dina yay magana da malam bello babu wanda zai hanaki zuwa gasarki muddin ina raye! Ya kalle laylah atakaice yace little sis thanks but no thanks, kinga tunda batason harka da shi pls karki sakeyin hakan dan banason ranta yana baci i dont like it at all koke kinason hakan? da dan wasa ya fada amma laylah sai dataji zafin hakan sai Bata amsashi ba ta girgiza masa kai da sanyin jiki tana kakalar murmushi.. Itade nur batace musu komi ba haka ya amshi hadadden school bag dinta na dior yace muje in rakaki chemisry lab din hayateee daga nan saina wuce airpot din ko. Yana karban jakan ta juya tadan kalli laylah dataki tadaga kai.. gabanta taji na faduwa dan sosai tafara lura da yadda layla take bhving idan adnan yana kusa dasu kodai wani abu na damun laylahn akan adnan din ne oho.. Ahankli cikin wann tunanin ta dafata da sanyin murya tace litlle sis kije class dinku kinji banason nabarki anan u are almost late for class ni practicals zan shiga kuma sai 8.30am. layla ta kasa iya hade ido da nur firdaus Kan laylahn na can kasa tace okay ... Ta juya kamar zata tafi but she was expecting Adnan to bid her bye amma hanklinsa duka nakan nur firdaus sai baiko juyo ba. Batare data sake kallon inda suka dosa ba cikin sanyin fixga taja jakarta tafara tafiya harta haura step ta nufi ajinsu ss2b tanajin zuciyarta kamar zai fita dan zafi kai tsaye ta nufi wajen zamanta dake can baya karshen aji taja seat dinta ta zauna snn ta zuge zip din jakarta ta fidda earpod na Apple ta toshe ramin kunnuwanta dashi nan take tabi ta jonashi da wakokin M sharif dake shake da kalaman soyayyar da suka dace da irin wanda datake yima Adnan tabi takure sautin kidan ta kuma lumshe idanuwan ta batajin komi dake wakana a ajin kamr yadda dai ta saba kullum.... After 3hours.. 11:00 am dot Nur firdaus suka fito daga cikin chemistry laboratory inda suka gudanar da wasu practical dinsu na water quality titrations, daga farar labcoat dinta sai dan jakarta ta fito tabi jerin sauran dalibai masu ficewa ajin batare da takula kowa ba ta dauke kanta cikin jan aji tana takunta me sanyi rataye da matsakaiciyar jakarta wanda koda bata dago kanta sama ba kai kasan nur firdaus haroun kyayakwar gaske ne tafiya takeyi acikin sanyin nutsuwar datafi Kama da nutsatsyr kasaita tare da kuma fallasashen miskilanci ayanayinta musamman yadda take soo calm hakanan idanuwanta ke kallon gabanta duk yadda takillace jikinta da isashen uniform bai hana wnn hadadden tsarin surar jikintan daukan hankalin mutane ba wanda shiyasa duk Wani dalibi data hadu dashi a hanya yake hadiye Mata yawu musamman wainda sukasan matsayinta a makarantar... ... malamai dayawa ma gani suke ai tafi karfinsu sabod tsabr kyanta, ilimi, da kuma jarumtarta a aji tareda sanin Wanda suke soyayya dashi wato Kyakkwan matashin nan ADNAN SHEHURI wanda kowa yasan dan gatan iyayensane da suke matsayin manyan yan siyasan a kasa snn Adnan shehuri baida wata budurwan dayake mutuwar kauna a rayuwarsa face Nur fiddaus haroun. tun da suka fito a lab din Taku take cikin kasala da damuwa harta kai gaban Babban 2 storey building dake dauke da offisoshin manyan malamai,. Hasken ranar da ya soma ketowa ya dallare mata ido, ta sanya fararen tafin hannunta ta kare saman idanunta a daidai lokacin da mai gadi awajen ya karaso gare ta. tambayarta yke inda zataje duba da ganinta ka ga wacce take cikin rudanin xuci, ajiyan zuciya ta sauke kafin ta tsaida idonta a kan wani takarda snn ta nuna mishi adireshin inda zai kai ta wanda ke rubuce cikin paper wadda ta fiddo daga jakarta danyau batajin zata iyayin wani surutu sosai.. Yana kammala karantawa ya gyada mata kai alaman yasan wajen. a sannu a hankali tabishi sukayi kan 2nd floor na building din tanamai karewa kyawawan Hall ways dake ta wajen kallo wanda akalla shiyafi dauƙe mata hankalinta daga yin tunanin komi dake damun xuciyarta iyanxu. Can security ya tsaya tare da nuna mata wata office dake daura da gabanta. wani kasallen ajiyar zuciya tayi, ta masa godiya snn ya juya ya tafi. Sannu a hankali ta karasa kofar office din dake dauke da tag din GUIDANCE AND COUNCELLNG UNIT ajiki ta bubbuga kofar cikin mintuna kadan akazo aka bude mata game da mata izini ixuwa ciki. Babban office ne sosai dake dauke da furnitures masu daukar hankali,kai kana ganin office din kasan naira ta xauna a makrntar. akaro na biyu ta sauke ajiyan zuciya ta ciki cos She cudnt shake off the feeling of unease dake damun zuciyarta a lkcin. cikin girmamawa da ladabi tay gaisuwa wanda iyaka Sanyin murmushin sectaryar dataci karo dashi a office din shi ya sata jin dama dama. atakaice Matar tace "ID card" Nur firdaus ta fito da student ID card dinta ta nuna mata.."kallo daya matar tay ma ID card din snn tace ga waje nan zauna Dr Ibrahim will be with u shortly. Tun bata amsa ba matar ta miƙe tsaye ta doshi hanyar waje. Nodding kanta tay ahnkli Ayayinda ta taho a nitse walking majestically like a model cos she have the perfect small waist and big round butts, bazakace shekarunta sha bakwai bane, she is curvy in a special way kamar ita ta kera shape din jikinta dakanta wanda shi baiyi yawa snn bazakace dashi yakasa a idanunka ba. tana da matsakaicin tsawo kuma ita ba doguwa sosai bace ba kuma ba wada ba,tana tsaka tsakiyar hakan. Haka ma fatar jikinta, Baza ace dashi dau ba amma farace, kalar da ake ce dasu flawless brazillian white. Manyan Idanunta da shape din dogon hancinta dana bakinta tsaf ya dace da doguwar fuskar da Allah ya bata mai kyaun fasali da tsari, sannan tana da yelwan suman kai masha Allah Nur fidaus haroun tacika mace abar kallo takoina dan tana debin kama da jennifer winget a fixge. Ahankli ta zauna akan chair tana mai cewa sectaryiyar "Thank you". Ayayinda tazuba mata ido harta rufe kofar tabarta anan zaune. jim kadan wajen ya dau wani shiru dan Duk da zuciyarta acike yake da rudanin abunda zata tarar her mind is busy racing with possbilities. "What could dis be about? Itade tasan Duk makarantar nan ansanta ita yarinyace nitsayya me kuma tarbiyan addini sosai she alwys striving to be excellent in Behaviours gudun kar duniya tadada zargin yawan rashin kulawar mahaifyarsu dasuka taso aciki. sede Daga zarar dalibi yaji tsammaci daga G/C unit hanklinsa ke tashi dan yasan dolene wata matsala ce data shafi personal rayuwarsa data taso... Nannuaryar ajiyar zuciyane ya kufce mata yayinda taji an sake bude kofar dan tabbas saida taji gabanta ya kara fadi.. tana juyawa kadan suka hade ido da Dr ibrahim me kimanin shekaru 52, a renownd consultant of psychology and social sciences, takaitaccen kallo yabita dashi, tay saurin sauke nata idon kasa bayan amsa nitsyar sallamarsa batace komi ba harya zauna akan kujerarsa dake kallon nata... Yana zama ya daga wata paper ya kalla, Fuskansa ba yabo babu fallasa yace "Welcome to G/C unit NUR fiddaus. Muryanta kasa kasa cikin sanyi da dar dar tace 'thank you sir' you have asked to see me. Kai tsaye yace yes. ina fatan kina kan shirin gasarku all our hope is on u. ahankli tay murmushi tace "in sha Allah! nan ya bude wata file dake gabansa yadago ya dubeta cikin sauke ajiyan zuciya snn yace "malama nur fidaus makaranta tay iyakan bakin kokarinta dan taga ansamu kadan daga cikin lokcin mahaifyarki anan offishin amma bamu ci sa'an hakan ba...every call is excuse upon excuses harma yakaiga an dena daga wayarmu Shiyasa mukaga gara a kiraki a matsayinki na big sister atleast lets start from somwhere.. ido ta zuba masa batace komi ba yadan ja nunfashi snn yadora da cewa "so.. magana nake son nayi dake akan kanwarki "Leila haroun".. regarding her behaviors and perfomance a makarntar nan. Nur ta dago kanta ahankli jin gabanta yay mugun tsinkewa, cikin ranta ta furta innalillahi tare da lumshe idonta mentally arantan tana cewa ko me leilan tay a wann karon oho..... CONTACT 08060712446 CHAT KAWAI BANDA KIRA OR FOLLOW WATTPAD OR AREWABOOK APP AT *@SURAYYAHMS* COMEBACK SERIES OF SURAYYAHMS 2024/25 [31/01, 19:08] Anne-Aurora🦋: _*NUR FIRDAUS.....5*_ _Arewabooks@Surayyahms_ Cikin kirkiran murmushi tay gyaran murya snn tace inajinka please go ahead sir.. Gyaran muryan shima yay snn ya fara mata nasiha masu shiga jiki duba da makarntar tana kkri bisa dora dalibanta akan tarbiyarn islama. Snn itakanta nur fidaus tana daya daga cikin Daliban da ake alfahari dasu wajen dabbaka hidimar addini da nuna dabia na kwarai da kame kansu a matsayin su na ƴayan musulmai. Saidai izuwa yanxu halayyar yar uwarta leila haroun sosai ya fara damun malamai da kuma class advisers na Ajinsu da suke yawan kawo korafin yadda bata son karatu kwata kwata ynxu, bata kuma gaida maison karatu. Babban burinta shine, tazo aji ta toshe kunnuwanta da wakokin Mawaka irinsu M sherif na soyayya kala kala haka zata nitsu tanajinsu har atashi. Dr ibrahim Ya kalle nur da fuskan damuwa tare da cewa.."musan yar uwarki leila tana da ilimi sosai amma wann karon your sisters grades are slipping and her behvr have bcome withdrawn kamar ma batason tay karatu ne gabaki daya.. tun farin session din nan muka fahimci haka shinko akwai wata personal matsala ce dayake damunta ata gida?? Sabida anan we r really trying our best akan case dinta but we found nothing related to academics default.. nur dake wasa da yatsun hannunta nervously izuwa yanxu duk sai taji takasa tattara komi dagacikin nitsuwarta har nadan wani lkci dan atake kwakwalrta ya shiga hayayyako mata manyan dalilin dayake neman jefa nitsuwar yar uwarta da kuma rayuwarsu gabaki daya cikin garari, wanda Ba wani abu bane face Halin ko in kula da dumbin bibiyar hayatal duniya da uwarsu ta dora a rayuwarta wanda bataji bata gani bata daraja komi sai aikinta da rayuwar siyasanta. kowacce haifaffen ƴa mace tana alfahari da y'ay'anta data haifa amma awajen nasu uwar tamkar wahala da nauyi Haihuwarsu ya zame mata wanda take saukeshi da kyar, gabaki daya rayuwar mum dinsu revolves around her endlesss meetings, social rallies and big big political events which have taken toll in thier family life tun suna yara kanana. Dan karda shirun data masa yay yawa yasata dago kanta da karamin murmushi tanamai cewa Sir i have to get back to u on this amma ina son na sani What can i do to help my sister dan maman mu has been really really busy with her campaigns gaskiya bana tsammanin zata taba samun lkcin zuwa nan. jin ta karashe maganan muryanta na nemn yy rawa Cikin katseta ahnkli yace mahaifinku kuma ya rasu ko? Wani abu me nauyi ta dan hadiya aranta kafin Nan tace Eh.. jiki a sanyaye takuma cewa "babanmu Ya jima da rasuwa. batare da ya kalleta ba yy ajiyan zuciya snn yace "Mun bincika files dinku ko zamu ga contacts ko adress na wani guidance amma babu, "is ur mum the only one taking care of u both, i mean babu uncles ko qurdians.. kallonshi take ayayin da taji kamar nunfashinta ya rike ta ciki Bata iya amsawa bama ta girgiza masa kai tanakan kirkiran murmushi me nauyi ayayinda ta hau tuna yadda mahaifyarsu ta datse duk wata alakarsu da yan uwan ubansu da kuma sauran danginsu sabida harkan siyasanta wanda abune wanda haryau basu fahinta ba, Ahnkl snn tace no sir, ita dayace kawai. Cike da tausayawa a kwayar idanunsa yace Toh shikenan bakomi you can start by being der for ur sister dan gaskiya rayuwarta yana bukatar kulawan familynta sosai. Ke matsayinki na babban Ki jawota ajikinki snn kiji menene asalin damuwarta, if she feels scared of something offer her a word of encouragement.. Gyada kanta tay ahnkli snn tace Nagode Sir zan iya bakin kokkri na akai in sha Allah.. Rufe file din yay bayan yay dan wasu rubuce rubuce tana kallonshi batace komi ba can snn yace toh shikenan you can go for ur class. Godiya ta kara masa ta mike tsaye har takai bakin kofa Snn taji ya ambace sunanta.. Juyowa tay suka hade ido cikin sanyin murya ya dubeta ganin she is also too young for an emotional budern. tausayinta yaji aransa yace "nur fidaus yana da muhimmanci duk yadda za'ayi ku samu tattaunawa da mahaifyarku, i dont knw how, but try.. cos it may be the root cause of these issures da yar uwarki take facing kuma yadda nasanta last session tana da kkri sosai ba haka take ba. Work on ur self too mss haroun. Karku sake ku dorawa ranku nauyin abunda yafi karfinku mmmm? Ji tay zuciyarta ya kara karyewa da kallon tausayawar dayay mata kawai ta gyada masa kai tana murmushi daga nan batace komi ba harta fita waje.. tunda ta rufe kofar ofis din tafiya take gabanta na faduwa jin abubuwa masu dumbin yawa na dawowa cikin brain dinta dan duk sanda ta tuna nisan tazarar fahintar juna dake tsakaninta da mahaifyarsu sai taji kamar ta zube awajen ta rushe da kuka mei tsuma. Dan bazata iya tuna sau nawa take kkri wajen kai korafin neman kulawarta akansu ba, snn bazata iya tuna sau nawa take gaya mata illar da shikansa rashin kulawartan yakeyi acikin rayuwarsu ba. Mahaifyarsu Hajiya Haseena Sharifudeen irin mata yan bokon nan ne da suke da strong willed for social life and high profile political ambitions ta rike matsayi kala kala dake da alaka da siyasan kasa itadin babban yar gwagwarmayace sananniya kuma jajirtacciya. Yanxu haka itace Party chairperson and social justice activist na rulling party dake ci wanda Lokacin kanta ma bata dashi bare kuma na yaranta data haifa. dacan da mahaifinsu alhaj Haroun ciroma ke raye basu ma santa sosai ba dan shike musu komi na ryuwarsu hatta wanka abinci, kulawa da su in suna ciwo hatta wanke kashi, baban su civil servant ne kuma dan kasuwane but he died while they she is just little itada laila wanda Bayan mutuwarsa ne suka fara wata rayuwa mai tamkar da na marayu. Gadai uwarsu araye ga kuma kudin tana nemosu amma komi su suka koyi yima makansu dakansu cos they hardly catch her attention, yau meeting acan kasar gobe rally acan garin ko social events, wanda ko tadawo seidei ta nemi samun hutu da sabon mijinta _uncle Sadaat_ matashi me jini ajika data aura bayan rasuwar mahaifinsu, bayanshi sam bata sauraran komi daya shafe rayuwarsu da karatunsu insunyi me kyau oho inbasuyi ba oho itade zata basu kudi kowanawa ne ayi komi _After 1hr:30 mins..._ Madaidaicin dakin karatun mai dauke da dalibai 46 yayi shiru bakajin motsin komai sai na takardu, sai kuma very audible voice din malamin da yake gabatar da karatu ga dalibai masu karantar ilimin litereture a makarantar ICIE alnoor academy dake abuja. Darasi ne suke yi akan "attachment theories" ..Stories that reflect complexities and rubuta sunayen manyan littafai kala kala da suke zuba magana ta hikima da fasaha akan family reltionship complexities da attachment theory din akan Allo.. inda malamin yake yi musu bayani dalla dalla game da Nazari da suka shafi alaqa ta jini dana yan uwantaka.. Saboda kasancewa daliban sunzo ne daga yaruka da kuma gidaje mabanbanta, wannan yasa malamin yake daukan misalin daya bayan daya yake musu bitar banbancin tsarukan complexieties da ake samu da niyyar in sun gama sai su hadu suyi comparing aga wadanne ne sukafi cin karo da juna snn sukafi kyau kuma wadanne chanji ya kamata a samar. A yau ne kuma malamin yashigo yankin arewa wanda yafara ne daga midle belt as some wll call it north central kafin ashiga core north din.. Malamin yafara da Abuja dan da alama yawancin daliban nasa mazauna abujan ne wanda iyayensu basu da lkcin kansu sosai ma bare nasu, so they reasonate with him deeply suna fahimtar duk wani misalai dayake bayarwa sosai ajin yau ya dau shiru .. A nutse ya fara karanto wa daliban existing litereture review akan yadda alakar iyaye dana yaransu take a arewa tare da karanto wasu chapter da labari acikin littafan dake gabansa . Wajen wasu iyaye yaro tamkar kwai yake ana kaffa kaffa da rayuwarsa tun daga ranar da aka haifesa har ya mutu, amma wajen wasu iyayen yaro tamkar kashin kifi a wuyarsu ne ko kuma ince wani bbn cikas ga rayuwarsu. malamin ya furta abubuwa dayawa wanda suka dada tadawa nur firdaus hanklinta sosai dan tun da aka fara ajin alakarsu da tasu mahaifiyar kawai take tunawa.. cikin zuba tagumi ta shiga nazari shin Tayaya ma mutum zai kawo wani fragile halitta duniya Bayan yasan Allah ya damka masa shi a matsayin amana ne snn yazo yanuna cewa baisan da matsaln rayuwar halittar ba..?....."Wai Shin lefin iyayen ne ko lefin yanayin rayuwar da muka tsinci kanmu aciki?.. Cikin nazarinta taji malamin yace nazarin mu na biyu akan iyaye shine masana sunyi ƙiyasi sunce.. tabbass ..."Dan adam bazai taɓa fahimtar yawa da zafin gwagwamyar iyayensa aynxu ba hala har sai ya kai shekaru Ar'bain..." Lkcin ne kaima zaka fahimce cewa suma mutane ne kamarka with alot of fears, anxieties, trauma and dreams to be fullfiled. Dan haka wayene zai gaya mana Kwararan dalilai dayasaka ake samun family trauma and complexities. Dalibi na farko daga seat din gaba shine ya fara daga hannu malamin ya juyo kanshi... yace sir"..kasancewar mutum uba ko uwa abune wanda akwai matsanancin gajiya, da rashin samun cikakken hutu ajiki, sabida daga zaràr iyaye sun samu ciki daga ranar za'a fara shiri da hidima akan abunda za'a haifa har ranar da ya fito duniya ahakan ma za'a cigaba ne da kulawa dashi harsai illa masha'a.. Wacce take gefensa ta dago tace sir snn iyayen sukansu might be suffering frm past family and rlship traumas and other unresolved chilhood insecurities or abuse.. cike da gamsuwa da jin dadin amsoshinsu malamin yace yes yes very good. Anyone else? Wata yarinya wacce take gefe daga can baya tace akwai loss of personal identity sir. Dan Mutum daga ya amsa sunansa na baban wace ko maman wace toh iya wann title din zai iya danne duk wata tittle, passion, goals, da kuma personal intrest dinsa da yake dashi akan personal rayuwarsu. gayen dake gefenta bayarbe ne fari kyakkwa dashi wanda alama yana mugun ji dakansa kai tsaye yace "Desire for autonomy sir. I think our Parent need some independence and self directed life. Producing children is like self sabotage.. ni personally bazan ma haifi kowa ba. Dede nan kowa ya juya ya kallesa da mamaki ayayinda shikuma ya hade ransa yana shan qamshi... Malamin yay murmushi yace "reason? Tsaye yaron ya mike boldy snn yace "sir, parenting is like a poison slowly killng us duba da sha'anin parenting din yana zuwa ne da wasu irin overwhelming duties discpline, and even education....ann yay dogon bayaninsa. Lokaci guda malamin ya hau gyada kai looking quiet impressed da irin amsoshin da suke bayarwa tareda yin kwafa akan fuskokin mutane irinsu Nur firdaus da Abun bei zo dede da raayinsu ba. yace very good points so far "abrar "salma, "Aliya and Abdul".. bravo, naji dadin ra'ayoyinku akan hakan. it seems like you all understood the concept of family complexities and unmanageble parenting responsiblities.. now Lets see if we can justify it. Shin hakan da kuka fadi deidei ne ko akwai gyara...who is ready to oppose the motions nan take Abdul din ya sake daga hannunsa da alaman bai gama ba yace sir being a parent Its like obeying a law of nature. Just like marriage, Parenting is like legal form of slavery. Kamar kaci abinci ne kayi amai and Then u spend the rest of yr life working for it to be come as perfect and nice as the food you eat.. masana dayawa a fannin psychology sunyi nazari akan haka. literally you dont owe yr child anything. "like, how are you working all ur ass off just to save for a child kamar danshi kazo duniya? dont we all have a purpose? is producing children our only purpose? this Doesnt even make sense...i will like to point out that wnn mindset din shine ya kawo rashin cigaba da talauci a arewa....and Yana tsaka da barrarraka zancen nasa nur tafarjin abun ya isheta ita kanta bata san sanda wata takurarren tsakin datake matsewa a cikinta ya fito sarari ba wanda Atake malamin ya dakatar da maganan da yake shirin yi da abdul da matsanancin mamaki ya dago kansa a tareda duk sauran daliban suka kalle dayan sashen da wann tsakin nata ya fito.... #NUR FIRDAUS BY SURAYYAHMS Whatsp 08060712446 Wattapd Surayyahms Arewabook surayyanm FOLLOM And SHARE. [01/02, 20:01] Anne-Aurora🦋: _*NUR FIRDAUS.....6*_ _Arewabooks@Surayyahms_ . A can kusa da closed windown farko ita kadai take zaune bata da abokin zama littafanta ne kawai agefenta ta bubbudesu wanda kallon farko in kayi mata daga nesa kusan dolene gabanka ya fadi dan nur firdaus kyakykyawa ce kyau medaukar hankli a yadda takillace duka sassan jikinta wanda yasaka ta matukar banbata da kowa wanda inka matso kusa da ita kuma sai kaga tafi yadda kake tunani tsabar kyau. Wani Rau rau tay da idanunta calmly akan dukkansu da suka juyo suna kallonta ayayin datayi nitso acikin karantar fuskan kowa, it feels like the mind of the crowded sss 3 litereture class students are waiting for her to froth koda zata bayyana musu wani rauni datake dashi wanda basu taba gani ba atattare da ita ba. nitsatsassun ruwan idanuwanta kawai ta zuba akansu kamr wacce bata da wata matsala a rayuwarta duk ma her mind is really suffocating under the weight of memories na tunanin matsalar mahaifryta dana uwarta laila wanda dr ibrahm ya tattauna da ita akai few hrs ago wanda tasan yana da alaqa da darasin nan da akeyi musu dayake kkrin tuna mata baqin cikinta datake boyewa which is threatening to snap in at any moment. inda Daga ganinta zaka fahimci ita kanta bata san cewa tay tsakin ba. Shirun da taji ajin yayi da kuma feeling na cewa duk an zuba mata idanu ana kallonta yasaka ta dada dago kanta da sauri ta mike tsaye dara daran idanuwantan ta sakasu a cikin na malamin da yake tsaye a gaban aji cike da jarumta suna kallon kallo.. Can sannan malamin yce mata "yes, nur fidaus kamar naji kinyi tsaki I dint knw u cud be this disrespectful.. da dan sauri ta girgiza masa kai da fuskar nadama ahnkli ta furta "my Apologies sir. i Will work on my Reflexes. Wayanda suke jin haushin confidence dinta a ajin take suka dan kau dakansu wasu kuma suna mamakin yadda wann topic din ya hatsalata duk uwar hankali da ntsuwartan nan hartakai gayin tsaki. Malamin Baice uffan ba ya koma kusa da board ya tsaya yana kallonta sannan yace "ke yar wata gari ce?" kanta ta sauke a kasa snn tace "Abuja" yace perfect "menene ra'ayinki game da abunda muke tattaunawa akai shin Kina ganin duk abunda iyaye sukeyi akan yaransu a arewacin nigeria sunyi dai dai ko kina da wata gyara?" dan Shiru tayi na wani lokaci, sannan tayi karamar murmushi ta girgiza kanta sigar jarumta duk da fuskarta na nuna cewa akwai abinda yake damunta aranta sosai. Ahnkli kuma sai tayi magana tace "Da farko de haihuwa abune da Allah ya tsara mana shi acikin rayuwarmu dan haka duk abunda Allah ya tsara shi dedene kuma rahma ne a garemu, snn Annabi muhammad s.a.w ya umarce mu da muyi aure mu hayayyafa kodan yay alfahari da mu al'ummarsa ranar karshe..yara amana ne awajen iyaye.. so, all these parental laws and wisdom da ake lissafawa anan a iya nazarin dan adam kawai suke iya bada ma'ana or maybe for the sake of academia and other educational purposes. amma ba wai amfani ne dasu arayuwa ba. malamin ya kalleta yace Toh gaya mana yadde ke kike ganin gaskiyar abun? What does it even feel like to be a child in northen nigeria. yana furta hakan Nan take kirkirarren murmushin dake kan fuskarta ya dauke ta hadiye wani abu a makogwaronta sannan ta sunkuyar da kanta tana kallon rubutun dayake gabanta masha Allah she have a very beautiful italic and bold handwriting duk ta rubuta points dinta daga abubuwan da sauran daliban suka tsalleke basu kafa hujja dashi ba. Muryanta daya fito da kuma sanyi wanda da kyer yake fita tace to be a child in northen nigeria "It means to be.."a Burden" a "terrible priviledge"..to never be a enuf". A commodity..Or an object". daga nan dan shiru tay dan kusan furtawa tay batare da tasan ta furtasu duka ba, her words are like a fragile confession that left her exposed and vulnerable wanda takejin kamr ita kadai ta fahinci abunda take kkrin furtawa yanxu Class din ya dada daukar shiru but she can feel the weight of her secrets begining to shift so slightly into her heart. "Go on munajinki" taji muryar malamin kamr a kunnenta, as clear as if a kusa daf da ita ya furta mata hakan. Ta dago kanta cikin shanye komi cike da nitsuwa snn tace " sir, Ppl alwys have a choice. Addinin mu yana da tsari..even to be a parent itself is a choice. and legally, nobody will force u...duba da haka toh ba meyasa mutum zaiyi aure, snn ya kawo wani halitta duniya Bayan yasan zai zame masa silar takuri, nauyi da damuwa? Why dont ppl who feel they wanna live life to the fullest, away frm all these buddens, Mental Abuse and parenting exhaustions, childcare stress, and unresolve childhood trauma, ppl who dont wanna lose their identity or "have so much desire for autonomy...just forget abt bringing thier children whom they see as the burdens to this world, inhar kasan abunda zaka haifa zai zame maka tsaiko, damuwa da nauyi toh me zaisaka kay auren kakuma haifa??? dedenan hanklin yan aji gabadaya ya koma kanta data furta hakan, musmnn Abdul oyebanji daya kureta da kallo me ban haushi wondering why she alwys steal the spot light dan hatta wadanda ada can suke yan rubutunsu yanzu sun juyo suna masu kallonta jin yadda tafurta maganan nata da gasken gaske cike da bada darasin maana.. Ta cigaba cikin yaren turanci mai dauke da slight fulani accent dinta me sanyi"tabbas rainon ciki da haihuwa da kulawa da yara abune me matukar wuya da gajiyarwa amma kuma akwai tarin farin ciki, girma da daraja aciki. hypocritacally, our parents even celebrate to have us amma yawancinsu a baki suke tsayawa murnan baya karasawa har zuciya dan daga zarar an kawo yaro duniya 80% parents will have a feeling similar to feeling din da colonials suke ji a lokacin da suke sayan bayi, Like since I fed u, cloth u, and gave u life it means I own your dreams and realities, i tell u wat to do, and wat not to do, cos you belong to me. Duk an manta da cewa we both belong to each other. Sir, Iyaye sabida wahalar da sukasha na raino da haihuwa suke da hakki akan yayansu, muma ƴayan sabida rauni da biyayyar da Allah yace mu musu yasaka muke da haqqi akan iyayen namu... wasu iyayen we are like total strangers to them they hoard all the right like gods.. they opress sabida sunajin cewa koma me zaifaru in sukace Allah ya tsine maka shikenan sun gama dakai..right frm birth su zasu gaya ma yaro komi, wen to eat, wen to sleep wen to bath, wat school to go, wat to study. Ambition. Who to marry.. and ure neva going to be enuf if u dont meet their expectations! "Na sani cewa kusan more than 80% na mutanen mu na arewa musulmai ne, kuma na sani cewa a Alqur'ani da hadisan Manzon Allah dayawa sun fayyace hakkin iyaye akan yaransu da haqqin yara akan iyaye. The whole purpose of this is to becme blessings and have mercy on each other and not to condem the natural process. Amma a halin yanzu more than rabin iyayenmu mu basa iya daukan wannan nauyin da Allah ya dora musu akan mu. Yara dayawa su suke daukar nauyin rayuwansu, wasu su ciyar su shayar su kuma su tufatar da kansu wani lokacin ma harda iyayen nasu. koda ta hanyar sata ko karuwanci ne...ina amanar da Allah ya bayar inde a duk hakan har ana bawa iyayen irin haka dukan uzuri? Lets not even dwell into the poor presentation of almajiri system of education in northen nigeria" wanda yake tàmkar child labour and abject slavery. Underage children begging and sleeping on the streets for food, unsheltered, exposed to all sort of sexual abuse, and immorality, harmful drugs, cultism...who is respnble for their health and well being? What is the fate and fault of these little Vulnerable children? ...Snn yara dayawa da ake haifansu wanda ake tunanin suna da gatan ma a gidajen iyayensu yawanci labarin ba haka yake ba a zahiri, sabida iyayen nasu sunyi arxiki ko matsayi dan haka sun zama tamkar dodonni agaresu wanda yara bazasu iya ma tunkararsu da kowacce irin matsala ta rayuwarsu ba, snn iyaye a wani bangare sun zama sila na damuwa da kunci ga zucyar yayansu a kullum, they dont care how domestic violence, divorces, family conflicts..or even Death" can affect their children".. Ta goge hawayen da yake shirin ya taru a idonta ta cigaba Danne shi da murmush me sanyi...har ranta takejin cewa inda ace ayau mahaifinta na raye atare dasu sam da ba haka rayuwarta dana yar uwarta leila zai kasance ba.. Ahankli tace Daga iyayen har yaran we are a big privilage and blessing to each oda, so why dont we focus on being better...why must we support and justify parents who neglect their parental duties??? was God, the master of mercy and sufficiency, ever wrong??? duka yan ajin kusan atare sukace "No!. ...wani tambayar shine tsakanin iyaye da yaransu shin waye yafi rauni waye yafi bukatar kulawawa??? ...gaskiya kuma itace "we both need each oda", we can do this of we both intend.. rauni da bukatar kulawa ke zagaye da yaro ayayinda yake danyen shekarunsa iyaye kuma rauni da buktar kulawa yana zuwa musu ne ayayin da suka tsufa. cikin katseta Abdul yace "ooh please" i strongly disagree with all ur points..this is all fucking emotional manipulation...haka yan arewa kuke rudar kanku da karya kuna zama da talauci da rashin ilimi da yunwa kamar wasu bayi Duk yan class din da maganganunta suka ratsa musu zuciya suka juya suna kallonsa da mmkin Yadda yay maganan with utmost disgust for northen nigeria itace kawai bata kallesa ba dan tasanshi tana ganinsa a ajin amma basu taba magana ba dan haka ko sunansa ma bazata iya cewa ta kamaba sabida Abdul cikakken bayarbe ne amma irin yaran nn ne da suka taso a lagos masu tsatsauran raayi akan northen nigeria da kuma addininsu. Abdul oyebanji tun daya gane cewa nur firdaus hausa fulani girl ce kuma tana da farin jini da gwazo, then he began to feel threaten by her personality and each time she speaks with exceptional english grammer zainajin kamr ya tashi ya shaketa dan takaici take bashi bana kadan ba, itace kullum me zuwa na daya ajin shine na biyu shiyasa ya tsaneta bana wasa ba, dan a inda suka taso ce musu ake jahilcii, addinin ta'adanci, kauyanci, yunwa da almajiranci sune kadai suka cika arewacin nigeria. Ya juyo yana kallonta yace " u think this as a justification sabida kin tasone a inda yara basu san darajan kansu ba. girl, nobody owes u anything. Our parent dint owe us a thing!!..kmr yadda kike mutum da dreams naki haka suma suke mutune da dreams dinsu duk abunda suka yi da yaransu is justified ba dolensu bane cmn think abt it if ever u had a real brain. Cikin dakewa ta juyo ta dan kallesa a dakile snn tace "sure,, no, i cud use ur empty brain whenever i lost mine. Tsakin kasar wuya yaja snn ya bude novel din dake gabansa mai taken "The perks of being a wallflower" by stephen chbosky, A Thought provocking coming of a age novel. Ya kalle malamin snn yace sir inhar abunda take cewa gaskiyane to meyasa chapter 17 yace."we are all Damaged, and we all beautiful" ? hakan ya nuni da kowa yana da dama yay rayuwarsa witout any child burden Kafin malamin ya amsa nur fidaus tay murmushi tare da cewa Sir, But The same author said" _We accept the love we think we derseve"._ inaganin hakan ya isa yabada cikakken amsa akan tambayarsa. Malamin ya dubesu duka snn yace well then ure both right.. things change, and they dont alwys get better..but sumtimes they do. cikin rashin yarda da hakan nur firdaus tace in book of 'The bell jar" by sylvia plath, Chapter 7."..and I qoute. " _"I dint knw what i wanted but i knew it wasnt this"...._ sir, Wnn kalma ce da kowani yaron da aka haifa cikin rashin samun kulawa inya samu dama zai iya furtashi ga iyayen da suke da irin wann tunanin na jin cewa yaransu ba kayan amana bane akansu.. Abdul ya kalleta snn ya bude wani littafi mai taken "the glass castle by jeannete walls. dede Chapter 1 ya tsaida idonsa kai tsaye yace _"you should never complain about your life, bcos der are alwys ppl who have it worse_ ya furta hakan yana dubanta... cikin littafin daya duban itama ta kalla ta bude shafi na goma snn tace Well, then _."I was begining to realize that our way of life wasnt normal"...._ snn ta kalle sauran yan aji snn tace "Can we all agree that this is not normal ? Dayawa suka amsa da yes wasu suka hau mata tafi dan tabalain burgesu data cinye abdul da points masu zafi Dede nan lkcin lectures din ya kare with alot of heavy murmurs from the class..da alaman kowa kansa yadau caji da tunani. malamin yanata murmushi yana kallonsu can ya kalli agogonsa yana snn yace Toh shikenan zamu dora a darasi na gaba.... ke uwa... "1: rayuwarki bata kare ba dan kin zama uwa. 2: rayuwarki gabaki daya kinayinsa domin abunda kika kawo duniy which is yaranki 3: team kowa yay ta kansa i am just a portal of delivery na kawoka duniya amma bata kai nake ba. BABBAN TAMBAYAN AKAN MU DUK SHIN MATSAYINKI NA "UWA" KO NA Y'A MACE"...DA WATA FUSKA KIKA DAUKI WANN MATSAYIN NAKI?? INA SAURARAR AMSO SHINKU A COMENT SECTION, YAR UWA KARKI RAINA KALAMANKI WATA KILA TSOKACINKI YA ZAMA WATA SILA KO SHIMFIDAR GYARA LAMARIN WASU ANAN GABA. CONTACT 08060712446 CHAT KAWAI BANDA KIRA OR FOLLOW WATTPAD OR AREWABOOK APP AT *@SURAYYAHMS* COMEBACK SERIES OF SURAYYAHMS 2024/25 [02/02, 19:29] Anne-Aurora🦋: *"NUR FIRDAUS...7* *_Arewabooks@surayyahms_* Atakaice iya subject din daya rage musu kenan na ranar sai kuma gobe da safe kawai suke da ita shikenan sun gama litreture na satin. wnan yasa suna fitowa a ajin kowa yafara kokarin tafiya gida wasu already drivernsu har sunxozzo daukarsu kowa ya kama gabansa. kusan al'adace wajen nur firdaus kullum dai ita take fitowa a karshe, yau dinma saida kusan kowa yabar ajin snn ta fito tana rungume da wasu takardu a kirjinta da hannu daya dayan hannun kuma tana rike da hadadden wayarta ƙira samsung tana dan waige waige kamar me neman wani abu sai kuma tafara tafiya a hankali tamkar mai jin tsoron taka kasa aranta tana Allah Allah yar uwarta laylah ta billo. Daga can gefe inda yara maxa ke taruwa tafara hango yadda daliban ss3 suke fitowa daya bayan daya. nan saiga Abdul din ajinsu da gangs dinshi sun fito acikin salon takama, abdul din yariko wata expensive drink agora yana sha yanadan lumlumshe idonsa cike da jiji dakai yana tafya kamar zai huda kasa. Dagangan yayotanan waidan ya kashe mata warning akan baqar maganan data masa aji dazu, cewa datay "she cud use his empty brain when she lost hers" dan shi haryanxu bai manta dariyar da akayi masa ba waiyau harshine mace macen ma yar arewa doter of aboki zata alaƙantasa da mai empty brain? ransa a mugun dagule ya danyi karamin tsaki. Bazaiyu Haka kawai ta tazubar masa da aji a cikin mutane ba dan duk friends dinsa sunsan shi daga lagos state aka mai transfer acan din ma shi topper ne Banda aiki daya kawo babansa nan garin abuja da babu abunda zai hadashi da karatu a arewacin nigeria dan mahaifyrsa ma cikakkiyar yar Anambra state ce both jinin yaruba da igbo ne yake yawo ajikinshi yaudinma shida gang din abokansa suka tsaya ajikin motarsu ya zuba mata ido yanata kallonta harta fito sarari, ta danyi dube dube sannan ta taho direct tana tafiya a hankali tamkar mai kirga takunta wanda hakan ya bawa dukkan mazan dake wajen damar karewa siffarta kallo. Kusan ince babu wanda bai santa a schl din ba but she is too calm and too beautiful for their own thug life level, kuma dake kowama yasan wanda take soyayya dashi, duk suka zuba mata ido Har tazo ta wuce grp dinsu su biyar bata ko lurama dashi a gurin ba.. Laylah dake tahowa acan abaya tafara lura dasu kirjinta taji harna bugawa haka taxuba ido akansu subiyar din ganin kaf dinsu babu dan gidan talaka acikinsu. infact They are the Five flower boys of the schl, gang dinsu na da wani irin karfi dan tsabar tantiranci da jiji dakansu har wani shakkarsu akeji dan duk suna jan motoci ne masu shegen tsada ga kyau ga iya wanka ga karatu duk dama yara ne amma kusan sune big boys na makarantar. Abdul, fahad, prince, abal da imran..cikinsu babu wanda mahaifinsa bai shahara a abuja ba kusan yarane da suka gagari uban kowa a makrntar dan kusan kowani wkends suna haɗa boyayyar night party da mates dinsu yan mata ayi ta tabe tabe da shaye shaye. Laylah na tahowa can baya haka kawai tafara jin numfashinta na hauhawa ganin yadda dukakknsu su suka zubawa yar uwarta nur firdaus idanu suna kuma tattauna magana kasa kasa wanda ko kasheta za'ayi tasan hala akan kyaun nur firdaus ne. Dan rage takunta tay ganin kamar sun ba da nur din damane tadanyi nisa sannan suka fara binta da dan sauri like a typical nerds they are.. sangartaccen cikinsu Imran ya karkata kansa yanamai cewa "Hey grumpy girl" yaga ko kulawa batayi ba...Abdl din ne ya wani hade rai yace "keee" dake ake ..nur ta dan tsorata kadan ta juyo suna hade ido dashi ta dauke kai ta cigaba da tafiyarta dan tasan basa magana, nan Akabarsu da binta da huci wanda daga ganin irin kallon da suke mata zakasan akwai wani abunda ke ransu game da ita. daya daga cikin abokansa Fahad ne da dalibai ke mugun tsoro a makarntar ya kasa hakuri yabi ya daidaita takun shi dai dai da nata yace sssss "ke ji mana..", nan ta dakata tanata kallonsa cikin ido batare da ko alamar tsoro ba saima ce masa "Assalamu alaikum datay ..kallonta ya dinga batare da ya amsata ba "how can i help? Yadda tay maganan a nitse yasa ya dan shafa kansa yana jin duk karfin izzar dayake ji dashi din yana neman draining msmn yadda ta dake tazuba masa idanunta has already makes him much uncomfortable yariga ya saba yan mata in sungansa agabansu 'barin baki kawai sukeyi ko sufara kuka kai tsaye. Jin bai amsa sallamarta ba yasa ta sauke idonta kasa ta cigaba da tafiya wani irin ciza labbansa yay yasake shafa kansa ganin yakasa mata magana sai can yace "ohh God, this is embrassing. Why isnt She not like any oda girl" Daga nan shima ya juya ya tafi. Laylah dake tahowa abayansu taji mugun dadin abinda ya faru ganin nur firdaus bata kulasu ba, daf fahad zai wuce Dagata bayanshin yaji tazo tawuce shi da sauri tana kira.. Big sis, yaa noori!! Wait for me". Cak nur firdaus ta tsaya tana jiranta harta karaso cikin sakar ma junansu murmushi me sanyi suka gaisa sannan suka cigaba da tafiyarsu tare. fahad yana satar kallonsu yanakan ciza labbarsa yace "Fuck!!!!! dis is damn embrassing ya maimaita yana matsa labbarsa, yana isa gabansu abdl yace wai me wnn yarinyar take daukar kanta ne kodan taga tana soyayya da Adnan dan gidan minister of Abuja? Abdl yace 'i dnt care, is high time we look for a way to deal with her tunda ma ai zamu bar makrntar. sai kuma ya hau kan car dinsa ya samu guri ya zauna ya lumshe ido yafara lissafa musu hanyoyin da zasu bi.. Dagata can bangaren Kuwa Suna tafiya nur firdaus ta juya kan yar uwarta tana kallonta nan take taji maganganun Malam ibrahim na dawo mata ranta.. kallon laylah dake faman murmushi tay ayayin da takemai satar kallon su Abdul oyebanji cikin katseta nur tace laylah yau wani subject kukayi a ajinku Kingayau i have enuf time Adnan ma baya gari sai nakoya miki wasu abubuwan in munje gida ko??? Cikin turo baki laylah tace sis its english kuma na iya sosai..da sauri cikin son kaucar da maganan cikin hanzari tace uhmhmm big sis wayncn manyan yaran ke wai suke bi ne??? Naga kmr dayan ma har yamiki magana dazu.. tunkan nur ta amsata taji ankwala mata kira ta juya nan suka hada ido da babban kawarta Jadidah ahmed kawarta ce tun suna primary suka hadu lokacin suna yara sosai tare da wata Aisha omar saidai mode of life dinsu ne yazo ya dan rabasu da suka girma musmmn ma da daukakan yawan karatun qur'ani da kuma yaduwar labarin soyyar nur firdaus da adnan shehuri dayayi suna ya fito sarari. ...nan nur firdaus Tayi mata murmushi lokacin Jadidahn ta karaso suka jera suka cigaba da tafiyarsu a tare Laylah dai batace komi ba. Jadidah tace "kawata yanxun nan akace min su Abdl da su fahad sun tareki.."nur ta kyabe baki tace "eh kamar haka, what about it?"dariya jadidan tay tace "kawai dai nasan baki magana da yan iska irinsu ne keee wallh bakiji badalar da sukayi a wekdn din nan bane cos one of ur class mate farida wata tana da manyan boobs haka toh yau batazo schl ba anata rade raden cewa jiya agurin night partynsu is like they have gang sex with her dukansu su biyar din Kusan atare nur Firdaus da laylahn suka kwalo ido waje tare da cewa whaat??? Da Rawan jiki da kuma sauri laylah tace tell us more, so how does it happen hmm dama daga ganin faridar can tasan maza jadidah na shirin budan baki Cikin lumshe ido da budewa Nur firdaus ta katseta da cewa ya isa haka jadidah. Ta juyo nitse cikin lumshe ido "keeee kuma laylah are u insane? badai gulma ba..toh kar na sake jin wann maganan abakin ku. Ku tuna fa Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata agareshi yace _"Fal yakun khairan auli yasmuut"_ kafadi alheri ko kayi shiruuuuuuu. cikin taushin murya tace so please..lets not yab this dirty shit kawai de muyi fatar Allah ya shiryesu mukuma ya karemu daga aikata ba dede ba. Dukansu suka tsaya kallonta baki a bude sai can jadidan tayi dariya tace shikenan Ameen, dama ai it wasn't such a good talk. Kedai make sure that guy is not going to talk to you again. Dan duk wacce ta tsaya dasu baa mata kallon virgin yanxu. Tace Well i dont think he will. Nan ta dan tsakura musu labarin abunda ya faru ajinsu suka yi dariya baki daya dan jadida tana ss3B ne ajinsu da nur ba daya ba. suna cikin tafiya nur ta dafa goshinta tace wayoo Allahna na manta ban ajiye lettern nan a office din malam bello ba...cikin rolling eyes Jadidah tace "ai sai mu koma...haka suka cigaba da tafiya suna hira laylah dai bata fiye yin magana sosai ba. A haka suka je block din competition manager din suka hau step zuwa 3rd floor inda office dinsa yake suka kai masa letter after some minutes snn suka sauko.. haka jadida ta matsa suka sauka a gidansu dake baida wani nisa da schl din dan sai 2:30 oclk yawanci drivernsh malam liman yake samun isowa Sabida shine yake driving din mijin mum dinsu duk inda zaije shiyasa kusan kowani tashinsu a schl sai sunyi lattin zuwa gida msn in ADNAN SHEHURI baiya gari. sunakaiwa gidansu jadida suka shiga a parlor duk suka zube a kan sofa saboda gajiya. after a while jadidan ta fito daga kitchen dauke Da tray, layla ta zuba mata ido dan ita din black beauty ce, mai dan duma duman jiki da fararen idanuwa Kana ganinta zata yi maka kama da irin sangarttun shagwababbun yaran nan wadanda suka taso cikin naira..tana aje musu abincin tafara dariya tanacewa wato malam bello yaga Adnan bai rakoki wajensa kai letter yau ba shiyasa harma ya sake mana fuska akayi wasa da dariya da shi nasha mamakinsa wlhi. Nur firdaus ta kalleta tace "kai JD amma baki da kirki Kawai de baku fahimce malam bello bane, shifa bawai crushing yakey akaina ba kawai de har adnan din ma gani yake he is not good enuf for me.. kallon yara yake mana wai bamukai muyi soyayya ba. Jadida ta karkata kai gefe tace " so according to him nobody is good enuf for u, even adnan? toh Amma Waye besan kalar kyaun tarbiyan da adnan yake dashi ba kowa so yake ace na adnan ne saurayin yrta ga kudi, ga gata, ga ilimi ga kuma nitsuwa beside Adnan is not even child he is 23 nd responsible. agajiye Laylah ta dafa kafadun jadidah snn tace Hmm.."motive..!!! if i can't have her, then no one will... Nan da nan Jadida ta yunkura tayi pecking laylah a cheek dinta tana yar dariya tace "thank you my sister ashe kin gane, see dats exclty the point..kawai yaga shidin ya tsufane yanxu nur bazata kulashi ba shine yaketa kkrin hana adnan samun waje da wayo awon oloshi.. cikin kyabe baki laylah tace hmm sis JD wallh tsananin kishin big sis fa malam bellon yakeyi kuma kusan kowa ya ganosa amma sai yana wani makalewa da da'awa yana tsawa tsawa wai gashi uban yan tarbiya mtcheww jadidah tana girgiza kai tace gashi babu ranar da xaiga nur da adnan atare bai yi wa'azi akan cikin shege a MSS ba nide wallh abun nadamuna dan nakasa gane inda malam bello ya dosa ... Nur dake kallonsu batace komi ba for a while tana girgiza kai tanajinsu sunata fmr magana akan malam bello Who is actually another pain in her ass. Shi ne kamar shugaban DC ( wato Da'awa chairman Disciplinary committe) he is also a religious extremist shi irin dan qa'ida da aqidah din ne yana da wani irin zafafawa da tsauri musmn akan lamarin addini shiyasa kusan kowa ya tsane harka dashi... duk ilimin qur'ani da tarbiyan firdaus bai hanashi saka ma rayuwanta kahon zuka ba, daga an tabashi sai yace baison ta lalacene ai ansha samun yara masu kwazo irinta da lefin kauce hanya sabida bin samari..shine yasaka dokan cewa lallai kowa sei yakawo saka hannun iyayensa kafin aje kaduna wajen gasar qur'ani dashi.... Suna cikin cin abincin, wanda nur firdaus chakula kawai take kamar mai cin dole tana ta Allah Allah su gama su tashi.... wayrta ne yay ƙara tana daukawa taga adnan ne murmushi me sanyi ya kufce mata a kaykkwan fuskanta nan take ta mike tsaye ta koma gefe dansu sha soyayyarsu ayayindasu jadidan suka bita da wani irin shakiyar kallo sunata murmushi.. laylah Ta jinginar da kanta ahankli jikin kujera cikin tunanin zuci itade she alwys wish itace a matsayin da yayarta nur firdaus take musmn na soyayyrsu Da kyakkwan saurayintan nan Adnan shehuri. ******* Dagata dayan bangare wajajen karfe 8.30 sharp hadadden matashin mijin mahaifiyarsu wato Sadaat ya sauka a inda zashi. wata sabuwar anguwace dake can can baya inda babu Wani hayaniya sai manya manyan gidajen zamani da ba asan suwaye ke yawan zama acikinsu ba yawanci gidaje ne da yan siyasa kawai suka gina suka barsu sadaat yana sauka ya baiwa me abun hawa kudi baiko tsaya amsar canji ba kai tsaye yanufi gaban wata sharbebiyar mansion me wani irin tsayin gatanga da babban bakin gate ya ciro wayarsa a aljihu yanata daddanawa. saida yaci kusan minti goma a gate kafin nan aka budemai ya shigo ciki. baice uffan ma security ba ya wuce ciki cikin wata dankarariyar falo dataji kayan alatu an kunna tv an kure volume anbarsa ahaka. Dankareren photo album din wata babbar mace isashshiya ce manne da bangon falon dayay wani irin mugun kyau yana mai dauke idon duk wanda ya shigo falon kai tsaye dan bazaka iya dauke idonka akai ba. matar dake kan hoto Farace soll ga kyau kamar sadaqa yalla tana murmushi fatar jikinta alrdy yariga yamurje takuma ji ruwan dukiya da kyaut tasaka wani irin jan kaya me tsada da daukar idanu Ajikin katon hoton aka rubuta HON. HAJIYA FARIDA BALA. Kallo daya matashin nan sadaat yay ma hoton ya dauke idanunsa akai tare da saukesu izuwa ilahirin tsakiyar palon gani yayi wajen a burkice anshasha strong energy drinks na motsa sha'awa da maganin karfin maza an barsu barbaje akasa Wani irin danna hakwaransa yay akan labbarsa yanamai ciza Dan atake yaji ransa yay mummunan hargitsa ya baci yayi kamar zai shige cikin dakin dake kasa direct zuciya ta debesa harya daga kafa da wuri sai security ya dakatar dashi.. Yana ma securytin wani irin kallo.. security yace "sorry sir hajiyane tace duk wanda yaxo ya jirata anan palor dan tana da bako aciki. cikin cizar labba akaro na babu adadi.. yace bako ko??? Security ya gyada mai kai, da kamar zaice wani abu sai yafasa acikeda fixga yakoma ya zauna akan chair din ya dora kafarsa daya bisa daya yanata huci shikadai ransa na mugun tafarfasa da ruwan kishi sanin cewa bazai wuce wani namijin take tare dashi acikiba... #SURAYYAHMS. CONTACT 08060712446 CHAT KAWAI BANDA KIRA OR FOLLOW WATTPAD OR AREWABOOK APP AT *@SURAYYAHMS* COMEBACK SERIES OF SURAYYAHMS 2024/25 [03/02, 18:21] Anne-Aurora🦋: _*NUR FIRDAUS....8*_ *Arewabooks@surayyahms* For some minutes sadaat yana xaune a hamshakin falon sede kwata kwata hanklinsa da nitsuwarsa baya jikinshi dan wani irin ciwo yakeji aransa yana ma securityn kallon kasan ido inda har cikin zucyarsa Allah Allah yake yaga ya gifta yabarsa a wajen dan ya shiga daga ciki dan kuwa zai iya rantsewa da Allah abunda yake zargi aransa shine kawai yake faruwa a cikin dakin shiyasa aka hana shi karasawa ciki kai tsaye. ransa dik a dagule ya tsime yakuma mugun hade ransa kishi me tsanani ya bayyana akan fuskansa dan kuwa Honorable hajiya farida bala jajirtaccen yar siyasa ce agarin abuja me hatsarin gaske wanda itace masa kamar uwar gijiyarsa kuma abun bautarsa dan tun yana dan yaro karami lkcin baisan ma meyey duniyar ba taje har garinsu a kauyen wudil ta daukosa a gaban iyayensa tazo da shi Abuja ta raineshi tana harkan sex slave dashi. .....wanda akalla hakan wani boyayyar sana'arta ne data jima tanayinshi, wato zuwa kauyukan hausawa datasan suna fama da matsanancin damuwa da talauci, ta biyasu kudade ta karbo yaransu maza lafiyayyu tun suna kanana haka zata zage tarenesu snn ta ajesu na msmn dan kawai tana amfaninta na samun biyan bukata da cimma burin siyasarta dasu. Wasu sunce harkan nata wani laƙani ne da ggan bokayenta suka bata in other to be rich and stay young and beautiful dan karta tsufa har abada. wasu Kuma suka ce tsabar ciwon sha'awa ne dayay mata katutu ya taɓa mata har cikin kokon kwakwalrta cos she is seemingly super hypersexual, dan ita maza uku zuwa hudu ke iya isanta a rana. Duk sanda taje kauyuka zaben yarar da zata siya toh babu shakka sai ta duba tarihi ta tabbata cewa mahaifinsa yabar masa gadon babban "gbola",in mahaifin yaro ya kasnce baida b*ra me karfi da tsayi toh bazata zabe yaronsa ba, wanda tazaban kuma haka zata kashe kudi ta rainesu, tun suna shekaru sha hudu lkcin ɓurarsu ya fara tashi anan take gwadasu da sex activity kala kala duk wanda bai mata ba kuma haka zata saka a kashesa a kai ma iyayen gawa ace musu ai ciwo yayi. a kiyasce dai tazarce shekaru arbain da wani abu masu kyau tana wann harkan saidai dake tana da hatsarin gaske yasa hatta mijinta senator dalhatu baisan komi akai ba bare wani na waje. Daga ita sei amintattun securtynta da kuma likitotinta guda uku da suke tayata rainon yaran inta kwamosu su, sede haduwarta da sadaat bakaramin zanca ta yay ba. Asalin sunansa da iyayensa suka sansa da shi shine Sabo, ranar data siyeshi ta sanya masa sunan zamani "sadaat" sabida kyaun fuska da ƙira Da Allah ya zuba masa. dan kuwa a tarihin yaran talakawa datake debowa tana harkan sex slavery dasu babu wanda take mugun jin dadin ɓ*rarsa kamar shi. sadaaat is her favourite sex toy dan kaf cikin yaranta shine yake nan kamar soyayya ma take dashi na asali shikadai ne ta ajeshi na musn yake cinta kowani lkci, dan bata taba aikensa yay zina da kowa ba da ita kawai yakeyi, wann karon ne na farko data iya danne zucyarta ta aura masa mahaifyrsu nur firdaus dan yana mata leken asiri na shirin samun cikan babban burinta na zamowa minister of Abuja againts hajiya mariam kanem shehuri wanda kowa yasani cewa saboda babban Alaƙar soyayya dake tsakanin yayansu wato nur firdaus da adnan shehuri yasaka hjiya mariam kanem ta dauki babban matsayi na party chairperson ta damkawa mahaifyr nur firdaus. Hon farida tasan babu wani hanya mafi sauki da inganci da zata lalata siyasar hajya mariam kanem shehuri face saita kukkusa ta shige jikin Makusantarta kmr irinsu mahaifyar nur firdaus din me suna Haseena sheriff wanda dan tsabar jijircewatta a siyasa ita tafi kowa wajen bada abokan takararsu ciwon kai da fargaba me tsanani saboda akan harkan siyasa mahaifyar su nur firdaus gabanta take bayarwa ba baya ba.. Sede ayanxu makirtcen auren da hon farida bala ta kulla mata da yaron gidanta sadaat yasa taketa tsammanin cewa zata cimmasu a salon da bazasu taba ganewa da wuri ba. daga falon idanun sadaat a kulle yake alokacin baiya ma jin karar komi sai turirin da zuciyarsa yakeyi na zallan ruwan zafin kishi dan sun bala'in shakuwa da Hon. Farida bala, Ahaka yana zaune har kusan awa guda kafin nan wayar securityn yay kara sai ya fita, sadaat bai bata lokci ba ya mike zumbur ya fara tafiya tare da dosar hanyar wata lafiyayyar mini falo yaratsa ciki ya bude wani hallway dayaji hasken chandellier yay tafiya kadan kafin nan ya iso kofar dakin nata. Wayarsa dake hannunsa yay saurin jefawa a aljihu zafin kishi yasaka ya bangaje kofar dakin ya shigo ciki gatsau babu ko yar sallama dake dabiarsa ne musamn ma inyana cikin yanayin bacin rai da fushi dake ma ta mugun sakaltashi. Koda ya bude kofar mutane biyu yagani basu lura da shibama daga sandare yabi ya kura musu idanu yanamai ja da baya ganin abunda idonsa yake kyallaro masa agabnsa ga honourable faridan tsirara haihuwar uwanta akan wani ɗa namiji, ɗa namijin ma kanin mijinta dan shekara ashirin Da suke cewa yasir dan dama shine kawai yake tare dasu a boye snn yanamusu jagora ne akan case din wasu boyayyun takardun filin mijinta senator dalhatu dayariga ya mallaka ma uwargidan sa take son kwacewa da karfin tsiya dan acewar honourable faridan bazasu bar ma kishiya gadon ko sisi na mijinta ba, dan komi daga cikin dukiyarsa nata ne ita daya. She sumhow manage to lured his only junior brother dan su cimma hakan cikin ruwan sanyi. Shine yake kawo musu duk wani information dake wanzuwa acikin familynsun batare da familyn sunsani ba dan agabansu yasir din ma nunawa yake baya tare da honourable farida ko kadan. Sadaat yasan komi akan hakan dan har wajen malamai takan aike yasir kuma yaje amma sam baiyi tsammanin shakuwar tasu takaiga kwancyar gado ba duba da alakarsa da mijinta Kusan A sandare shide yake kallonsu. Yafi minti biyar yana kallon yaron na súkuwa akan masoyayirsa kuma uwargijiyarsa duka sun rufe ido gam gam ya daga kafafunta can can sama ya wani irin bankareta yanamai shigar mata da kantamemen jijiyarsa ciki kamar zai kasheta da shi Lkcin kanta takeji asararin samaniya dan tsabar abun na shigarta sororon yawu yankakke ke saukowa daga cikin bakinta yarrrrr tana wani irin kara burr burr da baki kamar wata bijimar shanu. Buga kofar dayay da hannunsa ya razanasu Kusan A rikirkice ta fado kasa tare da kwaco jikakken farjinta akan b**ar yasir arikice.. Tana haki suka hade ido da sadaat tay saurin kare manyan nonowarta da hannayen ta tana mai kiran sunansa tare Da mamkin ganinsa a wnn lkcin, shikuwa sai wani ɓari yakeyi tsaban kishinta dayakeji aransa Yasir din kuwa Ko ajikinshi dan sadaat ya gansu Ahaka bai darashi ba dan be dauke sadaat din a bakin komi ba face banza marar wayo.. Shide yasir kudin hon kawai yake so ba jikinta ba aransa har alkwari yay akan inta baci gishiri zai bata manɗa, kome zata sakashi yay zaiyi inde zata bashi kudi, yauma wani information din ya kawo mata, wanda tun da safen tajashi ciki suka turo kofa suka fara yan harƙan taɓe taɓe kusan ince ma itace take cinshi dan wani irin kwarewa tay,gashi ta iya juyi da haukataccen sukuwa akan mikkakiyar jijiyarsa dake shidin yaro ne wanda yariga ya saba da cin mata tun yana dan karami. tunda ta same lakarsa ba abunda yake iya tabukawa banda shure shure akan gadon yana nishi kamar za'a yankashi yana kwasar lagwadan dadi shiyasa shigowar sadaat din bakaramin haushi ya bashi ba dan koba komi yasan riba biyu yake ci... Kallon juna hon farida bala suke da sadaat ganin zazzafar borin kishin dayakey yasa ta mugun hade ranta tay kamar batasan shi ba Hannu kawai tay masa akan yay waje, dake ita ta raineshi bayadda ya iya cikin sauri ya bace awajen lokacin ne kuma hanklinsa ya dawo jikinsa ya wuce babban falo yana jeka ka dawo cikin tsananin tashin hankli, can ya tsaya cak yana huci me balain zafi duk takaici ya cikasa duk da yasan da wann abun zaizo ya gani da baizo gidan ba. Daga cikin dakin kuwa yana ficewa honourble taja tsaki tajawo yasir da alredy ya riga ya hatsala da haushin sadaat yana shirin maida kayansa dan yabar gidan.. wani jawo sa tay ta turasa ya fada akan gadon da baya, acikin salo take kallonsa Tana cewa ina zakje kuma yasir kwanta mana kasan fa ban koshi ba kamin irin cin da zaisa duk gidannn zai dauka inason wancan yaron ya shiga hankalinsa naga raini yafara shigowa tsakaninmu. yasir Yamata wani irin shuumin kallo yanamai dariya mummy hons wallh kinsan ni bazan damuba, yaronki ne dai zaiji katuwar mace irinki tana ma karamin yaro irina ihu. Wani busashhyar dariya tay tace "kai yasir, Toh shikenan me kake jira!? tafada mashi tanamai sakar masa nonowarta abaki..da wani irin karuwar nishi tace "sha min wann".tun bata gama zuramai ba ya wani capke ya tsotsa da mugun karfi snn ya cixxa Yakuma lashewa..wani kara ta sake jin ya dada kamasu da wani irin muguwar jarabben yanayi muryanta kamar na wanda zata mutu masa tace yasir make me scream kabarta bin zancen yaron nan shida nabashi babban mace yana cinta kullum acan amma babu wani result mtss kawaide baida godiyan Allah ne. So nake yau ka nuna masu shi banza ne ina dakai.. Da wani irin zautaccen salo yasir yafara shafata itama tafara shafa kan mikakkyar dick dinshi tanace mishi ya biya mata bukatunta dan a mugun matse take atake tasake kunnashi sosai musamman jin laushin zagwada zagwadan nonorwata data dora masa akan fuska tana masa wasa dasu tanakai masa har cikin bakinshi yana hura mata iskan bakinsa yana shamata su sosai. wani irin kazamar abu take masa shikansa Baisan lokacin da wata jarabbiyar sha'awar ta kara taso mai ba a zauce ya capke kugun ya cusa a bakinshi ya fara shanta tamkar wani zautaccen maye yanayi tana sakar masa nishi mai rikitarwa farjinta ta kasan bakinshi na kan ambaliyar ruwa dan ko kadan bataji ta koshi dashi ba, Jim kadan yajota tay masa goho tunda ya samu shigewa ciki ya dinga caccakarta da mugun karfi sede shine yake kukan dadi tana tayashi yana wani irin matse mala malan duwaiwakanta yana zuba musu mari tana ihu shaf suka mance da wani sadaat awaje. sai Can saida ta taji ta koshi tayi daram kafin nan ta kyale yasir daya galabaita ta debo dollars a drawar ta sallame shi haka ta fito babu kunya tarakashi harkofa ya fita a gidan da wata mota tinted wanda itace ma ta siya masa sabida tsaro daga masu saka idanu. Bayan ta rakasa ta shigo hamshakin falon gidan direct ta wuce wajen wine celler inda kwalaben giya masu shegen tsada kala kala suke ajiye ta zura hannu ta dauki wata Strong red wine ta zuba masa dark russian negroni kadan akai tay masa zuka daya snn ta kunna karar sigari ta jefashi abakinta tana busawa.. Idanun sadaat yay jaazur a hankli ya fito daga inda yadan boye dan duk shure shuren su da ihun da gurnani duk saida yaji Suna hade ido ya wani bata rai yabi ya harde fuska yana jajjan mata tsaki shide baice komi ba dan harga Allah yana jin tsoronta aransa mmki taji dataga wai hawaye ya cika idonsa tsabar kishi. Ko kulasa batayi ba ta sharesa tanafamar busar tabatarta harse data zauna akan chair snn ta kalleshi tace kai sadaat wai uban me ma ya kawoka gidan nan ne by this time, is evrything alright? Cikin matsanancin fushi kuma a hatsale ya juyo yace "mumy hons yassir fa? Yasir fa wann kazamin wawan yaron haba mumy duk cikin yaranki kirasa wanda zaki hadani dashi sai yassir? Banyi zaton zaki banzatar dakanki har haka ba i feel like wasting that boy's life right now.. Da sauri ta mike ta dan wanka masa mari with utmost i dont care attitude najin abunda yake furtawan wanda ko kadan baije mata ba. Hannunsa dafe da kuncinsa yace mummy marina fa kikaya? A tsawace tace " eh, An mareka fa, ko ramawa zakayi ne? Har ya budi baki zai magana cikin katsesa tace "enuf...we are not going to have this conversion sadaat.. ka fita aharkan rayuwata kayi abunda zai ficce ka kawai ka kuma san cewa nina kawoka nan na raineka and since i own your life Duk wani abunda kaganni ina aikatawa da wani a gidana babu ruwanka aciki kanaji ko? Sadaat Kamar zai fashe da kuka yace mummy amma....yass... "Kamin shiru nace maka sadaat, banason raini kai kanka kasan abunda zan iya aikatamaka dan haka ka kiyayeni.. Wani gulluton abu ya hadiye snn yay shiru yabi ya zuba mata idanu baice komi ba. Wayarta ta dauka ta dan lallatsa after a while ta kallesa tace "fadi inji, meya kawoka? Inbazaka fada ba kuma kafita min agidana duk kazo ka katsemin jin dadi wallh sadaat baka da imani bakajin tausayina tunda namaka auren nan kai ka taba tunanin ya nakeji da uwar sha'awarka dake jikina? Ko akace maka duk yaran nan suna isata ne. Zai yi magana ta rufesa da fada, ta inda take shiga bata nan take fita ba. "duk halin dana shiga da yasir agidan nan Lefinka ne sadaat meye ban maka ba...i gave u a simple job to do, a simple job, amma wai haryanzu baka idda ba, it seems like dadin gindin wancan jakar macen haseena sharif kawai kakeji ba aikin dana sakaka kakemin agidan nata ba. A hatsale Ta dauko wani papper ta wurga masa fuska a fusace "gashi nan kungiyar Human right na America ta gayyace ta zatay hosting musu "live shows" akan GBV (gender based violence) kuma kowa yasan wani shegen karyan siyasan ta kawai tashirya zatay wasa da dumbin hanklin mutanen garin abuja with one stupid episode of emotional blackmail dan sabida uwargijiyarta hajiya mariam kanem ta sace zuciyar talakawa ace ta damu da rayuwr yaya mata Ni wallh na rasa aikin me kakeyi Min agidan...anya sadaat kana cikin hayyacinka kuwa? In aikin ne baka so kamin ka gayamin in cireka sanin kanka ne ina da yara da zansaka sumin abunda ka kasa yi jikinshi harna ɓari ya wani damko hannunta yace haba mummynaaa please calm down mana "Hush down.. duk wani abunda kikaga ban sani akanta ba toh awaje taje ta kullashi. Yanakan kallonta wani numfashi me masifar karfi yaja tareda dada tamke hannunta acikin nashi snn yace mummy akwai babban matsala . Hankli adan tashe ta kallesa tace matsala? Matsala kamar na me... Sake mata hannun yay ahankli tare da dasa ruwan idanunsa akanta yanamai kallon kwayar idonta cikin son yay wasa da hanklinta a nitse sosai yace "straight up..mummy hons, nide inada tabbacin cewa Akwai wani wanda kike tare dashi agidan nan da yake kkrin cin kafarki ke bakisani ba, dan idan ba haka ba da haseena bazata dinga guduna ba. Tun wancan karon da muka samu wasu informations masu yawa abakinta na kawo miki naga tadawo jan baya baya dani, yanxu haka Da safe kafin na farka a bacci zata bar gidan. wani Babban abunda ya dauremin kai yau fa haka yarinyarta layla yar karamar tafara min wasu abubuwa..i dont knw, but she is trying to pull a game with me. Yau kusan tsirara tazo min tana min barazanar zata min sharrin fyade. Adan razane hon farida bala tace "what?...Bura uban chan...oh tanan suka bullo...a dan rude tace amma ai wnn shirin daga ni sai kai muka shiryashi Toh kode wani dan babban bura uba ne acikin boys yaje waje yy zazzagaggen baki a inda bai dace ba? Cikeda shan qamshi tare da tsantsan salon makirci sadaat ya daga kafadunsa sama cikin yauqi yanamai cewa Mmm mummy banda dai boys dan sanin kanki ne dikkanmu muna tsoron fushinki kuma muna darajaki, kuskren hala daga ke ne dan nafi kowa sanin me zaki iya furtawa idan kina gaban yaro me babban b*ra... Cikin lumshe ido da budewa ahnkli ta dafe kai tace kassssshhsh "Ohh Yassssir". Toh in har na samu hint cewa yasir shine yake son ya tonon silili wallh kashe sa kawai zanyi.. Sadaat dake kallonta wani dadi yaji aransa ganin makirciinsa yaci Cikin salo yahau zugata duk dama ta lura kamr da kishi a yanayinsa amma bakaramin tsoron salon tonon asirinsu takeji ba dan tafi kowa sanin yadda mahaifyr nur firdaus din wato haseena sharif ta iya tonon silili ma mutane a media.. Dan bakaramin aikinta bane ta shirya babban tv show guda ko ta hada rally dan ta tono mata asiri abune wanda tay ma mutane da yawa, hasalima hon farida bala duk hatsarintan nan bata wanijin tsoron abokiyar takararta kamar yadda take mugun shayin kaifin bakin mahaifyr nur firdaus dan kuwa itadin wata kalar jajirtaccyar social media Activist ce datake da ƙaifin harshe da zai iya raunata political ambition din kowa. Zama tay a kan chair zucyarta a tafashe nan sadaat din yaje ya kawo mata ruwan sanyi ta sha zucyarta cike da takaicin kusan komi ma..bayan tay kurbi biyu ne snn ta juyo a takaice kallesa tace "sadaat Bamu fara dan mu bari ba,. dan haka we are going to pull tru with plan B wanda Inhar muka ci na nasara na buge hjy mariam kanem shehuri a zabe na dawo ministan abuja toh duk wann haukar kishin naka akaina zai kare dan gabaki daya rayuwarka zan canza makashi. murmushin gefen baki yay snn yace "so whats the Plan B" duk abunda kikace nayi zanyi.. Mikewa tsaye tay shima ya bita tsayen ya tsaya daf daf bayanta kamar wanda zai mannu da ita wani yanayi namusmn ya shiga debarsu sabida gamusewar kamshin turarkan jikinsu dasuke shaka kusan atare. numfashinta dake sauka ahankli kuma da zafi yakeji har ransa, acikin wata dakakkiyar murya tasaki wata shuumar murmushi, cikin ciza labba taja tsuka kasar wuyarta tace hmm ke karamar yar iskace haseena in wai harnine zakiyi playing mind games mtcheww nan ta juyo ta kallesa tace Ka gama plan dinka na kwashe Dukiyartan babban burina shine ka kwace wann katon tsadadden gidan nata na gwarimpa dan nasan bata da wani abu datake gadara da shi a duniya kamarsa" A shashance sosai yana lullumshe ido ahnkli Yace jiya dai nace Mata tahaihu min, dan nasan wnn hanyarne kadai zamu iya kasheta cikin ruwan sanyi kinga kuwa inta mutu we get everything on a clean sheet. Wani irin kallo ta masa kuma kana da tabbacin zata amince da wnn shirmen naka a wann shekaruntan saita haihu maka??? .. juyo da ita dakyau yay Yanamai kallon Cikin idonta muryansa atausashe yace Bata taɓa kin aikata abunda nasaka ta ba, jaka ce, duk tunaninta son ta nakeyi kamar zan mutu shiyasa nace mu haihu dariyar mugunta tay dan Yanayin yadda ya fada da asurerity yasa ta gyada kai snn tace very good, just make sure that happens. Dan koma yayane haseena bata da wani amfani araye kamata yay dama ta mutu tun kafin na hau kan kujeran mulkin nan if not kasan babu irin kazamr caccakata da bazatayi inhar na hau kujeran mulkin nan snn inaso ka tsoratar min da karamar karuwan yartan nan laylah datake aiko maka dan ta maka sharri...Be like the man i raised, stealth and vicious, ka iya takunka. ba mind games take playing dani ba, toh Ka tabbata ka cusa ma yarta layla sexual phobia or any kind of depressing mental or sexual problem agidan, i want you to Abuse her, blackmail her, and then silenced her..amma kada ka kuskura haseena ta ganoka, ka fahimce ni? doguwar yololon Sumar kanta ya warware yana shafawa yana mata irin jarabben kallo dake rikita mata yanayi baice komi ba ya gyada mata kao sai can snn ya jefo mata wata tambyr da batay tsammani ba, yace angama, toh "shikuma yasir din fa? Mummy kibani dama.. Cikin katsesa da rolling eyes tace sadat kafiye zafin kai nace kabarmin shi zanji dashi Kaide ka tabbata...bai barta takarasaba ya dora yatsansa akan labbanta da wani irin dan iskan murya yace "shushhh!!! wnn karon mune zamuyi nasara mummy sweet.,kafin ta saki numfashi taji dayan hannunshi yana yawo akan cinyarta yabi ya lumshe ido yana nishi nishi, cikin nishin yace "Ohh my god mummy i missss dis. yadda yay maganar numfashin sa duk akan fuskarta yasa tsikar jikinta ya mugun tashi duk sai taji setin kwakwarlta ta rikice. dan ita din wata iriyar harija ce na kure tunani. A shuumnce tace sei akace ka dora min yatsa akan bakina?? What happen to ur lips ehhh... wani karuwar numfashi taja kirjinta ta bulloko kamar zata zukeshi da nishin da ta fetsar waje.... ....sadaat ko de haseena ..wani cakumo lips dinta yay baibarta ta karasa ba ya wani irin jarabban cusa harshensa acikin nata bakin ya capke harshenta da karfin shauki yafara ma lips dinta wani irin shan da take taji kamar duk duniya ba ataba mata irin wann shan ba. Wani irin kankamesa tay jikinta har na ɓari jin yafara bin jikinta tsalla tsalla da wasu irin mahaukatan erotic romance suna nishi kamar zasu tada gidan. ya kasa iya cire abunda yaga dazu tanayi da yasir a idonsa dan haka Tun a falon suna daga tsayen ya fara surfata da wani irin jarabban cin data rasa ina xata saka kanta yau dan duk tulin jarabartan nan kafafunta rawa rawa sukeyi kar kar kar har saida suka kasa tsayawa akasa dakansu baikuwa kyaleta ba style iri iri harda wanda yasan bazata iya dauka a shekarunta ba saida yay da ita, bai dakata ba har saida yaga tabbas takusa galabaita da irin abubuwan dayake mata snn ya sarara suka hau bacci rungume da juna basuda farkawa ba sai daf an neman kusa da tsakar rana. Wanka suka fada suna fitowa tasaka aka musu odern lafiyayyun abinci, lokcin sadaat Bakaramin yunwa yakeji ba, ta nitsu tsafff tanata kallonsa da gefen idonta, a dakile cikin saka wasu arnayen kalolin mugunta akasar ranta, yana daukar spoon ya hau deban abincin zai kai bakinsa kenan tay wani wufff tay dialing number mahaifyar nur firdaus dim da sauri snn takwace spoon din hannunsa me dauke da abinci ta mikamai wayar tana wani irin harararsa, yama kasa magana tace "gashi prove to me u can blackmail that little slut, kace ma uwarta yarta tana shigar banza tana zuwa maka har daki inta fita kaikuma ka gaji kabar mata gidanta dan daga yanxu nakeson aikinmu ya fara akansu, kotanan ma zamu iya ruguza mata kwancyar hankali, I just want to see her reactions regading this inyaso zan gaya maka me zamuyi anan gaba. Kamar wacce tamasa sihiri hakanan ya amshe wayar har jikinshi na rawa rawa yawani hade ransa kamar wanda tun da aka haifesa bai taba dariya ba ayayinda ya jefa wayar a kunne Hakanan Wayar yayita ringing ba'a daga ba, karshe text kawai me zafi ya rubuta mata akan rashin tarbiyan yartan duk dama be tsaya wajen wani bambancesu ba sabida asalin so suke rikita kwakwarlwar haseen,tex di baida wani yawa amma wasu uwar sherrin daya zuzzuba aciki kaikace abun ya jima yana faruwa wanda kafin ma ya tura sakon sanda yamikawa uwargijiyarsa wayan ta duba ta karanta ta gamsu da abunda ya rubutan snn yatura yabi yakashe wayarsa suka cigaba da sha'aninsu dan dama inba shi yacita ba bata jin ta koshi da namiji sam sam.. kafin nan ata daya bangaren............. coments and share for more Update on nur firdaus.. by SURAYYAHMS 08060712446 [04/02, 19:25] Anne-Aurora🦋: *NUR FIRDAUS....9* _Arewabooks@surayyahms._ #2024/2025 suna tsaka da jin dadinsu saidai karar waya dake famar ruri agefensu gabaki daya yafara hanasu samun nitsuwa, jim kadan hon farida Bala tadan ture saadat ajikinta da bacin rai tamika hannu tajawo wayar wanda kallo daya tay masa taga 25 miss calls daga PAs dinta da agent na siyasarta a kano.. kirjinta taji ya dan buga amma tsaki taja tadauka da karfin hali takara a kunnenta cike da giggiwa kai tsaye tace wai meye haka ake ta takuramin da kira kamar hanjin mutum na dauka?.. dan shiruuu tay tanamai saurarar abunda ake fadi ta daya bangaren saidai batace uffan ba, can takatse wayar ranta a mugun dagule tajawo wata arniyar silky throbe dan dede tarufe jikinta dashi, bayan nan atake take tasauka agadon ta dira kasa tanamai huci tare da daddana wayarta cikin tsananin tashin hankli da bacin rai cikin kuma sauri sauri, cewa take i knew dis will hapen.. hmm haseena sharrif kenan babban makira shegiya kariyar siyasa sadaat dake kwance shataf yana kallonta a mamaknce yakasa gane mata cikin kyabe baki yace "mummy lfya kuwa? meya faru naga hankalinki ya tashi?.. farare sol din hannu kawai tadaga masa snn ta mugun hade rai a mugun dake ta kallesa snnn tace "kai!!! ka tashi kawai kasaka kayanka ka fice min agidana dan baka da amfani kwata kwata, yoh amfanin me kakemin, ga can haseena a kano taje da tulin rundunar mutanenta tanata kkrin rushe min nawa siyasar acan tanamai tallata na abokiyar takarata da karyan data shirya wai live show bayan duk munsan makrci ne dan asamu kan talakawa thru her god damn emotional block buster programes,... haseenar nan shegiya ce azzaluma in aka toshe nan ta bullo tacan..see just get out kawai, i need to be alone right now zuciyata kamar zai fashe haka nakeji huuhhh huhhhhh. kansa a mugun daure cikin rashin jindadin kananan maganganuntan yasauko kasa da guntun wandonsa ahannu baiko kalleta ba sabida wani irin harararsa takey da tsananin baqin cikinsa aranta, da har zai yi magana ta wurga masa wani kallo cikin dakamai tsawa tareda tsananin jin haushinshi tatsaresa, "sadaat kafita kawai. banason nagaya maka wata maganar da harka mutu bazaka manta ba "meye amfanin auran dana maka da haseena ehh? gindinta kawai nace kaje kaci cant u keep her away from all this??? sam bakay amfani da brain dinka ba, da ace ka iya takunka da tuni ka iya daukemin hanklinta daga harkan siyasan nan haba da Allah sai kace ba namijin dana raineshi da hannuna ba?.. da wani irin zzafan frustration take masa maganan cikin masifa tana diri sosai duk kaikake jawomin koma baya a harkan siyasata, sadaat u cause dis mtsss sam baka cika namiji ba, i gave one simple job to do.. marry dat bitch and screw her, amma haryanxu nadaman aura maka haseena sharif kawai nakeyi, dat evil slut haseena sharif is getting on my nerves.. toh wallh dukanku daga kai har ita baku san wuta ba saikun taka dani farida bala ake ja.. sosai ransa yay baqi kirin da yadda take nuna masa kamar bai taba mata kokri ba amma baice mata komi ba yagama saka kayansa zaifita tawani rikeshi tanamai balla masa wasu munanan harara cike da takaici ta dau waya tawurga masa ajikinsa tana mai cewa bangane ina magana kamin shiru ga yar iskanka ko? ransa a harde yace mummy ni club zanje wani irin mari takai masa abazata "wato ma zakaje club kasha giya ni ka lalalata min komi ko, toh babu inda zaka, u will "fix dis.. ga waya nan ka kira dukka yan jaridun mu a kano kabasu kudi konawa ne sumin aiki mekyau awajen taron da haseena zatayi yanxu, sumata wasu irin munanan tambayoyin da zai jawo hanklin jama'a akan makricinta.. karbar wayar yay adan fixge baice mata komi ba yafita dashi yana kukkuni tabi bayansa da wani irin kallo mai zafi me tafe da takaici ...wani tukukin tsaki taja ta bude drawer ta dauko hodar cocaine ta zuba kadan akan table tare da zubewa agabansa ahankli ta fara shaka saida taji yaje har cikin kwakwarlta ****** Ata daya bangaren daga mallam Aminu kano intl Airpot kano da misalin karfe 8:00 am dede nasafe nan take filin jirgin ya cika da hayaniyar manya manyan yan jarida da masu watsa labarai ayayinda da jirgi me dauke da tawagar jaijtacciyar yar gwagwarmarya Mrs. Haseena Sharif wacce takasance wata gwarxuwa kuma shahararriyar mai fafutukar kare hakkin jama'a ta bayyana a garin kano domin zantar da live show a wani shiri mai taken "ina Adalci Ga Mata da Yara??.. live show ne da ake iya watsawa kai tsaye a gidan kowanne talabijin afadin nigeria daga bakin mai ita, wanda Taron ya karkatane a kan batun cin zarafin jinsi musmn na mata (GBV) akan wani sabon al'amari mai tayar da hankali dayake faruwa a kano state kai tsaye yanxu lokaci ne na ganganmin yaqin siyasa dan haka mrs haseena shareef ta jajirce sosai wajen fidda salo salo na makircin siyasa tare da ganin tasamu shigar da sunan uwar dakinta hajiya mariam kanem shehuri me neman kujerar takarar ministan jinkai nakasa gabaki daya a xukatan talakawa batare da ta nuna a haka a fili ba. tunkafin jirginsu daya taho dasu daga abuja yasauka a kano tuni manyan jami'ai data gayyata daga hukumomin kare haqqin dan adam kamarsu amnesty, Unicef, kano state ministry of women children and disabled, Citad, NHRC, IRC da kuma UNFPA ta kano duk suka hallaro. saukowar mrs haseena sharif kadai ma abun kallo ne dan atsakanin kyaun sura da iya daukar wanka tare da confidence din dake tafe da mrs haseena bansan mezance yafi daukar hankalin jama'a ba. dake hukamar human right na America ne ta dau nauyin shirin yasa tataho har garin kano da english wear wato peach versace suits dinta daya wani irin mata masifar kyau kai bazakace takai maka shekaru arba'ain da shida a duniya ba. saukarta ke da wuya kenan jami'ai tare da yan jaridu kala kala suka yanyaneta kowa na kkrin tofa iyakan albarkacin bakinsa akan shirin da tazo zantarwa wanda abune wanda basu sabayi a kano sosai ba. Cikin nutsuwa amma da takaici Mrs Haseena sheriff ta fara jawabi tana cewa "kowa ya kwantar da hanklinsa, Yau mun zo nan ne domin tattauna wani abin da nasan zai girgiza zukatan al'umma. munsami labari cewa Yarinya 'yar shekara 13 mai suna Ummi ta fuskanci abin da babu wata yarinya da ya kamata ta fuskanta a rayuwarta. Wannan yarinyar an zalunce ta, an karya mata zuciya, kuma mafi muni, mahaifinta ne ya aikata wannan abin kunya...dani da mabiyana zamuyi iya bqin kkrinmu domin muga mun ceto ummi daga wann ukubar. tambya ake jefa mata kota ina amma Mrs. Haseena bata kula ba ta cigaba da magana da karfi da kuma karfin zuciya Mun taho kano ne don tattauna yadda za mu dakatar da irin wannan zalunci a cikin al'umma. Ba zamu yarda wannan abin kunya ya zama ruwan dare ga mata ba. sauran manyan mata mabiyanta da suke gudanar da aikin social activist din tare nan suka fara mata amshi in atare suna daga muryoyi. wanda zuwansun sosai ya mugun daukar hankalin jama'a kai tsaye ita da tawagarta da jamian suka kama hanya zuwa wani anguwa dake cikin wata karamar hukuma a kano inda akaje har gidansu ummin aka fito da ita sarari snn aka fara fitar da bayanai kai tsaye daga bakinta, tare gabatar da shaidun abin da Ummi ta fuskanta live da kuma yadda za a dauki mataki kan mahaifinta daya mata fyaden shima wanda yanzu haka yana hannun hukuma... Duk abunda akeyi kai tsaye ake nunasa agidan talabijin honourable farida bala ta gama kilewa da kwaya tana kan kallon haseena a tv tana kan dura mata ashariya manya manya. misalin karfe 2 na rana Daga gidansu ummi aka wuce Dakin taron dake ministry of women children and disable na kano state wanda yana cike da jajirtaccun 'yan jarida, kowannensu dauke da littattafan rubutu, na'urorin daukar sauti, da kyamarori, suna jiran su tambayi Mrs. Haseena Sharif tambayoyi masu zafi. A gefenta, Ummi na zaune cikin nutsuwa amma da tsoro, tana makale da hannun Mrs. Haseena lkcin ko kanta bata iya dagawa Bayan Mrs. Haseena ta kammala jawabin ta na farko mai karfi, nan take wani sanannen dan jarida mai suna Ibrahim Yusuf ya fara magana cikin muryar tambaya wanda daga ganinsa kasan shima hayansa akayi yace "ranki dade Mrs. hasena Sharif, kina bayyana wannan lamarin ne a matsayin fafutukar kare hakkin yara, ko kuwa wani kokari ne don inganta yakin neman zaben shugabar ki, Hajiya Mariam Kanem Shehuri, wanda ke neman kujerar ministar Abuja?" Mrs. Haseena ta gyara zaman ta da murmushi sannan ta dubeshi da fuskar dake nuna karfin hali. tace " kusaurara, zan yi magana a sarari. Wannan batu na Ummi ba ya da alaka da kowanne irin tsari na siyasa. Batun kare yara daga zalunci da cin zarafi wajibi ne da ya wuce kowanne tsarin siyasa. Ko da kuwa ba ni tare da Hajiya Mariam Kanem Shehuri, zan tsaya tsayin daka don ganin an yi wa Ummi adalci." Wata yar jaridar rataye da id card ansaka suna Fatima ajiki tadaga hannu tana tambaya cikin muryar zargi.. "hajiya haseena Amma akwai wata tambaya mai mahimmanci, nace, Me ya sa sai yanzu ne aka fara watsa wannan maganar kai tsaye, alhali irin wannan cin zarafi ya dade yana faruwa? Shin kin yi shiru ne har sai lokacin ya dace don amfanin yakin neman zabe?" Mrs. Haseena ta yi ajiyar zuciya,sannan ta ce cikin natsuwa "malama, wannan abu ya shafi zuciyar kowa. Babu lokacin da ya fi dacewa don nuna gaskiya da neman adalci. Ba zan iya zura ido na ga yara kamar Ummi suna fuskantar irin wannan zalunci ba. Lokacinmu ne yanzu don mu tashi tsaye." nan wani babban dan jarida frm no where ya bullo mai suna Ahmed yayi magana cikin harshe mai zafi da karsashi kai tsaye ya miqe abainar jama'a yahau cewa "Amma gaskiya akwai babban shakku ga gudurinku Shin kina ganin idan ba Hajiya Mariam ce ke takara ba, har yanzu ke zaki dage kan wannan al'amari haka? Kila kawai kuna amfani da halin Ummi ne don cimma burin siyasarku." Mrs. Haseena ta dube shi kai tsaye tana dan murmushi mai nuna jarumta tareda nuna fahimtar inda ya dosa tariga ta goge a wajen iya toshe caccaka da kuma farmaki daga yan jaridun dake aiki wa makiyanta, tana kan murmushin tace dan jarida kenan shin da gaske kake kayi mamakin irin wannan zargi?? Ummi ba wata alamar siyasa ba ce, ita fa mutum ce, yarinya ce da aka zalunta. Wannan batun ya shafi rayuwarta, ba wani yakin neman zabe ba. Zan yi kowane irin aiki don tabbatar da cewa ta sami adalci, ba tare da la’akari da wanda ya tsaya tare da ni ko wanda ya saba da ni ba." Sai kuma 'yan jaridar suka fara magana da juna wajen ya fara rikicewa nan Mrs. Haseena tamike tsaye ta rike hannun Ummi dakarfi tanamai nunawa al'umma.. "ummi is a symbol of justice to all mothers, sisters, and the society, a woman derseve to be protected..give her the freedom, her right as a women count.. dan haka Idan kun gama tambayar ku game da siyasa, ku tambayi Ummi yadda take ji aranta yanxu Saboda ita ce wannan labarin ke da shi baku ba.. wani irin tsiiiit wajen yayi ayayinda Ummi ta kalli dakin da ruwan idanuwanta da suka cika da hawaye, tana juyawa wurin Mrs. Haseena don samun kwarin gwiwa idonta acike da hawaye yana sauka ahankli tace "madam Dan Allah nide Kutaimakamini.... Wannan kalami ya sa wani shiru ya mamaye dakin sosaiii yanamai barin tunani mai zurfi ga duk wanda ke wurin....... SHARE PLEASEEES SHARE UR COMENTS AND VIEWS VIA COMENT SECTION JAXAKALLH KHAIRAN SURAYYAHMS 08060712446 [05/02, 20:39] Anne-Aurora🦋: *"NUR FIRDAUS..."10* _Arewabooks@surayyahms_ Abuja. Dagata dayan bangaren daga cikin karamin falo na gidansu abokiyar nur firdaus wato jadidah bangon talabijin ne ya haskaka fuskar Mrs. Haseena Sharif yayin datake fuskantar tarin caccaka da tambayoyi masu zafi daga 'yan jarida...yarta Layla dake zaune a kan kujera take taje tajawo hanklin dadarta nur firdaus izuwa kan tvn, Suduka biyu suka kalli juna cikin jin mamakin abin da suke gani na live show da mahaifyarsu take zantarwa akan yar yarinya karama wanda hakan yay musu kama da tozarta asirin wnn yarinya wa duk duniya dan abune me zafi da nauyi amma akeyinsa a bayyane Layla ta kyabe baki ta danna kumatunta da hannu tana girgiza kai ahankli, xucyarta na racing cikin numfashi tace "Yaa Nuri Duba mummy fa, ni Wani lokaci ma nakan manta cewa itadin yar gwawarmayar kare haqqin dan adam ce amma haka dama ake kare haqqin dan adam a bayyane???huhh god, i dont like this. Nur Firdaus wacce ta kasance tana rike da babban wayarta adede wannan lokacin ta ajiyeshi a gefe snn takalli talabijin din da kyau Fuskarta nanuna takaici da rashin jin dadi atakaice tace "Na gani Layla. Amma ki tsaya ki ji abin da take cewa, mummy tana nuna cewa ita tkmr shugabar al’umma ce, mace me kare haqqin y'ay'a mata, amma sai gashi bata da lokacin y'ay'anta. wata uku kenan tana yawonta na kulla karfin siyasa bata tare damu amma yau da safe wai har taje kare haqqin wata daban, Ba za ta ma iya tsayawa tambayar yadda muke farka ba, tawuce ta tafi kano duk dai harkan siyasa ne wnn kuma kowa yasani..." Laylah ta sake kallon fuskar Mrs. Haseena a talabijin, tana sauraron kalamanta game da adalci da kare hakkin yara sai kuma taji kamar maganganun na taba mata xuciya. tace "Amma big sis duba irin karfin hali da yadda take magana da jajircewa, Mutane sunayi mata tambayoyi masu wuya amma tana amsawa da jarumta. Amma, meyasa mummy ba tanuna wannan kulawar agare mu?".. Nur Firdaus ta gyara tsayuwarta tana jin zuciyarta tana kuna. "Wannan shi ne abin da ke matukar damuna Layla. Kullum tana magana akan yadda ake kare haqqin y'ay'a mata, amma mu fa, yaran ta? Bata ma san abin da ke faruwa da namu rayuwar ba. Tabar mu duk saboda ta tsaya wajen wannan yakin neman zabe da siyasa, Adnan ya riga ya sanar dani komi..mahaifyarsa tana bukatar strong advocacy, kujerar datake nema na minister is very competitive sabida akwai wata yar siyasa me hatsari datake son dalewa, shiyasa suka dawo da abun yakin neman zaben kujera, suna neman Votes daga party advocates, da kuma voices of the vulnerables, kuma mahaifyar adnan ta daura mummy akan wann matsayin ne sabida itace kadai zata iya amfani da kowani irin yanayi, dominsu samu kyakwwan advocacy da votes din da sukeso aranar da za'a voting din kujerar a majalisa againts their opponents. shiyasa suka maida abun ya zama kmr makrci cos i wondering ai ba a siyasar neman kujerar minister amma adnan ya min bayanin komi abun ya taba zuciyar layla amma jin sunan adnan yasaka kawai ta kyabe baki batace komi ba nan itama nur firdaus ta yi shiru na dan lokaci, tanata kallon talabijin yayin da aka mayar da kyamara kan Ummi da Mrs. Haseena ke kula da ita. dukansu basu ce komi ba dan da sukaji yanayin labarin ummi nacewa mahaifinta ne fa yay mata mummunan fyade ayar shekara 13, duk take dukansu jikinsu sai yay mugun sanyi. laylah dakejin wani irin rauni tabudi baki ahankli cikin yin kasa da murya, tace "big sis nifa inaga kila mummy tana kokarin gyara kurakurenta ne tawajen temakon wannan yarinyar duk dama nasan yana da kyau muma ta duba rayuwarmu, ba wai kawai mutane na waje ba." dont u think?? Nur Firdaus ta murmusa, amma ba wani murmushi na farin ciki ba."Za mu jira Layla nima ina saka ran haka. Amma har yanzu, zan ce ki guji dogaro da ita. sabida itadin yar siyasa ce, Duniya ce kawai ke koya mana yadda za mu kula da kanmu." Layla ta kalli 'yar uwarta cikin damuwa, amma ta kasa cewa komai. Suka ci gaba da kallon shirin cikin shiru, kowanne da tunanin da yake yi a cikin zuciyarsa, yayin da tambayoyi game da uwa da yanayin halinta suka ci gaba da mamaye su. kano state.. taro yayi taro jama'a duk sun rajaa akai musmmn ma da Mrs. Haseena Sharif tayi tsaye cikin nutsuwa yayin da tambayoyi masu zafi daga ‘yan jarida ke cigaba da harbuwa Fuskarta na nuna jajircewa. kokari take wajen kare matsayinta da maganarta akan batun Ummi. Sai dai al’amura sun canza yayin da ta ji karar wayarta na daukar hankalinta daga abinda ke faruwa. Wayarta tana ruri a cikin karamar jakarta, kuma idanunta sun sauka kan sunan mai tura sakon wato mijinta Saadat datake mutuwar muradi aranta. A yayin da take kokarin mayar da hankali kan tattaunawar, ta kasa daurewa saida ta bude sakon wanda ya bayyana cikin sauri, "Haseena kidawo Abuja kawai akwai matsala. i cant hide this anymore is enuf nagaji nagaji nagaji.. bazan iya ba musmn ma da yarki take fmr kokarin jan hankalina akan zina, nagaji, wallh Ba zan iya ci gaba da boye wnan abun ba. Ki dawo gida kawai don mu taru mu magance shi ko kawai mu raba auren yau yau inyaso kowa ya kama gabansa.." in kuma kece kike turomin yarki dan tanazuwa min tsirara ina wanka tana nema na da sharrin zina, haseena kisani baxan taba yafe miki ba and u have no idea how dis is going to affect ur politics. pts insane! a tsandare dede kan kalman "Zinan ta kafe idonta dan kanta taji yamugun sarawa Jikinta ya dauki rawa taciki nan take. Fuskar ta, wadda ke nuna karfin hali minti daya da yawuce, ya sauya zuwa wani yanayi na fargaba da mamaki. ga tambayoyi daga yan jarida sun dau zafi amma zuciyarta ta cika da zullumi. Ayayin da aka mayar da kyamara kan wani bangaren shirin ana hira da mahaifyar ummi, nan mrs Haseena ta samu daman rike wayar ta sosai sede Kalmomin Sadat sun hanata sakat suna masu ci gaba da maimaituwa a cikin kwakwalwarta. aranta bata kawo tunanin kowa ba kuwa sai babban yarta Nur Firdaus sabida tasani sam ra'ayinsu baya jituwa, take kuwa ta fara rike haka aranta, dan gani take yarta layla is too naive and young bata san komi game da zina ba tukuna. amma toh A ina wannan abu ya samo asali? duk da bata kulawa da su amma ai tasan yarta nur firdaus da akwai tarbiyan addini da kuma nitsuwa, wnn halin kuma daga ina ya fito? or..is she doing this to ruin me? dama nur ta tsane ni tayi kokarin boye damuwarta daga ‘yan jaridar, amma jikinta ya kasa boye fargaba da ke bayyana mata, nan Daya daga cikin tawagarta ya zo kusa da ita don tambayar ko tana bukatar ruwa, amma ta girgiza kai cikin hanzari. Ta san cewa wannan ba lokaci bane don nuna rauni. Amma tunanin cewa tana zargin ‘yarta da irin wannan abin ya fi karfinta, sam takasa cigaba da mai da hankali kan abin da ke faruwa a wurin. Kusan mintuna goma kacal, ta samu uzuri daga shirin, tana mai cewa..."Ku gafarce ni, amma dolene inyi wata kira mai muhimmanci.. nan tanufi wani bangare da ke bayan daki ta tsaya agaban madubi, sannan ta lalubo lambar sadaat saidai switch off ta dingaji, hanklinta ya matukar tashi, cikin danne fushi ta kira wayar Nur Firdaus. Tanasa hannu don kira zuciyarta na bugawa da karfin gaske. Lokacin da ta fara jin ringing din wayar ta dafe goshinta tana jin wani mugun fushin da ke taruwa a cikinta. lkcin yay dede da time din da Nur Firdaus da Layla suke famr kallon shirin talabijin jikin su duk yay sanyi suna jin yadda tambayoyi masu zafi ke shiga kan ummi da kuma mahaifiyarta abun da taba zuciya sosai.. karar waya ne ya katsesu Da tsananin mamaki Nur Firdaus tadauki wayar ta rike snn ta danna cikin nitsutsen sallama saidai muryar mrs Haseena tayi rauni tana cike da fushi cikin yanayin daure fuska tace bani da lkcin amsa sallamarki Nur, kawai ki gayamin wai Menene nake ji haka? shin meyake faruwa tsakaninki da mijina, Menene ya sa za a zarge ki da wani abu mai muni haka?.. Nur Firdaus, wacce ta rude tarasa gane abin da mahaifyarta take furtawa ta amsa cikin rawar murya mummy ban fahimce abin da kike magana akai ba ni me zai hadani da mijinki, shin Wane irin zargi ne haka?... mrs Haseena ta yi shiru na dan lokaci, tana kokarin tattara abubuwan da ke ranta. cikin saukar da murya tace "Sadat ya rubuta min wani sako yana cewa kin yi wani abu da bai dace ba! i dont want to say it out loud now, ke kinsan me kikayi ai, so nake naji abakinki shin Da gaske ne?"... hawaye suka ciki idon Nur Firdaus kirjinta ya dau zafi tace mummy bansan me kike zargi na akai ba, bayan haka ma mijinki bai taba kulawa da mu ba mezai hadani dashi?? Kawai maybe yana son yajefa ni cikin wata matsala ne cos i dont knw what ure tlking abt... mrs haseena tay jim sai dai batace komi ba taja wani dogon tsaki tare dakatse wayar sabida taku takun dosowar mutum datakeji a kofar bayin. Maganar Nur Firdaus ko kadan bai shiga zuciyarta sabida ta riga tacikashi da zullumi da fushi. Ta yi ajiyar zuciya mai karfi, tana jin nauyin halin da ke kanta. Idan da gaske hakan yana faruwa to tabbas lamarin zai iya zama karshen komai gareta, her reputations, her career, ba kawai siyasa ba, har ma da mutuncinta a idon jama'a.. tana ficewa a bayin ta kasa hakuri nan ta rubuta sako me zafi.. "Nur Firdaus, zan bi jirgi zan dawo Abuja zanzo gida yanzu. Amma zan gaya miki abu daya, idan wani abu daga zargina ya tabbata akanki kada kiyi tunanin zan kalle ki haka kawai. Amma idan ba gaskiya bane, toh Sadat zai gane kurensa dan bazaku min wasa da mutunci na da aikina ba.." bayan ta tura ma Nur firdaus sakon nan ta kashe wayar cikin sauri tana mai komawa cikin taro inda take zaune,... murmushi take a fili amma azuci sam ta rasa nitsuwarta dan kuwa aranta cewa take dole ne ta dauki mataki kafin lokaci ya kure mata. **** daga dayan bangaren kuwa bakaramin fargaba da daurewa kan Nur firdaus yayi da jin magnganun mumynsu ba Layla na kokarin fahimtar abubuwan da ke faruwa yayin da Nur Firdaus ta zuba ido ga wayarta ta yi shiru cikin takaici. nan kuwa Sai karar wayar ta katseta tana dan haskakawa taga sakon mummynsu Nur Firdaus ta duba sakon da sauri, sai jikinta ya dauki rawa. Tana karanta sakon, idanuwanta suka cika da hawaye, kuma ta mika wa Layla wayar, tana magana da murya mai rawa rwa "Layla, karanta wnnan meyasa mummy take furtamin hakan?? Layla ta karanta sakon kai tsaye itakam ta hasasho komi, amma sai bata nuna a fuska ba nan tamike tsaye cikin hanzari kamar wacce zata fadi wani abun kirki. ta dafa kafadun nur firdaus tace "yaa nuri karki damu da ita wannan zancen duk na banza ne, to uban me aka masa?? Nur Firdaus ta share hawayenta da sauri, tana kokarin kama kanta dan batasan zargin me ake mata musmmn data san ita da mahaifyata bawani fahimtar juna meyawa suke samu tsakaninsu ba.. "Dole ne mu koma gida. banason jadidah ta fito daga wanka ta same mu ahaka.. Amma, Layla kode akan abunda ya faru da safe ne akanki dan nasan iya abunda ya hadamu da mijinta kenan yau... cikin shashntwrwa layla tace to me muka masa da har zai gaya mata ta dau zafi haka??mtswwww nur firdaus tace bansani ba amma toh idan kuma mummy ta gaskata shi kai tsaye me zamu yi?.. layla na shirin budan baki saiga jadidan ta fito sai kawai sukayi shiru da maganan suka washe fuska nur tace mata zasu wuce gida. nan Suka hanzarta daukar hijab dinsu da jakarsu suka yi wa jadidan sallama, snnan suka fito daga gidan cikin gaggawa. tunani masu yawa cike da zuciyar nur firdaus amma layla har cikin ranta abun be darata ba, musmn ba da taga ba ita ake kkrin daurawa lefinba dan wani bangaren tana jin dadin rashin jituwar dake tsakanin nur firdaus da maman nasu sabida duk duniya awajen maman sun ne kawai nur firdaus bata da farin jini. tafiyar 35 minute ya kawosu anguwansu ma gwarimpa sede Ayayin da suka iso kofar gidansun sun samu wasu makwabtan kurkusa suna tsaye kusa da kofar gidan nasu suna magana cikin karamar tada husuma snn Maganganunsu sun kasance masu nauyi da zafii. "Wallahi Haseena Sharif samm ba ta da hankali," wata dattijuwar mata ta fadi hakan, tana girgiza kai... ace tana mace amma Ta fito fili tana magana a talabijin abainar naasi akan yar yarinya karama ana tonon asirinta ga duniya amma ita fa tana da 'ya'ya mata toh wa ya san me ke faruwa a cikin gidan nata tabarsu da gandadeden namiji.. Wata matashiyar mata wanda itama haihuwarta biyar da saki uku akanta amma ta dawo ana ce mata maman saeed ta yi wuf ta amsa maganan caraf cikin gungun mutane. "hmm mama hauwa kibari kawai Wannan ai rashin imani ne. Kafin nan taduba gidanta mana, tana can tana maganar kare yara a waje. anan kuma yayanta na gantali a titi, ko Waye zai kula da yaranta datake wann uban gwagwarmayar siyasar oho Nur Firdaus ta tsaya cak tana jin zuciyarta na kuna sosai. wanda akalla abune wanda aka saba, dan gabaki daya makwabtansu suna adawa sosai koma ince sun tsane mahaifyarsu a fili badon komi ba saidan yanayin rayuwatta. kullum suka kafa tantin gulma a kofar gidan babu abunda suke yi sai mugun fata da zaga zage. mama hauwa da maman saeed da wata bayarbe maman bola sei dedekun mazan anguwa da suke iya tsoma musu baki suma. Layla tayi kokarin jan hannun nur don su shiga gida amma Nur Firdaus ta kallesu snn tagaishesu cikin dan daure fuska ayayinda dukansu matan suka zuba musu ido aranta cewa take Allah ya shiryeku, sam Ba ku gyara ta hanyar gaskiya, dan Ba wanda ya san abin da ke faruwa a cikin gidanmu amma kuna magana kamar wanda kuke da hujja akai!" Layla ta ja hannun 'yar uwarta cikin tsoron irin gulmataccen kallon da mama hauwa take musu "Don Allah, yaa Nur, mu shiga gida kawai." nan Suka bude gate suka shige cikin gida cikin sassarfa tare da barin makwabtan suna masu ci gaba da maganganun su anan.... COMENTS AND SHARE #SURAYYAHMS [06/02, 15:08] Anne-Aurora🦋: *NUR FIRDAUS...11* _Arewabook@surayyahms_ koda suka shigo cikin gidan layla na rike da hannunta sede tafiya kawai nur firdaus din take tanajin yadda gabanta yake faduwa dan in akwai abunda ta tsana a duniya baifi a zargeta da lefin da bata aikata ba, ga kuma abun magana da mahaifyarsun take yawan jawo musu akan siyasarta, barin ma da ake yawan alakanta komi da mijin mummyn nasu.. har suka karasa cikin babban gidan nasu da yadau wani irin shiru basuce ma junansu uffan ba suka wuce kawataccen dakin baccinsu, kai tsaye laylah ta fara rage kayan jikinta domin yin wanka, ita kuma nur firdaus ta zauna shiru abakin gado cikin rafka tagumi, tun da dama cikinsu acike yake da abincin da suka kwasa agidansu jadida basu damu da siyan komi yau a restaurant din bakin titi kamr yadda suka saba ba... jim kadan layla ta gama cire uniform ta fito daure da guntun towel fari zata wuce bathrum sai kuma ta dawo jiki a sanyaye ta jikin gado ta tsaya tanata kallon yayarta nur firdaus data kafe ido akan wayarta tana daddanawa cikin yanayin damuwa... layla ta dau minti biyu tana kallon nur fidaus cikin sanyin jiki dan alkalamina bazai iya fasalta irin wahala da raunataccen rayuwar da nur ta jima tana daukawa akanta ba.. she is just 17yrs old now,amma nitsuwarta da jajircewarta kusan yawuce name shekarunta nesa ba kusa ba sakamakon tasowa datay babu kulawar uwa dana uba ko wani a dangi,kuma ahaka itace ta zamo tmkr uwa da uba ma kanwarta layla, dan tun laylan tana yar karama sosai ake sakar mata komi, ta bata abinci, ta mata wanka ta shiryata, tay rainonta, cikin lafya da ciwo da duk wani kalubalen yaranta da balaga kusanma ince ita tafiyin hidima da ita akan mummyn nasu. sede duk haka bai saka mahaifyarsu talura da jarumtarta ba,saima ta kusheta. mrs haseena sharif irin matan nan ne dat are self obsessed, ita din perfectionist ce. indai harkaga kuna shiri sosai da ita toh tabbas kana yin abun da yazo dede da ra'ayinta ne, ita sam bata yadda da kalman uzuri ko kuskure ba babban yarta nur tana rayuwa ne me cike da wasu irin jarabawa wanda zan iya cewa acikinsu ta taso dan duk kkrinta uwar tasu bata gani iyakan kuskurenta kawai take iya hanga, sosai lamarin nur firdaus yake bawa laylan tausayi duk dama bai taba shafarta ba. acikin sauke ajiyan zuciya me nauyi laylahn ta katse wayann tunanin aranta snn ta dafa kafadunta nur cikin sanyin murya tace big sis is everything alright? naga kim zauna shiru ko cire unirfom dinki bakiyi. kusan agajiye nur din takalle layla tace "its fine" dama sakonnin Adnan kawai na tsaya ina amsawa, dan tunda kika kirani dazu mukaje kallon mumny a tv sai ban lura da ya turo sakonni ta wasap ba gashi ynxu inata kirarsa layinsa a kashe which is very unlike him.. cikin lumshe ido da budewa layla tace yaa nur just calm down ure just tense, kema kinsan baiya kashe wayarsa, if he does then he must be busy akan abunda yakaisa. ajiyan zuciya ta sauke snn tace "hakane layla, dama yace min abubuwan sunyi masa yawa acan..toh kije wankan inkin fito zan shiga nima in watsa babu yabo ba fallasa layla tace okay..snn ta wuce bathroom din domin yin wanka.. shigarta bada jimawa ba nur firdaus ta sauke wata nannauyar ajiyan zuciya snn ta hau rage kayan jikinta ta tattara koina ta nade kayan layla data watsar akan gado ta kimtsa matasu, tahau fitowa wa layla duk wani abun self care, kama da ga mayukan jiki, turare, da kayan gyaran gashi nata datake bukata duk ta aje matasu akan gado kamar yadda ta sabayi mata tun suna yan kanana sosai... dagata dayan bangaren wajajen 4:30pm mrs haseena sharif ta kammala cimma babban burin datake son cimmawa akan shirinta,wanda akalla ya jawo mata hanklin uwayen yara mata da maza da yawan gaske dake cikin matsatsin halin bukatar temako a ckin garin kano har da kewaye. kusan koina saida aka watsa labarin ummi, wann publicity datake bukata tay nasarar samunsa sosai da tun da aka fara shirin twitter da facebook da sauran kafafun social media ta dau zafi da muhawarori.. ganin samun nasara akan haka yasata daura himma dawowa Abuja cikin gaggawa, awa guda jirginsu ya dauka, sun iso Abuja ana neman 5:30 na yamma sede bata iya tsayawa kai report ma uwargijiyarta ba ta kamo hanyar gidanta kai tsaye. tun a hanyar gidan take neman wayan mijinta sadat, duk hanklinta ya mugun tashi dan badon komi yasaka bataso ta rasashi ba saidan wann sex din daya iya da kuma lokci isasshe daya ke bata tana harkokinta yadda taga dama, gashi kyakkwa da kwarjini sam bata son ace wani abu yazo ya rabasu, dan izuwa yanzu ta tura mai sakonni sunkai tara, fuskarta ba asake ba take tuka bakar landcruiser dinta na 2020, tana kusan daf da anguwar gwarimpa sai ga sakonsa ya shigo. tana hango sunan sa akan screen na tsadadden wayarta kirar iphone 16 pro kusan agurguje tay parking agefen hanya kafin nan ta bude sakon taga adreshi kawai ya turo mata na marcoriano chiness restaurant dake victoria plaza tasan anan yake son zuwa domin cin abinci, babu bata lokci ta juya kan stiring ta doshi wajen, bata fi minti biyar ta isa wajen ba. tana kammala parking ta bude safe din motarta ta fito da wata arniyar bakar spec ta toshe idanuwanta da shi snn ta sauko kasa cikin takunta me daukar hankalin duk wanda yay tozali da ita, ko kulawa da yawan mutanen da ke kallo batayi, kai tsaye ta wuce regular spot dinsa wanda tunkan ta iso ta hangosa zaune yanata kallon cikin ruwa da yan mata karuwai ke shawagi aciki, wani abu me zafi taji ya doki kirjinta dan Allah ya daura mata sonsa dan haka tana mugun jin kishinsa duba da shi saurayi ne me jini ajika kyakkwa so tana da wann insecurityn din naji aranta cewa yan mata zasu iya saka masa kahon zuka fuskarta ba a sake ba ta ja kujerar dake gabansa ahankli cikin yanayin jan aji tayi masa sallama sann ta zauna, ya amsa ta cikin shan qamshi... cikin ruwan ta kalla snn ta kalleshi cikin kyabe baki "Daman abunda kake kallo kenan har da kashe min waya and why are u not picking my calls after the text message?? cikin tone dinta na manyan mata ta karashe magann tanamai kafesa da ruwan idanunta wani irin rolling sexy idanunsa shima yay snn ya dago ya kalleta a takaice da sexy voice nashi yace kince kinason mu hadu toh gani. cikin katseshi da hmmm tace toh muje gida mana, i am not comfortble here, tunda magana me muhimmnci xamuyi daya shafi yara na i think we shud go home and talk babyboy.. ransa a mugun harde muryansa kasa kasa yace na riga dana gaya maki abunda zan fada miki, babu inda zanje gaskiya, bcos i just cant allow myself to be emotionally blck mail by you and your evil god damn doters. cikin katsetsa da hannu tace "hey, dont talk abt my doters dat way sadaat..waime kake nufi ne, meya faru???please tell me already.... kadena behaving kamar dan karamin yaro mana.. cikin idonta ya kalla yaja wata arniyar tsaki me sauti "malama wann tsawar dakike min da wa yayanki kikeyi da zaifi miki amfani, na yarda ni yaro ne agabanki amma aikinsan da tarbiyata kika auro ni bazakixo keda yaranki ku kasheni da baqin ciki tun lkcin mutuwata baiyi ba ruwan idanunwanta ta zuba masa ganin yadau abun da zafi sosai atake sai ta sauke muryanta cikin lallami tace toh shkn please tell me exctly what happen..ina sauraranka. wani hade rai yay dacan kamar bazai bude baki ba saiya tuna cewa haseena kamar iskace inhar ta bar nan wajen ba lallaine ya samu wani cikakken dama ba gashi bayason ya kara batawa hon farida bala ranta musmn akan wnn maganar. nan ya fara hardahada mata labarin karya dana gaskiya ya fara gaggaya mata cewa wai har lekensa a bayin gida anayi, snn yauda safe ma anzo masa dakin naked ana seducing dinsa akan gado, yace akan gado ya tarda yarta daga ita sai breziya,kuma daga zarar zata wuce sai ta gogi jikinshi, kuma koda ya tambaya tace wai takarda ta kawo ayi mata signing zataje gasa and all the threath wanda duk baigaya mata asalin abunda ya faru ba... amfani kawai yay da abunda layla ta masa ya yi makamashi ma sharrinsa snn ya dorasa akan nur firdaus, yy hakan ne badon komi saidan yanaso ya samu wani cikakken daman dealing da layla batare da anyi suspecting dinsa akai ba kamr dai yadda hon farida bala ta umarce sa daxu. sosai hanklinta ya tashi sai kuma ta tuna cewa nur firdaus ce fa take nemanta akan maganan saka hannu akan takardar gasa.. ranta taji ya hargitsa ya baci amma duk da haka ta nitsu, she kept asking him to be clear with the narration, tanemi sanin wayace acikin yaranta take masa haka amma yaki sam ya furta mata kai tsaye saidai yay jam'i dan ya dada rikitata, ta inda yake fita bata nan yake shiga ba, yace abun ya jima yana faruwa turane yakai bango, kodan yace ta haihu masa shine zata bullo masa da wann salon makarcin? ko kuma burinta na siyasa take so shima ta cimma dashi? babu irin zazzafar baqaqaen magana masu rikita xuciya da bai jefeta da su ba kuma sosai ya nuna mata yay fushi karshe ma zatay magana cikin katseta ya mike tsaye yana huci yana hura hanci yana cewa" look woman you have only two choices, ko ki magance wann abun ko kuma duk randa ya sake faruwa zaki nemi ni acikin rayuwarki ki rasa...i love you soo much haseena but i cant deal with bull shit i cant trust u anymore. hakuri ta dinga bashi har kamar zata masa kuka amma ko ajikin sa saima cewa yay bazai dawo gidan ba sai ta gama magance matsalar yaranta akansa dan bazasu raina masa hankli ba zuciyarta babu dadi suka rabu... Bayan mintoci kadan da rabuwarsun ta iso gida cikin fushi ko amsa gaisuwar mlm liman batay ba Tana sauka daga motarta ta shige cikin gidan kai tsaye, anan ta sami Layla da Nur Firdaus a zaune a kan kujerar babban falon gidan,laylah ta saka wani plain blue dress daga cikin kayan nur firdaus,dukansu sunyi wanka sunyi kyau sun saka kananan kaya.. basu hankara da shigwoarta ba sukaji dakakkeiyar muryanta akansu.. "Nur Firdaus!" Ta kira sunanta da karfi, tana tahowa kusa da ita daf a mugun fusace suna hade ido tace "Menene wannan abin da nake ji akan ki? kifadi min,Me ya sa za ki bullomin da wani halin banza da zai jawo min abun kunya irin wnn? what the hell is wrong with you ehhhh. Nur Firdaus ta mike tsaye gabanta na faduwa sosai ta girgiza kai da hanzari, hawaye suka cika idanuwanta amma be hanata yin magana cikin girmamawa ba tace mummy har yanxu de ban fahimce me kike magana akai ba,dan ba zan taba yin wani abu makamancin abunda zai sakaki jin kunya ba kema kin sani sede in mijinki yayi wata magana da baki tantaceshi ba kuma kamata yay kigayamin dan insani.. Haseena ta kalli 'yar tata da fuskar mamaki da takaici. "kikace bantantance ba? dont u play me for a fool...akan wane dalili zai sa ya zarge ki da wannan abu inde baki aikata ba? ko shin bakece kikai masa takardan signing na gasarki yau da safe ba, nur firdaus why are u dis disgustingly desperate Nur Firdaus ta ja numfashi mai nauyi. tace "mummy Bani nakai masa wata takarda ba. Amma ya kamata ki tambaye shi mena aikata masa na abun kunya daya gaya maki.. Layla, tana tsaye a gefe dede nan ta yi kokarin shiga mgnan mummy pls ki saurare big sis Ni ma na san ba ta da laifi. Sadat ne kawai yake neman... rai abace mrs hasena tadaga ma layla hannu cikin daka tsawa tana cewa "stay out of this laylah, ke babu ruwanki da wann mganan, da wann munafukar sisternki nake magana datake neman banzatar da jikinta agaban mijina, nur yaushe kika balaga da harkinsan kiyi making moves da zai ja hanklin namiji akanki? who raise u dis way amma dai bani bako?? nur tafara jin maganan na mata nauyi hawaye suka fara sauka mata sosai "look at you ure just seventeen, dont be a shameless pretender. toh wallh inde asiri na kikeson tonawa a duniya toh naki ne zai tonu banawa ba. sede abun kunya ya kare akanki.. domin kuwa naji duk abunda kike ma sadaat agidan nan inbana nan kuma nasan bazai min karya ba. Nur Firdaus, idan gaskiya ne ba ki da laifi, zan binciki wannan maganar sosai. Amma idan na samu wata shaida da ke nuna akasin haka, kada ki yi tunanin zan dauki wannan abu a sauki. this is my last warning to you!!! cikin wani irin zafin rai ta furta mata haka Nur Firdaus ta share hawayenta da suma zubo mata bazata tanata kallon mahaifiyarta cikin takaici, abubuwa dayawa na mata yawo akanta amma haka ta dannesu sabida ta karantu da ilimin qur'ani tasan cewa uwa duk yadda take tana da muhimmaci sosai dolene a girmamata cikin danne fushinta da muryan girmamawa tace toh shikenan Ki bincika mummy ai za ki gane gaskiya idan kin yi binciken ko.. Haseena taja tsaki me yawa tajuya ba tare da wata kalma ba, zuciyarta cike da mamaki da fargabar abin dake faruwa da iyalinta wanda har yanxu kwakwalta bai gama daukawa ba jin zancen bincike yashigo ciki layla ta mike tsaye ta dan ruko hannun nur fidaus da wani irin makrtaccen muryan kuka"Big sis dan Allah kibawa mummy hakuri kawai maganan nan ya kare anan wajen please lest not dig dis things up.. mummy fa yar siyasa ce bana son hakan ya shafi mutuncinta.. cikin katseta da mamaki nur firdaus tace Idan anbincinka akasan gaskiyan ai gaskiya bazai taba bata mata siyartaba saidai ma ya dada tsaftace shi. kirjin layla na bugawa da guilt ta dubi mummynsu da hawaye taf a idonta cikin rawan murya tace mummy kima big sis uzuri kinji she is sorry pls mummy mrs haseena ta kalle layla tace autata ban yarda da wani uzuri ba. nur firdaus ce sanadiyyar wnnan matsalar, ta yaya zan ci gaba da tsayawa cikin siyasa idan ta ci gaba da bata min suna? sosai wann kalman ya hatsala Nur Firdaus da karfi tace mummy meyena taba aikatawa dana bata miki suna?wallahi ba ni nakai masa lettar gasa ba! Sadat ya miki karya ne kawai saboda wani dalili da bazan iya fahimta ba, inda kuma kinason kiyi min adalci da zaki tambayeni meyafaru da zan iya fayyace miki komi, amma is alwys like dis baki taba saurarata ba.. "Saurararki? Me ya sa zan saurare ki? Ke da kullum kike kawo min matsala? Kece kullum kike bata tarbiyyar Layla da munanan halinki, ni be gayamin direct wacece acikin ku ba, amma ni nasan kece nur firdaus kece me taurin kan, shiyasa bazan ji wata banzan bayaninki ba, ko kin tabaji ance layla tana da samari? kece kika san wann dabiar toh wallhi karki sake ki kawomin wnn abun kunya cikin gidana kuma akan mijina nagaya miki kenan.. Nur Firdaus tagirgiza kanta cikin tsananin takaici hawayenta suna kwarara daga idanuwanta sosai.. zuciyarta na tafasa tace hakane dama i am alwys wrong a idanunki mummy amma bakince zaki bincika ki bincika.. daga nan sai bata sake cewa komi akan maganan ba, wajen ya dauka da shiru. saida ta tattara nitsuwarta tashare hawayenta snn tace abu na biyu, Layla tana fama da wasu matsaloli tun da dadewa, yanxu kuma ya fara shafar lmrin karatunta, Malamanta a makaranta sun sha neman ki amma baki responding, yau G/C unit sun kirani kan cewa laylah ta dena maida hankalinta a karatunta saboda abubuwan da ke faruwa da ita a gida, inde bazaki iya saurarar matsalata ba ai zaki saurare wann tunda ita layla kince babu ruwanta. mrs Haseena ta katse tacikin tsawa ke yarinya Kada ki kuskura ki juya maganar nan ya dawo kan layla, dan Idan Layla na da matsala, duk kece sanadi sabida awajenki ce take koyi da dukkan wadannan halayen Ba ki taba zama misali na gari ba. Nur Firdaus ta fusata sosai cikin kuka tace mummy ya isa haka kamar ke kin taba zamowa wata abar misali agaremu, wai Yaushe ne ma kika taba tambayarmu halin da muke ciki? Ke kullum siyasa ce a ranki, bakisan me zan iya aikatawa da wanda bazan iya aikatawa ba shiyasa komi aka fada akaina kike amincewa, nauyin kulawa da layla akanki yake ba akaina ba, ko da yake bayau aka fara barin min nauyi ba tun da baba ya rasu nauyin kaina ma nina rike. kuma yanzu kina nufi ke kadai kike da gaskiya? gabaki daya layla ta rude ganin yarda nur firdaus tay maganan da tsananin fusata da fushi. dan abune me tsananin cin rai ko daga yanayin yadda haseena take nuna bata amince da ita ba ko kadan. kuka take mai sanyi amma kallo daya kamata zakaji tabaka tausayi sosai. mrs haseena ta mike tsaye kamar zata rafka mata mari cikin daka mata tsawa tace "Nur Firdaus! Kada ki kuskura ki yi magana da ni haka ni ba saar ki bace. Idan har kin cigaba da irin wannan dabi'ar, zakiji mugun mamakin abin da zai biyo baya, inna zauna muku ina kula daku uwar me zaku ci? shi ubankin daya mutu milliyan nawa ya barmin? gaskiya ce bakiso, amma kisani dik abin da na gina baki isa ki rushe min ba. a zuciye cikin kuka Nur Firdaus tace Ba ni ce zan rushe ki ba Kin riga kin bar matsaloli sun girma a idon kowa saboda kin yi watsi da mu baki da yarda dani yar dakika haifa ba, mijinki da kika aura kwanan ma yafini matsayi a duniyarki.. watan ki nawa baki tare da mu amma lokaci guda yay miki karya akanmu har kin dawo gida... tunda kina da wnn uban lokcin, ba zan cigaba da yin miki shiru ba..i am really tired of you frustating me...cikin kuka me tattare da bacin rai sosai tayi maganan laylah ma tafara kuka sosai.. dan duk duniya babu wacce take saurin saka nur firdaus cikin baqin ciki kamr maman nasu. Acikin sauri Nur Firdaus ta bar wajen takoma daki ta rufe kofa da karfi ta fashe da wani sabon kuka aranta tanajin inama da mahaifinta be rasu ba. tundaga nan kuma bata sake sanin meya faru agidan ba. wajajen karfe takwas da rabi na dare har ta yi shirin barci amma zuciyarta na kuna, haka tafasa baccin ta nemi waje ta zauna a gefen gadonta tana jin zuciyarta na motsawa cikin tsananin bakin ciki da takaici furucin mahaifyrta akanta. tuntuni abu daya ke yawo a brain dinta shin Me yasa mummy baza ta taba saurarata ba?" Ta tambayi kanta haka yafi sau dubu ta rasa meke mata dadi, "Me yasa duk abin da ya faru sai tace lefinta ne, meyasa mummyn su ta fi damuwa da abin da duniya za ta ce Shin ba ta damu da ita bane? ko sonta ne kwata kwata batayi, ko nadamar haifan ta takeyi, izuwa yanxu tasan itada Layla duk ba su da wani muhimmanci a gare ta amma toh meyasa??? Hawaye suna kwarara daga idanunta yayin da take tunawa da kalaman mahaifiyar tan tana jin zuciyarta yana karaya sosai, harga Allah bataso tay fushi me yawa har yakai ga ta daga ma mahaifyatan murya dazu ba. amma ta san cewa ba zata iya ci gaba da zama cikin wannan yanayin rauni ba. ga shi an mata sharri, gashi duk lefin ance nata ne, Duk da haka, tana jin rauni saboda tunaninta cewa ko da tabar gidan taje wajen kakansu DiDi a can yola hakan bazai iya gyara matsalolin da ke tsakaninsu ba saidai ma ya kara musu wasu matsaloli. rayuwar layla take tunawa, ta gwammci ta amshi duk wni lefin da sadaat ya furta akanta da ace ma layla mummynsun take gayawa irin wann baqaqen kalaman sabida ita kadai tasan yawan ciwon da hakan yaji mata a zucyarta. dagata dayan bangaren mrs. Haseena tana zaune a kan kujera tana jin fushinta yana raguwa kadan kadan Amma zuciyarta ta cika da tunani me nauyi. Shin gaskiyane abin da Nur Firdaus ta fada game da matsalan Layla akan karatunta? Ko kuwa kawai wata dabara ce don ta guji zargin da aka yi mata akan mijinta sadaat datake kkrin tay seducing? Tana cikin tunanin hakan amma aranta tana jin cewa ta riga ta yanke hukunci "Nur Firdaus ce batada gaskiya, kuma ba za ta taba zama abin dogaro ba," ta furta a hankali. Amma wata muryar zuciyarta tana yi mata tambayar toh "Idan kin yi kuskure fa?" ......SADLY REALITYN WASU KENAN, KANAYI AMMA BA AGANI, KANA DAUKAR NAUYIN DA BANAKA AMMA DUK ABNZA, I KNW ALOT OF PPL CAN RELATE TO THIS SO COMENT AND SHARE TO UR GROUPS NAGODE SURAYYAHMS 08060712446 [07/02, 20:40] Anne-Aurora🦋: *"NUR FIRDAUS...12* _Arewabooks@surayyahms_ atake wani kakkarfan murya daga cikin zuciyarta yace mata "uhm uhm haseena kada ki bari son y'ay'anki ya rufe miki ido, Bazaki tabayin kuskure ba, Nur is 17, akwai fallin balaga nd ur husband is hot, toh wata y'a mace ce ne ma a duniya bazata ji sha'awar cikakken namiji kamarsa ba?? tana gama raya hakan aranta taja wata nannauyar ajiyar zuciya mai sauti amugun gajiye ta sauke wata kasalallen tsaki me kara. after a while mrs Haseena tana kan zaune a kan kujerar falon batama lura da inda layla tay ba, tagumi tay tana jin kwakwalwarta na luguden tambayoyi. zuciyarta ta yi nauyi tana jin yadda nauyin siyasa da matsalolin iyali suka fara kkrin shan kanta. Ta yi wani dogon numfashi, tana kokarin daidaita tunaninta, sai ga Layla ta fito daga kitchen cikin sanyin jiki nan Ta taho ta tsaya kusa da mahaifiyartan tanata kallonta da idanuwanta masu nuna damuwa da tausayi. adan firgit mrs haseena ta daga ido ta kalleta duk zaka dauka gaskiyar lamarin laylah tazo fada amma inaa wani abu daban ne aranta cikin sanyin murya Laylan tace mummy can i talk to you.. agajiye mrs haseena tace autata menene?? ko kema zaki fara cika ni da mita ne kamar yar uwarki nur firdaus. cikin sauri layla tace A'a, babu komi Wallahi na damu sosai da halin da kike ciki ne. Ba zan taba bari wani abu ya lalata miki siyasar ki ba. mummy Ki kwantar da hankalinki, zan kasance tare da ke a koyaushe. i promise. mrs Haseena tawani kalle layla cikin mamaki tana jin wani irin dadin abin da Laylan kecewa duk dama dai har yanzu zuciyarta tana shake da damuwa. tana murmushi tace ohh my Layla dats why ure my favourite, ki duba halin da muke ciki amma yayarki Nur Firdaus tana neman ta jefamu cikin wani abin kunya. Na rasa me yasa take min haka." Layla ta zauna kusa da mahaifiyarta, ta kama hannunta cikin nuna kulawa da rage murya kasa kasa snn tace "mummy ki daina damuwa da yaa Nuri Wani lokacin tana yin abubuwan da ba a fahimtarsu,amma ke kadaice mafi muhimmanci a gare mu, Wallahi, ba zan taba yi miki abin da zai bata miki rai ba. mummy Ina son ki sosai." Haseena ta ji wani irin dadi a zuciyarta yayin da ta kalli karamar 'yar tata da ke nuna kulawa da soyayya gare ta. Ta taba hannun Layla a hankali, tana jin cewa wata kila itace kawai daga cikin yaranta za ta iya dogara da ita nan gaba. "Na gode, Layla ta. Amma kin san ban da lokacin da zan bari wannan matsalar tana ci gaba da tabarbarewa kawai xan dauki mataki Ya kamata kowa ya san inda ya tsaya. Layla ta gyada mata kai cikin nuna ta fahimce ta, tana murmushi cikin wata irin halin karya da ita kadai ta san dalilinsa. "Kada ki damu, mummy Ni zan iya kasance miki kunne da ido a nan don na tallafa miki. Ba zan taba bari wani abu ya rushe mutuncin ki ba." dede nan mrs haseena ta rugumeta sosai tana cewa Allah ya miki albarka autata lafewa a kirjinta sosai layla tay cikin zuciyar tanajin dadin yadda ta samu damar shigewa cikin hankalin mahaifiyarta. Duk da cewa tasan ita ce ta jawo duk wannan rikicin, sede ayanxu da ta san cewa zargi zaici gaba ne da kasancewa a kan Nur Firdaus muddin ba ta tona asirin kanta ba. Wannan shi ne shirin ta, ta kasance "mai biyayya" da gaskiya ga mahaifiyarta yayin da ta bar Nur Firdaus ta fuskanci dukkan bacin ran mrs Haseena. ahankli mrs haseena ta tallafo fuskarta tana murmushi tace "Na gode, Layla. Kin san kece karamar 'yata mai hankali. Ina fatar Nur Firdaus za ta iya koyi daga gare ki." Layla ta sunkuyar da kai cikin murmushi, tana jin gamsuwa da yadda tasamu nasarar rufe gaskiyar da ke tsakaninta da Sadaat cikin wata salo, kuma ta bar mahaifiyarta cikin farin ciki da ita. sede zuciyarta ta san cewa wannan rikici ba zai kare nan kusa ba. karar wayar mrs haseenan ce ya katsesu sai kawai ta mike tsaye ta haura can sama izuwa dakin su domin ta bata daman amsawa. ahankli take takawa har takawo kofar dakin nasu tay tsayuwar cak, inda tadau mintina tana kimtsa kalaman da zata fuskance nur firdaus dasu.. after like 3 mins ta turo kofar dakinsun ahankli ta shigo tana ƙoƙarin ɓayyana fuskr damuwa.. nan Ta tarar da Nur Firdaus zaune a gefen gadonsu idanunta sun cika da makallalun ruwan hawayen da basu sauko kasa ba snn fuskarta tana dauke da alamun bakin ciki da haushi. jiki a sanyaye Layla ta taho kusa da ita cikin nutsuwa, duk sonta data boye gaskiya still wani bangaren zuciyarta natattare da nauyi da kuma jin zafi tareda sanin cewa ba takulla gaskiya game da abin da ya faru da yar uwarta ba. sede hassada mugun ciwo, a gaban Nur Firdaus, dole ne ta yi yar wasa da nuna hali na kulawa. da murya mai laushi layla ta zauna snn ta fara kirkiran hawaye kamar dagaske tace "yaa Nuri na san kin ji zafin kalaman mumy akanki, amma ina roƙonki kiyafe min da ban fada mata gaskiya a lokacin ba. wallh tsoro nakeji, bazan iya daukar irin zargin datake miki ba, ya nur Don Allah ki yafe min..maganan take tazauna kusa da Nur Firdaus,tana sanya hannu akan hannunta cikin nuna kulawa. Amma a zuciyarta, tana jin ba ta wani damu da haka ba. takuma san Bai kamata tayi hakan ba. Ba'a kan gaskiya take magana ba amma who cares?? itade tana son tasamu damar ɓoyewa da kariya ga sirrinta da kuma tabbatar da matsayin ta a idanun mahaifiyarta. Nur Firdaus tadago fuskarta ahnkli da yay wani irin haske da kyau tana magana cikin nutsuwa duk dama tana cikin damuwa "haba Layla, na fahimci komi karki damu..Ina tare da ke har abada yar uwata, "kisani laylah, Duk lokacin da wani abu zai faru ba zan taɓa barinki aciki ba. Zan ƙaunace ki, zan baki kariya da dukkan rayuwata, even idan hakan yana nufin cewa zan rasa komai. Kalaman Nur Firdaus kai tsaye suka ratsa zuciyar Layla fiye da yadda tay zato. fuskarta wani iri Ta kalli fuskar 'yar uwarta tana jin wani motsin zuciya me nauyi, wataƙila wani yanayi na gaskiya ya ratsata amma cikin ɗan lokaci shaukinsa yaɓace, saboda son zucya da sha'awa da ƙinyarda da inda Allah ya ajeta. ajiyan zuciya me nauyi tasauke jin nur firdaus ta rungumeta, Layla ta ji kamar antsinke wasu ƙananan raɗaɗi acikin zuciyarta ta rasa yadda akayi tafara jin wann tsananin kishi da hassada ga yar uwarta sede kafin takaiga yin wani tunani mai zurfi game da wannan yanayi, wayar nur firdaus ce tahau kara, inda kusan atare suka kai idonsu kan wayar nan da nan sunan Adnan shehuri ya bayyana mrmushin bazata ya kufcewa nur firdaus, zuciyar layla kuwa take tafashe da wani irin zafi. Wannan ƙishi da sha'awar data ke ɗauke da ita aranta nan tamotsa cikin zuciyarta cikin sauri. itakanta bata san ya akayi ta janye daga rungumar da nur firdaus tamata ba taja jikinta cikin dauke kai tana ƙoƙarin zama kamar bataga sunan me kirar ba.. nur firdaus bata kula da hakan ba ta ɗauki kirar tanamai kirkiran murmushi. cikin wata iriyar sanyi da taushin murya tace salam alaikum habibi.. dagata daya bangaren Adnan ya amsa sallamar tata da tausasshiyar muryasan nan me shegen sanyi, bayan sungaisa kai tsaye yasaka muryan lallami yanamai cewa habibty Can i video call you ?haka kawai jikina yake bani kamar ure not fine...i really want to see you habibty.. layla data kasa kunne tana saurarar kirar kamar wacce aka tsikareta tamike tsaye tana ƙoƙarin ɓoye yadda zuciyarta ke bugawa dan ji take kamar akwai wani abu mai mugun rauni a fuskanta da bazata iya boyeshi ba, sadaf ta mike Ta fita daga dakin batace ma nur komi ba nur tabita da takaitaccen kallo batare da ta gane metake nufi ba.. koda tafice a dakin da har kamar zata wuce hanyar kitchen sai kuma taji Zuciyarta ta motsa ta kasa samun nitsuwa, komowa tay tamannu da kofar dakin nasu ta inda take iya leke da kuma sauraron kiran daga cikin dakin kai tsaye ta bulin data saka ido ta hango Nur firdaus tana kkrin saka wata sky blue hijabi ajikinta daya killace mata ko inanta face yar kyakkwar fuskarta da bata shafa mai komi akai ba.. cikin zuciyar layla dake cike da kishi tace "zan yi magana da saurayina sai kuma in saka hijabi?? wann ai kauyanci ne, mtss narasa meyasa yaa Adnan ya nace sai yaa nuri she is not even classy, nd wild..nida na dace dashi sosai gashi inanan ina boye kaina. tana cikin zancen zucin Ta ji muryar Adnan din yana fito wa daga cikin dakin kasa kasa yana magana cikin sanyi da kulawa yana tambayar Nur Firdaus ko tana cikin lafiya da kalamansa masu mugun taushi da ratsa zuciya da nuna ssnyr soyayya me balain shiga jiki. nur tana amsa shi cike da kunya da kalamanta me sanyi saidai sam taki ta bari ya fahimce halin da take ciki kawai de tace masa tana missing dinsa ne sosai. lallabarta yakeyi da dukkan imaninshi dan adnan ya mata wani irin so da ita kansa bata san yawansa ba. habibty Ina so ki san cewa ina tare da ke akoyaushe, kuma Na damu sosai game da yadda abubuwa suke kasancewa, sede daga kin zama tawa in sha Allah bazaki sake baqin cikin rashina a kusa dake ko a rayuwarki ba. i gave you not only my heat my entire soul is all urs habibty. nur tay murmushi kalaman soyayya masu zafi ke yawo acikin iskan dakin atsakaninsu inda nan take Layla taji zuciyarta tana bushewa dajin mugun haushin yadda yar uwarta Nur Firdaus ta riƙe hankalin Adnan sosai. Ta yi ƙoƙarin riƙe kanta dake juyawa amma inaa wani radaɗi tadingaji na kishi na caccakarta da ƙarfi. Cikin zafin zuciya ta juya cikin sauri ta bar wurin da sauri ta wuce kitchen tana ƙoƙarin ɓoye abin da zuciyarta ke haifarwa akasa kan tiles ta zube a kitchen dafe da kirjinta tana jin kamar zata mutu aranta take cewa na shiga uku hala Ba zan taɓa samun wani abu daga gare shi ba muddin yaa nuri tana raye ni din tamkar wata fuska ce." ahnkli ta jingina bayanta da bango tana jin radadin ƙiyayya da sha'awar Kwace duk wani abu da nur firdaus ta mallaka a zcyar Adnan shehuri, Duk da cewa ta haɗu da kalaman qaddara da jinkiri, da na nuna ƙaunarta ga yar uwarta Nur Firdaus, ta kuma san cewa babu abin da zata iya yi sai ci gaba da wasan kwaikwayo.... tajima a kitchen din har sai dataji alaman motsi snn ta mike ta wanke fuskarta ta rasa me zatay kawai sai tahau hada musu shayi, jim kadan nur firdaus ta fito duba ta, sukayi yar hira a kitchen din ayayin da suka sha shayin, babu abunda ke yawo a ran layla face yadda taga mood din nur firdaus ya sauya sosai, baqin cikin da suka qumtsa mata dazu duk ya gushe snn hanklinta ya dan kwanta. yau din baccin kirki laylah bata iya samu ba tsabar ydda take imagining inama ace itace take soyayya da Adnan yake sakata irin wann farincikin gashi kyakkwawa, young, ga kudi, ga familynsa sunyi suna a siyasa sosai. this is exctly how she want to end up. Adnan shehuri is her wildest fantasy amma kuma ba ita bace acikin rayuwarsa gabaki daya duk sai taji baqin ciki me tsanani ya gumeta sam ta kasa runtsawa.. wanda kusan hakane yake faruwa ata fannin mahaifyarsu mrs Haseena, wanda acikin daren itama babu abunda take yi sai juyi akan gadonta da tunanin abunda ya faru ayau dake duk hanklinta yana ga kan mijinta ne, sam bata kaunar abunda zai rabata da sadaat sabida bakaramin biya mata bukatarta yadda take so yakeyi ba... she just cant bear to loose him, daren nan sam be mata dadi ba, hakanan ta dinga tura masa text a wayarsa tanajiran taga ya kira ko ya amsata amma inaaa har tay bacci be kulata ba.. bangarem sadaat din kuwa a club ya tare da abokansa suna tana taba yan shaye shaye da yan matan da zasu kwana dasu ko sau daya be tuna da wata haseena ba. ***** washe gari da safe. gidan ya dauka da wani irin shiru, nur firdaus tun bayan sallan asubh ta fice tana can waje tanata bitar karatun qur'anin ta kamar dai yadda ta saba. ko kadan bata da masaniya akan yadda yar uwatta layla da kuma mahaifyatta suka karace daren su da ita a zuciyarsu. inda layla take ganin kamar itace barrier da raba ta da samjn babban mafarkinta na kasancewa tare da Adnan shehuri, mrs haseena kuwa ta kwana da haushin rashin mijinta sadaat wanda take alakanta sa da lefin nur firdaus ce. yauma sassafe layla tay wanka ta taho dakin maman nasu da wani sabon salon makircin, sosai ta lura da cewa mrs haseena tana cikin damuwa game da fushin da sadaat yakeyi akansu, dan haka tadauki wann damar tadinga kwantar ma mrs haseena hankli tana mai wanke kanta da kuma shigar da tsanar nur firdaus aran mahaifiryarsun sosai cikin wata iriyar makirtaccen salo na yaranta. bayan Layla tay nasarar kwantarwa mahaifiyarta hankali da kalamai masu dadi ta koma dakinsu tahau shiryawa hanklinta kwance. mrs Haseena kuwa sosai ta ji tamkar ta samu sabon karfi don fuskantar sauran matsalolin ta nayau. nan ta mike tsaye da sauri bayanta kimtsa kanta da wasu uban sun manyan kaya tadauki jakarta me tsada, snn ta fice don dawowa bakin aiki kan shari'ar Ummi. kusan a kofa suka ci karo da nur firdaus sanye da hijab ta riko qur'aninta ahannunta wani irin takaitaccen kallo tamata sai kuma ta tuna mijinta marigayi haroun shima fa aikinsa kenan kullum cikin karatun qur'ani da sassafe, wani tsakine ya kufce mata taciki data tuna duk halin sa ne ajikin yarta nur firdaus.. and no wonder she is soo annoying.. cike da sanyin girmmawa nur firdaus ta gaisheta, kallon kirki bata mata ba ta amsata ciki ciki tayi wucewarta. nur din ma bata kula ba ta wuce ciki dan ta shirya zuwa makarnta yau zaay screening na zuwa gasa zasu karbi ID cards,competition customes dinsu, da sauransu, dan babban tarone da ake asalin gayyatan manya manyan mutane dake bada gudumawa wa addini bana kadan ba. qamshin jikin haseena ya bule gabaki daya ilahirin tsakar gidan gata da son publicity tasan makwabtarsu da dan uban gulma dan haka har waje bakin gate ta fita da motarta tana amsa waya hankali kwance. aikuwa hamshiyar magulmaciyar wato maman saeed tana hangota ta windown gidanta tay saurin dirkowa ta fito. kafin mrs haseena ta gama amsa waya ta shiga mota, ta ji wata murya daga gefe, murya mai cike da tsokana da hassada, Tana daga ido taga Maman Saeed din ce, wacce takasance mai yawan barbada surutu da tsangwama ga mrs Haseena saboda kiyayya da hassada. yi tay kamar ta fitone duba wani abu cikin tsokana da basarwa tace Haba Hajiya Haseena kin dawo gida shine babu magana,... mrs haseena ta mata wani irin kallo kasar wuyarta tace.."uhum toh Sannu ramatu. wani makakallen dariya maman saeed tay yawwa sannu haseena daman ko ina son nagaya miki dan wallahi shirinki na jiya ya tabo inda yake mana kaikayi har munasa rai kema hala kiga girman abun a nan gidanki kya bar kwayawwan yan mata da katon saurayi agida sukadai?? toh amma dai Bari mu gani idan 'ya'yanki ma ba zasu kawowa duniya abin kunya ba.. Haseena ta tsaya cak, ta kalli Maman Saeed da murmushin takaici. dantasan cewa makwabtanta basa son ganin tana samun cigaba,kuma kullum suna amfani da duk wata dama don bata mata suna. hankli kwance cikin jan aji tace "Maman Saeed kenan abun kunya ya wuce mace dake zama da namiji agidansa suna zaman dadiro bayan duk ansan saki uku ne a tsakaninku??? maman saaed ta hade rai sosai mrs haseenan ta fashe da wata muguwar dariya mai cin rai ahhhahaha yanaha kin canza fuska ohh toh abar wann maganan, ke yanxu ramatu me kike nufi da wannan maganar taki ehhh? Ko dai ke ma kin fara shiga cikin wnn hirarce ta makiya da ba ta da ma'ana?" cikin jin haushin abunda haseena ta goranta mata tace in ma na shiga hirar maqiyarki Ai ba hirar banza ba ce, Hajiya haseena Na dai ga kamar kece kike fitowa a talabijin kina magana kan tarbiyyar yara musmmn ma yara mata. Amma inaa aimu sai mun ga abin nan da gaske awajenki, kuma Muna addu'ar 'ya'yanki su zama abin koyi, amma fa idan sun rushe ki, kar ki manta kema ki bayyana wa duniya komi kamar yadda kika bayyana maganar Ummi a idon kowa." dede nan Haseena ta fusata tace Na san ke da sauran makwabtan nan nawa baku taba farin ciki da ganin na ci wata nasara ba. Kullum ku kuke nan zaune cikin hassada, matsiyata, yan dorin dosino a gwarimpa, jahilci ya kafe ku waje guda..kudai kuna jiran ganin na fadi kasa. Amma bari in fada miki, babu wanda zai iya rushe ni a duniyan sai ubangijin daya daukaka ni. Kuma idan kinada wani abu da za ki fada game da 'ya'yana, ki bari sai lokacin da abin ya faru, idan har zai faru kenan." Maman Saeed ta kalli Haseena da wata irin murmushi mai cike da tsokana da tsananin haushin jin baqaqen kalaman data yafa mata. "Ai gaskiya zata fito fili Haseena. Kuma fa sai mun ga yadda za ki kare kanki idan duniya tagane ke ma ba kida da cikakkiyar tarbiyyar da kike kokarin yada wa al'umma." Haseena cikin zafin rai tace "Idan kika gama magana ramatu kike ko Mman Saeed, sai ki koma gida ki ci gaba da rayuwar ki ta dadiron ci. Ni baki kai nayi musayar yawu dake ba, kuma ba ki isa ki tsayar da tafiya ta ba. duk wanda yake bina da sharri dai Allah ya isa!" Ta juya cikin fusata, ta shige mota tare da murda tayar cikin sauri tana barin wajen Maman Saeed tabi ta da kallo mai cike da cin fuska da haushi. gidan dayan makwabcyarsu wanda tadan tsufa maman saeed ta wuce cikin huci da fushi dan taje ta barbada mata labarin komi.. dagata dayan bangaren kuwa Haseena tana tuki cikin hanzari zuciyarta cike da zafi da takaici. "Wadannan mutane ba su da wani buri sai na ganin na fadi," ta fada a hankali tanajiin ranta na tafasa sosai. seidei tariga taayi alkawari a zuciyarta cewa ba za ta bari su yi nasara akanta ba. Matsalolin cikin gida da waje duk ba zasu hana ta kai ga cikar burinta ba. aikuwa nan da nan Ta sake mayar da hankali kan maganan shari'ar Ummi. tanamai tabbatar makanta da cewa wannan yarinyar zatasamu adalci kodan maqiyanta su mutu Kuma idan suna tunanin zata rushe saboda 'ya'yanta cikin karkda kai tace muje zuwa ba su san iya karfina ba.... SHARE AND COMENTS FOLLOW ME AT SURAYYAHMS 08060712446 [10/02, 19:38] Anne-Aurora🦋: NUR FIRDAUS...13 SURAYYAHMS bayan tafiyar haseena aiki bada jimawa Nur firdaus tashigo cikin dakinsu da hadaddn qur'aninta rungume da lallausar kirjinta tana tafiya ahankli kamar wacce bata da laka, cikin sanyin jiki ta aje qur'anin akan desk dinta tabi ta kashe wayarta snn ta zauna ahkli a gefen gado tay yar tagumi. har cikin kokon zuciyarta takejin wani irin nauyi da damuwa dan kokadan bataji dadin yadda jiyan bacin rai yasata maida magana mezafi da kuma tsawa wa mahaifyartan ba, duk da yawan rashin adalci da tunxirata da mrs haseena tay ders dis kindest part of her heart dayake tuna aya daya tak a cikin qur'a ni daga cikin Suratul Al-Isra’ tun daga 23 da Allah yace karka daga ma iyayenka murya koda kafurta musu kalman "uff", kada kuma kamusu tsawa.. sede tafi jin nauyin ayata 24 inda Allah yake cewa “Wa khfid lahuma janaahaz zulli minar rahmati wa qur Rabbir ham huma kamaa rabbayaani sagheera.", And lower to them the wing of humility out of mercy and say, ‘My Lord, have mercy upon them as they brought me up{when I was] small.’ haka kawai inta tuna ayar ya ambace humility saita dingajin kamar bata kyauta makanta data amsa ma uwarta magana a cikin rauni da tsawa ba, duk sai tarasa ya zatay, dan bata da wani dalilin tsaurara makanta duk dama tasan kowani dan adam a duniya raunataccen halitta ne sede ita din karamar yarinyace sosai data rike ilimin addininta amtsayin madogarar rayuwarta bana wasa ba. duk wann guilt din datakeji a xcryrta shiyasaka tadenajin radadin ciwon abunda aka mata jiya sai bata tsaya duba yawan rashin adalcin da mrs haseena tamata ba da tunanin yadda Allah zaidubi nata reaction din aranta tahau yi makanta hisabi. dakyar ta mike tabar tunanin snn tahau shiryawa cikin gogaggen uniform dinta dayake mata wani irin kyau within 30 minutes suka fito ita da layla duk jikin nur firdaus din a sanyaye sam zucyarta baya mata dadi dan hatta layla bata gane kanta ba har suka fito waje suka samu malam liman harya fito musu da mota domin tafya mkarnta. as usual nur firdaus ta rusuna kadan cikin girmamawa ta gaishe da drivernsu malam liman ya amsata da fara'a, nan da nan layla tadauke kanta tay kamar hanklinta baya wajensu dan bata son yawan gaisuwa. da fara'a malam liman yabude musu mota nur firdaus ta zauna agidan gaba tare da jingina kanta akan seat tanata tilawar karatunta acikin zuciyarta har suka kai makarntr bata lura ba saida layla taja wani numfashi me shegen karfin daya kusa razata " Yaa nur kiga ikon Allah yau za'ayi emergency assembly am very sure wani abu mummunane ya faru.. nur tay saurin daga kanta sama tana mai duban windon motar batace komi ba tana observing Duka duka abunda ke faruwa can saiga wata mata da tawagarta a tsadadden mota sun taho tana hura hanci kai tsaye sun wuce offishin shugabar makarntar. Ayayin da Nur Firdaus da Layla suka sauka kasa tare da sauran ɗalibai sun lura cewa akwai wani irin yanayi na tashin hankali. dan Gaba ɗaya makarantar ta cika da kananan ƙorafe-ƙorafe da kuma hayaniya wanda bai saba faruwa ba. suna gab da shiga aji, sai wata sanarwa ta fara fitowa ana kira ga dukkan ɗalibai da malamai su hallara marmaza a filin taron asmbly da alama za'ayi wani gaggan taron gargaɗi. nan sukaji mai gadin makaranta yana jan tsaki yana cewa Wannan abu da akeyi yau akwai matsala Allah de ya kyauta. Nur Firdaus ta kalli Layla da dan mamaki, amma ba tace komai ba. Layla kuwa tana jin wani irin mugun nishaɗi a zuciyarta, kamar tana jin daɗin ganin tasowar rigima. nan da nan kowani dalibi ya isa pavilion nayin asmbly aka jeru yau kowa ya hallara cikin nutsuwa dedeku daga cikin wasu ‘yan mata da samari suna tayin surutai kasa kasa suna zargin akwai wata babbar matsala data faru a ss2b.. cikin haka saiga nan shugaban makarantar gabaki daya wato Dr. Malam Ahmed Yakubu nan wajen yay wani tsiittt, ya taho cikin shigarsa ta alfarma da kamala yasha farar shadda me tsada yahau saman pavement din ya tsaya tare da duka membobin kwamitin ladabtarwa wato Disciplinary Committe ko ince DC A gefensu wata shuumar yarinyace da aka fisani da Malika sa'id tana tsaye idonta cike da hawaye amma fuskarta na nuna taurin kai da tsaurin ido. nan Akasa ta durƙusa a gaban ɗalibai gaba ɗaya. shugaban makarntar Malam Ahmed Yakubu dake kallon ɗaliban duka da daurarren fuska yace "Ku saurara! A yau mun taraku ne domin mu koya muku wata darasi mai muhimmanci. ya nuna Malika, yace wann ɗalibar SS2 b ce, wacce ta kasa kiyaye martabarta kuma yanzu haka mun tabbatar cewa tana da ciki batare aure ba, wanda yazama abin kunya ga wann makaranta mai daraja da kima. Malika ta sunkuyar dakai tana hararar kowa bakinta na motsawa kamar za ta ce wani abu muryan Malam Ahmed Yakubu ya dakatar da ita cikin jawabinsa yace "ICICE Academy ba makaranta bace da za azo mana da wasu shashanci har arena darajar tarbiyya da koyarwar Musulunci. dan haka Mun yanke shawarar korar Malika daga wann makaranta nan take, donta zama izina ga sauran yan mata. da maza, Kuma muna so mu ƙarfafa misali ga kowa kowane ɗalibi daya zama mai tarbiya da hali irin na nitsatsu daga cikinku, babban misali itace Nur Firdaus haroun please where is she, can she come up???. jikin nur firdaus take ya dau rawa amma dake tana da karfin zuciya hakanan ta sunkuyar dakanta kasa snn ta fito tana tafiya ahankli gabanta na faduwa sosai har takai saman asemblyn cikin sanyin jiki. lkcin ji take kamar zata nitse kasa dan fargaba, dan kuwa idon kowani dalibi da malami na akanta kirjinta yana bugawa da balain kamar zai ballo waje shugaban makaranta ya nuna nur firdaus agaban kowa yace ita ce wacce koyaushe take zama abar koyi ga kowace ya mace a wannan makarantar. tun daga ambatar sunan Nur Firdaus da yay sai gaba ɗaya ɗalibai suka fara surututai kasa, Malika tuni ta dago ido da sauri fuskar ta cike da ƙiyayya datake kallon nur firdaus din dashi. Layla kuwa tana tsaye daga nesa tana kallon yadda ake yabawa tarbiyan ‘yar’uwarta a fili tanata murmushi a fili amma a zuciyarta kamar ana zuba mata garwashin wuta haka ta dingaji daga gefe guda mahaifiyar Malika ta fito tana wani irin huci tareda tawagarta da kuma Malam ibrahim dake shugabantar guidance and counseling session na makarantar. duk binta da case din a mutunce da sukayi taki sam sabida ita macece mai matukar ji da dukiyarta, tun tana tahowa tawajen cikin fushi takejin abunda ake fada akan nur fidaus,ga yarta malika nan akasa tay kneeling agaban kowa jitay ranta na wani irin kuna dan Ita mace ce mai alfahari,iko da arzikinta duk dama bata da kyakkyawar tarbiyya ko kunya dan haka bata ganin aibu akan abunda yarta ta aikata. isowarta wajen asmblyn keda wuya ta fara daga murya cikin hargagi da tashin hankli tana cewa "Wannan wace irin hukunci ce? A ina aka rubuta cewa idan yarinya ta samu ciki shikenan sai a wulaƙanta ta haka? Kun ɗauki wann munafukar dalibar ta nuna Nur Firdaus da yatsa cikin zafin rai tace kunsata agaba kamar wata mala’ika kuna yabata agaban kowa,..wai har yata ce za'a yi misalin rashin tarbiya da ita tou in sha Allahu watarana za kuga abin da zai faru da naku yayan kuma munafukai mts. Daga nan ta juya da azama tafizgi takardar korar ‘yarta daga hannun Malam ibrahim wanda malam bello ne ya mikamai ta jawo hannun malika snnn ta dubi Nur Firdaus kai tsaye, idonta cike da ƙyama. nan ta nuna Nur Firdaus da yatsa tace ohhh waikece me tarbiya ko, toh Idan har rayuwa tana da adalci, kema wata rana za ki san ciwon da Malika ta ji a yau. Wallahi, tallahi sai kin ci karo da abin da ya fi haka muni! munafuka kawai. matsamin mtswww. malamai mata dayawa suka dau zafi suka amsa amma ko kulasu batay ba ta fizgi hannun Malika, suka fice daga filin taron suna haki da fushi.. malam bello yafi kowa daukar zafi daga Dc comittee shine ya dada tsawatarwa wa dalibai sosai, yace sun yi ma malika haka ne a abayyane badon su tozartata ba, sede dan sun tsorata duk wata yarinya datake ganin zata iya dauko musu wani abun kunya da zai lalata musu darajar makarantarsu. mafi akasari yay misali da dabiar nur firdaus akowani kalmansa musmn inda take kama kanta snn yayiwa dalibai nasiha sosai saida jikin kowa yay sanyi Bayan taron ya watse nur firdaus na tafiya da sanyin jiki zataje aji nan wasu ‘yan mata daga cikin abokan Malika frm no where suka biyosu wata kusurwa wanda kallo daya zaka musu kasan suna cike da matsanancin haushin ta aransu sosai. wa Layla suka fara magana amma Layla tanuna kamar ba ta ji su ba duk dama aranta tafara jin daɗin yadda wasu dalibai suka fara tsanar ‘yar’uwarta sabida abunda ya afku ayau. Wata daga cikin kawayen malika ta dauki ruwan gora ta watsa ma nur firdaus a fuska, snn tace bada sallama nazo miki ba Ke wato kin fi kowa tarbiya ko? Kina ji da daurin gindi a cikin makarantar nan toh wallah wata rana ke ma sai kin samu cikin shegen nan kuma wallahi naki tozarcin zai fi na Malika muni!" Nur Firdaus ta tsaya cak zuciyarta cike da rauni da takaici amma Batayi musu magana ba sai dai ta juyo a hankali tanata kallon su da idon da ke cike da rauni sosai. Layla kuwa tana tsaye a gefenta tana dan boye murmushin mugunta tana jin yadda kowanne kalma da suka gayawa nur yana sauka a kanta kamar sakon albarka. a zuciyarta tace uhmm Haka nake so atleast yaa nur tafara samun makiya kuma ai sai an ƙi tane kafin in samu damar da nake so nima." duk zagin da yan matan sukayi Nur Firdaus taki cewa komi kawai tawuce tabar wajen duk dama zuciyarta tana cike da damuwa da rauni Shin dagaske rayuwa za ta iya juya mata baya kamar yadda kowa yake furtawa?.... tadauki lokaci me tsayi cikin jin raunin dukkan abubuwan dake faruwa dakyar ta iya danne komi tayi abunda ke gabanta dan yaune zasu karbi ticket da kayan zuwa gasarsu da komi da komi.. ************ dagata dayan bangaren bayan mrs Haseena ta bar gida harkokin siyarsata ne suka kuma shamata kai inda tuni harta watsar da komi ta cigaba da zancen matsalar ummi suna tashige da fice. karshe dai ynxun tana shirin dawowa da ummin abuja ne dan asata cikin ajerin help desk na humanatarian foundation din uwar gijiyarta wato hajiya mairam kanem shehuri yau kusan din kusan kominta na tafiya mata adede atacan gefe kuma matashin mijinta wato Sadat yana tare da babban abokinsa a club yana famar buga sharholiyarsa dake wajen kamar private club dinsu ne dayake cike da hayaniya koyaushe sautukan kiɗa suna tashi sama sama kuma hasken wutar lantarki na yawo cikin launuka daban-daban. anan suka kwana suna tashi aka cigaba da sharholiya, karfe 10 na safe Sadat yazauna a wani ɓangaren nesa da hayaniyar inda abokinsa Usman ya taho ya samesa da red wine glass a hannunsa yana fmr kurbewa ahankli, dukansu gayu ne iya gayu dan daga ganin siffarsu da ajinsu bazaka taba tsammanin cewa ba yaran manyar kasa ba ne. Ussy yana murmushi, yanamai daga gilashin giya a shashance yace "Kai Sadat kaga yan mata kuwa inaga Wnn ranan namune fa Sadat yay dariya dan kadan snn yace "Ba fa don ina jin daɗin jikina na zo nan ba ussy kaima kasani.. ussy ya dafa kafadunsa to meye kai tsaye yace Akwai maganar Haseena da waɗannan 'ya'yan nata da nake so mu tattauna dakai amma jiya duk baka saurareni ba. ussy yace i am sorry mehn yanxu de ina jinka what is going on with them??? haseena ta amince zata haihu makan, kai da nace maka ka zuba mata guba kawai tasha ta mutu amma duk kaki sabida tsabar tsoro Sadat ya dan kwantar dakansa a kujerar yana ɗan tsiyayar giya daga cikin gilashin da aka ajiye masa. Bayan dan wani lokaci na shiru nan da nan ya fara bayyana wa Usy abin da yake faruwa Yayi magana game da yadda Hajiya Farida bala tabashi umarnin yayi amfani da Layla wajen rusa mahaifiyar ta, msmman ta hanyar ƙirƙirar matsaloli da rikici daga cikin gidan. tun yana maganan Ussyn yafara gane cewa kamr sadaat bai damu da Layla sosai ba asali Zuciyarsa tana sha’awar Nur Firdaus ne wacce yake ganin ta fi Layla kyau da hankali. Sadat yana maganan cikin furzar numfashi yace Ina son ganin yadda wnn lamarin zai kasance min amma idan ina son wata host daga cikinsu, to ba layla bace Nur Firdaus ce nake tunanin zata fi dadin wann wasar, ita layla tamin karama, gata da budadden ido she is kind of too desperate kagane ko??? nafison wacce bata son abun dan itace zatafi tsorata dani sosai and it will soo much fun Ussy yatsare Sadat da wani mugun shuumin murmushi, yana jin tsananin sha’awar tayar da wani sabon rikici. "To, idan haka ne abokina me yasa ba ka yi amfani da damar ka ba? Ai kai kake da iko a gidan yanxu, Sai ka fara motsa jikin kowaccensu a hankali da hankali kagane ko? Sadat ya kalli ussy yanamai girgiza kai hmm Kai fa da kake magana wallh baka san yarinyar bace. ba tama shiga harkata inbawai wani abu serious bane ya shiga tsakaninmu. amma ita layla har biyoni take da jikin nata ,kawai de Ina so inga Haseena ta lalacene ne sosai amma badon haka ba da saina san yadda zanyi da kyawawan yarantan nan dukansu biyu a lkci guda saina tarwatsu inyaso kome zai faru ya faru. Ussy yana gyara zama yabi ya zuba mashi idanu hmm abokina cocaine din nan yahau kanka amma de kay a hankli, ka kuma ji shawarata wannan ne damanka da zaka samu abunda kake muradi har wajen hajiya farida bala, kadai yi tunani me kyau akan qudirinka ina tabbatar maka cikin sauki Zaka ga Haseena ta rushe daga gida har waje." Sadat ya yi tsit yana tunanin maganar Ussy A zuciyarsa yana jin yadda zuciyarsa ke motsawa da tunanin yadda zai cimma babban burinsa akan Nur Firdaus amma a lokaci guda da yar uwarta layla wanda baisan ta ina zai fara ba amma kuma Ussyn yaci gaba da bashi tabbacin nasara tare da cusa masa muguwar shawara akai. Ussy yana kallon shi da murmushi mai cike da mugunta "Sadat just man up ka tuna cewa wnan tafiyar siyasace takarshe ga Haseena. Kai dai ka yi abin daya dace kawai Kuma kasan cewa idan ka yi wa yayanta duka biyun kamar ka kasheta ne a raye. Sadat ya yi wani ƙananan murmushi mai cike da rudani, yana shan giyan cikin gilashinsa baice komi na. ussy ya ci gaba da jefa masa maganganu daddaya da suka hau cike zuciyarsa. cikin tunani yana yin murmushi yace ma ussy toh naji Watakila hakane hanyar billewa Amma dai zan fara abun a hankali Ba zan yi gaggawa ba." Su duka suka fashe da muguwar dariya me sanyi zuciyarsa ta cika da mummunan tunani game da makomar Haseena da 'ya'yanta musman ma Nur Firdaus da yanxu yasoma jin karfin gwiwa akan ta. bayan kwana biyu...... coment and share pls [11/02, 19:41] Anne-Aurora🦋: NUR FIRDAUS....14 Arewabooks@surayyahms SURAYYAHMS 08060712446 bayan kwana biyu shirin tafiyarsu nur firdaus garin kaduna wajen gasa yadau zafi sede Laylance tafara lura da yadda ‘yar uwarta Nur Firdaus tashiga cikin wani yanayi na boyayyar damuwa da yawan samun fargaba. dan Tun bayan abinda ya faru tsakaninsu da mahaifiyarsu da kuma irin mugun bakin da aka jejjefeta dashi akan case din malika, jikin Nur Firdaus din yay sanyi tazama shiru shiru tamkar wata inuwan kanta dan bata cika magana ba saidai tay ta bitan karatu, gashi tana yawan gujewa wajen hayaniya wanda gani take kamar idan tayi magana me tsawo hala ruwan baƙin ciki da raunin dake ranta ne zai bayyana musu a fili. abu kamar da wasa amma sosai rayuwar gabaki daya yafara canza mata dan hatta Adnan wanda kullum yake kasancewa me kwantar mata da hankli yanzun shima yazame mata kamar wani mafarki mai nisa. Koda ta kira shi dan ta samu sauki ta wajen shi saidai yata bayar da uzurin aiki wanda Wnn sabon hali na Adnan yakara dorawa zuciyar Nur Firdaus wani nauyin daya girmi tunaninta amma dai bata dauki abun da zafi aranta ba. duk Layla tana luran da hakan cikin shiru tana kuma fhmtr yadda Nur Firdaus tke yawan fadawa cikin tunani me tsanani acikin zuciyarta bata mata fatar komi ya sameta amma murna takeyi, kullum sai tace yaa Nur tafara rasa nitsuwarta Wnan kuwa babban damata ce inyi abunda nakeso kenan Baza ta tana shiga harkata ba idan har tana cikin wni hali .. a fili kuma yi take kamar batama lura da sabuwar yanayin nur dinba amma kuma a ranta kusan tafi kowa fahimtar halin da yar uwar tata take ciki Bayan abunda ya faru tsakanin Sadat da su Nur Firdaus Sadat tun dayabar gidan bai sake dawowa ba wanda babu wanda ya damu da hakan sosai kamar haseena, zcyar mrs Haseena acike da waswasi dan tasan da cewa kasancewarsa a gidan yana da matukar mahimmanci agareta bawai kawai don ya kula mata da yara ba, har ma don kare martabarta a idon duniya dan haka kwana uku kacal akayi da faruwan komi ta shirya dawowa abuja, tana isowa da ummi Abujan ta damkata a hannun Maikatansu na hajiya mariam kanem foundation. tun tana quest house tahau kirar sadat a waya sau da dama ta kirashin amma baya daga kiranta, can taja tsaki sanin sadaat ai yaro ne yasata dadayin tunanin nemo hanyar lallabashi ya dawo gida. wajajen yamma bayan komi ya lafa mata ta tura masa sako mai tattare da kalamai masu tsananin taushi karshen sakon ta rubuta "Sadat, ina so mu yi wata magana Bazan iya ci gaba da wannan rayuwar batare dakai ba Don Allah ka dawo gida, mu gyara komai." koda ta turamai seda yadauki dogon lokaci batare da ya amsa sakon ba,sai can dai daga baya ya kirata da wani boyayyar lamba cikin muryar shan qamshi tareda bayyana cewa yanakan fushi da ita kai tsaye yace Me kike so mu tattauna akai Haseena?Kin san dai lalacewar wannan lamarin badaga wajena bane daga wajenki ne keda yayanki toh ni me zan miki da kike ban hakuri in dawo??? .. cikin katsesa tareda lwangwasa murya mrs haseena tace "haba darling Sadat, kafahimce ni don Allah. Na san abinda yafaru ya taba maka zcya amma hakan ba yana nufin zaka guji nauyin da ke tare da kai ba. Iyali fa ba abu ne da zaa yi watsi da shi haka kawai ba." Sadat yaja wata tsaki kasar wuya "..Na san Kina son in dawo in zauna miki ne don jama’arki su yi miki kallon uwa ta gari amma ba don da gaskiya kike so mu yi wata gyara ba cikin sauri haseena da saka muryan tausayi tace haba Kadaina yin tunanin cewa ina yin wnan abun ne don jama’a. sadat Kai ne jagoran gidan nan. kuma Yaran nan suna bukatar ka kuma ni ma haka." shide jinta yake bai kara cewa komi ba sai can Bayan sun samu yar doguwar tattaunawa snn tayi amfani da dabara ta nuna masa cewa idan yabar gidan hakan zai kara dagula abubuwa kuma zai yi tasiri msman akan Layla Sai takuma yi masa alkawari cewa za ta gyara yanayin gidan ta tabbatar da cewa ba za a sake samun irin wannan matsalar ba. cikin magiya take rokonsa. Duk da cewa akwai wasu manufofi a zuciyarsa amma saiya ga ya dace ya dawo din don ganin yadda zaiyi amfani da wnnan damar wajen cika babban burinsa akan yaranta. cikin sauke numfashi mai nauyi yace "To shikann Haseena naji Zan dawo amma ki tabbatar bazamu sake samun irin wnan matsalar ba idan ba haka ba wallh saidai kawai mu rabu na har abada. cike da farin ciki mrs haseena tace haba in sha Allah babu abunda zai sake faruwa na riga nay wa nur kaca kaca darling, Nagode sosai Sadat dinaa anjima kadan zan tura maka wani abu a acct dinka kaji baby boy dina?? wani irin shan qamshi ya dinga mata har suka kammala wayar Bayanta lallaba Sadat yagama yarda cewa zai dawo gidan taji wani irin sanyi aranta dan ta tsani Abinda zaina dauke mata hankli dayawa musmn ma dakomi na siyasan su ya doshi kaiwa karshe dan duk mutanen da suke targeting a majalisa da votes dinsu sun soma samun kansu sosai. nan da nan ta shirya takoma gida cike da jin sanyi aranta, Tun a hanya tariga ta shirya yadda zata jawo dikn hankalin ‘ya’yanta duk dana ta san cewa dolene ta daidaitasu domin a tabbatar da zaman lafiya a gidan dan bata son kimar ta ya zuba. 20 minutes drive ya kawo ta gidan cikin shigowar bazata nan tawuce kai tsaye zuwa ixuwa kicin din da bazata iya tuna when last ta lekashi ba,nan ta dudduba abubuwa inda tafito waje ta umarci drivernsu malam liman akan ya siyo mata abubuwan girki ita dakanta zata shirya babban abinci. ranar gabaki daya su nur firdaus suna wajen rehearsal na gasarsu basu dawo gida akan lokaci ba gashi dama layla bata motsawa ko ina batare da nur firdaus din ba. haka mrs haseena ta zage ta cancada wata mayyar girki da gajiya da wahala tare da sudin goshi, tuwon shinkafa da miyar egusi tay wacce Sadat ke matukar so. ta bi ta hada lemukan kayan itatuwa domin kafa teburin cin abinci,tabi tay wankarta da babban leshi dayaji stone work tafito fesss cikin wata mayyar kwalliyar zamani mai mugun kayatarwa. wajajen hudu na yamma su nur suka dawo gidan gabaki dayansu sungaji,koda suka shigo cikin falo wani dadin qamshin abincin mrs haseena ne yasoma tarbansu tundaga kofa inda suka tsaya mamaki ya cika idanunsa ganin wai har an shirya kan dinning da abinci.. dake already malam liman yasanar musu da cewa mahaifyarsu tadawo sai basu wani girgiza ba, basu tsaya yin wata tunani ba suka wuce dakinsu dansu shirya su fito Hanklin nur baya jikinta saboda nauyin damuwa gashi tana son taga talashe wann gasar domin mahaifinta. duk yadda layla ta nemi sanin dalilin da ya dawo da mum dinsu bata canko ba musmn ma da nur take yawan shiru shiru yanxu, after a while Bayan sunyi wanka duk sun shirya cikin dogayen riguna na atamfa layla tasaka purple colour mai desing din pattern nur firdaus ta saka blue me aiki dan kadan ata gaba, sunyi kyau bana wasa ba duk dama basu cika kwalliya ma fuskarsu ba. sun karaso lkcin dede mrs haseena tana shirin kirarsu izuwa babban falon gidan nan Dukkaninsu suka taho suka zauna suka tsura mata idanu sai dai Nur Firdaus dake mata kallo da shakku yayinda Layla ke kamewa tana son jin menene zai faru.. babu yabo babu fallasa mrs haseena ta zuba musu ido itama tana kallon su duka sai can snn tace yawwa yan mata na toh kusaurare ni, ina kuma son ku fahimta cewa iyalinmu shine garkuwarmu, Ba za mu iya yin rayuwa ba tare da juna ba...ta danyi shiru,saikuma ta kallesu tace mijina Sadat yana hanyar dawowa nan gida,m yanxu kuma ina fatan kowannenku zai karɓe shi da hannu bibbiyu." let what happen remain in d past kunaji na??? Nur Firdaus tayi shiru dan jin sunansa ma kawai yana saka zuciyarta tafarfasa sede batace komai ba. Layla kuwa tayi da fuskarta kamar na wacce take jin mugun tausayin mahaifiyar sun amma a zuciyarta tajin mugun daɗin yadda mrs haseena take sake jaddada amincewa gareta fiye da ‘yar’uwarta. mrs Haseena ta kalli Nur Firdaus kai tsaye tace Na san akwai rashin fahimta anan amma dole ne a san cewa acikin gidana girma da daraja suna ga namiji ne, ke nur firdaus kisani Sadat babanku ne yanzu, bana son raini, bana son ganganci. kuma ina so ku duka ku nuna masa kima da daraja. i dont want to hear any funy stories frm you henceforth. Nur Firdaus tadan runtse idanunta tana jin yadda zuciyarta ke karaya Amma kafin ta samu damar cewa wani abu Layla ta rigata cafe maganar da murya mai taushi, tay da fuska kamar ita kadai ne me hankli. mummy ni ba ni da wata matsala da Sadat. dama kuma its all misunderstanding Ina ganin mu da muke yara ne yakamata mu gyara halin mu snn mu fahimci hakan. Nur Firdaus ta kalli Layla da gefen idnta da tana mamakin jin yadda maganarta ke ƙara ƙuntata mata. Tariga ta fahimci cewa Layla karamar yarinyace hala dai hayaniya ne bata so kuma bata da wayo sosai amma bata gane inda tunaninta yake dosa ba. suna tsaka da wann maganar sukaji karar shigowar mota kirar lexus fara kal nan da nan mrs haseena tay jikin window ta dan hanye labule ta leka shi ganin shidin ne yasa tafara washe baki, Bayan yan wadu mintuna kadan ta umarce kowa ya zauna cikin nutsuwa kafin nan Sadat ya karasa shigowa falon tadada kimtsawa ta kara qamshi wanda gabaki daya ya qamutso da qamshin turarensa me karfi daya busosu yagama rikita zucyar layla da mrs haseena nan Haseenan ta tashi da fara’a da barin jiki taje har kofa ta tarbe shi tana murmushi ga jawo hannunsa cikin kulawa tanata kallon facial reactions dinsa dan tana son ganin komai ya koma daidai daga wajensa. tana murmusawa ta jawosa ciki tanami nuna masa kan kujera "ure welcome back my darling husband nida yara duk Mun shirya maka abinci mai dadi domin maraba da dawowar ka. Sadat dake shan qamshi ya zauna cikin sigar isa da jan aji yana wani kakka kamewa yana jin yadda Haseena ke ƙoƙarin faranta masa rai sai wani babbasarwa yakeyi yana amsawa ciki ciki Layla a gefe tana satar kallonsa da shuumar murmushin da ba a san me yake nufi ba nur kuwa ko sau daya bata daga ido ta kallesa ba dan sosai ta tsanesa musmn daya gilma mata wann sharrin awajen mahaifyarsu. jin wajen ya dau shiru yasaka mrs Haseena ta kalli ‘ya’yan nata tace kids what is the meaning of this wai sainace muku ku gaishe shi yadda ya kamata ne?." Nan Layla ta miƙe a hankali ta matsa kusa da Sadat tana dan murmushi da murya mai laushi tace "Barka da dawowa Baba Sadat. Muna matukar farin ciki da ganin ka a gida. Sadat ya kyabe bakin sa jin yadda tacemai baban da gatse yana dan kallonta da idon sa baice mata uffan ba Nur Firdaus tayi jinkirin tashi kai kamr ma bazata ce komi ba tana daga idonta sama kuwa tacikaro da idanun mrs haseena akanta curr zuciyartace ya tsaya cak da irin mugun kallon da mumynsun take mata ahnkli ta dauke kanta tay kmr bata gane me ake nufi ba. dan itade harga Allah Tana ji a jikinta cewa wann dawowar sadaat din ba Alheri bane agidan amma tasan idan tay wani magana yanxu hala mahaifiyarta za ta sake kallonta da wani laifin tada zanne tsaye Cikin wuyarta da kyar tasako ladabi tana jan numfashi batare da ta kallesaba tace "sannu, Barka da dawowa." Sadat bai ce komai ba amma ya jinjina kai, yana kallonta da wani irin yanayi da ita kanta bata fahimta ba ita kuwa wani irin tsanar sa takeji aranta na musmn na hudata. Layla tana gefe haka kawai taji yadda zuciyarta ke tsananta wa da farin cikin ganin yadda Nur Firdaus ke jin mugun haushinsa. Wannan shi ne damar da take nema zargi baya kanta, nur bazata tsareta ba, snn hanklin kowa baiya wajenta ynxu. cikin katsesu da kallon kallon mrs Haseena tayi gyaran murya cikin murmushi tanajin wani sanyi aranta duk ta manta cewa kowanne irin sulhu indan aka yi, idan akwai rashin gaskiya a ciki to bai zama sulhu ba snn wata rana gaskiyar za ta fito fili. hakanan har akaci abincin aka watse nur firdaus ce bata wani magana awajen har aka tashi..... Adaren wann ranan mrs haseena ta kasance cikin nishadi da farin ciki marar misaltuwa dan irin duniyar soyayya da sadaat yashigar da ita bazata iya mancewa da kalar dadin dataji ajikinsa ba. Washegari da safe ya kasance saura kwana hudu kacal nur su wuce kaduna, haka nan mrs Haseena ta daure ta zauna agidan dan ta faranta ma sadaat rai takuma nuna masa tarba na musmn koyaushe tana nuna cewa tana matukar godiya da dawowarsa. Yaran, musamman ma Layla, tana farin ciki amma bangaren Nur Firdaus ta kasance cikin shiru shiru sabida mamakin yadda mrs haseena ta samu lokacin wani amma bata taba samin lokcinsu ba. itade tana kallonsu ne kawai amma har aranta kamar tana jin cewa akwai wani abu a zuciyarsa da ba ta fahimta ba. Da wannan dawowartasa mrs Haseena ta samu jin sanyi da kuma kwarin giwar kiyaye martabar gidanta duk dama batasan cewa Sadat ya dawo da wasu boyayyun manufofi waɗanda za su iya rushe mata komai da ta kafa. wajajen karfe 8 na dare nur ta nitsu tana ta bitan karatu a waje ita kadai, daga cikin gidan kuwa Layla ce tajefa kanta kan gado snn ta jawo mirror kusa tana wani iron kallon sexy idanuwanta dauke da wani irin tsananin sha'awa da muguwr tunani. tun dataga sadaat agidan yau sai hanklinta yayi mugun tashi. A madubin ta karewa kyakkyawan fuskar ta mai daukar hankali kallo tanajin kamar duk duniya babu abunda zai iya sha mata gaba wajen cikar manyan burikan ta, laɓɓanta da suke nan jajaye ta kama tana shafawa ahankli idanunta masu kama da kamar ta shawu da gashin kanta mai tsawo data waraware yana yawo kan zirrr a kafaɗunta cikin laushi da kyalli, ta dau lokci tana karewa kanta kallo sai can data gaji snn ta mike tsaye ta sanya kayan bacci wanda rigar tayi matukar bayyana saman ƙirjinta da shape dinta data matso shi sosai. .. Wannan ita ce hanyar datake son shiga zuciyar Sadat dan tasan kwanan nan zaa kyalesu a gidan su kadai tare da shi. Layla ta riga ta san cewa Sadat yana da rauni Duk da cewa shi mutum ne mai shegen shan qamshi sede ta lura cewa jikinsa yana yawan karaya da yanayinta, sosai ta fahimci hakan. iziwa yanxu bata shayin komi tunda yanzu hankalin kowa ya koma kan Nur Firdaus ce, ta san cewa tana da damar da zatayi amfani da kowani irin salo domin ta ja hankalinsa har ya mallaka mata komi. shuumar murmushi ne ya kufce mata abazata tadaga ido ta kalle agogon dake manne a bango lkcin ana neman karfe tara nan tamike tsaye jikin windo ta leka daga nesa taga nur firdaus acan kasa tanakan memeta karatunta cike da saka wasu abubuwa aranta ta koma kan gadon ta kwanta tay luff cikin bargo kamar wacce take bacci me nauyi tunda ta lumshe ido bata bude ba, ajiyan zuciya kawai take saukewa ahnkli for hours tanakan kitsa yadda zatay amfani da sauran kwanakin nan daya rage musu dan ta jawo hanklin sadat kanta agidan koda ma su dan fara shiri dashi sosai wnn tunanin nata yay nisa sosai bata san sanda har nur ta dawo dakin ba face seda sallamar ta ya katseta. 10.30 on d dot nur firdaus take bacci dan tasamu 8 hrs sleep atleast, ahnkli nur ta kalle laylan ganin kamar tay bacci yasaka batace komi ba itama ta kimtsa kanta kawai ta kwanta tamusu addua ta shafa musu duka daga nan ko minti biyar bata kara ba bacci me nauyi yay awon gaba da ita... cikin tabbatar da hakan layla tamike daga kan gadon cikin sanda tay sauri ta doshi kofar fita a dakin tabude ahankli tay waje.. sadaat yana yawan motsa jikinsa da dare a home gym dinsu musmn in mumynsu bata gari, kuma dama can tasaba satar hanya dantana labewa tana lekenshi, itade muguwar shaawar sa takeji, dan yauma haka kawai taji tanaso ta leka wajen ko yau dinma xata gansa da wann guntun wandon san dayake yawan sakowa in zai fito. surayyahms..... [11/02, 19:51] Anne-Aurora🦋: Ahnkli take tahowa sanye da tsinannen nitynta wanda ya matse halittar boobs dinta tamm kuma rabi kirjinta da farare sol din cinyarta na bayyane... kirjinta na bugawa da wani irin karfi jin yadda gidan ya dauka da wani irin shiru ta bi ta hade rai musmn ma dayau bataji da wani alaman motsin sadaat ta gym din ba koda takaraso ta wajen tatsaya cak akan step cikin tamke numfashinta ciki ciki tanata lekewa har dai taga cewa da alaman wajen yana kulle, wani tsakin takaici taja sede tin kanta dauke idonta akan kofar nan tasoma jin wani irin kara da bugu kamar ana dakar sakwara me laushi, tin anan inda take tsaye ta fara zuko tsartsin dakan acikin kokon kwakwalatta. da farko ta razana sai kuma tay tsammmm tasake lekowa ata falon su na kasa taji karar inda wani karuwar nishi da numfashi suka cike wajen tarasa meke afkuwa, sai can snn kwakwlrta yayi hitting Da wani irin bari da sauri tayita bakin kofar palon cikin sanda dan tagane ma idanunta abunda take harsashe. sauri sauri take kirjin tana bugawa kamar zai fashe buff buff yake dukawa a haka harta iso kamar ana tuntudota ta rike kan labulen ahankli data boye kanta ajiki Da dabara kuma ahankli ta yaye inner labulen wanda inda suna cikin hayyacinsu alkcim da tuni sunjiyo motsinta amma sai taga idanunsu a rufe yake gam gam ga sadaat din datake muradin haihuwar uwarsa axaune akan one sitter mummynsu akansa tabashi balance tabaya se sukuwa takeyi akan Mikakkiyar abunsa data cika ta tsaya sukutum.m Sai wani xut zut yake shigewa ciki hannun sa sun wani matse nonowarta as uzual yana faman sumbatu layla taji duk jikinta ya dau wani irin zafi Ta rasa acikinsu wayake cin wani dan Gaba dayansu sun susu ce, dan tin daga yanayin yadda mummynsu take dira da karfin ta akan dick din tana boucing da yadda sadaat yake danna kugunta she can imagine the kind of pleasure thy r driving kusan ince narkewa layla tay kasa kusa da labulen ahnkli batare datasan tay hakan ba idonta gabaki daya nakan mummynsu tana sama da kasa tana dabuwa akan mikakkiyar jijiyar da ta tsayatar bata ko langwasawa. Tsigar jikin ta ne ke tashi har gani take kamar ma iya akeyin haka amma ina kafin tabar wajen tagane ashe ita karamar yar iska ce.. duk wani abunda suke yana taba mata kwakwalwarta sosai Musamman dataga mumyn nasu takuma jawo sadaat a tsakiyar falon ta mai goho ta kama centr table tayi suport dashi yana shiga zuttt yana caccakar ta kamar yana mata cin karshe layla ta kalli abunda ko blue films din datake buya ta kalla bata taba gani ba, jikin ta take ya birkice, ta rasa gane ma kanta dan abun ya girmi idanunta da suka sauya launi Bata ma iya karasa kallonsun ba tayi hanyar daki da rarrafe ta hau nishi me karfi tana juye juye jin mararta tay kamar zai fashe abirkkice ta toshe bakinta snn ta fashe da wata jarabbaiyar kuka marar kara dan tama rasa me ke mata dadi. nur fiedaus nakan sharar baccinta peacefully bata ma san meyake faruwa ba ayayinda layla ta haujin kamar taci kanta dan tsabar sha'awa da damuwa. hakanan ta kwana tana juye juye bata samu wani baccin kirki ba dan daga zarar tadan rufe idonta sai abubuwan data gani a falonsu soma dawowa mata.. NUR FIRDAUS 14PLUS BY SURAYYAHMS COMENT AND SHARE PLS [12/02, 18:03] Anne-Aurora🦋: NUR FIRDAUS 15... Arewabooks @surayyahms. laylah tana cikin wann matsanancin yanayin wani wahallalen bacci yakwasheta abazata sede kowani jimawa da baccin batayi ba taji kmr ana tattabata wanda tunda daga motsimawarta cikin mafarkinta tadingaji kamr muryan yar uwarta nur firdaus tana cewa "layla, layla laylaaaa an kira sallan asubahi fa ki tashi kar ki makara dan Allah. laylan ji tay kamar ta kara fashewa da kuka danko kadan bata samu wani baccin kirki ba. dada juya fuskarta gefe tay a mugun kasale tana kumbusa kukkuni cikin wuyarta gashi haryanxu kwakwalta bai dena mata yawo da tulin abubuwan batsa data gano jiya da dare ba wata irin muguwar jarabbiyar azababen sha'awar mijin mahaifyarsun ne yadada ninkuwa a cikin kokon zcyarta bana wasa ba. acikin gigin baccin ta wul wula kafa da kasala a muryanta tace tooh naji yaa nur zan tashi kije kawai ni fa banyi adduar tashi daga bacci ba ne. nur ta karkada kai ahnkli cikin sauke ajiyar zcya sai bata sake ce mata komi ba tawuce bathrum taje tadauro alwalarta taxo tasaka doguwar white hijabin sallanta yalwatce me wani irin tashi da sanyin qamshin turare snn ta tada kabbara tafara gabatar da sallanta a nitse sosai koda ta idar anan inda tayi sallan tay zaman ta akan lallausar dadduma tanamai jin nauyin abubuwa dayawa da suka cika kwakwalarta tana shafe sallama ta xauna tay shiru tana yan adduoi ma rayuwarta dana iyayenta da kanwarta layla tana kuma neman Nasara akan gasarta sosai dan shine babban burinta aynxu. bayanta idar da adduar haka tasake mikewa ta isa bakin gadon domin tashin layla amma still layla ta amsa ta cikin gigin bacci gata da musun tsiya. karshe wayarta ta dauka tadanyi scroling wasap sama sama taga wai har yanxu Adnan bai amsa sakonta ba wata nannauayr ajiyan zuciyane me karfi ya kufce mata abazata danfiye dakomi lamarin sabuwar busy life din Adnan shehuri na kwana biyun nan yasoma taba mata zucyarta taciki, dan haline wanda ko kadan bata san shi da shi ba,wani bin kuma inkuma tatuna aikin siyasan mahaifyarsa yajeyi sai taji tamasa uzuri,atleast he is much more better than mahaifyarta wanda kiri kiri tanuna musu ba siyasar bane kadai matsalar kawai muhimnci ne basu dashi awajenta tunda akan sadaat tana iya aikata komi amma akansu su yayanta sam bazata iya bada wann lkcin nata ba. sanyayyun ruwan idanuwanta kalar toka wanda kalar bai shiga dark grey sosaiba dake nan farare soll ta kafesu tarrrr akan last text messages da sukayi tay da adnan din. dad'ad'an kalamansa na alkwarin aure da kulawa da rayuwa me kyau dayake yawan mata sosai suke sakata jin dama dama abazata sai kaga tana sakin murmushi me sanyi.. Adnan is very very intentional about her yana sonta sosai har bazata iya kiyasace irin yawan son ba yace mata tana gama secndry schl dinta zasuyi aurensu subar kasar nan tare da yar uwarta layla intana son haka. aranta sosai ta aminta dashi and she just cant imagine her life witout him sabida shine namji na farko a zuciyarta da kuma rayuwarta wanda har takejin bazata iya rayuwa in babu shi ba, dan kuwa adnan ya taka rawa na musmn arayuwarsu ita da layla, wanda ita kadai tasan yawan kariya da kulawar da take samu awajensa wanda shidin yakubutar da ita daga fadawa cikin wasu mayuwacin hali na rikicewar rayuwa data sha tsintar kanta aciki tun tana yar karama sosai. Adnan ne kawai ke iya kawo mata farin ciki musmmn ma ynxu da zucyarta yake cike da nauyin abubuwan da suka faffaru, ga kuma gasarsu daya karato yau saura kwana uku su tafi kaduna, ynxu ne ma takejin kamar she need his support more than ever. cikin lumshe ido da budewa tadanne komi a zucyarta tare da aje babban wayartan akan table din gaban madubinsu, jikinta a sanyaye cikin jin kewar adnan dinta tamike tacanza hijabi izuwa warm brown colour, har saida taga layla tamike ta zauna abakin gadon snn ta iya daukar qur'aninta da recodernta datake rehearsal dashi tafita can waje domin yin bitan karatu. tana kuwa ficewa a dakin layla taja wata kasalalleiyar tsaki ta koma gadon ragwaf takwanta abunta dan ji take kamr bacci be isheta ba gashi tun jiya takejin hnklin ta yay mugun tashi kamar bata cikin hayyacinta haka takejin kanta Har wajajen 6:30am na safiya layla tana kwance tana nishi nishi tana murkususu a gadon a wahale tsaban jikinta yana mata wani irin zirrrr zirrr ayau kasa furta adduar ma tayi dan sosai sha'awar datakeji ajikinta yake son yaso yaci karfinta gashi bata cika son kallon blue films din nan da sassafe haka ba. Dakyar ta mike tsaye tana layi dan figaggen nitynta tafara ballewa kafin tacireshi a jikin ta duka ta jefar a gefe yarage daga ita sai sky blue lacy panties, canta mike zaune ta soma dube duben hadaddedn surarta me daukar hankli wanda baiyi kama dana yar 15yrs ba agaban madubi.. ganin yadda halittar nononwarta suka kara girma suka mimmike tsaye ai gaba daya sai taji takara rikicewa idonta yana me neman juya kalarsa izuwa jaaa amugun gajiye tabi talumshe ido ta sake kasalallen numfashi me karfi tana kama boobs din nata tana matsawa da wani irin karfi har saida taji hakan ya isheta snn ta sakesu hular baccinta ta soma sabularwa ta tsoma hannun ta can cikin sumanta tana bar baje doguwar gashin kanta daya warware yabi fatar jikinta... Mikewa tsaye tayi da kyau tadauro karamin tawel iya rabin cinyar ta snn ta nufi bathrum din, ahankli ta shiga kada xallan ruwan kumfa she had to use snail made bath gel sabida yafi komi yauqi da tsantsi da alama shizai taimaka mata wajen yin wasannni dakanta kamar yadda ta saba wani sake tawl din tayi dakansa ya zube akasa ita kanta sanda tashafo shafaffen cikinta izuwa faffadan kugunta kafin nan ta raba kanta da panties dasauri tayi tsugune gaban bahon wankan ko iya kallon kyaffefen shape din nonowrtan tan bata iya sake yi sabida itakadai tasan wutar dake cin jinin jikinta inta kalla Bayan ruwan ya taro yay yawa yay kumfa sosai, Daya bayan daya ta jefa well pamperd legs dinta ta kuma lume a ciki gami da lumshe idanunta ta sosai tana wani irin wasa da kumfar ruwan da yatsun hannunta ajikinta a hankali yauqin da dumin shin smya dada jefa ta yanayin data ke so din,in tana shafa tsantsin ajikin ta seta tanaji aranta kamar sadaat ne yake tayata,kumfar ta shiga gogawa akan boobs din ta tana shafawa a hankali tana jin wani mugun dadi na ratsa ta harta kwakwalwa yadda tsaban tsantsin ruwan kumfar yake tada mata tsikar jikinta yana wani kyalli ajikinta yasa takejin dan sauki sauki ga nonowarta sunyi rada rada bazakace yar shekara sha biyar bace don duk tsigar jikin ta atashe suke nipple dinta sun wni mimmike sunyi jaaa wasan ta cigaba dayi da su sosai tana bin tsantsin kumfar ata duk inda xai mata dadi musamman ta kirji da wajen private part din ta, takan ji tsoron saka yatsa farjin ta but to make it worth it yau,yatsan ma mai dan kumfa kumfa ta cusa inda xai mata yaji yaji ko da tayi hakan taji wani irin dadi marar misaltuwa. Bayan tagama karkare ma kanta acikin ruwan a hankli tabude lumsashun idanunta sannan Tajanye ruwan kumfar tafito mai gaba daya daga bath din tatsaya tana sauke ajiyan zuciya ahnkli, nan ta kama kan shower ta kunna clean water ta sakeshi akanta ruwan yana kwarara a fatar jikin ta ahnkli ahankli ta toshe wajen fitar ruwan da yatsinta inda karfin tsillin ruwa yake fita dai dai dede yadda takeso kafin nan tafara amfani da shi acan kasarta.. Da mugun karfi ruwan ke dokar kofar shiga gabanta tafarajin kamar tasa ihu dan har wani tsit tsit takeji aduk inda ya taba wani nishi nishi me karfin tsiya take sakewa har tayi tsuguno sosai ta ware kafafunta tana me maida tsillin ruwan kasarta ji tayi kamar ana sosa mata dede wajen dake mata kaikayi har wani lumshe ido tayi tana ciza labba the more yana pricking din ta the more tana jin wani masifar dadi.. bata lura ba har kusan minti talatin da daya tayi tana cikin wannan yanayi can de ta daure da kyar ta saka yatsan ta tana wasa da bakin wajen not for too long amma de taji sauki sosai aranta, bayan nan kawai dauraye kanta tayi Daganan Ko wani minti biyu bata yi ba taji muryan nur firdaus a bakin kofar da mamaki tana bugawa bamm bam bammm bammm"layla..layla.. me kikeyi ne a bayin har ynxu baku futo kin fara shiri ba ina fatan dai kinyi sallah? wani irin fargaba layla taji yadan gumeta sanin cewa nur bata kyaleta tana wasa da ibada a cikin rasa me zatace tay gyaran murya da dan karfi sosai snn ta fashe da wani irin makritaccen kuka... daga tsaye nur tafara shako kukan nata hankli atashe tafara buga kofar da dan karfi tana cewa layla...,layla ..layl... meyake faruwane layla ki bude min kofar mana meyasa meki.. layla ta dada rushewa da kukan makirci batace komi ba har saida ta tabbata hanklin nur firdaus ya tashi sosai sann ta bude mata kofar tana wani irin bari bari jikinta na rawa rawa na karya, tabi ta damke nur firdaus cikin kuka yaa nur cikina namin ciwo na shiga uku wayyo Allah idan ka kalleta kaga kalar narkewan data keyi bazaka taba sanin kawai kirkiran makiricin tay ynxun nan ba, tay hakan ne dan kar a tuhumeta akan batun sallah kuma dama yau bata son taje schl dan sabida tasamu cikakken dama shigewa sadaat agidan kafin suwuce kaduna wajen gasa nan da kwana uku. nur firdaus dake jinta tun a kofa tarikice dan duk duniya bata jin akwai wanda take masa irin maitar son datakeyi wa yar uwarta layla. "Innalilahi wa innna ilaihi rajiun nur ta dafe kirjin tana me lumshe ido da budewa tana riko laylan jikinta jikin ta ne ya fara bayyana tsananin halin kaduwar datake neman shiga ciki. layla na famar rusa kuka kamar dagaske nur ta rungumeta ta jawota dakin ta dan kwantar da ita akan gado... daga nan batay wata wata ba tadauki wayarta ta dinga kiran malam liman akan koda zaizo ya kaisu asibiti amma sai wayar yayita ringing ba a daga ba. cikin matsanancin sauri tafita a dakin kirjinta na wani irin bugawa da matsancin karfi, fargaba da sabo da daukar nauyin yar uwarta yasata bata ko yi yunkurin neman uwarsu ba, babban damuwarta kawai shine yadda tabar laylan akan gadonsu tanata rusa kuka rike da cikinta cikin murkususu. tsabar saurin da nur take kafafuwanta har hardewa suke adede kan stairs caraf taci karo da mahaifyarsu tafito tareda saadat agefenta sun rike hannun juna sun sha wani irin kwalliya me daukar hankali kamar ba safiya ba. wani irin tsimammen kallo tamusu me tattare da daurewar fuska da takaici batare da tasan ta musu irin wann kallon ba. mrs haseena kuwa gani take kamar tsabar kishi ne kawai nur firdaus take taya mahaifinta alhaj Haroun ciroma daya rasu tuntuni shiyasa ta tsani ganinta da mijinta sadaat.. harji take aranta kamar nur firdaus sam bata kaunarta inba hakaba ai da bazatana kishi da abunda yake sakata farin ciki ba...... ahnkli cikin harde rai nur firdaus ta sauke idanunta kasa tadena kallonsu tay shiruuu cikin tsayuwar cak da tay abazata duk dama wn snyin nitsuwartata da kwarjininta nacike idanun duk wni wanda yadora idanuwansa akanta kai tsaye. kallon mamaki duknsu biyun suke jefata ma fuskatta da yay wani irin haske da kyau na musamn sabida kalar hijabin dake jikinta warm brown colour ce ya dace da skin tone dinta bana wasa ba. a hankli mrs haseena take tafe kamar wata sarauniya sanye da wata kyaffeiyar riga da skirt na material kalar cool brown an sakaya shi da pure golden matured kimono irin na manyan mata da bakin gyalen shi tayi rolling akanta expnsiv gwalagwalai kuwa kamar zasuyi magana a wuyarta da hannun ta. shikansa saadat dake gefenta yasan ajinta na babban mace me ji da ilimin zamani sosai tafi karfin karamin yaro kamarsa saidai duk sanda yaga nur firdaus baya sanin yanayin dayake shiga ciki dan bakaramin son yaga yay wani abu da ita yakeji akasar ransa ba. shibaice yana sonta ba amma shida gangs din abokansa they have this boyayyar obsession da calm innocent small girls masu karancin shekaru wayanda sunsan virgins ne specifically cool ones din wanda basuda tsantsar fallin jaraba kamar inda yake ganin maitar jarabar da layla take fama dashi gashi akan laylan aka bashi aiki shikuma sam laylah bata taba burgesa ba dan ya lura halin son maza da muguwar jaraba irin uwartane ajikinta bana wasa ba izuwa yanxu babu kalar gindin manyan mata dabaici arayuwarsa ba hakama yan mata da yaran masu kudi da yan iskan daga yaran talakawa, da wanda suke kawo musu kansu, duk dai yanxu iyaka abunda ya rage masa yacimma a ransa shine kawai yaga yakwana da karamar yarinya wacce bata san kan harkan sex ba, a fragile girl dats so innocent kamr dai nur firdaus din she alwys seem like the best sex host for his passive exploration acikin idanunsa. suna karasowa gaban nur firdaus suka zuba mata ido tadago kai ahankli fuskanta ba a sake ba Da sanyn muryan kasaitarta tace Good mrning mummy.. bayabo ba fallasa mrs haseena ta amsa da mrning. shiru ne ya dan ratsa wajen batare da takalle sadat ba sai can tace mashi sannu ina kwana ..wani mmm kawai yay cikin shan qamshi sannan ya kwace hannunsa daga cikin ma mrs haseena ya dan ma haseenar peg a gefen kumatu.. "babe zan wuce ki kulamin dakanki. kafin ta amsa ya rike habarta da hannunsa yana wani shuuumin murmushi muryansa kasa kasa yace hassy babyna me gidan dadi".. cikin kashe masa ido tare da jin matsancin dadi aranta tace haba honey muna gaban yarinyane fa kawai kaje kadawo din da wuri kaji, i have alot for you tonight... yana murmushi baice komi ba ya wuce haka tadinga bin bayansa da kallon kamar zata hadiyeshi, yana dan wucewa nan da nan ta hade rai ta dubi nur firdaus dakanta ke kallon can kasa cikin yatsinawa tace ke hajiya ina zakijene da sassafe kinata sauri kodama haka kikeyi idan bana nan saiki na satar jiki kina fita yawon ki da safe...? uhmm ta karkada kai dama can maman saeed tasha gayamin cewa wani me mota yana zuwa kofar gidana yana daukarki da safe ko shine yauma yazo dan uban sa??? nur tay shiruuu batace uffan ba, can snn tace mummy Laylace ba lafya zanje na kira malam liman ne mukaita asibiti. atake haseena ta sauya murya ta rike kirji tace aihooo toh meyasa mei autan? ya salammm, da wani irin dagon murya tace shine kuma kike tsaye? pls move move hurry muje inganta oh my god oh my laylah kusan ma bangaje nur firdaus dintay ta kama hanyar dakinsun agugurjuje nur firdaus ta biyota abaya cikin sauri da matsanancin takaici kusan atare suka iso cikin dakin suka samu layla ta wani rungume kanta ta kakakkeme jikinta sosai tay tsamm da idanunta kamar wacce bacci ya dauketa a wahale kai tsaye mrs haseena ta karaso jikin gadon cikin sauri tahau tattaba jikin layla da baiyi wani dumi ba iyakar fake hawayen data gani akan fuskan ta ne kawai yasa taji kamr ta dan amince. tadaga ido ta kalle nur firdaus da yanayin tuhuma kikace min layla babu lafya anan kuma naga bacci kawai takeyi. nur tace na dawo daga karatu kenan na sameta a toilet tana kuka tacemin ciwon ciki me tsanani takeyi shine na kwantar da ita na fito waje zann.. cikin katseta tace ya isa haka, naji abeg its okay, inma karya kike min ohon ki sickness shall neva be my auta's portion tana fadin hakan tazauna ahankli daf da layla tafara shafa mata kai ahankli cike da nuna so da kulawa... nur firdaus na tsaye batace komi ba jikinta asanyaye sosai ta juya zata fita tamata wani irin harara ke ina kuma zakije ko me motar har yazo ne kike sauri.. cikin jin wani irin rauni nur ta juya muryanta har na rawa rawa sosai tace mummy please stop accusing me dan Allah kidena zargi na da abunda bana aikatawa, kuma naga Adnan shehuri ne kawai yake zuwa daukarmu a motansa in malam liman baya nan kemafa kinsan da haka amma inbaki yadda ba ai ganan laylan inta warware sai ki tambayeta. cikin harde rai tace nooo i dont want to fill my head with white lies ke de duk abunda kikeyi makanki kikeyi bawani ba.. take nur firdaus taji wasu hawaye masu shegen zafi sun kawo mata cikin idanunta sai tay shiruuu bata kuma kara motsi ba dukan abunda akey laylah na nanike tana najinsu mrs haseena na shirin kara budan baki laylan tay wani yunkuri tareda mika kamar wata me aljanu cikin saka sabuwar kuka tace wayyo Allah na ciki na. cikin wani irin sauri nur firdaus ta karaso tana kkrin riketa da kulawa lkcin mrs haseena ta dan ture hannunta gefe snn ta kwace laylan da karfi ta rungumeta akijrnta sosai ahankli take shafa layla dake kukan makrci cikin rarrashi tace shushhh auta shushh wayyo Allah na ashe abun da gaske ne oh my layla sorry kinji yar auta wani irin narkewa layla tay ajikin maman nasu tanajin wani shegen dadi sosai babu kunya mrs haseena ta kalli nur tace nur toh jeki kira malam liman din mana yazo mukaita clinic yanxu ahnkli nur ta share tsillin hawayenta daya fara zuba tamike jikinta a sanyaye tafita tana tafiya ahnkli kamar wacce bata da laka dan tun tanakan stairs taji wani abu me ciwo ya rike mata kirji kawai sai ta fashe da kuka me sanyi. haryau bata san me takey wanda har yasaka mummynsu take mata kallon yar iska me bin maza ba sosai wnn abun yake mugun raunata mata zuciya yana mugun ci mata rai. kafin ta isa kofar gate tashare hawayen ta cikin kirkiran murmushi me sanyi da ladabi suka dan gaisa da malam liman sama sama snn tace masa mummyn su tana kiransa ata ciki kusan atare suka taho yana mai bata hakurin daukar wayarta da baiyi ba yace mata ya zaga bayi ne.. bangaren layla kuwa tunda nur firdaus ta bar dakin ta farfado da wani sabon makircin ta nanike akan kirjin uwattasu tace sam ciwon cikin baikai na zuwa a asibiti ba dama haka yake mata in period dinta ya kusa sai an samata ruwa a gida... cike da shagwaba tace "mummy kice malam liman yakira likitar nan datake makwaftan nan da nan tazo ta samin drip din kawai anan i will be fine basai munje asibiti ba.. mrs haseena tace 'Auta ta are u sure?? tun bata amsa ta ba tatattaba fuskrta me alaman rashin samun isasshen bacci cikin damuwa tace yaaaa salammm u look pale laylah kode baki da isasshen jinine ajikinki kinama cin abinci kuwa? wnn muguwar dadanki i dont even knw what is wrong with her sai naga kamar bata kulamin dake. layla ta dada narkewa ajikin mumynsu cikin shagwaba da kanann kuka memekon ta kare nur din sai tay shiru abunta, cikin nishi take cewa i wll be fine mumy kawai de bazan iya fita bane banajin karfi ajikina.. tace "dont worry auta ta i wll do wat eva it takes, sorry kinji wani yagalgalata laylan takeyi kamar zata maidata cikinta badon komi yasa take son layla ba saidan gani datay kmr raayinsu yazo daya da ita sosai. ayayinda mrs haseena takekan shagwaba layla nan saiga nur firdaus sun shigo da malam liman sukay sallama tun daga kofa aka amsa musu ciki ciki. yana gaisheta bata wani amsa shi ba ta bashi umarni dede kamar yadda layla ta gindaya mata.. tace akwai wata likita anan makwafta pls ko nawa ake biyanta zan biyata tazo tasaka ma autata ruwa dan taji karfi ajikinta, and i need you to get sum fast food a restaurant yanxun nan inba de kashe min yarinyata zaayi ba..cike da mita tace yarinyar nan duk ta rame wallhy sekace babu mutane agidan nan taja tsaki ta daga wayarta ta daddana tay transfering masa kudi dubu ashirin fuskanta ba asake ba tace masa natura maka kudi a acct dinka malam liman so be fast about it bana son raina ya kuma baci.. cikin ladabi yace Allah ya huci ran hajiya duk angama.. batako kallesa ba harya fita... cikin sanyin jiki nur firdaus ta karaso ciki daga ganinta kasan tanajin mugun tsoron magana amma sosai layla tabata mamaki layla bata taba ciwon ciki irin haka ba kuma basu taba kirar wata nurse ba haryaushe layla ta kitsa duk wayann karyan ma maman nasu??? batare da cewa komi ba tama laylan yay jiki cikin nokewa layla take amsa ta cikin nishi. daga nan basu kara kulata ba har taje tay wanka tazo tana kan shiryawa saiga nurse din tazo nan suka gaggaisa ta duddubba jikin layla itade bataga komi ba amma dake sun nace sai kawai tabi tasaka mata ruwan drip aka biyata ta fita. lokacin ana neman wajen karfe tara nur ta yanke hukunci zama agidan domin kulawa da layla amma haka mrs haseena taki fir tace mata ta shirya kawai tawuce makaranta dama ba don Allah take zama da yar uwartan ba. wasu maganganun nata yay ma nur ciwo amma haka ta danne komi aranta tay shiru abincin da malam liman ya kawo aka bata take away daya mrs haseena tace sede taje ta ci abincin a maknrta sabida makarar datay... haka malam liman ya dauke nur firdau wajen tara na safe ya wuce yakaita schl da kyar saida ya saka mata baki kafin aka barta ta shiga dan ma wai ansan bata sa'ba saba dokar mkrnta ba daga gidan daga layla sai mrs haseena kowa na famar baza halinsa dan mrs haseena bata minti biyar kira bai shigo wayarta ba, after while ruwan drip da aka saka ma layla yakare ta cire abun ta watsar musu anan, tasake cin abinci tay dam tasha wanka ta saka kanann kaya nan tadau wayarta ta dinga bin wakokin soyayya a tik tok tanayi tana neman seduction ideas a internet... sai can da yamma kafin nan mrs haseenan taleko tazo tadauketa sukaje wani wajen kwalliya suka shirya tsaf snn suka dan fita shan iska a gari, dan yau din akwai wani dan karamin taro na manyan mata da akeyi acan anguwar maitama and since laylah is with her taga yadace yau din tanuna ma manyan mata masu zaginta cewa bata kulawa da yaranta cewa itadin jajiritacce uwace... malam liman ne ya tukasu har wajen taron wanda koda suka isa wajen already ya cika da manyan mata masu fada aji babu wacce zaka kalla idonka bai koshi ba daga matayen ogane da sai manyan mata da suke amsa sunan ogogin kansu kowaccensu taci uwar wankan da manyan leshuna ubansu ankuma zuba dinkuna anbi wuya da hannu da ruwan gwalagwalai masu shegen tsada .. ita kanta laylan wata shegiyar golden colour abaya ta kusan million biyar mrs haseenan ta umarceta data saka, tuni tabi ta kawata tas tass da tsadaden abun wuya da dan kunnen gwal da kuma agogo.. dedekunsu acikin matan ne sukazo da yaransu maza da mata teenager haka amma kai kace basu taba ganin yayan mrs haseena ba dan kuwa tsabar madarar kyau da Allah ya zuba mata ita da yayanta babu mahalukin da zai daga ido ya kallesu baice tubarkallah ba.... NUR FIRDAUS BY SURAYYAHMS 08060712446 [12/02, 19:16] Anne-Aurora🦋: wajen zama na musamn aka basu ajerin vips shade mrs haseena tawani rike hannun yarta laylah haroun tana tafiya a kasaitance kamar wacce bazata taka kasa bama... wani irin jin kanta takeyi musmann dataga tsabar kyaun yarta laylah ne ya jawo hanklin kowa akansu gashi suna kama daga gani babu tambaya zakasan layla yarta ne zamansu keda wuya yan gulma suka dan fara zagayeta ana raha ana dariya laylah kuwa tana nan gefen su tana famr kamewa baifi da minti goma ba wasu mahaukatan motoci kirar roll royce suka cincinrodo cikin wata razananniyar convoy me dukan kirjin mahassada. zumbur mrs haseena ta mike tana washe baki uwargijiyata hajiya mariam kanem shehuri ce ta iso waje ya kara rikicewa aka tattashi akaje tarbanta akaro na farko kenan da layla taga matar ido da ido dan kuwa karamar sumewa tay dan hatta motar da matar take ciki wani qamshi na musamn yakeyi da wata iriyar mahaukciyar turaren wuta me matsancin qamshi, gata fara sol kamar sadaka yalla sede ta manyanta dan koinanta acike yake tam tam da nama jikin ta amurje hutu da madarar dukiya ya gama ratsata tako ta ina,saukarta gwanin burgewa sauran yan uwanta ne da aminanta guda biyu suka rufa mata baya sai fadanci ake musu takota ina kirjin layla take yafara bugawa da wani irin karfin tsiya sai tafara jin kamar me rabata da shigewa cikin wnn familyn saidai mutuwarta [15/02, 06:51] Anne-Aurora🦋: NUR FIRDAUS...16 Arewabooks@surayyahms zugar Manyan Mata ne masu daraja da arziki suka rufawa hon hjy mariam kanem shehuri baya har izuwa wajen zamanta da aka tanadar mata na musmman masu mata kirari sunakan yi wasu matan na shera mata guda gwanin burgewa, kaf Kayan jikinsu da fuskokinsu na sheƙi wal wal wani irin tsantsar jiji da kaine da rantsatsar kasaita yake famar bayyana a fuskokinsu laylah dake bin kowacce da kallo a fakaice tanaji aranta yadda matan suka matukar burgeta. bayan waje ya dan lafa da gaishe gaishe nan mrs Haseena ta taho da fara'a tana tafiya tareda sanyin kasaita Layla kuwa tana gefenta cikin sanyin taku fuskar nan tata kuwa kamar antsaga ruwan madara. kame kanta tahauyi na musammn dan kuwa tun daga shigowarsu hjy mairam shehuri laylahn tabi ta rasa nitsuwarta barinma da sukazo kusa dan sugaisa da tawagar familyn shehuri daga ita har mumyn nasu haka suka dan rusuna kasa da ladabi.. cikin mika jinjina mrs haseena tace ranki shidade honourable hajiya mairam kanem shehuri giwar mata Allah shi temake ki barkanki da shigowa. hajya mairam ta dan jinjina ma haseena kai cikin shan qamshi da mulki bata wani amsa ba idon sauran mata kuwa kaf na kan layla da ta rusuna kai kasa da ladabi sosai kamar mutuniyar arziki.... haseena na murmushi takalle yan uwan hjya mairam din dake gefe manyan hamshakan mata ne wanda suna matukar kama da hjy mairam din a fuska cikin girmamawa tace hjy amatu, hajiya ruqayya kanem, hajya mariya shehuri please ure welcome ma's ...dede nan ne layla ma ta gaggaishe su da ladabi sosai hajy mairam dake jiji da wani irin mulki da kamewa bata wani kalleta ba yan uwanta irinsu hjya amatun ne suka amsa da fara'a nan da nan hajiya ruqayyan datafi kowa kama da Adnan tadan kalli laylan dakyau snn tace haseena Wannan fa?wata Hurul-ayn ce a duniyar namu!".. Wata matar me kudi data sha leshi agefenta dake murmushi tace saura kadan ince hala kanwar haseena ce tsabar suna kama but she is soo young tafurta hakan tana kallon kyakkwan fuskar Laylan sosai suna yar dariya. uhmm Gaskiya kam! Wannan ai ba kyakkyawa bace, ace mata dai kyautar Allah hjy amatu kanem ta furta tana kallon laylan da kyau daga sama har kasa lkcin Laylah ji take yi kamar kanta zai fashe dan tsabar dadi, kanta na kallon kasa tay murmushi a hankali bakomai take tunani ba sai yuwar samun Adnan a rayuwarta nan ta rufe idanunta a slow tana mafarkin yadda hala wata rana zai riƙe hannunta yace wa wayanann manyan hamshakan matan cewa itace kaɗai a cikin zuciyarsa. zuciyar mrs haseena kuwa cike yake da alfahari takara jan hannun layla zuwa kusa inda Hajiya Mariam Shehuri ke zaune cikin izza tare da sauran manyan matan snn tace "ranki shi dade Hajiya, wannan ita ce Laylah Diyata ce yar albarka." sauran matan duka suka kalleta irin ohh wow masha Allah. da kyar Hajiya Mariam ta kalli Layla sama da ƙasa snn ta yi karamin kasaitacen murmushi. muryanta kasa kasa tace masha Allah Gaskiya kyakkyawace amma itace ɗiyar ki ta farkon? Nur Firdaus, ko?" i hve heard so much abt her from my dearest son Adnan, kullum sai yamin zancenta, but i am quiet taken a back, inde itace wann to tabbas Adnan ya haukace, ta dada kallon layla up and down, "yeah she is pretty.. amma kyaunta bai kai yarikita min d'a na ba koya kika gani yan mata...? sauran matan suka saka dariya haha haha haha nan aka maida maganan ya dawo raha kowa na fadin albarkacin bakinsa mrs Haseena tadan haɗiye yawu jin abun ya bala'in cakkarta a kirji amma haka tafuske tabiye musu cikin rahar tace "aa, Adnan bai haukace ba ranki shi dade wann aiba nur firdaus bace, ita nur firdaus din tanacan makaranta you knw she is kind of very focused on her studies ta karashe da murmushi mara sauti. hjya amatu ta dubi layla tace ohhh wow, so dis is the un- focused one?? cikin wata sabuwar raha aka sake fashewa da dariya sosai. take Layla taɗan sunkuyar da kai kasa jin yadda zuciyarta ya dulmuya yakone da haushi danta tsani amata dariya kuma badon komai taji mugun haushi ba sai don furucin hjy mairam kanem akan kasawar kyaunta a idonsu da kuma ba taso a ambaci sunan ‘yar’uwar tata anan ba sam. nan Hajiya Mariam ta gyara zama tana fuskantar Haseena so i am looking foward to see the focused girl, kinga haseena Daga zarar na ci zaɓen nan d'ana Adnan zai yi aurene batare da bata lkci ba dan haka kede Ki tabbata diyar kin can tanada daraja sosai." inde batun kyaune y'ay'an ki suna da kyau, amma sanin kankine we have so many young beauty queens around acikin dangin kanem so u have to earn it. da barin jiki mrs haseena tace in sha Allah ranki dadi y'ay'a na duka ai kamar naki ne bare ma gida biyu maganin gobara za'a san yadda za'ayi. Layla ta dan lumshe ido tareda jin fargaba jitake kamar saita dage sosai da sosai kafin nan Mafarkinta na kusantar rayuwar Adnan shehuri ya iya zamowa gaskiya! bayan anyi taro lafiya an watse sadaat ya tura ma haseena sakon cewa zai karaso gidan dan haka ta gaggauta suka bar wajen domin taje tashirya masa abinci da suka taho dashi a take aways daga wajen taro. Suna cikin motar Laylah tayi tagumi snn tayi shiruuu zuciyarta cikeda wasu irin tunani.. mrs Haseena ta dan kalleta da gefen ido aranta tanajin kamar layla is hiding sumting amma kawai sai ta share ahnkli tahau shafa kanta ahnkli cikin sauke ajiyan zuciya tace auta Da ace ke ce za ki auri Adnan ko, da na fi kowa farin ciki." da matsanancin mamaki Layla ta yi murmushi tareda mikewa kaɗan dan takalle mum dinsu ganin she is serious cikin basarwa tace "whaat? haba mummy adnan kuma, yaa nur din fa?? mrs haseena tay dariya c'mon kema kinsan babu wacce zatace batason shi kuma naga kamar ke kinfi dacewa dashi sosai, kinsan fa yana yin aure zasu bashi babban matsayi, and in d future kuma sai kiji ya zama minister shima,shiyasa nake ganin kamar kece zaki fi dacewa agefensa, i wll be soo proud sabida nasan kekam u wll help mummy alot. cike da yarinta layla tay murmushi snn tace of course mummy duk duniya kece akan gaba awajena i just want you to be even more than woman .. wani irin dariya mrs haseena tay nan sai wayarta yay kara ta dauka kai tsaye suka hau tattauna batun ummi da mutanenta har suka isa gidan bata gama amsa wayar ba.... suna karasawa cikin gidan malam liman ya bude musu kofar mota suka sauko kai tsaye Layla ta shige dakinta zuciyarta cike da kulla sabbin dabaru dan bakaramin karfin gwiwa kalaman mrs haseena akan dacewarta da adnan yakara mata aranta ba wani bin laila sam bata da maraba da mahaifyarta they are so selfish and self centered, they all have one kind of desperate energies na mugun son sugansu asama snn kuma asan dasu a wajen hidima. ata fannin nur firdaus yau kusan bata dawo gidan dawuri ba sabida bitam karatu tareda ribibin shiryasu da malam bello yake faman yi dan an riga ance musu mutane masu muhimmaci sosaine zasu halacci taron irin wanda an jima sosai ba agayyato irin su ba. aciki kuwa har da familyn shahararen Mafia tycoon boss din nan the captain of many many relavant industries around the globe his excellency Grand Admiral Alhaj Attah mufasa and his entire filthy rich family members kasan kuwa cewa wann gasar ta su ta musamn ce. wani irin training me tsanani ake wa nur firdaus kamar ba gobe. gashi daga an dawo daga gasar zasu fara shirin jamb da kuma waec exams dinsu nagama schll din befr deir grand graduation ceremony. yau sai kusan wajajen karfe shida da rabi dede nur firdaus suka gama rehearsal ta kira malam liman batare da bata lokci ba kuwa yazo ya dauketa ita da babban kawarta jadidah da suke da same age ya aje kowaccen su agida. a mugun gajiye ta shigo cikin gidan jin qamshin soyayyan kaji ya mamaye ko ina gawata mayyar aroma na fried rice tana tashi daga kan dinning table dinsu she was so famished and tired gashi tawuni da tunanin jikin yar uwarta sosai ta damu. sassanyar sallamarta ne ya ratsa falon jin ko ina shiru lokcin Haseena harta gama gyara fried rice da chicken da ta samo daga taron tawuce sama domin ta yi wanka da shiryawa. Nur Firdaus Tana jin ƙamshin girkin cikinta yadan tsinke da azaban yunwa tana Allah Allah ta dawo ta samu ta ci itama, kai tsaye tawuce daki ta bude kofar da mamaki ta hango Layla zaune agaban madubi da alama harta watsa ruwa tana shiryawa cikin wata matsatsen jeans da top tana dan latsa wayarta time to time tana cancarawa fuskanta kwalliya. Nur ta ɗan waro ido waje snn tace Layla?? bake ba ce kike cewa cikinki na ciwo har kin ji sauki kenan ko Layla ta mike zumbur sannan ta kalleta da sauri tace big sis welcome back, ehmm ehmm naji jiki sosai amma ai yanzu na ɗan ji sauƙi.." agajiye nur tace its okay i am glad ure' fine ta bude jakarta ta fidda wasu littfai gashi nan na amso miki notes daga ajinku saiki dudduba ki kwafa tunda kin ji sauki. layla ta yi wani murmushin karya snn ta karba notes din da murna tahau dudduba wa a tsatsaye,..thank you yaa nur yanzu dai kiyi wanka kihuta nasan kin gaji ni zanje kitchen ina zuwa..nan da nan ta juya tafita cikin sauri kai tsaye tawuce hanyar dakin mahaifiyarsun. Nur ta dan yi shiru, tare da bin bayanta da kallon shakku can ta girgiza kai ahankli kawai tafara rage uniform dinta ta ninke su tsaf tsaf akan loundry basket sann ta dora towel tanamai fadawa gidan wanka. bayan kamar minti ashirin Nur firdaus ta kammala wanka ta shirya cikin doguwar riga baka plain jallabiya me 3qtr hands tafito tana jin yunwa sosai. Tana saukowa daga step ta ji ƙamshin abinci har yanzu yana tashi hakan yasa tayi sauri tanufi tawajen dining area domin samun abinci a nitse ta karaso ta tsaya cak lkcin mrs taga Haseena tana zaune a dining din gefenta Layla ne da Sadat sunacin fried rice and chicken cikeda nitsuwa... Ta ɗan ƙwalla ido ta yi sallama a hankali snn ta gaishesu ba yabo ba fallasa, ayayinda taga mrs haseena ta dauki warmer sauran last portion na abinci ta zubashi akan plate din sadaat.. nur bata saka komi aranta ba ta ja kujera ta zauna tsabar yunwa har wani jiri jiri takeji warmern ta jawo ta bubbude saidai babu wata alama da kenuna cewa an tanadar mata da nata abincin. kamar zatay kuka ta kalle mrs haseena mummy ba a bar mini abinci ba ne? i am so famished tun safe dana karya ban sake cin komi ba. mrs Haseena ta ɗago kai tanakan tauna nama abaki tace toh Ai ban san za ki dawo da wuri bane Kin san dai kullum kekike latti. Nur ta haɗiye yawu tana kallon yadda Layla ke figar naman kazan cikin jin daɗi, kamar zatay kuka tace "mummy kina nufin ban da abinci? mrs haseena tace abinci fa kadan ne nur ya kare wallh, batace komi ba Sai ta ɗan sunkuyar da kai To amma ai layla tasan na dawo Haseena ta harare ta. "and so what, ke dai Ba za ki taba daina mita arayuwarki ba yanxu so kike ace laylan dani duk mun cutar da ke akan abinci? why dont u go and cook it by urself nace miki wann kadan ne kuma ya riga ya kare wallh... ahnkli Nur ta runtse ido zuciyarta cike da takaici ta san ba za ta taɓa samun mafita ba idan har za ta yi faɗa da mahaifiyarta a kan irin waɗannan kananan abubuwa. mikewa tay jiki a sanyaye ta koma daki dukansu sukabita da kallo kanta na mata wani irin ciwo dan sosai ta saka ranta akan abincin. Mrs haseena ta cigaba da mita tana cewa yar rainin hankali wai tun safe dataci bata kara ci ba yanxu saka samu taci ta koshi wanda zamu cin ne take so itama sai taci. sadat baice uffan ba layla ce take dan saka mata baki. nur tana kwance akan gadon tsabar yunwa jikinta ya fara daukae zafi tunanin abunda zata dafawa kanta taci take saiga nan Layla ta bude kofa hannunta dauke da wani bowl me dauke da cornflakes tana karasowa ta ajiye bowl din corn flakes a gabanta. yaa nur Gashi ki sha wann na hada miki" Ta furta cikin sanyin jiki. Nur firdaus tana kallonta tace thanks layla amma Kin san ba na shan corn flakes. Layla tayi wani irin da fuska toh ai shine kawai yarage agidan gara kisha da ace bakici komai ba... Nur ta girgiza kai tay shiru Layla ta zauna kusa da ita tana dan murmushi kallo daya zaka mata kasan ta ƙagu ta bata labarin duk abunda ya wakana ayau. ana daf za'a kira magrib nur na shirin mikewa layla tace yaa nur Kin san wani abu kuwa?hmm Wallahi yau ninaga bajinta Nur ta ɗago kai kaɗan tace A'ina?" Layla ta dan lumshe ido tana murmushi nan da nan ta hau bata labarin fitar tasu... yaa nur Gaskiya Adnan yana da gata. Mamansa Hajiya Mariam Shehuri, mace ce da komai na duniya ke tafin hannunta Wallahi idan kin ga yadda take tafiya, yadda take magana, yadda tayi kwalliya… ba sai an gaya miki ba itadin babbar mace ce i also got a chance to meet all his anties wayyo big sis baki ga kaman da sukeyi da Adnan ba mum dinsa tace ma mummy wai daga taci zabe zaayi auren Adnan. Nur firdaus ta ɗan yi murmushi kaɗan ba don komai ba sai don ganin yadda Layla ke kamkamba labarin kamar zata tashi sama, ita kuwa abun bewani darata ba dan kuwa haryanxu zuciyarta Yana cikene da wani irin nauyi da ba ta fahimcesa ba. I WILL MAKE IT UP FOR THE FEW DAYS DAT WE LOST AYI MIN UZURI WANI ABUNE YAKE DAN SHAMIN KAI THANKS. SURAYYAHMS [17/02, 20:27] Anne-Aurora🦋: NUR FIRDAUS... 17 SURAYYAHMS. toilet nur firdaus ta shiga tayi alwala ta fito tasamu layla bata dakin bowl din conflake din data kawo matan ne kawai akasa yadda ta ajiyeshi ahankli ta zare agogon hannunta ta cire snn ta shimfida abun sallah tahau kai dan taso tayine a waje inda take bitar karatu amma sabida yunwar datakeji kawai sai tayanke hukuncin yau bazata fita ba.. tada sallahn tay bayan ta idar ta gama azkar dinta, tana zaune awajen tana yan adduoi tsakanin lkcin magrib da isha kafin nan ta hada tea me kauri tasha, ta dauki cornflakes din ta aje shi agefe tahau gado tare da janyo chmistry tex book dinta tana dan duba practical din da zatayi gobe tana gamawa ta rage wutar dakin ta kwanta tay shiruuuu tanajin wani irin yanayi na tsananin kadaici da damuwa na mamayarta ta duba fuskar wayatta yafi sau biyar bataga alaman sako ko kiran adnan ba tarasa mesa rashin lkcin nasa kullum se gaba gaba yakeyi tun abun baya damunta tana masa uzuri ynxu har ya fara damunta sosai cikin raya wasu abubuwa aranta wni nannauyar ajiyan zcya yakufce mata bazata ta dan lumshe ido tanajin wani irin nauyi aranta bana wasa ba. dagata dayan bangaren kuwa cikin sanda layla ta iso kofar dakinsu mumynta ta lafar da kunnenta ajikin kofarsun tay tsam badon komi ba saidan ta jiyo me sukeyi ata ciki ko tunanin irin wahalar datasha akansu jiya batay ba, kawai so take yau ma ta sake jiyo wani abu sede tun da ta saka kunnenta muryan mummynta kawai takeji da alaman tana waya da mutanen su da organisation da kuma wanda suke harkan siyasan hjya mairam dasu. koda ga isarta wajen tafi awa uku tana labe amma mrs haseena bata gama amsa wayoyin datakeyi ba dan wann na katsewa wani zai kara shiga shikuwa sadaat na nanike da ita yana yi yana dan babbasarwa kamar babu ruwansa amma sosai yasaka kunnensa 100% yana kwasar information na abubuwan datake cewa game da hjy mairam kanem duk dama bawasu masu amfani sosai bane. ganin wayartan bana kare bane ya jawo rigar pjymas dinsa ya saka yabar faffadar krjinsa a waje snn mike tsaye ya fita cewarsa zai je kitchen ya hada musu coffe cikin sauri sauri da murmushi mrs Haseena ta gyada masa kai sabida tana Allah Allah ya fice ne tay wasu bayanan sirri da mutanenta. daga shi sai dogon wando da rigar pyjamas din daya bar gabanta abude yana dan taba jikin kofar layla tay wani irin fillewa da gudu taje ta tsuguna kadan ta boye kanta abayan katon flower vase dake aje wajen tay tsamm bata ko fidda numfashi babu tantama yaji motsin mutum ta waje da sauri ya kutso kai wajen inda qamshin turaren ta ya datsar dashi ya tsaya cak yana dan dube dube kirjinta na bugawa ta dauke numfashinta cak tanata kallonsa jin zuciyarta na harbawa da matsanancin karfi after like 3 mint da baiga alaman kowa ba ya karkada kai ya wuce kitchen aransa yana tsammanin ya same nur firdaus aciki tana girki tunda dazun agabansa mrs haseena tahanata abinci. shide kallon yara kanana yake musu wanda basu da wayo musmn ma nur firdaus din datake cikin rauni har wani gani yake kamar ya dau lkci dayawa yana daga musu kafa amma yanxu kam babu abunda zai hanashi samun kanta cikin sauki... yana raya abubuwa aransa har ya isaga bakin kofar kitchen din yadan tsaya abkin kofar kadan yay tsam waiko zaiji motsinta aciki amma sai shiru ahnkli ya turo kofar kitchen din cikin sanda yana shiga kuwa ko kammala karewa kitchen din kallo baiyi ba saiga nan layla ta billo ta bayansa kamar wacce aka jefota taja ta tsaya a dede bakin fridge... cikin lumshe ido da budewa saadat ya juyo atake ya kalleta layla tafarajin kamar zata suma ganin yadda wasu jarabbaun sexy hairs suka kwanta asaman chest dinsa atake atake ta hau gyara wuyan rigarta dama can kuma kananan kayane ajikinta blue jean din ya mugun matse mata manyan cinyoyinta gashi bata saka wa top din brazia ba wani shuumin kallo take masa yar kasa kasa yay gyaran murya ita kuma tay murmushi uncle sadat are you looking for something? cike da shan qamshi yace no just coffe, saiyaga ta shareshi tabude fridge ta fiddo goran ruwan sanyi, cikin sauke ajiyan zuciya shima ya juya kansa ya jawo coffe maker yahau xuba kayan hadi yana daf da zai kunna yaji wata iriyar sautin assh ashshh wasshhh da wata kangariyayar shuumar murya wane na cikakkun karuwai dan dirar muryan yasaka tsikar jikin shi tashi ya jiyo ya kalle layla babu shiri kasa iya dauke ido yay akan kirjinta ganin yadda take kwaroro ruwan goran daga bakinta izuwa kan kirjinta yana zuba ta wani lumshe ido alaman sanyin ruwan na ratsata.... wani irin muguwan harbawa dick dinsa tay dan harga Allah wann salon tata ya shigesa bana wasa ba sosai ya zubawa tsayyayun nononta ido ganin yadda ruwan yake zuba akansu rigarta ya mannesu bakin nipple dinta ya mike tsambal yana nunawa. cikin lumshe ido da budewa yace layla are you alright???? cikin numfashi ta bude ido ta kalleshi voice dinta wani iri tace daddy zafi nakeji. ya sake zura mata ido tace ohh am so sorry am i bordering you?? yay kamar bazai amsa ba sai kuma ya girgiza kai alaman a'a tay murmushi ta matso kusa dashi bai hankara ba yaji ta dan mannu dashi dirar jikakken rigar daya mugun kama nononta agefensa yasashi jin kamar zai sake fitsari ajikinshi amma haka ya daure ya tsime,.. gashi yi take kamar bata san metakeyi cikin make murya tace uncle Sadaat dama inason na baka hakuri akan abunda ya faru and i hope u will forgive me for what happen dat day wallahi ba hali na bane yaa nur ne tace min inyi maka haka sabida ta samu zuwa gasarta dats not who i am sorry kaji cikin wata iriyar muryan shagwaba ta sake dora hannunta me shegen sanyi ajikinshi saida yaji wani girrr tun daga tsakar kansa har tafin kafafunsa. sadaat ya juyo ya kalleta babu shiri wani abu me tattare da wutar jaraba yadinga kallo akwayar idanunta ko ajikinta tabi takafe red sexy lips dinsa da ido tana magana a shuumance "i promise to be ur good gal ddy, kaji ai mummy tace wai kayafemana, i want you to say it to me..ryt now.. sai naga kamar baka yafe min ba. yadda tay maganan cikin nishi nishi yasa ya kasa daurewa dan jawota yay jikin shi ya ciro hanky a aljihun wandonsa ya fara goga mata akan nono dan ji yay bazai iya daurewa ba ya ma kirjinta wani irin jarababben kallon daya saka taji ruwan shaawarsa ya barke mata acikin panties dinta kafafunta har wani rawa rawa suke dakansu. da dan karfi ya dinga goga mata hankinsan akan nononta da niyyar goge mata ruwan dukansu sunajin wani irin shuumin dadi saidai har ilayau shide yafi shaawar nur firdaus sabida shi namiji da baison ya samu jikin mace a saukake sai sam sam bazaiga darajarta a idanunsa ba. suna cikin wann yanayin kamar daga sama taji dirar husky voice nashi in a flirty rude way yace layla ure soo wet..did you also need my coffe?? muryanta adan rarrabe tace yess ddy ya turata ajikinshi tare da shan kamshi yace good toh ki tsaya anan, saitay shiru tanata kallonsa harya gama hada coffe din ya mika mata, tana karba yay smirks snn yace "kikace yayarki ce ta aiko ki ranar ita mesa batazo da kanta ba?? layla ta kurbi coffe din kadan tace uhum i dont knw, maybe i am d innocent gal dts why she use me on u..ya kuma cewa hmmm, good, to kije ki yi bacci ya dan kalle nononta ya ciza labbansa tana kalllonsa, sai kuma yace go on and change karsanyi ya kamaki..karki damu na yafe miki kinji? a shu'umance tace mai toh, sann ta fice ya bi bayanta da kallo har saida ya tabbata tabar arean wajen snn yaciro wayarsa a aljihu jikinshi harna rawa ya danna kira wa dan iskan abokinsa ussy bayan kamar ringing hudu ussy ya dauka muryansa kasa kasa yace mutumina ya akayi ne??? sadat ya dada rage murya yce normal.. "shine kuma ka kirani da daddare kasan dai ina tare da babe dina and she is about to suck me mehn.. murya kasa kasa sadat yace kai wallh kafiye maita son cin mata. see, i just got some information kasan kuwa yarinyar nan danace maka bata kulani ashe ita ta aiko karamar tazo min daki ranar?? da mamaki ussy yace 'kamar ya how comes i tot y said....... cikin katsesa sadat yace yeah i told u bata shiga harkata but it seem like pretending kawai takeyi, hmm kagani dai wann wawiyar yarinyar ta so ta fallasa min komi yanxu. ussy yace "toh ai kaima dama can maganan banza kawai kakeyi amma ace kana zaune da yara kanana agidan nan har ace yarinya karama yar 17yrs me fama da jarabar balaga zata na share namiji kamar ka dama hauka akeyi?? kai wallh yaran yanxu ai sun fika jaraban son aci gindinsu. kusan atare suka fashe da dariya..sadaat yace abun ya ban mamaki sha, see guy i wll call you tommorw sabida babu wani lkci ynxu dan next week za'a fara kai sunansu hjy farida bala can sama wajen president yay final review dinsa akan su snn a fidda asalin list din, kuma nasan gobe haseena zata wuce harkan Aikinta bansan yaushe zata dawo ba ga wawyar yartan nan tazo ta daga min hankali burana ya gama tashi yanxu bari kawai naje ya kwashi gara akan uwarta usyy ya kwashe da wata shuumar dariya yana mai cewa shege sadaat mugu shegen kaya tohhh aci dadi lafya.. sadaat yana yar murmushi ya kashe wayarsa ya jefa a aljihunsa snn ya leko waje ahankli just to make sure cewa babu me jinsa ganin babu kowa yasaka kai ya fice dauke da coffe daya hada musu shida haseena. yana tura kofar ya samu lokacin haseena ta fito daga wanka kenan tana daure da towel asaman kirjinta. tun daga nan ya hanata katabus da wata irin jaraba ya saukar da towel din kasa ya kama manyan nonowarta ya jefa abakinsa yana musu wani irin sha dan ji yake kamar na laylan yake sha dan sosai natan suka tsaya mai a idonsa. sai sautin ash wash ke fita daga dakin mrs haseena ta kasa gane kansa yadda ya birkice mata ya dagata ya jefata kan gado bai wani wasa da ita sosai ba yafara cinta kamar bai taba cinta arayuwarsa ba danyau din har rokonsa tay amma be hakura ba ya dinga surfata har saida bacci ya kwacesu atare. da kyar da fitina ta farka wajajen 5.30 am jikinta duk yay tsami nononta da cinyarta sun kumbura gashi bazata iya hakura da harkan siyasan nan ba dan da akwai manyan dalilai dayasa take so lallai uwar gijiyarta tahau kan kujera, babban dalilan shne tana so ta samu takardan mallakan wann gidan nata da suke ciki dan da bashin banki take zaune infact the whole property is on bank mortgage. dama kuma gidan shine babban abun datake buga alfahari da takamarta dashi, sam bataso duniya azo asan cewa bata mallaki gidan ba tukuna dan is one of the most beautiful house anan gwarimap wanda mallakar gidan kadai yasa mata dayawa suke mata kallon wata iriyar hamshakiyar me kudi basu san da cewa kudaden gado na su nur firdaus da ubansu alhaj haruna ciroma ya mutu ya bar musu dashi take sponsoring extravagant lifestyle dinta, tsadaddun kaya, gwalgwalai da motoci da aikin eye service datakeyi wanda kowa yasan salarynta bazai iya saye mata ba. ta saka ran muddin hjya mairam ta hau kujerar minister shikenan zata mallaki gidan halak malak sann zasu hada zuria da kanem shehuri dole ne ta samu wani abu na karramawa itama. shiyasa gabaki daya ta rusuna ta zuba karfinta akan aikinta sabida cimma burin hajya mairam yana daidai da samun babban canji a nata rayuwar gabaki daya. a daddafe ta mike daga kan gadon lkcin sadaat nakan tikan bacci ta rarrafa ta hada ruwan zafi ta shiga ciki ta gasa jikinta sosai kafin nan taji dama dama. cikin sanda tay shirinta sama sama yau bata wani bata lokaci ba ta zura wata bakar abaya, ta tattara jakarta da files dinta ta rubuta sako tabar masa sann ta gudu agidan tunma kafin sadat din ya farka ya bukaci wani abu daga gareta yau tun gari be gama yin haske ba ta wuce banda drivrnsu liman babu wanda yasan inda ta dosa. ata bangaren su nur firdaus kuwa tunda kusan asubah ta farka tay nafilfilinta sann ta xauna a dakin cigaba da bitan karatunta yau bata fita waje ba. karfe biyar na bugawa on d dot ta daga layla a bacci dan dolenta tanaki tanaso haka tasaka tay alwalan dole tazo tay sallah safiya agabanta kuma akan lokci. haka layla ta dinga jin kamar tay kuka suna daga zaune bayan sun kammala aduoin nur ta fara mata nasiha tanamaijan hanklinta cikin taushin murya. "Allah yana gwada imaninmu akowani rana layla karki bari hakan ya canza miki halayan ki, wasa da sallah, saka matsatun kaya da gulma duk bai dace dake ba. gashi sam bakison karatu yanxu dubi littafan dana kawo miki jiya ko dubasu bakiyi ba, cikin lallami tace haba layla, yadda muka taso tare cikin wahala da juriya akan rayuwa bana tsammanin zaki iya boye min wani abu, dan Allah in akwai wani matsala ki gaya min i promise koma miyene zan tayaki mu warwareshi. layla tay tsam kamar maganganun yana shigarta amma aranta cewa take tab di jam bana tsammanin zaki iya warware min matsala cos i am damn tired of being in your shadow, kuma inkikaji cewa adnan dinki nake so in mallaka wallh duk wann karyan alwkarin zaki denashi toh gwara nayi fighting ma abubuwan da nake so arayuwana ainima mutum ce.. tana raya ire iren wayann kalaman aranta cikin shiru da sauke kai kasa har wasu makirtacun hawaye na zubowa a idanunta nur fidaus kuwa duk ta dauka nasihar datake mata ne yake tabata ashe ashe hanklin layla sam baya nan... jiya da sadaat ya biye mata ya goga mata hankynsa akan nononta taji dadi sosai sai taji kamr ma yanxu ne shaidan ya ke dada ingizata.. gani take kamar inta kara kokari itama hadaddun maza irinsa zasu fara cewa suna sonta dan tunda aka haifeta duk kyaunta da dirintan nan wani namji fa bai taba ce mata yana sonta ba nur firdaus kuma ko ina suka shiga sai ta samu masoya kuma hadadun maza masu kudi da kyau nagani na fada.. dacan datake karama abun be darata ba bt since 10 months back datay clocking 15yrs tafarajin she is more than ready to create her own destiny kuma karatu shine abuna na farko data soma watsarwa. yau dake nur firdaus ta sakota agaba da nasiha sai bata fita waje ba basu san ma mum dinsu ta fita ba har saida suka shirya cikin uniform suka fito waje kafin nan malam liman ke sanar dasu. tun da layla ta farka abcci take gumtse da takaici babu wani zancen da ya faranta mata rai kamar wann maganan na cewa mrs haseena ta bar musu gida kenan zatay abunda ta ga dama da sadaat. har cikin kokon ranta tanajin atleast ko da romancing dinta ne tanaso taga yay koda hanklinta sai kwanta suna isa schl as usual nur firdaus ta wuce lab domin practical ana fitowa kuma ta wuce offishin malam bello domin bashi wasu karatu.. gabaki daya hukumar makaranta sun zuba zuciyarsu da hopes dinsu akan nur firdaus akan gasar nan. wnda shiyasa duk wasu damuwowin dake mata nauyi aranta take kkrin dannewa tanakuma tursasa zuciyarta sosai akan karatun nata da tsananin jajircewa. gashi anan din ma kawayen malika da aka kora da kuma malam bello sukan tsaurara mata da saka ido da kuma fidda fice dan kuskure kadan tay sai gaka ya harzuka ya dangata hakan da soyayyarta da adnan babu ranar da zatay kuskure a karatu komin kashinsa bai furta mata cewa ai Adnan ne yake dauke mata hankli kuma zai lalata mata rayuwarta itade tasan malam bello da shegen tsauri amma abunsan tun bai damunta haryaxo yafara tsaya mata arai ya zamto intazo bada karatu takan takura sosai kirjinta ya dinga bugawa kenan tana mugun tsoron taga tay kuskure gashi bata iya daga wayarta koda agogo kuwa zata kalla. fannin layla as usual wakokin soyayya yauma ta toshe kunnuwanta da su tazauna tasha bataji darasi ko daya ba haka malaminsu ya kirata office ya sata kneeling babu irin nasihar da bai mata ba amma ko kadan bataji ba ana tashi ta kirkiro kuka taje office din malam bello ta samu nur firdaus ta harhada karya ta gaya mata tace kanta na ciwo zataje gida yau bazata iya jiranta har yamma ba. haka nur tay ruwa tay tsaki ta rarrasheta snn ta kira jadida ta roketa tay odering ma layla abinci a restaurant da maganin ciwon kai har gidansu jadida ta raka layla dake nonnokewa kafin nan ta dawo. wucewar jadida bada jimawa layla ta warware tassss ta fada wanka ta nemo wata arniyen kaya matsatse ta saka ajikinta straigh gown ne amma na satin bata saka komi aciki tasha kwalliya taci abinci sallah ma sama sama yau tayi shi dan tasan babu lkci jibi sassafe zasu wuce kaduna she need to knw if sadaat can feel and touch her the way she want. tana zaune agidan tana sake sakenta har kamar zata karaya da komi sai kuma can Saadat din ya dawo gida da yamma. tunda taji an danna bell ta gane ba nur firdaus bace dan haka ta dada kimtsawa ta fetsa turare ta labe daga jikin labule tay shiruuu, sadaat ya gama dannawa ya ji shiru kawai sai ya shigo ciki yana sanye da wata farar riga fat data kwanta a jikinshi da plain wandon jeans hannunsa sakaye da abun hannu wani irin tafiya yake Idanunsa suna dauke da wata irin kasala da yake nuna gajiya Layla na lura da shi daga inda take yayin da take sabulowa daga jikin labulen, dan jajjan rigarta tay cikin sauri yadda zai matukar bayyana surar jikinta sann ta fito a sadade.... yana daf zai bude water distiller a falon yaji motsinta Ta tsaya cak tabayansa tare da maida hankalinta gare shi tana da murmushi ya kare maga kallo yace hmmm cikin ransa, da murya mai taushi tace Sannu da dawowa daddy Sadat u look tired,...Zaka ci wani abu in je in kawo maka?" Sadat ya kalle ta da idanunsa suke dan dauke da wata iriyar mamakin sauyin halinta kawai sai ya girgiza kai yace thanks just water nan ta mika hannunta cikin saibi ta bashi gilashin ruwa da ta dauko daga kan dinining ta wani irin kallonsa baisan sanda Hannunsa ya taɓa nata ba, kawai ji yay yadda ta tsinka wata shuumar numfashi ta lura da yadda ya ɗan tsaya yana kallon krjinta kafin nan ya karɓi gilashin. tura ruwan yay bakinsa dan ya samu nitsuwa bayan yasha kadan ya mika mata snn yace "Layla kenan ashe kina da hankali haka ban sani ba?? Layla ta yi murmushi idanunta cike da kwarjini mai bayyana cewa tana da wani quduri da take nufi da shi. dan kadan Ta matsa kusa da shi sosai yadda yake iya ji wo kamshin turarenta mai mugun daɗi yana shigarsa har tsakar ka. ahankli ya wani lumshe idanunsa yana budewa Layla ta katsesa da wata murya tana cewa "To, Sadat idan ka ce hakan na amince zan bar ka huta. Amma fa na san yadda ake kula da mutum idan ya dawo daga aiki sosai if u need me feel free Sadat bai ce komai ba ya zuba ma ilahirin gabobin jikinta idanu zuciyarsa tafara daka tsalle da tambayoyi game da yanayin Layla.. shin Wannan shi ne farkon ramin da Layla ke son tona masa don yafada ciki koko wata salone na inviting dinsa izuwa ga garabasar samun wata dadin abanza bai lura ba? da alama aikin da hon farida bala ta bashi akan layla sam bazai masa wuyar cikawa amma kuma haryau yana dar dar da makircin layla ya zauna dai yanata ya raya abubuwa dayawa aransa wanda su suka hanasa iya samun qwarin gwiwar tabuka komi da ita.. haka layla tay ta jiran kirar sadat daga daki harta gaji baqin ciki ya rufeta tay ta kuka da tunanin ko tsabar baqin jininta yasaka sadaat yaki biyota da wata bukatarsa duk da ta dage wajen jan hanklinsa..... Har yamma ya rufa sosai nur firdaus ta dawo gida layla na cikin damuwar hakan saidai tay kkri ta boye ma nur firdaus tare da nuna cewa ciwon kan nata ne bai warke ba shikuwa sadaat yay hanya hanya da zai ci karo da nur firdaus agida amma ina, ita dai tun ranar da mumynsu su ta hanata abincin bata sake hada ido da kowannensu ba yauma sabida yanayin layla yasa bata fita waje karatu ba, haka nan ta dinga karattu a dakin, tay ma laylan addua ta kama mata kanta yau dan dole layla tay bacci ba don tanaso ba.......please share [18/02, 13:35] Anne-Aurora🦋: NUR FIRDAUS...18 washe gari da sassafe wajajen 5:am nur firdaus ta tashe layla sukay sallah da wanka suka sha tea snn suka shirya cikin uniform din makarnta nur firdaus already tafara neman taimako tawajen yan ajinsu laylan masu kirki wanda zasu nakoya ma laylah wasu abubuwan datake yawan missing a ajin ssai sede duk abunda ake yi layla baji takeyi ba gani take kawai kamarma nur firdaus ce take jawo mata baqin jini har yanxu. yau kusan atakure ta kasance sabida yadda nur firdaus tasaka ido ta tursasata dan ta bada hanklinta akan karatu. da yamma can bayan komi ya lafa mata aranta, taci gaba da amfani da duk wata hanya don ganin ta rage damuwa wa ranta akan tunanin sadat amma sam ta kasa iya hakan Ta san cewa koda ta kulla wata alaka da sadaat Nur Firdaus ba za ta taba shiga cikin al’amarin ba musman idan aka yi la’akari da yadda mahaifiyarsu ta wulakanta ta akan maganarsu da sadaat din wanda ynxu haka shine mata babban matsala, toh wayasani hala Sadat ya karkata hankalinsa ne gaba ɗaya akan reaction din Nur Firdaus sabida sharrin dasuka mata hala shiyasa ya ke kamewa ita baya son ya fara kulata. wannan tunanin ya sa Layla tasamu wani sabuwar filin shirya makirci da za ta taka domin cimma burinta. yau din haka kawai ta fidda sabon salo da dukansu basu gane mata ba, tahau gyara gidan, ta goge ko ina tashiga kitchen ta zage tay abinci kamar yadda mummynsu takeyi tasaka musu a dinning, sam nur firdaus taki zuwa wajen cin abincin amma haka layla ta tursasata sabida yau tanasone tagane wani abu game da saadat akan nur firdaus din sosai.. tun da suka zauna akan dinning nur firdaus ta tsime kamr kurma dan bata wani iya cin abincin bama sai wasa kawai take da spoon akai tsabar yadda takejin tsanar sadaat aranta, layla kuwa already har tagama karantar dukkan wani motsin da sadaat din yakeyi akan nur, dan koda nur firdaus ta gaji da zama ta tashi tabarsu awajen iyakan duka tambayoyinsa daya dinga ma layla akan nur firdaus din ce. da abun ya ishi layla tafara bashi labarin Adnan shehuri dagan gan wai dan ta sakashi jin haushi shikuwa duk wann ba lissafinsa ba kenan sai kuma tunanin laylan ya kara rikicewa ata daya bangaren tunda nur firdaus ta bar wajen cin abincin sai tafara tunani dan zucyarta sosai ya kasa samun nitsuwa da sabin dabi'un layla. dan sai yaune da suka samu zama awaje daya dukansu uku kafin nn ta soma lura da yadda Layla take ƙoƙarin samun gindin zama awajen sadaat abun ya bala'in bata mamaki ganin wai laylace yau take yin wasu abubuwanda zai jawo hankalin Sadat akan su. can Sai kuma taji zuciyarta ya fada cikin rudani ta kalli kanta a madubi tana mai tambayar kanta ko dama dagsken ita ce matsalar gidan kamar yadda mumynsu take fada, har cikin ranta she knew her pure intention, she just want to protect her only sister at all cost, idanunta take sukayi ja saboda rauni da damuwa gashi dama jikinta yana dauke da kasala sosai. tana cikin wann yanayin wayarta ya fara kara ta dauka taga Adnan ne yake kira tay sauri ta dauki wayar dan tay mugun kewarsa sosai nn suka gaisa tana Allah Allah taji ya furta mata cewa zai dawo Abuja amma sai labarin aiyukansa nacan kawai yake famar bata karshe sai taji tama kasa yin magana mai tsawo dashi dan saboda tunaninta ya fara rabuwa kashi biyu. bayan sun kammala wayar ta sanya rigar bacci wanda ya ɗan zarce idon sawunta sannan ta zauna a gefen gadonta tana jin kamar duk duniyar ne ake neman juya mata baya dan kusan kowa dake sakata farinciki ya canza, layla, adnan dama can mumynsu kam basa jituwa. Wannan yanayi da Layla take son amfani da shi don ganin ta cimma manufarta ita sam bata fahimceshi ba dan yanxu haka a tunaninta hala layla kawai tanason a zauna lafya ne ita kuma gani take kamar sadaat din ba abun yarda bane sam. ******* koda nur firdaus ta fito bitan karatun yau hakanan ta umarce malam liman akan daya dinga shiga gidan time to time yana duba mata laylah da sadaat.. Gashi Ranar gabaki daya Laylan ta zagene tana ƙoƙartawa domin tajawo hankalin Sadat izuwa kanta tahanyoyi daban-daban amma hakan duk ya ci tura sabida yawan shigowa da mal. liman yakeyi sai bata samun isashen dama, gashi duk wani motsinta nayau tmkar ba ya shiga zuciyar sadat ne kamar yadda ta yi zato, da daddare can haka tasace jiki ta shigo masa har dakin mummynsu a cikin wata matsatstsiya rigar bacci mai bayyana surar jikinta duk shuumancinta sai kuma talura da yadda Sadat din yake dan ɗauke kai yanamai yarfata cikin rashin damuwa da ita dan zuciyarsa na cike da dumbin shawarar da abokinsa Ussyn ya bashi ne game da Nur Firdaus, iya makircin layla naranar yasaka a tunaninsa yake ganin kmr kawai pretending to hate him nur firdaus takeyi amma ba har ranta take turo masa layla ita kuma take famar ignoring dinsa ba. share layla da sadaat ya dingayi a gidan yau yasa Layla ta farajin wani irin matsananin haushin komi tanajin zucyarta ya cunkushe da haushi dan kamar hduk wani ƙoƙarinta yana tashi ne abanza. haka ta kasance cikin zullumi da haushi har nur firdaus ta dawo daga wajen karatu ta cigaba da lura da yadda laylan take kkrin zuba masa rawan kafa shikuma yana babbasarwa. itade batace ma layla uffan ba har sukayi bacci duk tana lura da yadda zuciyar laylan duk yabi ya cunkushe ya kuma dulmuya da damuwa. washe gari ya zamo shine ranarsu ta karshe a Abuja gobe da sassafe ne ranar laraba shine ranar tafiyarsu wajen gasa kaduna. yau safyar tuesday yaune nur firdaus da sauran dalibai zasuje last tilawa practice a schl dinsu kafin gobe a wuce kadunan.. kusan kowani dalibi da xai halacci wann babban gasar yana cikin tsananin zumudi da kuma farinciki amma banda ita dan lamarin layla ma kadai agidan jiya saida ya kusa hanata samun bacci. wajajen Bayan sallar asuba Nur Firdaus ta fito ta zauna wajen data saba bita acan waje akan sallaya sanye da hijab cikin nutsuwa tana dan maimaita karatun Alkur’ani da za ta fara gabatarwa awajen gasan da aka shirya. Muryarta mai tsananin taushi da kwarjini yanamai ratsa ilahirin gidan yana kuma jan hankalin duk wani halitatta dake saurararta Har ma da Malam Liman direbansu wanda yake ɗakinsa na mai gadi, yafito ya tsaya a kofa yanamai washe baki tsabar jin dadin sauraron yadda take zuba karatu. Malam Liman yana murmushi yana kallon tadaga nesa cewa yake masha Allah, nur firdaus Yarinya mai nutsuwa Allah ya albarkaci wannan muryar taki, Kai! Da mutane irin ki za su yawaita a duniya da anji dadi wallh. after some minutes Bayan nur ta kammala karatun ta taho ta sameshi tana dan murmushi cikin ladabi ta gaishesa nan ya fara zayyana mata abubuwan da ya lura dashi jiya game da layla, itade batace mishi komi ba kawai tay murmushi tareda masa godiya akan yadda yake nuna mata kulawa da goyon baya a kullum. kanta na kallon kasa tace Malam Liman na gode sosai da tulin alherinka agaremu Allah ya saka maka da mafi alheri. Malam Liman yana gyara hularsa cikin washe baki yace Ameen Ameen yarinyar kirki, masha Allahu na jinjina miki dan Kinyi karatu sosai domin kiyi nasara a wnn gasar, snn Ki san cewa nima nan ina alfahari da ke. nur ta kara gode masa byan haka ta koma cikin gida don shiryawa makaranta. tana fitowa daga wanka ta ɗauko wata sabuwar rigarta na makaranta mai kyau, daya sha guga ta tsaya agaban madubi tana kkrim kama silky smooth gashinta daya zubo mata har gadon baya cikin tsari dan ita bata acuci kitsawa takeyi kadan sai ta bidashi dede. A yayin da take kan shiryawa, talura da shurun Layla yay yawa daga cewa zata yi makanta coffe bata sani ba ashe tana can tana yawone cikin gida cikin wata rigar bacci mai dan karen tsantsi wanda ya bayyana surar jikinta sosai. comb din datake taje kanta ta ajiye akan mirron ahankli snn ta saka dogon hijab a gurguje ta fito waje domin dubata. kitchen din tafara isa ta duba bata ganta ba aikuwa tayo hanyar falo nan ma bata ganta ba, zuciyarta taji yana tsananin harbawa cikin danne hakan tay hanyar dakin mamansu da wani irin sauri tana karyowa coner kuwa lkcin dede layla ta fito kenan daga dakin tana wani irin tafiya duk jikinta na kaduwa dauke da tray din coffe din a hannun ta babu wani abu na sirri ajikintan da baiya nunawa a sarari Nur Firdaus ta tsaya cak jin kanta na juyawa amma dake bata son ta tsoratata ta danne hakan cikin wata nutsatstsiya da murya mai taushi tace Layla??.. take gaban layla ya tsinke dan batay tsammanin nur harta dawo cikin gidan ma karasowa nur firdaus tay ta jawo hannunta suka bar wajen izuwa kofar kitchen kafin nan ta kalleta tace "layla me yasa kike yawo da wannan kaya a tsakar gida musman da kinsan akwai Sadat zatay magana cikin katseta nur tace nagaji da miki fada layla wann abun fa da son ranki..nawa in tunashe ki ne Kisan cewa fa wannan abunda kikeyin ba daidai bane Don Allah ki daina irin wannan halin. Layla ta tsaya cak a tsaye kamar wacce ji kunyar yadda nur firdaus ta mata gyara bada ihu da fada ba.. tana shirin budan baki saiga sadaat yana mai tunkarosu yana isowa yace meyake faruwa anan? Nur firdaus ta dauke kanta kamar bada ita yake ba, caraf layla ta fara juya kan magana muryanta kamar na wanda zatay kuka tace babu komi dama Big sis ne tace na dena kawo maka coffe din. sadaat ya kalle nur firdaus yaga bata ma kallon gefensa. salon ya sa kansa cikin maganan sai ya kalle laylan yace "i am sure bazata hanaki kawo min coffe ba, saidan in bata so kina zuwa min a haka ryt?? see, layla yanzu fa kin girma u need to listen to your big sis she knws whats best for u mm autar mamanta layla ta sake baki tana kallonsa da mamaki ganin wai yabi bayan nur firdaus sai tay shiruuuu tanajin shi yana magana akan shigartan wanda zahiri cikata yakeyi da wata muguwan takaici da haushi, nan ta yi kamar ta fahimci abin da yake fada shima taja musu wata dogon numfashi tana dan sunkuyar dakai kasa da yanayin nadama Amma a zuciyarta, tanacike da gulluton bakin cikin yadda Nur Firdaus tasake samun karbuwa. sadaat ne ya fara barin wajen kafin nan Nur Firdaus ta shiga kitchen ta kulle kofa dan tunda sadaat yazo ya tsoma musu baki sai bata sake cewa uffan awajen ba. Layla ta koma ɗaki ta rufe ƙofar a zafafe sannan ta zauna dabas a kan gado ta fashe da wata muguwar kukan takaici Duk da haka zuciyarta tana cike da mummunan tunanin meyasa sadat zai yi mata haka agaban nur firdaus??? a zuciyarta ta dada kullatar yar uwarta tana mai dada rushewa da kuka sosai dan gani take kamar duk lokacin da Nur Firdaus ta yi magana sai kowa ya ɗauka ita ce mai gaskiya itace sarauniya cikin ranta da tsananin fushi tace in sha Allah zan tabbatar miki da cewa ba haka bane saina saka rayuwarki ta zama bala’i agidan nan. tagama zanta hakan a ranta kenan sai ga nur firdaus ta shigo dakin tamata kallo daya snn ta taho ta zauna agefenta basuce ma juna komi ba nur ta kama hannunta ahkli snn tace i understand dat kinason ki gyara komi ne agidan nan amma bashine zai hanani in gaya maki gaskiya ba layla..ure my little sister, ure the best thing that cud ever happen to me, no matter what i will stand to protect u, your dignity and ur honour bazan bari ke kanki ki cutar da kanki ba. laylah dake jin kamar xcyarta yabushe tas da mugunta ta kara fashewa da kuka tadan rungumo nur firdaus din da wata salon makrci i am sorry big sis na miki alkwari bazan sake kai masa komi ba inkince kar na sake mai magana ba bazan yi ba banason kije gasarki kina damuwa dani dan Allah kiyi haquri.. nur taji tausayin layla sosai dan intana kuka tana bada hakuri zaka rantse da Allah cewa bata san komi ba wanda ko yatsa aka samata a baki bazata iya taunawa ba, cikin tallafo fuskanta nur tace ni ban ce miki kidena kyautata masa ba, its ur dressing and timing. shi namiji ne ke mace, shi ba muharaminki bane da zakije masa daki da sssafe half naked, qaddara koda mahaifinmu ne na asali hakan bai dace ba, sabida kowani dan Adam yana da rauni na shaawa..babban misali itace ummi da mummy take kan kkri akan case dinta, kenan kinga mahaifi zai iya keta ma yar cikin sa haddi..gara ummi bata zama trigger ba tsantsan jarabawa ne amma ke kuma fa? in wani abu ya sameki zai kasance da lefinki aciki kin fahimce ni.? cikin kuka sosai layla ta gyada kai kamar ta fahimta din nur firdaus ta lallasheta sosai har tay shiru yauma tea kawai suka sha suka fito a shirye tsaf tsaf farin kayansu da blue trousers dinsu yasha karin guga dukansu sunyi kyau kusan kowaccensu sarauniyar kyauce in her own way. Lokacin da suka shiga mota Malam Liman ya ɗaukesu don kai su makaranta ta ICICE Academy a Abuja A yayin da suka kama hanya Nur Firdaus ta cigaba da karatun Alkur’ani ahnkli cikin wata irin nutsuwa wacce take karawa Malam Liman jin daɗi. Layla dake zaune a bayan mota babu abunda takeji face tsananin haushin yadda duk abin da Nur Firdaus takeyi yake burge kowa. a zuciyarta tana haɗiyen bakin ciki tace wani abun ma sai munje kaduna ko hm hmm Yanzu haka duk inda aka ji muryar Nur, sai a yabata, I just hope she dosnt get the trophy sumhow, itama taji yadda akeji . bayan uban tulin kokarin danayi kwana biyu wajen jan hanklin sa amma lkci guda sadaat wai yazo yana bin bayanta agaba na hmm...wann abun bakaramin ci mata rai yakeyi ba haryan xu. Tana cikin raya wnan tunanin aranta har suka isa kan titin makaranta sed kafin su karasa isa ƙofar shiga caraf saiga wata dankararryar black GLK me dauke da tambarin kanem shehuri, kafin kace wani abu Adnan shehuri ya Bayyana ata gabansu nan da nan malam liman yay parking ata wani fili nan kusa da gate din makaranta snn ya saukesu anan ya juya abunsa. wani karamin panick attack ne yaso ya turnuke kirjin laylah ta tsaya ajikin wani flower tanajin kamar ana tsikarar kirjinta da madarar ruwan kishi dan sosai taji kirjinta na kkrin bugawa da matsanncin zafi. adnan ya fito ya dan tsaya kusa da ƙatuwar motarsa mai masifar kyau gashi yyi wani irin azaban kyau cikin wata blue shadda mai shegen tsada da kyalli kyakkwar siririn fuskar shin nan na cike da kawataccen annuri acikin zumudi ya nufo inda suke da sauri sauri yana wani irin murmushi me taushi kallo daya zaka masa kasan yay matukar kewar masoyiyarsa wacce gabaki daya taji kamar an sassare mata gabobin jiki dan suprise ne wanda kwata kwata bata shirya cin karo da shi yau ba har ya iso wajen yana kallon Nur Firdaus da murmushi mai kyau a fuskansa, nur ta dago kanta sama ahankli suka hade idonsu waje guda, muryansa har wani rawa rawa yake ayayinda yace ""supriseee,.. ya dada kallonta farin cikin ganinta nadada kufce masa cikin dariya me sanyi kirjinshi na bugu yace habibty u look stunning anya kinyi missing dina kuwa?.. idonta take ya cika da ruwa tana dan murmushi akunyace muryanta na fita ahnkli sosai tace Adnan?how comes..what is this.. Dariya yay yace this is called "i cant live witout you anymore..nury i cant breath in banganki yau ba..so i have to come and see you. nur firdaus ta kasa cewa komi tanata kallon shi da ruwan hawaye a idonta da bai sauko kasa ba tana murmshi mesanyi dan wani irin sabuwar kaunarsa taji na masifar tsattssafo mata aranta bana wasa ba cikin dedeta nitsuwar sa yace hey i am sorry na san ban kasance tare da ke ba kwana biyu amma ina fatan dan wnn mamakin dana baki yasa na dan wanke kaina.. Nur Firdaus ta kalli Adnan din da tsananin mamaki jikinta ya ɗan yi sanyi saboda kunyar yadda tayita damuwa tanamai raya wasu abubuwa dayawa aranta harta fara tsammanin ko wani abu canza daga wajen sa ne. duk kunyar idon students dake lekowa suna kallon su ata wajen yasata kasa magana na ɗan lokaci sai can sannan ta ja wata dguwr numfashi. cikin wata murya mai taushi suka gaisa layla tana tsaye a kusa da su cikin wani yanayi batace mai uffan ba shima bai kulata ba. nur ta kallesa tace Adnan amma ka dawo kenan ko? pls tell me ure not going away anymore. jiya mukayi waya amma kuma shine ba ka sanar da ni zakazo yau ba ." Adnan yana yar dariya yace kawai naso ya zama miki bazata ne habibty, yana murmushi sosai yace "and dats not all, wait here ina zuwa kinji?? nur batace komi ba, layla tafaraji inama ace da ita akeyin wann fallasashen soyayyar dake burgewa kowa, dan gani tay yawancin student na ta lekowa ta wajensu ana gulma. babu karya Adnan ya hadu kuma yanayinsa gabaki daya kallo daya xakamai kasan an sangartashi da uban gata da kuma dukiya. gaban tsadaden motarsa ya bude ya dauko wata katoton wrap box da bonquet na rose flower akai shikansa da kyar ya cincinbo box din a hannunsa yana zuwa dashi ya miƙa ma nur firdaus sann ya cire wani ƙaramin abu aciki kamar ƙaramar jaka mai kyau wacce take cike da wasu irin kyaututtukar ababen ci irinsu chokoclate candies and lot more masu shegen tsada da kyar nur ta karɓa cikin jin kunya tana masa godiya shikuma ya cigaba da bata hakurin rashin samun time dinsa akanta na kwana biyu. Layla da ke tsaye a tana kallon su da gefen idanu zuciyarta yana wani irin tafarfasa da baqar hassada da kuma tukukin kishi, a zuciyartan har matsar hawaye takeyi a boye wai Me yasa kullum yaa nur ce take samun abubuwan da nice nake mafarkin samun su,..sai kace naci ja'ba?...wht is wrong with me, Ni fa? Ni kuma fa?... Adnan ya dan ɗauki lokaci yana hira da Nur Firdaus cikin shauƙi na soyayya, ayayin da Layla ke tsaye tana ƙoƙarin krikran murmushi, da kyar ma nur ta ja hanklinsa kan laylan suka gaisa sama sama, iya daurewa ta daure domin ta basar duk dama zuciyarta tana ta juyawa da ruwan wuta. tahowar jadidah wajen ne yazo ya dan katse soyayyar tasu cikin raha da wasa da dariya jadida ta riko hannun layla data ja baya suka tsaya daf dasu, tanata gaya ma adnan yadda nur firdaus ta damu da bayanan shima yana fadin yanayin dayake shiga. duk basusan cewa wuta suke hurawa akirjin layla ba jadidah tace mude muna Allah Allah ranar yazo muga ranar aurenku. love is in the Air ynxu haka duk cikin schl ya dauka da zancen ku hmmm the power couples. dariya nur firdaus tay ahnkli tace ai saiki kamashi dan shine ya jawo mana wann tulin publicity da suprise dinsa. Adnan yace well forgive me princess but i love u privately, publically, madly, unapologetically, and crazily... saidai yan makrnta suyi min uzuri..as a matter of fact i am counting days to marry you. kunya sosai ya rufe nur firdaus bata iya ce mai komi ba, sabida da dan karfi ya fada jadida ta saka dariya me karfi tana mai bubbuga kafadun layla dan tana balain jn dadin yadda adnan yake mutuwar son nur wanda yasa layla ta kasa iya dauriya basu hankara ba kawai sukaji numfashinta yay sama can kamar wacce take da chronic asthmatic condition nur firdaus tay saurin rikota da mamaki. layla layla layla meyasa meki jadida data rike hannun laylan take jikinta ya bata cewa chocking kawai layla tay sai taji mmki ya cika mata zuciya duk da bata kawo komi aranta ba she is having a panick attack da sauri adnan yaje ya dauko ruwan gora amotar sa ya mika ma nur firdaus jadidan ta rike layla sosai zasu bata ruwan kawai saita fara amai batay me yawa ba ta tsaya hawaye ya cika fuskanta, nur tahau wanke mata baki tana kkrin zata bata ruwan abki cikin tsananin kishi layla ta ture hannunta ta cigaba da tarin, jadida ta karbi ruwan ta mika mata sann ta karba ta sha cikin kankanin lkci ta dawo dede. tambayar duniyan nan an ma layla amma tace musu sam she is fine kura ne ya shake mata wuya sabida buga mata kafada da jadida tay da take dariya.. haka jadida ta bata hakuri maganan ya wuce kowa na lura da yadda layla ta sauya fuska ta dan tsime bata murmushi amma banda adnan danshi baima san metake ciki ba kuma bai wani damu da yanayinta ba. kowa na biye mata ana tambayarta ana mata sannu sannu amma shikam banda shi, hakan ya sa layla tafara tunanin yadda zata tabbatar da cewa komai ya lalace tsakaninsu da nur firdaus. aranta tace Wannan karon ba za ta bar soyayyarsu ta yi nasara ba. yau din tamkar wata baqae rana ne datay mugun zafi wa rayuwar layla dan har zuciyarta taji zafi da kishi akan yar uwata nir firdaus iri wanda bata tabajinshi arywarta ba. ga takaicin sadaat ga baqin cikin Adnan ta rasa wanne zataji da shi yau kusan duk wanda ya tabata a schl sai kaga ta hau fada dashi ko kaga ta sunkuyar dakai akan desk dinta tanata kuka kamar me aljanu. daga bangaren nur firdaus kuwa kawarta jadida ce ta cike mata kunne da labarin irin shirin auren da akeyi ma Adnan idan mum dinsa taci zabe, domin kuwa ana shirin yin babban hidima ne a auren adnan din kalan wanda duk kasa zai dauka da labarinsa. gyada mata kai kawai nur firdaus takeyi ana hirar acikin shirme da dariya amma har ranta bawani son hakan takeyi ba duk dama tasan iyakar abunda kawai zata yi tasaka ma adnan da alheri kenan ta saka shi farinciki snn ta kasance matarsa ta har abada. bayan sun gama bada haddan karatu suka zauna masjid din schl suna dan bubbude wrp box na gifts din dan suga meye aciki tarkacensu candies da cholokates din kam tuni ta rabashi ma dukkan mutanenta da suke yawan zuwa wajenta, sauran ta aje ma layla. daga cikin katon wrap box din kuwa wasu tsadadun set set na arabian perfumes guda shida, watches da sets na abun wuya ne masu daukar ido sosai guda shida suma, saida wani expensive pack din colourful pure silk veils na rolling da golden pins dinsu. tamkar an kunna jiniya haka jadidah take washe baki tana wow wow wow wow woww masha Allah kawai take furtawa tana bi daddaya tana daukar kowanne tana kalla. akasar box din kuma sallaya ne me laushi da bakaken abaya guda biyu da turkish gown me shegen kyau dark green da diso dison baki sai sandal wedges 5inch heels guda biyu.. jadida tace masha Allah ashe dole wnn abun yay nauyi nur firdaus tay shiru tana dan murmushi... tace koda nace masa karyana siya min wayann abubuwan duniyan sam bayaji. jadida ta kalleta tace when a man truly loves you wallah ko kinaso ko bakiso inde yana da kudi toh akanki kudin nan zaina karewa wani abun ma ai saikin zama matarsa tukuna zaki gane ma idonki. dan dariya sukayi atare suka hau maida kayan, nur tay tay da jadidah ta dau abunda takeso aciki amma haka taki fir saida ta mata na dole snn ta dauki silk veils guda biyu da turare guda daya. bayan nan suka koma wajen karatu, wajajen 4:30pm na yamma suka fito hanklin nur firdaus ya mugun tashi da bataga layla ba, har sai da mai gadin schl din ya gaya mata cewa ai laylah tuni takira malam liman har yazo ya kuma dauketa sun wuce gida, sosai hakan ya bawa nur firdaus mamaki dan layla bata taba tafiya batare da ita ba, ko batare da ta mata sallama ba, amma hakanan ta basar suna kan sallama da jadidah da sauran yan matan ajinsu, kawai sai ga motar adnan ya doso ta wajen, bata ma lura ba saida taga kusan kowa awajen ya zuba mata ido yana kallon ta ana rade rade.. Adnan yana kammala parking ya fito sanye da wasu shegun kananan kaya dasuka amshe jikinsa sosai gashi ya iya tafya yana shan qamshi haka nan ya iso wajen yan matan yana dan murmushi yamusu cikakyar sallama lkcin kowacensu na masa kallo da admiration, jadidah ce ta fara kkrin sakashi dariya tana mai cewa bazata bisu hanya akasheta da soyayya ba. shima cikin wasan yace mata sam bazai ma yadda ta bisu ba cos he want to spend sum time da future wife dinsa.yan mata dayawa awajen na tsananin jin kishin nur wasu kuwa suna mamakin yadda soyayyarsu yay nisa. Adnan ya bude ma nur gaban motarsa ta shiga nan da nan suka wuce suna yar musun su ta soyayya akan dalilinsa nakin daukowa harda jadidah cos she feel much safer in sun fi hakan yawa har ranta bata son yawan kebewarsu tare... adnan yana dariya yace habibty kinga itace tafara furta hakan bani ba,kuma ai tasan nayi missing dinki ne sosai, so i dersve to have ur time nikadai ko ya?? murmushi kawai tay tace hmmm hakane toh its okay. daga nan suka fara hirar rayuwa da abubuwan dake gabansu, sam adnan baya boye mata komi musmn gameda kansa da kuma siyasan mamansa, yah sai labari yake bata yanayin yadda ake bincike akan wasu masu ma mamanshi zagon kasa anan ne nur ta soma jin sunan hon farida bala. ahankli yake tukin suna hira saida suka kusa daf da anguwar su saitaga ya sha wata kwana ta dan kallesa tace habibi kamanta da hanyar gidan mu ko?? murmushi yay snn ya saka mata muryan shagwaba yace na isa in manta hnyar gidanmu, swtht i just tot we shud eat out tunda kin gaji kuma inkinje gidan ma u wll be busy tolerating your kid sis layla.. ta dan hade rai shine bazaka gayamin ba kawai saika dauko hanya dani...what if i dont want.. cikin katseta yace u dont want to spend time with me? nur bakiy missing dina ba ko..ehm ehm zan yi kuka... yadda ya fada da shagwaba sosai yasata dariya tace "we just eat and talk yeah??... with assurity a voice nashi yace "yeah... daga nan suka isa gaban wata hadadiyar open restaurant suka zauna a wata outdoor space, table of two yayi musu odern duk wani abun da zasu ci tunda suka zauna suka fara hira kamar wanda sukayi shekara basuga junansu ba, ba suda hankara ba har sai wajen ana daf da kiran sallan magrib. dan gabaki daya ya gaya mata dukkanin abunda familynsa suke ciki bai boye mata komi ba. yace mata auren sa zaayi ne kamar taron selfish business and politcal gain domin cika wasu manyan burika na siyasa da mahaifyarsa take son cimmawa, shide bai damu ba tunda mum dinsan ta amince masa ya auretan and his dad is also okay with it. yace mata amma tay hakuri yasan zaa kawo wasu abubuwa na publicity da cin fuska da raina arziki a cikin hidimar auren sun and he just want her to knw all this now tun yanzu sabida ya zamo suna kan hanya guda ita dashi... sosai nur firdaus ta fahimceshi ta kuma gane cewa tabbas koda adnan ya aureta bazata taba zamowa choice din kowa a familynsa sai nasa shikadai..sann anan gaba da akwai alama cewa ba ita kadai zata kasance a matsayin matarsa ba, dole ne zaa masa auren kwarya tabi kwarya, bai fito fili ya gaya mata haka ba amma duk cikin bayaninsa ta gane hakan sosai.. saidai dayake suna matukar kaunar junansu hakan take ganin bazai zamo wata matsala ba. ana daf za'a kira sallan magrib suka bar wajen da tulin tarkacen kayan ciye ciye daya siya mata dan ta ci anjima snn ta kaiwa kanwarta layla agida. agaggauce ya tukasu suka iso anguwar gwarimpa lkcin waje ya dan fara duhu duhu maman sa'id ta rako mama hauwa kenan zasu shige gida suka tsaya kallon motar adnan dake tahowa. tsayawa sukayi tsam suna binsu da ido har yay parking ya fito ya budewa nur firdaus kofa ya daukar mata jakarta da ledojin abincin ya bita da shi har bakin gate dinsu. dede malam liman ya fito kenan ta kalleshi cikin kara yi masa godiya, yana maida mata murmushi yace mata i will call you in Few hours sai muyi maganan tafyarmu kaduna goben kinji?? ahankli tace masa toh snn ya juya ya koma motarsa yana tafiya yana lura da wani irin azababben leke da saka ido da tsananin gulman da su maman sa'id da mama hauwa suketa kallonsu dashi .. kasa kasa yaji maman sa'id tana mika wuya tana cewa mama hauwa mama hawwa kiga kiga sai yanxu fa ya dawo da ita gida bayan yakaita hotel ya gama kwamusheta hmm aina gaya miki wallh zuwa ake ana daukarta a mota ana zuwa ana iskanci da ita ana basu ababen duniya ahayyye nanaye ayyuriri... mama hauwa tace wann ai karuwanci ne a fili, tirrr da yayan haseena, sunyi gadon banza sun gaji watsewa awajen uwarsu, itadin haka kawai ne take cigaba a siyasar tata??? kiga haseena yarda take kyakkawa ga diri ga ilimi snn kice maza basu fi dubu wanda suke danne shegiya ba...taxo anguwa tana mana burgan banza wai ita me kudi ba duka duka adnan yaji zancensu ba amma yatsinkayo wasu zancen nasu sosai abun be masa dadi aransa ba. yana shiga motarsa yay ma nur waving yana kallon malam liman yatayata tattara gifts dinta suka shiga gida... nur suna shiga gida adnan yay winding up na glass din motarsa snn ya toshe idonsa da wata muguwar bakar spec, ji yake kamar har ransa zai iya walaknta duk wani dan adam wanda ya taba mutuncin nur firdaus a duniyan nan gabaki daya. wani irin murxa kan tayansa da wani irin gudu yay kansu maman saeed kamar bai san meyakeyi ba sai ji kake ana gudu kiti kiti kata kata kura na tashi wajen gudun ceton rai maman sa'id ta ture mama hauwa akasa timm timm ta dabu da duwawanta akasa tay buju buju dankwalinta ya zame ya fadi kasa kwandalar kanta me kamar tsuliyar kaza ya fito sarari, birgima take cikin kura tana wayyo wayyo wayyo Allah adnan yazo da mugun gudu yay kamar zai takasu wata iriyar kururuwa suka hauyi atare dan sun mugun tsorata adnan sanda yaga sunyi futu futu akasa snn ya sassauta tukin bayan yaci dariyarsu har ya gode ma Allah. daga cikin motarsa cikin kyabe baki yace jisu kattin banza magulmatan banza magulmantan wofi bai wuce ba kuwa ya karaso wajensu lkcin maman saiid ta dan dawo hayyacinta ta tashi akan mama hauwa tana kkrin dagata duk sunyi fututu saiganan adnan din ya tsaya dede kansu yay winding glass dinsa down sede kafin suyi wata magana sukaji ya watso musu ne new new dollars note akansu zaikai kamar guda ashirin.. aikuwa nan suka sake kaurewa da kokawa kiti kiti kata kata kowacce tana ture yar uwarta wajen kkrin daukar kudi .. karkada kansa yay yana dubansu yadda suka shagala bazata yaja musu tsaki tare da cewa bunch of hypochrites sann ya ja motarsa yawuce abunsa suka bisa da kallo gabaki daya kunya sai kuma ya lullube su..... akabarsu da cewa kiji dan iskan yaron nan yace mana munafukai mama hauwa tace inji de ya biyamu, Allah ya tura keya Annabi ya ja goshi... adaddafe suka mike tsaye duk jiki yay tsami kowacce tay gidan ta tana dingishi jikinsu yay baju baju da kura....NUR FIRDAUS BOOK1 BY SURAYYAHMS 08060712446 [19/02, 20:51] Anne-Aurora🦋: NUR FIRDAUS...19 wajajen karfe shida da rabi na yamma nur firdaus tashigo cikin gidan dat is unsually quiet babu motsin laylah bare kuma na sadaat koina yay wani irin shiru ahankli take tafiya rike da tulin tarkacen ababen data dawo musu dasu ta haura can sama dakin sun agajiye, anan tasamu lkcin layla na kwance akan gado tabi tatakure kanta waje guda kamar wacce tajima tana bacci, ajiye kayan tay agefe snn ta karasa saman gadon tadan dora hannunta gently a saman goshin ta jin alaman she is fine babu wani alaman zazzabi yasata sauke ajiyan zuciya me sanyi mikewa tay tahau rage kayan jikinta dan yau tariga ta qudura aranta cewa bazatay bitan karatu ba zata zauna tashirya musu kayansu da zasu wuce kaduna da shi gobe. kwana biyar masu kyau zasuyi acan zaayi gasar cikin kwana uku ayi hidimar karramawa a rana na hudun rana na biyar zasu dawo Abuja. tasan ba wani shirin tashin hankli bane but they have to pack alot sabida a wani sabon students hostel logde na annur zasu zauna acan. wanka ta fada ta hado da alwala kafin nan tazo ta tashi layla suka gabatar da sallan magrib da ishai sede Gabaki daya yau bata gane kan laylah ba dan ko magana tamata sai kaga tana amsata ciki ciki bata wani walwala hakama duk wani abunda ta dawo dashi daga wajen adnan din bata tabashi ba da kyar ma nur firdaus ta sakata ta ci abincin na dole. yau da wuri layla tay bacci dan bata son nur din ta fahimce halin tsananin baqin ciki da matsancin kishinta da take ciki.. domin kuwa dukkan abunda suka wakana ayau din sune kawai suke mata yawo acikin kwawalrta da zuciyarta sai tafarajin kamarma komi lefin nur firdaus ce da ta sace mata kalar rayuwar daketa so tay arayuwarta gabaki daya. yau nur firdaus batay bacci da wuri ba saida tazauna ta shirya musu kayyankin tafiyarsu a trollenysu tsaff, dukkan wani abunda tasan layla zata bukace shi awajen bata mance shi ba.. bayan ta kammala ne suka danyi waya da Adnan yake gaya mata cewa hala bazai samu zuwa tare da ita har Kadunan ba sabida dayaje gida ya samu already mum dinsa tay booking musu 5:45am flight to London toh baisan ko zata amince ta masa uzuri ba. har cikin zucyar Nur bata so jin hakan ba sabida tasaka ranta sosai dan wani cikar babban burintane ace Adnan dinta ya kasance tare da ita ayayin datake wajen wann gasar me matukar muhimmnci gareta, sede kuma sam batason tasashi yay wata jayayya da umarnin mahaifyarsa akanta, dan haka ta ringa lallabashi tace masa yabar maganan zuwan kawai itadin zata masa uzuri.. haka suka sha hirar soyayyarsu cikin wann daren adnan shehuri ya mammata alkwarin zaina kiranta akai akai dan kar taji kewarsa acan kaduna, sosai taji sauki aranta daya furta mata hakan, ya kuma nuna mata rashin jin dadinsa na kasancewarsa acikin tafyr, yau har izuwa wajajen karfe sha biyu da rabi na dare suna buga sassnyar hira kafin can ya kyaleta tay alwala tazo ta kwanta bacci. Washegari da safe ya kasance ranar da za su tafi Kaduna, Nur Firdaus ta farka da wani irin farin ciki a ranta Duk da cewa Adnan ba zai yi tafiyar tare da ita ba bcs dis competition is one of her wildest dream. sassafe ta dan fita waje bitan karatu bata wani jima ta kammala tana kkrin dawowa ciki ta shirya kenan saiga malam liman yana kkrin tahowa ta wajenta cikin sauri nan suka gaisa ya mika mata wata yar jaka yace mata Adnan ne ya aiko mata da sako. karba tay tana shan mamaki bata bude ba tawuce ciki da jakar inda ta samu laylah tafito wanka kenan tana zaune agaban madubi tana zuba wata mayyar kwalliya ranta har yanxu ba asake ba dan tun jiya take zagaye bata ji duriyar sadaat agidan ba dan da alama ma ko kwana agidan baiyi ba. tsabar sake sake bata ma lura da shigowar nur dakin ba face saida taji ssnyar sallamarta akanta tana dan kyallara ido ta hango gucci gift bag a hannun nur firdaus nan tamike tsaye zumbur cikin hanzari ta tunkaro ta "yaa nur meye wann kuma...?? cikin sauke ajiyan zuciya nur ta zauna abakin gado ta fara kkrin bude gift bag din tana cewa Adnan ne ya aiko min layla tay rau rau da ido cikin kyabe baki da alaman tambaya ayanyinta amma big sis i tot he will travel with us to kaduna ko ba abunda yasaka ya dawo jiyan ba kenan? cikin sanyin jiki nur ta girgiza kai snn tace yeah but, Not anymore layla tun jiya yacemin wai mahaifayrsa tana dan bukatar attention dinsa wai they are going to london kuma inaga ma jirginsu ya tashi by now... layla taji kamar zata fasa ihu dan tsananin farinciki da murnan jin wann maganar dan dama bakaramin kishin hakan takeji ba wani phewwww taji kishin ya sauka akan kirjinta atleast adnan is not going to be around in kaduna bare aje acusa mata wani bakin cikin da zai iya kasheta, infact, kashi 70 daga cikin haushin dake kullata aranta tun jiyan saiynxu taji da alaman ya sauka atake a fili kuma sai ta dan harde rai kai tana turo baki kasssshh amma banji dadi ba,nasan kin saka rai akan zuwansa gashi dama shikadaine fa zaizo mana mummy kam kinsan bazata zo mana ba wallhi nur batace komi ba kawai ta kyabe baki tare da nuna yanayin bataji dadi ba, tana gama bude gifts bag din taga wasu sabbin kyautukan ne aciki still, sabbin notes na kudade 1k notes masu yawa sunkai Dubu dari biyar da kuma hadaddun hijabai guda hudu masu shegen kyau da aji iri daban-daban, da wani note mai tattare da sassanyar kalamansa a handwritern note card na bada hakuri, koda takalla kyaun kyautukar saida taji wani irin sanyi na ratsata a zuciya. Hijaban sun kasance masu launuka masu kyau tundaga kan launin fari har izuwa black, brown da blue da ruwan madara they are made of plain silk turkish material me kauri da tsantsi snn kowanne na da tsarin kalar design dinsa na alfarma. nur ta dan lumshe idanunta cikin godiyar zuci sannan tasake bude pprn ta karanta rubutaccen sakon da Adnan ya turo mata "My Noor, koda bazan iya zuwa tare dake ba ina son ki san cewa ina tare da ke a zuciyata akowani lkci Ki kula min da kanki please habibty, ki kuma sanya wnnan hijab domin ni". Ta yi murmushi tare da jin shauƙinsa ma ratsata Tana ji kamar ta kira shi taji muryansa sai kuma ta ji nauyin yin hakan dan tasan duk yadda akayi by now sunhau jirgi tare da mahaifyatsa yanxu. Layla kuwa tun da ta hango kayan kyautar tadan yi murmushin jin haushi da kishi a cikin ranta amma a fuska sai ta yi kamar tafi kowa farin ciki ta fara tattabawa tana daka tsalle kai kai wow wow ohh mmmy god Gaskiya hijaban nan sun yi matukar kyau big sis ni zan fara sakawa... tafurta hakan cikin tsabar zumudi nan take tafara gwagwgadawa ajikinta while cikin zuciyarta kuwa cewa take she wish all this money and gift it was hers. at around 7:30am lokcin dukansu sun shirya kowa taci ado tafito fess fess har cikin ran layla tanata murnan cewa adnan bazai je kaduna da su ba,a fannin nur firdaus kuwa tunda sukayi waya da kawayenta su aysha da su jadidah saikuma tafarajin wani iri aranta jin yadda kowa iyayensa da yan uwansa zasu taho kaduna dan su goya musu baya amma bandasu dan daga ita sai layla zasu je gashi adnan data sakashi a rai akan zaizo mata shima din yace bazai samu damar zuwa ba. bayan sun gama shiri suka sauko tare da yar jakar hannunsu kowacce tayi kyau matuka acikin shigarsu ta black al layl abaya mai golden stones sunyi rolling veil din abayan a kansu kana ganinsu zaka dauka irin pure breed yaran larabawa ne da babu surki..... acikin yaran larabawan ma sede ace musu yayan masu dukiya ko kuma y'ay'an gidan sarauta dan bakaramin kyau Allah yazuba musu ba layla ta saka doguwar vinci shoes mai igiya, ita kuwa nur firdaus wani kyafaffen tombs na kamfanin bouchra jarrar kawai ta makala asawun kafarta shima baki da surkin kalar golden irin jakar data riko.. A booth malam liman ya loda kayansu suka shishiga suka zauna yawuce da su kofar gate din ICICE sabida ananne babban motar bus na makaranta zata debesu su wuce kaduna..... Lagos state, Nigeria. 5:30am the same day. *ADM Attah Mufasa Fortress, No. 1 Black Tide Boulevard, Exclusive Waterfront Edge, Lagos, Nigeria.* ******* Babu wata shakku ko tantama duk wani dan nigeria yana sane da yadda Banana island tay fintikau wajen kere kowani gari a fadin nigeria darajar tsada da kuma kera kyawwn muhalli na zamani domin kuwa banana island wajene dake dauke da matattarar manyan hamshakan gidajen masu kaxamin dukiya dana boye dana fili ba area na masu kudin muna da kudi ba dan kuwa acikin wann anguwa akwai sashe sashe acikinta frm midle end billionaire to high ends elites wanda wani billionaire ma bai kai ya isaga zama ata wajen da suke ba... ultra excluvise area kamarsu _the hidden billionaires enclave._ inda anynomous high ends nija billionaires wanda kwata kwata basa son asansu suke zama with extra layers of security da irinsu _VVIp zone dake kusa daf da Alexander road_ wanda aka fi sani da home of tycoons which is full of powerful and prestigeus personalities. sai kuma arean dayafi kowanne muhimmci a banana island din wato _the exclusive coastal edge_ wanda ake kiransu da _water front mansions.,_ inda shahararen Ultra futuristic mega mansion din wani shahararen powerful mafia tycoon boss, a 69yr old business mogul and excutive plus ex Naval me suna ADM. ALHAJ ATTAH MUFASAH... . muhalli ce me tsananin tsada with the highest land value sabida kowani gida awajen an ginasa ne da wani irin top notch technology na zamani snn view dinsa yana kallon katoton tafkin nan na lagoon ne yadda private yatch, da speed boats zasu zauna akai dadin karawa they all have these underground bunkers and helipads inda suke aje jirgi. Daga ka iso wann bangaren na anguwan dakanka zakasan cewa ka iso inda muhallin baqaqen kusosin kasa suke sann waje ne dayake da tsananin kebewa daga hayania tare da matsanancin sirri.... yau laraba ranar sa'a wajajen karfe 5:30 na safiya wata sassanyar iskar safiya na msmn me tsananin sanyi ke kadawa ahnkli a wann kebetaccen anguwa dayay matukar shiru ayayinda baka iya sauraron komi face dadaddar sautin karar ruwan tekun lagoon dayake juyawa ahnkli. ata can kusa da karshe karshen anguwan gida biyu ne zaka iya cin karo dasu wanda nisan dake tsakaninsu zai iya kaiwa daga wani anguwa xuwa wani anguwa cos each house is a mega size gari gudace ake deba ma kowanne. daga kahau kan shararren street din dake wajen wata katuwar Signboard zaka fara kallo me launin baki da golden colour me tsananin sheki, ajiki an rubuta ADM Attah Mufasa's ultra mega Fortress, No. 10 Black Tide Boulevard, Exclusive Waterfront Edge, Lagos, Nigeria. Wacce ba gidan mai kudi bace kawai a tsaye kuma bazaka ce dashi huge mansion ba, dan kuwa katoton shararren muhalli ne dayake dauke da massive 5-acre private estate me zagayi by 20foots,an katange su gabaki daya da wasu titanium plated walls me laser sensors da wasu mahaukatan surveillance drones da suke aikin bada tsaro kowani lkci. abu mafi dauke ido acikin wann gida beifi babban masallacin su ba, its a golden dome design masjid me dauke da smart adhan system da marble fountains na alwala with touchless water dispenser system ajikinshi wanda akalla masallcin zai iya cin akalla mutane 50. kai zaka iyacin sati guda kana zagawa baka gama karewa gidan kallo ba dan kuwa gari gudace... it’s surely a futuristic kingdom strickly designed for a powerful mafia boss like adm. alhaj Attah mufasa who controls power, intelligence and military secrets. kowani sashe na gidan in an inch is busy screaming of untouchable elites with dangerously powerful atmosphere. zagaye yake da highly trained masu aiki da bindigoginsu ajikinsu kowannensu cikin bakaken kaya... ata bayan gidan suna da Private Dock with three luxury yachts and a military-grade speedboat, a saman gida akwai Helipad an parker wata shegiyar private Augusta Westland AW139 helicopter dat is silent, fast, and ready for rapid transport. ata can kasan gidan kuma akwai wata kerarryayar Underground Car Vault (garage) me dauke da rotating display housing bulletproof Rolls Royce, mercedez Maybach, Bugatti, da armored SUVs. sai Cybernetic Security Tower inda ake aje cameras da cctvs with face-recognition na AI da kuma holographic access controls for VIP guests only. bayan nan babu wani abunda zaka iya kalla a ilahirin gidan face wajajen ajiye dokuna, da kyawawan wajejen shan iska da kuma wajen wasanni masu daukar hankli. daga cikin wann hadadden futuristic ultra mansion din cikin wata kebetaccen sashe wani ginannen mutum ne kwance luff luff akan lallausar 360 degree rotating king size bed dinshi wanda akay desining dinsa da AI controled galaxy view ceilings... 5:30am dot mutumin yafarka daga bacci dakyar shima dan sabida alarm din gefen gadonshi ne daya damesa da buzzzzzz ya tadashi jiyan sam bai samu wani bacci ba sabida rubibin hidimar da aka yina karramashi tare da'kara masa girma to a Brigadier general Javeed A. mufasa, the only son of a mafia boss Adm. alhaj attah mufasa, the only heir and captain of many relevant industries like health, media houses, bank, power, real estates, agriculture, and he is just being crown the Brigadier general of nigerian millitary police NAMP under commissioned office after good 20yrs of his dedicted distiguished services and ecxeptional perfomances. his strategic responsbilites is inteligence, hakama his specialised role in the nigerian army is counter insugency wanda suke yaki da manyan terrorist, da kuma yan ta'adda da suka addabi kasa. saidai akowani lokci BG Javeed mufasa ya samu wani matsayi na musamman whether a military promotion, a successful operation, or even personal milestones baiya samun kwanciyar hankali aransa saidai yaji yana dada dulmuya cikin wani irin tsananin baqin ciki da damuwa, Instead of celebrating his succes sai mind dinsa yadinga memeto masa lokacin dayake dan shekara 6yrs a duniya wata baqar ranar da bazai taba iya mantawa dashi ba ayayinda wai shida hannunsa ya bawa mahaifyarsa madarar data sha ya kasheta. tun daga lokacin javeed mufasa ya kamu da mental trauma iri iri aciki kuwa har da tsananin tsana da yayi wa madara. dayake karamin mahaifinsa yasha matikar wuya kafin nan ya samar masa sauki dan javeed ya taso ne yana tsananin kaunar mahaifyarsa late hajiya Haifa saddam mufasa, datake nan tamkar abokiyar wasa agaresa, wanda mutuwar tata shiyasa Javeed’ yaci karo da chrnic mental trauma response than can be related to PTDS wato Post-Traumatic Stress Disorder with mild Survivor’s Guilt and Complex Grief. wanda ya jima yana affectinng yanayin rayuwarsa kama daga kan emotions dinsa har behaviors dinsa,. wata rana haka kawai zakaga yaja jikinshi da kowa ya kebe kansa na tsawon lokaci kuma duk wani hidima ta farinciki da wuya ne kagansa yaje, wani bin yana da tsananin fushi da kwarjini sabida kwakwalrsa yana iya cusa masa jin radadin zafin kashe mahaifyrsa dayakejin yay akowani lkci, he can be irritated very easily shiyasa bazaka taba kasashi acikin maza masu saukin kai ko sakin fuska ba jiyan da ya samu karin matsayi sosai ciwon nasa ya tashi, dan ya jima bai samu bacci ba sabida yana fama ne da ciwon rashin baccin, inkuma baccin yazo masa very late toh mafarkin ranar da mahaifyarsa ta rasu kawai yake iyayi a kowani ranar farinciki agaresa wanda inhar be bar gidansu na lagos yaje can yay spending time akusa da ita yamata addua a kabarinta dake can garin kaduna ba toh bazai taba samun kwanciyar hankali a cikin zuciyarsa ba.. SURAYYAHMS NUR FIRDAUS 08060712446 COMEBAK SERIES 2025 PLEASE SHARE.. [21/02, 10:45] Anne-Aurora🦋: NUR FIRDAUS...20 Arewabooks@surayyahms. Ahnkli javeed ya bude lumsashun idanunsa da adduar tashi daga bacci abakinsa snn ya saukar da kafafunsa kasa cikin furta silent bismillah tattausar muryansa kasa kasa acikin nitsuwa,.. nan ya mike tsaye tare da shigewa cikin mega size futuristic glass wall bathroom dinsa wanda girmansa yakai yay dakuna biyu which is fully automated, you just need to press a button for hot, warm or cold bath da duk wani abunda kake bukata anan ma yadan dade aciki yana wanka kafin can yafito jikinshi nannade cikin wani fine pure cotton white bathrobe me tsananin laushi wanda tamugun amsar kalar sudadden fatar jikin shi dats so shiny soft and creamy dan shi ba irin fari fat din nan bane. zama yayi acikin nitsuwa Abakin madubin nasa snn ya shiga shafa sweet soothing notes of smoky wood neroli moisturixing cream dinsa mai kamshin dadi ajikin sulbabben fatar jikin nasa yana mai bin koinansa a tsanake Can sannan yatashi ya nufi walk in closet dinshi which is a standard of a 5 star boutique with an automated clothing selector, shiba namiji mai son tarkace bane dan haka designers guda bakwai ne kawai suke masa kayan sawa, sai kuma armored safe dinshi na aje dukkan hadaddun watches da jeweries dinshi wanda sudin ma sunfi ta'allaka ne a designers biyu dan agogo in ba kamfanin rolex bane to kamfnin audermars ne, he barely uses the 5 precious stones for special occasions. ahankli cikin nitsuwa automated cloth selectorn ya mika mai wani soft dark slimfit grey Sigma Royale double breasted pinstripe suit me dauke da dark shades dinsa tareda mahadin expensive wristwatch and a leather gloves wanda da yasakasu ajikinshi nan take sukazauna ajikinshin sukamai wani irin kyau bana kadan ba. Designers fragnance dinsa ma designer bakwai kacal yake iya amfani dashi inda lallausr hannunsa ya sauka akan kwalban Dominus Tom Ford Oud Wood dat has this dark, smoky, and luxurious feel, ya fetsfesa ajikinshi sama sama sannan ya shimfida dadduma yay sallahn asubahi a cikin nitsuwa wanda bazakace ma baida lfiya a lkcin ba, yana sallamewa ya danyi adduoi waikoda ma saiji sauki aransa amma inaaa can sai yatuna cewa yabar wayarsa acikin private acreage dinsa. nan ya tashi ya nufi wajen agaggauce dan wani dan karamin sashe acikin dakin nasa wanda yake nan kamar private room amma babu gado just daga L shape leather cushion sai katoton Smart tv a bango da kuma glassy center table, rabin bangon acreage din Hotonan mahaifyarsa ne ata ko ita na jikin kowani hoto akwai articial burning candles bcos the room is extremly dark iyakan fuskarta ne kawai zakana kallo inda ka shigo. bakaramin kama yake yi da mahaifyarsan a fuska ba, kalar jikinta na larabawan middle east wayanda su ba farare suba bakake ba ga kyau ga tsayi ga kuma dogon hanci da sulbabben doguwar bakin suma dake babantan balaraben africa ne mahaifyarta kuma shuwa arab ce daga nigeria. aduk sanda ciwonsa ya tashi sosai toh anan zaka samesa ya boye kansa a duhun tare da hotonanta for hours yana kallon fuskarta yanajin inama ace da shine ya mutu yabar duniyan ba ita ba dan ciwon in taso masa yana sashi yanajin kamr his life is just a purnishment and he shud have done sumting difrnrtly to save his mum. Duk da uwar duhun dake mamaye da wajen yana shigowa yasaka hannu kai tsaye akan kujera ya dauki tsaddaden customise wayarsa ya jefa a aljihu. ya tsaya agaban candle din kadan ya kalle fuskar mamansa a hoton ahnkli cikin lumshe ido da budewa yace i am coming maaaa, with his strong bold commanding and emotionally guarded aura ya juya kamar wani iska me iska kafin kace kobo har ya fice a dakin, ta lifter yabi ya haura can sama inda helipads dinsu yake securities dake wajen tun be karasa isowa ba suka hangosa a cctv camera dan haka yana tahowa suka tattashi tsaye suna mikamai gaisuwa dan babu mahalukin da bayajin shakkarsa agidan. daga ganinsa kasan baiya cikin mood me kyau dan haka kallon arxiki daga wajensa yau basu samu ba gashi fuskrsan nan a matukar daure take tamau kamr be taba dariya a duniya ba. babu shiri pilot yace "Destination sir. batare da ya kallesa ba, yace to the mogue. yana furta hakan sunsan kaduna zaije dan haka kafin ya karasa rufe bakinsa har an fara kkrin bude mai kofar shiga helicopter yana shiga kuwa ko minti biyar kwakkwaara basuyi ba pilot din yay sama dasu. tashuwar jirgin javeed bada jimawa ba yay dede da lokacin da mahaifinsa Alhj attah mufasa ya fito daga cikin kebebben dakin shiryawansa cikin matsancin sauri dan kamar wanda jikinshi yake ingizashi haka yafito cikin hanzari ya doshi hanyar daya sada nashi site din da babban sashen dansan cikin gaggawa ƙasan bene na biyu mashigar wata babbar ƙofa da aka sassaka da zanen dabbar daji ta buɗu mishi cikin lumana ya haura bisa kan golden rail stairs me wani irin haskawa da hasken kwayayen mega chandeliers da akay jikinsu da wasu kanana duwatsun diamonds.. Adm. Alhaji Attah Mufasa is a towering figure at 6’3” tall with a presence that commands both fear and respect..shekarun sa 69yrs a duniya saidai sosai Hutu da dumbin dukiya tareda kwarjinin aikin navy dayay yagama ratsashi wanda kallo daya kayo masa kai tsaye bazaka iya kiyasce yawan shekarunsa dede ba sabida atsaye yake cikakken namiji kamar dakakken bishiyar mahagony. kwantaccen gemunsa me dan tsawo dat is silver-gray in colour tasha gyara tanamai complementing piercing hawk-like eyes dinshi ga wann deep baritone voice dinshin dat is slow and deliberate, daga jiki har fuska ya gama manyanta sosai amma kuma yana da ƙwazon matashi. Dogon wuyansa da fuskarsa da ke nan a matuƙar daƙile sai jajayen idanuwansa dasuke cika da ƙwarewa suna masu tabbatar da irin ikon dayake mugun ji da shi. jiya da da kyar ya samu bacci sabida tsananin tunanin dansa javeed daya saka aransa dan koda yafarka da wani irin wahamin damuwa matarsa nabiyu wato HAJIYA ZUBAIDA OTHMAN WAZEER ita tadinga dannesa tana dan sassaitashi. jiyan addafe yay bacci yau da safe kuma sai yaji hanklinsa yaki kwancya, aggaggauce ya iso babban sashen javeed inda a take ya ankara cewa yaronsa bai nan. yana turo kofar ya tsaya cak cike da kwarjini yana zazzare ido "Javeed!" Ya furta sunansa da mugun ƙarfi a lokaci guda kuma ya danne tashin hnklinsa.. Ba shi da buƙatar tambaya yasan inhar javeed bayanan to ya wuce Kaduna dan Ba yaune javeed ya fara hakan ba dan duk sanda wani abu na cigaba ya gifta yasan cewa javeed bashi samun sauƙi a ransa sai yaje kabarin mamansa yay spending sumtime with her kafin ciwon yake lafawa. Javeed ba mutum ba ne da ke da tsananin rauni, inkagansa a normal days dinsa ma bazaka tabayin gigin tsammanin cewa wani abu a duniya zai iya sakashi baqin ciki ko damuwa ba, infact dumbin ilimin addini da tawakkali ya mugun shigarsa sede shikansa mahaifin nasa ya san cewa jinin da ke gudana a jikinsa yana dauke ne da wani nau’in cuta mei matukar wahalar da zuciya... tunda ya shaida baya gidan Baiyi wata wata ba ya haura can sama domin ya tabbatar da hakan awajen securities.. subtle scent of oud and leather cologne dake yawo ajikinshine ya kama iskan gidan lingering long even after he has left the room, tafiya yake irin na isasshin maza agefen hannunsa na dama ya riko wata sanda, black colour beautifully carved walking cane dinsa daya saba rikewa. tafiyarsa yake cikin kasaita da mulki bai hankara ba sai da yaji taku abayansa wanda already yasan cewa hjya zuby othman ce ke biye dashi. kallo daya zaka mata kagane cewa she is fashion goddes Ako ina zaka ji ana kiranta da inkiyar ban girma na yan gayu watoh the great ZUBY of the MUFASA'S dan duk wani harkan Kwalliya da abunda ya shafi kyale kyale na mata itace akan gaba. Shiyasa a kullum zakaga ganta kamar wata sarauniya, she is infact a creme de la creme world class lady ga kyau da iya saka kayan zamani kwalisa da qamshi, she is xtremely werstenized and highly educated dan business ta karanta har matakin phd2 snn tsaban iya tattalin jikinta zagaka fatar jikin ta fari fattt yake kamar na vampires ga laushi da tsantsiiiii kamar gonan auduga ,ayanayin yadda take daukar kanta can sama sama tana balain ji da kanta babu karya zakasan tana cikin niimar dukiiya. sanye da dogon mayafi ta fito daga cikin ɗakinta ta biyosa cikin gaggawa dan tasan babu wani abu me iya daga masa hankli a duniya inba damuwar dansa javeed ba. hjy zuby othman itace jajirtacyar matar da ta dauki sama da shekaru talatin tana aiki wa gidan Mufasa acikin hikima da dabara tareda nuna musu matsancin kwarewa da amana tarike matsayinta na babban amintaccyar sectarynsa wanda harse bayan rasuwar matarsa Hjya haifa saddam mufasa sann ya aureta bawai dan yana sonta ko ya taba hankara da boyayyr sonsa data shafi shekara 30 din tanayi ba, shide ya aure ta ne kawai sabida itace kawai ya aminta da ita dan ayadda ta jima tay dedicating life inta gabaki daya tana fama da al'amuran aikinta dana gidansa kusan dolene kawai yazabe ya aureta ko dan ta kula masa da dansa javeed dayake mutuwar so aranshi dan baison javeed ya taso acikin ciwon kwakwala snn kuma yayi gamo da illar rashin kulawar uwa shiyasa ya zabi auren zubyn duk dama beso ba kawai se dan ta cike masa nan, dacan ma da sukayi auren sam baiya kulata, sai dai yau da gobe ya wuce wasa ahnkli ahnkli hartazo ta samu wani matsayi na matar aure a rayuwrsa haryazamo tana iya baza mulki son ranta ynxu acikin gidan mufasa. Fuskarta da ke da kyau yanzu yayi girbin sheƙarunta da sukaja dan she is in her mid 50s sede murya da salon rayuwarta na yan gayu na nan daram.. tun be kai ga isa sama ba kusan agaggauce ta dakatar dashi Alhaji, alhaji slow down mana Meye kuma ya faru Alhaji? saurin me kakeyi" Ta tambayeshi a cikin sassanyar murya mai taushi, ɗaga mata hannu yay da ƙarfi alamar kada ta dameshi shi. "kece duk kikace min kar nazo wajen yaron nan jiya inbarsa ya huta toh gashi nan Javeed ya wuce Kaduna." Hajiya Zubby ta ɗan tsare gabansa tareda lumshe idanu tanamai ɗauke numfashi ya salammm Alhaji ka tsaya kaji, kai da kanka kacemin babu wanda ya isa ya hana javeed yay motsi a gidan nan To mesa kake daga ma kanka hankli dan ya tafi kaduna???" Alhaji Attah ya juyo a kasaitnace ya kalleta ido cikin ido yace "Saboda nasan halin da yake ciki ne zubaida,.. cikin cije haƙoransa, sai kuma ya daidaita muryansa cikin tashin hankli yace cutar danake tunanin zai warke tun javeed yana karami amma na fahimci kmr yaƙara shigewa jikinshi ne"...Hajiya Zubby tasake kallonsa cikin kulawa "To, ka kira shi mana. cikin katseta da kallo yaja tsaki.."ke yanxu Kina tunanin Javeed yana iya daga wayar wani mutum acikin wann halin dayake ne?. aiko zai dauka ma bazai dauki nawa ba. but i knw what to do, zan kira kakarsa acan dan Inhar taji cewa yana kaduna zata jawoshi jikinta dama kuwa tanace tana min hirar wani muhimmin taron gasar Alqur'ani da aka gayyacemu duka tanason lallai muje kaduna amma nasan nikam bazan iya zuwa har kaduna ba, but since javeed is going to be der with her ai shiknan kinga kenan komi taxo mana gidan sauki kafin ta amsa Ya juya yakara taku zuwa wata mahaukaciyar falo yana saka hannu a aljihu ya fito da sigari mai tsada snan ya kunna shi da na’urar wuta mai azurfa ya jefa abakinsa cikin kwacinyar hankli Hajiya Zubby ta ɗan girgiza kai cike da wani irin yanayin rashin jin dadi dan kuwa taso ace sunje kadunan nan dukansu as a family sabida tana da wani babban burinta datake son cikawa acan kadunan insunje dan babu wanda javeed yake iya daraja maganan bakin ta akan lokaci kamar kakarsa wato hajiya fulani Siddiqa Taheer mufasa, also knwn as ( hajiya mammy) dake zama a pent house dinta na can kaduna. fuskr hjy zuby wani iri ta dan saussauto da murya dan tafi kowa sanin cewa babu raini tsakaninta da mijinta snn dama a ba'aja da umarnin mufasa's, ba a gardama dasu bare musayar yawu, duk wani hukunci da suka zantar ya zaunu kai banda dansa javeed daya ke mutuwarso aransa toh kaf duniya babu wani mahaluki daya taba jayayya ko saba dokar alhaj attah mufasa snn ya zauna kalau. cikin sanyin murya tace, amma Alhaji ika bani dama zan iya yi ma javeed waya sai muji ta bakinsa, kasan fa kanwata simran tazo all the way frm UK jiya dan sabida shi, wllh nasan bazataji dadi taji ace wai har ya wuce kaduna basu hadu ba, nide idan har hakan zaiyu kuma zai hanaka samun wani sabanin fahimta da hajiya Mammy sai itama simran din ta shirya kawai tabishi can suje wajen gasar. a take Alhaji Attah ya ya juyo snn ya kalleta yace "kefa kinsan waye javeed, shi mutum ne da bai son atakura mishi, ita kuma hajya mammy ai uwata ce, bata da wani matsala kema kuma bai kamata ki damu da yanayin Javeed ba kawai mu barsa yay abunda yake so din.. kasa cewa komi tay ta zuba masa ido dan tasan baison ya amsa mata kai tsaye ne yace ehhh simran taje sabida kar simran din taje kaduna ran javeed ya baci ace shine ya bada izini sabida yana gudun bacin ran dansa sosai. itade duk jimawarta datay da su haryau ta rasa gane wani irin naunin sangartaccen so yakeyi ma dansa javeed da sukansa basu gane irinsa ba, kallonsa take ayayin da ya cirkita laɓɓansa yana fesar da hayakin sigari cikin sanyin iko da rashin bada reaction din nata wani muhimnci. kedai zubaida kuyi abunda ke gabanku kawai..ku kyale min d'ana ya sarara. yana furta hakan ya ajiye sigarinsa a burn out plate cikin nitsuwa ya wuce ya barta awajen tana tsaye tana bin bayansa da ido harsaida ya bace ma ganinta kafin nan ta iya sauke wata nannauyar ajiyan zuciya cikin jin wani sabuwar tashin hankali. kai tsaye ta nufi hanyar wani babban shashe inda kanwarta DR SIMRAN OTHMAN WAZEER ta sauka jiya da daddare..... ABUJA 8.am ata fannin su nur firdaus kuwa bada jimawa da isarsu schl ba suka samu kusan kowa ya gama hallara sabida gudun masifar matron dinsu malam bello.. kafin 8. ya cika suka dauki hanya zuwa Kaduna tare da jadida da Aisha dayan kawar Nur Firdaus mai ɗan rawar kai acikinsu da su da su layla duk zasujene officially a matsayin school suppoters club. direbansu yana tukin motar cikin nutsuwa kafin kace wani abu har sun doshi hanyar barin Abuja, they are expected to reach in 3hrs max. kowa yana abunda ya damesa acikin motar jefi-jefi jadidah take kallon madubin domin talura da yanayin Nur Firdaus kamr tana cikin damuwa da ke bayyane akan fuskarta karara. Layla kuwa duk da cewa ta yi shiru a cikin ranta tana jin daɗin cewa Adnan ba ya nan tasan Wnn kadai ma ya isheta samun nitsuwa. sunakan gurza hanya cikin tunanin zuci Nur Firdaus ta ɗaga waya ta hau rubuta sako snn ta turawa mrss Haseena. mrs hassena tanakan waya da saadat taji shigowar sakon, har saida ta gama sann ta duba taga sunan nur firdaus akai taja tsaki dakamar ma bazata bude ba amma sai kuma ta daure ta bude, bayan tulin gaisuwa, ta sanar da ita cewa sun dauki hanyar kaduna ita da layla, tace mummy ina neman alfarma daga gareki don Allah ki yafemin kowani irin lefi nake miki wanda ni bansani ba, kuma ki san ba zan taba fatan wani abu da zai ɓata miki rai ba, dan kece abu mafi daraja a rayuwarmu duka and i hope you will wish me good luck in my competition. wani rau da idanu mr Haseena jin text din yadan taba mata zuciya kawai sai ta dan korashi da tsaki tay shiru na dan wani lokci. can kuma sai tahau tuna irin baqar magana na karshe da mahaifin nur din ya gaya mata on his death bed wen he was fighting for his last breath ayayinda yace haseena nasan kiyayyar dakike min ne ya shafi y'ata nur firdaus amma bakomi ba, kuma nasan kin tsaneta ne dan tana tattare da dabiu na. toh kisani yau ko na mutu wallh ban bar miki kiwon ta ba, wa Allah ubangijin talikai na nabarwa kiwonta kuma shine zai daukakata zai kuma kare min ita bake ba."... tuna wann kalamai ma alhaj haroun ciroma yasata jin tsananin bacin rai ta kara jan tsaki me tsayi da takaici, daga wayar tay ta danna kira wa layin nur firdaus din inda kai tsaye taji ya fara ringing da matsanncin mamaki nur ta kalli sunan mamanta dake yawo a screen ta kalle layla da farin ciki snn tace layla mummy ce cike da murna layla tace big sis to dauka mana dan dama suka daine acikin motar wanda babu wanda ya nemesu a waya tunda suka kama hanya jiki na rawa Nur Firdaus ta dau wayar tay sallama tahau gaishe da haseena cikin girmamawa. bata damu da yadda mrs haseena ke amsata ciki ciki ba "toh har kun hau hanyar kenan, Saura kuma kije kibaza musu rawan kai da munafurci kinsan ai ba lallai bane sai kullum kece zakixo musu na daya. nur firdasu batacewa komi sede kawai tay murmushi, tace in sha Allah mummy i will try my best duk kuma abunda na samu shima nasara ne.. haseena taja tsaki toh shikenan amma banason kisake tura min wani sako inba wani abu na emegrncy ne ya faru ba, dan na lura dake kina so ne kawai in bar aikina inzo wajen gasarki..i need to concentrate here dama can ai baban ki yace Allah ne zai rike masa ke bani ba ko...toh Allahn naku ya bada sa'a. kibawa auta ta waya inji lafyarta. nauyin kalmar tata ta faɗo a zuciyar Nur firdaus kamar dutsen da aka jefa mata ta dan runtse ido ta mika wa layla wayar sai ita taja gefe jin yadda zuciyarta yake suya duk da Hakan ba sabon abu ba ne a wajenta amma ya fi ci mata rai yadda mummynsu take furtashi da gatse da rashin kirki aciki kamar ba ita ta haifeta ba. batace komi ba ta dan sunkuyar da kai ta share boyayyen ruwn hawayenta a hankali, sannan ta cigaba da kallon hanya cike da tarin damuwa. sama sama takejin yadda sukasha hira da laylah harsuna wani kyakaytawa da dariya itafa rabon da suyi hira me dadi har da dariya haka da mumynsu bazata ma iya tunawa ba. after like 10min layla ta mika mata wayarta tace mata ai mummyn nasu ma yanxu zata wuce Abuja tace wai sadaat na nemanta cikin gaggawa. nur tay murmushi batace komi ba suka cigaba da tafiya kanta jingine da seat ta saka earpod tana saurarar karatun qur'ani. ****** 1hr on d dot due to hazy weather brigadier general javeed mufasa suka sauka a babban filin jirgin kaduna inda yake da personal private parking space din helicoptersa. jirginsa yana sauka kamar kiftawa da bismillah convoy din da ke daukarsa suka karaso su biyar dukan su iri daya kuma bakake kirin da bakaken tinted. Mercedes-Benz G-Wagon Brabus 900 ce dat is Ready for high-speed retreat agaggauce security ya bude ma javeed motar kusa da na tsakiya ya shiga ya zauna wacce ita kadaice duk jikinta bulletproof sabida numerous assasination attack dayasha fama dashi a can baya. sun dau hanyar makabarta kenan private wayarsa ya fara kara da alaman shigowar wata sako tunda suka fara tafyar idanuwansa a lumshe suke baya kuma ko motsi. dacan kamar bazai duba sakon ba sai kuma ya zaro wayar daga aljihunsa, kallo daya yay ma sakon dake yawo screen dinsa ya daga kai tare da cizza labbansa nan da nan yabada oder cewa awuce dashi gidan dabbobin kakarsa kawai dake nan GRA Barnawa... #SURAYYAHMS NUR FIRDAUS PLEASE COMENTS AND SHARE DAN ALLAH🤲🏻🧎🏻‍♀️ [22/02, 20:26] Anne-Aurora🦋: NUR FIRDAUS 21... SURAYYAHMS sai wajajen 12:30pm na rana kafin nan bus din makarantar ICICE ya karasa shiga cikin grin kaduna, kai tsaye baba driver yabi dasu kan isah kaita road dake nan cikin angwr gaun emir suka sauka adede gaban mdedcin conference Hostel din su da managmt din makarantarsu ta gina musu anan kaduna inda akayi sashin maza daban na mata ma daban. duka duka daliban da sukaxo gasar basufi su ashirin ba,cikij su kwata kwata wanda zasuyi gasar su bakwai ne maza hudu da mata uku, sauran daliban kuma daga student supporters club ne sai kuma yan qur'an and da'awa club. bayan driver ya diresu nan kowa ya fara jan jakarsa aka doshi hnyr hostel gabaki dayansu sun galabaita sunajin dar dar aransu dan suna daf da shigowa kaduna aka samu sudden insecurity outbreak tension in southern kaduna. which put them on hold for a while yanxu hakama ance yau bazasu fara komi ba sai lamarin ya dan lafa kafin sai a fara programe din daga gobe ranar alhamis. tun da suka shigo hostel laylah take faman shan kishi da takaici musmn ma yadda adnan ya hana nur firdaus sakat dan yana isa london ya dinga kirarta akai akai yana me tarairayarta awaya da salon nuna soyayyarsa agareta iri iri. yau layla ba zallan asthmn karya kawai ta tayar musu ba har amai tayi dan tsabar yadda baqin cikinsu ya mugun shakure mata magwagoro wanda hakan ya tursasa Jadidah tafara harsaso boyayyar manufar layla akan adnan amma koda tafadeshi a fili cikin wasa sai nur firdaus ta shashntar da abun kawai tayi defending laylah dan azauna lafya sabida batason wani abu sabo yazo ya daga mata hankli. jadidah kuwa da kyar tabar maganan aranta badon komi ba saidan tana son nur firdaus tasaka hanklinta akan gasa amma sosai jkinta yake bata cewa layla fa bakaunar soyayyar adnan da nur firdaus takeyi ba. dakin nasu kamar dormetry ne dan haka kowani bangaren akwai bunk sama da kasarsa akwai katifa dede na yan boarding schl jadidah ta dauki sama, aysha tana kasarta, itama nur ta dau sama tabarwa layla kasan nata duk awaje daya su hudun suke zaune wann bunk din na kallon wann dake tun agida suka amince zasu hada komi nasu waje guda dakema daga jadidan har ayshan yaya masu shi ne nur ma tazo da kudin da adnan shehuri ya bata dan haka babu wani abunda suka rasa atsakaninsu. Daga can garin lagos kuwa hajya zuby othm tafi minti goma tana tsaye a bakin kofar Dr simran tana buggawa "simi.. simi..simran?for god sake simran what the hell is rhis niki zo kibude min kofa dan Allah wann wani irin wawan lalaci ne..mtssss taja tsaki a mugun hatsale tana wani irin yatsinawa. yau tsabagen kirar sunan simran datayi sanda muryanta ya jawo hnklin duka maid din dake sashen su biyar suka fito sanye da blue uniforms ta kallesu akskantce snn tace.."wai ina simran ta shiga, wani acikinku yaga inda simran tay ko de bata farka bane daga baccin harynxu? tana maganan tana duban expensive diamond watch dinta tanamai karajin takaici ganin lokcin ana neman wajen karfe 9 saura cikin masu aikin wata mata da ake cewa "mantai" wacce ba'kace kibabbiya itace me tsaurin idon kaf a cikin ma'aikatan kai tsaye tace hajiya tana ciki Maa, Bacci takeyi bata farka ba.. hjy zuby tana waigowa ta watsawa mantai wata muguwar harara me cike da tsana dan dama ta tsani mantai sabida mugun iya saka idon datakeyi agidan... murya ciki ciki tace "What? bacci? kuma duk wann buga kofar dana jima inayi anan ace wai mutum yana bacci? sekace baccin mutuwa, masifa tahau yi ta inda take shiga bata nan take fita ba, shiru masu aikin suka mata suna ciccire idanu dan dukansu sunsan itace ta mugun sangarta simran din, karshe kasa ce musu komai tayi takada kanta ta wuce ta bar wajen within few minutes ta dawo da spare key ta bude kofar ta shigo ciki a fusace. Dakine babba an kuma kawatashi da kayan duniya na musmn tamkar na wata disney princess, hausawa sukace me arziki baiya nuna kansa wai angulu taga agola na baccin rana a gadon me gida harda minshari dan me gidan kuma nacan rakube a kasa, its such an irony for simran dan bata iya baza mulkin da takeyi agidan mufasa agidan asalin ubanta. kai in baka san su bama kaga yadda simran take sheka iko da gadara a gidan mufasa zaka iya rantsewa cewa nan din gidan ubanta ne. babu karya kalar rayuwar gata da Dr simran othman ta samu akarksshin niimar dukiyar mufasa kai kaf zuriarsu ma baza'a samu wanda zai ji qamshin irinsa ba. a mugun hargitse hjy zuby tayi kan gadon ta yaye lallausar bargon nata da karfin tsiya cikin yanayin masifa da fada ta watsar akasa inda duk surar jikin simran din ya bayyana sarari she was wearing an expensive lacy desire balconete nite gown Inda dukan wani kyaun surarta daya sha plastic surgery tako ta iya yake famar nunawa asarari.. kama daga kan artificial bom bom da hips lifts da kuma lips augmentations da boobs job, kai hatta tsayuwar shoulder da zaman hancinta saida akaje kasar waje aka gyara matasu, just to look soo perfect and flawless a idon javeed mufasa. babu wani abu ajikinta wanda zaka gani kai tsaye kace asalin natural halittarta ce gashi kowani irin expensive bone straight da original human hair da zuka zukan artificial nails tana dasu. yanayin surar jikin ta da tsayinta inka dauko siffar kim kardashian tokazo wajen itade marabarsu anan shine ita simran akwai aukin kayan manya manyn nonowa da suka dan lalata mata shape dintan kadan wanda aketa tsammanin kmr surgeryn ne bai tafi dede ata wajen ba. a mugun hatsale hajya zuby tace Ke malalcya da Allah ki tashi Baccin ya isa haka You are sooo lazy Simran Cmn get up ni narasa yadda akayi wallhi kika zama likita Cikin wata malalacin qwuiya simran ta wulla kafarta can sama ta buga akan gadon da karfi tana kukkuni," yaa zuby whats this noow wann wani irin walaknci ne fisabillah ynxu shikenan Mutum bazai zo gidan nan dan ya huta ba? hjy zuby tace "ki tashi nace miki ki dubi agogo toh dan ubanki kina baccin asara ga javeed din naki ai ya wuce kaduna wani zumbur simran ta mike tana mutsaka idanunta tanamai turo baki can snn tace "what wani kaduna?? kema dai kinsan wasa kikemin ryt?? kawaide baki son na huta kinzo kin tasheni abeg pls let me be yaa zuby wallh nagaji. hajya zuby tayi shiru tanata kallonta cikin rasa me zatace mata Can ta tabe baki tce hmm ure so lazy simi and its going to cost u alot, kin dauka shiga gidan mufasa kamar kiftawa da bismillah ne ko?? my dear it took me 30 good years of trying keep sleeping and seee. cikin jan tsaki simran tace oh pleasss im not lazy yaa zuby Im just in an energy saving mood okay aikin likita fa nakeyi wallh akwai gajiya ke ai bazaki san wahalar ba sabida kina cikin niimaar arzikin da bakuma san iyakarsa ba. daukar pillow hjya zuby tayi ta gwada mata akai ni sa'arkice da zakice min haka simi wani dan iskan energy saving mood ne, ure not a surgeon or anything special kefa kina zaune ne a office kinadan rubuce rubucen magani wa patient shine aikin? dallah tafi kasala dai dayayi miki yawa ko ta yaya ne ma zaki iya rike namiji kamar javeed mufasa a mtsayin mijinki oho simi please how.. simran ta takune fuskarta tana dada gyara zaman ta akan gadon "Haba yaaa zuby kidena wani tsaurarawa shi javeed din shi meye ne, naga baya ma kula mata, ni kadai ce ma fa nake son shi..kuma i am highly educated in the best uni in d world, ina da kyau, i am perfect menene na rasa,... yaa zuby kalleni fa, nan ta mike tsaye ta wani rausaya jikinta ta juyo tace sann ina da aji world class,.. plus, i am a prfesnal doctor, Hello???? doesnt that ring a bell???? hajya zuby bata san sanda takwashe da wata shakiyar dariyar takaicin da yakaita har kasa tana kyaktawa tana tsugunawa ba wani irin kallo tay ma simran din sama da kasa kafin nan tace hmmmm Hakane ko? ai shiyasa naga ure 35 years old and still single babu tsuntsun babu tarko, and pls ehhhn keep deceiving urself cewa ke kadaice mace ranar da javeed mufasa zai budi baki yace yana son mata guda billion irinki da wanda ma suka fiki komi da komi toh simran kisaka aranki koyaune ya furta za'a kawo masasu kala kala har gida kuma acikinsun sai wacce ya zaba. my dear ure so delusional wann ai maganan banza kikeyi simi btr get back in to ur senses, keda ko irin abokantaka nan na wasa kin kasa samu awajensa bare wata spcial relshp shine kike cikamin baki??? waikode javeed din ya taba kallonki ya ce yana sonki ne a mafrki ban sani ba...??? simran ta dago kanta rai abace zata amsa cikin katseta hajiya zuby ta hade rai tace i have had enuf of you simran ke fa ba karamar yarinya bace ynxu, snap out of this nonsense..ki tsaya ki saurareni kiji abunda alhaj mufasa ya fadamin dazu cos i want you to use this golden oppurtunity inde kina son javeed the easy way..dan na lura ke baki da ma kwakwalr da zakibi da javeed ta inda za kalleki a matsayin mace bare ma har kiyi zancen shigowa gidan nan. wani irin hade rai simran tayi ta zuba mata ido har ta same waje tazauna cikin nitsuwa tashiga zayyana mata cewa yau javeed zaije wajen kakarsa a kaduna kuma wann ne babbr damarsu na cusa maganan soyayyrta da shi awajen kakan wanda kowa yasan inhar hajya mammyn tasaka baki toh da akwai yuwar javeed ya amsa musu akan batun simran koda kuwa baiyaso sabida yana matukar daraja kakarsan sosai. tun da hjy zuby tafara maganan bakaramin nitsuwa simran tay tana saurarar hjy zubyn ba, nan take ta zayyana mata yadda takeso tayi na dada cusa kanta a rayuwar javeed mufasa tare da bata tabbacin cewa acikin shekaran nan za'a iya musu aure cos they wont let him exceed 42yrs din nan batare da wata ya mace arayuwarsa ba sosai siimran ta gamsu da wann bayanin dan haka batay wata wata ba ta mike ta shiga wanka tafara shirin zuwa kaduna, but as a typical slay queen wankan ma saida tay na 2hrs sann akazo aka zauna gaban madubi yin kwalliyar dayaci almost wani 2hrs din shima sabida body maintenance dinta is quiet high, atakaice de daga wanka zuwakan kimtsawa d saka kaya sai data ci awa biyar masu kyau aggagauce ta isa airport na lagos dan takama first class flight dinta while lkcin ana neman karfe biyu na rana. ata bangaren mrs haseena kuwa babu shiri ta tattara ta dawo Abuja dan ta gamu da mijinta sadaat wanda already uwargijiyarsa tagaya masa cewa ya kara bincikarta dan sunji kishin kishin akan batun mortgage na gidanta na gwarimpa.. shikansa dayaji zancen bai wani aminta dashi sosai ba sabida haseena bata taba nuna masa wani alamar bashi taci na banki akan gidan ba shide kallon mace me shegen wayo da kuma kudi yake mata... and besides kudi ko nawa yace mata yana so takan yi shige da fice ta bashi batare da ta tambayesa me zai dasu ba. but he need to knw inda daske ne haseena packaging kawai takeyi bata da wani arziki kamar yadda take nunawa dan karya cigaba da bata lkcinsa akanta. yau da wuri ya dawo shima domin ya samu wani dan karamin lkci da zai kara yin wani wasan kwaikwayon da ita dake yau babu yara gidan sai ya zama shiru sosai. mrs haseena ta fito daga wanka kenan daga ita sai guntun towel ta dan kwanta tana scrolling tik tok ta tsaya akan wata tsohuwar wakar justin biebier "baby' da aka dora akan wata cute baby girl jaririya fara sol tana kallon baby tana dan murmushi. sadaat yana shigowa ta bayanta ya tsaya kafin nan ta juya suka hade ido yay mrmushi ya karbi wayan wani bigewa yy yana kallon bbyn shima acikin wasa ya sai ya fara juya maganan ta dawo zallan na kishi ..hmmm dont tell me ure feeling this boys sweet voice like that? dan banyarda bbyn nan kike kallo ya saka murmushi ba, kafin ta budi baki tayi magana taga wai har ya harde ranshi a hnkli yace ..."hmm am jealous.. i dont get a baby, and my baby is gushng over another man's voice??? wani irin dakatawa tay tana kallonshi da mugun mamaki dan tunda suke dashi bai taba furta mata kalma irin hakan ba, .dariyarshi tayi abazata sabida wani bangare na zucyarta ya bala'in zautuwa irin sosai din nan cos she have been craving heaven nd earth for natural love daga wajen sadaat kuma dama ana gaya mata intaga ana kishi kishi akanta to ana asalin sontane. The feeling of him talking abt having a baby with her drives her so much crazy tana cikin dariyar tace .."c'omn its just cute baby and a music beside ni bance maka bazan haihu dakai ba. cewa nayi zanyi tunani akai cos is not easy sabida age factor, tana maganan Haka yay shiru ya zuba nata ido yakuma ya kulata can yahau cire kayan sa yaje yay wanka anjima kadan ya fito A hankali ya bud'e kofar batrum dai-dai lokacin data d'ago kai cikin sigan jan hankali yaga har yanzu bata cire dan iskar towel din dake jikintan ba kirjin shi dats so wet da ruwan wanka ta kalla nan take wani sautin washhhh ya kufce daga bakinta.. matsowa tayi tare da fad'awa jikinsa jin kalar rungumar da tama Masa mai zafi gabad'aya yaji ya fara d'aukewa nonuwanta ta fara gogo mishi murya kasa kasa yace "ashshh washh toh slow down mana mamaaaa, wani dariya ta fashe dashi ganin wai harya sauko yafara biye mata... ..dan d'agota yai sigar cikakkun yan iska tare da d'aura hannunsa saman faffadan kuk'unta yana dan shafawa da hannun shi mai balain qamshin turaren wnka wanda yashiga gamutsata yana wani irin shigewa cikin fatar jikinta suna dulmuya da zafin turirin jikintan a tare, d'aura bakinsa yai saman wuyanta wani i'rin rikitaccen kiss ya fara sauke mata ta ƙaƙƙameshi sosai tana Kara narke masa kamar mayya, kiss yake sauk'e Mata ta ko'ina jikinta ya fara mutuwa sosai, tallafo fuskanta yai nan ya daura bakinshi saman nata bude bakinta tayi cikin amsar tashi a hankali yazura harshensa ya fara sucking lips dinta kamar zai cinye shi wani irin rungumeshi tayi tana saukar da nishi mai uban zafi a hankali ya fara moving da ita har suka karasa bakin gadonta da wani irin 'bari 'bari na jaraba ayanayinsu kwantar da ita yai a hankali ya fara bin jikinta da wani irin rikitaccen salo na romance tare da cire towel din jikinsa a hankali ya zame bakinsa anata tare da daura bakinsa saman nipples dinta dasuka tattaso suka mimmike Haka ya ringa tsotsa mata kirjinta a hnkli yana cizawa a hankali ya fara bin lungu da sako na jikinta Yana lashewa sai da ya rikita ta sosai sannan ya kuma damkar manyan nononta yana lagud'awa d'ayar kuma yana tsotsa sosai kamar zai shanye nonon sai zukowa yake har wani shidewa take yi sosai take jin dadin murzar da yake mata sosai yana matsewa sai da yasha nonon ya lagudasu sosai kafin nan ya ware kafarta yafara shigarta da sauri t lumshe ldo ta daura hannunta acan saman nipples dinsa tana masa wasu dasu cikin sumbatu. yadda yake mata kamar zai cinyeta yasa ta wani irin sakar masa kanta sai yadda yay da ita, sai da yaga ta fara ficewa ahnkli ya fara amfani da wani salo yana jefo mata tambaya kala kala acikin kunnenta game da future plans dinta akan rayuwrsu saidai duk rikitaccen salonsa na sex dana yaudara kaf haseena tana hankalce kuma tana mugun sane da irin kalaman datake furtawa dan ita din kwarareiyar yar siyasa datasan wankan aje sirrinkanta komin shakuwarka da ita akwai abunda bata yarda ta fadeshi sam. sadaat tun daga yaga yay amfani da hakan baiji komi daga bakin ta sai kawai maganan ta fara fita masa arai kawai ya shashantar suka kwashi garar junansu, sukayi hirar gasar yarantan sama sama nan ma ya dad fahimtar cewa kamar akwai boyayyar tsanar da haseena take ma babban yarta nur firdaus wanda shikan sa bai san meye dalilinsa ba. suna zaune can da yamma aka kira sa awaya as usual yay mata karyan cewa zaije aiki dan ya jima dace mata yana aikin modeling ne wa wani kamfanin takalmin maza. jin hakan yasa itama ta shirya kawai tawuce quest house din uwargijiryta hjy mairam domin shiryawa wani taron saidai koda ta isa all she can think about is how to please sadat dan tanaso taga ta faranta masa ransa shima kamar yadda yake faranta mata nata da holistic sex duk a tunaninta tsabar son dayake matane ya saka yake kulawa da emotional and sexual life yau dinta haka ta wuni tanajin karin sonshi aranta har ta fara tunanin kawai zata yanke hukuncin zuwa taga likita taji ko haihuwa da sadaat awanna shekran nata zai yu cos he seems like a perfect husband to her, ga shi da hakuri gashi baya da takuri. fannin sadaat din kuwa yana barin gidan nata ya wuce wajen hajya farida bala, wacce jiransa kawai take dama yaje ya jiyo musu kanun labari yazo koda yace mata gafa yadda sukayi da haseena sai taji sam bata aminta da shirun haseenan ba, suna gama abunda zasuyi yau ko hutawa basuyi ba ta sakashi agaba suka wuce maiduguri acewarta tana da manyan malamai acan wanda zasu mata duba sugaya mata inda haseena ta dosa saboda tasan inhar bataci kujerar nan ba, abu biyu ne zai faru kode tasaka haseena ta tagayyara a idon duniya ko kuma in suka kyale haseenan zata iya tona musu asiri akamasu akaisu prison. shikansa saddat besan meyasa hjy farida bala tafi kowa damuwa da haseena ba, face saida yau ta zauna ta fayyace masa hatsarin da haseena take dashi. suna kan tafiya ta kalleshi tace sadaat hidimar siyasa kamar wasa da wuta ne a filin dambe, zaayita fafatawa amma fa bazaka san wani wuta bane zai fi konaka zagon kasa shine wasar da haseena tafi iyawa arayuwarta dan ko da ban hau kujerar nan ba haseena ba kyaleni zatay na bata musu siyasar su ba. kaga kuwa idan nagama da rywar haseena toh tamkar nagama da siyasar hajya mairam ne sabida haseena itace karfinsu, itace ido da bakin hjya mairam a kasar nan gabaki daya ita take sawa ajita lungu da sako... inhar yau mugunta da baqin cikina yasaka haseena ta mutu, snn aka shafe legacy dinta aduniyar yanar gizo toh cikin kalilan lokci zan iya saukar da mairam shehuri in hau kujeran nan na zauna daram dan ita din aikaramar yar iskace. haka nan sadaat ya dinga kallon bakinga tanata zuba shide ta baice mata komi ba da yamma lis suka isa garin medugurin sede asalin bokan da zasu gani yana da tarin muhimman baqi dan haka ta sha alwashin zama dansu jira nan da kwana biyar ayayin da ta umarce sadaat ya cigaba da bincikar lamarin gaskiya akan babban gidan hasena na gwarimpa da kuma arzikin da haseenan take yawan ma jama'a burga dashi. BARNAWA GRA. KADUNA STATE 9;AM the same day.... gabaki daya kan titin aka daddare aka bada hanya domin wucewr convoy din kerarrun motocin nan na BG javeed mufasa,wasu ma daukawa sukayi ko shugaban kasa ne ya kawo musu ziyara kaduna state abazata badon komi ba sabida ganin motar da ko gwamnan garinsu bai taba hawa irinsu ba. bisa layi jifafan suka iso cikin anguwar inda kai tsaye suka kai ga wata tamfasashyar gidan dabobbi da aka gewayeta da wani irin doguwar katanga da babban gate din bakin karfe me karfin tsiya motocin suna isowa automated gate din ya bude musu after quick security scan. bisa tsari kuma acikin tukin nitsuwa duka motocn sukayi parking kansu a babban harabar gidan me cike da scrty armed forces sun tsaya kyam suna shirin sarawa. cikin sauri aka bude ma javeed mufasa kofar motarsa wanda saida ya dau kusan minti uku kafin nan ya iya sauke kafafunsa akasa cikin nitsuwa da yanayinsa na sanyin kasaita ya sauko, nan da nan kaga kattin maza atsaye anhau sara masa head of security guda biyu kacal suka bi bayansa har ciki cikin takun nitsuwa. duk dama gidan dabbobi ne amma da akwai babban ginin duplex babba aciki na hutawa. ana bude mai kofa Katafaren Parlour ne mai wani irin girma da tsari dayaji Lumtsattsun kujeru na royal chairs golden and red colour. labulaye da chandelliers suma golden colour sai baza qyalli suke snn Duk wani abu daya ƙawata Falon ya zamto shima golden nd red colour dinne da wasu irin royal tabarmai, manya manyan Airmores da incence burners kusan guda shida suna aikin bada Daddn Qamshin turarruka na alfarma da kuma iska mai sanyi wanda already sanyin ma yakama falon takoina sabida wata irin dukiyace ta musamman aka narkashi acikin wnn falon. Babu kowa acikin falon tasu ta farko wanda shine zai sadaka da babban falo na biyu wanda ya kasance falon zama ne kawai asha shayi Ratsa dogon Falon yayi securityn su duka biyu na biye a bayansa yanufi kofar da zai kaishi ainihin dakin hutawar kakansan na musamman, yana isa dede wajen wanda ke tsaron kofar yabude masa cikin sauri tare da sara mashi cikin girmamawa. cikin takunsa mai sanyi da aji ahankali yashige ciki nan ne securityn suka koma gefe suka tsaya daga kofa suna jiran lkcin fitowarsa..... wani irin shiru dakin ya dauka ayayinda tausashiyar muryan javeed din ya bayyana cikin sanyin sallama kai tsaye ya tarar da ita kwance, fara sol din tsohuwace data doshi 88yrs a duniya tana kwance akan wani makaken gado an jera mata wasu lallaussar manyan pillows ata bayanta. wata kwararriyar Likita ce a gefenta tanakan gwada mata hawan jini, ita kuwa tana ta radin addu’o’i a hankali. tun da javeed yay sallama ta dago ido ta kalle shi sai murmushi maras karfi ya bayyana a kan fuskarta sosai ahnkli muryanta na rawa sosai tace "ja...jjaveed?? da murya me cike da rauni ta kirashi ruwan idanuwanta suna cike da shaukin kaunarsa daya bayyana cikin idon nata alkci guda kamar an watsotsu ne daga wani waje. Javeed na tahowa ahnkli ya durkusa gefen gadon nata yana kallonta da tsananin tausayi ayanayinsa, nan suka gaisa sama sama snn likitan ta basu waje yana kallonta cikin ido yace "Hajiya Mammy, ya jikinki?" Ta numfasa a hankali tanata kallon shi da idonta masu cike da hikima. duk da tsufa ya mata yawa amma she looks extly like his father komi na su iri daya wani bin harda halayyarsu, yau zaka gansu kamar jajirtccu amma gobe zaka ga kamarma sunfi kowa aduniyan nan saurin dorawa kansu damuwa musamn akan rayuwarsa. tace "Na gode Allah dakazo nan wajena Javeed dama jiki na sam bayamin dadi amma dana ganka cikin koshin lafya sai naji dadi sosai. Javeed ya dan sauke ajiyar zuciya dan ba yason jin irin wadnan maganganun musamn da baijin kansa adede baiwani amsata ba ya tsime ya cigaba da kallonta duk dama ya san cewa kalmomin bkin Hajiya Mammy bana wasa ba ne. hira ta fara masa kala kala har dana shirme duk dama ta saba da miskilancinsa duk yawan maganan da zatayi da shi baiya ce mata komi sai in yaga dama. sai can data fara kawo magana akan nemanwa kansa wata kariya spritually cikin katseta yace "Hajiya Mammy ki daina damuwa da ni kawai na san abin da nake yi. ke dai ki samu lafya kinji.. Ta girgiza kai a hankali snn tace "Ba haka ba ne javeed ciwon nan be faramin ba saida nayita yin mafarkinka, kasan dai babu kyau fadin mafarki amma de yaci ace yanxu Ka rusuna daina dogaro da karfin dukiya da na makami kadai, ka nemi kariya daga wajen Allah." akwai malamai dana aminta dasu zasu iya maka adduoin kariya ya zauna kusa da ita yariko hannunta cikin nashi snn yace toh dama awajen waye nake neman kariya inba Allah ba?? dan jinjina kai tay Javeed ya kalleta suka hade idonunsu muryanta abar tausayi tace yau inna mutu bansan dawa zan barka a duniyan nan ba, dan bazan iya dogora da babanka ba musnm tunda yaje ya auro Zubaida tazo gidansa tana zama da wancan yarinyar me kama da dodon wasa a kauye, hmm Kai dai ka kula dan inaji ajiki na bazan jima ba kuma kana zagaye ne da mugayen mutane. Javeed ya kalli idanunta yana jin wani irin nauyi a zuciyarsa dan dagske take furta kalaman A karona farko a dogon lokaci sai yafarajin tsoron rasa ta itama. nan da nan ya sauke muryan sa kasa kasa batare da ya nuna alaman maganar ta shigesa ba. "Na yi miki alkawari zan kare kaina Hajiya Mammy", just get better..ya kara rage muryansa kasa 'i will stay with u today, snn zaki iya min surutunki har gaji..yana furta hakan ahnkli ya dora mata kiss asaman goshinta sann yace i dont want to lose you okay...??? murmushi me masifar sanyi ne ya kufce maga dan karamin hawayenta ya sauka dan ta jima rabon da javeed yay dogon magana da ita bare ma yace mata zai zauna da ita, abu kamar da wasa taga kuwa yay cancel din zuwansa makabartan ya zauna mata a dakin, haka ta dinga masa hira harda na dabbobinta, but kana ganinsa kasan he is very sick, he got no emotions in him yet, kawai ya zauna ne sabida yana matukar darajata amma bawai dan yana son yay hakan aransa ba. tafi awa uku tana masa hira amma baifi sau biyu zuwa uku ya amsata da cikakken sentense ba, wa ka zalika ko sau daya be yi dariya ba. baya kuma murmushi, sede yay ta kallon fuskrta yana mai tarairayarta cikin nuna mata so da kulawa kalmominta masu cike da hikima suna masu ci gaba da karade masa zuciya. hakanan ya zauna yana dan kulawa da ita ya lura zuwansa ya saka ta samu karin sabuwar karfin gwiwa akan alakarsu sosai dan javeed zai iya shafar shekara biyar bai leko kaduna ba inbawai ciwonsa ne ya tashi masa gadan gadan ya garzayo kabarin mamansa ba. Da yamma wajajen 3:30pm jirgi ya sauka da Dr simran othman her favrite car jam wato roll royce shine yaxo daukarta tare da body guard guda daya daga asalin gidan da hajya mammy take zama. tsadadden abaya ruwan toka me daukar ido yaji aikin duwatsu ne ajikinta kafafunta sanye da balenciaga espradile da golden chain side bag dinta na macqueen mai tsada. Idanuwanta ɗar suke acikin rectangular shades farare sol masu haske tafiya take bata kallon ko ina sai gabanta direct wajen motar ta nufa aka bude mata gidan baya ta shiga ta kame a owners coner ta cigaba da latsa tsadadden apple phone dake hannunta. dake ba asanar da ita cewa hjya mammyn tana can a gidan dabobinta na barnawa ba kai tsaye kawai ta nufi asalin gidanta dayake cikin Ali akilu road batare da tasa komi aranta ba, scrollng chats din take daga sama zuwa kasa fuskantan nan a tamke tana hissing, She doenst even look interested in what she is doing, latsa wayar kawai take kamar ansata dole sai tsaki datake fetsarwa waje tana babbasarwa a iska yanayinta cike da kasaita da jiji dakai. Acikin dumbin wajajen data saba zuwa har cikin ranta ta tsani zuwa kaduna gidan hajy mammy badon komi ba saidan sabida she is a very lazy person gashi Allah ya bata girman kai na fitina, Normally she is not cool with harkan talauci da duk wani abu daya shafi motsa jiki shiyasa ko tafasa ruwan zafi wnn shegiya bata iya ba sabida bata taba yi dakanta ba bare tasan ma ya akeyi. kai Ko a wajen aiki ne bata hada hanya da mutanen da basu kaita aji ba dan ita asalin rayuwar karya irinna celebrities take yi da tunanin dolene itace javeed mufasa zaizo ya aura. She is not dat polite to the people that are not as foturnate as her shiyasa ma bata da kawa na kusa da ita kud da kud ko guda daya.. Wani katafaren black gate ne mai tsawo da kyau aka bude musu ayayin da motar da ya daukota ya shige ciki izuwa gate na biyu wanda shi girmansa baikai na farkon ba. Babban mansion ne sosai dake dauke da albarkan shuke shuke da bishiyoyin dabino masu daukar hankali makeken tsakar gidan na dauke katon parking space gabaki daya gidan anfentashi ne da derset sand nd grizzly brown colour making the whole mansion looks very elegant nd reserved. babu wani abu na jin dadin rayuwa da babu shi agidan dan kai tsaye ma bazakace gidan tsohuwa yar shekara 88yrs bane awajen tsabar haduwarsa. Shi cikinshi babu wani tarkacen kayan alatu grizzy brown sleek morden furnitures ne kawai aka kawata ko wani daki da falor dashi babu wani hayaniyar tarkace, kalar da akayi amfani dashi na grizzy brown yasaka sashen ya zama yanada high sense of tranguility nd relaxation. motar yana tsayawa still saida dr simran ta dau tsawon mintina biyar tana baza shan qamshi snn ta hakura ta sauko kallo isasshe batay wa tsakar gidan ba ta saka kai izuwa hadadden sashen data saba zama idan sunzo kadunan da hjy zuby.. tana shiga tun a falo ta fara cire kayan jikinta tana yardawa nan kasa ayayin da take cat walking like a goddess cos she think she has the perfect curvy body dan haka batajin shayin komi. Kai tsaye ta shiga cikin part din dake cikin babban main mansion din, private Apartment ne mai dauke da private parlour nasa, sai fankacecen princess theme bed room da walk in closet inda ke lode da kayan sawa na designers kala kala masu dan karan tsada da kyau wanda ake ajiyewa sabida baki. Daga nan akwai small passage da zai mika ka wajen wanka wanda shima tamkar daki ne mai zaman kansa, Tana isowa wajen tasa hannu ta wafce clean pink towel ta dora akan kirjinta ta fada wajen wanka sai kace ba itace ta bata awanni tana wankada kwlliya a lagos ba.. cikin sanyin taku ta fada cikin hadadden ruwan wanka tanamai sauke ajiyar zuciya jin an hada matashi so warm nd relaxing daidai yadda jikinta yake muradi... nan ma Sai da ta kusa hour guda cikin bathroom babu abinda take sai Wake wake daga karshe dai ta hakura ta fito daure dawani sabon towel din sai kuma daya datake goge kanta dashi.. gabaki daya hjy zuby tasaka angaya ma maaikatan gidan cewa simran zatazo dan haka tana fitowa ta tarar da mai aiki tsaye wanda tana jin fitowarta kirjinta ya hau bugawa da sauri daga kai tay suka hade ido tay saurin kawar da nata snn ta sunkuyar dakanta cikin ladabi ta ce" Ure welcome back maam".. Da wani irin yanayin kyaliya ta wuceta kmr bataji taba dan kaf nuna musu takeyi kamar itace matar javeed mufasa and she is an important part of the mufasas kasar wuya ta ja tsaki A kasaitance tadan lumshe idanuwanta slightly tana tunanin kayan daya dace ta saka dan tasan hajy mamy ya gargajiya ce jininsu tuntuni bai wani hadu ba. gashi ta tsane duka maids din gidan dan maids suna irritating dinta dan kuwa sosai takejin kyamar su arayuwanta.... da kakkausar murya marar sanyi da dadinji tacema maid din ta matso kusa ta fara tayata shiryawa Da sauri maid ta matso kusa ta fara aikinta na kimtsata tanayi tana kafa mata dokoki akan karta taɓa mata nan kar ta tabamata can oil ta shafa mata a jikinta daga sama har zuwa kasa tayi mata light nd cheek make up ta fetsa mata turarrukan ta data saba shafawa masu tsada da dadin qamshi sai da ta gama sann tadauko mata doguwar riga na atampa amma haka fiiir taki sakawa wai yana mata nauyi.. karshe dai wata figgyr Dior gown iya gwiwa ta saka with small skiny short daga ciki ta sakale kafafunta cikin fenty sleepers mai laushi ta dau wani shararar veil tadan yafashi akanta wanda takejinshi kamr an mata dole. Bayan mai aiki ta kammmala aikinta cikin sauri ta fice sai can da kamar mintina arbain sann Dr simran othman din ta samu fitowa kamar bazata taka kasa ba take tafya tana isowa katafaren falonsu taga dayar maid dinsu a tsaye dauke da chemonille tea set a hannunta.. 'Gud evening maam" maid din ta fadi vry politely Da miskilallen kallon banza tabita snn tace "maaam?? mai aikin tay saurin sauke kanta kasa ahnkli snn tace sorry Mrs.. mufasa". wani mahaukacin tsaki taja mata harta karaso kasa tay wucewarta agabanta tana wani irin masifa. mtss can you imagine i have to be reminding ppl on how to Adress and respect me in dis house.. hmm an rainani agidan nan wallh kuma duk sai naci ubanku... mai aikin kuwa tun dataji simran tana masifa jikinta tuni ya soma rawa duk da sude basuji ta inda akace musu Javeed ya aureta ba, amma duk sanda tazo haka zata takura kowa sai wai dolene sai an kirata da mrs javeed mufasa ko mrs mufasa izuwa ynxu su kansu masu aikin sunsha gulman cusa kanta datake ma javeed din har sun gaji.. Muryan me aiki na dan rawa kanta na kallon kasa tabiyota har falon inda take tsaye "Mrs mufasa ur tea, gashi kiji in baiyimiki ba sai in koma in sake wata...cikin dauriya da danne tsoronta tafada tana mika mata mug dake dauke da nicely made chemonille tea. Shiru simran tay na tsawon mintina kaman bazata ma amsa ta ba kusan mintina goma maid din tana tsaye bata motsaba can dai ta amsa ta Dan kai cup din saitin bakinta bata sha ba ta shunshuna tana juyowa dashi ta watsa mata tea din a fuska a bazata snn ta mike tsaye Tin kan ta farfado daga raxanan datayi tabikanta da hatsallen masifa tana cewa "How dare u how dare u make dis boring tea who asked u for it? "Am..am.. sorry ma'am its my mistake..pls forgive me. cikin rolling eyes simran tace maam again?? please "Get lost.. "cikin daka mata tsawa tay comanding dinta a rikirkice maid din ta kama hanya zata fita da ihu tace mata get me a Black cofee in 5 scnds nd dont waste my time. yar iskan yarinya.. jiki na ɓari maid din tawuce kitchen ta kunna coffe maker fuskanta jike da ruwan shayin da tsabar tashin hankli bata samu daman sharewa ba. A cikin sauri sauri ta hada mata black coffe ta kawo mata ta samu dede ta kammala magana da hajiya zuby kenan, kafin nan ta karba..cikin yatsina tace how comes banji motsin kowa agidan nan ba. cikin ladabi me aikin ta gaya mata cewa ai hajiya mammyn bata jin dadin jikinta kwana biyu kenan tana mafarke mafarke tana firgita yanxu haka tanacan gidan dabbobinta ana mata jinya sai gobe jumua ne zata dawo. tunda taji hakan sai tasaka aranta cewa hala da javeed kenan zasu dawo, dan haka ta dada bararrajewa dan bazata iya zuwa gidan dabbobi ba tana da kyankyami zasu iya sakata amai. anan gidan hjy mamyn tay zamanta abunta tanamai baza dan banzan mulki da isa wa masu aiki tana kuma shirya yadda zata tarbe javeed agoben in suka dawo. #SURAYYAHMS 08060712446 #BOOK1# [24/02, 09:38] Anne-Aurora🦋: NUR FIRDAUS....22 SURAYYAHMS Daga conference hostel kuwa rayuwa medadi tareda nishadi su nur firdaus sukeyi tareda kawayenta, tun ran da sukazo akanyi hira ayi wasa da dariya time to time haka nur zata zame taje can baya inda babu surutu snn tay bitan karatunta ko tay waya da adnan acan agefe dan tun da jadidah tafara saka idanunta sosai akan reactions din laylah akan adnan sai abubuwa dayawa suka fara bayyana musu a fili, wanda yajefa nur firdaus cikin tunanin ko da gaske ne laylan bata son soyayyarsu da adnan. gabaki daya sai ta dan rage daukar wayarsa agabansu yakansace chatting kawai suke yawan yi dashi batare da tabari laylahn tana lura da hakan ba.... aranta tabari akan sai sun koma abuja snn zata lallabi laylan taji meye matsalarta da Adnan privately batare da tasako opinion din kawayenta acikin maganan ba sabida batason ta zargi yar uwarta akan namiji snn bata son laylan taji babu dadi. *******Friday... yau ranar jumu'a da asubahi javeed ya farka da wani irin zazzabi me tsananin zafi sosai wanda da kyar jikinshi ya dena rawa.. bangaren nur firdaus anan kuma bayan sun karya aka sanar musu cewa karatun gasa ta farko zaa fara saurara ne da ga ranar asabar daga 8.00am- zuwa 8pm na dare, amma sabida hidimar sallar jumu'a da sauransu yau din za a kaisu cikin gari suyi yan gaishe gaishe da ziyara ma excos din su. they where all very excited sabida baba driver yace musu duk su shirya da wuri yau zai kaisu babban masallaci suyi sallahn jumuar dukansu acikin gari dan kowa yaga gari kafin su dawo su shirya zuwa wajen gaisuwa. Dan haka tun farkawarsu suka hau shirin fita da zabar irin kayan da zasu saka kusan dukansu sun fitone da abayu masu kyau kuma bakake. javeed bai bari ciwon sa na daren jiyan ya bayyana wa kakansa ba sabida yariga da yasan maganin matsalar aransa. Da safe tunda suka gaisa ya barta da likitan ta bai sake lekowa ba sai da ya gama shirinsa tsaf wajajen 12 ya fito a kimtse Cikin sauri tareda ƙwarjini irin na soja,.. da sallama Javeed A. Mufasa yashigo dakin kai tsaye ya nufi gadon da kakarsa ke kwance. Yana sanye da wata pure black slim fit suit data mugun amsar jikinsa fiyeda da wadda ya saka jiyan as usual fuskarsa a daƙile yake babu alamar wata rauni ko damuwa sai dai idanuwasa suna nuni da wani nau’in tausayi da ba a saba gani a tare da shi ba. kallo daya yama likitan ta tashi cikin sauri da girmamawa ta basu waje, snn ya kalle kakarsa dake kwance muryansa atausashe sosai yace "hajiya likita ta gaya min cewa jikinki yay kyau yau. tana dan murmushi ta riko hannunsa cikin lumshe ido tace "Babu laifi jikina ya warware, all thanks to you. tana kallonsa da kulawa take maganan, Javeed ya dada durƙusawa kusa da gadon, yana saka hannunsa cikin nata kamar yaro mai neman nutsuwa daga wajen uwarsa. ahankli yace zan tafi amma ba lallai bane ki sake gani na. cikin datsar numfashinsa tareda lumshe ido muryanta me cike da rauni tace "Javeed bana jin daɗin zuciyata tun daga ranar da aka naɗa ka Brigadier General. Na san da kaunar dakakewa aikinka da dakuma sadaukarwarka ga cigaban kasa amma ka san wani abu?" yana kallontan amma ya mata shiru cikin sakin ajiyan zuciy tace ba ƙasar da kake bautawa ce matsalata ba, tuggun Zubaida da Simran ne. Javeed ya dada yin shiru bai ce komai ba dan shi sam wayn kananan kwarin basu gabansa. hjy mammy ta cirkita laɓɓanta tana kallon yadda jikinsa ke daɗa samun ƙamewa da girman basira duk dama tasan yana rayuwane da dumbin nauyin zuciya da kuma damuwa. tace "Kai ba ƙaramin yaro ba ne, Javeed. and very soon zaka kawo mana matar aure. Idan kana jin magana ta, ka zauna ka ɗauki matakin kare kanka nide Ina jin cewa akwai wani abu da ke yawan faruwa a bayan idonka dan Zubaida ba mace bace da na yarda da ita snn yar uwartan can kuma tana da mugun nufi irinnata, ni dai na shaida hakan bana kuma fatar sharrin su ya shafe rayuwrka."pls do not trust them javeed, ta karashe magnan cikin tari me dan kara, nan ya dau goran ruwa ya bata tasha cike da kulawa snn ya dan kwace hannunsa anata alamun ba ya son su ci gaba da wann zancen.. adan takure da kuma yanayin basarwa yace hajiya karki damu ina sane da komai tun ma kafin a faɗa min, kedai kidena yawan tunani akansu, duk wanda yake tunanin zaiyi wasa da ni zai sha mamaki nan gaba dan shiru hajya mamy tay na dan wani lokaci snnn ta cirkita yatsun hannunta, tace "toh shikenan "Na yarda da kai amma bana son ka yarda da mutanen da suke kewayenka. "Ka sani, duk da kai soja ne, kana buƙatar kariya ta ruhaniya. yau ko gobe zanje ni wajen malamai sumin istihara da adduoi dan masu iya magana sunce Kada ka sake ka bar duniya tariga ka sanin kai waye ne." Javeed ya lumshe ido dan Bai saba da jin irin wnn maganganun ba, ta ɗaga hannunsa a hankali to zan wuce ki kula dakanki. da sauri tace ka tsaya mana Javeed...acikin maraice murya tace jiyafa na maka mgana akan zuwa wajen gasa amma bakace min komi ba,..jikana ina sonka yi min alkawari cewa zakazo muje tare dakai dan Allah it wll mean alot to the family..ance min gobe ne yaran zasu fara gasa, sann marigayiya mamanka fa babban exco ce a wann organisation din nasu na kkrin daukaka ilimin addinin islama da karatun al'qur'ani musmn wa yara da suke tasowa. cikin murya me cike da rauni ta kallesa ahnkli snn tace please and please u shud honour her choices javeed nasan baka da lkci amma tunda dai sun gayyace mu yakamata muje wajen kodan sabida mamanka.. shiru yay baice mata komi ba dan saida yadau minti kamar uku kafin can ahnkli ya dawo hayyacin sa tare da bata amsar a murde.. yace zan dawo in ganki, Zan tabbata kin koma gida lafiya..yana furta hakan yajuya ya fice ayanyinsa na nitsuwa securitynsa suka rufa mai baya har waje. bin bayansa ta yi da murmushi mai cike da godiya tasan tun da yace zaizo din toh zaizo, dan tasan javeed baya taba sabawa magananta it doesnt really matter if he says yes or no directly. bayan tafiyarsa bada jimawa masu aikinta suka fara shirin kaita wajen malamai kamar yadda ta bukata dan tunda mahaifyar javeed ta rasu ta saka aranta cewa zubaida ce kawai ta kashe mata surkuwa wanda duk duniya takejin kamarna ita ta haifeta sabida tasota fiye da yadda taso danta Alhaj attah mufasah, lkcin da mahaifyr javeed take raye rayuwa me tsafta da dadi sukayi bazaka taba iya tantance ko ita da surkuwanta ba yan uwan juna bane. shiyasa mutuwar mahaifyar javeed din yafi mata ciwo fiye da yadda suke zato amma haka ta cije ta danne dukkan zafin aranta sabida lamarin ciwon kwakwalwa me tsanani da javeed yayita fama dashi dayake karami. yau fiye da shekara talatin da shida kenan amma itakam tarike fushi aranta, tanajin bazai taba wuce cewa zubaida bace ta kashe mata surkuwa shiyasa duk sanda javeed din yazo wajenta toh sai ta gargadesa akan zamansa a lagos tareda su zubaida. wata private masallacin jumua javeed suka wuce kai tsaye sede har sukayi sallahn zuciyarsa bai daina tunanin tarin maganganu kakarsa ba, ji yake kmr yana bukatar cikakken nitsuwa kafin ya iya yanke wani hukunci akan request din nata na zuwa wajen gasar dan har yanxu bai san ko zai iya daurewa ya iya zaunawa acikin taron mutane irin haka ba cos most of his life schedules are really private and mysterios aftr jumuat pryr basu bar masallacin ba har saida yay sallahn asr daga nan kai tsaye shida convoy dinsa guda biyar din suka wuce hanyar wata makabarta, wajajen 4pm saura na yamma suka iso wajen inda masu gadin harsun riga da sun saba in javeed yazo akan dan katse zirga zirgan masu shige da fice dan shikadansa yake takawa da kafafunsa har ya isa inda kabarin mamansa yake while all his security men remain outside by the car. a fanninsu nur firdaus kuwa dukansu sunsha wanka sunyi kyau all in black abayas yau itace kawai batayi kwalliya ba tabar fuskarta soo natural and charming baka ganin komi sai baqin kajol data shafawa idonta yay baki da kuma chapette din ta goga ma lips dinta wanda baiya nunawa sosai shima. bfr 12.30pm na rana suka fito daga hostel aka kawosu msallacin cikin gari bayan an idar da sallah aka fara zagawa dasu garin suna mika gaisuwa wa excos kowa yana saka musu albarka dan wani babban international islamic organisation ne a kadunan yake sponsoring din competion din tare da few secret indivisuals kamar top families irinsu mufasa's, king sujamal of hadejiya and safeey Allah foundation a abuja da dai sauran great great generational wealthy billionaire families wanda suka fi bada himma akan dukkan wata hidima na addinin musulunci. gasar ya zama yana da muhmmci saboda ana kashe masa kudi sosai wajen shiryashi snn ana kuma bada kyautuka ma yaran da suka halarta masu dumbin daraja da ma'ana. tunda suka bar masallaci yau gabaki dayansu basu huta ba gaishe gaishe da ziyara kawai suke kaiwa daga nan anguwan zuwa nan anguwan, wajen manyan xcos ana saka musu albarka wasu suna kara musu karfin gwiwa akan abunda ya kawosu. wajajen karfe 4:30 suka kamo hanya zasu bi hanyar da zai sadasu gida ta karshe saidai sabida tension din insecurity da ake fama dashi kasa kasa agarin yasaka baba driver yayita zagaye dasu har yabiyo dasu tahanyar makabarta sabida samun cikakken tsaro. lkcin kusan kowa ya gaji amma surutu kawai daliban suke anata hira a mota can basu hankara ba motar tay wani kara inda baba driver yay saurin jan burki suka sauka akan titin dake daf kusa da babban makabarta aka paker su.. sama sama nur firdaus ta bude lumsashun idanunta dan ita kadaice ta bige da bacci bayan ta toshe kunnenta da karatun qur'ani data kejinshi da earpiece dinta. ..motar yana jan burki tabude ido ayayinda taji jadidah ta dafa kafadunta tana cewa "ki fito kisha iska ko abarki aciki tayan motar mu yay faci. 'ahankli nur tace subhanallah garin yaya...?? duk suka mike tsaye da yar jakar hannunsu aysha tana cewa toh Allah yasa dai yana da extra tire dan wallh nagaji ni yunwa nakeji..agajiye laylah tace Ameen ta riko hannun nur, har suka sauko kasa suka tsaya atare, laylahce tafara kallon kofar gate din grave yard din dan basu da wani nisa da wajen tace laaaaaa big sis kuga yau gamu ga wani babban makabarta...cikin katseta da wasa jadida tace "toh sai akayi yaya? badama kuga makabarta sai kun nunawa nur.. ikon Allah."ohh toh me hadin nur da grave yard ni ya su?? aysha ta tambya cikin tuntsirewa da dariya... nur firdaus ta danyi murmushi tace kibari kawai aysha kinsan ko wani jummua a abuja nasaba nakan kai sadaqa maqabarta shiyasa in sukaga makarbata ako ina sai su fara tsokanata.. Dariya sukayi atare ayshan tace Lallai nur firdaus sai kace wata tsohuwa? kakata ce fa me aikata irin wann dabiar har wani burga take ma mutane wai taje makabarta kai sadaqa,nikuwa nace mata Allah sa wata taci karo da fatalwa su sakata gudu zata gane.. jadida da layla suna dariya, nur tace toh ai harkan samun lada babu wani tsufa ko yaranta..kaiwa sadaqa maqabarta yana da amfani bayan hakama ai da shi ake toshe wasu abubuwan ake kuma inganta wajen da yan uwanmu musulmai suke kamar kabarukan da suke fadawa ko rushewa ko wata matsala na security kunsan fa akwai grave robbers, ga natural disasters etc indai zaku bayar kawai kuzo muje tun yanxu mu bayar kuma kudan samu lada tun kafin baba driver ya gama gyara mana mota, dan naji ana cewa wai saima an kira mechanic agari.... tana gama rufe baki laylah tace nide bazan je ba banyi niyya ba aysha tace kinga jadida kuzo muje mudan gangara gidan antyna atacan musha ruwa kafin hajiyan sadaqa ta dawo dan ban isa inje inga abunda yafibkarfina inzo ina mafarki da dare ba nan jadida ta ciro kudi a jakarta ta mikawa nur kawata kisaka min sadaqar kinsan nidai da zanbiki muje amma banason na jawo aljanuna su tashi kinsan da kyar aka magance min nur firdaus tana dan murmushi ta amshi kudin ta saka ajakarta sann tace mata bakomi, ta kalli layla da aysha tace ku kuma kuyi hankali kar baba driver yazo yagane baku nan ya kai sunanku gaba ai kunsan masfr malam bello wallh baya wasa. aysha ta jawo hannun laylah tace bakomi in sha Allah koda ma bai ganmu ba ai nasan hanyar da zamubi mu koma hostel batare da ansani ba... daga nan sukayi sallama su ukun suka sace jiki suka tare abun hawa sukaje gidan antynsu aysha batare da kowa ya lura ba.. nur firdaus kuwa kai tsaye taje ta samu Ameer dinsu, dake suna dan shiri itace amirah, tajashi gefe tace masa zataje cikin makabarta yanxu zata dawo yace mata bakomi, daga nan tay wucewarta gaban gate din morque din tana lura da yadda tsayuwar securityn javeed mufasah ya hana c'mon mutane motsawa ata wajen duk da haka bai hanata karasowa ba. ahankli take tafiya tana kallon hadaddun convoy na motocinsa guda biyar masu daukar ido dan inba a film ba bakasafai ne zakaga irinsu a fili ba wajen ya dau shiru tana lellekawa koda zataga masu gadin wajen amma bata gansu ba sai body gurds din javeeds wanda kowa yake jin tsoron karasowa kusa dasu dan karfafa ne gawasu muguyen riffles amd sniper guns a hannunsu ready to shot onsite. kafafuwanta harna harhadewa tadan dawo da baya ta gefe can can ta hango wani mutum yana zaune ya rafka tagumi cikin nitsuwa ta karashe wajen sai kuma taga tarin mabarata ne sunkai su ashirin mata da maza da alama dik jira suke wani ya fito daga grave yard din ya basu sadaqa. nur ta karaso cikin nitsuwa ta samu wata yar jagora data riko ta mamanta sanda tace "sannunki yarinya ko kinga masu gadin makbartan nan??? yarinyar ta kalleta snn tace ayyo sunje tacan suna tattaunawa yanxu zasu zo.. tun kan nur ta budi baki daga gefe taji wani kuturu yana mita "tirr tirr wai inda a taimake ka sai an cuceka ni wallh da zanga wann mufasan da sainagaya masa cewa duk ranar dayazo ya bada sadaqa abamu toh rabawa mukeyi da wayancn matsiyatan wanda basa da tausayi. wata mata tace kai talle da Allah kayi mana shiru da muka samu ana kiranmu ma inda basu kiranmu a ina zamuna sanin me kudin yazo shida baiya zuwa nan sai an shafe lkci me tsawo. makahuwar tace toh kuyi ahankli de kar suji mu dan kunsan koyaya ne ma ai muna samun me tsoka ni kudin makarantar ya ta nake nema kar ku jawomin salalar tsiya kamar zombie haka nur ta tsaya tana jinsu suna musayar yawo tsakaninsu they all look desparate and hopefull. Allah de yajikan iyayen mufasa yasaka kuma yafito lafya dan yauko dare zaiyi acikin makarbtan nan muna nn muna jiran fitowarsa. nur ta rasa gane kansu ta kalli yarinyar tace ki nunamin ta inda masu aikin suke kinji ina sauri ne.. cikin gyada kai yarinyar ta nuna mata wani siriryar hanyar dayabi bangon makabartan tace kibi nan akwai wata yar karamar kofa da ake shiga makarbatan ta baya masu aikin duk suna wajen suna tattaunawa akan yadda zasu cucemu. cikin kyabe baki nur tace toh nagode, ta juya kamar zata wuce sai kuma ta dawo ta babbasu sadaqar naira dari biyar biyar makahuwar da tace kudin makarntar yarta take nema sai ta dunkula mata dubu goma a hannunta ta wuce cikin sauri.. Allah ya miki albarka Allah ya hadaki da sa'a Allah ya biyaki Allah ya sadaki da rabo babu kalar adduar da basu mata ba dan hartay nisa tana iya jiwosu daga can. cikin sauri take tafiya da tunanin kofar na nan kusa ne sai taga kuma tanata tafiya har yanxu bata iso ga kofar ba, gabaki daya sai taji hanklinta ya fara tashi duba da bata da wani lokcin jimawa amma dake babban katanga ne ya zagaye wajen gabaki yasata fahimce tsarin wajen dan kuwa makabarta babbane sosai. ta baya baya ta dinga bi cikin sauri hartana haki da kyar taci karo da kofar nan ma tayi tsayuwar minti biyar bataga kowa ba, nan ta bude kofar ahanklo shiga ciki gabanta na wani irin bugawa dan bata taba shiga cikin makabarta ba sede ta tsaya a gate ta bada da sadaqa ta wuce abinta. tunda ta shiga cikin makarbartan taji tsikar jikinta yana wani irin tashi, gashi sai kwana kwana takeyi tama kasa gane ina ta dosa, ahnkli take tafiya kirjinta na bugawa da mugun karfi, har ta danyi nisa aciki kafin nan ta kalli wani ma'aikaci yana tahowa a fusace da murtukkaken fuska cikin sauri ta iske shi yanayin yadda tamasa sallama da nitsuwa yasashi ya dan sassauto atake yace "ke yarinya meya kawoki nan kiyi mar maza ki fice anan kar akamaki a harbeki cikin katsesa da sauri tace "baba na kawo sadaqa ne akace min kunata nn, nan ta ciro sabbin kudi daga jakarta ta mika masa da yanayin tsoro tsoro atattare da ita yace aiho, Allah sarki Zaa saka miki asusun sadaqa Allah ya amsa ahnkli tace Ameen yace toh maza kibi nan ki fita da sauri akwai baqin security kar akamaki.. tace toh, tare da duban agogonta taga wai har 5:30 da wani irin speeed ta juya tabi hanyar daya nuna mata tafara tafiya har ta kai bayan wani lobby da dan tankan ruwa awajen hanya sun kaso kashi biyu agabanta sai kuma ta rasa wanne zatabi kirjinta na bugawa cikin rasa nayi ta karaso cikin bangon dake kusa da hanyar lobbyn ta tsuguna ta kunna famfon dake jikin tanka da niyyar wanke fuskanta da ruwan sanyi wai kodama nitsuwarta zai dawo jikinta dan duk sanda taga kabaruka sai tafara jin rauni da kuma zafin mutuwar baban ta yana tsttsafo mata kamar ruwan wuta. ******* daga cikin cikin makabartan kuwa Kuka yake sosai gurfane a gaban wani kabari wanda yanayin kukan nasa kadai zai iya tabbatar maka cewa haqiqa wannan mutumin yayi babban rashi, musamman ma yanda idanuwansa suka kumbura sukayi wani irin jajur ta yanda duk wanda ya kallesa bisa kallo daya to dole ne sai nashi idanun shima sun ciko da qwallah tsabar tausayi. A nan gurfanen da yake yake ta tunawa da ranar da abun ya faru yana kuma jin tsananin nadamar faruwar hakan, jikinshi yayi matuqar yin laqwas bai wani iya daurewa ba yabi ya rungume kanshi sosai ackin wata kasalallen shauki da rauni mai tafe da ciwo mai azabtarwa, babu abunda yake zubarwa face hawayensa masu saukowa da turirin numfashnsa mai zafi da ciwon rashinta daya jima yana damunsa, da kyar ya soma iya bude idonsa yanamai rarrashin zcyrsa da kalamai masu taushi da sanyi duk da kukansa yafi yawa awajen amma yafi awa daya da rabi yana mata addua. rashin mahaifiyarsan wani irin ciwo ne da bazai taba warkewa a zcyarsa, ahnkli ya tashi daga wajen yabi wata karamar hanya inda akwai lobby ya jingina bayansa da bangon lobbyn ya lumshe idanunsa yana wani irin girmamman nishi nishi me cike da kunan rai da radadi, zafin wutar dake ci cikin xuciyarsa yasaka labban bakinsa yin rawa rawa yakasa iya daurewa hannunsa ya zura cikin gefen tsadadden tux dinsa yazaro wata abu kamar key din mota kirar lamborghini wanda in kasheka za'ayi bazaka san ligther bane face sai da ya danna tsakiyar abun wata tsiririyar blue flame ta kunno, daga cikin aljihunsa ya zaro cigarete guda daya ya danna akai snn ya jefa tabar a bakinsa tareda wani irin lumshe idanunsa inda zaka gane cewa bai saba shan taba ba sai yanacikin wani mayuwacin yanayi wata irin zukar hayakin tabar yay da uban yawa ya fetsata sama yanamai dada manna bayansa ajikin bango,tulin hayakin daya zuka na fita masa hanci da baki a lokaci guda sai yafara jin nauyin dake kan kirjinsan na raguwa sosai kamr yanabin hayakin taban ne yana washewa. Nur firdaus data rufe idonta gam da suke cike taf da hawayen fargaba mai nunnuke da tsananin mararin mahaifinta tafara shako warin tabar tamkar wanda a fuskarta ake busawa. idanuwanta dake zubda hawaye na lumshe, bata ko budesu ba sabida wani iri da ta dingaji dan bakaramin tsanar warin taba tayi ba, ta jima da karantawa a wani littafi datake bi a library angaya musu cewa warin taba yafi illa wame shaka akan wanda yake zukarsa kai tsaye, wanda shiyasa wayanda yake tarayya dame shan taba, ko suke zama a kusa dashi kullum ders great posbbility kai da kake shakar ka riga me busawar mutuwa daga effect dinsa.. warin ya isheta sabida bata yi tsammanin me busa wann tabar yay nesa da ita ba,fararen hannunta ta dora akan fuskarta tadan share hawayenta ahankli cikin sanyin jiki tay kkrin bude lumsashun idanunta tun bata gama budewa taga wani irin hayaki tamkar na silencer mota yana fitowa ta baya daf da ita, a firgit tajanye daga jikin bangon jin kirjinta ya wani irin bugawa da karfin tsiya kai tsaye kwakwalta ya kaiga tunanin ko gobara ne yake shirin tashi ata wajen dan da akwai ciyawa babu lefi.. gabanta na bugu ta taho da matsanancin sauri zatay wajen da tunanin kar wani dan iskane yasha taba ya yar akan ciyawa iska ya dauka, da wani irin sauri sauri ta harzuko kafafuwanta harna harhardewa, bai dauketa five secnds ba ta dafa bangon da wani irin faduwan gaba ta dan leko, duk sanda javeed yake shan taba a boye a hankare yake face yau dayaji kamar baqin cikin dake cinsa aransa yake busawa waje ba hayaki, nur fidaus na juyowa ta wajen ta hangosa, cikin tsayuwar cak wanda tafi ta minti biyar bata iya motsi ba dan ko iya dauke idanunta akansa na scnds daya bata iyayi ba. idon javeed a lumshe amma wani irin bugu kirjinsa yaji takara kamar zcyarsa zata ballo waje da mugun karfi abun da bai taba ji arayuwrsa ba kenan.. gabobin jikinsu kusan atare yake sarewa tawainiyar bakon yanayi me rudarwa yanamai ziyartan gangan jikinsu da kwakwalwaru cikin salo na sanyin shauki datazo musu iri daya kuma a lkci daya. busar tabar kawai yake like typical Mafia gangstar, kai zaka dauka yana da shegen jiji dakai da rudeness, dan tsam yaki ya bude idonsa,and with each scnd idon nur firdaus yay spending akansa numfashinta takeji yana sarkafewa dan bata taba ganin irin cikakkun mazan nan kyawawan gaske da ake gani a fictional movies ba saiyanxu sai duk tarasa menene ya rudata game dashi dan kuwa fallasashen kyaun surarsa da bata taba ganin irinsa bane, koko wnn busar taban mafia boss din dayake with all the strong emotions swaying in his face and muscular body. cikin tattaro makanta nitsuwa ta dauke idanunta akansa ta saukesu kasa lkcin kirjinta kamar zai fashe, aranta taji wata murya nacewa tunda ba gobara bane kawai ki juya ki tafi tun kan wnn mutumin ya bude idonsa. aikuwa kmr an tunkudata ta wani irin juyawa cikin sauri sauri zatabar wajen abazata taji inuwar mutum abayanta kamar an jefosa, da tsananin tsorata ta rike kirjinta tana shirin sankamewa da gudu taji dirar"excuse me?!!! kiris ya rage ta saki fitsari ajiki dan strong husky voice dinsan da ya dakatar da ita bata tabajin nau'insa ba karfin muryan yasa taji jikinta ya dau rawa rawa dan ba a cikin hayyacinta ba ta juyo saikuwa karaf suka hade idanunsu waje guda..atake javeed ya rike numfashinsa kamar wanda yaga fatalawa agabansa nur firdaus kuwa tuni tay sumewar tsaye dan wani abu kamar sihiri ne yake fixgarsu ayayin da suka gama karewa halittar junansu kallon tsaf tsaf acikin scnds guda.. kwayar idanunta is as deep as an arabian coffee amma nashi is deep grey yana da wani iri hazo hazo aciki kamar hayaki ne yake tashi aciki. ruwan idanunsa cikin nata bai cire ba, da wani irin karfi yazuko hayakin tabar saida ya kusa kai ta karshe ba'a cikin hayyacinsa ba yawani fetsa mata hayakin akan fuskarta dan bai taba ganin wata nitsyr halittar data dakatar masa da bugun zuciyarsa kai tsaye ba saiyanxu, jikin nur na rawa tari me nunnuke da tsorata ya shaketa saikuma taji mugun haushin kanta data tsaya gaban wann dan iskan, kusan ahatsale tay yunkuri zata juya idanun javeed din na kanta da wani irin kallo probably he havent gotten enuf of her arabian coffe eyes,tana juyi taji wani abu me mugun laushi da taushi an kamo hannunta dashi batasan ta ina wata tsorataccen kuka ya ballo mata ba dan ko adnan shehuri datake mutuwar so bai taba rike mata hannu ba muryansa yakuma razanata with a stiff comanding voice yace "keee, me kike anan?? "are you lost?????????amugun tsorace ta kwace hannunta da masifa muryanta na rawa sosai tace mishi "let go off me, toh toh ina ruwanka, and do not touch me okay?? dan yatsar data nuna shi dashi yana rawa sosai yawani irin kalla fuskarsa a dore jinbe saketanba ta daga ido takalle idonsa da mugun haushinsa a idonta, atake ya dan lumshe ido ya bude cikin ransa yace mmm ""ohh, she is turning into a volcano? dan sauran hayakin tabar dake bakinsa yawatsa mata a fuska dan ya dada bata haushi aikuwa wani irin fushi taji ya kara gumeta tafarajin dama bata zago ba sai hawaye takeyi tana kkrin kwace hannunta bata san sanda ya saketa ba saida taji wajen daya riken ya kuma daukan dumi, tana lura da hakan tadaga kai a fusace tun kan wani hayakin ya fito a bakinsa cikin tsaurin ido da karfin hali ta daddage ta talla masa mari for holding her hands, snn ta juya aguje cikin tsoraccen kuka tana cewa "Ass wipe"...kawai. tsananin mamaki ya rufesa yabi bayanta da ido ganinta yay tana kan falfalawa da gudu babu shiri tagane hanyar sai gata tadoshi kofa a guje. murmushin gefen baki me sanyi ya kwace masa abazata sai kuma yaji abun yabashi takaici da dariya a lokaci guda. ahnkli ya sauke hannunsa daya dafe akan kuncinsa with double smirks cikin ransa he cudnt really belive dat a child just slapped him on his face and called him an ass wipe. COMENT PLS #SURAYYAHMS SHARE PPL HELP ME AND SHARE THE NOVEL TO YOU GROUPS....08060712446. [25/02, 20:58] Anne-Aurora🦋: *NUR FIRDAUS...23* _SURAYYAHMS_ Tunda Nur firdaus ta fito daga makabartan a guje bata tsaya a ko ina ba sai kan hanya jikinta sai 'bari yakeyi kar kar kar tanajin wani irin matsncin tsoro dan bata taba aikata rashin kunya har haka ma wani babban mutum ba wani phewww tazo ta wuce inda motarsu ya tsaya bata lura ba sai can data daga kai taga ashe ma motar ya tashi suna daf da shan wata kwana ta hangosu tagane kmr ita kadaine aka bari anan,tsorattacen kuka ta fashe dashi jin wani sabon tashin hankli ya kuma rufeta for a while ta rasa Abun yi, jikinta na rawa tatari abun hawa suka fara bibiyar bayan motar makarntan agaggauce wanda already sun musu nisa amma haka dai tabiyosu abaya cikin matsanancin fargaba da tsoro har suka iso ta sauka daga nesa tafara takowa da kafa dan kar malam bello ya kamata.. dake yamma ya fara rufawa ana shirin kiran sallahn magrib yasaka ta samu gate din a bude cikin sanda tashigo ta dinga bin baya baya har takai bakin hostel wanda da wani irin gudu mei cike da fargaba ta karasa shiga ciki... ata fannin javeed kuwa saida yay kusan minti biyar awajen bai iya motsawa ba dan komi ma maimaituwa yake acikin kwayar idanun shi, can cikin jan tsaki ya juya ya murkusa sauran cigarete din snn ya nufo waje saidai yana tafiyar ne yanajin kanshi daban,kusan komi nashi ya sauya, yadda kirjin sa yake ƙara tsananta bugun sa shiyafi komi daga mai hankli duk dama jiyake kamr ya samu cikakken nitsuwa ajikinshi sosai... fitowarsa bada jimawa ba security ya kawo manyan Bunch in kudi guda biyu aka fara rabawa mabarata ayayinda hanklinsu kaf ke kan kudin BG javeed mufasa da securities dinsa suka bace musu bat awajen hanyar wani boyayyar anguwa suka dosa cos he is meant to go back to lagos ryt now amma sabida request din kakansa yasashi dole ya dan tsaya duk dama kwata kwata baiyason adameshi yau. Tafiya me dan nisa sukayi acikin anguwar kafin nan suka iso gaban wata Pent house the size of a regular mansion me gadi ya bude musu gate suka shigo ciki dan inde bazai zauna a gidan kakansa ba tou anan pent house din yake zama musmn ma in yanamai neman nitsuwa ko samun kebencewa a inda babu hayaniya. securities suna masa rakiya ciki kaf suka fito waje babban cikin su yawuce yasamu masu kulawa da gidan yace musu ogah yace no visitors are allowed in this house for the next 2 days.. and its a strict oder. cikin girmamawa suka amsa shi. da mugun gudu nur firdaus ta shigo cikin dakinsu kamar wacce ake korota, cikin sauri takaraso tanajan numfashinta sama sama da kyar hartana wani haki saukin abun data samo shine lkcine da kusan kowa a dakin ya fita sallahn magrib a masallacin hostel. a rikice ta fado cikin kwanansu tana nishi sama sama tareda rike gefen cikinta fuskarta duk ya cukikuye cikin rudadiyar yanayi a tsaye jadidah dake kkrin saka pad tamiƙe tana kallon ta cikin mamaki da sauke ajiyan zucya tace ohh thank god, nur lapya kuwa?kinsa duk mun damu, ai muma bamu jima da shigowa ba munata nemanki mun dauka kinbisu Ameer ne a motar malam bello wai yaa na ganki haka kamar wani an koroki? ƙarasowa cikin kwanan nur tayi tana dan dingishi muryanta arararrebe tace im fine im fine jadidah ,..saita kuma lumshe idanun ta tuna yadda javeed ya kafe fusknt da wani irin kallo dazu hakn ne kawai yake kara rikirkita cikin sauri tahau neman halfvest dinta tana kkrin tube kayanta zata saka. jadidah ta zagayo a mamaknce tace toh ki tsaya mana ki danyi catching breath dinki nur.. u look scared ko wani abu ya faru dake ne ahanyar??. bata kulata ba har sanda ta sauya kaya ta saka marar nauyi tana aje abayanta akan gadon jadida ta saka hannu ta dauka ahankli cikin lumshe ido tsammmm tare da dauke numfashinta cak, tace oh my God Nur a ina kika samu wann qamshin turaren nan jadida ta fara shunshuna kayan sosai har tazo tagane ashe a hannun nur ma kamshin yake fita dede inda javeed ya riken wani shegen daddadar qamshin turarensa na mufasa noir ya kama wajen ya mannu da fatarta.. wani irin bugawa kirjin nur yai da mugun karfi tarasa me zatace sai uhmm uhmm mm jadidah batace komi ba tajuya tabarta a tsaye taje takawo mata ruwa ta bata tryng to calm her self down, bayan tasha ruwan tadan riƙe gaban goshinta ahnkli snn tace ya salam..i cant believ i was soo caried away, dat man is sooo..ta fadi hakan cikin wata bataccyar shauki tanamai lumshe idanunta sosaiiii cikin wani irin rikitaccyar yanayi mai tsananin wuyar fassarawa. ahnkli ta furta batai tsammanin jadida taji ba sai taga jadidan ta kafeta da ita da ido ta na murmushi, da sauri tadan dauke kai,. nan jadidah tay krmin dariya babe kodai kin hadu da Adnan dinki ne kike boyemin?"did he left his mum in london and flew to you? ehhh masoyan asali laila and majnun da sauri nur tace no no a'a ba shi bane. da mamaki jadidah tace hmm to why are u panting bazaki fa bar nan batare da kin gaya min komi ba. wani nannauyar ajiyar zcyace ya kufce mata tanajin kamar duk wani hanyar jini dakebin sassan jikinta yana neman daskarewa. zamar da kanta tayi ahnkli jikin gadonsu tanamai lafar dakanta dataji yana neman yin mata nauyi saitaji gaba daya jikinta tayi laushi jikintan yayi wani mashak ya mutu murus duk tabi ta langwabe fuskar ta sake tamkar wacce batada laka, aynzu duk wani kofar yin tunaninta a toshe yake babu abunda takeji ajikinta face sauyawar yanayi mai rikitarwa jin kamar bazata iya boyewa ba ta kalli jadida cikin ido ganin itama ita take kallo ahnkli tace i met sumone jadidah, its kind of complicated but he is too damn handsome to be true baki gansa ba ne JD i froze like zaifa iya kasancewa gamo nayi kuma gashi naje na maresa sabida ya rike min hannu na..and i think the smell on my hand is his scent..ta karashe maganan kamr zatay kuka cikin gwalo ido jadida tace "u slaped him?? cikin fashewa da kuka me sanyi tace 'i swear nd am so scared ryt now jadida na banu what if he is not human being and i called him an ass wipe. jadida ta kara gwalo ido waje tace what??? ganin hankalin nur ya kara tashi saikuma ta riko hannunta tace its okay kidena kuka, so what if he is not human being, kawai ki gayamin asalin meyafaru daga haka zamu gane ko shi din mutum ne ko ba mutum ba. nan nur firdaus ta share hawayenta tun daga farko ta fara bawa jadida labarin javeed, da wani irin mamaki taga jadida na famr kyaklkawa mata dariya., "oh my god ure so funny nur, amma dai zanso nagansa bantaba jinki kina describing wani haka ba lallai kin kalleshi kam..weee huu huhu am dyieng to meet a real life mafia...ure so lucky nur...da karfi nur ta kwace hannunta tace "jadida are u mad?? ya ina miki maganan serious kina dariya wllh acikin makabrtan muka hadu kikasan ko daga daya cikin grave din nan ne ya fito?? jadida ta kara fashewa da dariya tace "no i am not mad, kawaide kece haba nur just chill, inda ace yana son ya rama marinsa da by now yasa an samoki kuma ba ghost ko aljani bane tunda bai hadiyeki awajen ba...nd you knw what, i just love the way you described him..its giving like love at first vibe... baki a sake nur ta dinga kallon jadida like dis girl is insane, nan ta mike tsaye tace ke naga alaman babu amfanin magana dake its really really pointless talking to you... tsaye jadida ta biyota tace okay fine, amma dai karki bari hakan ya dameki cos is nothng kawai kin mareshi ne sabida yataba miki hannu shikenan, sann kuma karki fadawa kowa most espicially laylah. cikin sauri nur ta kalle jadidahn snn tace and why not? jadida ta kyabe baki ahnkli snn tace "have secrets of your own nur. i knw u love her amma bakomi bane sai ta sani..keep dis one as a secret kinji. shiru nur tay tanamai tuna yanayin behrvrs din layla na kwana biyu musmn akan Adnan kawai sai ta gyada kai batace komi ba. cikin sauke ajiyan zuciya jadida tace kije sallahn ki dawo mun zo da taliyar murji da manja daga gidansu antyn aysha karkiji badai qamshi ba,nur kinsan kuwa bamu bi schl bus ba? sneaking fa mukayi muka bi bayan motarsu malam bello aka shigo da mu shiyasa duk muka dauka kinbisu ne sai kuma muka ga baki nan ashe kinacan da mystery guy dinki nur firdaus tace hmm u guys are criminals amma ya akayi malam bello yazo wajen aida yasan bama nan da mun shiga uku yau. jadida tanemi waje ta zauna snn tace maybe they called him, kin san yamma already yay ga tension na security Muna daf da wajen mukaga duk an gama shiga, shikuma malam bello ya debi su ameer da su maryam da'awa anashi motar saina dauka ko kinacikinsu ne saida mukazo naga ashe baki nan. cikin sauke ajiyan zcya Nur tace thank god they didnt notice kedai bari naje masjid inna dawo sai muci abincin nafara jin yunwa. tana kammala fadin haka ta bude wadrbe din hostel din ta dauƙi gogaggen milk colour hijab ta zura ta fice taje masjid ta samu har su laylah sun fara kkrin yin shelar nemanta sai gata nan ta iso.. da sauri layla ta karaso da fuskar damuwa muryanta cike da shagwaba tace Big sis ina kika shiga inata nemanki nur tay murmushi me sanyi ta rikota aysha tace kinje kin buya awani waje kina bitan karatu ko, see nur ure going to win this in sha Allah, i have no daubts.. se ki dena sakamana hawan jini ko...dukansu sukayi dariya ahnkli nur firdaus tace toh ya isa kunsan dai masallAci ba wajen hira bane, so lets focus on prayers and i promise bazan saka muku hawan jini ba..dariya sukayi suka karaso ciki nur tay sallahn magrib tay ishai, tay bitar qur'ani kadan around 8:30 pm suka dunguma suka dawo hostel ahanya suna ta bata labarin gidan antyn aysha da sukaje ita kuma duk sai ta kasa ce musu komi gameda haduwarta da javeed duk dama its amusing her har cikin ranta amma tuna maganan jadidah yasata tay shiruuuuu batace musu uffan ba Suna shiga hostel suka samu jadidah ta gama kimtsa musu ko ina sabida bayan nur itace me tarbiya sosai acikinsu dan kowa saida ta gyara masa gadonsa yay tsaf ta fetsa turare ma kwanansu ta shimfida musu dadduman cin abinci komi ready suna zuwa aka wanke hannu aka fara cin abinci ana hira ana dariya..sama sama tay chat da adnan shima din bata gaya mai taje makabarta ba bare tagayamai meyafaru, dama can ita ba me far far din magana bane, but cemata da jadida tay she shud be having secrets of her own yasa taji kamar hakan ya zauna dede da ra'ayinta. besides tasan adnan yana da tsananin kishi, iya halinsa kawai dayake bata tsoro kenan, he is very violent in kishi ya tabashi fada yakeyi bayaji baya gani, dan yasha fasa ma yara kai akanta da abu me rauni, wai tun lkcin ma basukai haka ba knan. ranar da wuri nur ta gama chat dashi ta haura sama kan gado domin baccoli danta samu karfin tashi da full energynta dake gobe ne zasu fara gabatar da gasa, kwanciya tayi a riginge tanata juyi da tunani har batama jin surutun yan dakin, can ta lumshe idanun ta jin wani asirtaccen sanyin dake ratsawa daga windownta harta cikin zcyarta wanda bata taba jin irin zuginsa ba wani rikitaccen yanayi ne maicike da sarkakkiya yake shigarta,a take ta dukunkune kanta tay tsammm saiga fuskar wannan mutumin acikin idanunta wanda ayanzu take kallon halittarsa zar zar zar dashi acikin kwayar idanunta tamkar ma hotonsa ta dauko da cameran idonta tana kalla ahaka har bacci yay awon gaba da ita.. ***** washe gari da safe ranar asabar da misalin karfe 9.am a cikin wani hadadden office din likita mai dauke da kayan gwajin lafiya na mata (gyneacologist) acan saman office din an rubuta Dr surayya muhammad. mrs Haseena ce zaune akan kujera cikin wata shiga ta alfarma tanata kallon Dr. Surayya wacce ke fuskantar ta da fuskar mamaki dakuma takaici. Bayan da ta gama duba takardun gwajin da aka yi mata, tajefa mata su kan tebur sannan ta kalli Haseena kai tsaye. "tace Haseena ke kusan ince yar uwarta ce tunda mun jima muna tare, kin san in zan baki shawara bawai a matsayina na likita zan baki ba sai dan domin zai amfane ki," Dr. Surayya ta fara magana cikin kallon reaction din haseena data wani tsime tana kallonta yayinda ta gyara zamanta da shirin jin wani karin bayani da ita kanta ba son ji takeyi "Na san da haka Surayya shiyasa banje wajen kowa ba nazo wajenki dan kece kawai zaki iya rufa min asiri, Amma me yasa kike son ki hana ni yin wannan abun? waidama Ba ni da hakkin haihuwa ne?surry i told you this was mine and my husbands idea i just want to knw idan zaiyu... Dr. Surayya ta numfasa Babu wanda ya ce ba ki da ryt akan haihuwa amma fa dole ne ki yi la’akari da yadda jikinki zai iya daukar nauyin ciki a wannan shekarun naki haseena. IVF yana da hadari musamman ga mace mai shekaru 46 yar gwagwarmayan siyasa irinki, dan Hakan na iya jawo miki matsaloli kamar hawar jini, ciwon zuciya, ko ma rasa rai yayin haihuwa." Haseena ta yi shiru na wani lokaci zuciyarta cike da tantama gashi sam bata son taji ance zata mutu cikin sauke murya kasa tace" haba surayya Ke kanki kin san yadda rayuwata take wallhi Ina bukatar wannan haihuwar saboda... saboda..sai kuma tay shiruuu batace komi ba. Dr. Surayya ta girgiza kai. "Ni Ba zan hana ki ba amma dole ne na fahimtar dake ki fahimci hadarin da ke tattare da hakan Ba wai kuma kawai batun samun haihuwr ba ne batun rayuwarki ne, Haseena Shin kin shirya fuskantar hakan?.." Haseena ta runtse idanunta zuciyarta cike da ruɗani. Ita dai tasan cewa ba za ta iya janyewa daga wannan shawarar ba sabida tanaso taga ta faranta ma sadaat Rai batason wani abu ya rabasu har abada. saidai maganganun Dr. Surayya sun fara bijiro mata da tunani da bata so ta yarda da su. tana shirin budan baki kenan wayarta yafara ringing nan taciro sa ajaka ahnkli ta kalli screen din sunan Hajiya Mariam Shehuri ne ke bayyana akai, nan ta kalle fuskar Dr surayya snn tace kawata can you excuse me?? Dr surayya tace sure,nan da nan haseena ta mike tsaye cikin sauri jikinta har na rawa ta dan ja gefe kadan kafin nan ta jefa wayar a kunnenta Cikin sauri zuciyarta na harbawa da fargaba da kuma sha'awar jin abin da za'a ce mata. salam alaikum ranki shi dade. "Haseena!" Muryar Hajiya Mariam ta fito da wani irin izza, "Albishirinki?" Haseena ta dan lumshe ido tace goro ranki shi dade. yanxu labari ya sameni cewa Muna da sama da kashi saba'in cikin ɗari na ƙuri’u acan fadar zabe, snn Hajiya Farida Bala ta gama shan kashi ynxu haka an tabbabtar min cewa Komai na nasarar wann kujera yana hannunmu Alhamdullhi. Wani irin murmushi mai tattare da dadin nasara take ya bayyana a fuskar mrs Haseena tace "Masha Allah! Wannan ai babban labari ce hajiya.. "haha kibari kawai haseena ai duk karyan kada a ruwa fa take karewa Hajiya Mariam ta yi dariya cikin habaici, ke haseena Daga zarar an bayyana sakamakon zaɓen nan toh komai ya ƙare zamu maida hankli ne kan shirya auren d'ana Adnan daya nace zai auri diyar ki. Haseena tadan jinjina kai jin ranta yay fari kal Da wannan damar da ta samu dan tasan da gaske zata iya mallakar komi inda ta rike wann damar ssai tana murmushi tace hakane ranki shi dade.. a hankali ta kuma cewa amma Gidana na Gwarimpa har yanzu yana kan mortgage ni duk shi Yafi damuna hajiya ina mai miki tuni zanso a mallaka min kafin auren nan. "Kada ki damu haseena," Hajiya Mariam ta katse ta. "Da zarar mun ci zaɓe, zan biya miki komai ai nariga na miki alkwarin wann, Ke dai kawai ki tabbatar da cewa ba matsala daga gefenki musmn ma akan batun yarki da adnan yace zai aura dan bana bukatar wani publicity stunt." da farinciki aran haseena tace in sha Allah babu wata matsala hajy nan ta hau gode mata, Hajiya Mairam din ta ɗanyi shiru na ‘yan dakiku kafin ta ci gaba da magana, tace yawwa dama akwai wata yar matsala fa, malami na ma meduguri ya aiko ace min Wani yana bibiyarki. kuma yana zargin cewa ana bawa Hajiya Farida Bala wasu bayanai." Haseena ta ɗan yatsine fuska tace toh amma Wane ne yake bina?"malamin ya kama sunanshi? kai tsaye hajy mairam tace "Mijin ki." Take Zuciyar Haseena ta buga da karfi tace "Me?"..mijina kuma? "Ba mu da wani tabbaci haseena amma malam akwai hannun wani kusa da ke yi mana kutse Kuma Sadat shine wanda malam yake zargi sosai.." nan da nan Haseena ta dan daure fuska ta harɗe hannayenta cikin jin bacin rai "Hajiya wallahi ba zai yiwu ba i knw Sadat ba zai iya cin amanata ba. yaro ne karami i make sure i study him shi babu ruwansa ma da harkan siyasata. "Ke dai ki kula," Hajiya Mariam ta furta cikin katse ta. anan kuma zanta kkri har sai mun tabbatar da gaskiyar lamarin. haseena tay shiru batace komi ba Bayan sun gama wayar ta ja numfashi mai nauyi Zuciyarta na raya mata cewa ba za ta iya yarda da wannan zargi akan sadat ba, sedai kuma ta san tunda aka fara hakan dolene tay wani abu aka sa ba zata iya sakaci ba, dan Idan da gaske Sadat yana aiki da makiya to komai zai iya rushewa mata. Da wannan tunanin ta juya zuciyarta ta cika da sabon ƙuduri na jin cewa zata bincike shi da kanta kuma a ɓoye nan ta dawo office din taja kujerarta ta zauna tay shiruuu bayan wasu mintina kadan Dr. Surayya ta kalleta cikin kulawa tareda jingina kai da kujera tana famar nazarin yadda fuskar Haseena ke nuna damuwa da ruɗani. "Haseena, wai yaa maganan yaran ki ne?" Ta tambayeta cikin sanyin murya da son sakata magana. Haseena ta ɗan yi murmushi maras kuzari tace "Lafiya kalau suke surayya. Nur Firdaus tana can shirye-shiryen gasar karatun Al-Qur’ani da za a yi a Kaduna sun ma tafi can, Layla kuma kamar kullum 'yar nayi na'am ne suna can tare. Dr. Surayya ta gyara zama. "masha Allah, nur tay gadon ubanta yar albarka ce ina jin yadda ake yabawa da tarbiyanta agari nasan yanxu kam duk sun girma ko... cikin basarwa da nuna rashin damuwa mrs haseena tace yeahh sun girma sunacan sunatayi kinsan fa ni ba yar son shiga tsabgar yara bane, Cikin kyabe baki Dr surayya tace tbbas nasani but haseena lets talk serious, in kinje aikinki Kinadan waigowa dan tabbatar da lfyansu kuwa, Kina ma da lokacin su? Ko dai shegen siyasa da damuwar miji suka maye gurbin uwa da ke kula da ‘ya’yanta marayu?" Haseena ta sauke numfashi tana jin nauyin zancen, kedai surayya Kin san irin rayuwar da nake yi, kinsan wahalarsa Ba abu ne mai sauƙi ba bare ince miki zan hada aikina da wani rainon yara ." Dr. Surayya ta kalle ta ido cikin ido. tace hmmm dat is very typical of you, yanxu de mu aje maganan nan agefe., ranar talata zanje kaduna kuma ranar ne zasu rufe gasar, To me zai hana kema kiɗauki wannan damar sai mu tafi Kadunan tare? Gasar nan ba ƙaramin abu ba ce a rayuwar Nur Firdaus. haseena dan Allah na rokeki Ki jeki nuna mata cewa kina tare da ita wllh hakan zai ƙarfafa ta sosai." kai tsaye Haseena ta girgiza kai tace Ba zan iya barin Abuja a yanzu ba surayya. kina gani dai Hajia Mariam ta kira ni yanxu tana buƙata ta, kuma kinsan mun kusa mu ci nasara Idan na bar siyasa a yanzu komai zai ruguje min..." Dr. Surayya ta dafa hannunta da sanyin murya tace haba Haseena duk wata nasara da kike nema a duniya ba ta da amfani idan ‘ya’yan ki ba sa jin kaunarki aransu, yau Idan Nur Firdaus ta lashe gasar nan waikina so ta tsaya ne a matsayin marainiya saboda ba kizo kin nuna wa duniya ke cikakkyar uwa bace agareta? haba haseena, Kiyi tunani akai mana just this once inkinje me zai cinyeki abu na rana daya ana gamawa ma zamu dawo Abuja tare da su. Haseena ta yi shiru, zuciyarta na dan bugawa da sauri dan Kalaman Dr. Surayya sun tsunduma ta cikin tunani mai zurfi, can kuma sai ta katse tunanin tareda daure fuska tace toh naji Allah ya kaimu ranar inkin shirya saiki neme ni amma duk tsiya dai gaskiya aranar zamuje mu dawo. Dr surayya tace in sha Allah, daga nan suka tsunduma wata hirar dake anjima ba ahadu ba har kafin nan suka rabu. Ali akilu road kaduna state 4pm.. A dede ƙofar shiga babban mansion din jifa jifan da sukayi rakiya wa hajy mammy gidan malaminta suka tsaya domin sauketa,nan ƙananan masu aiki da suka rage suka fara tattara mata kayanta suna kaiwa ciki, hjya mamy ta sauka ahnkli da jikin tsufa tana takawa ahankli da azhkar din yamma abakinta. wani irin shiru gidan yay sabida Dr simran ta ishe wokers din da gadara uwa itace matar gidan saidatasa kaf maaikatan suka gudu suka dena wulgawa. Bayan dan tafiya kadan hjy mammy takaraso cikin main house, tana shiga cikin hamshakin falonta kuwa ta tarar da Dr. Simran din a zaune tay kane kane tana shan pink smoothie cikin shigar doguwar rigar gucci matar hannu mai shegen tsada. suna hade idanunsu waje guda Simran din tawani taso da sauri tana baza murmushi da baikai har xuci ba a yangace tace"Hajiya Mammy Alhamdulillah kin dawo awwwn Na yi kewarki sosai." Hajiya Mammy ta kalle ta ido cikin ido dan ko kadan Ba ta amince da ita ba kuma ta san cewa hakan ba zai taɓa canzawa aranta ba. fuska ba yabo ba fallasa tace Nagode, Simran ashe har kin iso, tafada a taƙaice, tanamai cigaba da tafiya abunta ta lura kamar hanklin simran din baya jikinta dube duben bayanta take wai ko zata ga javeed ya billo,...ganin babu javeed ranta sai ya hargitsa ya baci hajy mamy na daf zata haura sama simran din tay sauri cikin tsaurin ido da nuna ta isa ta tsareta kai tsaye tace hajiya Ina kika bar Javeed din ya banga shigowarsa ba ko kinbarosa ne awaje?? Hajiya Mammy ta tsagaita ta ɗan kalli Simran sama da ƙasa, kamar wacce take kallon kashi "Wai ke me yasa kike abu kamar kanki ya tabu ne..? toh waima Me ya shafe ki da inda yake? cikin dakewa Simran ta ɗanyi dariya tana ƙoƙarin ɓoye zafin kai da rashin kunyarta "Hajiya kefa kinsani ina ƙaunar ganin javeed kuma Ina so in tabbatar cewa yana lafiya ne and dats oll. Hajiya Mammy ta ƙurawa Simran ido da kyau toh ai saikina biinshi can inda yake zama kina kulawa dashi tunda hidimar rayuwarsa ya shafe ki. Simran ta ɗan rau ray da idanunta cike da shan qamshi amma bata yarda ta nuna takaicinta a fili ba. "Hajiya Kowa ya san yadda Javeed yake, he need to be taken care of and... cikin katseta Hajiya Mammy ta murmusa "To sai ya zama dole ke ce mai kula da shi ko? toh Ki yi hakuri Simran duk abinda kike ƙoƙarin yi ni kam ban amince da shi ba." sai ki bari inyazo dakansa saiki gaya masa kinfi kowa sanin abunda ya dace dashi inya amince miki shikenan. Simran ta haɗiye wani mugun yawu dan Ba ta taɓa tsammanin Hajiya Mammy za ta na faɗin mata haka a fili ba cikin wuyarta taja tsaki me tsayi muryanta kasa kasa tace Hmm aniyar kowa tabishi ni dai ba ni da wata manufa illa taimako kuma shima javeed din ai ya san da haka...inba haka ba me zai kawoni nan Hajiya Mammy ta girgiza kai kamar bataji me simran tace ba ta juya tanamai barin Simran din a tsaye da haushin da take ƙoƙarin ɓoye wa. hajiya yanxu dan Allah bazaki gayamin inda javeed yake ba?? hajya tace ke bansani ba Sai ki zauna kijirashi anan din nima bansan ina yaje ba. Simran ta ƙure ta da ido yayin da take tafiya zuciyarta cike da mugun haushi taja wani tsaki me mugun sauti, aranta cewa take Idan har Javeed ba zai shigo hannunta da sauƙi ba to za ta nemo wata hanya. hajya mamy ma kusan hakan take rawaya aranta har ta karasa dakinta dan ganin simran agidan na bata mata rai sosai kawai daurewa take yi dan azauna lfya, cikin sauke ajiyan zuciya me nauyi tace wallahi Javeed dina ba zai taɓa zama mijin wnn shashar ba muddin ina raye suyi duk abunda zasuyi ai Allah yafisu,...and i knw my grand son, he is not stupid.. gabaki daya ranan haka suka kare agidan hajya mammy bata sauko kasa ba, simran ma bata dena duban hanyar kofa tare da saka tsammanin javeed zai shigo ba, dan izuwa ynxu tay wanka yafi kala biyar tana sauya kaya masu daukar hankali haka ta zama kamar me gadin falon gidan na dole cos she doesnt want him to come unxpected nd caught her unfresh... washe gari ranar asaba da sassafe hajiya mammy ta shirya kanta tsaf cikin wata babban exlusive hadaddiyar arabian cotton lafaya dataji swavroski stones all over, baki ne dan haka ya haska ta sosai, a kintse ta sauko babbn falonta tay karyawan safiyarta acikin nitsuwa bata damu da komi ba dan tasan tsabar lalaci da son baccin safe irinna simran baxai bari ta tashi da safe bare ma su hadu. dan haka tana gama cin abinci dataga alaman javeed bazaizo akan lkkci ba, nan danan ta saka aka kira driver yazo ya kaita har wajen gasar da za'ayi acan cikin hamshakin hall din nan usman katsina wajajen karfe 9 saura ta iso wajen aka mata iyo har ciki cike da karramawa da kum girmamawa inda aka kaita harwajen zamanta na musmn tanamai saurarar karatun yaran dan makarantu biyar ne,m suke fafatawa.. yau mazan ne aka xaba daga kowani makaranta akan zasu fafata, sai ayi yar tunatarwa aci abinci sann ayi introduction na manyan baki, sai kuma awatse abar yaran suyi dan wasu programs dinsu by 8pm sai akaisu hostel. fannin su nur firdaus yau tun da suka farka sallan fajr basu koma gado ba, wanka kawai sukayi suka shirya suka ci abinci suka wuce wajen gasa dake yau ba ranar sauraran karatun mata bane nasu sauraro ne kawai... wajen gasar ya hadu iya haduwa dan kuwa manyan mutane ne azaune da securities kala kala har iyakan kare ganinka, tun da aka fara bada karatu waje ya dau shiru, gasa ta dau zafi,qira'a kuwa masha Allah wani yaron inyana karatu sai kace inama kaine da muryansa tsabar dadi. duk jarumtar nur firdaus saida cikinta ya duri ruwa dan babu tamtama they have tough opponents frm various schools agabansu, wanda hakan ya kara mata jin kwarin gwiwa saka kai wajen lura da inda ake yawan ci musu gyara tana lura sosai... Wajajen Four pm na yamma manyan mutanen da sukazo suka fara watsewa including hajy mammy da dataji kamar yadda aka tsara gasar ya matukar burgeta.... aranta ta qudura cewa bazatay missing koda na rana daya ba, while hoping dat javeed will join her soon sabida tana so shima ya saka kansa sosai aharkan addini kamar yadda taga mahafiyarsa tanayi, beside taji ance king sujamal zaizo and he is so young itama dai tanaso nata jikar yaxo sabida tay alfahari da nata ahalin. mufasa pent house 5.pm evening. sartuday Ruwan dumine yake kwarara daga saman shower yana sauka kan fresh and smooth murdadden jikinsa ahnkli, ayayinda ya jingina hannayensa a jikin bangon bathroom din idanunsa a rufe tsam yana jin yadda gajiyar jiya ke dada fita daga tsokar jikin sa. habu tantama tunda ya samu isasshen shiru da bacci me nauyi jiya sai yaji tunanin mahaifyarsa da kewartan ya lafa masa saidai a cikin zuciyarsa iyaka fuskar waccan yarinyar da ya gani a makabarta ne kawai yake yawan dawo masa jifa jifa har ya fara tunanin koma ba mutum bace Idonta dayaji kajol Mai kuma zurfi wanda tamkar yana ciiƙene da wani sirrin dake ɓoye a cikin ransa, shide Bai san kome yake jawo hankalinsa kanta tunaninta ba, amma sai yaga wai yana yawan tunata da musmn yanda iska ya kusa hura mayafinta ayayinda take famr falfalawa da gudu, yanyn xafin masifarta da tsaurin ido da ya bayyana ƙuruciyar ta da kyanta mai sigar mutunci da daraja ahnlkli ya buɗe idanu yana jin saukar wani abu a ƙirjinsa wanda bai saba da irin wnnan tunanin ba dan Bai saba barin abu yana shige masa kai haka ba. "Shit." Ya furta a hankali, yana jan numfashi mai zurfi. a tsanake ya kashe shower ɗin ya ɗauki babban white tawul ya goge ruwan jikinsa da sauri ya dawo dakin ya tsaya A gaban madubi yana kallon kansa atsanake yanajin fayau kamar ba shi ba. Idanunsa sun riga sun saba da rashin nuna rauni Sai dai a yau shikansa ya fahimce cewa da akwai wata sabuwar abu a cikin sa. After a while ya fara shiri ya saka farar shirt mai kyau, ya ɗaura belt akan black designer pants dinsa da suka dace da hadadden shape ɗinsa Black colour me kyaun tsari snn ya ɗaura wristwatch kirar rolex daytuna mai daraja a hannunsa ya ɗan shafa turare mai taushin ƙamshi yana latsa wayarsa harya fice security dinsa suka rufamai baya, nan danan suka fice daga penthouse daga bayan motar yana zaune cikin nutsuwa zuciyarsa cike da wani sirrin tunani dan yasan duk yadda akayi dolene zai fara zancen fito da matar aure very soon a lkci guda sai kuma yadan shafo beard ɗinsa yanamai tuno da address din wani abokinsa Sultan khaleefa dake yawan zama anan a kaduna yasan duk wani information dayake nema akan mace zai iya samu awajen sultan dan baisaka aransa cewa zai taba iya auren Dr simran ba and he need to start searching for a patner tunkan kakansa ta sake dago masa maganan aure. cikin sauke ntsayar ajiyan zuciya ya kaucar da wannan tunanin ayayinda suka doshi hanyar gidan hajya mammy domin cika alkwarinsa na zuwa dubata daya furta mata jiya kafin su rabu..I WAS UN ABLE TO BUY DATA SHIYASA..PLEASE SHARE AND COMENT SURAYYAHMS/08060712446 [27/02, 19:32] Anne-Aurora🦋: *NUR FIRDAUS....24* SURAYYAHMS. Wajajen 5 da rabi saura motocin sirri da ke tafe da BG Javeed suka tsaya a harabar gidan Hajiya Mammy. wanda Duk dacewa gidan nata baizo kusa dakaiwa nasu girma ba cikakken tsarone yalullube shi kama daga kan manyan bodyguards zuwa naurar CCTV da aka bazasu a ko’ina. hadaddun motocin suna tsayawa Javeed din yafito daga motar cikin yanayin da ba kowane ke iya jurewa ba sabida wnn relaxed and casual looks din daya fito dashi datake karamasa wata nauin kakkarfar kwarjini data banbanta da na sauran maza., Dogon wandonsa irin tailored chinox black din nan ne baqinta yana wani irin sheqi tareda da Rolex daytona ɗinsa na gold daya makale a hannunsa na hagu tsabar laushi da farin rigarsa har zaka iya hango kwantaccen farin vest dinsa dake kwance tsamm akan faffadan kirjinsa ta ciki. tafiya yake cikin nitsuwa gurds dinsa na dan baya baya dashi dan bakowane lkci bane yakeson hayaniyar security a kusa dashi wani bin ma yafison yay yawon sa shikadai batare da taron body qurds ko security ba amma hakan sam baiyayuwa sabida babansa alhaj atta mufasah bayason barinsa haka ko kadan sabida harkan tsaro. Matsakaicin bearded face ɗinsa yaƙara nuna ƙwazonsa, da haɗakar kamewa da kuma sassanyr izza dake tafe dashi. Dayake harabar gidan tanada kyau da tsari nan take sanyi da kamshin furanni suka hau ratsa ilahirin gidan shi Bai tsaya ma shakar iskar da kyau ba kai tsaye ya nufi cikin gidan cikin kasaitacen takunsa mai cikeda nutsuwa. ratsawa yay cikin doguwar falon wanda tun kafin yay sallama cikin katsesa da wata iriyar nokakkiyar sautin murya yaji sunansa na fitowa dakarfi daga can saman matakala, ya daga ido atakaice ya kalli simran is like she is freaking out, cikin kwalo ido tace oh my god Jay vee?? wani karamin tsaki yay ya dauke kansa. bata damu ba yar dariya me aji tay dan nuna jin dadin ganinsan Da wata sautin murya da ke ƙumshe da wani irin maitarso da kuma tsananin shaawa mai matsanancin yawa a kwayar idanunta ta hau saukowa. tunda ya mata kallo daya ya dauke kansa cikin dakatawa daga tsaye batare da ya nuna alamun rashin jin daɗin ganinta dayayn a fili ba. wani irin sauya taku tay Looking dashing acikin champaign gold skirt da rigan ta green kuma silk wanda ya fidda classy and porchy looks dinta me daukar hankali. sauke straight malaysian hair dinta ta dadayi side by side ya xuba mata har kafadunta wanda ya dada bada kim kardashian white colourn ta wani kalar kyau na ban mamaki Masu aikin gidan dake wajen ne a tsaye cikin cool navy blue kitchen uniform suna dar dar cikin miko ma javeed din gaisuwa cikin jin tsananin shakkarsa da tsoronsa da kuma girmamawa wanda ko daga kansa sama baiyi akansu bama bare ya amsasu. ita kuwa dr simran tunda ta kafe shi da ido wnn heavy make up Fuskan ta straight yake kallonsa tana tahowa cikin zakuwa manne da sharbeben ray ban gogles akan fuskarta, dan yau ko mayafi takasa iya yafawa don dama chan ganin idon hajya mammy yakesa in zatazo kadunan sai tana yin shigar yar mutunci irin wannan shigar, wani bin sai ta rike veil din a hannu wani lokaci kuma tayi rolling kawai akanta. A hankali simran ke saukowa cikin catwalk mai daukar hankali tana Allah Allah javeed ya daga kai ya kalleta amma inaaa jikake kamar besan ma wata mace tana motsi a wajen ba. koda ta karaso cikin falon batama jira yay wata motsiba ta cigaba da kallonsa cikin tsantsan shauki kamar zata wani rungumesa amma ta kasa yin hakan sabida tanajin wani irin mugun shakkarsa da rawan kai tace jayvee, i miss u so much jayvee, bakaji yadda naji wani farin ciki dana ganka ba, ashe zaka xo din, cos jiya i even Called you akacemun u will call me back inka tashi a bacci amma sai shiru har nayi bacci banga kirar kan ba.. wani shirun ya dada yimata har sanda ta gama far far dinta, acikin basarwa tareda yin kamr baiji metace ba yace "yaya kke?. gyara tsayuwarta tay Cikin yanga da karairaya murya tace.. "i am good, i miss you like crazy, jayvee baka tambayeni yaushe nazo daga UK ba fa? ni inacan wata kasar inata missing dinka amma kai babu ruwanka dani ko.. kai tsaye yace yeah they told you i was busy ryt? muryanta adan a sanyaye tace yeah amma u knw sabida kaifa nake dawowa, nd its been long i really want to spend sumtime with u, yaa zuby ce tacemin kazo kaduna shine naxo ko zamu iya samun lkci tare. Idanunshi adan runtse yamata shiru baice komi ba. duk sai ta rasa me ke mata dadi. ...budan baki tay sede tunkan tay wani magana cikin katse mata numfashi cikin yace "kee wai ina hajiya mamy ne? tace as usual tana can sama tanajin radio ...ƙara katse ta yay dacewa good, kai tsaye ya yunkura har zai wuce saman Simran ta wani matso kusada shi tanamai ƙoƙarin kwabe fuska kamar yar yarinya karama."Jay vee wait...bai motsa ba Ya dan tsareta da ido yana kallonta..tace hey, i dont understand u anymore, wai Me nayi maka ne kake wani shareni? i mean the way you ghosted me in UK was soo toxic. Nazo nan ma na jiraka jiya har tsakar dare, har yauma. Babu waya, babu text, ka shigo din ma amma gaisuwar ma bakaso muyi sai kace ba ni da wata muhimmanci agareka yanxu dama wajen hajiyarka kawai kazo bawajena ba haba jay vee " Javeed ya dan dakata da latsa wayarsa dayakey cikin notsuwa fuskansa babu yabo babu fallasa yace "uhmmm i need to go upstairs simran, can you excuse me??? Simran tana kallonsa ta haɗiye wata yawu me tsananin ciwo jin yadda ya wani basar da korafinta, a take ta harde rai dan tasan Javeed tun bayau ba shi mutum ne da yake da mugun wahalar a shawo kansa, wani irin danne takaicinta tay ta ƙara matsowa kusa da shi tana ƙoƙarin dora ƙaramin murmushi dan kar yagane taji haushi tace "Ina missing dinka ne kawai jay vee pls say sumtin nice to me. Javeed ya yi tsaye yana kallonta dadin karin abunda yasa yakejin baisonta wann rawan kai da kuma desprate energy da Allah ya zuba mata datake ganin kamr wayewa ne, shikuma yafi son yaga mace me daukar kanta da tsada da aji sosai wanda koda bazai kulata ba he wll respect her in his hrt. wani narke masa take kkrin yi muryanta ya fitowa da shagwaba shagwaba kamar na cikakkun karuwai ta wani langwasashi "jayvee...pls tell me dat u came for me.. kaga yau har nasaka an maka abinci and its ur favourite, pls come with me kazo muje sama kaci abincin nd i promise you will like it.. jay..vee cikin katseta da murya kasa kasa yace "Look, Simran," stop dis nonsense. "I am not your boyfriend, not your fiancé, and most importantly bazan taɓa zama daya daga cikinsu ba, i dont like tsilly games it looks stupid on you.. Idanunta suka firfito atake da wani irin karfi tace Dont insult mana Javeed!" i tot mun jima da gama wann maganan dakai?? you cant say that to me bayan kasan shekara ta 35 kenan ina jira na zama matarka jayveee please banason wann wasan... saida ya dau mintina uku yana mata kallo da matsananciyar lalaci snn yace "Kiraba kanki da wannan rainin wayon da kike tunanin kece zan aura simran i havent made a choice yet. "you did. so, deal with it. atsandare take kallon bakinsa dan ji tay kamar wani ruwan wuta yake zubawa wa naman jikinta Bai tsaya jiran abin da zatace ba ya wuce kai tsaye zuwa sansanin Hajiya Mammy. Simran ta tsaya cakkk tanata bin bayansa da kallo dan ita kadai tasan zafin datakeji aranta idan yana furta mata ire iren haka duk dama kawai gani take kamar aji kawai yake ja mata dan ita ta furta tana sonshi a farko dake haryau tana kulawa amma bata tabajin ance mata javeed ya kula wata mace ba. but she cant deny the pain she is feeling, cos attitudes dinsa ma kawai na rashin nuna kulawa da ita da mugun jan ajin dayake mata ma kadai ya isa yasaka kowacce irin mace taji takaskanta bare kuma ajega kan furuncinsa dayake furtasu direct babu sakayawa babu kuma wasa aciki. nan take Hawaye suka fara taruwa a cikin idanunta badon taji zafin abunda yay mata ba saidan saboda bakin ciki da tsananin jin haushin rashin kulata dayayi, dan inda sabo da halinsa ynxu tariga ta saba da dukkn wani yanayinsa ayanxu. cikin jan tukukin tsaki aranta tace muje zuwa nice ai zan mallake ka tunda har yaa zuby ta iya shiga gidanku ta zauna daram nima zan iya shiga wallhi. cikin huci ta karashe furta hakan aranta snn ta juya afusace ta haura sama idanunta na cike da fushi.... isarta dakin keda wuya ta samu dayan wayarta akan madubi yana damar ringing cikin sauri ta isa gaban madubin tana dagawa tajefa a kunnenta tare da fashewa da kuka tahau gaggawa yaa zubynta yadda sukayi da javeed yanxun nan tanata zubar da hawaye sosai cikin shahshntar da maganan hajya zubby tace "shi javeed dinne yagaggaya miki haka? kafin simran ta amsa ta hauta da masifa ke da Allah karyan banza karyan wofi, fada kawai yakeyi ai dama shibazai taba iya yin wani auren soyayya ba, karshe dai kece din za'a jona masa. dama aiwann mayyar tsohowarce bata sonki take cusa masa raayin karya aureki da tuni anyi an wuce wajen. amma kinsan wani abu?? simran ta girgiza kai tana share hawayenta hajya zuby tace yi mar mar maza yanzun nan kitashi kibimin bayan sa kije kijimin mesuke tattaunawa akai shida kakan nasa saikizo nanki gayamin kinji??.. aikuwa jiki na rawa rawa simran ta katse wayar tay marmaza ta wanke fuskanta ta fito tayo hanyar sashen hajya mammy acikin sanda tanemi waje ata jikin kofar ta manne kunnenta tana jiyosu daga nan... Javeed ya shigo cikin kayatacccen ɗakin da Hajiya Mammy ke ciki lkcin tana zaune a kan kujerar ta mai laushi tana tallafe da farin mayafinta tana kallon wani tsohon album din hotonanta masu cike da moments na dumbin tarihi wasu hotonan tana kalla tana murmushi wasu tana famar tare ruwan hawayenta akansu ahankli. Tana ganin javeed fuskarta ya cika da annuri ta kallesa da alfahari cikin murmushi me fadi tace.... "Brigadier General sirrr, wann sabuwar matsayin naka ya fi Javeed ɗina da nake kiranka dashi tun kana ƙarami" .. Javeed ya kasa iya yin murmushi duk dama taso tasashi, ahnkli ya karaso cikin kamewa ya zauna a gabanta ya ɗan kama hannunta cikin nashi acikin kulawa sosai. da muryansa dats calm and soothing yace hajiya Mammy kin san ba ni da wani babban matsayi da ya wuce kasancewata jikanki..ba brigadienki ba" Hajiya Mammy ta dago kai cikin jindadi tare da karajin shauqin sonsa aranta tanata kallonsa da idanunta dake cike da ƙauna da tausayawa.. gefen fuskansa ta shafa ahnkli bata iya cewa komi ba tabude babban photo album din tahau nuna masa hotonansu ita da mahaifinsa da kakrsa namiji da mahaifyarsa suna zaune akan wata red chineese carpet a kasar saudi arabia suna shan ruwa lkcin wata azumi. tana murmushi sosai tace "javeed Kafi yimin kama da mahaifiyarka sosai.Ta furta hakan da wata sanyayyar murya tana kallonsa ganin shima ita yake kallo cikin sauke wata ajiyan zuciya tace "ba zallan a fuska ba,Har izuwa yadda kake tafiya,yadda kake jan zuciya idan kana fushi,da yadda kake nutsuwa idan kana tunani.... wani Shirune ya ratsa dakin Javeed ya gyara zamansa yana kallon yadda Hajiya Mammy ke share hawaye da gefen zaninta, kallo daya zaka mata kasan cewa she is deeply hurting and mourning his mum har yanxu cikin sautin kuka tace mahaifyarka Tana da kyau, ta kasance mai haƙuri,nutsuwa, da sanin ya kamata, itace ginshikin wann ahali namu na mufasa, dan yar babban gidace da ta san metakeyi, ta sadaukar da abubuwa dayawa nata sabida ahalinmu yay daraja a idon duniya. Hajiya Mammy ta cigaba da shafa hoton surkuwanta cikin kuka me sanyi "Abin da ya fi min ciwo araina shine yadda ta rasu babu wata adalci da akayi mata har ynxu kuma kasan da hakan fiye da kowa. wani bin harji nakeyi kmr bana son na mutu batare da naga karshen wanda suka rabani da mhfyrka ba. rungumota Javeed ya yay ajinkinsa cikin haɗiye wata makokon abu me shegen nauyi data tsaya masa a wuyarsa yanamai jujjuya hannayensa a cikinna Hajiya Mammyn ahnkli dan shikansa ya samu nitsuwa dan kuka takeyi ajikinshi me mugun cin rai da saka tashin hankali. da kyar muryansa ya fito ya furta hajiya "Mammy cikin laallshi. yace "Na san ba zan iya canza abin da yafaru abaya ba amma na san ba zan taɓa yafewa kaina da kuma waɗanda suka yi mata hakan ba inde ina raye zamu san gaskiyan amma nasan nine da hannuna na bata abunda tasha ya kasheta." Hajiya Mammy ta girgiza kai tanakan dubansa cikin kulawa. "Karkasa kanka a cikinsu Javeed. ure not a muderer, Kuma ka gaggauta yin aure kafin zuciyarka ta cigaba da zamewa tamkar dutse, tamkar tsubunin da babu wata haske aciki." javeed inbakayi aure ba ni aka cuta bakai ba,sabida kaine jigon mufasa, anan gaba kaine zaka shimfida sabuwar generation din ahalin mufasa, yau idan akace baqin cikin abunda ya faru damu abaya yahanaka nitsuwa da tsayawa kayi rayuwarka yadda ya dace toh tabbas maqiyanmu sunyi babban nasara akanmu. duk shirinsu ne su sakaka ka kare rayuwarka acikin wnn baqin ciki da tashin hanklin dakake ciki. dede nan Javeed ya tsai da numfashinsa waje guda yanata kallonta da rauni a idanunsa, ahnkli yace hajya Mammy aure bashi ne kadai mafita ba fa kawai ban shirya auren bane amma.... cikin katsesa tace" amma za ka yi mana." yace eh amma ba yanzu ba kinji.. hajya.."tace, yanzu!" ure 42 not 22. kuma inasone Allah ya taimake ka hayayyafa harma fiyeda mahaifin ka, shidai yaya goma Allah yabasa dukansu maza amma tun basu girma ba sukata mutuwa kai kadaine ka rayu. ganin baice mata komi ba nan ta share hawayenta tanamai shafa hannunsa da sigar son saisaitashi da muryan tausayi tace "javeed Idan har kana sona nasan zaka yi auren nan kafin wnn shekarar yakare sabida ina ji ajikina bazan kai wata shekarar daku ba. Javeed ya dago kansa tare da tsareta da ido, yana jin yadda zuciyar sa ke bugawa da karfi. dan shiru yay baice komi ba, kome ya raya ransa oho sai kawai yace mata To hjiya Mammy naji, zan yi auren..shikenan?? murmushi tay tare da jin daɗin irin amsar daya bata, tace "Allah ya sa maka albarka." Allah ya hadaka da mace me hali na gari kamar mamanka ua rabaka da yan duniya wanda basu san abunda sukeyi ba. ahnkli yace Ameen i will look for good one, nd i promise you very soon in sha Allah.. dede nan simran taji gabaki daya takasa samun nitsuwa wai Javeed zai maganan aure amma bai ambace sunanta ba yake cewa zai nemo wata?? or what is she hearing lyk this!!" Tunkan asan da ita a sashen tay maza ta fito daga inda take laɓewar idanunta sun cika da mamaki da baƙin ciki me tsanani aranta sai cewa take "Javeed, kana nufin kana shirin neman matar aure amma ba ni zaka aura ba? after 35yrs of waiting for you to see me wallh karya ne wann a falo ta tsaya tana diri, wani jeka ka dawo ta dinga tanajira taga waiko zai fito tabishi waje suyi maganan auren dan hanklinta ya matukar tashi yadda ya nuna besan da ita ba while all these years shidin kawai take jira ya waiwayo kanta ya aureta, komi datakeyi a duniyann sabida shi takeyi badon kanta ba. hakanan tasha jiransa akasa har tagaji ba taga ya fito ba.. shikuwa acan yana zaune ne tare da kakarsa data dauko masa wata special minced meat dayaji kayan qamshi da shayin yan ethiopia data hadamai dakanta me shegen dadi,haka tasaka shi agaba tacemai sucinye tare. sunaci suna hira duk dama itace me yawan surutun shikam saidai yadan jefa magana daddaya gashi da wuya kaga wani abu funy ya bashi dariya. Wajajen 11 pm na dare Dr simran tagaji da jira a fusace ta haura sama dakinta A lokacin data isa ɗakin ta samu wayarta na kara again, da fusata ayanyinta ta dauka taga Hajiya Zubyce nanma tafara maida mata magana cikin kuka da takaici Wallahi yaa zuby Javeed yana shirin neman matar aure amma kmr ba ni yake son ya aura ba.... nan takwashe dukkan bayanin dataji ta gaya ma hajya zubaida tana maganan hawaye na zubo mata hnklinta duk ya tashi dan tasan muddin javeed ya furta ma kakansa zaiyi abu toh tabbas babu makawa zaiyi, shiyasa kaf sukafi damuwa da raayin hjy mammy sabida itace kadai javeed yake daraja maganan bakinta fiye da komi. simran na xuba bayani hartana jan sheshka. Hajiya Zuby dake sauraranta dariya kawai takeyi, can tace kewai dan Allah yanxu Kina kuka ne akan dan wannan maganan ?" adan tsorace simran tace aa aa yaa zuby ina tsoron kada yaje ya auro wata daban din fa, keda bakinki kikace inyanaso har gida zaa kawo masa mata sai wanda ya zaba. murmushi hjy zubby tay cikim tsokanarta tace "ranar to da kike cika min baki akansa aina dauka kin isa mace ne shiyasa bance miki komi ba.. see, eeeehhnn dat mufasa DNA is a bitch wallh tallahi simran baki san taurin kansu bane shiyasa har kike tunanin samun gidan javeed mufasa a saukake kmr wacce take filin wasan yara.. ...haah yarinya kenan baki san wuta ba saikin taka, toh da wayona da hanklina da girma na da ilimi na simran amma saida nayi shekara 30 currrrr ina shiryawa kafin nan na samu shiga gidan mufasa harna xauna daram bare ke shashasha kara fashewa da kuka simran tay tace yaa zuby amma kinsan dai nifa tsakani da Allah nakeson javeed mufasa bawai dan kudinsa kawai ba, i love his money i wont lie, bt i truly truly love javeed inna rasashi wallh zan iya haukacewa. hajya zuby dake kan dariya tace hmm su soyayya manja "Ke ki kwantar da hankalinki Simran. just ignore a wht he said I have my ways." kinji?? ahaka Ta tsara Simran dawasu maganganu nasamun gwarin gwiwa akan javeed har abun yay sanyi aranta... A fannin su nur firdaus kuwa wajajen 8 na dare suka koma hostel ayau Bayan an kammala karasa sauraran karatun gasarsu na ranar Asabar, around 12:30 pm na dare bayan kowa yay bacci Nur Firdaus tafarka tazauna asaman gadonta da takardanta tana famar nazari, jin ta kasa iya samun bacci. nan tahau yin tunani sosai kan kuskuren da wasu dalibai daga cikin waɗanda suka gabatar da karatunsu yau sukayi, dan ta lura da Wasu suna ƙarancin tsayawa akan ma’anar ayoyin da suke karantawa, Wasu na rikita haruffa masu kama da juna,Wasu kuma basu da ƙarfin murya mai kwarjini, nan ta hau neman hanyar gyara dukkan waɗannan kura-kurai a cikin nata karatun. cikin nitsuwa ta fara maimaita tilawarta ahankli har sai da ta tsinci kanta cikin gamsuwa da kyakkyawan nitsuwa. wajajen karfe biyu saura na dare ta kammala ma kanta gyara snn ta daga hannu sama tace "Ya Allah, Ka bani ikon karanta Kalamanka cikin hikima da tausasa zukata..ka mika ladan ma mahaifina kaji kansa kay masa rahma" tana kammala addu'ar ta lumshe idonta nan da nan bacci kuwa ya kwasheta.... Adaren wanm ranan javeed ya kwana agidan hjy mammy wanda sai yaune ya samu ya dan runtsa da dare har yay nauyin bacci batare da wani ciwonkai ba sede washe gari ranar lahadi da sassafe hajya mamy ta farka bata gansa agidan ba, yauma hakanan tay hakuri taje wajen gasar ita kadai inda aka tashi daga inda aka tsaya aka karasa sauran dalibai maza, sai can bayan sallah azhr aka shigo fannin mata.. subiyar aka kira sunansu kan stage fatima daga bauchi, maryam daga kaduna, bilkisu daga kano, zulaikha daga sokoto sai kuma nur firdaus daga Abuja, and each of them are representing thier respective scndry schools. wani dunkulallen paper aka zuba agabansu kowa yasaka hannu ya dauki nashi ya rike. yadda tsarin gasar yake alkalan tambaya su suke farawa inda dalibai zasu dauki kowani gaba na al-qur'ani randomly snn iya abunda ka dauka shine zaka kawo. mutum na farko da aka kira data bude takardanta taga zata jawo ayoyine daga qur'ani da suke magana zallan akan"azaban wuta" tana dubawa nan da nan ta shirya tafara rerowa cos evrything works with time and accuracy. haka aka dingayi wata akan"zina" wata akan"interest' wata akan "iyaye" nur fiddaus ce takarshe nata yazo akan ayoyin da suke magana akan"mutuwa".. Lokaci yayi da nur firdaus zata fara karatu lkcin idanun kowa nakanta sabida ita kadaice ta dan killace fuskanta da niqabi yanayinta aciki yake da sanyim nutsuwa Duk idanun kowa nakanta harta gama bude nata takardan. wanda Tana gama bude takardan ta kore shedan snn tay bismillah tafara karanta Ayoyin da suke magana akan Mutuwa wanda atake nutsuwar wajen ta canza gabaki daya sabida tsananin dadin muryanta dake fitowa da wani nauin sanyi da kuma kwarjini kamar ana busar sarewa. nan hajiya mammy ta umarci Female aids dinta aka hau daukar mata karatun nur a wayarta dake in ana maganan mutuwa tana yawan son ji sabida gani take kamar nata mutuwar ya kusa yaxo tunda ta tsufa sosaii. nur firdaus ta nitsu sosai beyond all odds tana rero karatunta cikin wata hikima data banbanta dana kowa danko sau daya ba amata gyara ba. nan danan ta kawo ayar "Kullu nafsin dha'iqatul maut ta cikin Surah Al-Ankabut (29:57)sann ta shigo da "Ayna ma takoonu yudrikkumul mawtu..." ta Surah An-Nisa (4:78.ta kuma kawo wata ayar dake cewa. "Afahasitum annama khalaqnakum...acikin Surah Al-Mu’minun (23:115)snn ta shiga "Waja'at sakratul mawti bil-haqq..."na Surah Qaf (50:19).. akarshe dak ta kawo "Fa-idha ja’a ajaluhum ...Surah Al-A’raf (7:34) wanda acikin kankanin lokcine take iya zakulosu a cikin surorin nan har biyar kuma a nitse. Yadda ta karanta wayann ayoyin cikin cikakken nitsuwa da kuma sassyar shauqi yasanya wasu daga cikin masu sauraro suka fashe da kuka sosai kamar irin su hjy mammy dasuke dan fahimtar larabcin sosai suna fahimtar abunda take fada, wasu kuwa sun lumshe idanunsu cikin nutsuwa da tunanin mutuwar tasu. Wasu cikin alkalan gasar suka dan sunkuyar da kansu kasa suna jin nauyin maanar ayoyin a cikin shaukin data saka masa me ratsa imani wasu kuwa suka goge hawaye a gefen idonsu suna dan murmushi dan sunsan baiwa ne Allah ya bawa wann yarinyar domin ta tunatar dasu. Bayan tagama wajen yadau shiru na ‘yan wasu dakiku kafin hall din yahau amsawa da takbir ana masha Allah,Allah akbar, Subhanallah daga wajen masu sauraro.. alkalai sun riga sun dauki dukkan makin din kowacce daliba ta samu na ranar, sai aka danyi jawabai aka sanar da cewa gobe ne za'a yi karatun tsakanin maza da mata na karshe, ranar talata kuma shine ranar kirar result da bada kyauta ranar kuma kowa zai iya barin kaduna. wajajen 4:30pm aka tashi Hajiya Mammy ta share hawayenta ta kira Javeed a waya cikin cin sa'a kuwa sai ya dauka, har suka gama gaisawa bai gaya mata inda yaje ba haka tagama mitarta tay shiru, shidai yanayin sanyin jiki da sheshka dayaji a voice dintane yadan damesa ya tambayeta ko lfya nan danan ta fara bashi labarin karatun nur firdaus wanda har ta iso gida tana bashi labarin batare da ta gaji ba. javeed ban taɓa jin murya mai cike da tasiri irin na wannan yarinyar ba..ta fada ta maimaita.. Javeed har ya gaji saidai yaita hmmmm hmm can dayagaji yace hajya kice dai kin samu wacce tafi kowa burgeki dan kawai tatuna miki mutuwa, tace hmmm ba maganar mutuwa akeyi ba jikana dolene fa ka ji muryan wannan yarinyar da kunnuwanka, kai dai Kar kayi gardama Ka zo goben dan shine ranar karatunsu na karshe. Javeed ya yi shiru baice komi ba dan Yana da ayyuka masu shegen yawa agabansa ynxu haka ma baya kasar, amma yasan ba zai iya sabawa Hajiya Mammy akan abinda take so ba, ahnkli yace "Toh Zan zo na goben kawai." tana murmushi tace toh sann ya katse wayar. ##SURAYYAHMS 08060712446 SHARE [27/02, 19:34] Anne-Aurora🦋: BONUS PAGE FOR COMENTERS.. bayan sun kammala wayar nan hajy mamy ta karasa isowa cikin gidanta batare da ta nemi inda simran takeba tawuce sashenta tay wanka dama kuma batajin yunwa ko kadan kawai tahada tea dinta me shegen qamshi ta zauna a daki domin samun isasshen hutu. fannin Nur Firdaus kuwa sosai tafara gajiya da irin cece kuce da kuma zafafan muhawarar da akatay akan yanayin karatun ta a hostels din mata musmmn na sauran makarantun da sukazo. inda wasu daliban hassada ya sakasu suke ganin kamar aidan nur ta samu jaaa me tattare da kalmar "mutuwa" shiyasa nata ya fi daukar hankalin kowa awajen taron, wasu kuma sukace ai daga yanayin yadda tay karatunne cikin fidda maanan ayan tare da shauki da bada haqqi ga kowani haruffa. kowadai na fadin raayinsa akanta amma babu tantanma yau mahassadarta na fili dana boye duk saida suka bayyana dan zancenta kawai akeyi ata ko ta ina can da dare tazauna a gefen gadonta tana tunanin abunda ya farun saikuma tafara jin son ziyartar wani kawunta da ake kiransa Alhaji Abubakar Ciroma dake nan kaduna. gani take duk dama mamansu ta hanasu muamala da yan uwan ubansu be kamata tazo kaduna har tay gasa ta tafi bataje ta duba elder brothern mahaifinsun ba, tun tana karama tasani cewa alhaj abbakar ciroma yafi kowa shakuwa da mahaifinta and is a very wealthy business man yana da mata biyu, amma yarsa guda daya ne tall ana cemata Razia Abubkr ciroma wanda aka fi sani da (Razia abu), yana zama ne a GRA barnawa and is not really far from them dan haka ta gudura aranta cewa gobe bayan angama karatu zataje ta dubasu. har hajiya mammy ta gama shan hadadden shayinta bata cire ran cewa yauma javeed zai dawo ya kwana agidanta ba,ita kuma simran wuni tay agari tana famar yawace yawacen shopings da wajajen shan iska dana ciye ciye dan babu wani abu datake matukar darajawa arayuwarta kamar bacci, kashe kudi, da kuma hot coffe, sanin cewa javeed ba kulata zaiyi yadda takeso ba yasaka zaman shiru agidan yafara damun ta amma dake hajy zuby tace mata lallai tazauna anan din har sai javeed dakansa yabaro kadunan tare da ita kafin nan tay wani motsi. wajajen karfe 6pm saura na daren ranar lahadin Javeed A. Mufasa yafito daga dakin wani meeting a kasar egypt dan tun da asuba daya wuce nan batare da sanin kowa ba baiyi wani waya da kowa ba sai kakarsa hjya mmy. within few hrs prvt jirginsa ya dawo dashi cikin kaduna alokcin ana neman 10pm na dare suka sauka a tashar jirgin sama inda motocinsa dake jiransu suka wuce dashi dakin hutu after while baijima awajen ba ya shirya yafito domin duba wani abokinsa mai suna Sultan Khaleefa da suka dau lokci basuga junansu ba. Sultan mutum ne mai tsananin hatsari da zurfin ciki tareda ilimin dabara da Allah ya zuba mashi,yana daya daga cikin few mutanen da Javeed ya tsananin aminta dasu snn ya ke iya kwana yana tattauna wasu maganan dasu. sultan khaleefa yana da underground club a kaduna sabida shidin tamkar jarabawa ne ga kusosin yan siyasa da kuma mugayen dake addaban kasa. he works for the Central intelligence agency as a senior undercover, amma a fili kuma shidin kamar dan daba ne dake saida bindigogi da tsadaddun alburusai ma amintattun sojoji da mutane masu powerful personality kamar su BG javeed mufasa, Dr. nashwan wamako etc, dan haka babu wata sirri ko wani shige da fice dake yawo a nigeria da baisan dashi ba. wajajen sha daya da rabi on d dot suka iso, Parking hadadden motarsa bodyguard dinshi yayi a parking lot din babban pub din lkcin javeed yana zaune a owners coner baima san sun isoba sabida wayarshi dayake ta famar daddannawa. Casual dressing yay Inda yafito a cikin wata tsadaddiya kuma shegiyar unbuttoned shirt na kamfanin Hermes fara kall kall da ita datamai kyau banawasaba,ya hadeta ne da dawani brown carmourflage trouser kafafunshi sanye da wani black boot na hermes din shima. sabida sanyin dare yasa yataho da jacket duster coat sai wann hadadden kamshin turarensa na mufasa noir da yakeyi kai kaman ka lashe shi tsabagen qmshin dadin dake yawo ajikinsa duk inda ya ratsa. budemai kofan motar da akayi yasaka ya dagokansa ahnkli ya kalli bodyguard din dake tsaye agabansa yanamai jiransa ya sauko. Karamin Ajiyan zuciya ya sauke baice komi ba ya sauko din ahankali tareda zuba hanayenshi a aljihu, gaba yyi suna binshi abaya yana taku cikin nitsuwa da kamewa kamar Dan sarki body qurds uku suka biyo bayanshi suka nufi cikin undergrnd pub din tare dashi, can ya juyo fuskarshi adan daure jin karan takalman su daf daf da shi, wani irin haushinsu yakeji yanda suke binshin kaman wani karamin yaro daga yay korafi sai ace ai aikinsu sukeyi na kareshi,but he already knew dat Babu mai Kare shi a duniyan nan sai Allah but wani bin dole ne yakansa yaKe bada hadinkai domin akare rayuwarsan gudun Duk abunda ake tsoro din ya faru. Ahankali cikin strong bold voice dinshi ya juyo yakalle gurds dinsa dan baison yamusu tsawa ya janyo attention din mutane yace musu wait for me outside give me a break... Kaiwa nan yawuce yay ciki cikin daure fuskan sukuma babu yanda suka iya suka koma kofa suka tsaya suna masu lura da komi dake shige da fice javeed yana karasawa aka Budemai kofar shiga VIP securityn wurin ya matsa masa yashiga har cikin club falour din dayake tashi da hayaniyar maza wasu na harkan business, wasu na buga bar games, dan dauke kansa yayi yana dan cije lips dinshi har yahaukan stairs din yay sama can ya doshi wani waje da aka rubuta Danger da jan fenti asamansa. security dake wajen suna ganin shi suka matsamai yashige ciki yana shiga yaga wasu kattin mazaje su hudu a zaune dukansu Americans suna kan aikin jera bindigogi ak47s,sniper riffles, x22, granade lunchers, difrnt kind of guns kala kala aka shimfide akan table agabansu da manya manyan bottle din hernessy strong Martini da wine glasses a hannun su. suna ganin shi suka dan dakata da aikin su har ya karaso.. nan sultan ya mike tsaye yanamai mika masa hannu yana murmushi yace my one nd only friend we all glad ure here But you are late. zama javeed yayi kusada dashi suka gaisa dan shikadai ne ma yay kama da yana cikin hayyacinsa sosai ahankli yace sultan i cant stay long sabida nagaji, u wanna grab a drink??... sultan yace sure snn yakalle sauran mutanensan yace musu excuse me guys kucigaba da aiki ina zuwa, nan suka bar wajen suka koma gefe tareda javeed suka fara magana ta sirri kafin nan suka dawo na abokanta, nan inda suka zauna suna shan wata strong shayi me cike ganyen itatuwan daga china masu kara lafiya ga halittar maza. nan sultan ya shiga kawo masa tattaunawa akan aure da kuma mata sabida shima baijima da yin auren ba, yace javeed najima ina aiki akan wann fannin for the likes of u amma kai baka aminta dani ba, and you knw Not just any type of girl can come in to my list. kasani ko?.. ahkli javeed ya kurbi shayinsa ya hadiye tareda sauke double smirks yace "toh shikenan, i need one,. da mamaki sultan yace what? youu joking?? javeed ya masa wani kallo adan tsime yace no..hajiya tace tana son wai nayi auren nan kafin karshen shekara. sultan dake kallon yanayinsa yace wow finally..the great mrs mufasa is abt to come into light. cikin haɗa yatsu javeed yaja tsaki yace u going to get me wat i want or not, sultan just paper marriage ne,but not with a gold digging slut dat will end up dead if she dares me. sultan yay murmushi "i wundnt even dare joke with this one., duk dama na so maka auren soyayya javeed you're 42 but ure really hot men.. u need a cunny little girl dat will handle you manly.. karo na farko da javeed ya daga girarsa sama with a friendly smirks tare da yin karamin murmushi yace" ohhh, ai zanyi na soyayyar a lkcin danakeso. sede Wani lokacin bana tunanin da akwai wata ya mace da zata iya shawo kaina wai dan na so ta kamar yadda kake tunani. Sultan ya yi dariya mai sauti yace Kayi shiru kajira mana ka gani. amma ina tabbatar maka akwai yarinyar, kuma Bazaka san lokacin da zuciyarka zata kamu da soyayyarta ba. just let the ryt girl come your way zaka ce na gaya maka abokina. cikin basar da hirar Javeed ya share zancen duk dama kalaman Sultan sun tsaya masa a zuciyarsa kuma yasan hala hakan zai iya faruwa tunda har ya kalle wata yar halittar yarinya karama data sakashi tunani batare da ya shiryawaa hakan ba. guy lets focus on fullfilling hjys wish. sultan yana murmushi yace toh babu wata matsala Ka bar komai a hannuna i have one perfect girl in mind a kaduna nan take zan hada maka file inta ka duba.. javeed baice komi ba ya ciro wani Memory card a aljihunsa ya mikawa sultan, yace look into dis and tell me wat you got..i will be in Abuja on thursday muhadu acan. sultan ya mike tsaye yace okay i will come with the report on "this" and "that".. ...javeed ya dan kallesa yace, i trust u with "this", but on "that" karde kaje ka kawomin file din wata katuwar bakauyiya me rawan kai. wani irin dariya ne ya kufce ma sultan dan baiyi tsammanin cewa har javeed ya fahimce "that" din dayace din a dunkule ba. cikim kyabe baki yace alryt we will see daga nan sukayi yar sallama around 12:40 am na dare javeed ya fito daga club din ya same securitynsa awaje suna jiransa within few minutes ya shiga mota suka dawo dashi gidan hjy mammy. sun iso lkcin sosai gidan yadau shiru da alaman kowa yay bacci, kai tsaye ya wuce dakinta ya tura kofar ahankli ya shiga yasameta a ringine akan fankacecen gadonta me taushi tarike wayarta tsamm a hannunta ta manne akirji hawayenta da sukata zubowa akan kumatunta haryanxu basu bushe ba tana famar sharar bacci cikin nitsuwa ya karaso cikin dakin yanamai kare ma yanayinta kallo, kai tsaye ya gane kallo takeyi awayar sai bacci ya dauketa ahaka, ya rasa me take kallo haka da zai sakata hawaye har tay bacci rungume da wayanta a kirji.. lallausar hannunsa ya saka yazare wayar very gently dan kar da ya tasheta ya katse mata baccinta, yana cirowa ahankli ya mike tsaye saidai dake akwai security a jikin wayar yasaka ya fito da nashi hadadem wayar daga cikin aljihunsa ya daddana wata shegiyar nano technology da ake cemata share screen nan daman wata transparent scanner ta bayyana daga wayarsa ya haska screen din nata wayar dashi kafin kace wano abu har scannern ya kwaso masa duk wani abunda take kalla ixuwa kan nashi wayar kai tsaye batare da yabude wayartan ba. ganin kamar zata fara motsi yasakashi aje mata wayar agefenta snn ya jamata bargo me shegen laushi ya rufeta ya rage iskar Ac yazauna agefenta ya mata addua ya shafa mata akai da fuska kafin ya kashe mata wuta ya kara dagaba.. yana kaiwa dakinsa na gidan ya zauna calmy abakin gadonsa da aka lailayata da off white silk bedshet me shegen kyau. kai tsaye ya zaro wayarsa daga aljihu snn ya kunna share screen din yaga ashe ma video recoding ne take kalla, nan yaga wai annual qur'anic competition chapter dan karamin tsakine ya kufce masa da har zai katse wayar ya aje sai kuma yatuna irin labarin shirmen data dinga bashi dazu baiyi kasa a gwiwa ba ya sake kunnawa dan yaga menene haka a muryan yarinyar da har yasa taketa kuka. yana kunne videon yaji kansa ya dan sara mashi, nan take kuma camera ya hasko kan nur firdaus data sha bakin niqabi, shide baiga fuskarta ba amma a kallo daya dayay mata saida ya lumshe idonsa sosai jin tsikar jikinshi na tashi ahankli tamkr wanda yaga wata aljana. nitsuwa yay akanta dan yana jin larabcin shima sosai dan haka ya najin duk wata abar da ake fada mata na qa'idar karatun, kafin nan ta fara rerowa wanda tunda yaji dirar sautin qira'ar dake fita a sassnyr muryanta, dodon kunnuwansa gabaki daya suka dena jin motsin komi, bai farga ba harsaida videon yay replaying kansa kamar sau biyar ana shidan ne ya dawo hayyacinsa ya katse, snn ya bude lumasashen idanunsa yakurawa screen din manyan idanunwasa masu cike da kwarjini dan ji yake zucyarsa tanawani irin harbawa can sama sama tana kuma daka tsalle ta ciki tamkar wanda yakeda wata spritual alaqa na musamn dame wann karatun.. a daren ranar duk sai yaji yakasa samun bacci dan ya rasa meke damunsa kwana biyun nan gabaki daya, tunani yake akan fuskar wacan yarinyar da kuma Muryar wannan yarinyar, they all better get along cos he is loosing his focus on both their aura's. wani abu na musamn yadinga ji aransa wanda bazai iya fassarashi kai tsaye ba wanda akarshe dai duk ya tarkatasu ya ajesu waje daya ya tarasu a matsayin shirmen banza amma inaaa tunaninsu sam yaki ya rabu dashi duk yadda yayi karfin halin fixgewa. juyi yadinga yi akan gadon shikadai har yakai wajajejen karfe biyu na dare Wannan muryar da yaji na me gasar Qur’ani yana ci gaba da kai kawo a cikin kansa, A karshe, ya mike daga gadon da misalin karfe biyu da rabi na dare, kai tsaye ya shiga wanka waikoda kansa zai sakeshi inya jikashi da ruwan sanyi. Da ya fito ma still bai koma barcin ba, cikin daren javeed yaja tsaki yafi buhu goma kafin nan can ya sauka akan gadon yaje yabude wani katoton woody drawer yaɗauko wata babban allon zane ya jawo wata black arniyar expensive cryon akwalinta ya rike yanemi waje a tsakiyar dakin ya dasa kujerarsa agaban allon zanen ya zauna yanajin zucyarsa na ingizashi taciki akan daya fito da fuskar abunda kemasa yawo akansa.. batare da yasan me zai zana ba, bai kuma san dalili ba ya dasa cryon din akan board din ba, ya fara zana fuskan yarinyar can daya ganota a makarbarta. cikin nitsuwa ya hau zana fuskar nur firdaus zak zak ya bata wani kamilallen fasali na Fuska mai tsarki, Idanu masu cike da haske, da Lips dinta masu matukar daukar hankali yadda yay shaping dinsu zarr kamar shine asalin wanda ya tsarata. yadau lokci yana perfecting din zanen saboda yanayine yana tunawa da faruwar komi,ahankli har saida ya kammala zanen snn yazauna akan chair din yanata kallonta, kiran sallar asuba ne ya katsesa. mikewa yay ya shiga closet ya dauko wata farar rigarsa me dan tsayi yarufe kan zanen dashi kafin nan ya shiga bayi yay alwala yasaka kaya ajikinshi tsaf tsaf snn ya nufi masjid domin sallahn fajr kai tsaye. Da misalin karfe biyar na asuba, Dr. Simran na sheka bacci a dakinta wayarta ya dinga kwalla kara misd call yakai 30 wanda duk nauyin baccinta sai data hakura takatse ta farka a mugun fusace kamar zatay kuka ta dauki wayar tana huci dan batako duba waye me kirar ba tace wani dan babban bura uba ne wann ne haba haba daga can hajya zubyn ma ta kwarara mata ashariyar dayaci uban nata wanda saida yasata tadawo cikin hayyacinta atake cikin saussauto da murya tace yaa zuby kiy hakuri bansan ke bace.. hajya zuby taja tsaki me sauti. babu wani bata lokaci tafara gaya mata akan cewa maza ta shirya yau din nan tafara bin hjy mammy wajen gasa.. jiya da dare hj zuby ta makale tanajin duk wani hirarsu da alhaji attah mufasa yadda hj mamyn take korafin cewa ita kadai take zuwa wajen gasar, kuma gashi ita anan ta tura mata simran sai yazama kamar ma babu amfanin turata. hanklin hjy zuby sosai ya tashi tahau gaya ma simran irin kayan mutunci da zata saka yau,snn tace mata in anje wajen ta cire kudi me yawa ta bada gudumawa itama. tareda kashe mata warning cewa lallai ta kasance ashirye dan duk inda hajy mmy zataje itama ta shirya tabita wajen. simran bata wani so hakan ba danyau spa taso zuwa amma kuma duk wani abu da zaisaka ta samu shiga wajen javeed zatay iyayinsa dan haka zata daure taje. abunka da lazy kuma slay queen kasa komawa baccin tay dan tasan inta koma lkcin bazai isheta ta gama shiri ba. nan gidan babu dump bell dolene ta fito waje neman masu aikin da zasu tayata shiryawa Da wani tsinannen guntun rigar bacci mai matuƙar tsantsi ta fito tana tafiya akan matakala taci karo da wata mai aiki tanata sauri zata kai mint tea dakin da javeed ya kwana. mai aikin ta gaishe ta bata amsa ba tabita da harara, can tace ina zaki kai wann? tace Hajiya ce tace akai ma Sir javeed mint tea data hada masa.. simran cudnt hide her shock dan bata san javeed yadawo harya kwana agidan ba, da wani irin zafin nama tare da harara me zafi takwace tray din tea din tace toh jeki zan karasa masa dashi. cikeda tsorata mai aiki tabar wajen simran tabita da tsaki tana bacewa ta aje tray din ta dada gyara zaman nityn inda zukada zukadan nonowanta zasu dada fitowa fili dakyau dakyau snn tacire cap din baccinta ta yar akasa tabar suman kanta a fili babu dankwali ta dauki tray din ta kama hanya tana wani tafiya cikin karairaya hartakai kofar dakin.. duk rawan kanta tasan halinsa sarai he is a very mean and private person ba ashiga masa dakin sa gatsau komin rashin kunyar mutum kuwa haka zai jira seya bada izini. Dr simran ta buga kofar takai minti 10 tana kiran sunansa tun tana rigima tana jayvee jayveee har ta dawo javeed javeed, Javeed…"shiru babu amsa karshe shahada kawai tay ta tura kofar kadan ta leka ciki kirjinta na bugawa sai taga ashe ma baya ciki, tsaki taja sann ta shigo kai tsaye da tray din a hannunta tanamai karewa dakin kallo dan sai yanxu data ga yanayin dakin sann ta dada yadda cewa ya kwana anan. da can har zata zauna ta jirashi abakin gadon sai kuma ta tuna masifarsa sai ta hango kujerar dake tsakiyar dakin taga abu an rufe da farin riga, ahujajan ta sauke tray din kasa tayo wajen ta tsaya tanata kallon rufaffen board din da tunanin ko mene wannn din. ahankli tazo gaban board din data kai hannu kai ko kadan bata kawo tsamnin ganin zane ba face har saida ta fara yayewa ahnkli ahnkli fuskar dake jikin zanen na bayyana mata inda nan take Fuskarta ya wani canza da matsanacin mamaki da tuhuma. bakinta harna rawa rawa tun bata gama yayewa ba tace "Wace ce wannan????iyakan rabin zanen fuskar nur firdaus kawai tagani amma sai taji atake wani abu me nauyi yashake mata hanyar fitar numfashinta acikin yanayin kaduwa take kallon zanen jin tsananin kishin da bata tabajin irinsa a duniya ba ya turnuke ta. I HOPE U ENJOY THE PAGE..COMENTS AND SHARE. GOBE IN SHA ALLAH HALA ZAMUYI SHAFI NA KARSHE SAI KUMA BAYAN AZUMI IN SHA ALLAH *NUR FIRDAUS BY* *SURAYYAHMS* [02/04, 20:11] Anne-Aurora🦋: *NUR FIRDAUS...25* Arewabooks@SURAYYAHMS. Huci me tsananin zafi Dr Simran othman take fetsarwa waje da mugun zafi ayayinda wutar tsananin kishin dake cinta arai ya sakata dunkule hannayenta waje guda batareda ta shiryawa hakan ba. kwayar idanuwanta dasuka zanca kala sukai jaa atake takafesu tarrrr akan hadadden xanen fuskar Nur firdaus batako kiftawa bare taja numfashi ahnkli kuma cikin wata irin zazzafar karsashi tace Wace ce wannan da har javeed zai zana fuskarta? tun kan tay azaman catching breath dinta taji zuciyarta na wani irin ingizata da karfi dantaje ta gani. acikin sauri da kasa iya danne me takeji ta matso kusa jikinta na rawa rawa tamiko yatsun hannunta dake dauke da wasu irin zukazukan expnsive transparents nails tana kokarin buɗe cikakken fuskar nur dake kan allon zanen cikin azama tana huci tamika hannunta kai harta kama farin kyallen da karfi zata jawoshi kasa tawatsar kwasam sai kuma tatsaya cakk tadena motsi sakamakon jin kakkarfan gyaran muryar Javeed mai razanarwa daya taho ata bayanta da wani irin karfin kwarjinin da yakatse ta atake.. ko iya sauke hannunta kasa batayi ba ta tsaya cak tana jiyo kasaitaccen takunsa ahnkli muryansa yake fitowa yana maganan kamar na wanda zaa karba masa...a nitse yace.. "Idan har kika kai hannunki kai, i will cut it off. iyakar Dirar saukan kakkausar sautin muryansan yasaka taji wani abu me tsananin ciwo da zafi ya kuma daskarar da ita, duk saitaji takasa iya dauke idanuwanta daga kallon rabin fuskar nur firdaus din dake nunawa a allon zanen dake haskawa agabanta sosai wnda ko da bataga full face dintaba har cikin ranta takejin tsananin kishin yadda har javeed ya tsara kyauntan a zanen sosai. alaka da yan mata wani baqon lamarine da bata taba sanin javeed dashi ba hasalima shi mutum ne kamar wani ghost ko aljani danme ganin sa a zahiri ma saiya shirya kirjinta na tsananta bugawa tay tsayuwar cak awajen dan tama kasa juyowa takallesa tsaban yadda batajin kanta dede, duk wani kalubale data jima tana fuskanta awajen javeed zancen wata y'a mace bai taba shigowa cikin jerin matsalarsu ba atake sai taji kmr batama shiryawa hakan ba. tana tsaye bata san lkcin da har ya karaso cikin dakin yazo ya tsaya daf da inda take ba, ahnkli taji jikinta yahau rawa ganin ko kallo dayabai mata ba barema yagane me take ciki dan yadda take daukar kanta kamar wata matarsa na sunna har gani take kamar hakan ne fa a zahiri. ido ta zuba masa tanata kallonsa ayayinda murdadden hannunsa dakeda wani irin laushi da haske yamika gaban drwing board din yadada jawo farin rigartasa daya rufe zanen dashi data fara bude mishi cikin jan karamar tsaki kasar wuya yasake mayarwa mazauninsa yanamai kara rufe zanen dakyau kamr yadda yabarsa dazu. fuskansa adan dore yadago kai har cikin ransa yaso ya tuhume simran yaji uban me ya kawota dakinsa da sassafen nan half naked amma kuma sai ya basar ya juya yay kmr zai fita dan bai fiyeson yin dogon magana da ita ba. yana bata baya ranta amugun dagule tajuyo cikin shan qamshi tafara masa wani irin kallo me matsanancin zafi wanda iyaka mugun shakkarsa da tsoronsa datakeji aranta sune kawai suke dan danneta taciki daga irin guguwar haukar datake shirin tayarwa, cikin kwakwalo makanta nitsuwar dole ahnkli tace "excuse me? ganin baiko juyo ba,tay rau da ido snn tace jayvee dakai nake magana" dede nan...ya dan lumshe ido ahnkli snn yajuyo ya kalleta da gefen idonsa cikin wata salo medarsa fargaba yace "mene ne?..dan shiru tay ganin yadda ya hade rai kafincan ta sake kallon zanen daga bisani tadaga hannunta dake dan rawa rawa tanuna kan drawing board din dayar yatsarta da wani irin borin kishi a muryanta tace did u draw this??.. cikeda sanyin kasaita mai tafe da wata irin ko in kula ayanayinsa ya kalli board din kai tsaye cikin rashin kulawa yace "yes".. ..wani irin kafesa da wani irin ido tay snn tay shiru tana jiran karin bayani daga bakinsa saikuma ta tuna ba lallaine ta samuba dan "yes" is always a complete sentence a duniyar javeed mufasa. wanni nade hannunta tay akan kirji dawani kalar big girl attitude cikin wata salo irinta kama kai da nuna abun be wani dameta din nan ba tay rau da ido tace ohh dats, very crafty. sai ta dan ja numfashi .."nd who is she kasan ta ne?.. tafara kallonsa kamr zatay kuka ahnkli takuma cewa javeed, nace wacece wann din ka zanata hala?dan shareta yay har saida yakaiga gaban wata soft chair snn yanemi waje yazauna akai calmy kafarsa daya akan daya ya kalleta da muryansa me tsananin taushi snn yace "ive started to think doctor"..tay rau da idanunta kamr zasu xubo tace" think abt what? kai tsaye yanamai darsa mata mayun idanunsa acikin nata data zuro masa yace.."macen da zan bawa zuciyata. babu shiri gaban simran ya wani irin buga tawani juyo dakyau ta kara kafesa da jajayen idanuwanta ayayinda ranta yacika fammm da ɓacin rai zuciyarta na wani irin harbawa ta ciki tafi scnds uku tana kallon javeed amma bataga alaman wasa atattare dashi ba.. wani abu ta hadiye acikin makrownto dan da kyar ta iya daurewa cikin kame kanta snn tace "Me kake nufi da hakan? how, bangane wacce zaka bawa zucyarka ba, wani zuciyar??..kowani zuciyar kake dashi na daban wanda bansan dashi ba? ..tay minti biyu tana kallonshi amma bece mata uffan ba..ganin ba amsatan zaiy ba tawani ja numfashi me sauti sann tace "well, that is neva going to happen to us saidan inna mutu, bana duniyar, cos dis drawing girl will eva only exist in ur paintings nd not in our reality kanajina ko. tana maganan ya katseta cikin wata iriyar sigar lumshe ido da budewa mai kashe jiki kusan akasale yace "ohhh,but she will exist..in my reality, and not yours doctor, kingane ko? tana juyowa a fusace suka hade kwayar idanunsu waje guda yaga yadda take huci atake yasakar mata double smirk dats moreeee devilsh dan his words, ji tay kamar ta shakeshi amma bakaramin tsoronsa takeji ba cikin izza ta dan dauke kanta da wani irin fizga ta lumshe ido ahnkli taji muryansa yanacewa simi kikwantar da hanklinki "i will find her.. and duk sanda na sameta zuciyata nata ne. its a promise. wani abu takaraji yarike mata magwaronta da karfin tsiya cikin kwaco numfashinta tay wata dakakkyar dariyar takaici muryanta yafara rawa, "jayvee enuf of ur dry jokes okay,..i am ryt here in front of you kadena min wann wasan, purnish me all you want, i will obey you, i will worship, i will do everything, sabida nasan baka kalleni bane shiyasa har kake iya tunanin wata kake hadani da wata zane, kaduba da kyau dai babu abunda na rasa ajikina javeed, my body is perfected just for you, ure mine and i am yurs,. ni bantaba yin tsammanin har zaka fara tunanin cin amanata ba...and who ever dis girl is i will surely find her and ... idanuwansa masu cike da abun tsoro ya dago cikin katseta dashi sai kuma tay shiru cikin wani irin yanayin fixga ganin yamata kallon sama dakasa da wani irin kakkarfan izza a muryansa da alaman ba wasa yake da ita ba... "is it me ure talking to in dis tone simran? take taji kirjnta ya cika da takaici ta juyo zata amsashi cikin rauni, a dake ya nunata da yar yatsarsa.."bana wasa dake, meddle ur next word very carefully lady, karki sake ki furta abun da zai iya rabaki da nan gaba na taba miki wasa ne??? Wani matsanancin takaici taji ya rufeta tafara surutai kasa kasa tanacewa "Me nayi maka javeed pls what have i eva done wrong to you, me na rasa ajikina da zaka fara hadani da wata zane, are you making dis up to humiliate me??? u're just making me go nuts..this is very insulting haba mana!!! ko kallonta baiy ba ya kyabe baki yana daga zaunen bai hankara ba tazo tawani zube agabansa tay lamoo tadan lumshe sexy idanunta tana kkrin daddana masa jakar nonowarta akan kafafunsa, ahnkli tafara nishi mai qarfi metafe da sheshekar numfashin karya tafara wani irin abu tana wani kankame mai jiki kamar wacce zata yagashi, aranshi ya tabe baki yace dama dai kice iskanci ne kawai ya kawoki.. kallo daya yay mata kafin ya zame jikinsa da qarfi anata sannan yakureta da mayun mahaukatan idanunsa wanda suke tamkar bayajin komi in yana ganin tsaraicin mace agabansa yace simran "u need to leave. Tanata kallon bakinshi kamar mayya tasako wata murya ehm ehm ehm jayvee nide kawai gayamin matsayi na awajenka, dont u have any real feelings for me?? u won't even touch me.. har yaushe zan cigaba da jiranka jayvee kasan ina sonka sosai wallh da banasonka bazan dauki tsawon lkcina da rayuwata ina jiranka ba..lokaci yay da zaka dena min irin wnn wasar, we r not kids anymore. jayvee we need to get srious abt our future my love yakamata mu mufara maganan auren mu dis very month ko ya kace??.. tana gama rufe baki atakaice yadan balla mata harara calmy da wani irin kasaitacen nitsuwa ayanayinsa muryansa na fitowa kasa kasa yace "Aure?keda waye? simran are you okay... ..baki bude tayita kallonsa dan sun sha irin wann maganan amma kullum ahaka yake shashantarwa. zatay magana ahnkli cikin katseta yace "simran, i dont have time to be repeating myself,..u make ur own choices, i will make mine, ni bance miki kijirani ba kinji ko?.... Tay saurin mikewa tsaye kamr zata kara matsowa kusa ya wani fixge jikinshi kamar wanda yake kyamarta snn ya daka mata tsimammen kallon da ya sata razana sosai dakanta taladabtar da kanta taja baya dashi. fusknsa a murtuke yace "Ke, Nace kiyi waje ko sai Na saka an fitar min dake ne? yatsun shi uku ta gani a iska yana reto, see ..3 secnds..is enuf for u, ki fita ryt dis minute kaina namin ciwo. kallonshi taketay Duk jikinta sai yadau bari sabida wani irin zafin kai datasan javeed yakeji dashi sosai, ita kuma fa bakaramin ji dakanta takeyi ba. dangani take takai matsayin da tafi karfin walakancin daga wajen namiji koshi wayene. lamarin javeed din ne kawai yake mugun daure mata kai despite kayan duniya da sukasha surgery a jikinta na nunawa a fili ba tay tsamnin namiji kamarsa me cikakken lafiya da kwarjini har zai tsaya agabanta ya mata tsawa batare da sha'awarsa ta motsa ba. she notice dat javeed kmr baisan ma metakyi akansa ba. good 35yrs of her life, nan tafarajin kamar ta sulale kasa tafasa ihu mai cin rai,hawayen datake dannewa suka sauko kasa bisa kan kumatunta da sauri tareda jin rauni ta share tana dan jan ajiyan zuciya batace mai uffanba tafita daga ɗakin cikin fushi me tattare da borin kishinsa shikam baisan ma tanayi ba. tafiya kawai take fuuu akan steps batama kallon gabanta, da takai kusada kan matattakalar sauka kasa ko ya akayi oho ta tazame timmmm Ta faɗi ƙasa da ƙarfi tare da buge farcen ƙafarta ajikin karfen golden rail na step din daya tumbeke farcen kantin dakarfi. wani irin kara tafasa tazube kasa rike da kafartan dake tsidda jini dan saida kusan dukkan masu aikin gidan suka razana da ihunta suka yo tawajen agaggauce.. wani ihu simran takeyi kamar karamar yarinya tanamai kwalawa javeed kira kamar kanta zai tsage tana wani irin narkewa yadda zaiji kamar wani mummun abune yafaru da ita. dan aranta ji take kamar tsawon lkcin nan data dauka tana nuna ma javeed mufasa dukkn soyayya he sumhow cares abt her kawaide bayason ya nuna mata ne a fili sabida yanayinsa na murdadden mutum. Javeed na jinta yaja tsaki yay zamansa kamar baiji meke faruwa ata wajen ba sai dataci kamr minti shabiyar snn ya fito yatsaya daga bakin balconyn dake gefen dakinsa yana kallonta duk tagama daukawa waizai sauko dakansa ne ya dauketa, sai ta dada narkewa. bata san shi ihun nata bane yake hatsala shi dan kwata kwata bayason jin karar muryanta dan jiya bai samu bacci isasshe ba kansa na mugun sarawa. kallo daya ya mata kafin nan ya maida hanklinsa kan masu aikin gidan fuskansa a dore yace me kuke jira?? jikinsu na bari suka marmatso, dirin tsawarsa kawai kakeji ya karade gidan,.. yhall stupid kuɗauke ta zuwa ɗakinta mana Ku kira mata likita Bunch of nuisance!!... gabaki daya masu aikin suka rufu akanta ..shikam yana furta hakan yajuya yakoma dakinsa kamar bashi yafito yay maganan ba Simran dake kiciniya da masu aiki tabi bayan kofar da ido haka tadinga zubda hawayen takaici tanajin kamar mutuncintane gabaki daya yau ya zuba. hajy mammy dake dakinta tanakan shiri tanajin muryan simran atsakar gidan suna drama da masu aiki, ko motsawa batayi ba cikin kyabe baki tace "yarinya kenan Bakiga komi ba, hmm aje yar uwarki tay tsafi ta aure min dana a matsayin qaddarar sa amma kekam wallh baki isa ba... hakanan masu aiki suka rufu akanta aka kaita daki nan danan aka kira mata likitan gidan yazo yafara dubata dan tsaban sakalci baa wani jima da dubata ba tafara bacci dan dama baccin bai isheta ba. Hostel: ***** sassanyar sautin kirar sallahn da ya hudo windown hostel dinne ya sa Nur firdaus bude idonta a hankali, lkcin da ta gani ne ya sa ta wara yan madaidaitan idanuntan takara duban karamin agogon dake kan bed side drawer taga har 5:30 da dan tsalleta sauko daga kan gadon gashinta mai tsayi da cika da ya barbaje tana bacci ta kama ta hade su in a messy bun sannan ta sauko cikin sauri ta hau tayar da kowa. bayan kowa ya farka hostel toilet tanufa ta kuskure bakinta da mouth wash tayi maza ta tube kayanta snnan ta kunna shower tana mai sake ma jikintan ruwan dumi can ta fito daga wankar bata tsaya yin wata wata ba ta maida kayan jikinta tsaf sukayi sallah bayan ta idar ta dauko ruwan sanyi ta sha kadan sai ta mayar da gorar shima ta ajiye.., Wani nannauyan Ajiyan zuciya ne ya kufce mata mai alaman dawowa da Ita cikin hayyacinta daga tulin lissafin datakeyi nazuwa Gidan kawunsun anjima data kwana dashi aranta yau wanda taso ace ta tattauna hakan da yar uwarta layla amma inta tuna kalar murdadden kusancin dake tsakanon laylah da mahaifyarsun sai taga duk takasa furta mata komi. hakanan ta ayyana komi aranta ita kadai danko jadidah datake aminiyarta bata gaya mata komi daga cikin shirinta ba. as usual by 7am na safyar suka gama shiryawa, yaune ranar fafatawa ta karshe yau din kusan kowa hanklinsa nakan nur firdaus ne da kuma yadda sakamakon gasar zai kasance gobe. tun daga daki Nur ta gama shirinta da plain hijab me tsayi daya sha karin guga yana kyalli, snn ta jawo yar jakar baya brown color datake ratayawa tasaka wata black Kimono me kauri da veil dinsa aciki da goran ruwanta sai yar man baki snn ta zuge xip din jakar ta goya abayanta snn tazura niqab dinta da socks dinta suka fito wajen karyawa, duk wani cece kucen da akey awajen duk hanklinta baya wajen dan izuwa yanxu dalibai dayawa kwaxon nur firdaus na jiyan yahanasu samun bacci. cikin su harda yar uwarta laylah da ta saba da danne nata kishin aranta. bayan sun kammala cin abinci su hudu ita da layla da aysha da jadida suka bi zugar dalibai aka wuce da su wajen gasa... 8.00am dot ya musu a kofar babban hall din nan na general hassan usman katsina, nan kowani dalibi ya nemi waje ya zauna hall din ya dau shiru dan abun ya matukar bawa mutane mamakin yadda dalibai mata suka kwaiwayi irin shigar nur firdaus kusan ince kowaccensu yau ta sako niqabi a fuskan ta wasu harda sock irin yadda nur takeyi, ya zamto badge din schl dinsu ne kawai yake bambamce su 8.30am na bugawa aka fara gudanar da gasar cikin aminci. wajajen karfe 10am saura yauda farin ciki hajya mamy ta dauko hanya ganin tare suka fito da jikarta javeed, infact motocinsa ne suke famar biyo nata abaya, hankli kwance har suka isa wajen gasar saidai bata lura ba tun akan hanya jeep guda daya ya zame daga cikin convoy din yay hanyarsa daban. bata tashi sanin javeed baya tare da su ba harsaida suka isa bakin hall, bata wani ji dadin haka ba amma hakanan ta dauke kai dan tasan tsabgogin javeed bare shi baya neman izini awajen kowa, nan ta shiga cikin hall aka kaita har wajen zamanta acan sama wajen manyan manyan baki ta zauna a spot dinsu na familyn mufasa tanamai saurarar gasar wanda yauma kamar kullum an baza fasaha da basira na karatun alqur'ani. inda nur firdaus tay wani sabon ficce bawai dan tafi kowa zaqin murya ba saidan iya lura da kuskure da gujewa memeci da kuma sanyin nitsuwa. an dauki lokaci me tsawo ana fafatawa babu wani hutu me yawa sabida yaune karatu na karshe, zaa tashi daliban by 5pm sabida a fara shirin rufe program din akan lkci musmmn ma da an gayyace manyan mutane.... tun farawarsu hajy mammy takasa gane zuciyarta dake rooting wa nur firdaus dan ko kirar sunan nur akayi a hall din sai kaga hjy mamy tasake zabura takasa kunne wajen sauraron muryanta dan haka kawai taji yarinyar ta mugun shiga mata ranta bana wasa ba. hanklinta gabaki daya ya zamto yanakan nur firdaus shikuma jikarta javeed acan Allah Allah yake ya kammala abunda yakeyi sabida yaxo wajen domin kar kakansan tay fushi dashi koda ma bazai jima ba dan aynxu ita kadaice a duniyarsa baiya iya bata mata ranta. da yammacin ranar around 4:30pm jirginsa daya lula dashi fadar shugaban sojin kasar ethiopia ya saukeshi a kaduna yauko wani hutu bai dauka ba kai tsaye cikin gaggawa ya isa wurin gasar Qur’ani ana saura baifi minti goma a karkare ba, lkcin daga wani dalibi me tsananin kwaxo sai ita nur din dasuke kkrin yin final recitation shida securities dinsa suka shiga daga baya batare da kowa ya lura da shigowarsu ba dan already Anriga an fara final recitation for the day... seat guda biyune tsakaninsa da body gurds dinsa subiyar duk sun saka bakaken kaya, yana zama yadan lumshe idanuwansa yanamai saurarar muryan dalibin ayayinda yafara tuna yadda mahaifyrsa ta zamo malamar qur'aninsa ta farko a duniyan nan. duk da yanayinsa na dakakken mutum da bazaka masa zaton akwai digon yaranta atattare da shi ba, but der is dis frail childish wish najin cewa hala da ya rayu da mum dinsa da shima yay wann gasar qur'anin kodan ya sakata taji dadi snn tay alfahari dashi. har wann dalibin ya kammala karatunsa javeed bai dawo daga duniyar tunanin mamansa ba face saida wata strange Sautin karatu mai tsananin sanyin daɗi da sanyaya zuciya da ratsa gangan jiki yahau tasashi ayayinda nur firdaus tafara karanta ayoyin da aka ja mata cikin matsnancin nitsuwa da sanyin kulawa. kwarjinin dake cikin muryan nata is serene enuf to summone the assembly of Angels... sanyin rahama dake tattare da coolness din muryan nata daga tafara karatu sai kaga wasu suna hawaye wasu kuma tsigar jikinsu ne yake tashi sabida yadda take saka qira'arta a nitse yana kuma nuna lallai tasan ma'anar abubuwanda take karantawa acikin wata sanyin nitsuwa . ji yay komi nasa ya tsaya cak dan Muryar nan...ya dada lumshe ido, jin sautin ta ya hanasa cigaba da zanta komi a brain dinsa, Wannan murya ce da ya riga yafarajin kamar ya saba da ita a cikin tunaninsa na kwanan nan. suratul tawba in the most amazing way, sihitarccen ajiyan zuciya yay ya furta "Subhanallah."acikin kokon ransa jin yadda Muryar take ratsa shi kamar iska mai sanyi yanakuma jin yadda kalmomin nata suke ƙara nutsar da shi cikin wata irin duniyar tunani harma baisan ta gama ba saida yaji anyi kabbara me dan karfi, ahankli yabude lumsashen idonsa ahankli ya jefasu akan nur firdaus dake killace acikin niqab kirjinshi yaji ta sauya bugu saiyaga duk wanda suka saka niqab dinma bai musu kyau kamar yadda ya mata ba. sumtin strange and alluring is all over her acikin dakikanin secnds ya gama karkare mata kallo altho he didnt get to catch her name in a wit, sabida bason wann yanayin saka idon yakeyi ya sabar masa ba amma babu karya yasan yarinyar national treasure ne. Bayan an karkare kammalawa tun ba afara fita ba shi ya mike kai tsaye yafita, a gaban motocinsa ya tsaya tare da saurin kaucar da tunanin yarinyar aransa kwata kwata dan baiga amfaninsa ba, baiwani jima da fita ba Hajiya Mammy ta fito itama tana murmushin jin daɗi ganinsa aranta sosai, yau tunda suka kamo hanya hirarta kenan, ta kira masa sunan nur firdaus yafi sau ashirin cikin labaran nata datake bashi amma tsabar hanklinsa baya kai ko sau daya bai kama sunan a ransa ba saidai ya kalli kakarsan ya murmusa kadan, dan aransa yakanji kamar each time taje wajen gasar nan she misses his mum soo much kawai danne baqin cikin abun takeyi shiyasa take wann xumudin duk wani labaranta shide baiya cewa komai har suka koma gida. ata bangaren nur firdaus kuwa ana kammala sallamarsu around 5;20am bayan sun dawo cin abinci a cantern layla da aysha already sunyi plan zasuy sneaking suje gidan antyn ayshan agari dan su kwana acan sabida amusu kwalliyar da zasuzo wajen final ceremonyn gasar gobe dashi, dan laylah tanaji ajikinta kamar Adnan zai iya zuwa a goben yay ma nur firdaus surprise tunda ya saba mata hakan, kuma tasan nur bata damu da make up ba ita kuma batason azo aganta ahaka, tana so tay kyau sosai koda adnan zai kalleta, shysa ta nace zata bi ayshan su kwana acan dan shigarsu yafi na kowa daukar hankali. golden brown abaya me matukar kyau da akayishi duwatsun pearls da nur firdaus ta dinga ajiyewa akan zata saka agoben shi laylan ta dauke ta saka ajakarta aboye dan tasan ai nur bazata ce komi ba saidai tay hakuri ta saka wani.. yau jadida ita kadai ta koma hostel tana kkrin kimtsa musu kayansu dan goben duk zasu watse anata shirin hidiman goben kowa hanlkinsa baikan kowa wann yanayin ne yabawa nur cikaken dama tazame tashiga washroom tacire hijabinta da niqab din ta maidasu jaka snn ta zaro black colour kimononta me kauri daga jakar ta saka takara wanke fuskarta da ruwa snn ta goga man baki dama itadin ba maabociyar son yin kwalliya bace, ta kofar bayan cantern din ta zille batare da kowa ya lura ba tadinga tafiya hartakai kofar fita after few mins ta samu me adedeta tace mai yakaita GRA Barnawa, dake bawani nisa suke da wajen ba within 14 minutes sai gasu nan a anguwa ta zaro dari biyar a jakarta ta bashi ya bata canji sann ta kama hanyar gidan kawun nata dake can karshen wata layi. manyan gidajen masu kudine awajen nagani na fada gashi yamma yarufa anguwan ya dada daukar shiru ahnkli cikin nitsuwa take tfiya kowani step sai taji kirjinta na kara bugawa, dan rabonta da nan wajen tun tana yar shekara biyar da sukazo ranar bikin sallah tare da mahaifinta alhj haroun ciroma. she rmbr clearly how fun it was, da yadda yan uwansa suke mugun sonsa, shidai baban nata bamai yawan son wasa bane amma yana da sanyin zuciya da tsananin haquri bata taba ganin abokin gabarsa ba. duk sai tarasa yadda akay mumynsu take cewa yan uwansane suka cutar dashi musmn ma shi kawun nasu alhaj Abubakar ciroma wanda asaninta sunma fi shakuwa da mahaifin nata. ahnkli take matsowa ayayinda early childhood memories dinta sukadinga dawowa mata kai har takai kofar wani tangamemen mansion me dauke da doguwar black burglar gate da kuma katoton katanga an rubuta A1091 ajiki. saida tay tsayuwar minti biyu tanai karewa kofar gidan Kallo snn ta karaso jikin gate din ta fara buga bell din ahnkli, wani shiru kakeji with no answer harta gaji ta saduda tafara tunanin ko zata koma hostel kawai. idonta nakan mansion din ta kara gyara zaman jakarta dake rataye akafarda anitse ta juya kenan zata bar wajen sai caraf taji karar gate din na buduwa dakansa ahnkli batare da taga kowa dake budeshi ba. tsayuwar cak tay tana kallon ikon Allah, har gate din ya gama bude kansa cos it took her a minute kafin ta fahimce cewa is an automated gate hala daga security control room aka danna remote ya budu mata bayan sun gama tantace ta da cctv camerarsu ta ciki aikuwa tana daga kanta can sama ta hango cameran a manne akanta like a bird bazaka ma lura ba kyabe baki tay cikin sauke wata ajiyan zuciya tashiga cikin gidan da yar kwarin giwa atleast yanxu dai tasan ansan da zuwanta. she left here since wen she was 5yrs old aranta tanata lissafi da kokonton hala sun manta da ita komasaita sake musu bayanin kanta shiyasama tazo da hoton babanta ajakarta. cikin gidan nada wani irin girman da bazan iya kayyade shi ba, wasu irin manya manyan sashe ne aciki masu kalar fenti irii daya wanda daga ganin tsarin gidan kai dakanka za kasan naira ya zauna. dedekun masu aiki sanye da blue uniform dake shawagi anan tagani cikinsu babu wanda ya kulata itama hakanan batace musu uffan ba kanta na kallon kasa take tafiyarta har takai katoton kofar mai mansion din batare da daga kai ba Bayan ‘yan mintuna da tsayuwarta a bakin kofar wani security ya tabbatar da sunanta, snn ƙofar ta buɗu nan ta haɗu da wata me aikin gidan da ta jagorance ta har cikin babban falonsu da ya sha ado da manya manyan kujeru na zamani parlour ne mara tarkace amma yamugun haduwa yadda aka tsarashi wallpaper ne baqi mai zanen roseflower ja da baki zagaye da bangon daga tsakiya kuma akwai bakaken kujera masu L shape da throw pillows dinsu jajaye wanda suke manya manya saidan karamin round Table da ke gaban su da Wani sharbeben tvnsu dayakusa cinye rabin bangon... Wani kamshi ne mai mugun dadi ke fitowa daga falon na turaren halut da sandal wood traditional incense hade da iskan Ac mai dadi da sanya nitsuwa. nur firdaus tana shigowa mai aikin data bude musu kofa ta taho da Murmushi a fuskarta a ladabce tace "'Sannunki da zuwa hajiya Please come with me.. Nur tadan murmusa ta kalleta ayayinda tayi musu jagora suka karasa daga can ciki, Wani bene mai golden rail suka bi suka sauko daidai setin dinning area mai dauke da dogon dinning table shima dark colour with little touch of red Wanda Already an kawata kan dinning table din da manyan kwanuka na alfarma wajen ya karayin haske sabida crystal chandelier dake sama ta tsakiyar su yana fidda wani uban haske... Haka kawai atmospher gidan yayi ma nur firdaus dadi yakuma samata Wani sanyi a xuciyarta cos being around family wani abune da uwarsu ta riga ta datse musu shi aryuwrsu kwata kwata. tana daga tsaye tunda bata motsa ba sukaji karar sautin tahowar mutum tana daga kai suka hade ido da kawun nata wanda mamakin ganinta yagama rufesa bakin sa bude yace "Nur firdaus mashaaaa Allah, Alhamdullhi!..Nur ta danyi murmushi ta saukar da kanta kasa. cikin sauri Alhaji Abubakar Ciroma ya karaso da wani irin murna ayanayinsa tana dan satar kallonsa dan shidin Dogon mutum ne mai cikakken girman jiki gashi fari sol da sumarsa baƙi sumul irinnna babanta kallo ɗaya zaka yi masa ka san arziki ya ratsa jininsa bana wasa ba cikin matsanancin mamaki da shaukin ganinfa ya karasa saukowa kasa da murmushi yana faɗin "Nur Firdaus? wann ba nur firdaus din mu bace?? take kuma sai idonsa ya cika da ruwan hawaye masu zafi.. raunataccen murmushi ne ya suɓuce mata tare da gyara zaman gyalenta ta dan rusuna gabansa da ladabi tamasa sallama muryanta na rawa sann tace ni ce baba dan batayi tsammnin zai ganeta da wuri haka ba. rikota yay ajikinshi da wani irin shaukin farinciki a muryansa yace yah Allah nagode maka, i knew dat one day u will find ur way and come my doter. wow wow look at you "Masha Allah! Nur Kin girma! dubeki Kin zama wata kyakykwar budurwa.. hawayensa dayaketa dannewa suka sauka hannunta ya jawo jikinshi har na rawa tsabar murna Sai da suka zauna akan wata chair sannan ya fara share hawayen ya ɗaga wayarsa yahau kirar matarsa ta farko tana dagawa yace ke Hajiya Sa'adatu kifito marmaza kiga wani abu,.wacce ba jimawa ba tafito sanye da wata tsadadden riga da zani na blue shadda data sha aiki kanta a rufe da mayafi suna hade ido da nur firdaus tunkan yay magana ta taho ta gudu ta rungume Nur Firdaus din sosai tana faɗin "wayyo Allah, Masha Allah Nur firdaus??..kece yau agidan namu, A'a, kin girma sosai , masha Allah, Allah ya albarkace ki yar nan lale marhaba kai amma naji dadin ganinki. Bayan nan Nur bata kara samun wani hutu wajensu ba tsaban bada haquri da uban tambayoyi akan rayuwarta dana layla data sha. anan ne ma nur din takeji yadda mummynta tay ma yan uwan ubansun tijara snn takaisu kotu tace araba alaqarsu da ita. suna tsaka da hirar sai ga nan Hajiya Bilkisu, matarsa ta biyu da ta fito daga ɗaya ɓangaren cikin wata shigar abaya mai launin ruwan madara. itama tana zuwa ta hango tsabar kamnin nur firdaus din da na mahaifinta alhah haroun dan akwai hotonansa agidan, a ladabce suka gaisa dukkansu babu wanda bai yaba ma kokarinta na zuwa nemansu ba zuciyar nur cike yke da nuna godewa Allah da irin kyakkyawar tarbar da aka yi mata dan kusan kowa acikinsu zumudi yakeyi akanta. musamn ma kawunta alhaj abubkar wanda duk dayana fama da baqin cikin tarkon da haseena ta kafa musu ta rabashi da yayan dan uwansa ganin nur firdaus ayaudin yasaka yadingaji kamar yasakata acikinsa dan tsabar farincikin dayaji.. oder na musamn aka kara bawa me aiki aka dada kara cikowa da abubuwan kwamulashe aka sake shirya musu dinning table din da kyau. a tsakiya suka sakata da hirararrki kala kala har aka kira sallahb magrib alhaj abubakar din yabarsu ya fita masallaci, uwar gidan nasa hajiya saadatu ce ta jawo nur firdaus suka haura sama dakinta anan tay sallahn magrib har da isha bayan sun idar ta mammata nasiha akan rayuwa ta kuma tabbatar mata cewa su basu gujesu ba mahaifyartan ce tay duk wani abunda zatay dan ta nesanta su dasu kuma abune daya shafi siyasa, zubar da mutunci, da kuma doka me tsanani sabida haseena ta riga ta kirkiro wasu shedu masu nauyi akan yan uwan mijinta a kotu. Nur dai batacewa komi amma already ta riga tasan halin mahaifyarta dan haka abun be wani dameta ba, kawai de yadda aka tarbetan ne cikin tsananin marmari da nuna soyayya yasataji wani iri aranta dan tasan da kawunta yana cikin rayuwarsu hala da bazatay kewar mahaifi a duniyarta sosai ba. daga dayan ɓangaren gidan kuwa wani shantamemen dakine me matsanancin kyau wanda kallo daya zakamai kasan dakin yar gatace wanda iyayenta suke mugun ji da ita dan duk wani abuna kyale kyale akwaisa a dakin komi is Dark pink or peach hatta babban gadonta an lulluɓesane da bargo mai launin peach, wata yar matashiya ce wacce bazata wuce 24 yrs ba azaune agaban madubi wanda kallo daya zaka mata kasan takai makura wajen wayewa da kuma ilimin boko cos class and levels is screaming all over her. zaune take agaban madubi akasaitance doguwace me wani faffadan hips gwanin shaawa, gashinta kuwa dogone har gadon baya, fatar ta is silky smooth laushi tamkar anwanketa a man zaitun. A hankali tabuɗe manyan idanuwanta masu sheƙi tana miƙa hannuwa zuwa ga kan dumb waiter daya kawo mata abunda tafi kauna a duniyarta wato coffe. kaf duniya inka cire bacci, coffe da shopping RAZIA ABU bata damu da komi ba. cos she alwys feel like she cant live witout these 3. acikin mugun yanayi na daukaka da cikakken kwalisa take daukar kanta aynxn tana ajinta na karshe kenan a law school England, amma wann duk be darata ba dan babban burinta a duniya shine taga tazamo wata babba kuma shaharriyar jarumar film ko fashion super model a london koma dukansu biyu. shiwann karatun law din datakeyi kusan ince na dolene kawai takeyinsa badon son ranta ba saidan ta faranta ma mahaifinta ransa sabida yaki sam ya amince mata akan nata burin na zama yar film kuma model wanda har yau ji take bazata taba hakura dashi ba. kusan rayuwarta gabaki daya a london takeyinshi, hutune yake kawota nigeria sama sama shidinma sai an takurata sabida she alwys think her parents are too traditonal sunfiyeson abubuwan gargajiya wanda already yayi hannun riga da yadda ta tsara nata rayuwar. Dan duk wani abu dayashafi iya daukar wanka kyau, kwalisa, iya magana, kwarjini da sarauta awajen ya mace saidai shedan yaja baya ya bawa Razia kujerar zama. despite being a top law student in england amma daga taje hutu london inda gidanta yake bata hutawa zakaga tana shiga lungu da sako wajen gogaggya da manyan world class beauty cougars and gays da barronesses just to update her feminine power and luxurious fashion sense. tana zaune tafi minti talatin a Gaban babban mirrornta da ya ɗauki cikakkiyar surarta da baida maraba dana Dr simran othman waziri sede ita razia nata bountiful bodyn natural babu surgery ko kadan ajiki,everything abt them is almost perfect face jarkar nono dayaso ya dan musu yawa. kullum razia tazauna agaban madubi ta kalle kanta sai ta tuna yadda jikintan yay matukar dacewa da irin dream din ta zabar makanta, dantana mugun mugun ji da kyaun fuska da kuma tsarin dirin da Allah ya mata bana wasa ba. kwalliya tay me mugun daukar hankli kai bazakace bacci zataje maka ahaka ba slow and majestic ta mike tsaye tana cewa "Ohh my God! I’m hot!" Ta faɗa tanadada kallon hip dinta daya kara fitowa sosai. bayan nan ta tashi tsaye ta shiga walk in closet dinta after few mins ta dawo sanye da wata designer pink doguwar rigar bacci wacce ta mannu da dirin jikinta sosai, komawa tay tazauna akan chair din mirron tanajin kasala ajikinta sosai dan batajin tana da bukatar sauka kasa ayau bare kuma taci abincii. bayan ta gama shafe tsadadden turarenta original tom ford me shegen qamshi Ta kara juyawa gefe da gefe guda tana kallon yadda faffadan hips ɗinta ke motsawa a cikin madubi.. dan kadan ta rausaya tay wani irin run way cat walk in two steps snn ta juyo tay wani murmushi tace Nifa super star ce!! marilyn monroe of this era, haaaaa ,..Wallahi, ni dai bazan biye wa Baba wann karon ba, Ina son yin film kuma inson na zama babban supermodel, naga na taka manyan titunan fashion a duniya just like yasmine ghauri, gigi hadid, bella hadid, kendell nd the iconic naomi campbells. dariya me sanyi tay kafin nan taɗauki wayarta ta duba wasu hotunanta data dauka tana turawa house of liberty fashion academy london da suke famar online auditioning tana murmushi,ta san dai duk yadda akayi wata rana zasu amsata kuma daga zarar an kirata tasan babu wani abunda zai iya dakatar da ita daga zuwa london domin achieving dreams dinta face mutuwarta. tana aje wayar tahau kimtsa doguwar bakin gashinta da ribbon ta ɗaura shi a ƙeyarta wanda Daidai lokacin ne wata ‘yar aikinsu ta leƙo..a ladabce tace "ma'am, hajiya tace ki fito wai akwai baƙuwa yau a gidan. ahnkli razia ta juyo ta kalle me aikin acikin tattalin kai tana daddana soson powder akan fuskarta lighty tace "Baƙuwa?" mai aiki ta gyada kai razia Tadan ja tsaki ta ajiye soson powder toh Wacece kuma da har sai ankirani naganta?" kallo daya tama me aiki tace me sunan bakuwar? mai aikin tace ranki shi drankiadi naji kamar ana ce mata Nur Firdaus. Ta ɗaga gira sama da mamaki. "Nur Firdaus? its sound familiar amma dai duk tamanta Waye hakan "ahnkli ta lumshe ido cikin kyaɓe baki tace Toh you can leave, kijje kice ina zuwa. Tana faɗin hakan ta ɗauki wata arniyar kimono mai taushi ta saka saman rigar baccinta sannan taɗora ɗan kwali dan daidai tafito tana takawa ahnkli kamar bazata taka kasa ba..... #SURAYYAHMS 08060712446 *oya naaa, COMENTS, AND SHARE UR constructive VIEWS LETS KEEPWAKE THE HOUSE...❤️❤️❤️* [03/04, 19:23] Anne-Aurora🦋: *NUR FIRDAUS...26* @surayyahms Tafiya Razia takeyi akan steps din kamar bazatay ba domin itakanta qamshin turaren data fetsa ajikin nata tsabar dadinsu da karfin qamshinsu ji take kmr suna bugar da ita. Daya bayan daya take dora kafafuwanta akan step cikin tattalin kai adede lokcin ranta yake gama ayyana mata tasauko kasa taga wacece nur firdaus din nan da sai an kirata daga daki ta sauko don kawai ta ganta. tana saukowa taga iyayen nasu zaune akan wani hadadden 12 inches smooth golden luxurious dining table da aka kawatashi da ababen tabawa na zamani masu aikin gidan ne akansu sunata aikin serving dinsu gabaki daya wajen ya gamutsu da wani irin qamshin abinci me shegen dadi da dadadan aroma na garnished soups da gasashun namar kaji. acikin dakika razia ta kare musu kallo saidai daga nesa bata gane nur firdaus din sosai ba sabida irin yanayin shigar datayi dan kimononta is pure black witout any flashy design gashi da mugun kauri kafatta dama ba arabashi da socks hakama kanta baya rabuwa da inner cap kai kusan kominta akillace yake wanda ko angaya maka itadin karamar yarinyace da bata wuce 17yrs ba bazaka taba yarda ba. zaune take akan chair kusa daf da kawun nata daya zuba mata cold Brew drink dake baza wani danbanzan qamshin chokolate me saka kwanciyar hankali kusan kowa awajen yana na haba haba da ita. Kasaitaccen sautin takun Razia din shine yadan janyo hanklinsu bisa gefenta. nur firdaus tana dage idanunta sama suka hade ido take gaban razia ya mugun fadi saita dan kafe nur da ido kamar bata taba ganin mace kyakkawa irinta a duniya ba ahnkli nur firdaus ta sakar mata murmushi mai sanyi kafin ta dauke kanta ahnkli. kallonta razia ta dingayi har ta karaso gefen baban nata nan itama ta nanike agefensa yarike mata hannu cikin tsantsan nuna mata soyayya da gata a fili dan ita kadaice yarsa da Allah ya bashi a duk duniya. Kusan a shagwabe tabi ta zauna batace ma iyayenta matan uffan ba tay tsinin baki tanajin kanta a matsayin sangartacciya kuma ƴa guda awajen iyayentan wanda tasan zasu iyayin komi akanta a duniyan nan.. Tun data nemi waje ta zauna tay shiru cikin shagwaba batace uffan ba bare tay gaisuwa. kan Nur firdaus na kallon kasa tana jin yadda iyayen suka fara jajayya da razian wajen gaisuwa sosai ta lura da cewa razian sangartacciya na kure tunani kalar wanda tsarin rayuwar turawa ya shige musu jikinsu sosai. da kyar dai suka sakata tay gaisuwar kafin nan baban nata dakansa yafara mata bayanin Dangantakarta da nur firdaus haroun ciroma mahaifin nur firdaus Alhaj haroun ciroma shine babba same mother same father saida yar autarsu Anty safiya ciroma datake zama a saudi arabia yanxu. itade razia kallon nur take dan a duniya bata tabajin dar dar agaban wata ƴa mace kamar yadda yaudin tahaujin faduwar gaba agaban cousin sister dintan ba, Duk wani kyanta da perfection din halittar jikintan nan datakeji dashi sai taga kamarma Nur firdaus din ta fita komi da komi nesa ba kusa ba dadin karawa wani nitsattsaen kwarjini dake tafe da ita koda batay motsi ba,ta lura kamar batayi kwalliya ba amma wani irin glowing skin din nur din yake fuskarta na baza kyalli bana wasaba,giranta a cike da gashin gira dats perfectly carved har ma giran na neman hadewa, dan space dake tsakanin two giran ma wani gashine dayay ma fuskarta kyau bana kadanba ,nur firdaus tanada dogon hanci asalin pencil nose wanda baiyi tsiriri sosai ba amma ya dace sosai da tsarin fuskartan ga kwayan idanunta grey ne kalar toka mai dan haske da maiko aciki and is as deep as an arabian coffee, taga gashin idanunta suma bakakene dogaye wara wara dasu ga lips dinta dakenan karami dan tsut dashi pinkish peach colour da yakara haskaka kyallin fuskarta da bata shafa mai komi ba. gefen fuskarta shatin dogayen sajene lub lub a kwance duk dama kanta na sanye da bakin hula, kunenta babu ko dan kunne sai wata manne kana ganin yarinyar basai amfada maka ba zakasan tana da suma, kayan jikinta da komi nata saida razia ta duba tamusu cikakken kallo dan bana tsammanin akwai wani wanda ya taba karewa nur firdaus irin kallon kwaf kwaf da razia abu ta mata acikin dan kankanin lokaci. sede kuma tunda taji babanta yanata musu bayanin yadda mutuwar bazata yaxo ya raba nur firdaus da mahaifinta dayake matukar kaunarta sai kuma jikinta ya danyi sanyi sosai sabida akwai ababen tausayi dayawa aciki. Razia tana da gigin miskilanci da taurinkai amma bata taba hadashi da kaskanci da walakanta jama'a ba. Snn best part of her shine tana paying attention sosai ga Addininta duk dama a kasar waje din take karatu, awajenta ta san cewa addininta nada muhimnci ba kamar yadda wasu suke kallon Addinin islam a matsayin addinin kauyanci da takurawa ba. She is ambitious abt so many things in life musamn ma film ko harkqn fashion dan arayuwanta tana son kullum taga takai wani babban matsayi a careerta a duniya da za'a na buga misali da kwatance wa mata da ita. a fuska dai zakayi zaton Razia mace ce mai rawanin girman kai sabida tana da wann zubin miskilanci da rashin sake fuska ga kuma wnn kyantan da yanayinta da' ya kai matsayin ace tayi mulki da izza ma uban kowa dashi sai dai ita hakan duk be rufe mata ido ba dan muddin ka samu caurage din iya shiga rayuwarta zaka gane cewa she is d most wildest and kind hearted being u wll eva meet in ur life. saidai ganin nur firdaus sosai ya dan tabata taciki duk dama tasan akwai alaqa na jini atsakanin su but she is sumhow conflicted taya ma zata jata ajiki bayan ita kanta tasan taji kishin daya kasance Nur din tanada wasu abubuwan da yazo dede da nata wasu ma yafi natan wanda datake tinkaho dasu kamarsu kyau, kyan jiki ga dogon gashi, ga wani dan uban sanyin aji da kwarjini dake fallasa kansa atattare da ita,she honestly dont knw weda to like her or not yet, sabida ganin nur yasata taji kamar her personality has meet it challenge. haka nan har suka gama cin abincin cikin raha iyayen suka tashi suka bar wajen dan su tattauna, Razia Abu ce kawai batace ma nur firdaus uffan ba duk dama fuskarta looks normal and emotionless abt her. komawa palor tay ta dan zauna ita daya tana latsa wayarta can saiga nur firdaus ta karaso wajen Miskillalliyar Ajiyar zuciyar da Nur ta saki shi yasata juyowa a dan takaice Suna hade ido nur ta dan sakar mata murmushi mai sanyi snn tace "salam alaikum, Hi sis. kallo daya Razyn ta mata snn ta dauke kanta tanamai kawar da idanunta can gefe like she dont even care, dan haka ko murmushi bata iya mayar mata ba. Nur ta dan tsaya ta rasa me xatay sai can razian ta dago kai ta kalleta cikn sanyin kyabe baki tace " Sit. zauna mana...kin xo kin tsayamin akai... ahankli nur ta taho kafafunta harna yar hardewa tazauna a dan dofane kanta na kallon kasa tsabar yadda razian ta kafeta da wani irin bold nd piecing looks kamar wani abu na daban take kallo ajikinta. after like 3 scnds of awkward silence tsakaninsu nan razy ta ajiye tsadadden wayarta akan cinyarta takalle sunkuyayyn kan nur snn tay karamin murmushi ahnkli tace "Cousin sister huhn? Nur tana dago kai taga razian tamika mata hannu a sanyaye nur ta kama hannun nata ahankli sukayi musabaha nan ne razian tadanne komi aranta tay ma nur firdaus din ssnyr murmumshi snn tace " "i Am Razia Abubakar ciroma. friends call me Razzy, in law schl i am B-razzy, bt you can call me Razia Abu. calmy Nur tay nooding snn tace "got it,I am Nur firdaus haroun ciroma,i am pleased to meet you Anty razia...ahnkli razia ta kwace hannunta cikin katseta tace A'a, no tags pls waye Anty kuma?Razia abu is enuf, kidanga cemin Razia kinji..i am still in my prime u knw.. nd i love my name. kallonta nur ta dingayi tana murmushi sabida burgeta dataji razyn tayi musmn yadda take wani irin daukaka kanta da wata iryar sanyin kasaita da tsananin wayewa. dan shirune ya ratsa wajen sai can snn tace "so Nuriii, How old did u think you are? cikin sake ajiyan zucyan bazata nur tace "uhmm, i am 17.. i think. razy ta juyo ta mata wani irin kallo cikin dan kwalo ido.. "haa 17?, bt u look bit matured for ur young age kin wani tuttula kaya ajikinki kamar wata matar aure,bt its good sha, i bet ure a virgin ryt?? wani iri nur taji atake dan bata sn me take nufi da hakan ba dai kawai ta sauke kanta kasa tay shiruuu batace komi ba. ita kuwa razy tafadi hakan ne sabida mamakin yanayin dataga tsantsan modesty da kuma sanyin nitsuwar nur din wanda ya balain kasance mata kamar wani sabon abu nadaban da bata saba gani a wajen yara yan 17yrs din ba dake ita a kasar waje cikin turawa take rabin rayuwarta. dan tasan wann age din ne ma teenagers like her age sukejin kansu suke kuma fallin tashen balaga. kafin nur ta dago kai taga wai har razia ta mike tsaye, suna hade ido ta daga wayarta ta saka a kunne snn tace "i got to go, Excuse me. daga nan bata hira tacewar nur din ba tahaura sama kan step walking calmy and majestically nur tadinga binta da ido harta bace ma ganin ta dan bata taba ganin yadda tsantsan aji, kwarjini da wayewa yake fallasa kansa ajikin mace kamar yadda yake kwaranya ajikin razia abu ba. dan ajiyan zuciya ne yakufce mata takalle agogon hannunta ganin tara saura ta mike tsaye ta karaso wajen iyayen nasu ta samesu sunata waya da lawyernsu akan ko za'a barsu su rufa mata baya gobe a wajen gasarta amma haka fir aka hanasu. acikin sanyin ladabi ta rusuna snn tace musu zata tafi. saidai Daga yanayin yadda dukansu suka amsata kai zakasan sam basuji dadin tafiyar da xatayin ba, bayadda suka iya the case file againts them bai basu damar shiga rayuwarta ba harsai ta kaiga cika 18yrs old wanda lkcine da ta mallake hanklin kanta bisa tsarin kundin shariar bature sann zata iya deciding dakanta but for now haseena ce take iko da yaranta and she forbade any one daga familyn ubansu ya kusancesu sabida shaidoji data gabatar wa kotu cewa zasu cutar mata da yaranta kamr yadda suka cutar mata da mijinta. hankalin hjy sa'adatu da na hajya bilki sosai ya tashi ganin lawyer yace musu bazasu ko samu daman halartan wajen gasar nur firdaus goben duk dama su ba jininsu bane. Alhaj Abubkar kuwa dama already ya riga ya danne xafin abun aransa dan yasan haseena tafi tsanarsa fiye da kowa a dangi kuma tana jirane yay wani abu game da yaranta ta lalata masa sunansa akoina..... kusan duk duniya babu wanda yakaishi jiran yaga nur tacika 18yrs din,sabida ya nuna ma haseena ita bakomi bace a duniyan nan dan yasaka aransa zai kwato yaran dan uwansa ya rainesu har ya aurar dasu wanda alkwari ne daya masa tun suna yara amma haka haseena tay amfani da surkullenta na political influence ta hanashi cikawa.. tun yanaganin abun nata kamar bazai taba yuwa ba yanaji yana gani hakanan sharrin bakin haseena yazo yafi karfinsa dan a farkon abunma kamar bazai taba hakura yabarta da yaran ba amma dake kowa yasan haseenan ta kware wajen iya zubar ma mutum da dukkan mutuncinsa akanson ranta shiyasa yay haquri akan case din wanda haqurin nan ya jima yana masa ciwo da radadi aransa dan gani yake kamar rashinshi acikin rayuwar nur da layla ai kamar yaci amanar dan uwansa harona ciroma ne.. Badon ransu yaso ba suka haqura suka fara bankwana da Nur firdaus kowa na mata nasiha akan tay haquri wanda tun tana murmushi har ta fara hawaye sabida sun tausasata sosai da kalmomi masu sanyi. Nan hjy bilki ta debo kudi sabbin yan dubu dubu na 100k da turmin zani me tsada da original turarrukan meduguri kala kala guda biyar masu azaban qamshi dake ita kanurice ta bawa nur din harda wasu turarunka gashi dana wanka,uwargidan sa hjy sa'adatu kudade kawai ta debo ta bata one rapper na dollar notes da golden sarka me tsada da wata hadadden red nd golden mayafi set yake da clucht purse da shoes dinsa ayar jakarsa. sun mata goma na arziki snn suka babbata haquri duk jikinta saida yay sanyi, Alhaj abubakr ciroma yace shida kansa zai kaita har hosteln din matansa sunata mamakinsa dan sunsan baya tuka mota dakansa musmn da daddare but it seems he wants to speak privatly da yarsa nur firdaus sai kowadai ya nuna ya fahimcesa. wajajen 9;15pm suka rako Nur har bakin kofar mansion dinsu lkcin zasu wuce kenan saiga me aiki ta fito da wani karamin jaka kai tsaye ta mika ma nur tace madam razia tace inbaki" da mamaki Nur tay murmushi snn ta karba jakar cikin sanyin murya tace ace ma razian ta gode.. iyayen sosai hakan ya musu dadi. daga sama can razia na rike da waya a kunnenta tana hangosu ayayin da takekan bawa babban kawarta me suna MOLLY labarin tsaban kyaun da kuma nitsuwa datagani awajen cousin sistern ta nur firdaus, bawai dan hakan ya wani burgeta ba saidan kawai tasha mamakin ta ne sosai, dacan ma batay tunanin bata komi ba kawartan ce tayta cusa mata raayin akan tabawa nur din wani yar kyauta. tana daga sama tanata kallonsu dan itama mamaki ne yaso ya rufeta ganin wai babanta zai yi tuki dakansa da daddare. 9.30pm saura cikin babban lexus jeep dinsa dayasha tinted suka kamo hanya aciki ya rike stiring yana tukasu ahnkli suna hira, yayi yayi domin nur tagaya masa abubuwan da haseena take musu amma haka taki sam ta furta masa komi sabida tasan duk abunda ta furta anan zai zame musu babban rikici sann haseena zata kara tsanarta bana wasa ba. shikuma aransa yasan dolene kawai haseena ta watsar da rayuwrsu sabida yanayin yadda yasan tale daukaka political career ta sede kuma dayaga nur ta shashantar da maganan sai kawaide yahaqura dashi ya cigaba da bata gwarin gwiwa tare da gaya mata cewa kofarsa abude take duk sanda taji tanaso ta dawo hannunsa da zama ita da layla zai iya zame musu uwa da uba snn zai karesu daga duk wata ukubar haseena. nur dai batacewa komi saidai tay murmushi, sosai yaji dadi data masa alkwarin zata sake nemesan, har bakin karamin gate din wajen hostel dinsu ya ajeta snn ya debi kudi yabata yaciro golden card dinsa dake dauke private numbersa yace ta ajeshi safe sabida wata rana snn karta bari kowa yasan tazo gidansa dan karya zama mata tashin hankli. ya mammata nasiha yayita ta tuna mata da kalaman mahaifinta da yadda mahaifinta yake matsanancin sonta, yayi alfahari da ita har Allah ya dauki ransa, sosai ya mata nasiha akan ta cigaba da rike kanta da mutunci, snn tatuna mahaifinta will be very proud of her duk inda yake snn suma suna tare da ita. sunkai minti sha biyar suna magana kafin suka rabu dan koda ta kama hanyar hostel kuka marar sauti kawai takeyi tana tuna rayuwarsu ta baya cikin sauri tarungume kayan tsarabarta tana tahowa batama kula da uban tsoron da takeji na kar masu gadin hostel su kamata ta fito gari a wann lkcin ba. kafin kace wani abu hartakawo gate na hostel ana daf zaa rufe kuwa ta samu ta shiga a sadade sabida karfe goma na dare yay. jikinta a sanyaye tashiga dakinsu da sanyin sallama hannunta rike da manyan ledoji guda uku na gifts dinta kudaden da aka bata kuma ta sakasu acikin jaka,isowarta kenan ta samu kawarta jadida hartay bacci, kallon gadon layla da aysha tay dats empty duk sun jibga bargo akai zaka dauka suna nan kwance acikine, a hankli ta sulale gefen gadon ta zauna tay shiruuuu dan saida tayi zaman minti goma cikin kakalo makanta nitsuwa sann ta iya tashi taje tawatsa ruwa tafito daure da towel akirjinta, ko shafa mai batay ba tajawo akwatinta da jadida ta riga ta shirya musu tahau creating space ma gifts dinta dan tasan gobe daga an gama hidima zasu bar kaduna sukoma abuja, rabi ta raba turaren ta aje wasu awaje dan ta deba ma kawayenta sauran kuma ta zuba ajakar layla tare da kudin da kawunsu ya basu shima ta raba musu shi tsakiya ta aje mata nata ajakarta, ita kuma ta aje dollars din da sauran kudin dayay saura. sai 100k da hjy bilki ta bata tacire na yin sadaqa da wanda zata dan bawa kawayenta goben. sauran tarkace duk ta zubasu ajakarta, ya rage na razian ne kawai dama bata bude ba dake a cikin wani pack yake a rufe, harta fara kkrin bude pack din sai kuma Adnan ya fado mata arai. jikin ta sanyaye ta ta jawo wayarta dan tasan ba lafiya ba ace Adnan dinta rabin ranta bai nemeta yau ba gabaki daya sai in dan wani abu ya faru dashi. ta dade cikin tunanin hakan itadai batagane komi ba amma kuma sam sam hanklinta yaki kwanciya da shirun nasa gabaki daya. aje pack din kawai tay ta haura kan gado juyi kawai takeyi da wayarta a hannun ta all this while tana kokonton sake danna numbersa datayi saving da habibi da'iman💘,tanata kallon lambar tay wani lamo da sassanyar murmushi, dan inta tuna yadda yake bata komi nashi in suna hira, his mind his soul his spirits he is so soft like an angel,bata taɓa ganin mutum mai kirki da kuma saurin shiga rai irinsa ba. ajiyar numfashi ta sauke rungume da pillownta a kirji.."she wonder what he is going tru right now danta lura yana son maman shin nan sosai, ahnkli ta kuma lumshe idanunta tana mai masa addua at same time wani tuƙikin damuwar rashin samun shi awayar yana damun zcyrta sosai,.."what if he needs me right now,.,zuciyan ta na fadin hakan ta mike zaune tanannade kanta a tsakankanun cinyoyinta cikin jin wani azaban damuwa akan adnan".. jin abun na neman hanata bacci wayar ta dauka tayi dialling lambarsa this time ya shiga yy ringing saidai har ya katse ba a daga ba, after like 3min sai shiru, dataga baibiyo bayan ƙirantan ba saikuma ta karajin damuwan nata akansa ya tsananta wani abu aranta yanata ce mata Adnan babu lafya and maybe is her turn to be there for him today to be suportive nd comforting. saida ayanzun dare ne wayarne kawai tasani mafita duk saitabi ta damu tunani kala kala ya shiga gittawa a kwaklwanta sai can ta sauka ahankli ta nufi bathrum ta wanke fuskanta ta da ruwan sanyi snn ta fito snn tadan ji dama dama .kara kwanciya tayi da wayar a hannu ganin kamar yin tunanin bazai ficce ta ba kawai ta bude message ta soma rubuta masa saƙo. wajajen ƙarfe daya saura na dare daga can lodge dinsu na kasar waje Adnan yana kwance amtukar takure akan lallausar gadonsa ya dan lumshe idonsa kamar marar lafiya cikin tunanin mezaice wa Nur firdaus gobe dan bakaramin sawa yay aransa cewa zaizo mata wajen hidimar rufe gasar ba, cos he believe she is going to win kuma yanaso ace ya kasance tare da ita a wann lkcin domin ya nuna mata tsananin son dayake mata da yadda yake alfahari da ita. yau da sassafe ya dauki jakarsa da zumudi zai bar london akan zaizo nigeria ya ma nur dinsa bazata amma haka mamansa tabata rai tahanashi motsawa karshe ma dai tasaka masa tsattsauran security da suka hanasa motsi gabaki daya sashensa ankulle tasaka anyi restricting movemnt dinsa na ranar wanda tsabar fushi da haushi da abun yabasa ko abinci bai iya sawa acikinsa ba kuma har yanxu bai sauko yay magana da maman nasa ba, iyaka kalamanta na kaskanci da cin fuska akan soyayyarsa da nur firdaus sune sukayi ta damunsa aransa dan bakaramin kuntata masa yau tay ba. tuntunin nan akwance yake yanata juyi cikin tunanin yadda zai tunkare nur firdaus da wann maganan dan gani yake kamar zata saka ran ganinsa awajen hidimarta gobe tunda baizo kadunan tare da su ba, yana bude ido around 2am na dare wayarsa tayi haske da kamar bazai dauka ba yadaure yana dauka wa kuwa yaga saƙon tex messege dinta ya shigo.. kasa iya daurewa yay jikinshi harna rawa ya bude text din yana gama karantawa yay wata kayattacen murmushi mai mugun taushi, miƙewa daga kwance yay ya jingine gadon bayansa da pillow sannan ya hau rubuta mata amsa after like 2mins tana rungume da wayarta a kirjinta taji ƙarar shigowar sakonsa itama da sauri ta farga ta bude tafara karantawa sai tasha mamaki sosai dataji cewa wai "He is fine".. cikin sauke ajiyan zuciya me nauyi ta rubuta masa wani sakon, "_..just wanna let u knw dat i miss u trout the day, tunda nidai yau baka tuna dani ba ko.."_ sakon nata yana shigowa ya bude tareda kai wayar kan goshinsa ya buga kadan yarasa mesa shibai iya irin karyan nan na masoya ba, atake sai ya rubuta _"can i call u now habibty..please?_ saida tadan ja snn ta maida masa amsa aikwa saiga shigowar ƙirarsa sharply bata daga ba sanda ta dan karasa shigewa cikin bargonta ta lullube jikinta har izuwa kan ta snn ta amsa wayar a hankli cikin sanyin murya"tace salam habibi, wani irin maraitaccen ajiyar zucya ya saki snn ya lumshe idonsa sosai yace..wasalam rabin raina, afuwan nasan nayi laifi but can i go ahead n xplain myself? "dan shiru tayi..shima bai kara cewa uffan ba,wani karamin shiru ne ya gifta tsakaninsu sunadan shakar nunfashin juna,cikin wani irin kasalliyar yanayi mai fitowa da maraitaccen shauki da son yaga ya sakata magana yace waime ya hanamin amaryata bacci ne yau?..bakinta tadan turo gaba a dan shagwbe tace "uhm aizaka tambaye ni tunda u were not picking my call, ahnkli cikin sigar damuwa tace "Adnan i was kind of worried abt you knw har na dauka ko baka da lafyane.. cikin sanyin yanayi da mairaice sautin murya yace "hey, i'm really sorry, dan Allah kiy haquri nur dama mama ne muka dan samu tsabanin fahimta da ita akan batun zuwana wajenki yau..but.. takatse shi cikin sauri...tace"no its okay... inde dan itane na haqura adnan ai basai kamin bayani ba dan she deserve all ur attention even more than i do. u knw ance an kusa bata babban kujera maybe she needs u close to her. "murmushi mai dan sauti ya saki gameda jin dadin abunda tace har cikin zuciyarshi, cikin sauke ajiyar zucya sai yadan yi shiru, can saiya fara tambayarta abubuwan da ake shirya musu itade bata gayamai taje gidan kawunta ba, hira kawai sukayi akan gasar inda ya samu daman mata bayani cikin tausashiyar murya cewa bazai samu zuwa mata, murynsa gwanin tausayi yanata cewa nur kiyi hkri bana son in fada miki abunda ya farune sabida kema bazaki fahimce ni ba nikuma nafiki sanin wacece mahaifyta, she doesnt really need me, my mum has this intense selfish attachment with me, kwata kwat bataso nay nesa da ita for no good reason ai tasan kina da muhimmaci awajena kuma fa tun zuwan mu kasar nan nake tuna mata cewa i wnt to spend tmrw with u amma kiga saida na shirya zan taho kafin nan ta hanani zuwa dan Allah nur kiy hkri kinji habibtyna? daga munyi auren nan i will fly u to sumwhwer far and safe daga ni saike inda zamu spending time dinmu tare nd i promise i wll make this up to you in muka dawo Abuja kinji??? yadda yay maganan sounding soo worried and intensely in love yasaka yaƙara bata tausayi sosai, ahnkli cikim tausashi tace" Adnan pls calm down "naji na kuma fahimta kadena ban hqri i do understand ur reason wallh babu komi awajena, kuma ai mahaifiya tawuce wasa, nima bazanji dadi ba in muka taru muka bata mata ranta akan son zcyarmu kawai kabita ahnkli and dont worry abt me i will be fine.. ajiyar zcya yay me matsanancin nauyi snn yace nagode Nuri na,i just cant wait to marry you..adan kunyace tay masa murmushi, muryansa taji na ratsa maya dodon kunne "so u wanna tell me how ur day went? wani hmmm taja cikin boyayyar sautin sauƙe ajiyar zuciya dan tama rasa mezatace kawai tace"..i missed u alots today, dats all..dada kwantar da muryansa kasa yay yace wow, really?..toh lets do one thing mana, tace mene?yace how about inna dawo abuja sai kawai mufara shirin aurenmu straight away, like eveyday i take u out for our weding plans..you knw.... yar dariya ta saki cikin mamakin jin yafurta hakan duk dai tarasa mesa Adnan yake zumudin auren nan na su sosai tace"take me out for weding plan kuma? yace yeah lets build great memories toghter. lets go for photo shoots, spa day, candy shops,lets draw our marriage dreams on beach sand,lets take sooo many memorable pictures da zamu nuna ma future kids dinmu dan susan munyi soyayya me shegen dadi kuma har abada bazamu dena soyayyar ba. dariya tayi mai dan kara dan bata san ma mezatace masa ba" but kai ai bakason wajen hayaniya bare daukar hoto..."yana murmushi sosai yace forget about what i dont like indai hakan zai sakaki cikin farin ciki i owe u dat, i love u soo much habibity.. ..ahnlkli cikin jan aji tayi ƙasa da muryanta tace i love u more, okay lets see what will happen Allah ya dawo min dakai din lfya ...kamar da wasa daganan suka tsunduma cikin hirar yar tsare tsaren abun su da zasu nayi atare .,hirar tasu mai dadi mai sanyi da saka nishadi takaisu har wajajen ƙarfe uku na dare take Adnan ya warware kamar bashine ya wuni a daki da uban yunwa da tsananin fushi ba. ahakan ma da kyar ta lallabashi yay bacci yau tsabar taji dadin baccin kusan kiris ya ragemata ta rasa sallahn asubahi. Ata dayan bangaren kuwa daga cikin gidan Hajiya Mammy gabaki daya Brigdr. Javeed mufasa ya kasa samun nitsuwar bacci dan kuwa koda ya runtsa saikaga yadan firgita yafarka dan kuwa Wannan murya ta nur firdaus tana cikin zuciyarsa wacce ta fi kama masa da wani abu da ke kusa da shi fiye da yadda yake numfashi. can cikin tsakiyar dare ya sake tashi yasauke kafafunsa kasa hankli, Sai kuma ya tsinci kansa dajin shaawar komawa gaban zanen da ya yi a daren baya, Ya zauna akan chair yana kallon zanen wann murdadun hannunsan suna tafiya a kan layin fensirin daya kerata dashi,zucyarsace take amo da tambayar shin menene wann haukar da yake shirin faruwa dashi? shide Bai san amsar ba Amma ya san yana da bukatar ganosa cikin gaggawa dan bai taba tsintar kansa acikin wnn yanayin ba. yajima yana zaune ahnkli har sassnyar iskan asuba ya fara ratsowa ta cikin tsadadden farin labulen windon dakin daya budeshi dan shi mutum ne da yake matukar kaunar jiyo hayaniyar tsuntsaye tareda natural iska dake kadawa ta safiya mai sanyi. Lkcin Hannunsa na riƙe da wata charcoal pencil baki kirin, ahnkli ya kwance takardar zanen da ke manne da board din yasaka wani sabo kall akai, dan Gani kawai yake yi kamar inyana zanen yafi tunanin waccan fuskar da ya gani a makabarta. Idonta… da bakin ta…da yadda mayafinta ya dan sauka daga goshinta lokacin da iska takada, shidai yasan karamar yarinya ce amma fa Kyakkyawa ce, tabbas. sede aransa yasan ba kyaunta bane abun burgewan, da akwai wani abu mai ƙarfi a cikin kwayar idanunta daya kasa fice masa a kansa gabaki daya shikansa bai san dalilin da yakesa hannunsa jin shaawar fara zana fuskar ba sabida ji yake kmr kwaklawar kansa ne yakeso ya fitar da ita a tunaninsa a fili. Zanensa ya soma ayyanawa a bayyane focusing on gashin idonta mai tsayi da dogon hancinta da laushin laɓɓanta bai daga kansa ba har saida ya gama snn Ya lumshe idanunsa na ɗan lokaci ya kara duba zanen. yaga yauma the same Fuskace kallon nur firdaus ya dingayi shikansa bai san lokacin da ya sauke wata nannauyar ajiyar numfashi ba. 5:am na bugawa ya bar zanen a bude ya nufi bathrum ya watsa ruwa yay alwala ya fita can masallaci bai dawo dakin ba sai can around 7:am... dayan zanen ya dauka akasa inda ya aje ya hadasu waje guda da sabon dayay yay pinning dinsu da pin akan board din da kyau yana dan dada gyara musu fasali, a Daidai lokacin da yake kokarin saka touch na ƙarshe akan lips din nur din yaji alamar kofarsa ta buɗu ahnkli wanda tin kafin ya farga ya juyo yaji saukar sautin murya abayansa da dan karfi... da tsananin mamaki tace "Javeed"? yana shako muryan simran yay tsamm ko ɗago kansa daga kan zanensa beyi ba kuma be amsata ba. Simran ta tako ahnkli tana dan dingishi cikin doguwar red designer sleeping gown dinta, mai shegen laushi da tsada, Kansa daya kifa akan zanen take kallo sai kuma taji wani irin takaici ya gumeta tanajin kamar ma da batazo ba amma tasan babu inda zata turkesa ya kulata sai nan cikin dakin baccinsa. wani gigimammen uhm uhnm tay gyaran murya da karfi idonta na dubansa da kyau. shidai Javeed bai ce mata uffan ba Sai da hannunsa yaɗan matsa yasaka wani touch a saman idon zanensa snn ta iya shako sautin ajiyar zcyarsa da alama Bai taɓa nuna sha'awar wani abu kamar wann fuskan ba, bare ma tasan tunda javeed har yasamu lkci ya zauna cikin dare ya zana fuskar nan tsaf tsaf to babu makawa akwai wani boyayyen abu akasa. Simran ta ɗan harare shi sama da kasa jikinta yana ɗaukar zafi tare da jin tsananin haushin rashin samun cikakken kulawarsa akanta. tana tsaye harya gama gyara zanen sann ya rufe fuskar ahnkli, cikin karairaiya da sanyin jiji dakai takaraso kusa dashi tana wani kyabe baki murya ciki ciki take kallon board din tace "wai me yasa kake bata lokacinka wajen zana wata mace naga ai kajima kana nuna ma duniya kai baka damu da mace arayuwarka ba ko, tunda dai ganinan agefenka For good 35yrs amma kaki kamaida ni mata.. dede nan Javeed ya ɗago mayun idanunsa a hankali yana kallonta dasu da irin mugun kallon nan mai sanyi da ba a gane ma maanarsa musmmn inyajefe mutum dashi. Muryarsa kamar an sare ice. ya mata kallo daya snn yace "How can i help you doctor., takaici yasa Simran tadauke kanta tay rau da ido danta tsani inyana kiranta sa doctor gatsau cos it feels too casual for her liking, shima din atake yay banza da ita yacigaba da abunda ke gabansa kamar baisan da ita awajenba. Can snn ta taɓe baki cikin kakalo makanta nitsuwa snn. tace Javeed, nasan hala yaudin nan zaka iya barin kaduna and we have alot to talk abt.. jin be amsa ta ba kai tsaye ta mikamai wani dogon takarda wanda daga ita har takardan baiko kallesu ba. cikin sauke ajiyan zuciya tace fine, but jayvee kasan akwai abubuwa dayawa da zan zanja musu tsari game da abincinka, lfyarka and welfare of the family, kaga tun zuwana lagos din nan anty zuby tababbani preview na wasu abubuwan dake gudana a aikin gidan mu, kasan dai ita bata da lkcin kulawa da komi na gidan so dolene ni ce zanyi komi, umm, jiya nagama tsara maka komi i just need you to aproave sum of these things musmn ma diets dinka,zan sake conducting cooking test ma private cooks dinka, dan tun danazo nigeria sai nakeganin kamar kadan rame min, kaga innaje lagos din sai kawai nayi implementing more protein a diet dinka and then less juicing. tanata zuba amma kamar badashi take maganan ba hakanan yay shiru dan dama ita tasaka kanta tana tsarawa da kulawa da komi na rayuwarsa shi bai taba saka ta ba. tanata kallonshi bai kulata ba sai can da suka dan hade ido ahnkli ya kalleta snn ya kalle takardan dukansu ya hada ya musu wani irin kallon banza snn yace.."you can leave simran, i seriously wanna breath ryt now". dan jim tay dan tasan inya fadi haka tohfa alamane na ransa ya fara baci kuma bazai taba kulata ba. Bata iya cewa komai ba ta juya da jin zafin raininsan aranta, dan babban burinta ne taga javeed yana daukarta da wani daraja a idonsa but he kept treating her like a zero behind a decimal point, like she is absolutely nothing duk da uwar ilimi, wayewa da kuma haduwartan datakeji dashi. tsabar takaici harsaida ta kai bakin ƙofa sann ta tsaya cak ta juyo adan sace ta kalli board din zanen dakyau aranta tana maicewa toh Wacece wnn yrinyar datake haukata mood din javeed kwana biyu ohhh gosh does she even exist, wai kode yanamin hakane dan kawai ya wakalantani cikin karkada kai da tukukin takaici Ta fice a zuciye tared bangaje ƙofar da ƙarfi ta sauka kasa cikin sauri. lkcin Javeed Bai ma yarda ya kalli inda ta nufa ba dan Duk wani abinda yake so already ya kammala shi. he wanted to leave for Abuja today kuma yasan inya tafi da matukar wuya asake ganinsa anan kaduna shiyasa baison ya wuce batare daya cika ma kakarsa karamin burinta ba besides zai daure yajeshi wajen gasar sabida yasan hakan zai mugun faranta ma beloved mahaifyarsa rai inda ace tana raye. yanayin doc simran a sukurkuce ta dawo dakinta, ga wnn dan iskan dingishin daya isheta jiya data buga farcenta akan stairs wanda duk tasan lefin javeed ne amma waiko sannu baice mata ba tsaki me tsananin sauti taja mtscheww sann ta dabu da duwawu akan lallausar gadonta da wani irin karyewar zuciya tare da cusa dukan hannayenta cikin suman kanta acikin wani irin tsumamen yanayi na jin zafin kaskantar da ita da javeed yakeyi wanda ita kadai tasan yawan ciwonsa data keji agangan jikinta dan idan kaga irin rayuwar jiji dakai da girman kai datake bazawa awaje ko kadan bazakace itace take walakntuwa akan namiji haka ba. mahaifinsu alhaj othman waziri multi millionaire dan haka itamadin ta girma acikin arzikin nan, agidansu itace Auta duk anfi ji da ita, dan ko Addanta zuby othman waziri batay achieving abubuwan da ita tay achieving arayuwarta ba, she studies in the noble ivy royal college of united states, She was the president if girl clubs nd the queen of prom in high schl with several girly attitudes and fashion awards, studied medicine in saint george,and workd in a prestigious Walt grey private hospital in UK. ga multi million naira family busines din ubansu datake fmr running dinsa as a CFO dats worth sum of 9.5million US dollars and with all these qualification kawai gani take kamar she is the hottest cake in nigeria, throut her life inbawai namiji yacika ya batse bane gani take kmar bai kai tadaga idonta tamasa kallo na biyu ba. being a proud alumni of the noble ivy royal college wanda ya kasance evrnmnt ne dake cike da yaran manyan masu kudi da kuma masarautu har yanxu wann salon jiji dakai da aka tafiyar da su dashi na jinin jikinta. sai tanajin kamar cikaken namiji me wuyar shaani da jiji dakai kamar javeed mufasa din shine kawai ya dace da ita, kamar yadda take tsananin ji dakanta haka take daukar rywrta sama sama can with very very high expections, a guy like javeed with such a dangerous mafia multi billionaires family history vibe ne dede ita, ddin karawa tun ranar data gane cewa gabaki daya arzikin ubantan datake ji dashi baiko kai rabin kudin da javeed mufasa din zai iya kashewa abanza a kwana daya tall ba kwadayin abun duniya sai yarike mata zuciyarta tabi tadora ma kwalkwalta da zuciyarta kwadayin aurensa me tsanani wanda already wnn kwadayi da burin yasaka ta tafarajin kamar tarasa value dinta da ajinta a matsayinta na ya mace agabansa sabida bazata manta tun tana shekara 15 take daukar javeed a mufasa amtsayin shine kawai mijin aurenta uptill now dat she is 35years old. shekaru ashirin da biyar 25yrs masu kyau kenan fa ta dauka tana dakon jiran samun soyayyar javeed mufasa. komi na rayuwar javeed saida ta tsoma kanta aciki, asalin agidan ubansa na lagos haka zatay ta baza mulki wa servant da masu aikin gidan musmmn akan javeed, keys din store kitchen da komi na gidan na hannunta itake bada oder ma qurds dinsa designers dinsa up and down saidan in bata nigeria kafin nan suke samun shakar numfashi awani wajajen ma kai tsaye take nuna ma jama'a cewa ita matar javeed mufasa ce, sumtimes she wll get insulted by his fellow business parties and family organisation wani bin kuma bamai kulata dan kowadai yasan javeed mufasa baiyi aure ba tukuna. saidai simran din kamar yar uwarta zuby take suna da tsananin dauriya da naciya akan samun cikar burinsu, gani take inhar Yayatta hajy zuby otthma tay jiran shekaru talatin kafin ta samu shiga wann uban duniyar arxiki to ita ko shekara ar'bain ne zata daure tay. tana zaune cikin wnn tunanin wayarta ya fara ruri dakamar ma bazata dauka ba taja tsaki ta jawo sai kuma ta sake ranta atake ganin cewa hajya zuby ce. muryanta ba sake ba suka fara magana kafin kace wani abu sun dawo da hirar akan halayyar javeed yauma babu abunda bata zayyana ma yar uwartan ba. hjy zuby othman tay jimmm aranta tanata mamakin jin wai javeed ya tsiro da sarar zana wata ya mace a hoto, jin simran ta fara damuwa da zanen sosai yasaka hjya zuby tamaida abun wasa ta shanshantar. ita tafi ganin kamar hajy mammyce babban matsalarsu dan da ace hjy mmy tanason simran da tuni javeed ya aureta.. cikin dogon nazarin zuci ta katse wayar kai tsaye, ko minti daya baiy ba saiga kira ya sake shigowa da wata private number. cikin sauke ajiyan zuciya simran ta dauka "yaa zuby ai kyace min zaki canza layi inata magana kawai sai naji har kin katse wayar. cikin katse hjy zuby tace "shashasha. inke baki tsoron rasa rayuwarki ni ina mugun son raina. i am not stupid, nasan am married into a mufasa family of course i knw all my phone calls are being recorded. kedai akwai wasu maganan da dolene sai na saka secured line kafin inyishi.. cikin jan ajiyan zucya simran tace toh fine yanxu de inajinki adda, dan shiru hjya zubyn tayi kafin nan ta kara rage sautin muryanta kasa kasa tace toh dazu dai naji alhaj attah mufasa yana cewa dansa javeed zai hadu da yan uwan ubansan a Abuja, frm his fathers side. so, they are going to be discussing an important mufasa family business deal. danzasu bude babban kamfanin hakar gold da diomonds a congo tareda familyn ubansa aike kinsan sune asalin mufasa dinko simran ta dada kasa kunne ahnkli tace ehh You mean the mufasa organisation? hjya zuby tace yes sufah, toh ni na yanke hukunci zan kai sarata ta wajensu, dan naga kamar akwai matan da hanklinmu zaizo dede dasu dan basa kaunar duk wani tsari na hajya mammy. i knw most of them dont like me one bit amma dayar matan, ana ce mata Lady Suad mufasa, younger sister din mahaifin mijina ne, she is abt 60yrs old now, itace yar autarsu a mufasa family organisation din dagabaki daya. dayan kuma matar dayan distant uncle dinsa ne, anace mata barister saddiqa sadiq she is abt my age haka. dukansu they are widowed amma fa tawajensu ne kadai zamu iya juya family affairs, kinga tunda samun kan uwarsa yay mana wuyar ai saimu komata dangin ubansa wato mufasa familyn sukansu. banso mana haka ba amma kusan dolene, sudai kawai basason rawar kaine, and they are very dangerous ppl walhi. nizanje abuja yau, zanga me zan iyayi akansu kafin mu hadu dasu, amma kafin nan inaso kema kizo mu hadu, dolene muje wajen malam buba nabayan aso rock kin tunasa?? cikin katseta da gwalo ido simran tace yaa zuby badai wann shegen imaginary bokanki dayake mutum ya tube sirara yay ta kwara masa ruwa me wari ajiki yana wasa da nonon mutum abakinsa kamar wani dolo ba wallh anmin breast surgery kala kala jikina bazai dauki azaban bokan kin nan ba. salati hjya zuby ta saki, cike da bambami tareda kara rage murya simran tace haba yaa zuby ba salati zakiy ba kituna fa wancan karon har yatsartsa yasamin a farjina ya kwakwuleni da sunan wai yanamin maganin farinjini ni gaskiya... "ke kinci gidanku simran kimin shiru banason inji wann maganan banza, and so what ...nace miki an so what dan ya kwakuleki yo inbadan shi ba harke kin isa kina kusantar javeed mufasa dan ubanki ke kinsan uban tsarin dake makure a jikinsa kuwa????? toh wallh wallj simran bakiyi komi ba, u have no idea what ure signing up for.. tab din, wai har kina complain ansaka miki yatsa a farji ai saima kinga kinyi kwana bakwai aljanu suna jika burarsu da ruwan gindi kowani dare sann zaki san cewa ba regular arziki kike da burin mallaka arayuwarki ba... adake tace bani da lkcin miki wani bayani zaki zo abujan ne muje wajensa a share miki hanya asaka miki kwarjini awajen waincan matan ko kuma bazaki zo ba?? tunda hjy zubyn ta fara magana simran ta runtse idonta tana bubbuga kafarta kasa muryanta ciki ciki tace toh what choice do i have dan Allah...zanxo din kawai. hajy zuby tace good for u. sann ki marmaza ki shirya naji wai zasuje hidimar gasar islamiya ne kome oho ive even forgeten what isit for kedai ki shirya kibisu yanxun nan i need all the evidence i can use againts dat old rusty woman akan ki to get u into javeeds life da nasan dai duk yadda akayi maganan aure kawai zaay ta kawo masa..i need to be ready to strike on time ..oya get up. a mugun kasale da turin baki simran tace naji naji yaa zuby kefa baki da imani kinsan fa farcena ya bugu akan step yanakan min ciwo ni gaskiya zai daukeni lkci kafin in shirya inbisu but i promise you i wll be der..... tsabar takaici hajya zuby batace komi ba kawai ta katse wayarta. simran taja wani irin doguwar tsaki tanajin gabaki daya tagaji da komi sede idan ta tuna javeed ne prize din marmaza sai kuma taji karfin giwa jikin madubi ta koma ta zauna kafin ta dauki wayarta atake tay odering stylist da kuma wanda zasu zo su tayata wanka da shiryawa zuwa wajen hidiman gasa..... SHARE AND COMENTS SURAYYAHMS /08060712446 [04/04, 19:38] Anne-Aurora🦋: *NUR FIRDAUS.... 27* @surayyahms. Icice kaduna Hostel 4.30 am morning Dede wann lokcin kusan daliban iCICE duka sun tashi wasu suna kkrin shirin zuwa sallahn fajr wasu suna ta kkrin shirya sauran kayansu ajakarsu domin yin readyn komawa Abuja bayan hidima wanda za'a afara ne karfe 9.30am snn agama karfe 3.20pm dede na yamma kuma ayaudin suke saran zasu koma Abuja. nur firdaus datay bacci da waya agefen kunenta da murmushi akan fuskanta ta buɗe idonta ƙiran sallahn asuban fari ne ya sata tunawa da yau wace ranace, a hankali ta tashi zaune daga kan gadontan tana dan murmushin sanin cewa yau Allah ya kawota ranar data cimma babban burinta na kammala wann babban gasar domin tamika ladar gabaki dayawa mahaifinta akabarinsa, har cikin ranta ita ladar kawai take kallo dan kwata kwata bata damu da sai ta zama zakarar gasar ba. zuciyarta fari tass ta sauko kasa snn ta shiga toilet Ruwan shower mai dumi ta sakar ma kanta tay wanka tayi da brush sannan tayi alwala ta fito kirjinta dore da towel. batare da ta shafa komi ajikinta ba tasaka jallabiya snn ta dora doguwar hijabin ta akai nafilfili ta farayi tana mai kara godewa Allah da ya nuna mata wann babban ranar gama gasarta lafiya.. Addu'a sosai tayiwa iyayenta musamn ma mahaifintan datake matukar kaunarsa,da yar uwarta layla da kullum ke maƙale acikin zuciyarta da al'ummar musulmai baki daya, zama tay ta bude dede kan qur'ani suratl Rahman tana rerawa da muryanta me tsananin armashi harta gama snn tarufe da hamdala da salatin Annabi s.a.w,Tana gamawa aka tada sallahn fajr a masallaci nan ta tashi tayishi a nitse, daga nan komawa tayi kan gado bayan ta idar da sallahn amma ba baccin take ba, kawarta jadidah ce kawai taketa surutu tana yaba qamshin turrukan da jiya tazo musu dasu shiru kawai nur tayi tana biye mata dan ita kanta bata san takamaimai abunda zatace mata ba. sai can tafara jin kamar ma bacci nason ya sake tafiya da ita, jim kadan kuma taji hannun jadidah na kkrin yaye Bargon daya rufeta with big suprise jadida take kallon wayarta "ke Nur tashi kiga yadda su layla da aysha suka dau wankan kitso da lalle har wani gyaran jiki sukaje aka musu kai amma yaran nan basu mana gentle ba keda alama mune kawai zamuje wajen hidiman nan agajarables. Cikin gigin jin bacci nur firdaus ta dago kai ta kalle videon taga su layla da aysaha suna wani irin holewarsu sunyi fess dasu sun sha lalle da kitso cikin kyabe baki nur tace very good for them ni wallh gida nakeso na koma JD i am so bored nafiso agama naje nafara shirin jamb da waec dina da wuri.. batare da jadida ta bude status na gaba ba ta aje wayar tana yar dariya yoke shikenan ke baki hutu, anywys, I wont fight with this one, dan Bana tsammanin Adnan zai daure ya jira ki gama exams gara kifara karatunki da wuri cos this guys is damn serious abt that marriage. murmushi Nur tay cikin lullumshe ido tace kibari kawai jiya kusan kwana mukayi da wann maganar abakinsa wallh har gani nake munyi kankanta wa auren ma amma shikam fa naga sai rawan jiki yake hmm Adnan baiki ace gobe za'a daura ba.. Dariya jadida tafara tanacewa kankanta ko?? hmm toh karde kuma daga shiga ciki mugan ki da ciki...Nur firdaus batace komi ba tana dan murmushi ta runtse ido, kyaji dashi Jd yanxu de ki ciro mana kayan sawarmu i got to sleep idona namin mugun nauyi. jadidah tace aitt no wahala zan cire mana kayan and ince de duk abunda na dafa mana zakici? kinsan inba muci mun koshi ba zamuci ubanmu ne ahanya da yunwa altho i am expecting my mum to show up ..nur ta gyada mata kai daga nan sai kuma bacci me dan nauyi ya dauketa... mikewa jadida tay ta fara tattara sauran abubuwan da suka dan rage musu snn ta fara kkrin fitar musu da kayan sawarsu cikin sauki ta fito da nata marron colour abaya, saidai babu inda bata birkita ba amma bata ga abayar da Nur firdaus zata saka din ba. tadau lkci tanakan dubawa harta gaji tayanke hukuncin tashin nur firdaus a bacci domin ta sanar da ita sai kuma shigowar kirar mahaifyartan yabi ya katseta. tana daf zata dauka tasaka hannu ta girgiza gadon tana cewa...."Nur ki tashi dan Allah ni banga Abayarki ba pls start looking for it kafin na gama amsa waya na dawo. harsaida ta fita kamar da minti biyar kafin nan Nur ta bude idonta ahankli snn ta sauka kasa tafara aikin dubawa, tasa rai akan abayan sabida Adnan ne ya aiko mata shi kyauta na musamman dan ta saka ayau din, sai taga ma ba zallan abayantan bane babu har takalminta da jeweries dinta gabaki daya basu cikin jakar. ************* Ata dayan bangaren kuwa jiya da dare da misalin karfe 10;40 dede polisawa masu patrol ne suka tsincin motar alhaj Abubakar ciroma awani ramin kwalbet yay upside down inda nan da nan sukayo babban asibiti dashi, tun ahanya akayi marmaza wajen sanar da faruwar hatsarin wa iyalansa. within sum minutes dawani irin speed motar ambulance din specialist din tashigo harabar emergency din asibitin dashi inda atake manyan lexus mg230 black biyu da suka shigo aguje bayan ambulance din suka bayyana wanda ko kyakkyawan parking basuyiba sukai saurin fitowa cikinsu Babu Wanda hankalinsa ke jikinsa sbd tsananin tashin hankalin dake cikin zukatansu na ganin Wanda kowannensu baya iya kwatanta rayuwa babushi... Arikice iyalansa suka karaso tajikin ambulance din daidai lokacinda nurses maza da mata tareda doctors kusan biyar sukayo kan motar aka fito dashi cikin gaggawa akayi ciki dashi dan dama tun a hanya ake daura Masa ruwa da jini tun acikin ambulance din cannula ke sakaye da jijiyarsa tareda Fara basa injections na jinin daya zubar sosai ta bakinsa.., cikin mummunan yanayi iyalansu suke bin bayansu har aka iso bakin private amenity emergency suka shige dashi aka rufo qofar family Dr dinsu yasamu damar waiwayowa cikin gaggawa da son kwantar musu da hankali ya kalli hajy saadatu datake dan kwarin jiki yace Sorry ma'am you will have to wait and please calm your self insha Allah he'll be fine we'll do our all best just pray for him. yana gama fadin haka Ya juya ya shige ciki tareda wasu nurses biyu dasuka shige ciki da gudu daukeda wasu kayan theatre.. Daga kan uwargidan sa hajya saadatu zuwa hajy bilkin da itakan ta yarsa razia jikinsu sai rawa kawai yakeyi da wani irin kaduwa gamida tashin hankli dan haryanxu basu gama tattara nitsuwarsu waje guda ba, daga kaiwa nur firdaus hostel ko minti'arbarin baiyi cikakke ba suka samu kira daga wajen polisawa cewa wai yay mummunan hatsari.. hankali tashe hjy bilkisu ta nufi wajen polisawan tafara tuhumarsu yadda abun ya faru, nan ya gaya musu cewa according to an eye witness kamar minor cadiac arrest ne ya turnukesa yay loosing control ya afka cikin rami kuma dama baya driving acikin dare. salati dukansu sukeyi ayayinda police din suke jefo musu tambayoyi koda ya fita da bacin rai, ko tunanin wani abu me daga hankali ko ya gamu da wani magana wanda yasa hankalinsa yake tashi babu abunda suka iya kamawa face kai nur firdaus hostel yay sai kuma suka fara tunanin hala ko sunyi wata magana da nur firdaus din ahanya ne ya taba masa lfyar zucyarsa nan aka tada maganar case dinsa da mrs haseena akan yaran dan uwansa kai hatta police din ma saida yakawo tsammanin hakan. ran razia sai ya baci wani baya baya tayi cikin tsananin jin tashin hankali tareda fashewa da wani irin kuka hajy saadatu din dake gefenta tayi saurin tarota cikin qarfin Hali daqyar tasamu ta iya furta "Haba Razia meyena fushi kuma he is going to be fine Please let just pray for him.. Wani sabon kukan Razia tasaki tareda rintse ido tana cewa "mummy duk laefinku ne you shudnt have left dad to drive at night kuma da wann yarinyar wannan wani irin masifa ce kawai daga zuwan yarinya gidan mu shikenan saita jawo mana masifa da ukuba ... Rufe Mata Baki hajya bilkisu tayi da sauri tana kallonta da idanuwanta dasuka ka'da sukai jajir tsabar tashin hankali cikin rarrashi tace razia this is not the time to start blaming anyone mu masa addua kawai kinji??..cikin gunjin kuka ahankli ta gyada kai tana cewa wallh in babana ya mutu da ciwon zuciya bazan taba yafewa wann yarinyar ba toh waya san ko uwartace ta turota tazo takashe baba? rarrashinta kawai iyayen suka dingayi hartay shiru Zaman jigum jigum sukayi cikin matsuwa da fargaba har na tsawon awa 'daya kafin nan doctors suka Fara fitowa har lokacin hawayen razia Abu Basu tsayaba idanuwanta sun kumbura matuqa ko gani sosai batayi, fuskarta tayi jajir kasancewarta Fara sosai, Sam Batada qarfin motsawa lokacinda doctors suka qaraso gabansu Ganin tana neman shiga wani sabon halin ne hajy bilkisu tasake riqeta tana kan rarrashinta dan razia bakaramin shakuwa da babantan tayi ba . duk ta fisu daga hankli Kallon likitocin hajy saadtu tay murya na rawa tace doctor How is he..?? dan murmushi yay yace, Alhamdullh haj karku damu he is out of danger amma be farfado ba kudai Kuci gaba da masa addua shine kadai abinda zamu iya cewa. cikeda dauriya ta share hawayenta tay murmushi snn tace toh mungode doc can we atleast see him?yace yess hajiya nn suka Juya suka wuce, jiki sanyaye hjy saadatu ta wuce gaba haj bilki dake rike da hannun razia suka karaso ciki suma. Zuru dukkaninsu sukayi kamar Babu Mai Rai suna kallo aka fito dashi aka Kai wani special room likitocin sukayi rubuce rubuce da sauran formalities kafin dukkaninsu suka fice suka bar musu dakin. Raziace tafara miqewa hajya bilki na riqeda ita sbd Bata iya tsayawa da kanta dan jiri da ciwon dayake damunta dan she cant imagine loosing her dad, Bakin gadonsa ta karasa zuciyarta na wani irin bugawa, Kuka takeso tayi Amma takasa kawai taqura Masa idanuwa zuciyarta na mata nauyi ganin yanda hatsarin ya mayar dashi kamr bashine dazu suke wasa da dariya wajen cin abinci ba Ahankali ta tabashi snn ta furta baba dan Allah ka tashi kaji?? tarike hannunsan tana murzawa cikin nata hannun tsawon lkci duk tarasa haushin metakeji dan duk da ace nur firdausin can bata xo gidansu ba da duk wann abun bazai faru dasu ba.. zaman shiru sukayi a asibitin suna masa addua cikinsu babu wanda ya iya runtswa har washe gari sede alhamdullhi kafin 6:30 na safiya vitals dinsa sun dawo inda atake sukay demanding din emegerncy plane da zai kaisu egypts for immidiete advance treatment kafin kace wani abu kusan komi an shirya musu jirgn zai tashi da su 9.am on d dot na safiya. daga nan hostel kuwa har kusan wajajen karfe 7:45am nur firdaus bata samu kayanta ba karshe dai ta haqura tay zaune shiru cikin wani nisan tunanin daya zo mata bazata wanda ya nemi yasauya mata yanayin ta gabaki daya dan tasan babu wanda zai daukar mata kayanta inba yar uwarta layla ba. shigowar jadida yasa ta danne abun aranta tana kkrin yanke hukuncin ta saka hijabinta kawai taje wajen hidamar dashi duk dama tasan alkwari tay wa adanan zata saka abayar amma tunda layla ta dauka kawai ta haqra. kallo daya jadida ta mata tagane kmr wani abu yadan bata mata rai ahnkli tace Nur Kin samu abayar kuwa? tay kamar bataji ba sai can ta dago kai tace A'a, amma kibarshi kawai zan canza wani. ko kawai zansaka hijabi. rai abace jadida tace toh waye kenan zai dauki abayarki wann ai iskanci ne tun agida kowa ya ware kayansa sai yaune zaa duba naki ace baa gani ba gaskiya da sakel. nur tay shiru batace mata komi ba tafara tattara kayan tana mayarwa cikin sanyin jiki bakaramin tausayi tabawa jadidan ba tsaki jadidahn taja snn tahau dialing wayarta direct takira lambar laylah yayita ringing har ya katse ba adaga ba, ta sake kira har sau uku take jikinta ya bata cewa laylan ne ta dauka, kawai sai takira aysha Bayan sungaisa tahau tambayarta inda laylan take, aysha tace ai layla ta shiga wanka, kai tsaye jadida tace ta duba mata jakarsu ko sunje da abayan nur firdaus farko tace mata bata gani ba daga baya kuma tafara mata kame kame. jadidah taja tsaki ta katse wayar sanin cewa tabbas sune suka dauka dan dama can tasan aysha bata fiye son wani acikinsu yafita haduwa ba ta gwammci laylan ta saka abayar tunda duk sunsan abayar nur din yafi nasu kyau da tsada. ran jadida ya baci sosai haka ta gama masifarta akan baqin halin layla da aysha nur de batace mata komi ba harta gaji ta wuce hostel kitchen ta hada musu shayi da toasted bread with sardines fried egg sukaci. Daga nan sukayi wanke wanke suka kara hade kayansu ajakarsu... suna tsaka da zuge jaka caraf jadida ta saka hannu ta zaro packge din da razia ta bawa nur jiya wanda bata bude ba tahau budewa, lokcin ma hankali nur firdaus baya wajen tanata neman hijabin da ya dace ta saka ajikinta har jadidan ta karasa budewa wata lallausar pure black handwoven luxury original designer arab abaya kamfanin babban designer safiya Abdullah ne ya bayyana anbi jikinshi da wankan tsadaddun duwatsu masu azaban kyalli, Baki bude jadida ta dinga shafa softeness din material din har tana lumshe ido dan har wani qamshi qamshin masu kudi na musmn yake tashi ajikinsa... nur nakan neman hijabin daya dace ta saka babu shiri taji an wurgu mata abu ajiki da dan sauri ta daga ido jin laushin abayan ajikinta yasaka ta rikeshi babu shiri her heart almost stoped dataga wani irin tsaban kyaunsa a ido baqinsa harwani kyalli yake yana zamewa gashi babu hayaniyan design face wayannn duwatsun jikin kanana daga sama har kasa, tana shirin budan baki kenan cikin katseta jadida tace lallai nur kin raina min hankali kinbarni inata masifa aidanasan kinada wani better option irin wann wallh da ko kiran yan iskan yaran nan bazanyi ba gashi raina haryaje ya baci abanza,.. nur dake kallonta da mamaki tace am sorry kawata amma Aina ki ciro wann din, daukar pack din tay ta nuna mata nan take sai tagane ashe wanda razia ta batane kawai saitay murmushi me sanyi Cikin girgiza kai jadida tana murmushi jin hanklinta ya dawo jikinta, tace aikuwa Dacan cewa nayi ko yau sainasaka layla ta cire abayan nan a hall sai dai idan zata tsane ni yau amma kinga Allah ya ceceta, taje dashi ma bama so cos dis seems too original Oh my god nur amma kinsan kuwa nawa ake saida wann irin abayar bafa da machine akeyi ba its purely handwoven. toh lallai adnan yana mugun ji dake..cikin katseta nur tay rolling idanu tace kai jd toh Allah ya jikan babana, nikuma kenan babu mesiya mun abu me kyau da tsada a duniya sai adnan ko?? toh wann de bashi ne its just mine haaa ..jadidah tana dan murmushi tace toh anji, yanxu de mu shirya amma dan Allah karki saka niqabi akan wnn hadadden Abayan before everyone wll start to copy you kusan atare sukay dariya me dan karfi. karfe takwas nayi suka fara shirinsu na fita karfe takwas da rabi suka gama yar kwalliyarsu da yaci akalla 20 mins ba ƙaramin kyau nur firdau tayi ba data saka designer abayar dayay tamkar wa jikinta aka kerashi da wani silver plated pendant da chain inshi har da agogon shi sai round golden earing da matching bracelet din sarka mai kyau dede hannunta duk suna daga cikin tsarabarta, ga side hairline inta da ya dan fito ya kwanta lub lub yabi layin sajenta sai yakara mata kyau sosai. wani kayataccen murmushi ta saka da taga kanta a mirrorn su na hostel dan ba karamin kyau tayi ba, a hankali take takawa harta fito kofa saida jadidah tace Masha Allah ta sake baki kamar bata gane ta ba tace kai masha Allah kawata kinyi kyau, da murmushinta mai sanyi tace "nagode Jd kawata all thanks to u dakikasa mukayi kwalliya kema ai kinyi kyan, Dariya jadida tay tace a yar wann nude din dakikayi shine har kike cewa kinyi wani kwalliyan?? adan kunyace nur firdays tay murmushi tace ai kinsan ni banfiyeson make up ba kune iyeyen make ul. Jd tace dan Allah matsa min kwanan zaa miki na aurenki ma me zafi.. yar rahansu suketay masu wucewa anata kallonsu dan dukkan su sunsa abayan su sunyi kyau itama Jd marroon colour shima sosai ya dauki skin colournta duk dama ita make up dinta mai dan nunawa tayi. sai can Wajajen karfe tara da suka isa general othman katsina conference hall inda venue din hidima in yake. inda tun daga waje manyan motoci masu amsa sunansu motoci na zamani ke famar parking sabida dumbn muhimmacin gasar karatun yasaka wasu masu kudin gaske ne suke saka hannu aciki sosaiiii Baba Driver yana parking suka sauka suka karasa ciki decoration din wajen yayi balain kyau kalan ne white and blue colour sai da suka shiga cikin hall snn Nur firdaus takoma can side din da aka tanadawa participant din tabi kujeranta ta nufa seat number seven tazauna cikin jerin sauran yan makarantan dake zazzaune. Amir dinsu ne zaune daga hagunta sai seat din dayan yarinyar schl dinsu agefensu wanda tun zaman nur ake cemata tay kyau tsabar yadda kowa yake kallonta kusan all eyes on her yasa tunda da sunkuyr da kanta bata dagoba harsu layla suka karaso hall din ita da aysha,wani irin gigin rigima suka taho dashi sunwani sha kwalliya kamr zasuje hidimar biki, tana zuwa da rawar jikin karya tay kan stage akan zata bawa nur haqurin daukar mata kayanta datay amma koda tazo din takalle nur firdaus da wani shegen abayan daya ci uban nasun suna gaisawa sai tay shiru like she isnt even here saiwani sum sum kawai takeyi agefen ayshan tana famar satar kallon kayan jikin nur din har suka sauka kasa wajen zamansu tana kallon abayan daga nesa abun ya ishi jadida tagaji tace kai layla wannan irin kallone haka ai saikisa taji tsoro tace haɗiyeta zakiyi,tsaki laylan taja ahakan ne yasata dauke kanta akansu ta mayar da kanga gefen aysha tana cijan yatsarta tana kuma tsammanin hala ko adnan ne yazo ya kawo ma nur din wani sabon kayan sakawa. tuni har aysha tay browsing information da kuma kudin abayan awayarta tanamai nunawa layla boyayyr hassada da mamaki duk ya gama cikasu. gashi jadidan bawani kulawa da shirginsu takeyi ba shiyasa abun yake mugun damun layla tanata saka ido dai ko taga shigowar Adnan sai kkrin tambayar jadida take da wayo jadida na basar da ita.. "Jd, yaa adnan ne ya kawo ma yaa nuri wann abayan nata ko??toh shi ina yake... jadida tace ohh dama kinyi dashi zai kawo mata wani abayan ne kika saka hannu kika dauka mata kayan sawarta batare da izininta bako?? aysha tagaji da surutunsu tace guys lets just concentrate on what we are here for nagaji da chicken fight dinku, after a while suka danyi shiru kowa da yanayinsa akan fuskansa suka maida hankali kan opening speech din da chairman din hidimar keyi. nur firdaus tayi shirune kawai amma bakaramin jin kewar Adnan dinta takeyi aranta ba, dan dama shine kawai tasan zai iya zuwa mata, ko acikin wasa batama sako tsamanin isowar mahaifyarsu haseena acikin lissafinta nayau ba, bugun zuciyanta taji harna karuwa da gizo gizon fuskar adnan dake mata yawo akan idanunta batay zaton abun zai dameta ba saida taga kamar kusan kowa anxo masa daga gidansu itada layla ne kawai basuda kowa nasu anan. mikewa tay ta fita ta kofar baya inda security mata suke zazzaune sabida wani irin fitsari dataji na damunta sosai. ata dayan bangaren kuwa duk son hajiya mammy da sammako hakanan tay haquri ta zauna zugum a babban falonta tana famar jiran dan jikarta javeed A mufasa ya gama shiryawa kafin su wuce wajen hidima Tunda taji ance sarkin hadejia maici ayanxu wato king sujamal da matarsa Heer safeey Allah tare da kakarsa gimbiya fazeelat suma zasuzo wajen hidimar taji tsuminta ya mugun tashi, snn among oda notable families hjiy Doctor wafiyyya wamako and her doter inlaw zairah wasim are on the list tasan tabbas anjima ba'ayi taron gasar irin wann ba tun bayan rasuwar mahaifyar javeed wanda akayi babban taro hadin gwiwa da saiful islam wanda hatta mahaifin javeed Alhaj attah mufasa ya halacci wancan taron amma yanxu sam yaqi zuwa sabida environmt din na yawan tuna masa memoryn matarsa Hjy Haifa saddam mufasa dabaison tunawa. gabaki daya tsumin hajy mammy ya tashi tagama shirinta tsaff tsaff cikin wata mahaukaciyar white lafaya dataji aikin golden zare ta lullume jikin tsufarta dashi hannunta kuwa sunji wasu irin manya myan gwalagwalan gwal masu tsadan tsiya tsaban ta matsu har wani jitake kamar javeed dinta bazai gama shirin ya fito akan lkci ba. hanklinsa kwance yana zaune yana waya har wajen 8:30am snn ya tashi ya shiga bathroom dinsa direct yadan dade aciki yana wankansa a nitse kafin yafito jikinshi nannade cikin wani pure cotton white bathrobe wanda ta amshe kalar fatar jikinshi dats so shiny nd soft. zama yayi cikin nitsuwa Abakin gadon nasa snn ya shiga shafa zallan moisturixing cream dinsa mai kamshin dadi ajikin sulbabben fatar jikin nasa yana bin koinansa a tsanake yana ajiyewa yaji kamar ana bugamai kofa.. danyatsine fuskarsa yayi sanin bazai wuce mayun guards dinsan Nan bane da suke yawan isarsa da nacin su,ya dau kusan minti 10 yana zaune shiru kamr bazai amsa ba kafin nan da kyar dai cikin muryan sa na kasaita yace"come in" Bude kofar akayi security mafi kusanci dashi me suna Mr. AQEEL ya shigo snn mataimakiyarsa me suna JANET ma ta shigo ciki a hankli sanye aqeel yake da wata neat black coat kamar da shirinsa ya kwana ita kuma janet koina ajikinta a killace yake da Uniform din aikinta cooperate suit dark blue in colour hannunta rikeda da wata yar karaman italian tray mai dauke Da small mug of hot coffee akai wanda tuni dadin qamshinsa mai sanyayawa ya cika iskan dakin da qamshi. karasowa tayi gabanshi anitse ta ijiye tray din San sannan ta miqe ta tsaya acan gefe tayi shiru dan already sunsan cewa javeed mufasa yana da zafin kai da mood swings dan haka baiya bukatar jin surutu inba shi ya bada umarni ba, cikin kamun kai acan gefe assistant dinsa janet taja ta tsaya shiru kamar gunki kanta nakallon can kasa inda ko motsin sautin saukar numfashinta ya kufco waje tana tsarge dashi . bayan shakkarsa da sukeji they respect his family name so much har zaka dauka ma tsananin tsoron bacin ransa sukeji dan yawan fushinsa dan haka kusan dolensu ne in zasu masa magana kowata irice sai kaga saisun samu cikakken nitsuwa da dedetuwar hankli snn su sako lafuzzansu cikin tautashshiyar murya marar kara da karfi. PA dinsa Aqeel ne ya matso daf tareda dan rusuna kai muryan sa kasa kasa cikin taushi da ladabi yace"have Ur coffe sir and we are leaving in the next 20mins tareda hajiya also,ur flight for today is taken off by 4:30pm to Abuja..sir. Shiru yay Baice komi ba,da gefen idonsa kawai ya kalli coffe din fuskansa ba a sake ba baikuma ce Mashi uffan ba mikewa tsaye yay yanayinsa cikeda ruwan tsantsar izza da kwarjini tashi yay daga kan gadon nasa snn ya koma kan kujera ya zauna Marmaza Aqeel din ya dauko coffen din da sauri kuma cikin ladabi ya mikamai yasa hannu ya karba,a hankli yakai bakinshi yay sipping dan kadan snn ya zare a bakinshi batare daya kalle ko dayan su ba, muryan sa can kasa kasa zaka rantse bashi ne yay magana ba yace "Did u get the gifts? kodaya fadi hakan a fuskarsa was apt nd emotionless, Da sauri aqeel yace yes sir. snn ya juya ya dauko wata shegiyar mac book ya kawo gabansa packge din gifts din ne ajiki dan yasaka ayisune a killace exactly yadda mahaifyarsa take yi for each participant kallo daya yay ma screen din snn ya dauke kansa akai kfin nan aqeel yay saurin dagawa, dan kwafa yayi sai baisake cewa komiba ya cigaba dashan dan coffee dinsa ayangance harya gama yatashi a hankali yafita waje ya basu wuri dan yau din kwata kwata baiga daman yin komi dakansa ba.. Yana bace ma ganin su nan da nan suka runtuma aiki wann na tattare nan,wannan na kwashe can,dan sauran kananan abubuwan da zasu dauka na tafiyarsu abuja da kominashi duk sun tattarashi sun kimtsasu tsaf acikin tsadadden travel bags, snn duk wani abunda zai bukata na shirinsa kama daga kan matacin kai haf izuwa turarrukan da zai shafa ajikinsa janet ta fito masa dasu Shikuma mr Aqeel dama aikinsa kenan ya zabar masa irin outfits din da zai saka ajikinshi nan ma ya ciro snn ya aje masa duk abunda zai bukata din akan gadonsa Suna kammalawa lokacin karfe tara na safiya yayi on the dot har yana neman gaucewa da mintina biyu agurguje suka wuce suka wuce waje domin gama kimtsa motocin gudun kada su batamai lokaci. Bayan ficewarsu da kamar mintina biyar sai gashinan ya shigo dakin within 30 good minutes waiharya gama abunda zaiyi ya kammala shirinsa,ya saka tailored pieces of Soft light grey shirt nd pant whith a hand woven Millenial darker shades of grey blazer me dogon coat from mufasa noir designer Azababben qamshin turaren jikinshi na mufasa noir din daya rikirkita atmospheren dakin mai tsantsar shiga jiki da ruda kwakwalwa dan duka ilahirin dakin saida ya dauka dashi wanda yake fitowa tun daga kan fatar jikinshi with Masculine scent daya baza fatar jikinshin tana kuma busowa da kamshinta ta koina. labban bakinsa dake nan deep red har mai mai yake kamar an shafa masa lip gloss fuskarsa tay haske yasaka wata classy booth din da yayi matching sosai da blazer coat dinsa everything about his looks and aura speaks elegance nd class domin kayan daya sakan kana gani kasan is damn xpensive nd striking kuma ya bala'in kara ma siffarsa Kwarjini bana kadan ba. almost 10.00am ya fito yana takunshi na janrai da daukar hankli lkcin hjy mamy harta haqura ta bar ma Allah komi ta rafka tagumin jiransa a falonta. yana fitowa yayi gaba personal qurd dinsa Aqeel yabiyoshi waje cikin sauri, zuwansa yasamu har wani ma'aikacin a waje ya bude mai kofar mota yashiga anitse ya zauna dan sosai ake daraja shi ake kuma tsoronsa. yana zama haj mamy da janet da PAnta suka fito suma. motarsa daban nasu hjy mammy ma daban kusan atare suka fice inda hadaddun dark convoy na bulletproof latest landcruiser jeep dake binsu abaya yake tafe da security tare da janet da kuma dukkanin kayansu na kyauta da sukazo da shi. wajajen karfe goma da minti arbain suka kawo gaban hall din general hassan othman katsina inda security suka yanyane su ana famar gyara musu parking dan da alama sune manyan baqi na karshe da basu samu daman karasowa ba. manyan mata masu daraja dayawa ne sukazo tarban hajy mammy dan ta tsufa sosai inda javeed yay saukowar karshe, he looks serene nd stunning irin haduwar nan me ratsa zuciya da dolefa saika juya ka dauki wasu lokuta kana kallonshi, nd was quite enjoying his fresh looks. dede wann lkcin babu wani wulgawa ko motsin kowa dan duk an dakatar da movement din regular civilians da students wanda hakan yasaka nur firdaus makalewa a bayi tare da security mata tanakan jiran duka sai angama jera manyan baqi kafin nan abarsu su shigo. wani Shiru hall in yayi har aka gama bawa familyn mufasa wajen zama, snn aka fara sauraron speech in da chairman keyi, ta baya security talallaba ga shigo da nur firdaus tunda ta shigo hall din taji kirjinta na wani irin matsanancin bugawa harta samu zama awajen zamanta bata iya dago kanta ba sabida yadda taga wajen ya cika da ruwan securities da kuma manyan mutane na gaske. no cameras are even allowed a gefen da manyan baqin suke da chairman ya gama speech ne sauran members in High table suka fara hawa kan mimbari suna yiwa dukan students in Nasiha game da rayuwrsu, the thin balance btwn islamic and morden world yadda zasu yi rayuwar su ta duniya a tsanake batare da sun jefar da tarbiya da koyarwan addininsu agefe ba manyan malamai sunyi nasihohi akan yadda rike tarbiyan addinin islama wajen muamalar rayuwa yake da matukar muhimmanci da kuma koyarwa da kyakkwan hali. sai da aka gama speech ne aka fara presenting din short islamic litreture masu dumbin darasi da kissoshi masu wa'azntarwa Duk hidiman nan da akeyi lkcin Dr simran nacan gida ana mata kwalliya bata gama ba bare takamo hanya inda ata dayan bangaren ma haka yake wajen mrs haseena wanda ita kuma zunzurutun busy ne yay mata yawa dan da qyar Dr surayya ta sakota agaba da fushi da fada suka fara shirin tahowa kadunan gashi delay din haseena tay musu yasa suka rasa flight dinsu haka suka kamo hanyar kadunan a motar mrs haseena wanda azahiri kawai daurewa takeyi amma badon ranta yaso ta amince ma dr surayyan suka kamo hanyar kadunan ba. wajajen karfe daya da rabi aka fito daga sallan azhr daga cikin hall din aka fara kiran gwarzayen students da suka halarci wann gasar domin su karbi certificates dinsu. Daliban da suka fafata daga makarantun daban daban aka bi kan kowa acikinsu aka kira sunansa aka bashi certificate da kyauta tare da tukuici na gwabzawa.. Hajy mammy da already jininta ya hadu dana nur firdaus itama sai yaune ta fara ganin Asalin kamanninta asarari da aka kira sunanta javeed yana jin yadda take furta tubarkallah masha Allah Amma wani abu me nauyi daya tsaya masa a kirjinsa yahanasa daga kai sama bare ya kalle yaran. hjy mmy aranta kuwa sai cewa bari agama itade yau saita kira wann yarinya nur firdaus ta saka mata albarka na musammn sabida burgeta datay...she was soo sober har ji take kamar yartace dan yarinyar gabaki daya tana burgeta ashe kuma tsabar kyaunta take boyewa acikin niqabi..masha Allah kawai take ta furtawa a fili ta zuba idonta akan nur ba abun tama javeed magana ba dan ta lura tun zuwansa nan ko sau daya be daga kansa ba bare ma yasan me akeyi illa wayarshi daya cigaba da dannawa. personal qurd dinsa aqeel ne agefensa sai few security dake bayansu suna zaune da janet da PA din hjy mammy agefe almost nobody dares to stare at them sabida wann rumour da ake cewa Familyn mufasa is a top mafia family and most mafia family are declared armed and dangerous suba ba mutane bane da zaka samu kwarin giwar saka ido kayita kare musu kallo tsabar shakkarsu da akeyi. inba dan ma familyn mufasa suna balaen daukaka hidiman addinin musulunci sosai ba ansha cewa ba abu bane me sauki ganinsu cikin mutane ko a sarari. Fannin Tarbiya da daawa aka fara karramawa inda Mc na yafara da ambatar sunan nur firdaus dan halinta na ladabi da nitsuwa da aka santa dashi, kai hatta malaman gasar sai da sukay mata kabbara cos she was such an examplary student wanda sanadiyarta ne kowacce daliba ta tsira saka niqab da kwaiwayon wasu dabiun ta na gari har aka kammala gasar. masarautar hadejiya ne suka fara bata kyautar royal alkyabbansu dat was made of expensive precious emerald stone da plesantaries dinsu na gidan sarautan hadejia acikin wani madaidcin royal parcel, inda gimbiya heer da kakar sarki suka dauki iconic hotona da ita ayayinda gimbiya heer din ta dora stamp din tambarin masarautar hadejia me dauke da signature na mijinta king sujamal saiful islam akan certificate din tarbiya da aka bawa nur firdaus din wanda kowa yasan hakan wata babban daukakace. kabbara da aka sane yasa Laylah da sauran dalibai masu balaen jin kishin Nur din suka dan canza fuskokinsu wanda kana ganin yakensu da zumudin su kasan bada ga cikin zucyarsu yake fitowa ba haka aka ci gaba da kiran sunayen wanda suka cancanci kyauta na musamman kusan duk wanda sukayi gasar kowa ya samu kyauta nagani na fada har sai da aka kira duka participant aka karramasu kafin nan kowa yakoma kujeranshi. wajajen biyu saura likcin isowarsu mrs haseena kenan ne aka fara presenting din beautiful prizes for the best overall reciter. acan baya mrs haseenah taje ta zauna ita da Dr surayya sunata kallon komi a tsanake. lkcin kuma kirjin kowa na bugawa da fargaba nur firdaus ta sauke kanta can kasa sabida idanun jamaa da suka fara yawa akanta dan kowa da kowa yasaka tsammani akanta sosai. Itakuwa har aranta kewar mahaifinta kawai tafaraji mai tsananin yawa na hudawa acikin zuciyar dan taso ace yana nan yau Da bata san wani irin farinciki zataji acikin zucyarta ba. tsabar tanutse cikin tunanin babantan batamaji lkcin da aka kira best reciter na uku dana biyu ba duk aka basu kyautuka akayi hotona da su, wani kamilin namiji ne na biyun frm kaduna state, sai wata yarinya gwarxuwar karatu yar bauchi state tazo musu na uku. Overrall Best kuma aka fara kiran Nur firdaus haroun frm ICICE Abuja nan aka saka mata kabbara me karfi dan muryan jadidah yafi kowa tashi dan tsabar murna sai video kawai take dauka ma nur tana turawa adnan live yana kallo daga can itakuwa kirjinta na bugawa sosai tamike ahnkli har taje sama ta karbi awards din bata dawo wajen zamanta ba aka bata best female voice for qira'a, best overall qira'a, best in huruf wa tajweed and islamic quiz da aka dan yyi, best student influence duk wa ita, Atake hall gaba daya aka mimmike tsaye ana kabbara ma kokarinta mutane dayawa nata fadin sanyin alherinta da yadda salon karatunta ya dinga taba musu zucya. wani iri iri Mrs haseena ta dingaji aranta, tsikar jikinta har na tashi yakeyi kai kace ba itace ta haifi nur firdaus din ba, dan ko na minti daya bata tabajin halin nur firdaus da yanayinta me kamanceceniya dana mahaifinta ya zauna mata aranta ba. yanxu ma ji take kamar her ego is being bruised da kowa yake yaba tarbiyan nur firdaus,musmn inta tuna kalaman mijnta akanta dayace mata sam tarbiyan nur din bana ta bane nashine. Dr surayya tuni ta miqe ta isa gaba gaba da tunanin haseena zata riga kowa hawan stage as a proud mother ta tarbe kyautukan yarta, ashe ko motsawa haseena batay ba, jin wayarta na kara kawai sai tamike cikin sauri tafita wajen hall din ta tsaya acan gefe ta cigaba da tattaunawa da mutanensu na siyasa harta gama amsawa amma ta kasa komawa ciki dan aranta tanajin irkness, tanata Allah Allah agama wnn shirmen ta koma Abuja, bawai kuma dan batason ganin cigaban nur firdaus bane sede takan tuna furucin mijinta haroun ciroma akanta, duk sanda ta kalli fuskan nur shi kawai take kallo, yana da yawan fadin gaskiya ga uban taquri, sabida rayuwar auren su dayazo ta karshe musmn tunda ta fara harkan siyasa raayinsu yazo be taba zama daya da shi ba , kullum acikin tashin hankli suke wani karin baqin cikin daya sha nuna mata cewa ba ita ta tarbiyantar masa da yarsa ba yasa takejin bata kaunar yar tasa da ya fifita sama da komi. acikin hall kuwa hajy mammy ba ita bace uwar yarinyar amma she was feeling extremly proud of her tana cewa thats my doter she deseve it, fiddausi yar albarka yaufa kabbararta da tafin ta haryafi na kowa tashi... Dr surayya dake sauke ruwan hawaye kamar wanda ake saka mata barkwano a idanunta itakuma mahaifin nur firdaus din kawai take tunawa tana ta kuka tana matse hawayen ta da bakin gyalenta. duk aka rasa wanda zai hau saman stage din ya taya nur fidaus tsayawa karban kyautarta cos she got many notable prizes daga dedekun masu kudin da sukazozzo. laylah kuwa sai kuka takey akarasa gane kukan murnan taya yar uwatta take ko na baqin ciki da hasada su aysha da jadida dai suka riketa sunata rarrashinta sai wani numfashi take jaaa sama sama kamar munafuka. hjy mammy ta tsufa sosai tashi da kyar ga javeed yaki ya daga kai sabida bayason hayaniya, kyautarsu ta ahalin mufasan ma janet da da PA din hjy mamy ne suka hau stage din suka mika, sabida mufasa's basa zuwa inda akwai cinkosun jamaa da kuma camera, har saida Dr wafiyya da inlaw dinta zairah wasim da Dr surayya suka dan fito sama suka taya Nur firdaus tsayawa tareda rike gifts dinta akan stage din kfin nan komi ya zama mata da dan sauki cos no member of family of hers was there to support her har laylan taki hawa saidai malamansu. ana cikin rubibin nan Dr surayya ta lura da ashe haseenan ma bata nan tuni tafita, ta daga ido takalle nur firdaus duk bare ne suka mamayeta akan stage tazamo kamar wata yar marainiya da bata da gata. a cikin matsancin fushi dr surayya ta sauka kasa domin neman mrs haseena dan bata san ma yaushe haseenar ta cikawa rigarta iska tay waje ba. anata hidima ana karrama malamai da makarantun da suka zozzo photgrphers sunfi ashirin anata daukar participant hotuna da manyan baki su malam bello yau bakaramin alfahari sukayi da wann moment dinba gani makarantasu ICICE itace tazo a gwarzo. yawan mutane akanta yasa nur firdaus din ta dingajin wani iri iri kamar jikinta na bari bari taciki dan lokcin idanunta kamar zai zubda hawaye tsabar yadda zuciyarta yake matse da burin ganin wani nata anan wajen yanzu, koda kuwa adnan ne dan yau Har wani imagining din babanta takeyi a kusa da ita tun sanda ta fara amsar kyauta wasu ke tambayarta "where are your parents? dakyar ma take iya murmushi batacewa komi cos her heart was growing so weak by diffrnt kinds of emotions, tasan duk duniya babu wanda yy desrving yaga wann ranar face mahaifinta dayasha wahala da ita akan ilimin karatun qur'ani tun tana danyen shekaru aganinta da yana nan tasan da shine kawai zai kasance tare da ita ynxu. Bayan jadida dataxo ta hau tana murna ta rike mata hannunta sauran mutanen duk bare ne batama san su ba. haka ta daure ta rike hawayenta sai murmushi me nauyi kawai takeyi. Ana cikin wann rububin Javeed ya tashi ya sulale ya fita waje tareda personal securitynsa Mr aqeel yakoma cikin expensive bullet proof car dinsa domin ya zauna amsa wata important calls. haka aka ci gaba da ocassion akay musu guntun nasiha daga karshe aka rufe da addu'a, tun suna cikin hall laylah tafara rasa meke mata dadi, mutane kala kala sun rufe nur da adduan alheri, ga ma Adnan be zo ba kuma the energy is all abt nur firdaus, daga karshe haka ta danne haukar tazo tawani manne ma nur din ajiki tana kukan da zaka dauka tayata farinciki takeyi amma ita kadai tasan menene aranta ynxu tun anan suka fara selfie su hudun har suka fito waje ita da aysha dan kawai ta kauce wa baqin cikin dake damunta aranta yasa tajawo ayshan sukahau kwashe kwashen dukka kyautaukan da aka bawa nur firdaus din suna kaiwa motar antyn aysha suna ajewa basu ma gama ba tanemi waje tazauna amotar tana dan bubude wasu gift din tana kallonsu baqin ciki kamar ya kasheta... mrs haseena nakan amsa wayarta awaje nan taji taku abayanta atake ta waigo Yanayin dataga Dr surayya ta taho da matsancin bacin rai a fuskanta yasaka haseenan saurin katse wayar datakeyi tabi ta harde ranta ta tsime Dr surayya tana zuwa da bacin rai a muryan ta tace haba Haseena, haseena kin kyauta makanki amma Allah wadai naka ya lalace "please what is the meaning of this? yanxu dan Allah ke bazaki iya sadaukar da aikin siyasa na mintoci kadan dankiyi supoting din yar cikinki ba? yo me amfanin xuwanki hawayen bacin rai datagani a idon Dr surayya yasa ta dan sassauto da furucinta na izgili still sounding ko ajikinta tace ahhhh bangane ba, kai surry me yay zafi haka, it was an important call wallhi i have to take it wai dama me zanyi muku anan din? a fusace Dr suray ta harareta zatyi magana cikin katseta da zafin kai tace look haba sury pls is enuf da Allah, yes i saw it, nur got her gift shud i start dancing or what? cike da takaici Dr surayya ta karkada kai snn tace A'a, amma Haseena i pity you. i really do,wallh ke abar tausayice, tunda baki da abun toxartawa sai yar cikinki. taja tsaki me sauti "taya na tozarta ta? i am here, am i not?, Surayya amma kinsan abubuwan aikina masu muhimmci da na bari nazo nan wajen kuwa? please dont tell me that rubbish cikin katseta a harzuke Dr surayya tace: "Haseena is supporting ur child the rubbish ure talking abt?dan ni bangane miki ba, are you insane, habawa haseena, barin yarki da kikayi akan stage just now looking like a rejected orphan wanda bata da gata a duniya is what then? "cruelty???wai mesa kike haka meyene yarinyar nan ta miki?.. cikin katseta haseena tace.."Surayya, just stop being emotional abt this. nifa banga auta ta bama,please lets go and find laylah muyi agama mu tafi Abuja yamma yay. cikin jan numfashi Dr surayya ta juya kai batace mata komi ba takaici ya cikata ta kama hanya cikin jan tsaki ta barta awajen itama tsakin taja snn ta biyota abaya. tahowarsu kenan layla tahangosu daga cikin mota dawani irin sauri tajefar da parcel din dake hannunta tabude motar fito da gudu tay kan haseena da ihun murna mummy mumy "mummmyyy" oh my god its my mumm.. kusan kowa saida ya kalleta sabida murnan da takeyi dan dama ta rasa abu kwara daya da zaidan wanke mata zuciya, ko lura da Dr surayya batay ba taje tarungume mummyn tan,... haseena tafara murmushi tanamai dada jawota jikinta oh my darling my darling baby girl laylahhhhh autana kinyi kyau sosai waye miki wnn kwalliya haka woww i am so proud of you for looking dis good princess. wani mugun dadi layla taji dan dama bawanda yace mata tay kyau suka rungume juna sosai da haseena suna dariya, sai sann Dr surayya tace "layla how are u. juyowa tay kadan tace umm ina wuni anty,dr surayya tace lfya laylah ina yar uwarki, pls go and call her yanxu kice mata tazo mamanku tazo i bet she dint knw. da rawar jiki laylah ta mike tana murnan zataje neman nur firdaus cikin sauri haseena ta riqota baya Auta bari kawai ki zauna abunki babu wacce zakije nema intagama feeling celebrity life intan zata zo ai.daga nan wani yagalgala laylan takeyi suna abunsu Abun har mamaki yake bawa dr surayya sai kawai ta kyabe baki tace toh ni ai ina da kafa bari naje na dubota dukansu basuce mata komi ba harta wuce cikin hall neman nur firdaus, anan ne kuma haseena ta samu dama tadinga tambayar layla abubuwan da suka gudana tanamai jin irin kyautuka kudade da nur din ta samu ita kanta abun sosai ya bata mamaki dan harga Allah taji sanyi aranta dan dama tana neman kudi danta fara nata shirin na aurensu da adnan datake tunanin shine zai kawo mata daraja da arxiki. daga dayan fannin Kuwa kowa wajen family members dinshi ya nufa inda mahaifyar jadidah ta fara rungume nur tanace mata Allah yasa miki Albarka fiddausi, Allah ya kai ladan ga mahaifinki, Allah ya taimaka yasa kufi haka anan gaba" nur tana murmushi tana amsawa da Amin Hotuna sukayi tayi dama sunxo da photo graphers dinsu ,duk y'an schl dinsu sukayi hotuna daya bayan daya sannan sukayi na duka participants. suna cikin haka saiga mufasa body gurd da wata security mace data rakata bayi daxu tazo wajensun adan gurguje tana k'iran sunan nur firdaus din suna hade ido ta dan matso akunnenta tana cewa yan mata kiy sauri kixo ko Ana nemanki ne acan ta private parking area tun dazu. dan murmushin dole tayi me sanyi snn tace toh muje, aranta dama tunanin zuwa neman layla takeyi, nan ta juya tacewa su mum din jadida zataje ta dawo, sukace suma gasu nan zuwa ta wajen bari su gama gaisawa da mutane. sosai kan nur ya kulle dataga security da bindiga ajikinshi na binsu abaya amma dake manyan mutane dayawa sun kirata sunyi mata addua sunyi hotona da ita sai bata saka komi arantaba suna juyawa ta wajen Private space din taji kirjinta ya riketa atake ta rik'e hannun dayan security mace da karfi, kallonta secutytn tayi da murmushi tace yan mata lafiya kuwa? suna hade ido tace "dont be scared kinji.. ajiyar zucya ne ya kufce ma Nur tace "I dont know why amma haka kawai naji am feeling soo restless.. ga wani shegen bugun zuciya data kasa iya furtashi a fili dan bata taba jin irinsa ba, infact inkaga yadda take tafiya ahnkli kmar bazatay ba zakasha dariya sabida batajin kanta dede sam. mood dinta na tsoro tsoro yasa securityn tafara mata dariya ahnkli duk ta dauka yarinta ne tace "Dont worry kiyita addu'a kinji restless din zai tafi..adduan tafara yi dan kowani step ta dauka towards private area da mufasa's suke sai taji zucyrta na habarwa da mugun karfi kamar zai faso waje. daf kafin isowrsu ne saiga Dr simran nan ta iso wajen da wata tsiririyar kawarta me suna Hadiza talba Sun yo wanka iya wanka sun saka wani tsinannen style na matsatsen mermaid gown saman nononsu dayasha surgery rabi duk awaje hadizan ma bata ko daura dan kwali ba gara gara Dr Simran ta dan rike karamin gyale a hannunta kuma wai ma dan atamfa ne me shegen tsada sosai. isowarsu keda wuya suka fara baza rashin kunyarsu kala kala basu lura da javeed yana zaune acikin motarsa ba face saida hjy mammy dake zaune akan kujera suna jiran nur firdaus ta musu alama suka ganshi duka saida sukadan razana dan Wani mugun kallon kaskanci yabisu da shi na tsawon minti uku ata cikin glass din He hates it inyaga mace tayi irin wannan dressing din anasu mufasa family values nd principle din saka matsatsen kaya me sharara,guntu ko na yayi komin tsadarsa kuwa, tamkar wani capital insult ne ma darajar gidansu. they thrive on sleek Elegance, modesty, originality and vintage vogues looks musmn ma matayen da suka amsa mufasa's,.dole ne ki zama kina shiga ta mutunci musmn wajen taron addini ya kalle Simran kuma wai yar musulma mai ikirari da salloli biyar shide all these years haryau bega wani quality guda daya me kyau ajikinta ba,she wll neva be a mufasa anyways, saidai gyaran Allah. yana gama watsa musu kallon banza ya basar ya cigaba da latsa wayarsa fuska ba yabo ba fallasa har suka iso daf da shi, hadizan ce yar rawan kai ta kwankwasa windon ta gaisheshi da kyarma ya mata kallo daya amma be amsa ba suka ja dei suka tsaya ata wajen sa suna latsa wayarsu suma. shigowar kirar Hjy zuby ne yasaka simran tay gefe dan amsawa a sirrance wanda adede lkcine su Nur firdaus suka k'araso wajen, kanta har juyawa yafarayi dataga wasu irin security sede tana ganin Janet da PA din hjy mama ta ganesu dan sune sukayi ta bayarda kyautakan mufasa a stage but she cant rmber the name of the family tasan dai akwai kalmar ..Fasa ajiki hadiza talban kawai tagani gefen mota tana latsa waya sai wani da bata sani ba wato mr aqeel, bata wani kalli gefen da javeed yake ba ta je wajen hajiya mamy straight tadan rusuna kasa cikin ladabi tafara gaisheta ita kuma ta rungemeta sosai snn tajanyeta ta dubeta da fara'a tace "NUR fiddausi, Masha Allah, Allah bariki" ni sunana hajiy mammy ninace akawomin ke dan na miki murna na musammn, yar nan tabbas kin burgeni matuka, weldone my child kinyi kokari sosai Allah ya miki albarka, kinji ko?. murmushi nur tayi me tsananin sanyi har yanxu tana daga tsugune cikin ladabi muryanta na dan rawa rawa tace "nagode hajiya,.nagode sosai am so please to meet you maam. hjya tana dan murmushinsu na manya ta shafa kanta tayita mata addu'oi masu yawan gaske harsaida taji hawaye yacika mata idonta, ganin tsohuwa ce sosai but she is pouring all her love nd emotions into her sai kuma shawarwari masu kyau datake bata kamar wani tasanta da jimawa. dacan dai ana cewa tana da farin jini bataji aranta hakane bane face saiyau dataga tsantsanso na tsakani da Allah a idanun mutanen da batama sansu ba musmn ma hajy mammy Juyawa tayi ta dubi duka sauran mutanen wajen ta rusuna cikin sanyin ladabi da trbiya ta gaggaishesu da girmamawa duk dama tasan PAs ne, kusan kowa yay murmushi yace mata congrats, suna cikin haka saiga Dr simran kayan data sakan duk ya takurata tana tafya akan heels adaddabare ta dawo daga amsa call, ita ko kallon tawajensu ma batay ba taja can ta tsaya daga gefen inda BG javeed yake sai zuba take mishi daga waje... shikuwa Daga cikin motar he cudnt even breath sai yay shiruuu bayajin motsin komi a duniyar nan sabida kwayar idanunsa masu cike da wani irin girmammen shauki da suka kafe akan yarinyar.. can hajy ta dago kai ta kalli Mr aqeel tamasa alama shikuma nan ya juyo tawajen motar yasamesu ya dan kwankwasa glass din calmy snn yama javeed din magana cos she wanted him to meet nur firdaus datake yawan bashi labari personally dama kuma ita tanace sai suntsaya sun gaisa da ita. Nur firdaus na tsaye agefen hajya mammy taji tana cewa i wll like him to meet her"wa janet dake tsaye, itade nur bata san ko da ita akeyi ba amma atake taji komi ya tsaya mata cak gabanta yanawani irin mummunan faduwa kirjinta yafara dukan tara tara wani fat fat takeji, gashi dama atsorace take dasu dan babu wani mahalukin mutum dake wulgawa ta wajen da suke din ga uban security da suke zagaye dasu. kanta ta saukar kasa cikin dauriya sede ayanxun tsigar jikinta duk ya harxuka ya tashi aranta ji takeyi kamar zatay gamo da wani aljani....... ITS REALLY A LONG PAGE KAMATA YAY A YI MATA ENUF COMENTS IF NOT NA TO REST FOR THIS WEEKENDS OOO U PPL DONT KNW DAT ITS DAT UR COMENT THAT MOTIVATE US TO WRITE HAPPILY AND ON TIME ABI?#SURAYYAHMS 08060712446 [05/04, 22:01] Anne-Aurora🦋: *NUR FIRDAUS...28* _@SURAYYAHMS_ Hajiyah Mammy ta rike hannun Nur Firdaus slighlty a gefenta lkcin fuskar ta cike yake da alfahari da annuri me sanyi ta kalli Nur da murmushi tana cewa yan mata yi haquri kinji inada wani mutum ne me muhimmci da nake so ki gaisa da shi.. Nur ta dan lumshe ido zuciyarta na bugawa kadan-kadan ta gyada kai ahnkli dan ita kanta bawani nitsuwa bace sosai ajikinta ynxu kuma tarasa dalilinta najin hakan kwata kwata... Daga dayan gefen kuwa sai after like 4 mins da kaiwa aikan sann javeed ya iya daurewa ya dauke kwayar idanuwansa akanta ayayinda wani tsimamman ajiyan zuciya takufce masa very slow nd deep kuma asirrince... kkrin tattaro hanklinsa da nitsuwarsa yakeyi dan already wnn oily ruwan idanunsan dats dark grey nd soft sun juya kansu in a sexy way suna masubada wani irin elegant calm look na nuna boyayyar rikicewa tareda kkrin kwakkwalo makansa wata sabuwar kamiya dakuma kwarjini. yay tsamm da kansa ma tsawon mintina har saida dukkan nitsuwar ya dawo jikinsa wanda tamkar kokon zuciyarsa ba acike yake da rudanin kallon kyakkwar fuskarnan da baya iya yin bacci cikin dare inbe ciresha a kwakwalrsa ba... mentally wasu double smirks suka kufce masa ta gefen cute bakinsa dan out of all the place he imagine kwata kwata baiyi tsammanin zai gan yarinyar nan anan wajen ba, the damn girl he plan to give his whole heart to..such a small tiny world, duk ya dauka sai ya yaga duniyan piece by piece kafin nan ya tsamota sai gata gabansa cikin sauki. dan karamin sautin hmm din ya kufce a ta ramin bakinsa bana tsammanin wanda yake daf dashi ma zai iya yaji. lallausar hannunsa dataji wankn manicure ya mika tagefen inda yake zaune ya danna wata button ajikin motar nan wani mini palate ya budu,wasu shegun ultra premium limited edition sun glasses ne aciki guda biyu, daya na flexing daya kuma he wears it like a crown. black venom tactical aviator shade wanda yay dede da kalar kayansa grey colour ya tsallake yamika hannunsa ya dauki Baki kirin. obsidian mirage matte black titanium shade, irin sleek din nan me sharp edges limited edition with no luxury logo,cikin nitsuwa tare da rantsatser aji me sanyi yadora shade din bisa kan idanuwan sa wanda gabaki daya ta bashi irin look din nan na "you're not sure if he is "watching you, or planning for ur funeral .. ransa a sake take tarr but he already look very dangerous to begin with. Mr aqeel yana budemai kofar motar Dr simran ta wani dago da sauri kamar an tsikareta ta kallesa tafi secnds biyar bata kifta idanunta akansa ba danji kawai tay gabanta ya wani irin mummunan fadi dataga yafito ahakan yawani irin kara mata mugun mahaukacin kyau daya toshe da shades din. mr Aqeel ne kawai tsaye abayansa duk sauran securitynsa na tsaye abaya baki bude tanata kallonsa amma kallon arziki shibe mata ba ya saka kai zaiwucesu cikin sauri sauri tamatso garesa kamar wacce aka bata rainonsa da rawan jiki har kamar zata manne sa tace jayveee going sumwhere? dakakken kallon baison raini kawai ya mata be amsata ba ya saka kai abunsa, cikin jan aji da fixga tadan ja baya dan ta tsani yana shareta haka agaban ma'aikata,nan tajuyo fuskarta a mugun tamke takalli aqeel tare da tsaresa muryanta a dakile tare da wani irin izza tace mishi "where are u taking him to?.....mr Aqeel yy gyaran murya kadan cikin sauri yace "i am sorry maam,hjy mammy ne dama keson ganinsa yanxun nan, dan ajiyan zcya tasauke feeling relive sann taywani rolling idanunta tace ohh ohhhh,u mean that old hag?? kallon kayan jikinta tay cikin jan tsaki dan tasan inta bishi can hajy mamy zata iya gasa mata baqar magana agaban mutane, daga nan sai batace mai komi ba tajuya ta isa wajen babban kawarta hadiza talba shikuma yay saurin karasawa bayan javeed din da sauri sauri. mannuwa tay da jikin motar aranta tanajin wani kakkarfan feeling din kamar tabi bayan san dan ratan dake tsakaninsu da su hajya mammyn baida nisa sosai amma su suna facing gaba ne so they hadly cud catch the full view na mutanen dake wajen. tadai hango securities da wata yar yarinya data sunkuyar dakai kasa sosai sanye da bakar abaya wanda bata taba ganin abaya yay ma jikin mutum kyau kamar ita ba itade bata kawo komi aranta ba tukuna kawaide batason ranta yaje ya baci ne da tuni taje tay musu kallon kwakkwafi... kawarta hadiza na daddanawa wayarta tasaka hannu bawani excuse takwace wayar ta riqe dan tsabar ta saba musu isa kominta sai ta nuna izza tana ganin kamar tafi kowa tunda cikin familyn mufasa zatayi aure. da bacin rai hadizan ta kalleta tace simi what the fuck, akan me zaki karbi wayata? Dafa kafadunta tay in an insultive manner tace waya kuma, u mean this toy gun? dis is a cheap regular iphone 16plus hadiza just forget it yarinya customised iphones fa manyan babes suke yayi..kawata ure not helping me shine matslata dake wallh. cikin kankance ido tare da shanye baqar maganan da ta yaba mata hadizan tace toh..?nime zan miki kuma yar rainin hankli, see simi im bored of you da wann Boring saurayinkin marar imanin, he left us to be standing here akan kafufunmu while shi yashiga cikin motarsa yana zaune ackin Ac yafitoma babu kodan sannu yana wani abu kamar wutar volcano. simran tay karamin dariya tace hadiza kenan, toh ki iye bakin ki. shawara ce. altho is not his fault aiba haka javeed dina yake ba,waccan tsohuwar banzarce fa ke yawan zugashi dan yamin baqin hali sabida kawai bata kaunata ,..but dat aside, pls can you go over der and represent me kawai so nake nasan me zatace masa ynxu.. hadiza tamata wani irin kallo mtsww toh ke meyasa bazakije ba? ba abunda anty zuby tace miki kiyi ba kenan inmunzo? to gain publicty. "ohh fuck that hadiza,ko ban samu wani publicitynta ba nine fa macen da zan aure javeed mufasa, i just dont want to go pls kije kawai just spy..okay girl? Hadiza tace okay fine amma kafin na dawo u better do sumtin in my acct kinga sai na dena using cheap na siya expensive customise iphone kinsan gwamnati bata aikin banza.. da wani irin gatse hadizar ta fada mata hakan takuma hade rai wani Dariya me sanyi simran tay snn tace kawata mayyar kudi to naji zan saka miki kudin customised iphone din kafin nan ki dawo sama sama hadiza talba ta gyara make up inta sann ta bi bayan su javeed cikin sauri ayayinda simran tadau wayarta da atake ya fara ruri ta manna a kunnenta tafara amsawa. daga nan kuma Tafiyarsa me cike da aji tareda sanyin kwarjini da nitsuwa yakeyi harsanda ya kusa karaso wajen snn ya dauke idonsa akan nur firdaus da tuni tasauke kanta can kasa tajin wani iri iri kamar wacce zata nitse cikin kasa. hadadden signature scent dinsa na turaren mufasa noir dayafi komi tashi ajikinshi ne ya dan busota wanda shi yasa kwakwrlta kara rikicewa atake tafara tunanin aina ne ta san wann qamshin turaren dan tabbas tasan tasanshi hanklinta bai jikinta amma tana jin lkcin da haj mammy ta mika mai hannunta ya kama cikin nashi very lightly tareda kulawa kana gani kasan yana mugun daraja wann tsohuwa, muryansa me sanyi da ratsa gangan jiki yana fita ahnkli ayayinda yawani kame ajinsa tamkar dabe ga nur din awajen ba, ahnkli kusa da kakansan ya rusuna kai snn ya furta 'hajiya u call for me..kallonshi tay tana murmushi me taushi tace "yes general, nace ga yarinyar nan i want you to meet her, dama itace...tun bata karasa kalmar ba ya tsareta da wani irin kallo na alaman shi baison ma jin koma wacece ita, rude and egoistic, so typical of the mufasa's dan gabaki daya hakanan familyn babansa acan suke behaving, kawai sai tay murmushi ta maida idonta kan nur firdaus din dataga kamar bari bari ma jikinta yakeyi dantun da ta shaki turarensa ahnkli jikinta ya fara tuna mata wani abu... ji kawai tay hjy mammy ta dada riko hannunta tana dan murmushi cikin katse mata tunani tace yan mata zaki iya daga kanki karkiji tsoro dis is my beloveth grand son.. dakyar nur tadan gyada kai sede tunkan ta daga kai javeed har yazare shades dinsa calmly ya sokata cikin aljihu... nannauyar ruwan idanunsa yay caaa ya zubasu akanta ko ajikinsa yazuba mata ido da piercing looks insa tsaf yana mata kallon kurilla batare dayace mata uffan ba. yanagin kamar babu wani abu gameda ita wanda baiji ajikinshi naturally ya burgesa ba, har cikin kokon zuciyarsa yake cewa tafi ta zanensa kyau da tsari,yana kuma jin ajikinsa cewa itace missing ribs dinsa nd he cant be wrong abt this feeling dan itace mace akaro na farko dayaji hakan akanta tunda aka haifesa yazo duniya.... fuskar nan tasa a tume ba asake ba yake kan kallonta amma cikin ransa is busy scheming nd screaming fire nd passion with the kind of exciting life dayake tunanin zai iya shimfidawa da ita dan wann yarinyar tashi ce,koma waye ubanta a duniyan nan yasan de shi javeed attah mufasa shine mijinta kuma sai ya aureta snn suyi soyayya me tsayawa arai snn ta haifa masa y'aya masu shegen kama da shi da ita... lokcin ko yanka ka za'ayi da wuka bazakace abunda javeed yake rayawa aransa bakenan. kasa dagowa nur tay ta dubeshi dan duk yadda zcyanta ke bugawa da mugun karfi wani abu ne taji gaba daya nabin jinin jikinta ga heartbeat din yafara aikin nashi kamar mai shirin fitowa waje, haka kawai mutumin nan na makarba ke fado mata arai aikuwa take taji idonta ya cika da ruwan hawayen tsoro tafff har saura k'iris ya zubo tabi ta dannesa da karamin murmushi tsayawa tayi still a wajen ta kasa ko da k'wak'waren numfashi karamin shirune ya gifta awajen isowar hadiza talba da over priced smoky turarenta yasaka Nur din takara dawowa hayyancinta Gabanta na faɗi tanata rokon Allah aranta kar ace shidin ne zcyarta na cewa "Ya Allah... shine...? shine mutumin da na gani makabrta..." wayyoooo Allah na shiga uku na. karamin shirune ya gifta idanun javeed suna daure akan macen da ta tsaya masa arai snn yafi tsarawa a cikin zanensa wanda yau gata a zahiri tana numfashi haka kawai yasan Ita ce rabin ransa nd he is meant to make dis into his reality dan yasan saka mace ta soshi ba wani abu me wahala bane awajensa barema yaga nur din yar yarinyace karama. hajy mammy ne ta dan dafata snn ta matso da ita kusa daf dashi tace Tauraruwar mu ce ita ta dauki lambar yabo fiddausi say hi to my grandson, a hankali nur ta daga ido sama kamr mai tsoro tsoro nan da nan kuwa Idanuwansu suka haɗe cikin na juna numfashinta taji ya dauke cak dataga tabbas shidin ne. Cikin daƙiƙu dukansu sukaji duniyar tana janye musu da baya inda Babu wani motsi saina bugun zuciyarsu da bbu me jinsa sai su. Nur ta kasa magana dogayen gashin giran idonta na rawa rawa, jikinta taji nayin sanyi. javeed din ya hadune har batasan ya zata iya processing ko ma fassara haduwarsa acikin brain dinta ba tun daga tsarin kyaun fuskasrsa har yakai ga hadadden dressing dinsa me aji he is giving her brain this dark Alpha sigma male vibe, maturity and elegance is all over him like a cloak. tarasa yadda akayi ta rude kawai Saita ɗan sakar masa murmushi me taushi wanda atake ya cikeshi da jin wata sabuwar shaukin zuciya dan kodede na secnds daya be iya janye idonsa acikin nata ba. tabbas itace wacce yake zanawa cikin dare amma gani yake kamar ta canza masa ta kara masa kyau yaudin sosai hawayen tsoro da ya boye kansa a idonta ne ya silalo tagefe daya cikin sauri tay saurin sharewa dan tsayawa yayi yanata kallon cute face dinta, dan k'aramin lips inta da idonshi ya sauk'a akai,yadda damshin hawayen ya gangaro har kan cute lips din yabi da ido yanajin duk wata sassa na gabobin jikinsa na amsawa da wata sabuwar baqon lamari dan betabajin irin shaukin shaawar mace yanamai tason masa ba sai daya dora idonsa akanta. ita dai tana tsaye ta kasa motsi tayi ƙoƙarin sunkuyar da kai amma ina can dai tadaure muryanta ƙasa-ƙasa tace mishi "i...i..ina wun..wuuni si...r ..sir.. bai amsata ba ya ɗan jinjina kai yamaida kallonsa ta gefen kakarsa da smirks Hajiyah Mammy ta kallesa da murmushi mai cike da ma’ana she knew in her hrt javeed already liked the girl saidai kuma tasan halin shi, he is unpredictble hala tana kawo masa maganan yarinyr zaice mata a'a. ahakli murya kasa kasa cikin raha tace mishi general wont u congratulate her she is my champion fa. nur ta rasa yadda akayi ta harta ma shako maganansu akunnenta sai ji tay yanace ma kakartasa a tsime wai he had already congratulated her. satar kallonsa tay duk da yadda zuciyanta ke bugawa dai tasan bai yi congratulating inta ba amma yacewa tsohuwar wai yayi. wani irin strange feeling takeji akansa tanata kkrin dauke kanta suka kara hada ido wnn karon sauri tayi ta sauke nata dan deep grey eyes dinshi na sata taji wani iri iri sosai.. sai asann taga hadiza table dake gefenshi farinta nan dau gata siririya tawani zubo mata idanu,..cikin kwaco makanta nitsuwa tace ma hadizan "ina wuni", hadizan tay kamar baza ta amsa ba har saida suka hada ido da hajiy mmy ne tace "lafiya" a dak'ile, duk da bata san yarinyar bata taba ganinta ba amma sai da taji bata sonta sabida gani datyi Allah ya zuba mata wani irin kwarjini da kyau na musammn wanda bata taba gani ba. batare da bata lokci ba hjy tace toh tunda kungaisa sai ayi pictures ko,javeed ya dan runtse ido ya kalle kakarsa alaman bai son hakan sede tun kan yay korafi tace is your mothers tradition ko kamanta ne muna da hotonan duka gwarzayen wann gasar agidanmu? comn lets honour dat. nan take PAn hjya ta kirayo photographer dinsu da sukazo dashi yazo ya fara arranging yadda zasu tsaya,nur ta mannu da gefen hjy mammy javeed na daya gefen, mai hoton har ya gama jerasu sai kuma ya cewa nur din ta dawo gefen javeed ta tsaya sabida kayansu is a really nice combo, na shi cool grey ita kuma black, akace hadiza kuma takoma daga dayan gefen hjiya mmy gashi ba waya a hannunta bare ta kira Dr simran ta mata gulma dan kana kallon fuskar hadiza zakasan bataso da akayi wnn canjin ba, sai hararar nur takeyi kasa kasa aranta cewa take who is dis damn girl haka? kyau da haduwarta yasa batawani nitsu tamata kallon yar karamar yarinyar bama all she knws is tasan simran bata barin kowace irin mace kusa da javeed nur dake jin kanta na juyawa tay kamar bata ji me hotonma yace ba haka taja ta tsaya a inda take taki motsi har sai da ya sake cewa fairy princess ki dawo nan yi hakuri kinji, sai yakara nuna mata gefen javeed. hjy mamy ta kalleta ta dan gyada mata kai a hankali ta taho tana tafiya har tazo inda yake nuna mata din ta tsaya gefen rigarta ta kam dan tsayawa tayi amma gaba dayanta ji take kamar a kan kaya take tsaye. tsayawan da tayi a gefenshi ne ya sashi jin kmr ma zata iya karanto abunda ke gudana a ransa, shi so yake agama hoton nan gabadaya ya bar wajen dan gabaki dayanshi wani iri yakeji ajikinsa, sai da mai hoto yayi clicking guda biyu masu kyau sannan ya tsaya aka mata ita da shi da hajy mamy sukadai. hadiza kuwa sai satar kallon javeed takeyi yadda idonsa ke yawo akan jikin yarinyar tana shan mamakin hakan har cikin ranta nur kuwa har wani fitsari fitsari tafara ji dan bata isa ta daga ido sama ba sai taga ita mutumin nan yake kallo, ana daf angama hoto hjy mammy ta fara marairace masa tace ya tsaya suyi daga shi sai celebrant din. lokacin dago kai kawai nur tayi ta dubeshi da tunanin zaice aa sai taga shima itan yake kallo, maza tayi ta dauke kanta ta kara rike gefen rigarta da karfi har hannunta na tara gumi dan gaba daya a tsorace take dashi. karshede tsayuwa sukayi dukkansu biyun dan babu yadda suka iya, mai hoton ne yace javeed ya dan matsa kurkusa da nur sabida na album ne, matsawa yayi danso yake ayi a gama yabace awajen ita kuwa tana ganin ya matso tamatsa da baya nesa dashi a take kuwa yatuna abunda bata kauna caraf taji yakama hannuntan da batason ataba din yawani jawota harsaida ta kusa fadawa jikinshi.. nan take fitsarin datakeji yay kamar zai sauka ido ta wara ta bishi dashi taga bama ya kallonta ga hnunta sakale da nashi tam ta juya ahnkli taga hankalinsu su hjya mammy kamr ma baya kansu hadizan ce kawai taga ta kura musu ido kamar wata mayya tanata kallon su, da nur tadan kalleta ne ta bita da tuwon wata muguwar harara, kanta ta dauke daga duban ta tsaya na dole har me hoto ya gama daukarsu.. yana gamawa da sauri tadan harzuka zata kwace hannunta cikin nashi saiji tay ya kara tamkewa sosai tare da matsowa daf da ita har cikin ramin kunnenta taji dirar ssnyar numfashinsa da muryansa me cike da wani yanayi na iko da nuna fin karfi yace ..."call it.." wani tsamm tay tanajin kamar kanta zai fashe sai can ta gane me yake nufi wato yana daring inta ta sake zaginshi irin na ranan dan ya rike mata hannu. tanaji ya dada murza damshin lallausar hannunta cikin nashi yace"..at the moque, what did u call me??? wata muguwar hadiyar yawu tay tanajin dan tsayuwar dayay daf da itan ma kamar qamshin turarensa ne gabaki daya yy tranfering mata acikin jininta dan gabaki ta dawo tana qamshi irin nasa jikinta na rawa rawa dan hargani take kmr kowa na kallonsu ahankli cikin numfashi me shegen nauyi ta cije da tsaurin ido tace mishi 'Ass wipe" tabita runtse ido cikin sauri kamr ba ita ta fada ba babu zato taji ya murza hannun again har can cikin kwarklwata taji saukan dirar sassanyar murmushin dayay mata a daf da ramin kunnenta bayan ta furta aswipe din, wani uban hawaye taji na shirin ballo mata dan batama san me takeji akan wann mutumin ba all she knw is dat he is too much for her yana bata tsoro kuma yana sata acikin wni bakon yanayin da sam bata gane ba gashi ba tasan mesa zcyrta ke bugawa akansa haka ba. ..ahnkli ya sake mata hannunta camly kafin nan ta dan dawo cikin hayyacinta taga ya zubo mata deep grey leyes dinshi yadan harare hawayen nata sai baice mata komi ba yaciro tsadadden hankynsa a aljihu ya manna mata ahannu batasan ma ta rike ba kan kace kobo ya juya yakara da gaba. bayansa tadinga bi da kallo tanajin kamar ya sace mata wani abu agangan jikinta batare da tasan meye bane she just felt awkward nd intense for him. harsaida yagaika jikin motarsa sann ta dora hankyn akan fuskarta ta goge hawayen ahnkli dede ta saukar kasa kenan suka hade ido da hajy mammy. kunyar bazata taji ya wani lullumeta irin kallon da hajiy tay mata tana dan murmushi.. cikin danne komi aranta sukayi sallama tasaka PAn ta suka rakata har inda suka daukota dede gaban motar maman jadida snn ta ciro wani abu kamar kati ta mika ma nur din tana dan murmushi tace hajya tace in baki wann katin in case wata rana zakizo kaduna zaki iya kinemata ta nan "but, do not keep the number in your phone for security reasons..nur bata gane komi ba kawai ta gyada mata kai ta amshi katin snn suka rabu within few minutes motocin mufasa suka bar wajen, nannuayr ajiyar zuciya ne ya kufce mata fitsarin da ta dingaji sai yanxu ya matseta tafarajin kamar zai xubo, jadida na kkrin tabata tay sauri ta ruga hanyar bayi taje tay fitsarin nan ma tafi minti goma atsaye ita kadai a toilet din jikinta na bari bari tana famar memeta dukkan abunda ya faru wani irin tsimammn shauki na ban mamaki taji ya gumeta atake. ..she just cant belive she met him again, gashi ko sunansa bataji an kira awajen ba, ta lumshe ido zcyarta nacewa gayen nan ya kure haduwa wayyo Allahna, gashi gabaki daya wann hadadden qamshin turarensa ne ajikinta har yanxu. haka kawai taji tana mtukr kaunar hankyn daya bata, da kyar ta dan kakalo makanta nitsuwa tana fitowa taga jadida a bakin kofar tanata jiranta.. suna hade ido tace nur are you okay? ina kikaje ne kinje kin jima munata nemanki, Did you know that your mum is here?? a mugun mamakance nur tace what? are you serious tun kan jadida ta amsa ta tafara murmushi dan wani irin farinciki taji ya rufeta...da murna ta riko hannun Jadida tace muje suna ina? jadidah tafara dariya tace suna can suna zaune akan chair har nakai mamanmu sun gaisa, nur tanata murmushi tace hakan yayi, cikin sauri suka karaso wajen duk yadda tazo da murna tana zuwa annurinta ya sauya ganin yadda haseenan take mata wani irin kallon tara saura kwata gashi ta mugun dore fuska layla na nanike agefenta dan suka daine awajen suna zaune akan motarta suna hira suna tahowa jadidan tamusu sallama ta koma wajen iyayenta acikin ladabi nur firdaus ta rusuna har kasa da sanyin murya tace mummy ure welcome..i am so sorry bansan kinzo ba..mummy ya hanya? i am so happy that you came for us. Haseena tadan jaaa karamar tsaki uhum uhum Nur i knw ure not happy to see me karkiy wani karya dadai ace ubanki ne dayake daure miki gindi toh, ai bazaki ma ajesa ya jiraki haka ba, so, dis is what u want hun?sarauniyar masu ilimi da tarbiya, u want to be the talk of the town to gashi nan kin samu congratulations. Nur ta rasa me zatace tana ta kallonta da sanyin jiki..m cikin dauke kai akanta haseena ta kalli layla tace Autata jeki kira Dr surayya kice mata an same nur din tazo dan Allah mu wuce Abuja ive got better things to do with my life. Wani irin shiru nur tay kanta na kallon kasa batace uffan ba har laylah tazo ta wuceta tana barin wajen haseena ta mata wani irin kallon raini a mugun dakile tace wnn kayan jikinkin fa? tunkan ta budi baki ta daga mata hannu ke nur ure alwys not telling me where ure getting this expensive designer abayas, snn karki sake kice min adnan ne ya baki wann najikinkin sabida layla ta riga tagayamin bezo nan wajen ba...kifadi min gaskiya, kode akwai wani Abunda kikeyi ne nadaban sani ba?..did u knw how much ure wearing ryt now? ure wearing a 90million naira handwoven abaya gown from safiya Abdallah dan ubanki ki gayamin sanaar da kikayi anan kika samo wann tsadadden kayan... hawaye ya cika idanun nur harya fara zuba dan harga Allah bata san ma kudin abayar ba, muryanta harya fara rawa rawa zata fadi gaskiyan kenan sai ga Su dr surayya taredasu antyn aysha da ayshan da layla abayansu suna karasowa.. cikin sauri haseena ta watsa mata harara tace ke kiyi maza maza ki share wann munafukan hawayen naki tunkan sukaraso, amma kisani zamuje mu karasa maganan abayan nan agida inma iskanci kikey da uztan nan aboye dan su nasaki agaba agaba zaki sani, danni ban kashe uwata ba ke bazakizo ki kasheni ba saidai ki kara tada ubanki akabari ki kasheshi akaro na biyu dan shine yake daure miki gindi. nur dake jin kuka me yawa na tason mata hakanan ta dannesa da karfi ta shanye ganin handkyn da javeed ya bata ne kawai a hannunta saita tay saurin share hawayentan dashi batay tsammani ba amma sassnyr qamshin turarensan kawai data shaka sai taji yay wani irin calming dinta sosai. Dr surayya tana isowa da murna nur taje ta rungumeta sosai da murmushin murna a fuskanta itama ta shafa kan nur din tace Sannunki Nur hasken Al'umma Allah yayi miki albarka Allah yasa kifi haka yar lelen babanta i just wish he is here yau da kinga gata sede Allah baya barin wani dan wani nur tana murmushi tace hakane anty nagode da kikazo min Allah ya saka da alheri tace we are all proud of you, jst keep it up", murmushi tasa sannan tace "Thank you anty, da murmushi ta koma jikinsu antynsu ayshe tace ina wuni anty matar tace"Lafiya kalau,congratulations, yar nan kinyi k'ok'ari sosai, Allah ya bada sa'a. duk da bata wani sansu ba da faffadan murmushi tace musu Nagode anty. bayan sun gaggaisa aka sake sabon photo session, haseena kam kin shiga tayi wai flash din cameran na reflecting idonta yana sa mata ciwon kai duk ta takura akan su wuce gida duk ta matsu, hakan yasaka Dr surayya jin mugun takaici tay fushi tace suje kawai da yayanta ita zata kwana a kadunan sai gobe zata zo abuja ta jirgi. .. SURAYYAHMS 08069712446 [05/04, 22:26] Anne-Aurora🦋: BONUS. Dagata dayan bangaren kuwa tunda su javeed suka dau hanya ya lafar da kansa akan seat yay tsammm zuciyarsa na bugawa da wani irin ƙarfi kamar wani abu mai nauyi na kokarin ballowa daga ciki Da akwai wani abu game da yarinyar nan da bai iya jurewa Wata annurice mai ban mamaki da ke zuwa masa tare da ita kmar hasken alfijir bayan dare mai duhu ya wanye. Ya lumshe ido, yana jin kamar sanyin muryar ta na masa yawo akansa. "Na rasa dalilin da yasa zan so ki haka, "Nur Firdaus…"he finally got her name yay juyi zcyrsa yaji tanacewa duk duniya, kece macen da nakeji hala zanso na har abada Kuma zan same ki ahankli bada garaje ba Zan gane ko wacece ke a hakika. ahankli ya bude lumsashun idanunsa sann ya kunna Wata naura agabansa me kamar mini telepad wanda atake ta hadashi da hajya mammy a video call, da murmushi ta tarbe sa suka fara magana cikin raha shide ba wani amsawa yake ba amma dan yasata farin ciki yadan sake fuska suka fara bankwana. muryanta kamr na wacce zata masa tace ka kula dakanka javeed, karka manta da maganan da nagaya maka akan zubaida da kanwarta nikaina ina son ace ka aure wacce tafi sonka amma ba mace me karamin kwakwalawa irin simran ba, Hajiya Mammy ta sake kallonsa da fuskan tausayi tace “javeed, ka dinga tunawa cewa Aure yana buƙatar rabon Allah inafatan idan zuciyarka ta gane sakon wata zuciya, bazakay wasa ba, ba lallai bane a ɗauki lokaci wajen neman aure. just make sure u find ur own wife ba wacce zaa cusa maka ba. aurenka kawai nake jira a duniyan nan dan haka karka ja lokci,kar kabari harse na mutu kafin nan pls this is my last wish kay kkri kacika min. murmushi me sanyi kawai ya mata sai yay pause kadan snn yace "Farewell grandma. dan Dan guntun hawayenta tay masa mumurshi me sanyi sann tace sai na sake jinka Allah ya maka albarka javeed. ahnkli yace Ameen hajya nan ya katse wayar Ya koma baya idonsa a lumshe yana tunanin maganguntan yasan dolene kawai ya nitsu yay auren nan kodan ita duk dama hankalin sa ba a nan yake sosai ba he just want to get to know dat girl Zuciyarsa na ta juyi da tunani kala kala can yay murmushi tuna yadda ta cije tace mai Aswipe din dazu, ga tsoro ga tsaurin ido "what the hell is aswipe…lols she cant even insults properly, Yafurta hakan jokingly a hankali kamar yana jin sautin kalmar a kunnensa har yanzu. Sai kuma ya lumshe idanunsa sosai yace "Ba komai… na cancanci hakan." "But damn… she had dis fire in her." saurin katse tunaninta yay da cewa Wannan yarinyar zata min illa... ya jawo wayarsa ya bude yafara latsawa within few minutes tunanin ya dena zuwa masa, hanyar airport direct suka nufa dan ayaune zai wuce Abuja... dagata bangaren su Dr simran kuwa tun zamansu a motar hadiza ta dinga bata labarin nur firdaus tanamai gaya mata yadda javeed yay behaving agaban yarinyar. simran data fara dariya har tana hawaye, tace sam karyane, ta karyata hadiza karshe ma ta maidata kamar mahaukaciya kawai hadizan saita haqura tay shiru ta kyaleta. sai dariya take tana cewa kedai hadiza ke babbar munafukace wallah, shekaru na nawa ina tare da javeed kece zaki gayamin halinsa akan wata mace? javeed baya kallon mace sau biyu konima wallhy baya bata lokcinsa ya kalleni bare wata stranger, wai yarinya karama ma for that matter to me zai gani ajikinta, kai amma kin raina ma kanki hankli hadiza batace mata komi ta ja bakinta tay gum ta shareta har suka isa gidan hajiya mammy nan da nam tahau tayata parking din kayanta dan itadin ma yau zata koma Abujan cikin gaggawa. daga ta bangaren su nur kuwa kusan gifts din nur dake motar antyn aysha haka mrs haseena taki fir akawosu saima cewa tay acewa jadida ta kwashe ta zuba a motar mum dinta insun koma abuja zaaje akarba ita bata son tarkace a motarta. hakan dai akay nur batacewa komi sai dai ta zuba musu ido, kaf acikinsu aysha ce kawai tabi schooll bus abunta, haka jadida ta kwashe gifts din duka suka wuce mata dasu Abuja tare da mum dinta, wajajen 4:40pm na yamma bayan an idda sallahn asr anci abincin nan Nur da layla suka shiga motar mrs haseena as usual haseena ke tukasu suka kama hanyar Abuja layla na gefenta, nur na zauna abaya ita daya, wanda tunda suka kamo kan hanyar batama jin hirar da sukeyi,wani irin kasala da rauni me nunnuke da tsananin kewar mahaifinta kawai takeji na tsagawa har tacikin kokon ranta kanta ta dan jingina akan seat idanuwanta a lumshe tajima ahaka dan bata ko motsi gashi Adnan ko kirarta awaya beyi ba atsakanin qamshin turaren javeed da ke mamaye ajikinta yana fita harta numfashinta dakuma dumbin kewar mahaifinta datakeji aranta bata san wanne yafi sgasa mata aya gangan jikinta ba. sunyi tafiya me nisa sunkai kusan rabin hanyar shiga Abuja lokacin Motar Haseena na tafiya da wani irin speed kamar yadda zuciyarta ke tafasa da haushin bata lokcinta datay akan hidaman Nur din yau wanda duk Dr surayyace ta jawo mata bakowa ba.. Layla na gefe tana tanatq famar mata surutai mai cike da yarinta duk damq Labarin Nur Firdaus daaka tayi yau awajen gasar karatun Qur’ani yaƙone mata zuciyar ta amma bashi ya hanata bada labarin komi wa haseena ba. sai can Haseenan ta buɗe baki tafara cewa layla ni wann boring hirar ya isheni just tell me what you want to eat kawai muna shiga abuja sai mu tsaya mu saya da murna Layla ta ce Zucchini pizza kawai nake so naci mummy ta juya baya tace yaa nur kema ai shi zakici ko? tanakan cakalar nur da surutu Kafin ta rufe baki nan sukaji motar tayi wani muguwar kara wanda kanajin sa kasan fashewar taya ne, nan take kuwa motar ta juya gefe da su cikin sauri sukayi jeji sukaje garau suka buga jikin wata katon bishiyar kuka. kusan dukansu sun rude Kowa ya birkice yana salati wani irin Girgiza motar tafarayi daganan sai hayaki saiga kuma ƙamshin man fetur. Layla ce tafara danna musu ihun razana da gigita, Haseena ta riƙe cikinta cikin gurnanin zafin bugewa datay amma da ta hango haɗarin da ke tafe sai tay sauri ta cafko Layla tabude musu motar ta gaba cikin sauri suka fice tare suka bar Nur Firdaus a baya tanata ƙoƙarin zare ƙafarta da ta makale da jikin seat din gaba. ganin mrs haseena ta fitar da laylahn waje successfully yasaka nur ta fara kuka tana ihun sunanta Mummy don Allah ki taimaka min kafana ya ki fita mummy wayyo Allah na mummy Nur ta yi ihu cikin rasana da sunan haseena tanata kuka me kara gashi ta mugun razana sosai duk ta rikice. arikice Haseena ta janye Layla da karfi takaita nesa da motar snn tace auta kiyi sauri kiyi nesa danan this car may explode anytime soon.. amugun rude layla tana kukan tsananin razana tace mummy but what about yaa nur mummy dan Allah kije ki cirota kar ta kone mummy karki bari ya nur ta mutu wani tsawa ta daka mata tace kedai kibarnan i wll just get us sum help nur ai zata iya fitowa bataga dama bane.. duk rashin hanklin layla yau dakyar ta iya dauke ido akan nur dake ihun neman ceto tay bakin titin tanata kuka kamar ranta zai fita... haseeena ta matso wajen dede Motar na shirin fashewa lokcin Nur Firdaus ta ciji lebenta kukanta na fita daga cikin kokon zuciyarta sanin cewa Lokaci yana tafiya motsi ɗaya tak ta karayi da kafarta zai iya jawo explosion da zai iya ya dai dai ta rayuwarta... haseena nazuwa ta wajen tafara mata ihu tanacewa bazaki cire kafarki ki fito ba??i am not going to kill myself bcos of ur stupidity get out of that car ryt now..kinaji ko bakiji na??? tana cikin wann ihun nur na kuka sosai dan gabaki daya ta gigita ta galabaice. mummy don Allah kizo kitaimaka min kafana yaki fita mumy mummmy mummy pls hawaye suka cika idon mrs haseena tausayin yarta yahanata motsi jikinta na harna rawa rawa ta kuma rude sosai amma ji take wallh bazata kone kanta kurmus akan nur ba nan sai ga wasu mutane daga titi sunzo wani dattijo me jarumta ne yaje direcr ya ture gaban motar ahnkli sai kujerar daya dannetan ya saki ƙafartan da mugun sauri cikin jarumata ta fito waje da ƙyar.. tana wullo kanta waje kuwa ko minti uku batay ba motar ta fashe da ƙarar gaske wuta ya fara ci, wani irin watsewar zabbi akayi Sai kowa ya rasa ta inda kowa ya nufa... mutanen dasukaga abun kowa cewa yake alhamdullhi yarinyar nan ta fito Allah ne kawai ya kareta. da kura ya lafa kowa ya dawo hayyacinsa neman duniyan nan haseena tay ma nur awajen da akayi hatsarin amma bata ganta ba sosai ta rude tana nemanta amma sai shiru.. tunda aka watse nur kuwa tay hanyar titi abunta, tanata jan kafarta dakyar tana dingishi tana sheka matsanancin kuka dan kuwa abunda haseena ta mata aynxu ya taba mata kwakwalwa har saida tafarajin kamar ba ita ta haifeta ba, sosai tay fushi ta kuma sha mamakinta, sam sam bataga amfanin hade ido da haseena ba, gara kawai tayita tafiyarta koda da kafa ne ta isa Abujar ya fi mata, dan Allah ma yasani babu abunda take tunawa a brain dinta yanxu face sai irin rokonta data dingayi ayayinda take tsakanin rai da mutuwa. and she just cant belive everything ryt now, anya wann matar ita haifeta kuwa, wai ace agaban idonta haseena ta cire yar uwarta layla waje amma ita ta roketa ta taimaka mata haka taki motsawa saima ihu datake mata. nur tay kukan baqin ciki da fushin da bata tabayin irinsa a rayuwarta ba, tafiya kawai take tana kuka me zafi, har saida tay nisa sosai sannn ta fadi ta suma, dede lkcin wani motar haya suka tsaya mutanen ciki suka firfito suka dauketa cak suka karasa da ita cikin garin abujan aka kaita asibiti dan batama san inda hanklinta yake ba...ENJOY THE WEEKEDNS WE CONTINUE ON MONDAY AMMA KU SHIRYA SOSAI ❤️❤️ surayyahms/08060712446 [07/04, 19:53] Anne-Aurora🦋: *NUR FIRDAUS...29* @SURAYYAHMS Wajajen bayan magrib wata baiwar Allah data kasance acikin motar hayan da suka dauko Nur ta shigo da ita asibitin gwamnati dake Abuja, dake ma matar tadan manyanta sai ba a dau lokaci ba aka karbesu aka shiga da ita ciki aka fara bata taimakon gaggawa lkcin tana sume dik bata sani ba, hatta kafarta inda kujerar ya matse saida suka dubashi da kyau wanda Allahne kawai yaso be karye ba akay dressing dinsa tsaf aka saka masa oitnmt da bandage, sai ruwan drip da aka lankaya mata a hannu, sede kafin ma ruwan ya kare Nur har ta farka ta fara motsawa dan da wani irin kuka me cin rai tafarka yadda zaka sancewa lallai wann abunda haseena tamata ya mugun taba mata zuciyarta bana wasa ba. matar data kawotan ne ta matso kusa tana rarrashinta Nur tay ta kuka abun nata dawo mata kai harsaida ta tsagaita kukan snn matar tace mata sunanta mrs yvonne christoper dama taje taron addini ne a kaduna sai suka ganta a hanya akasa ta suma suka dauko suka kawota nan tahau rarashinta tanamai tambayar ta abun da ya faru da ita... tsabar baqin ciki idanun nur na fidda ruwan hawaye sosai amma gabaki daya ta kasa furta gaskiyan abunda ya faru dan gani take hala bame yarda cewa uwa zata aikata haka wa yar cikinta,kawai sai tace hatsari sukayi da ita da su mamanta shine motar yay exploding ya kama da wuta ita ta bace musu. matar taji tausayinta bana kadan ba haka tay ta rarrashinta tana tambayarta ko tasan lambar mamanta sai akirasu,nur ta sani sarai amma tace mata bata sani ba.. jitake kamar tafi son tay zamanta asibitin dan gabaki daya har ranta ji take kamar bata son ta koma ta zauna a inuwar haseena kuma. she wanted to pretend that ta samu tabon kwakwalawa ta manta hanyar gidansu ma kwata kwata amma ina har saida wani likita yazo yana kallon fuskarta kuwa yagane ta musmmn dayaga fallasashen kamannin alhaj haroun sosai yace ma mrs yvonne din ai yasan Babanta nan kuwa yahau kirar lambar mrs haseena akai akai yakai sau uku ajere amma duk sai ace switched off sabida wayarta ya fashe agarin ceton ransu tun acan wajen hatsarin ya dauke, kkri suke wajen neman mafita sede nur aranta tanajine kamar ta sulale ta gudu ta shiga duniya, haka mutanen nan suka ki subarta tay motsi dan har wani tea me kauri aka mata aka sata sha na dole, matar tanata rarrashinta tana bata haquri ko awa daya basuyi a asibitin ba likitan ya kira wani uber ya bashi adress din gidan mrs haseena akazo aka dauketa dan akaita gida tunda ba asamu lambar haseenan ba... sunyi tunanin duk inda mrs haseena take yanxu hala hanklinta ya mugun tashi akan bacewar yarta. haka matar ta riko hannun Nur har cikin mota suka dau hanyar anguwrsu ta cikin gwarimpa wanda tun da suka dau hanyar nur ta kife kanta akan cinyarta ta cigaba da kuka dan ita kadai tasan abubuwan dake mata zafi.. ata bangaren su mrs haseenan kuwa tun Bayan wannan mummunan hatsarin bata sake samun wani sukuni a zcyarta ba musmn ma da sukay neman duniyan basu ga Nur awajen ba. inkaga yadda haseena ta birkice tana neman nur firdaus awajen tanata ihun sunanta tana yawo taje nan taje nan kamar tababbiya tana kan tambayar mutane saikasha mamakinta wanda ita kanta layla duk tagane cewa guilty conciense ne kawai yake famar damun mumynsun akan abunda tama yar cikinta ba tsantsan so na uwa ba bayan an nemi nur angaji mrs Haseena da Layla sunkai kansu gida da kyar Sun isa Abujan bayan magriba amma laylah bata magana sai kuka duk jikinta yay sanyi dan gani take kamar hala shikenan bazata sake ganin yar uwanta ba. duk da raunin da Haseena taji bata samu wajen zama ba suna isowa gidan ta fara neman karamin waya tana neman taimakon hukuma dan anemo mata yarta cikin wani ɗanɗano na damuwa da nauyin abunda tay. zuciyarta cike take da tsoro da wata irin damuwar in ace yau nur ta bace yo me zatace wa dangi da kuma yan uwan ubanta da suka mugun tsanarta Duk wanda ta kirasu sai suce mata yanzun nan zasu saka ayi wani abu akai sai can kusan bayan ishai snn taji kamar zama be kamata ba. pain killers ta sha ta cire kayan jikinta the whole mrs haseena amma ko wanka batay ba ta sauya wani kayan kawai agurguje,... karamin wayar datake amfani dashi din ne yafara ringing ta dauka jikinta na rawa nan wani agent yake ce mata ai anga wasu masu motar haya sun dauketa akan hanya saidai ba asan inda sukay da ita ba. hanklin haseena ya dada tashi ta bude drwarta ta kwashe kudi yakai dubu dari biyu zata wuce station dasu koma me zaay dai anemo mata motar hayan she just want her doter back home dis very night. Nur Firdaus kuwa da ƙyar ta iya tattara nitsuwarta cikin shiru da kaɗuwa jikinta da zuciyarta yanamai ɗauke da raɗaɗin abubuwa masu yawa dake mata yawo akanta, Ba ta iya sake furta wani magana sai kallon duniyan takeyi tamkar ya sauya mata ayau din. jingina kai tay snn ta zubawa sararin sama idanu tana tambayar zuciyarta "Shin me na yi wa Mummy da har ta iya rufe idonta ta barni cikin irin wann yanayin? tay tsam tanata fmr ambaton sunan Allah tanamai neman tsari daga sharrin fushi da yanke hukunci cikin hanzari abun namata shegen zafi acikin xuciyarta koda ta daure ta hadiye zafin sai taji kawai gara ta yafe ma mahaifyarta sakayya tsakaninsu naga wajen Allah. hannunta ta saka akan fuskanta dayay fayau dan sauran hawayenta dake sauka ta shareshi tay shiru tanata memeta kalmar" la ila illahal haleemul azeem..har zuwa karshe dan sabida zucyarta ya samu sassauci daga radadi. basu wani jima da tsayawa a gate dinsu ba sai ganan malam liman ya fito da motar cadillac red colour dauke da Haseena aciki kusan kicibis sukayi a gate din dan duk dama dare ne tuni ta gane yarta da wani irin sauri ta bude motar ta fito tare da dafe kirji tanamai cewa ohhhhh thank goodness Nagode maka ya Allah!!!! sosai Nur ta hade rai takisam tadaga kanta matarce ta rike mata hannu tana dan janta kamar rakumi da akala, acikin mugun sauri sauri haseena ta taresu da murmushi ƙaryayye tanata ƙoƙarin danne borin kunyar da take ji taciki da wata salon jin relieve a muryanta tace Nur,alhamdullh i tot i lost you, am glad ure back dama dai yanzu nake shirin zuwa station. Nur kamar bata wajen haka tay mata shiru ta share furucin mrsss haseena.. jikin haseenan adan sanyaye ta kalle matar da fuskar nuna godiya nan suka gaggaisa ta yi inviting dinta har cikin gidan. sai tambayar matar take akan abunda ya faru matar kuwa bata boye mata komi ba sede wani uban kunya ne ya kara rufe fuskar haseena dataji cewa ashe nur bata fadi asalin abunda ta mata wa kowa ba. sai satar kallon nur din takeyi wanda tunda suka shigo bata dago kai bare tace uffan, tanaji suka gama magana haseena ta dinga ma matar godiya,har ta fito da 200k din ta bata akan tay kudin uber dana wahalar jinya amma matar taki sam... mikewa tay tanamai cewa ai yaro na kowa ne, kedai Allah ya dada kare miki su ni kinganni shekarata 40 kenan da aure amma ban taba ko bari ba but its well yaro na kowa ne Allah ya baku lafiya ya kare na gaba. mrs haseena tana ta mamakin kirkin matar itakuwa ko ajikinta harsaida ta tashi tafiya snn nur ta budi baki tayita mata godiya matar sosai taji dadin kalamn nur din.. tace karki damu yan mata kisha maganinki kinji ko? ahnkli nur ta gyada mata kai. snn matar ta kalle haseena tace toh ni zan wuce nabarku lfya har waje haseena ta rakata tanata mata godiya dakyar ta yarje mata ta hadasu da malam liman ya wuce da ita anguwansu.. tana raka matar kafafuwanta harna hardewa tayo cikin gida, duk dama bata san me zatacewa nur ba amma she want to knw how is she is doing dan gani tay kamar ancanja mata yarta, nur da duk bata mata rai da akayi tana musu sallama agidan snn takanyi gaisuwa amma yaukam bata matayi kodaya ba kai ko kallonta batay ba. aikuwa tana shigowa ciki taga falon wayam babu ita cikin sauri ta haura sama tay dakin su... ahnkli ta turo kofar ta shigo ciki awani irin yananyin sanyin jiki ta samesu lokcin Layla natsaye tadan jingina kai da bango tanata wasa da yatsunta dan tarasa gane komi ganin nur tashigo dakin out of no where bata kulata ba kawai ta kwanta akan gado tay shiru batare da tace mata uffan ba.. hade ido sukayi da haseena hawayen da ke cike da idon laylan saiya zubo ahnkli cikin wata kalar tsimewa mrs haseena ta kalli nur tace Nur lafiya kuwa kinxo gida baki son yin magana da kowa wai kode wani abu na miki ciwo ne a kira miki likita... nur tay shiru saidata dan jan snn muryanta ya fito a dashe batare da ta kalleta ba tace no, i am good Alhamdulillah. sai tay shiru can kuma cikin sanyin jiki ta bude lumasashun idanunta snn tace musu na gode wa Allah da kowa ya tsira. Daga hakan ta mike ahnkli tana dingishi ta wuce ta shiga toilet ta barsu cikin wani irin salo da ya kara musu jin kunya da nauyi. harta fito ta shirya kwanciya bacci suna tsaye suna kallonta duk sun kasa sanin me zasu ce kuma dama haseena irin mutanen nan ne da suke avoiding mistake dinsu dan sabida kawai baso san ace sune basu da gaskiya barema bazata taba iya rarrashi ko bada haquri ma yaro ba gani take kamar zai jawo yarinya ta mata rashin kunya so is better she dismiss the event with silence. ranar kuwa ko bacci bata iya yi kwakkwara ba hakama layla abun duniya ya dameta dan bata taba ganin Nur awnn yanayin shariya da shiru shiru ba. itakam nur tuni tay baccinta me nauyi dan babu abunda take iyayi sai ambaton Allah abakinta, harse washe gari san suka dan gaisa da layla, tanaji laylan tazo jikinta ta mannu tanata kuka da wasu kwainanenta na bada haquri amma batace mata uffan ba. shiruntan tun yana musu kmr wasa wasa ana zaton trauma ne har ya fara basu tsoro sosai, gashi she barely eat, bare tay magana me tsayi, kowani lkci she is quite ans sober, and alone, bata kula laylan ma sosai bare kuma Haseena da wata rana ma basu haduwa... sun dawo tun ranar wednesday da abun ya faru amma har akaci cinye wekdns din nan gabaki daya halin da suke ciki kenan agidan, wanda already hakan ya fara hatsala Mrs haseena sosai cos she expect nur ta just forget and behave normal dan wnn shiru shirun data dinga musu yafi komi rikita ma mrs haseena kwakwala da zuciya ganin bazata taba iya rarrashinta ko dago maganan ba sai kawai tadebe kashin abun ta watsar ta tsunduma harkan siyasarta. mutane dayawa sunxo musu jaje, within dis days har antattaro musu dan abunda aka samu amotar da basu wani kune ba luckly enuf sunyi recovering harda wayar nur da na haseena, layla kam ma sabo tall me tsada haseena ta siya mata dantaja hanklinta ta dena damuwa akan sabuwar yanayin nur amma inaa abundai nakan damun layla sosai dan tasan ba'a kyauta wa yar uwarta ba. cikin ikon Allah kuwa kafar nur din ya fara warwarewa dan dama kwana bakwai aka bata yau gashi har sunci shida akace ta koma asibitin ranar monday a duba. ko Adnan ma bata gayamai komi ba abakin mum dinsa yaji,shine kullum zai kirata babu dare babu rana dan tunda samu aka dan gyara mata wayarta shi yake dan debe mata kewa, dan jakarta da aka samu kuma daga Id card dinta na schll sai handkyn javeed ne kawai aciki da bai kone kurmus ba. samun hankyn nan bakaramin sanyi ya karawa zuciyarta ba dan duk lkcin data shaki qamshin turaren javeed takanji wani niitsuwa aranta gami da ratsa mata gangan jiki na ban mamaki.. but she make sure to make adnan him feel dat condition din nata is not dat serious dan bata son adinga dago mata maganan.... Dagata dayan 'bangaren kuwa tun a ranar da aka gama hidimarsu nur firdaus Dr simran ta iso garin Abuja daren ranar wednesday lkcin daf ana neman Wajajen karfe 6:30pm na yamma, babban mota kirar mesarati daga hadadden gidan hutawar Hjy zuby othman ne yazo ya dauketa daga airpot yawuce da ita gidan. Acikin anguwan maitama babban gidan hutawar hajya zuby yake saidai aciki cikine can ta arean da babu wani hayaniyar gine gine sosai, Dr simran tana isowa kowani hutuwar kirki basuyi ba washe gari ranar alhamis suka fara shirinsu na zuwa wajen hamshakin bokarsu na bayan aso rock, gashi komi da sukeyi a hankare suke sabida bawani aiki me wahala bane security spys na mufasa organisation su gano manufarsu dan tun bayan rasuwar mahaifyar javeed da poison ya kasheta aka dada tsananta ma ahalin mufasa tsaro haryau ana bincikar ahalin a kasa kasa duk wanda aka kama da hannu akisan kuma sunsan hukuncin kisa ne babu makawa. sungama shirin su tsaf, amma gabaki daya hajy zuby ba anitse take ba, tun jiya take kirar bokan baya dagawa, a tunaninta ko zai nemeta yauda safe amma ina, kuma wann lokcin ne kawai damarsu na zuwa wajen,ta riga tasan wann kwananakin gabaki daya mijinta da dansa javeed duk zasu halacci famliy business meeting basuda lokcin kansu har sai an kammala tattauna komi. meeting din da za'a farashine gobe ranar juma'a baza'a gama sa ba sai can ranar wata juma'ar, acikin wkends din satin ne kuma zasuyi dan karamin family dinner ne tsakaninsu wanda ya kamata ace ranar ne zata takai musu Dr simran cikinsu suganta itama tagan su shiyasa gabaki daya bakaramin daga hanklinta tay da bokar be daga kirarta ba. tana zaune cikin wata shiga na alfarma tasaka kafurar big women berreti suit dinta baki me dogon double breasted court da faffadan wando ayayinda take latsa tsadadden wayarta for the 5th time tana famr kiran boka, can saiga personal maid dinta maimoona ta yi knocking inda saida ta dau tsawon mintina me yawa kafin nan ta bata izini ta shigo ciki kan mai aikin na kasa cikin ladabi tabi ta durqusa agabnta kamar baiwa sann tace"Ranki shi dade angama shirya muku mota..karamin tsaki hjy zuby tay muryanta cike da izza tace"kin gaya musu cewa yau bana bukatar security persnall Driver ne kawai zai tukamu? maimoona tace ehh na fada musu hakan ranki shi dade dauke kai tay batace mata komi ba tamike tsaye tareda gyara zaman turban din kanta, kasaitar matar babu lefi me zafice dan duk dama tasha ruwa, amma takalmin dake kafarta me tudu na limited gucci boat na manyan mata, yau she dresses formally cikin wata iriyar tsfta da kwarewa agayu da ajinta da kullum zaka gansa kamarna wata matar shugaban kasa dan dama tariga ta saba dasaka designer suits namanyan mata itakam duk dan sabida sabo da tay da aikin office datay ma ahalin mufasa, still ynx ma yakanyi wuya kaganta da native wears face sai in suna can gida ko wani hidima ya taso. mikewarta tsaye keda wuya nitsatsun idanunta suka sauka akan kanwarta dr simran da haryanxu take kwalliya agaban madubi, ta cakala nan ta gyara nan she is just a perfectionist kyabe baki Hjy zuby tay dahar zata gaya mata wata baqar magana me zafi sai kuma ta tuna akwai mai aiki atsakaninsu.. wani irin juyawa tay taharare me aikin a kasaknce tace mata "Get out..mai aikin ta fita cikin mugun barin jiki tabita da kallo me cike da kyama. tana juyowa adake tace ke simran ya isa haka ki taso mu tafi..i cant wait anymore lokci na ta tafya. akasale simran ta juyo da soson powder a hannunta tace "yaa zuby haka zamuje batare da yasan da zuwan mu. cikin katseta tace i dont care. kawai muje aizai iya yuwa yana can ganawa da aljanu ne tunjiya nikuma i cant wait da kudina bani da lkcin jiran uban kowa sabida chance dinmu kenan. simran batace komi ba ta aje soson ta mike ta dan karewa kanta kallo a madubi as usual kayan nata yamugun matseta kirjin nan ya bulloko waje kamar zaka taba ya fashe... straight skirt da wata shirt na Dior ta saka shara shara sai ta dora puma face cap akanta ta toshe da aviator cat eye shades ta dauki yar side bag dinta na toryburch ta rataya. ahnkali suke takunsu har suka kawo waje harabar gidan aka bude musu mota me tinted suka shiga dagasu sai personal drivern hajy zubyn suka dau hanyar jejin dake daf da bayan aso rock lokcin ana neman 11 am na safe. drivern was careful enough againts security babu me tracking dinsu har suka isa gindin aso rock din, nan hjy zuby ta sauka da mamaki tanata kallon wajen gabaki daya ya sauya mata kirjinta na wani irin bugawa taga kamr ma bokar ya jima da yin hijira, bata gama aminta da hakan ba face saida ta zaga bayan wajen tsaf ta kare masa kallo har tana haqi bata ga alaman kowa ba wani tukukin tsaki me cike da takaici ta sauke cikin rasa abunda ke mata dadi ta dawo motar ta dau ruwan sanyi a gora tasha snn tace ma drivern kawai ya maidasu gida yanxun nan... itakanta simran bata gane kan addan nata ba sabida bacin rai datagani a fuskarta, dama kuma ita bata wani saka abun akanta sosai ba sai selfie dinta takeyi frm time to time da wayarta ayayinda hajy zubyn ta fidda wata karamar untraceble phone ajakarta da sabon lay aciki ta danna lmabar wata babban shuumar kawarta data san kan malamai ana ce mata hajya Mansura shehi bakalori dake kuzape cikin abujan. bugu daya kawartata tadauka kenan kowani gaisawar arziki basuyi da juna ba kawai out of no where wasu manyan bakaken motoci siffar van irin bullet proof din nan suka zagayesu da bindigogi. wani irin luiiii hajy xuby taji ta jefar da wayar akasa simran tabi ta razana ta daga hannu sama, gashi suna tainda babu mutane sam kuma asirrince suka fito babu hali su danna alert dake jikin motar wa security na gidan mufasa bare akawo musu dauki,. nan wasu kattin maza sanye da face mask suka fiffito suka bude motar suka kwamuso hajy zuby suka turata van din snn suka dauko simran cak itama aka sata ciki, ana aje su akay sedating dinsu da alluran gushar da hankli, drivern sun kan sumar dashi sukayi da duka da naushi sann suka kwace key din motar a hannunsa suka jawo har dashi da motar sukabar wajen agaggauce. gaba gaba cikin jejin dake wajen suka jasu har saida suka zarce dasu cikin wata boyayyar anguwa cikin wata katafaren gida me tsayin gate da katanga aka shigar dasu, nan da nan aka wuce dasu wani babban falo direct aka watsasu akasan carpet ita da simran drivern kuma aka kaisa wani daki aka dauresa akan kujera. basune da farkawa daga baccinsu ba sai can ana neman karfe hudu na yamma, hajy zubyn ne ta fara bude ido after hours of shut down wani irin nauyi taji kanta na mata tarike kan tana tashi dakyar kanta a kulle dan idonunta da basu gama wrwarewa ba tadorasu akan wasu katoton hotonan mijinta abango dana dansa javeed mufasa ankunna wasu balamayen jan candle akasarsu sunkai guda bakwai sunaci da wuta snn kowani hoto an cakka masa wuka.. ahnkli hajy zuby taruntse idonta dan tasan tay mummun rashin saa yau dan batay tsammanin fitowarta witout security zai jawo ta shiga hannun daya daga cikin makiyan mufasas ba. zaman shekara sama da arbain tay tare da mufasas dan haka tafi kowa sanin irin tarin maqiyan da suke mamaye dasu acikin tsananin kaduwa da tsoro ta daga kai tanamai karewa wajen kallo wanda yay mata kama da shrine dan falo ne amma kuma yanayin falon is not normal, candles, kifiyoyi, allurai, gumaka, dolls da madubi, wasu irin fake kwalaban rose water, wukake da jan kyalle,da abubuwa na sihiri sune akota ta ina.. da kyar ta dawo hayyacinta ahnkli ta mika hannu tafara tada simran wacce da kyar ta motsa tana mikewa dataga inda suke kawai tasaka wani irin tsoraccen ihu taja numfashi sama kamar zata suma, cikin yanayin panick attack tafara cewa "what the fuck? yaa zuby ina ne nan? ...ihun datay yasaka wani katon mutun ya shigo da sauri suna hade ido hajya zuby tayi wuf ta tunkaraso babu tsoro a idonta ta cakumosa tace "who is ur master,..i demand to see him ryt now..cikin daka tsawa ta karashe maganan wanda ko gama rufe baki batay ba wata murdadiyar muryan mace ya sauka acikin dodon kunnenta ,...kusan a kangare hjy zuby ta sake mutumin ta juyo in shock dan batay tsammanin wai muryan mace zataji anan din ba juyowarta ke da wuya ta hada ido da wata ginanniyar mace tsar a tsaye, farasol kamar zaka taba fatar jikinta jini ya fito, koinanta a murje yake dukiya da hutu yagama ratsa mata gangan jiki gata dai babu yabo ba fallasa saidai kana ganin damatsunta kasan karfin doki take ji dashi.. farin bubu gown yelwatacce na leshi ta saka ajikinta haryana jan kasa, suman kanta baki kirin ta barbaza shi yazuba mata har gadon baya taci kwalliya irin na mami water tana tafiya tana swinging zuka xukan diamond nails dinta fuskarta babu alaman wasa akai... cikin tattaro makai nitsuwa hajy xuby ta kare mata kallo san tace "who are you lady and...why am i here? see who ever ure i am very sure you know how dangerous my husband is.. cikin katseta da wani irin mahaukaciyar dariya matar tace of couse i know,..sannu da zuwa lady zuby of the mufasas, ta kara fashewa da dariya " 'oh no ashe baki kai wann matsayin ba fa.. ure just hajiya Zuby othman the mistress whore ex-sectary of attah mufasah.... ..ouchchhhhhhhh... kamar wani saukar ruwan wuta haka maganan nan yaje ga cakke kirjin hajy zuby nan take jikinta ya fara rawa rawa kamar zata fashe dan haushi zatay magana cikin fushi matar ta katseta tare da nuna musu wajen zama akan capert din tace su zauna, suna zaman itama ta zauna agabansu ta zuba musu ido saida tazo da kallonta dede kan simran sann tay dariya tace ohh wann ne yarinyar dakikeso ki shigar cikin ahalin mufasan? da wani irin jiji dakai da giggiawa hjy zuby tace ke malama ni ba wann maganar ya zaunar damu ba, i demand to knw who the hell you are... wawiya, matsoraciya kawai saida kika ga babu security ne zaki iya sawa akamamu?? kai tsaye matar tay dariya snn tace well then, i am mrs saratu emmanuel volkner yar gidan ex major general emmanuell volkner aka manny volkner. the owner of the entire vulture organisation. tun bata karasa ba hajya zuby tsareta da wani irin kallon raini tace "ahhaa kawai kicemin ke yar gidan babban barawon nan nan ne manny, number one enemy of my husband,dat stupid low class syndicate of international thieves and profeeters.... mikewa matar tay da zafin nama cikin daka ma hjy zuby tsawa akai tace keee ki iye bakinki zubaida othman,ke da baki samu gindin zama agidan mijin naki bama amma har kece har zaki zagi ubana agaban idona??? babu tsoro a idanun hjy zubyn ta mike tsaye cikin zafi tace saratu ko wa kike? toh kiy gaggawar maida mu inda kika samo mu, ko kuma the whole volkner global mineral enterprise will face the wrath of my husband.. hannu matar ta daga mata tace oh pls Dont be dump zubaida zuwa nan wajen fa alfarma ne agareki, inda fada nake so muyi da ubana kawai zan bari yazo. but i know u need me more than i need you.. hajya xubya tanata wani irin kallonta tace and how did i need you, in what way? cikin jan ajiyan zuciya matar ta isa gaban wata dark table ta bude wani drawer ta fifo da wani katoton littafin sorcery wanda girmansa zaikai tumin textbook na morden biology. kafin ta bude sai da tay wasu maganganu da yaren tsafi, tana budewa kuwa hayaki ya cika dakin after a while tafara bude shafuka tana karanto ma hjy zuby every bit of little dirty secret din ta datake boyewa a duniyan nan hadda yadda tay ta kashe mahaifyar javeed da komi da takeyi da bokaye harda wanda take shirinyi yanxu bakaramin girgiza hjy zuby tay dataga tsantsan ruwan tsafi agabanta ba, simran aka barta da hadiyan yawo tana zare idanu, matar ta sake bude wani shafi ta cigaba da karanto musu niyyarsu akan javeed mufasa kai kamar da ita suke shirya komi har da abunda basu ma furta a fili ba saida ta fallasa musu shi. tana rufe littafin ta saka aka kira mata wani mutum awaje jim kadan ya shigo tace mai yaje ya dauko mata aika, baiy minti biyar ba saigashi nan ya dawo da gawar mutum a body bag ya aje agabansuz lkcin simran ta mugun tsorata jikinta na rawa rawa... itakuwa hjy zuby ido kawai ta zuba tana kallon ikon Allah har saratu tazo ta bude musu body bag din sukaga ashe gawace ta bokar tasu da suke mugun ji dashi ne saratu ta shekeshi wanda duk duniya yafi kowa sanin sirrinkan hajya zubaida, tunkan saratu tay mata bayani atsime tace and what dd the vulture want frm me? saidai kusani, i will not be a spy on my husbnd, inma dan haka kuke wann abun gara ki kira uban naki kice masa yazo ya kasheni ynxu. dariya saratun tay tace "ko kodan, aibabu kisa tsakaninmu dake, matsalar babana da mijinki ne amma ba dake ba. sabida sanin kankine mufasas sune suka hada mana makirci sukayi exposing din babban kamfanin babana to the international watchdogs akan illegal mining of gold da mukeyi in zamfara ...since then my dad hasnt recover frm his loss kuma bazai warke ba face sai munga mufasa baya raye. tana furta hakan ta jawo hannun hajiy zuby takaita gaban madubin dake gabansu snn tace "ki kalli madubin snn ki rufe idonki ki bude zakiga yadda xaki kare a gidan mufasa. dakyar hajya zuby ta kalli kanta a mirron ta rufe idon tana budewa kuwa tafara kallon future dinta da yadda komi ya tarwatse dukka asirinta ya tonu ganan mahaifin javeed a wani underground torture room agidansu ya daureta ajikin wata military electric chair yana torturing inta da shocking da kuma alluran poison yana cewa itace ta kashe masa mata..kanta tagani a walakanctcen yanayi duk jikinta jini da alaman tajibgu bana kadan ba, jim kadan javeed mufasa ya shigo dakin dauke da wata bindiga a hnunsa idonsa yay jaaa haka ya kunceta ya jawota waje kamar kare yay hanging inta a bishiya da igiya snn yay aiming bindigarsa ya fasa mata akai ta mutu... wani irin razannen ihu hjy zubaida tay dan bata sanma sanda ta jirkita ta zube kasa kan gwiwarta ba tana bari kar kar kar ba... arude take cewa,....no no no this cant be true...nooo nooooo atake simran da saratu suka riketa saratun tanamai ce mata zubaida this is ur future, is not a joke, i am but a great sorcerer zubaida, ive spent years a india ina koyan tsafi, kawai bama son mu kashe wani daga cikin ahalin mufasa da tsafine sabida bad fate da zai biyo baya, munfiso wani na jikinsa ya kashesa, my dad dosnt want to be hunted by the rest of the mufasa's dan kowa yasani basa yafiya,ran mijinki kawai mukeso a madadin jininmu da arzikin mu dayasaka aka kama yamaida mu cikin tsiya da talauci da kunci sanadiyarsa mamana ta mutu da baqin ciki, kanina yaje gidan yari acan aka kashe mana shi ganan babana aboye yana gujewa hukumar gwamnati da dan mijinki javeed ya masa cune dasu gashi haryau babana be sake samun lfya ajikinsa.. saratu tana maganan muryanta harna rawa dan tsaban baqin ciki jikin hajiya zuby kuwa rawa rawa yake ta dago ta kalle saratun snn tace mata "How? why...waime kuke so na mukune for god sake..i just saw my god damn future na shiga uku na... daf zata saka kuka kenan saratun tace "ba kuka zakiyi ba zubaida, ki saurareni, wayece miki bazaki iya canza qaddararki ba? align with me, i have these powers.. zan iya sauya miki qaddararki mummuna ta dawo me kyau, snn kanwarki, dede nan ta kalli simran, tace am sorry to say bazata samu abunda take so yanxu ba musm ta salon da kuke shirin bi amma mu zamu iya samar mata shi cikin sauki, inde zata bi dokar mu zata aure javeed mufasa, zata kuma zama lady of the _al Qasr al asad_ (hidden lion fortress of mufasas) in moroco. ..amma sai ta rufe ido ta danne zuciyarta dan akwai wani qaddarsa na aure da wata yar yarinya da zata zo wanda dolene saiya cikashi. duk zan iya share muku hawayenku cikin kiftawa da bisimillah amma se bayan kinyi alkwari wa babana cewa zaki kashe mana mijinki kamar yadda kika kashe matarsa clean and natural while kina zaune a cikinsu. afterall, he doent love you ke kin fini sani, ur'e nothing to him, just a balm,a property, he is using you to ache the loss of his beloveth _Domina_ , his queen, his only wife, his royalty haifa saddam. akrshe kuma asirinki zai tonu, zaki sha azaba da poison ahannunsa na kwana bakwai, snn dansa javeed mufasa zai tsireki ya harbeki, they will give u up blood for blood..after torturing you wallhi bazasu taba yafe miki ba. u're smart woman zubaida ..is left for you to decide..ive shown you ur future. kuma na miki bayanin komi. wani irin shiru cikin mummunan kaduwaa hajy zubaida tay kanta na wani irin juyawa da karfin tsiya, ita da ta dauka komi zai tafi mata dede harta karbi ragamar arzikin dake Al qasr al asad shine zaace mata waima ashe asirinta ne zai tono anan gaba??? kirjinta na bugawa cikin rasa abunda ke mata dadi tay tsamm da ido sai can bayan tay tunani me dan tsayi snn taja wata numfashi ta kalle saratu snn tace mata "fine, naji, but i will think about it..sede kisani saratu a kullum nikaina nake zaba, so, when it comes to saving my life i dont care abt volkner or the mufasas, kaina kawai zan zaba, koda zan hada kai daku sedan na cece kaina amma badan na taimaka muku akan wasu mufasas ba dan waccan matsalarku ce ,ni zanje na shirya. karamin dariya saratu tay tace fair enuf.. "amma zanso na baki wani abu na soman tabi da zai saka kina tuna wann maganan da wann ranar gabaki daya. suna kallonta ta bude wani tangaren da akay murfinsa da skull din mutum taciro wani garin hayaki aciki tanamai mikawa hajy zuby ahannunta tace zubaida kisani babu amfanin zuwanki da wann yarinyar familyn mufasa wnn satin, dan bnga muku da wata sa'a ba,hasalima bazasu ma karbeta a matsayin zabin aure wa javeed ba, amma kuma idan tabar kasar nan gobe taje ta nitsu tana amfani da wann hayakin matayen da kikeso su nemeta din sudakansu zasu saka akawota wajensu su ganta frm then they will be on her side. jin haka yasa atake simran ta matso kusa jiki na rawa tace "pls, lady saratu..i just want javeed to love me nd marry me. ita kuma waccan yarinyar dakike magana akai wacece? aina zan ganta,shin bazaki iya kasheta bane anan danma karsu hadu? kince zaki iya zanca qaddara pls bazaki iyamin hakan akan javeed ba, see i wll pay u any amount of money just name it.. wani kaskntacen kallo saratun tamata tace shushh in manya na maganan kudi ke kam ma u dont have that kind of money girl, and abt "javeed.. i am so sorry young lady, dat man is far beyond our reach. snn duk inda zakuje a duniya sede aci kudinku akansa abanza, dan inbawai sihirin da jinin jikinsa zaki debo ki kawo ahada miki shi bane toh bazaki iya tsafesa ya kamasa ba, saidai ko wani abinci da zaki bashi sihirin aciki da hannun ki yacinye.. a hatsale simran tace but why? naga ko Annabi s.a.w ma ai sihiri ta kamasa ko? matatar tay dariya tace wateva, kedai kisani, his family in morocco has already worked on him after the demise of his mother sabida suma basu wani aminta da zubaida ba, naciki na cikine kawai ake muku amma kinsan bazasu yi wasa da ran jininsu ba. so, jst stick to wat i said inde kinason burinki ya cika kuma dolene saikin bi komi da zan gindaya miki zuwa nan gaba a sannu a sannu kafin ki same nasarar shiga rayuwar javeed. da wani irin karyewan zuciya simran ta dan koma baya tanajin kirjinta na mata wani irin ciwo da zafi. da wani irin frustration aranta ta fashe da kukan bazata tace toh haryaushe zanta jira wann cikar burin isit until i reached the age of 40?? tanaji hajy zuby suka gama magana ta fahimta da saratu, wanda daga gani kasan hjy zubaida hankli ya mugun tashi musmn dataga yadda karshen ta a hannun mufasa zai karkare abun dai bakyan gani, ji take kamar koma miyene zata iya yi dan ta kaucewa wann mummunan qaddarar dan ayadda javeed baya kaunarta tabbas ranan dq yasan cewa ita ta shirya masa komi ya kashe uwarsa da hannunsa to ba makawa itama zai kasheta. Deal suka kulla na sirri saidai haryanxu bawai an aminta da juna bane saidai insun gwada hayaki zuby tace zata nemeta personally su fara shirya plans dinsu ahaka suka rabu cikin gamsuwa da juna sun fara maganan tun wajen 4 na yamma amma basu da fita agidan ba sai bayan magriba direct tasaka driver yakaisu pent house dinta, hanklinsu kaf ya harzuka ya tashi, ita bata runtsa ba hakama simran bata runtsa ba,kowa acikinsu da abunda yake sakawa aransa, abun da mugun ciwo musmm dataji cewa waima akwai matar javeed na qaddara dazatazo, tsabar baqin ciki data shaka harji take kamar ta sha poison kawai ta mutu yadda taga rana haka taga dare washe gari saida hjya xuby saida tay rarshi dagaske kafin simran ta haqura tadena kuka taki sam taci abinci babu kalar rarrashinta da batay ba, sai misali hajy zubyn take mata dakan ta dan ta bata karfin gwiwa, tana mai dada gaya mata cewa itama hakanan ta sha wahala akansu, dan ma bata taba tsmanin burinta zaizo yacika ba sabida itace tafara asalin nuna son ta zamo matar alhaj attah mufasa amma agaban idonta ya hadu da haifa saddam sukasha soyayya snn ya aureta kuma ya haihu da ita amma gashi yanxu itace da gidan itama tay haquri duk wnn jiran zaizo wuce dan sai inda karfinsu ya kare. dukansu bawai sun gama yadda da zancen saratu bane, amma kuma tasan da wuyane ace karya ya shigo cikin zancen nan sabida ahalin saratu volkner suna cikin halin matsatsin bukatar suga sun dau fansarsu akan mufasa kusan kowa yasan da wann. kawai saita lallaba simran din tace mata tawuce UK yauda dare taje tayita amfani da maganin har ya kare suga me zai faru inhar maganun yay aiki to tabbas zasu koma wa saratu. duk dama anan tana da hanyar da zata dada bincika wa tawajen masu tsafi da duba domin ta tabbatar da zancen saratu amma aranta tanajin kmr ta amince da karfin tsafinta, ahaka suka tsaya da tattaunawar zuciyarsu duka babu wani dadi. adaren ranar alhamis din simran dakyar ta sake ranta aka shirya mata kayanta tsaf ta wuce intl airport jirgin karfe 9.30pm na dare ya lula da ita United kingdom nan inda personal gidanta yake. tunda simran ta wuce Uk hjy zubaida bata samu wani sukuni kwakkwara acikin ranta ba, dan babu abunda yafi daga mata hankli face irin muguwar hukunci da kuma mummunan karshen da zatayi datagani a madubin tsafin saratu..abun nan ya daga mata hankli bana wasa ba saidai ta bari cewa har saita cimma gaskata lamarin saratu intaga babu wata sarkakkiya aciki sann zata amince musu da qudirinsu.. kwata kwata sam bataga lefin simran yau dataki cin abinci ta dinga kuka jiyan ba dan ita kanta kowani juyi tay sai ta tuna cewa wata mace zata shigo familyn mufasa, a matsayin matar javeed wanda hakan zai iya kawo mata karshen komi dan muddin family suka amshe jinin yarinyr toh babu makawa wa itace zaa damkawa makullin mulki da gidan wanda abune da ita kanta ta jima tana burin samunsa ko dan ta kwashe dumbin kudin da babu iyaka takuma tattara makanta manyan qaddorori masu matsanancin daraja da tsada. gashi de sunyi auren da jimawa tun javeed yana karami amma haryau dai Familyn mufasa na asalin basu karbe jininta sun bata darajar shigewa cikin boyayyun sirrikan tarihi na ahalinsu dake can a aje a kasar morroco ba. wanda abune wanda yake masifar ci mata tuwo akwarya babu makircin da batay ba amma haryau mufasa basuce akaita can wajensu bare su bata wani darajawa na musmmn matsayinta na matar babban da namiji kuma shugaba ga ahalin mufasa ba.. members na familyn mufasa suna iya akasancewa ako ina sabida basu tabajin su rusuna ko gajiyawa wajen yawon fadada kasuwanci, daraja da dukiyar gidansu ba. yau safiyar ranar juma'a kusan private jets kala biyar ne suka sauka a kebetaccen filin parking din jirgin abuja, each frm difrnt location, dukansun kusan atare suka iso. kafin kace wani abu Bullet proof RRs da lexus jeeps sabbin yay sun garzayo, each man or lady to her car. kai tsaye aka wuce da su cikin secretive high rise pent house din mufasas dake cikin anguwan asokoro,. inda zallan jinin mufasa ne kawai keda ikon shiga wann gidan sai few key allies din familynsu, snn ba ashiga gidan da wani na'urar digital device sann muddin ka shiga babu zancen kwatanta yin communication da wani halitta daga waje. dukansu member na familyn muufasa sun hadu amma ba atashi fara meeting din ba sai karfe takwas na dare bayan anci abinci........ #SURAYYAHMS 08060712446 CHATS ONLY [08/04, 20:32] Anne-Aurora🦋: *NUR FIRDAUS...30* @SURAYYAHMS. karfe takwas na dare na cikawa dede lkcin kowa ya hallaro,Wani katoton Hall ne acikin pent house din wanda akalla zai iyacin girman manyan faloka guda uku with caved white wall da manyan kwayayen chandelliers asama sunkai su goma shabiyar akowani gefen kusurwa suna masu baza haske. an gyara wajen da frames da flower verses masu daukar ido, babban round table dake tsakiya anyishi ne da strong dark obsecure glass da kujerunsa bakake suma masu shegen laushi da dadin zama ... katoton naurar majigi ne ajikin bangon hall din an barsa akunne dagakan fuskarsa aka rubuta mufasa family business meeting Abuja summit.. each seat an aje debriefing file da hard cover green colour file anrubuta Agendan meeting din wato mufasa mineral expansion plan, ko ince dabarun harkan 'hakar ma'adanai, a kaine zakaga sunan kowa ajiki, tareda goronan ruwan da hadaddun royal tea set ga wasu non alcoholic bottles of grape drinks da classy glass cups. all carefully arrange a kowani seat. karfe takwas din na cikawa on d dot hall din ya fara amsar takun manya, Alhaj Attah mufasa who is also a retired US navy admiral of the highest upperhalf shiyafara shigowa sanye da wani irin manyan kaya ta alfarma matured and simple wanda kana gani kasan an 'bata dukiya da lokaci wajen 'kerasa, dark blue colour yard ne marar nauyi daga Dar of turkey me wani irin laushi an masa aiki ga wata matching light weight alkyabba da yazo da kayan daya lankaya ajikinsa... yasaka wata tsadaden hular dara da takalmin sa hannunsa rike da sandan girma baki da golden, a lion clawed staff the suke rikewa in zasuyi mufasa family oath dinsu. alhaj attah mufasa shine kamar visionary leader,chairman da kuma partriach na entire mufasa family organisation dan iko akan komi na hnunsa ne,meeting din nan gabaki daya shine agaba da uban kowa.. daga bayansa kuma yar uwansa ce wanda suke uba daya da ita, uwace ta rabasu, wato Hjy su'ad mufasa, yar shekara 60yrs da wani abu amma a fuska saidai kabata irin 50yrs din nan tsabar natural kyau da dirin jiki me sheqi kuma sulbabbe da Allah ya albarkace ta dashi. farace amma ba sosai ba saidai Allah ya zuba mata baqin hali girman kai da zafin nama mijinta ya jima da rasuwa amma bata sake aure ba kuma. itace babban antynsu a family mufasa itace kuma general family treasurer dinsu, mijintan da ya mutu da jimawa sunada babban dansu tare me suna kamil Shamsan mufasa, saidai ba a wani cika daukarsa jinin mufasar sosai bane kamar javeed sabida uwarsa ita macece a famlyn mufasa ba uba ba. daga kujerar Alhaj atta mufasa saina yar yar uwansa su'ad, danta kamil mufasa ne daf agefenta ya saka wata sleek expensive brown versece suit, javeed kuma ya saka all black cooperate na zegner french suit ya zauna daf kusa da babansa ta dayan gefen shima. the remaining seats guda uku daya rage Na yaran wani kanin kakarsu ne daya rasu da mugun jimawa tun ma wasunsu basu zo su duniyar ba, amma dake yana da yara uku sai ya zamo suncika su bakwai kenan cas a duniya wanda suke da asalin bloodline na mufasa. su ukun ana ce musu the mufasa cousins, Akwai Mr Haidar Ali mufasa, dan biyunsa umar faruk ya rasu tun aurensa bai wani cika shekara ba shine kuma mijin lady saddika sadik. lady siddikan surkuwan gidance amma har ila yau tana zama a karkashin inuwar mufasa dan sun dauketa ne kamar family lawyer sabida kwarewarta, sai dai surkunayen gidan kaf ba'a kirgasu acikin jinin mufasa inba wai ankiraka moroco an karbeka da sarautar makullin iko da na dukiyar gidan ba. abubuwa dayawa masu ban mamaki suna kumshe acikin wann ahali, and dat position of power is usually detemine by wata ancestral kakarsu of 85 years ana ce mata mother hauwa-danté datake can zaune a cikin ancestral home dinsu a morocco wacce itace kadai tasan duk wata sirri da al'ada na ahalin mufasa. daga lady saddika sadik har izuwa kan hajy zubaidan duk de haryau ba akirasu can morrocon ba tukuna. shiyasa haryau basu da ikon saka mufasa akarshen sunayensu ana zaune ne tsawon shekurun nan amma na ciki na ciki dan dukansu sunsani inhar ba anemesu ba toh babu makawa ba za'a neme kowa nan gaba ba face matar da javeed mufasa zai aura, tunda shine asalin jika namiji da ya fito daga tsatson first male child na ahalin mufasan baki daya. javeed has always been considered the sole heir of mufasa empire entirely sama da sauran cousins dinsa sabida mahaifin sa ne babba shiyasa ko rabon shares ne ya kama su zaka ga na javeed din daban ne. sai dayan causin dinsu sheik khaleefa mufasa, da kanwarsa Amira mufasa. duk sun halacci taron all dressing maturely for the occasion. su bakwai din suna zama babu wani bata lokaci aka fara aikin tattauna abunda yake kasa. yadda zasu fadada harkansu wajen hakar Gwal da diamonds shine abuna farko da suka fara tattaunawa,yadda zasu dauki low risk high yield investmnt dazai tara musu makudan arzkin da zasuna juyawa, snn suka tattauna yadda zasu jawo global power tahanyar jan ragamar kowani jewerry markets, luxury brands, da banking collaterals, nanma suka tattauna legacy insurance wato yadda wann harkan zai saka suyi surviving through sanctions da duk wani political shifts.. zasu kafa harkan gwal ne a zamfara,kebbi, niger da kuma osun, shi kuma diamonds din already sunada proxies dinsu a kasar sirreleone, da wasu patnerships dinsu a kasar Dr congo,snn zasu kafa wata bban offshore asset a kasar botswana dake nan cikin Africa. ..iyakan abunda suka fara tabawa kenan amma saida suka kai karfe goma sha biyu na dare kafin nan aka watse kowa yaje ya kwanta domin samun cikakken hutawa. washe gari asabar ma haka suka tashi akai kaikusan kowani rana suna samun zama ana meeting din har saida suka shirya duk wata hanya ta shiga harkan front companies da zasu gina aboye bada sunan familynsu ba, political alliancess da fvours wanda harkane da mr kamil shamsan mufasa yafi kwarewa akai wajen shiga jikin kusoshin gwamnati takowani hanya harda silent controversies da politcal blackmail, technology da securty intelingence wann shafin javeed ne yafi kwarewa,da duk wata millitary contacts da clean up, babban antynsu wato Hjy suad mufasa ita din master ce wajen crypto transaction routes, samo kayan aikin kamfani na zamani mashuna da engina tana da ido a harkan smuggling ta ruwa ta iska duk itace keyi, mr haidar ali mufasa kuwa shine me musu controling duk wata harkan money loundaring channels,foreing exchange da vault storage dinsu. Amira mufasa ita harkan office kawai takeyi,tana managing affairs na duka wata boyayyan kamfanin mufasa wanda basa saka sunansu akai sabida badda kama, itace zatana kuma overseeing sabbin mines under heavy duty.... na karshen wato sheik khaleefa mufasa shine me kulawa da spys, enemies, any loose ends, any new advancemnts, any evil eyes and plan againts them shine yake ganin wann harkan shiyasa yake harkansa da gaggan malaman sosai da sosai. haka suka dinga zama suna tsarawa har saida suka kai wata ranar jumaar da zasu rufe taron inda aka tattauna yadda za'a na raba riban mines din in percntge, aka kiyasce stakes da shares din da kowa zaiyi inheriting, da kuma purnishment na betrayal, sann suka yanke shawarar ko mines din zai zama family asset ne wanda bazasu taba siyarwa ba ko anan gaba za'a iya rabawa?..... Bayan an karkare meeting ranar asabar aka hada wani babban Dinner party amma ba a pent house din ba, awani gida na daban sukayi hidimar dinner inda aka cicci abinci akayi zumunci dan dama basu fiye samun lkcin juna ba, nan ne surkunayen gidan suka hallara kowaccce te kure adakarta, Lady saddika sadik dama itadin yar gaban goshin Anty suad mufasa ce, sabida makirci da baqin halinsu yazo daya. duk dama bawani son Hajya zubaida sukeyi atsakaninsu ba duk da tunanin hala tunda ta aure mahaifin javeed kenan wa ita za'a bata makullin al qasr al asad na morocco saidai haryau itama basuga an bata ba. hajya zuby kuwa gaba daya hanklinta yau ba ajikinta yake ba she just imagine dafa yaune zata kawo musu kanwarta Dr simran suganta gashi komi yazo ya lalace. haka ta daure tay shaking din abun ta shiga cikinsu sama sama suke dan sakar mata fuska amma ba sosai ba, ita Amira mufasa ce kawai babu ruwanta, altho she is in her late 30s duk sun girmeta nesa ba kusa ba amman ita din irin ambitous women din nan ne wanda bata cika samun lkcin saka ido wa wata mace ba. so she is cool with everyone bata raini bata son kuma arainta dai kawai ana dan hira sama sama ana raha ana barkwanci. dukannin mazan ahalin mufasa kuwa sunfi matan natsuwa da kuma hadin kai atsakninsu dansu harka ta business da kudi kawai yake yawo a kwakwarlsu basu san wani bangaranci ba. duk mr haidar Ali ya fisu yawan shekaru, amma kamil, javeed, da khaleefan duk tsakanin su babu wani ratan age gap sosai hirar aure da mata da aka sako anata raha atake yajefa javeed tunanin nur firdaus.. ko tunanin me yayi oho kawai ya zaro wata wayar samsung a aljihun sa yaciro pen din wayar ana hirar yana aikin zana wata sabuwar fuskarta fes fes akan screen din wayarsan babu wanda yasan meyakeyi dan zaka dauka ma game yake bugawa. yana gama zanata yay screen grabbing din zanen yay emailing dinsa ma amininsa Sultan with specifics na iya abunda yake son sani akanta dan yafison tagaya masa sauran labarinta da bakinsa basai ya bincika ba. hirar da yan uwansa suka saka akan matan zamanin nan duk akan boyayyun halin mata ake musun anata raha shima halin nur da reputation dinta kacal yace ma sultan ya nemo masa tare da lineage na familynta karankaf, dan yariga yasani ahalin mufasa sunfi tsayawa akan duba asali da tarbiya dan yana da makurar mhmanci awajen kulla alakar aure da su. yana gama tura sakon kamar da minti goma sultan ya turo masa text na time da ranar daya kamata su hadu su tattauna dan duk wata aiki dayasaka shi izuwa yanzu ya kammala saura aiki akan nur wanda yasan bazaiwani sha wahala ba zai san komi. javeed ya duba sakon yaga wai ranar alamis da daddarene haduwr tasu a club. ana gama dinner kowa ya watse washe gari hakanan ahalin mufasa sukayi ban kwana da juna kowa ya tsunduma aikin dake gabansa. hajya zuby da alhaj attah sassafe suka wuce lagos yadda ransa ya dan baci da yar uwarsa sua'd jiyan wajen dinner ta matsa masa da zancen auren javeed saicewa take ita bazata sake zuwa nigeria bama inba gayyatarta auren javeed yayantan yay ba. shikuma sam baya son ya takura wa dan sa akan aure dan duk duniya baida abunda yake so kamar javeed. yasan akwai simran dake jiransa da wnn batun amma tunda har javeed bai nuna yana sonta da auren ba ya yanke hukuncin shi bazai taba saka masa baki ba. duk dama ya riga ya yanke hukuncin yin shiru saidai awann karon ji yake in javeed din ya dawo lagos zai dan sha cikinsa ya jita bakinsa akan simran sabida baison wani abu na musayar yawu yazo yashiga tsakanin sa da antynsa suad mufasa akan aure dama kuma gashi bawani jituwa sukeyi ba. ********** Daga bangaren Nur firdaus ranar monday kafarta yacika kwana bakwai a daure,da sassafen ranar suka shirya zuwa school ita da layla, suna fita agida tacewa driversu baba liman yafara kaita asibiti acire mata bandage din dama doctor yace mata ta dawo bai mata musu ba kuwa suka isa taki sam ta bari laylah tabita ciki after like 15 minutes ta shiga asibitin ta fito layla na motar tanata kallonta da fuskar relieve cos she seems okay da aka cire bandage din saidai bata iya motsa kafan da karfi sosai. daga nan makaranta suka wuce dan sun danyi latti amma dake yaune aka dawo daga hutun huta gajiya na zuwa gasa sai lattin bai wani damesu ba. Suna doso kwana tun daga nesa sukaga dalibai awaje anata hayaniya motarsu na tsayawa layla ta rike hannun Nur Firdaus suka shigo cikin harabar makarantar tare. karankaf ‘Yan mata da samari dalibai suka tsaya sunata kallonta da idanun girma dana girmamawa. kusan ba wanda baiji labarin nasararta agasar ba dan nasarace datazo mata da daukaka. yau Makarantar ta shirya mata taron girmamawa na bazata ashe har An gayyaci manyan malamai, iyaye da dalibai. Suna karasowa ciki sukaga har An saka banner da trophy dinsu Masha Allah, kowa sai sanbarka yakeyi izuwaga samun nasarar Mace Mai Ilimi da Ladabi.. karamin hidima makarantar tay domin wanda sukaje musu gasar snn aka bawa nur firdaus kyautar Golden Plaque da Samsung Tab domin karatu da kudi dubu dari biyar kyauta. Taron ya kasance abin tarihi amma sosai ya ɓata ran wasu sabida yadda malam bello yake zakewa yana kafa misali da ita cikin alfahari da tarbiyanta sosai da sosai. Yan mata da dama tun anan suka kasa iya ɓoye hassada da kishinsu wasu kuwa sunkasa yin shiru sai cewa suke Wai sai kace ita kaɗaice ta iya karantun Qur’ani a duniya, anbi ishemu da zancen tarbiya Kamar ba ita bace kullum a manne da saurayi. Layla da zuciyarta yake cike da bakin ciki saidai ta kalli nur tayi murmushi tanamai ƙoƙarin danne hasada da kishinta...har cikin zuciyarta ta fara jin inde nur na numfashi ita bazata taba samun wani abuna daukaka a rayuwarta ba. furucin alfahari da malamai keyi da nur yasaka layla jin wani sabon salon haushi atunaninta in Nur ta kwashe komi da komi har soyayyar adnan to ita kenan meta samu anata rayuwar?????? Bayan angama wann taron girmamawa tare da karin shaharar da Nur Firdaus tasamu a makaranta, tun ranar sai duniyar bata ƙara zamowa ɗaya gare ta. dan Duk inda ta taka, ido na bin ta. Amma ba duka idon ne na kauna ba wasu idanu ne na hassada, zargi, da ɗaure fuska. Aysha ma ta dawo tana jan jiki dasu sosai, laylah kuma wani sabuwar yanayin mood swings ta shiga exbiting a satin kullum tana cikin bacin rai, fushi da saurin fassara duk wani abu da nur firdaus tayi. yawan saka ido da habaice habaicen har takai ga makwabta, dan Maman Sa’eed, wacce ke zaune a kusa da su kullum tana jiran Nur ta dawo daga schll saita fara tura baki tanacewa hmmm tab di Qur’ani fa kawai aka karanta, amma anata yamadidi da yarinya kamar wani an ɗaura mata rawani a kai. a dai jira a gani, rayuwar da ake ɓoyewar ai zai fito fili... haseenar ce har zata tarbiyantar da yarta ba asamu cikas ba? sun ce wai mace ce mai ladabi zamu gani dai, dan Kwai ba ya fasa zama ƙwai saboda an wanke shi da ruwa mai sanyi. sukan kirata ma su furta maganan dayafi haka muni amma nur bata ce musu komi hakama Kawayen Malika, wacce aka kora saboda zargin ɗaukar ciki da ɗan shege badama su ganta sai sun jefeta da habaici. suna masu alaqanta nasararta da wani boyayyen sirri... wann sati lokaci ne daya kamata ace ta samu hutu da kwanciyar hankali amma ina, hassada da baqar magana ne ta kota ina, ga sabon halin taurin kai da fushi fushi da layla ta tsira mata agida, the week was tough on nur emotionally dan zcyrta bai gama warkewa da abun da suka mata na hatsari ba gashi ta shiga wann rubibi na yan hassada, Mrs haseena kuwa dama satin karban kujerarsu ta mulki kenan dan haka bata ma zama. Koda Firdaus bata jin abubuwan da wasu mutanen suke faɗi da kunnenta amma babu tantama tana jin nauyinsa a zuciyarta, satin gabaki daya tana fama ne da faduwar gaba, tana jin tamkar duniya na so ta jawo ta ƙasa da ƙafa. ranar jumaar da javeed suka kammala family meeting dinsu nur sun fito daga aji kenan an tashesu a schl zasu wuce gida sai aka ji hayaniya a bakin makaranta... wata sabuwar Motar SUV ne baƙa ta tsaya anlankaya mata red gift lane da hadadden rose bonquet ga wasu chocolate box, da gift bags. yau din adnan ya dawo daga london shi da abokansa su guda uku sukazo cikin salo me aji da nuna wayewa. gabaki daya hanlin dalibai sai ya koma kansu wanda tuni dama dalibai matan schl din ke masa kallo a matsayin dream crush. nur firdaus suna fitowa waje adnan yanufota da murmushinsa me taushi yakaita har gaban sabon motar snn ya ciro keys... yana murmushi ya mika mata itade taki karba sam jadidah ce tasaka hannu ta karba...yace mata congratultions habibty my wife to be in sha Allah. jikinta adan kame ta kallesa acikin tsantsar kunya da mamaki ta tsaya cak agaban motar dumbin Mutane na kallonsu wasu na murmushi, wasu na haɗiye kishi. adnan Ya ce, Wannan kyauta ce gare ki, badon kin riga kin zarce kowa a makarantar nanba sai dan Muryarkice ta sauya min tunani na game da mata, kuma ina fatan ki ci gaba da haskaka zuciyata dana al'umma gabaki daya. itade batace masa komi sai dai tay murmushi, duk wani kyautar daya miƙa mata a gaban kowa da kowa ko daya bata karba ba jadidah ce take karba ta musu godiya. wasu sun dauka tsantsan tarbiya da kunyan ido ne, wasu masu nisan tunanin sungane cewa kyautar ne be zauna mata a zucyarta ba. its like sumting has changed, gadai Adnan din datay ta zumudin yazo mata wajen gasa, yau kuma yazo amma sai bataji wann feeling din aranta ba. tana tsoro yau inta amshi kyautar mota awajensa bata san da wani irin baqar magana da sunan kaskanci mrs haseena zata kirata dashi ba Fahad da wasu daga cikin manyan samarin makaranta kuwa sosai abun ya razana su..SUV fa? motar millions of naira kut waye ubanta da zata samu kyautar motar da su basu ja ba. dacan dai sun dauke ido akanta amma tunda sukaga An bata motar nan sukaji inaa dolene su sakata a tarkonsu da suka shirya. tun ranar wann juma'a wutar Kishi, bakin ciki, da hassada suka fara doka tambura a fuskokin wasu tsirarun daliban agaban abokansa nur tanuna masa taɗauki kyautarsan da farin ciki da nutsuwa, ta yi masa godiya. se can da suka koma gida snn ta kirashi cikin masa bayani da tattausar lafuza tace masa bazata iya karban kyautar motar sa ba kawai ya bari sai sunyi auren zaina bata irin wnn kyautar Adnan ya fahimceta baiji wani abu aransa dakema yasan wann satin me zuwanne mamansa zata amshi sabuwar matsayi snn baifi nan da wata ba zaa kawo maganan auren su, dan haka da yammacin juma'ar yazo gidansun hira tareda driversu dan atafi masa da motar. tun zuwansa laylah ta kasa zanne ta kasa tsaye, sai yawo take tana lekensu tana musu labe tanajin duk abunda suke cewa. babu yadda Adnan baiyi da nur akan suje susha iska awani waje kamar yadda suka tsara hakan a waya ba amma sam taki motsi karshe ma tace masa kafarta nakan mata ciwo kawai ya bari sai tawarke kafinsu fara shirinsu na aure. babu yadda ya iya haka ya kyaleta, ita ajikinta tanajin komi ya canza amma shikam besaka komi aransa ba face zumudin dayakey da tunanin yakusa ya mallaki abar kaunarsa. bai bar gidan ba sai wajajen karfe 9:30 na dare dan Already drivernsa ya wuce da dayan motar, yana ficewa agidan sai ga haseena ta dawo a mugun gajiye layla na ganin haseena ta bita daki tafara gaggaya mata cewa ai Adnan ya bawa nur kyautar mota SUV me tsada kuma harta mayar masa kuma ai taji suna cewa zasuce wani waje su huta haka dai ta harhada magana kamar yadda tay dataga kudi da turaruka da nur ta aje mata na tsaraba a jakarta da suka dawo daga kaduna, dake nur bata gaya mata cewa kawunsu bane ya basu kudin sai ta zo ta gaya ma mrs haseena gulman awani siga ta daban duk dama tay alkawari ma nur firdaus din cewa bazata fada ma kowa ba. zancen zuwa wani wajen ayanxu shi yafi daga ma mrs haseena hankali dan sosai haseena ta kullaci wann maganangnun aranta, me nur take take samun manyan kyauta da kudade haka, amma dake Tun bayan hatsarin nan suke famar avoiding fushin juna sai ta aje maganan aranta bata cewa nur firdaus uffan ba jira take wata rana wani abu ya faru tama nur din tass tass. laylah sai ta hada gulma sai ta dawo daki ta same nur tay tanuna mata cewa ai tana tare da ita 100% duk dama ynxu zaka ga laylan tana wasa da dariya da komi anjima kuma zakaga tafara fushi fushi da rashin kunya. on saturday tun da asubah mrs haseena ta fita harkokinsu na siyasa anata shirya mata, da gangami na murna dan already yanxu kam sun san sune da kujera ba sanata farida bala ba gidan ya kasance shiru Nur ta yanke hukuncin fara shirin karatun waec inta, layla kuma tana falo tana tik tok can da yamma saiga jadida tazo kyautukar nur da ke wajensu saiyau ta tattaro mata ta kawo matasu sukasha hira acikin hirar tasu ne layla taji jadida tana gayawa nur cewa Ai angayyace aysha zuwa babban partyn da su fahad suke shiryawa karshen kowani sati amma wann karon ranar alhamis za'ayi sabida zasu gayyaci wasu manyan yara. nur sosai taji baqin cikin hakan ma aysha amma jadida kam ko ajikinta dan tasan aysha dama tana son wann kalar rayuwar holewar sosai. abu kamar da wasa maganan partyn sai ya fara shiga ma layla zuciya, ji takey kamar she just want to go nd have fun tunda babu sadaat babu wani abu me sakata farin ciki agidan gara tabi aysha kawai ko gulma taje tay. duk hirar da jadida sukeyi da Nur tanaji amma bata saka musu baki ana partyn ba har suka cicci abinci akayi raha suka raka jadidan har anguwarsu kafin nan suka dawo gida. ranar su biyunsu aka bari agidan dan har sai washe gari ranar sunday kafinnan suka san da cewa ashe mrs haseena batama kwana da su a gidan ba. Suna kammala breakfast, yau da murna da sakin fuska layla ta hau taya nur sorting out din dukkan kyautukanta da jadida ta kawo musu jiya. qur'anai da littafai suka waresu waje guda suka ajesu. certificates da duk wani abu daya shafi na karramawa nur ta tattarasu gefe zata ajesu a jakarta tana dam bude jakar kuwa caraf idon layla ya sauka kan wrapper na dollars da nur ta boye ajakar, mamaki ya cika layla sai maza ta dauke ido tay kamar bata gani ba aka cigaba da sha'ani. suncire kudi a envolopes kala kala yakai 30, kimaninin 4 million ta samu frm indivisuals, ga 500 thousand na schl ga cheques guda uku daga manyan baki. anan ma nur ta raba duk wani kayan duniya da ta samu kashi biyu ta bawa laylan rabi kyauta kudi kuma tace sai haseena tazo, kawai na kawayenta ta cire tasaka musu rabonsu a envelope caraf layla ta amshi na aysha tace ma nur ai ita zata kai mata insun je schl gobe. subiyunsu suka zauna agidan yauma bayan sungama rarraba kyautar suka dau kudi suka siya abubuwan dadi kala kala sukaci maransu. washe gari monday suna zuwa schl taje ta samu aysha ta bata envelope din kudin bakaramin mamakin nur aysha taji ba, daga haka laylah ta dinga takura mata akan zata kara mata wani abu inde zata samo mata gate pass na zuwa partyn su fahad ranar thursday. da kyar aysha ta amince dan remain just 2days ne partyn samun gate pass din nada wuya amma son kudi yasa tama laylan alkwari. a fannin nur firdaus kuwa kawarta jadida ta dauka sukaje cikin gari, manyan cheques dinta data samu daga mufasa da Safeey Allah foudation da na familyn wamako ta dauka dukka takai daya wajen masu gina boreholes da rijiya a kauyuka,daya kuma ta sadaukar dan bawa yara marasa galihu ilimin Addini,daya ta raba biyu ta bada asibiti,na karshen ta siya abubuwa wa masallatai tay sadaqa dayawa fisabillah wa mahaifinta. kwana biyu suka dauka suna aiwatar da wann abun aboye banda jadida dake rakata ko laylah bata bari tasani ba altho tasan zasu iya samun babban matsala da mrs haseena akan hakan datay amma kuma sabida Allah ya isar ma mahaifinta ladan tay gasar bawai dan kwadayin abun duniya ba dan haka bata damu da komi haseena zata gaya mata ba.. iya cheques din kawai ta taba, duk sauran cash gifts din na gida na ajiye. ****** maiduguri, Borno state. nigeria. Ranar Alhamis da asubahin fari labari yazo ma sanata farida bala sa dumi dumin sa cewa shugaban kasa ya saka hannu an gama votes har anbuga appointmnt letter da sunan hajy mairam kanem shehuri. tana kwance ne amma datay wani irin borataccen kukan kura tafasa wayarta fassss da jikin bango saida sadaat dake kwance tsirara haihuwar uwarsa agefenta ya farka a mugun tsorace yana haki.... ihu takeyi ta fara fashe fashe tana cewa karyane karyane wallh ba a isa a cuceni a zauna lafya ba..saina ga karshen duk wani wanda yake da hannu wajen tozarta ni.. tana ihu tana yage yage duk karfin sadaat daya riketa dashi sai tafi karfin sa ta gwadashi da kasa. tay ta zunduma zagi, tun daga kan boka, ta dawo kan mutanen ta kowa tana kiransa da asuban tana sheka masa zagi harta dawo kan sadaat shikan dukansa ta dingayi harda cizo ta doramai lefin komi tace su suka jawo mata wann koma bayar... chronic anxiety and panic attack yasaka ta suma hanklin sadaat in yay dubu to duka ranar su tashi dan har ransa yake son sanata farida bala so bana wasa ba. jikinsa na rawa ya mike yana suturta kansa itama ya suturta snn ya kira likitarsu yafara dubata, tun da asuban ake abu daya ba ita da farkawa ba sai cann wajajen karfe goma na safe lkcin sadaat yana zaune a gefenta yana shan ruwan sanyi da idanunsa cike da fushi irinna yankan kauna. ..koda ta farkan ne ta dan dawo hayyacinta ta masa magana normal batare da ta doramai lefin komi ba wasu data zaga cikin fushi ta kirasu suma ta nuna musu komi ya wuce dan bataso duk wani fansar da zata dauka akan abokiyar gabarta akamata da wani dalili nadaban bana fushi ba shyasa ta danne abun ta nuna musu kamar bata damu ba.... sadaat ne kawai yasan metake ciki ahalin yanxu suna zaune adakin wayar sanata Farida ta yi ƙara wani malami tsibbunta ne daga na India da suke bi ya kira Bayanta amsa kiran ta sauke wani ajiyar zuciya me nauyi ta kalle sadat tana huci me zafi snn tace "Sun tabbatar min… zaben nan ba namu bane na mairam ce itace zata ci. Tsibbu da addu’o’insu sun rinjaye namu, Sai dai mu farka yanzu. dan zan iya rantse maka da raina ba zan bar wannan matar da yar iskan nan Haseena su huta arayuwan nan ba saina zame musu kashin kifi a wuya... samun kujerar nan sai ya zame musu masifa da bala'i da mummun qaddara da jarabawa. Sadaat ya dafe goshin shi cikin tsananin jin tausayinta yace me kike so ayi mummyna kigaya min koma menene inma kashe haseena kikeso ko ita kanta mairam din ki gaya min kawai yanzu zasu gane niba dan wasan kwaiwakyo bane... hannunsa ta rike tanamai jin sanyi aranta dataga ya mugun harzuka har jikinshi na bari idanunsa yay jaaa "sadaat we stick to the plan. wancan plan din nakeso ku aikata shi bana son Haseena tasamu kwancyar hankli ko dede na rana daya make sure you prick her reputation nd ego, bring her down. nabaka ragamar komi mikewa yay yace karki damu mummy "Zan je Abujan cikin sirri Ni da Ussy muna da wata dabarar da zata basu darasi kafin a sanar da sakamakon zabe hajiya Farida ta miƙe zaune da kyar ta bude wani babban drawarta na wardron tahau ciro bunch bunch na kudi a kimanin ₦50 million ta ce ka zubasu ajaka. rana itayau za'a sanar dan haka kaje abujan karkuyi komi har sai ranar wednesday zan hadaka da wani likita zai maka bayanin komi kaida ussyn, snn kaje ka tabbata ranar murnan haseena ya zame mata ranar tozarci da baqin ciki Ka je ka yi duk abin da za a yi Kamar yadda akacewa ne a cikin litattafan duhu, idan haske ya fito ya fara haskakawa, ka nemi inuwar da zata kashe shi da sauri.” cikeda gamsuwa tare da alkawaruwa sadaat ya amsata, snn ya zuba kudaden duka ajaka ya zuge zip,ya tsilleta tsirara suka yi badalarsu akan gado iya badalarsu sann ya shirya da yamma can yataho a Abuja assirince. Tun ranar da nur ta bada sadaqa bata da aikin yi saidai ta zauna a study room dinsu tana kkrin yin shiri ma exams din waec da su jamb dake gabansu. tunda Adnan yaga nur tana baya baya dashi kwana biyun sai ya dauka ko wani sabon salon kunyane yake damunta tunda auren su ya maso kusa. duk wani abu da suka tsara akan zasunayi tare in ya dawo Abuja sam nur taki yinsu yanxu ko wayar ma inya kirata bata bashi kai su jima sunayi kawai sai ya kyaleta ya shiga bada himma wajen taya mum dinsa shirye shiryen shiga new office dinta arana baifi suy waya sau biyu ko sau daya ba. tuni Karatu yafara sha mata kai ita batama lura da yadda layla take jiran kirar aysha wayarta kwana biyun nan ba,layla duk ta damu dan gashi ta biya aisha kudi gashi har yau alhamis bata ga kirar ayshan ba har sai can da yamma kafin aysha ta mata text tace mata ta samar mata ticket amma kawai tay sneaking tazo gidan su su shirya anan saisuje partyn tare wani irin tsallen murna layla tayi amma dan tsabar makiirci haka tay ta larnewa agaban idon nur tana wash ashh can tace ai tana jin period pains zataje dakin mum dinsu ta dan kwanta tay bacci tunda nur tana karatu, nur bata kawo komi aranta ba ta kyaleta ta fita, gidan ya dau shiru lkcin har ankira slln magrib layla ta dau jakarta data shirya ta fito cikin sanda daf malam liman ya shiga sallah ta bude gate ahankli takara da wuta sai gidan su aysha. Nur tana idar da sallah adnan ya fara damunta da kira babu yadda ta iya haka ta zauna suka fara hira har akayi isha'i, nan ma tana idarwa batako bar kan sallayar ba ya sake kirarta a video call suka cigaba. ***** Ata dayan bangaren Yau Daren alhamis javeed mufasa yake shirin haduwa da amininsa sultan a club karfe 9pm dan shi kawai yake jira dama dan gobe zai wuce China yin wani abu data shafi familyn su acan. wajajen 8.40pm ya fito daga cikin hadadden gidansuna anguwar asokoro shikadai yana murza wata sabuwar flying spur mercedece benz me numfashi gata baka kirin da ita bullet proof body ce datasha tinted. wani irin kyau ma musmmn yay sabida gyaran fuska dayay nitsatssyar T-shit na maison ullens, olive green da lallausar beige trouser na steffano ricci ne ajikin sa... hadadden qamshin jikinsa da signature turarensa na mufasa noir shine yacika atmosphen motar ahankli yana murzata motat akan titi wann oppenheimer dimonds din dake kwance kan yatsar hannunsan tana baza kyalli sai haskawa take cikin duhun dare.. Bawani nisa bane tsakanin asokoro da maitama dan haka bai jima ba ya isa cikin undeground club din kwata kwata mutanen dake ciki basufi talatin ba babu mace ko daya kawai kana gani kasan duk anzo harkn business ne aka hada shi da pleasures na music and wines. as usual wata private Area acikin club din sukawuce tareda sultan suka zauna can inda babu hayaniya. shayin dake gabansu suka dan sha har sai bayan da suka gama sha snn sultan yafito da file din farko ya mika wa javeed, babu yabo ba fallasa javeed ya amshi file din ya bude ya fara dubawa idonsa ya sauka akn hoton wata yarinya kyakkwa wacce babu abun kushewa ajikinta sosai. gadai tarihinta dana gidansu acikin file din amma kuma sai yaji kyuwar ya karanta kawai sai ya rufe ya aje, murmushi sultan yay ya dauka ya fara masa bayaninta. sede dukkan wani abunda yake fada bajinshi javeed yakeyi face saida yadan ja numfashi yace javeed i came across sumting very very intresting. girar javeed na sama yace and what is that? sultan baice komi ya ciro dayan file din ya aje agaban javeed snn yazare hotonan cikin duka files din ya aje masa agaban idonsa yace "quest what... idon javeed nakan hotonan yace just tell daukar hoton farko yay snn ya dauki na nur ya hadasu waje daya snn yace "these two girls are cousins". murmushin gefen baki yakufce ma javeed cikin kamiya yace "mmmm intresting". and whats the name of ur client again?... Dariya sultan yay yace "Razia Abubakar ciroma, alias, Razia Abu.. wann kuma itace katuramin zanenta on saturday she is...tun be karasa ba cikin katsesa javeed yawani lumshe idonsa snn yace nur firdaus haroun ciroma ... baki bude sultan yake kallonsa harya bude lumsashen idonsan suka hade snn yace "Baka taba min aiki me kyau kamar wnn ba,.i need both the files. da yanayin mamaki sultan yace amma zan iya yin tambaya? javeed ya hade rai yace "menene? "javeed, u know ba a auren mata biyu agidanku ko...? muryansa kasa kasa yace shine tambayar? sultan nashafa gemun sa yace "no...i mean "who is this nur, ai na ka samota, she is damn cute, bt guy... she is just a child... ahnkli ya dago yace "And..she is my heart". tukukin mamaki ya kara daskarar da sultan to ya zaayi afasa na razia kenan?ko mata biyu zaka aure kuma duk yan ahali daya. idonsa a lumshe yace ninace maka mata biyu zan aura? i know what to do just give me the damn two files zanyi tafiya dashi, kafin na dawo just make sure dat Ur own client is ready to meet me. sultan da mamaki ya cikasa yay dariya yace "yes sir...so, javeed mufasa, in love ??? wow dats soo fast Javeed ya tsime yaki ya kulasa haka yayita tsokanar sa baice masa komi ba suka gama hirarsu sukayi games harsai wajajen 1am na dare snn javeed yace zai wuce amma kuma baijin komawa gida so he decided kawai zai taking solo long drive acikin garin Abuja.... kafin nan ata daya bangaren layla tana kaiwa wajen aysha suka sha kwalliyarsu suka saka wasu irin kaya riga da wando sukaje wajen party acikin anguwan jabi sun iso tun 10pm lkcin yan mata da samari sun cike wajen anata rawa ana tabe tabe anata busa hayakin shisha dana wiwi isowarsu keda wuya sai gang dinsu fahad suka doso wajen su aysha,.. aysha tana hangosu tay maza tabar layla akan canter taje wajensu ta taresu lkcin fahad na mata mugun kallo yace " "ke menace miki? kin wani kawo mana wancan karamar yarinyar bayan ba haka mukayi dake ba..daf kunnenta ya matso yace 'ina Nur fidaus din?? in bazata zo ba kuwa wllh saina wakalantaki anan wajen. kinsa naje na gayyaci gayu... muryanta kasa kasa tace haba fahad, kaifa baka da mutunci.adan kudin da kuka ban ne zaka gayamin wann baqar maganan bello ne ya matso yace just talk, ko mu sauke fushinmu akan yarinyar dakika kawo wallhi. cikin gallaza masa harara tace wait... ku dolaye ne, i have my plans..amma sai kun karamin kudi zan gaya muku..its legit. kafin ta gama rufe baki Abdul ya ciro 50k ya slapping mata a fuska rai abace ta fauce tace listen guys, babu yadda zanyi nur firdaus tazo nan face sai nakawo kanwarta and luckly sai kanwar dakanta tazo tace min tanaso tazo kungane.. so anjima kadan in dare yay i wll go out nd send nur fidaus picture evidence of her sister..wani acikinku yaje yay kamar zaiy molesting inta sainazo na karbeta dan kartaji tsoro tace zata koma gida, can anjima sai mu tura hoton i bet within 20 minutes zakuga nur firdaus anan wajen i swear to fuck. wani irin Dariyar jin dadin plan din sukayi jikinsu har na rawa suka jinjina ma aysha komi data gaya musu haka suka aikata suka fara molesting layla ayshan ce still tazo da wayo ta karbeta a fili saitana nuna ma layla ai tana tare da ita while har sun dauke hoto bata sani ba wajajen past 12 ana neman karfe 1 aysha ta boye lamba ta tura ma nur text message da hoto...nur bata jima da gama waya da adnan ba kenan tanakan karatunta wayarta yay kara tana ganin text din tamike tsaye da kaduwa, farko ma bata yadda ba saida taga hotunan , nan tafito aguje daga ita sai rigar baccinta babu ko dan takalmi akafarta taje dakin mamansu ta duba sai bata ga laylar ba. kanta taji yana juyawa da karfi sanda ta fara ihun sunan layla agidan bata sani ba, a mugun rude ta dawo dakinsu tanata kirar wayar laylan bata daga ba takira aysha jikinta na rawa rawa sosai saima da ayshan taja mata rai kafin ta dauki kirar nur ta tambayeta ko taga layla, babu wani boye boye tace mata eh taga layla itama tasha mamakin ganinta tace ma nur aiko magana laylan ma bata mata ba. babu kalar magiya da rokon aysha da batay akan ta hadasu da laylan awaya ba aysha taki sam tace bazata iya tunkarar laylan acikin mutane taje ta tamata rashin kunya acikin mutane ba Hankli a mugun tashe nur ta katse wayar bata kalli lkci ba ta bude wadrob jikinta na rawa ta jawo bakin abaya tazura ajikinta akan rigar baccin ta yafa veil din ta rarumi kudi ta fita har bakin titi dakyar ta samu abun hawa ta shiga dan nemo layla cikin gaggawa....... DO WELL BY COMENTING AND SHARING PLEASE.... #SURAYYAHMS 08060712446 [09/04, 20:48] Anne-Aurora🦋: NUR FIRDAUS....31 tun da nur firdaus ta zauna cikin taxi din haka kawai gabanta ke faduwa don tunda take bata taba abinda ta yi yanxu ba gashi dai yau layla tasa fitowa cikin dare... wani irin shiru hanyar yay babu wulgawar ababen hawa duk a tsorace take dan harme jantan ma atsorace take dashi duk dama yacageta kudi dats time 3 of the initial amount da ake dauka saidai duk takaici da fushin data keji baikai yawan mamakin layla dayake tsatssfowa aranta ba. tarasa haryaushe layla tasamu caurage din zuwa wann mummun partyn abune wanda hanklinta yakasa daukarsa duk ta kasa nitsuwa dan har gani take kamar motar baya mata sauri.. lokci zuwa lkci take bude sakon ta duba location da aka turo mata, ana 1:30am na dare saura ta isa wani babban gida wanda duk da nisansa da cikin anguwa hakan baxai hanaka jin sautin kidan dake tashi a gidan daga nesa ba. tana biyan me motar agaggauce tashiga gate din kai tsaye ta karasa kofar da xai kai ta babban parlon da ake party din, mata ne da maxa a cakude ana ta rawa abun ba tsari, ga wani irin hayakin wiwi da shisha daya bule wajen saikay dagaske kafin nan kaga fuskan wanda ke gabanka, the place it's just disorganized sabida yara kanane da basu san ciwon kansu ba tun tana daga kofa tafara dube dube ko zataga laylah... daga nesa aysha ta hangota tay murmushi snn ta kashe masu fahad ido dukansu sukayi wani irin exchanging looks atsakaninsu. tun kafin nur ta hankara sai ga ayshan ta tunkarota tanata mata murmushi tace "hmm su nur kenan wato kema kinxo ko? nur ta mugun hade rai tace aysha please ina layla take? Aysha tace "Uhm" chilll, amma tun da bazaki kulani ba toh muje ciki kawai innuna miki ita, daga nan hannun nur din ta ja suka karasa inda ake asalin shagalin badalar nur ta tsaya cak cikim kaduwa ganin yan yara maza ne awajen suna shaye shaye sosaiiii aysha tace wait here kinga akwai maza dayawa aciki ni zanje kawai na dubo miki ita. aysha na wucewa nur tadan tsaya jin jikinta ma daukar zafi harta na kyarma with so much disgust na yadda take kallon mata da maza ke ta watsewarsu ga hayaki ko ta ina. duk bata saki jiki a gun ba, abun ka da wanda bai saba jin hayaniyar yasaka xuciyarta rauni, tunani ta dinga yi anya xata iya cigaba da tarayya da aysha kuwa dan batasan cewa she's this rough ba and this is soo wrong rayuwar da akeyi anan din sam bata dace da mace me mutunci ba. bata yi minti uku da tsayuwa ba kawai wani acikin guys din su fahad wanda aka gayyato ya taso ya dawo ta inda take ya tsaya yana kallonta yace Hi babe, how you doing..ko kallonsa Nur batayi ba bare harma ta kulashi dan ba karamin tafasa takeyi taciki ba. da wata kalar arrogance a voice nashi yace may I know your name?" tana juyowa da harara mezafi tace.."get lost" kallon banza da tsawar data masan saida yadan razana ya zuba mata ido da mugun mamakinta ayanayinsa. dede fitowar aysha kenan tare da layla wanda yasata ta nufe ta wajensu rai a mugun bace sauran gayun duka subita da kallo suna jiran ganin gudun ruwanta. idonta sosai ya tara ruwan hawaye tana isowa gabansu tana kallon dressing dim layla kamar ba layla ba suna isowa daf tun kan laylan ta budi baki taji saukar tasss tass akan fuskarta da wani irinkara da hucin fushi marin ya sauka a fuskar layla saida kusan kowa ya tsaya cak aka dawo kallon su awajen. kuka me kara layla ta fashe dashi tare da dafe kuncinta Nur ta kwace hannun laylan ana aysha tace lets go home..ryt now...baki da hankali. ganin duk an tsaya da rawa anata kallonsa yasa layla ta harzuka da wani irin fushi da rashin kunya ta fizge hannunta ana nur dayan hannunta na dafe da kuncnta tace "nikam kisake ni, let me go".. bazan je ba din. who are u to tell me wat do with my life, it is my choice to be here toh ina ruwanki dani ehhh a mugun fusace nur ta daga hannu zata kara wanka ma bakinta mari akaro na biyu nanne dukka gayun su kusan su bakwai suka taso, aysha ta capke hannun nur ta sauke mata shi kasa tafara cewa "haba nur waime hakane why are you embrassing her, waima toh meyene aciki intazo partyn nan wato duk kin daukemu yan iska kenan da mukazo irin gaku masu tarbiya a dan zafafe nur firdaus tace aysha kenan amma kin bani mamaki but i wont bother with you tonite amma kisani layla is my only sister, i raised her by myself, dan haka is my respnsblty to set her ryt nan ta juya tace ma laylan kee kuma ki wuce muje gida..ya isa haka laylah! kawai gayun suka fara kwashewa da dariya aka fara tsokanar layla ana ce mata kaji fa wai wuce muje gida kamar wata yarta hah hahahaha eyyyyya small girl ishhhhhhh kenan, mummys girl ahhh... kowa yafara dariyar shaqiyanci.. da wani irin fushi da matsanancin kuka layla ta fice awajen da gudu tana kuka nan Nur ta juya da sauri ta bita tun basu kai gate ba tafixgota, sede tun bata furta komi ba layla tatureta da karfi a hatsale ta fara mata ihu me kara cikin tsananin rashin kunya da tabara. "what is ur problem with me, cant i have fun yaa nur Kin takura ma rayuwata ..ure so selfish, ke kinajin dadi anaki rayuwar amma baki so ni naji dadin na rayuwar ure just selfish..its alwys about you, i knw ure happy to see me thrive under ur shadow..its my choice to be here, why cant u let me enjoy it, toh ina ruwanki dani ehh gashi kinzo kinsa anamin dariya.... da wani irin ihu take ma nur magana jikinta harna rawa rawa Abdul, fahad da sauran abokansa da suka gayyato nan suka fito wajen kowa sai cije lebe yake yana d'an murmushi ganin tension betwn sisters is spiking d night hawayen bacin rai dake idon nur har sun sauka akan fuskarta baja baja sai batace ma laylan komi ta dada damko hannunta tafara janta da karfin tsiya ta nufi bakin gate da ita tsabar fushi har jitake kamar kanta na juya mata. daf suna isa gate kenan suka samu wai an kulle, nur tay tay ta bude amma inaaaa saiga nan su fahad da sauran yaran gangs dinsu sun iso, kowannen su da taba a hannunsa yana busawa wasunsu suna daga wiwi wasu na shan giya suka zagayesu daga laylan har nur din lkcin gabaki daya saida suka mugun tsorata.. fahad ya hade rai yace party bombers ina kuke tunanin zakuje? haddake shugaban makaranciyar qur'ani toh kisani nan ba schl bane this is our party ai tunda kikazo nan saimunyi abunda mukaga dama dake.. Abdul yace yoyoyoyo our fresh meat dama ure fond of making headlines, tomorws headline too will be hot karki damu kuyi maza ku koma ciki the party is not over yet wani acikin gayun yana layi yace "ai to tunda mahadaccyar qur'ani ne sai muje akashe music din nan tadan mana karatu mu manna ma bakinta kudi koya kukace guys wani dan banzan dariya gayun suka kwashe dashi lokcin duk bari su nur sukeyi kamar zasu saki fitsari ajikinsu... duk da tsoron daya gama cikata haka ta maida layla bayanta tanamai kareta basu ce musu uffan ba kuma basu motsa wajen ba.. wani tsageran gayene acikin bakonsu fahad din yataho zai kama hannun nur da karfin tsiya yajata ciki ta harzuka ta gallara masa wani uban cizo saida wajen yay jini yana mikewa ya yunkuro zai kai mata mari Allah yaso takau da fuskartta sai marin yasauka akan layla, wani irin mugun ihu me kara laylan ta sakar musu awajen.. amugun razane tafara cewa fahad dan Allah kuyi hakuri, pls leave us alone...wallhi mu bafa wajenku muka zo na, mu gida zamu tafi pls pls pls dan Allah nur batace komi ba tanata kallonsu tana kuma kkrin kare laylan abayanta hawaye na zubowa a idonta tana readyn wanda zaizo ta kai masa naushi a fuska sai inda karfinta ya kare ta raya aranta. kara zagayesu gayun sukayi dayan ya fara shafa hannun layla ahankali yana jan long fingers dinta tafara razanannen kuka ta dada kankamewa nur riga ta baya... Nur zata kai mai duka kenan wani yay wuf ya Jawota jikinsa da karfi ya shafa fuskarta lkci daya yashiga kkrin tura hannunsa rigar abayarta, Wani irin mari ta sauke masa ta fauce kwalban glass cup din dake rike a hannunsa ta buga masa akai da iya karfinta, nan gayun sukay wani kukan kura zasu mata daukar cak su shiga da ita daga ciki ihun da bata san daga ina tafarashi ba yazo mata tafara kai musu duka ta duk inda hannunta yakai... dede sun mata taruwar dangi suna kkrin daukarta kenan aka wani irin buga gate din da mugun karfi me razanarwa atake gayun suka saketa ta fadi akasa tana rolling akasa layla tay gudu tazo ta dagata sunata kuka tare nan sukay gudu sukaje suka boye kansu abayan wani mota dunkule da juna... kafin kace wani abu wasu mutane masu bakaken kaya da mask ajikinsu sun balle makullin gate din sunshigo ciki da hilux dinsu da bindigogi sai wani dau suka dallara haske a compound din.. sai ji kake ana Police, police, police, ga yan drugs, ga effcc, kan kace wani abu fahad da gangs dinsu sun bace awajen bat suka bi wani secret exit. polisawa suna kkrin kama mazan dake haye fence aysha tazo dagudu tace ma su nur su taso akwai hanyar da zasu bi ta baya ai babu bata lkci suka bi ayshan sukabi ta secret exit din suma sai gashi kuwa sun billa waje ta baya.. wani mota suka gani cike da mutanen da suka tsira aciki suna kaiwa motar aysha tay saurin tura layla ciki itama ta shiga ciki dagangan ta ture nur akasa tay gefe, kamar kiftawar ido motar ta tashi aguje tunma basu gama rufe kofa ba suka wuce suka bar nur awajen tanata kwallara ihun kirar sunan ayshan dana laylah cikin dimuwa. gadai wajen is safe and quiet amma daga nan kanajin hayaniyan hukumar dake guje guje da yara anata ihu ana guje guje tsoro ya cika zuciyar nur ta kama hanya kenan zata bar wajen sai taga wani mota acan cikin duhu yana dan haskata tana daga ido kuwa taga su fahad ne acike acikin wata jeep sun boye kansu suma suna jiran back up dinsu. ashe acikin baqin da suka gayyato partyn akwai yan drugs da yan yahooo shiyasa NDLEA suka hadu da police sukazo kame nur tana ganin sune tafara ja da baya baya kirjinta kamar zai faso waje bata sani ba ashe duk hakan shirin su da ayshane akan akawota nan yaran kam sun dage sai sun walakanta nur sun cimma burinsu akanta dan kawai suyi kaurin suna kuma dama ba wani tsoron hukumar sukeyi ba dan duk iyayensu masu kudi da power suna mugun daure musu gindi. acikin motarsu aysha kuwa layla sai kuka take tana nadamar zuwanta nan sai ihu take ma aysha akan meyasa suka tafi suka bar nur aysha tace mata ai akwai motar da zai kawo nur din gida duk dai layla ta daga hanklinta amma haka aysha ta kira wani gaye sukayi wayan karya agaban layla suka sata ta amince cewa nur is safe and coming wajajen 2:ocl suka kai layla gaban gidansu, aysha harda mata alkwarin cewa yanxu zasu koma su dubo nur kawai ita din ta shiga gida. jikin layla be taba bari irinna yau ba, dan kar malam liman yasan ta fita harta dawo ta katanga ta dire ta sauka ahankli ta wuce cikin gidan luckly enuf for her mrs haseena yau ma bata kwana agidan ba.. ata fannin nur kuwa tunda taga gayun ne duka amotarsu sun takuro aciki kamar sardine suna famr haskata tay shahada tadubi gabar hanyane tarr agabanta ta wani falfala da uban gudu bata ma ganin gabnta dai tamike kan hanyar dataga motar da su aysha suka shiga yabi ta dinga gudu ba tsayawa. ganin har tafara gudu wasu gayun suka sauko suka fara binta su kusan hudu sauran kuma suka juya da mota sukabi titi da niyyar shawo gabanta Dan bakaramin abubuwan sharri dana walakanci suka shirya yau zasu mata ba. tana lura da motarsu a titin tabar kan hanya tabi jeji jeji inda tasan mota bazai iyabi ba da iya karfinta take rabza gudun suna biye da ita can sai sauran ma suka parker motar sukabi sauran cikin jeji duka su bakwai din suna hunting inta har saida suka yi nisa sosai taji ta fara kasa ci gaba da gudun. tana haki ta fara ihu jikinta na rawa tana cewa "Help plsss...." duk ta galaibata amma bata hakura da gudun ba, ta mugun tsorata dataji har sun kusa su kamota sai kukan fitan rai takeyi can sai taga titi daga nesa kamar wacce aka kara mata mai akafarta taruga aguje tana layi tay kan titin da mugun gudu bata ko lura da zuwan mota ba saida akay mummunan jan birki agabanta sann ta dawo hayyacinta. wani irin tsit tayi ganin wata baqar motace ta tsaya agabanta me shegen kyau ayanayin mugun rudewa ta dan bubbuga gaban motar tana haki tace pls pls help me pleasse. atake javeed yaji ya daskare yanata kallon ta tacikin tinted sai yana ganin kamar karyane ba nur dinshi bane gizonta kawai yake gani, haka taci ihun neman taimako baiko sauke glass dinshi ba, adan mamaknce ya daga hannunsa ya dubi time a agogonsa yaga 2.40 am na dare He just cant believ dis.. jikinta na wani irin rawa tana kuka ganin me motar beko sauke glass dinsa bare ya kulata da sauri ta juya xata bar wajen tana daga kafarta ji kawai tay an fincikota, ihu ta fasa dai dai lkcn da su fahad dukansu suka gewayeta daya acikin su ya karaso da gun dik suna haki suka tsareta ta ko ina javeed na zaune a mota yanata kallon ikon Allah... nur tafara sabon kuka yaron daya rike gun din yafara mata ihu me razanarwa yana kkrin kwaco hannunta tana tuburewa lkcin ko ina a jikinta na rawa rawa ta fashe da kuka a tsorace tace Don Allah ku kyaleni.. atsawace fahad yace mu kyaleki bayan uban gudun da kika samu dan ubanki yau saikinyi yaren garinku cewa dayay dan ubanki yasa ta hatsala basuyi zato ba ta dalla ma fahad din mari... azuciye tace ba ubana na ba sai dai naka uban get away from me, menayi muku, what did u guys want frm me??? mamakin karfin halin ta yasaka yaran kusan haukacewa mutum na farko daya harzuka ya kawo hannunsa zai cakumota ya wanka mata mari yaji an rike hannun nasa ta baya tsabar abuge suke da kwaya basuma san yaushe javeed din ya fito ba, wai dan rike hannun yaron dayay ya murda saida ya karya masa hannun kabas ji kawai sukai yaron yasaka ihu me kara yana furta wayyo Allahna hannuna... yaran suka tsaya suna kallon javeed sukaga shima su yake kallo dan sosai yasha mamaki dayaga ma yarane yan kanana da basu mallaki hanklin kansu ba. kamar wata gunki haka nur ta daga ido da kyarrr akangare tanata kallon fuskar javeed duk atunaninta ko dai imagining dinsa kawai takeyi. tsagaren cikinsu wanda yazo da gun din ya daga gun din wai zai nuna javeed din dashi, aidashi da gun din javeed ya hadasu ya wanka musu wata gigitaccen marin da saida yaji jiri ya kwashesa atake ya yar da bindigan babu shiri. kan kace wani abu javeed ya fidda guns harbiyu daga gefen aljihunsa yana cirewa within scnds cikeda kwarewa kai tsaye ya harbe hannun yaro dayazo da gun din wanda atake dukansu sauran suma suka zube kasa a mugun tsorace.. masu shirin gudu da sukaji wani irin tsawa da javeed yay atake suka saka gwiwonsu akasa suna rawan dari. cikin zare musu ido yace wani acikinsu yana yin tari akai zai harbesa ya kashe banza...ai atake kwayar ta warware jikin su yay la'asar saida ya kare musu kallo fuskarsa a dore snn yace now get up and lie down flat, ur hands on ur head ...suna kan tahowa yana kai musu duka da naushi dan dama acikin sojojin ma MPs irinsu javeed mufasa bakaramin mugaye bane dan sune suke hukunta yan uwansu sojoji insunyi lefi.. He is very strong, vicious, and ruthless bazaka taba sanin haka ba face har sai wani abu ya hadaku kan kace kobo su shidan sun shimfida kansu akan titi flat akasa hannunsu akai na bakwai din ne daya harbe hannunsa ya rike wajen sai kuka yakeyi kamar dan akuya yana juye juye. yana sakasu kwanciya yajuyo kan nur firdaus wani irin fixgota yyi daidai fuskarsa yana huci atake idanunsu ya sarkafe cikin na juna da wata iryar mahaukaciyar shauki hawayenta dake kan sauka na neman yay melting dinshi amma haka ya tsime yace ke kuma Me ya fito da ke cikin dare nan? sai sann ta dawo cikin duniya jin gamshin turarensa mai dadin kamshi na neman ya cikata ganin wai jiran amsa yake bakinta na rawa tace"i came to look...uhmm its my sister..na fito..na fito wajen layla ne and and....sai kawai ta fara hawaye sabida yadda yake binta da wata muguwar kallon tuhuma dan bazata iya daure ma wnn wutar kishin dake yawo a kwayar idanunsan ba. ...daga sama har kasa yake kan kallonta yace "Shine aka biyo ki xa ayi maki me knn? kigaya min gaskiya are u with them?are they ur friends?wyann din suwaye snn meye hadinki da su.. kamar wani kanin mahaifinta haka ya zake yanamai tuhumarta da ruwan disppointmnt a muryansa.. sabbin Hawaye ne ya shiga bin kuncinta ta kasa cewa komai dan ta lura kamar ba gane furucin da zata furta masa zaiyi yanxun ba saketa yay ya koma kan yaran yafara sauke musu fushin sa akansu dan mutum na farko akan layi da ya taka kafarsa da karfi sai kabas ya karyashi yaron yasaka ihu yana birgima a tsawace yace ku kuma suwaye kanann yan iska ko, daga ina kuka fito..me hadin ku da ita?? wasunsu already sun fara fitsari ajikinsu suka fara bashi chorus answr wann yace shaye shaye sukeyi,wani yace party sukeyi..wani yace yar makarantarsu ce javeed yaja tsaki ya isa gaban motarsa ya ciro wata hand glove yasaka hannunsa ya koma kan yaron daya harba ya bankaresa yasaka laser knive ya ciro bullet dinsa yasaka aljihunsa tsabar azaba yaron atake ya suma. ga wanda aka karya mai kafafu sai ihu yakeyi yana birgima... bazan iya fasalta kalar tsoron dayaran suka ji ba dan wasunsu har fitsari suka sake ajikinsu..sai haquri suke bada javeed amma yay kamar baya wajen cos how dare them touch his hearty bindigar yaron ya dauka akasa tukun yabisu da naushi kowannensu yay ball dashi gefe ya gigita musu hanjin cikinsu snn ya jerasu yabisu ya daddana musu bullet daddaya kowa a hannunsa ya musu anko cos is a serious crime to touch his girl. ahakan wai dansu yara ne yaketa kkrin sasauta musu azaba, dan wanda ya taba mai nur firdaus msmn ma agaban idonsa saidai yaga kansa a mace baya numfashi. nur dake kallon abun kamar a mafarki tuni tazube kasa ta wani irin kankame jikinta kowani harbi javeed yay sai taji takara birkicewa sai rawa rawa jikinta yake tanajin matsanancin tsoro na dada rufeta kamar zata hadiye ranta tamutu haka ta dingaji dan tsaban azaban tsoron data keji na lullumeta tako ta ina. suna ihun azaba javeed yay threatning dinsu da kalmar kisa wa,yace musu duk inda zasu shiga saiya tsamo su, snn duk wanda yasake shiga harkan nur firdaus bazai harbesa a hannu next time ba saidai akai. a haka ma wanda basu amsashi akan lokaci ba ya kara karya musu dayan kafa wasu yay ball dasu cikin lokci kalilan ya maidasu abun tausayi sossaiiiii ko motsi basa iyayi sai kukan azaba da gurnanin zafiz da gun dinsum ahannun sa ya kara da gaba. yajuyo yana kallon nur firdaus wanda ita kanta amugun tsorace take dashi jikinta ma rawa har ya tsuguna agabanta yafara aikin kallonta daya saba sam bata iya cire jajayen idonta dake fidda hawaye anashi ba itama. saican cikin jan wata zazzafar numfashi yace "you??..wajen party? with boys??? really?... i am so disappointed. da wani irin fushi a muryansa yace Da na san daga inda kika fito knn da na bari sunyi fata fata da rayuwarki anan..cos why on earth will you..yana maganan nur ta fashe masa da wata iryar shagwabbaen kuka Daga haka ya fizgota tsaye dan baison jin kukan nata yatura gaba gaba da fushi a yanayinta tabar gun da sauri tana gudu tana kuka sosai, bin ta yyi da kallo wato ma bazata bashi hakuri ko ta rokesa ya kaita gida bako..tsayawa yay har yaga ta kusan kaiwa karshen titi sai yaga ta tsaya, wasu gayu ne subiyu ya hango tsaye gabanta duk da ba wani haske gun yake daba, atsorace ta juyo xata canxa wani direction wani ya sha gabanta, ashe sune back up din da su fahad din suka kira awaya dazun, jan hannunta yaga suna yi xuwa gun wani mota da alama tasuce abun ya bawa javeed mmki bana kadan ba, kafin ya ankare har sun isa gun motar da ita yana kuma iya jiyo ihunta daga inda yake duk da nisan wajen. da wani mahaukacin speed yataka motarsa kamar xai tashi sama kafin yaje gunsu har sun jefata a mota yay saurin isowa kusa har yay kusan cinkaro dasu suka razana suka tsaya...yana tsayawa kamar me iska yabude motarsan ya fito daya daga cikin samarin ma ya fito da shirin masa bala'in ya buge musu mota bai ko sauraresa ba ya bude backseat din motar yaga bakinta suka rufe da wani kyalle fixgota yyi daga motar izuwa waje duk samarin suka tsaya kmr dolaye sunafa kallonsa harya bude tasa motarsa ya jefata aciki. komawa yay wajensu tanata kallon yadda duka gayun suka tunkareshi yana kama mutum sai kaji ihu har ya karya masa hannu shifa daga yadan rike mutun da dan karfi sai taga ya karyashi kabas duk tarasa wani irin mugun karfine dashi.. harya ciro gun zai daddana musu harbi nur ta zuba masa ihu daga nan cikin motar tafara rokonsa tana cewa pls dont shoot dont shoot... ya juya yana kallonta ganin ta tsoratane fa sosai sai yadan dakata nan saigama motar hukuma na tunkarosu da speed ta wajen mayar da gun din yay aljihunsa ya ma gayun kallon she save ur life snn ya koma driver seat dinsa yashiga ya ja motar suka fara tafiya... banda kuka babu abunda takeyi shikm baice mata uffan ba sabida tambayoyi yake dashi me tarin yawa aransa akan wann daren wanda yake son tabashi amsarsa ayau din nan. tafiya yayi me nisa da ita suna daf zasu sha kwanan wata round abt motocin polisawa suka fara bibiyarsu da alaman yan uwansu sunje sunga abunda yama yaran ne suke nemansa. kawai ji tay ya miko hannunsa jikinta ya dallara mata seat belt kuma uffan bece mata dama inzeyi abunsa baya neman izini daga nan bata kara gane komi ba dan tun da suka fara guje guje da polisawan cikin garin abuja babu abunda takey sai kuka sai ambatan Allah. dan ta lura javeed is doing it for fun kawai de wasa da hanklinsu yakey abanza bawai guje musu yakey ba.. ahaka sanda suka kusan barin garin abuja snn ya jasu cikin wata hanyar da babu coal tar, kamar ance ta bude ido kuwa taga yazare gun din yaran nan yana kallon madubin mirrorsa da left eye dinsa. wani sabon kuka ta fashe masa dashi ya juyo ya kalleta suna hade ido yace mata "can you drive? da mugun sauri tace masa nooo, pls.. yace good, sai kuma taji ya damke hannunta ya dora akan stiring yace "kirike nagaji, just hold it"..tarasa comand ya bata ko request.. haka ta rike jikinta na wani irin rawa tana kuka cikin rasa meke mata dadi tarike masa stiring da hannayenta bibbiyu, lkcin motar taji yana wani irin wainuwa dakansa kafin kace wani abu ya seta gun din yaran a kasa ta window ajere ajere ya bikan tayoyin su ya farfasa saida ya tabbata yay cripling dinsu sann ya jefar musu bindivar yaran ya amshi tukinsa a hannunta suka bar wajen.. kanta dake juyawa takife akan cinyarta har sukayi tafya me shegen nisa kafin can taji kamar yayi parking gefen titi tsaban ta jijjigu jitay numfashin ta ya tafi can sama, ya juyo yanata kallonta takife kanta tana jan sheshheka, cikin wata sigar lumshe ido da budewa yace.."i am listening"ya ji tay shiru wani irin muguwar kallo ya watsa mata nn ma yaga bata dago ba yana da hot temper dan haka ya sauka ya bude motarsa ya fito dasauri ya bude seat dinta yadago kanta yaga ashe har taja xucytane ta suma, mamaki ya cika shi ya dan wara idonta yaga idontan yay wani irin jaaa da hawaye taciki, idontan a lumshe ga lashes dinta kamar andasasu hancinta dogo kamar an xana mata, a hankali ya sauke idonsa kan karamin bakinta daya yay masa kala biyu pink nd black yau dan dauke kansa yayi sai kuma ya kwantar da ita akan seat din yanata tunanin yanda xai yi da ita ta farka sai can da sauri ya dagota jikinshi ya kai hannunsa dai dai hancinta kirjinsa na bugawa ya kwanto ahankli yakai soft bakinsa dai dai nata yasa hannu ya bude bakin nata ya dora nasa akai ya shiga hura mata iska, ya kusa five minutes yana haka kafin nan a hankali ta bude ido ta kallesa softness din bakinsa takeji akan nata sai kuma tamike xaune da sauri ta rike kanta dayake juyawa shidai kallonta kawae yake bece mata uffan ba. sauka yaga take son yi dagakan kujerar motar yarike ta yace "stay still..." atsorace Ta fashe da kuka cikin rudewa tana jujjuya kanta tace Where is this place, can you please take me home..dan Allah wallh my head is aching i want to go home ...tafara masa kuka sosai. wani uban harara yayi mata acikin duhun daren kamar tana kallonsa yace "Wani ya fito da ke yawon dare? Da kyar ta bude murya tana kallonsa da tuhuma muryartan na rawa tace "nace maka yawon dare na fito, yace toh menene? u sneak out of ur parents house at night, u got ur self in stupid unnesscry troble with boys...i am sure ur parent dint knw ure out haka ne? ..tana hawaye tana kuma kallonsa tace yes, they dont, But, Dont say things u knw nothing abt kaima ai yawonka fito waye sani agidanku?.. cikin katseta da mamakin tsiwartan yace ohhh you want to turn dis on me after saving ur god damn life, ta zuba masa ido ..ya hade rai girarsa na sama a dage yace 'go ahead, and thank me! ryt now... muryanta na rawa tace thank you for what?? after you accuse me of sneaking out of my parent house irin banida hanklin innan kenan ko.. ya lumshe ido kadan yace okay enuf..get out of my car ryt now. jikinta na rawa rawa ta sauka abunta ta kama hanyar titi tana tafiya tafara kuka sosai. Tsaki yaja ya fara binta abaya har ya cimmata a fusace ya fizgota if u dont tell me the truth i wll take you with me bazaki taba komawa gidanku ba har abada,suwaye wayancan yaran i wnt to knw who they are. tay kamar zata masa ihu dan ikon da yake nuna mata a muryan sa har yana so yafara razanata"tace i dont knw them. cikn zare mata ido yace i hate 'lies"..da har zata sharesa sai kuma ta hatsala da muryar kuka ta hau gaggaya masa komi daya faru bata boye masa komi ba, wani irin juya mata baya yayi da fuskarsa kamar ma be amice da ita ba wanda hakan ya kara bata haushi sosai.. koma mesa ta tsaya masa bayani oho wani haushin kanta ta fara ji aranta tace shidin wayene da zaina tuhumanta kaman wani ubanta haka cikin shareta ya koma cikin motar dan yaga inda wayarta ya fadi dazun data tsaresa sai ya dauka ya aje, yana zuwa ya dauko wayar ya dawo dashi yamika mata yace unlock it, hawayenta tashare tabude masa wayar aikuwa chat dinta yana dede kan text message din da aka turo matan da hoton laylan da komi ya bude ya kalla.... yakara fixgota bada karfi ba amma yace come with me... gaba gaba suka kara sanda suka kai gaban wani waje mai dan tudu sann ya zauna ya daga idanuwansa masu sanyi ya dallara mata tanata kallonsa taga yamika mata hannunshi dacan kamarma bazata taba kulashi ba toh bata san sanda takama hannunshin ba ahnkli yajawota tazauna kusa daf dashi.. tarasa me takeji akansa dan bata taba sakewa da mutum hakanan ba sai shi yanzu xai bata haushi yanxu saikuma taga tana biye masa. dan shiru sukayi na wucen gadi kafin nan yace "so, what did u think dos boys want frm you?? da rashin kunyarkin nan kin taba musu wani abune? dan sunkyar dakai tay wani sabon hawayen taji yayanko mata ahnkli tace mishi i dont knw nifa babu wanda na sani a schl din sai kanwata da kawaye na..i just.. heard dat they are bad boys,And they rape girls.."yace really? dakyar tace mishi umm,ahnkli ya dago ya kalleta da taushin murya yace "toh sorry. ta kallesa da sauri dan batay tsammnin zai furta mata hakan ba,ganin tana kallonsa yasa yadan lumshe ido muryansa kasa kasa yace kinaji na? tana kallonsa tace eh,..yace "Dont ever put ur life in danger again, kanta ta sauke kasa again snn tace but i cannot leave my sister over der what if,..cikin katseta yace shushh, listen. ur sister isnt the target, u're..kiyi abunda nace miki kawai do not disobey me. tay shiru batace masa komi ba... ya amshi wayartan ya bude sakon ayshan ya ciro nasa wayar ya bude yay scanning din boyayyen lambar da wata application na military intelligence awayarsa aikuwa sai ga lambar aysha sata boye ya fito karara. yace who is aysha othman? itade tunda wayarta yashiga hannunsa takejin dar dar tambayarsan ya dawo da ita dan tsillin hawayenta tashare da mamaki ayanyinta tace she is my friend.. kai tsaye yace"I dont like her. i don't want u close to her ever... tana kallon cikin idonsa takasace masa komi sabida tadda taga yake mata magana da iko kamar wani babanta.. can ta turo masa baki gaba tace ."nide i want to go home".. yay shiru kamar be ji ba..muryanta na rawa takallesa taga yanata famar daddana mata wayarta batama san meyakeyi ba, hawaye take ya cika mata idon tace 'please.. its late.. inason insan ko sister na ta koma gida. saida ta fadi hakan snn yace "okay" nan yamike tsaye zai dan jawota tay sauri ta ja jiki dashi tay gaba ya kyabe bakinsa ahankli ya biyota abaya. tsayawa tay ya zo dakansa ya bude mata seat din gaba ta shiga ta zauna snn ya rufeta, sai da yadau like 5 more mins da wayarta awaje snn ya shigo ciki yana zama ya aje mata abunta ta dauka taga time kusan 4:30pm na asubah. lumshe idanunta tay ta jingina kanta da jikin kujera tay shiruu harya ya fara tukasu tsaban tarasa menene zcyarta yake sakawa tamanta shataf bata masa kwatancen gidan na su ba, tana cikin duniyar tunani dataji sanyin A.C ya gaurayu da wann shgn qamshin turaren nasa sai kawai ta bingira da bacci. ahnkli ya dinga tukasu time to time yakan juyo ya kalleta yana tuna yadda ta bashi labarin with all the honesty in her voice and eyes tun ba anan yasan ba karya take masa sam numfashinta datake saukewa a baccin is soo fragile and serene like her kind heart harji yake da wani abu ya sameta yau din nan da baisan ya zaiyi da ransa ba. badon yaso ba amma Dan dolensa ne kawai ya saka Security tracker dinsa a awayrta, he just cant risk it anymore ya lura kamar yarinyar tana da maqiya sosai.. even among her friends..duk da baida niyyar shiga personal life inta amma kusan dole yazame masa ya kare mutuncinta dan yasan yarinyace batay wayon da zata fahince wasu abun ba. he is going to have a spy dat will be watching her movemnt kullum daga zarar tafice daga gidansu dan tanan ne kawai yakeji hanklinsa zai kwanta. Daga gidansun kuwa layla ta kasa bacci sai jeka ka dawo take agidan tana nadamar sakasu acikin wnn matsalar duk ta gama tsorata sosai da abunda zai iya biyo baya idanunta nakan agogo every time tana kuma kirar aysha akai akai har ayshan tazo ta dena kulata. sai dataga hudu ya wuce sann ta yanke hukuncin kawai zata canja kaya ta fita neman nur dan bakaramin guilt takeji aranta ba, ta haura sama kenan bada jimawa ba aka kira sallah kawai tay alwala tayi sallahn ta idar lokcin past five da hijabin sallahn ajikinta ta rarumo wayarta ta sauko kasa da sauri tana daf zata sauka waje kenan tajiyo motsin motar mrs haseena, tsayawa tay jikin flower da mugun tsoro aranta tanajin wani irin tsananin rudewa ta ciki dan batasan ma zata fara ce ma Mrs haseena ba tay nisa cikin tunanin abun cewar kenan saicaraf haseena ta hangota, da mamaki tace "Auta?? a mugun tsorace layla ta dago kai da muryan kuka tace "mummy" sai kuma ta sauya fuska da shagwaba ta taho da mugun gudu tazo ta rungume jikin mrs haseena tafara kuka sosai ..atake hanklin mrs haseenar ya fara tashi tafara tambayarta tana cewa cmon layla what is wrong?wani abu ya farune agidan me aka miki???? layla na kkrin budar baki zatay bayani kawai sai sukaji wata bakuwar sallama a bakin gate din gidan malam liman ne yaje ya bude ya shigo tare da wani hukumar polisawa su biyu.. cikin katse gaisuwar su Mrs haseena tace ahhhh ahhhh ahhhh meyafaru kuma? how can i help you officers ... police din ya matso kusa da ita yace sorry maam, bt we have come to question ur kids. a mugun zafafe mrs haseena tace what!?? akan me...abeg get out of my house bana son iskanci..my kids are good kids officer ..saidan in wani sharrin za'a laka min dayan police din yace ma'am please we have permission frm head office to ask them few question please. Da zafin kai hassena tace abt what? yace, We have information dat ur kids are involved in night party accident wanda ya jawo aka harbe yara bakwai a hannu da wasu civilians dukan su da karaya ajikinsu... cikin dafa kirji haseena tace hasbinallahu wa neemal wakeel and you think my children have sumting to do with party and shooting? ihun da ta musu yasaka har makota ake jin muryanta.. this must be the work of my dump enemies i am not going to let you drag my innocent girls into this nonsense baseless accusations.. "layla ko kinsan wani abu akai?? da sauri layla ta girgiza kai tace mummy nifa bansan komi ba ni sallah kawai nakeyi..sai kuma ta fashe da kuka sosai.. Haseena ta inda take shiga batanan take fita ba haka kawai zaa zo har gidana ana menan aci min mutunci dan anga mune zamu lashe kujera to wallah ba isa asaka yarana acikin wann makircin ba you officers u better leave my house kafin yau din nan ku rasa aikin ku..my child has already admited dat she dont knw anything ..dont let me file a case againts you for child abuse and emotional black mailing..she is just 15 uban me zata muku awajen party ehhhh dayan officer yace toh ina yayarta, ance mana su biyune.. malam liman ne ya tsoma baki yace haba officer, yarinyar data gama ciwo gasar qur'ani dana tarbiya wa Abuja kake tsamnin zaka ganta agidan party, yanxu haka zaka samu tana karatun qur'ani abaya kallon debar albarka da mrs haseena take musu tana kan latsa wayarta agaggauce yasaka polisawan kawai suka haqura suka yanke hukuncin katse bincikensun agidanta sai bai kara ce mata komi ba dan sun santa sarai yadda tadau zafin nan yanxu zata iya kulla musu sharri ko suji sunansu na yawo a social media.. sallama suka mata akan zasu dawo in akwai bukatar hakan ta inda mrs Haseena take shiga banan take fita ba ta rakosu har gate tana zazzaga musu buhun bala'i mama hauwa da maman sa'id tsabar gulma koro koro suka fito waje tsegege daga ita sai mayafi ta tsaya tareda mama hauwa sunata kallo kuma sunajin me ake cewa.. kusan wuce juna motar javeed dana polisawan yay tun akan titi amma dake ahnkli yake tukin ko kallonsa basuyi ba suka bar anguwan.. maman sa'id tay sauri ta tsare haseena ita da mama hauwa nan tafara bawa haseena labari ai jiya anyi kame yara kanana yan makarantar su nur sunje sun hada party maza da mata sunata shaye shaye suna zina shine har aka harbe wasu.. maman seed cikin shan ciki tace hmm To wallahi ni na ji da kunne na tun jiya da dare aka fara case, kuma ance su 'yan makarantar nan ne na icice suka je party nan kuma faaa ana zargin an sha giya wiwi har da zina Kuma shine ace har ‘yayanki ciki?!" cikin gallaza mata harata mrs haseena tace Allah ya kiyaye, aniyar kowa yabishi.. mama hauwa tace uhum ni dai na ji wai akwai wata yarinya da akace ta bace ma bayan kowa ya watse Haseena da ta hade rai ta dafa kugu tace kai subhanallah Kuna jinmaganan karyan nan kamar ba ku da 'ya'ya. dan Allah Ku bar zancen gulman nan ya huta, Yaran nan fa kananane suna ribibin shirin gama makaranta dama kuma ai kowanne irin taro yanada tsautsayinsa nide Ban yarda da sharrin da ake yadawa ba snn bazan amince asauke sharrin banza akan y'ay'ana ba yawwa. "To ai shiyasa mukazo nan muna tambayarki dan inba rami toh me yakawo rami wai naga polisawa ne sunzo miki question har gida da sassafe... sunakan fetsawa mrs haseena habaici da baqar magana sai ganan motar javeed yay parking ata gaban su kadan, magana suke amma hanklinsu sosai ya koma kan motar duk inda kaga abu me masifar aji da tsada dole ne ka kalla Cikin wannan yanay suka komar da kallonsu kan motar Javeed Mufasa da ta tsaya a gefen layin gidan mrs haseena hasken fitilarsa ya kashe duk sai aka yi shiru nan take Da wata irin kasala Nur Firdaus ta farka daga baccin daya kwasheta koda ta bude ido mamakine ya cikata na yadda akay javeed yasan kofar gidansu.. tana daga kai da niyyar masa magana caraf sai ta hango taron mutanen dake a kofar gate dinsu koda taga mrs haseena atsaye da su maman saeid atake taji ta birkice gabaki daya zuciyanta ya hau buga kirjinta na dukan tara tara, ahnkli tasunkuyar dakai kamar mara lfya data kalli time a wayarta kawai sai idonta yafara fidda sabbin ruwan hawayen tausayin kanta dan ta riga tasan me zai biyo baya. Javeed ya gama kare masu mrs haseena kallo yaga suma nan din suke satar kallo duk da yasan ba lallai sugane waye a motar ba sabida tinted dinsa amma tuni jikinsa ya bashi sudin su wayene. juyowa yay kalleta ganin tafara kuka sosai da muryansa mai taushi yace you scared? bata amsa shi ba kawai tamasa innocent kallon ai bazai gane komi ba.. dan kyabe baki yay yace duk duniya za a iya taruwa ayi magana akanki amma ke ki tsaya kan gaskiyar ki kawai mana.. Ta girgiza kai a hankali hawaye na gangarowa daga gefen fuskarta bata ma sanda bakinta ya kufce cikin kuka me sanyi tace masa mummyna bazata fahimce ni ba, Nide dan Allah ka dan tsaya, Bazan iya fita yanxu ba, sungan ni a cikin mota da kai ynxu zasuce min wani abu da ba zan iya jurewa ba. Javeed ya tsaya yana kallonta can yasauke numfashinsa ahnkli ya matso kusa da wata iriryar salo na kwarjini da kwantar da hankali cikin kwayar idanunta yake kalla kafin nan yay calming voice nasa cikin lallami yace Dont worry, ki manta da su kawai ki fita da kwarin guiwa, u're a brave gal, rembr u fought seven boys to save ur own sister, u've taken risk againts ur ownself kuma nasan Wnan bashine farkon yakinki da duniya ba." kallonsa tay cikin ido a shaukance tana jin kamar duk duniya shine kawai ya dan fahimceta, batace masa komi ba ta saka hannu tafara share hawayenta Ahankali tabude kofar motar Veil dinta ya makale a bayan kujera bata lura ba tafita waje da sanyin jiki suman kanta ne ya wani irin kwantawa akan gadon bayanta da wani irin nauyin zuciya ta rufe masa motar snn tajuyo tanamai kallon lumsashun idonsa.. he is so damn cute sai yanxu ta kara kare ma fuskansa kallo sosai. sihirtaccn ajiyan zcya tay da sanyin murya tace masa "thank you...dan kadan yabude idon ahankli yay kamr be jita ba da wata sexy voice nashi me kashe jiki yce 'what did you say?? yan yatsunta take fidgeting tare dadan shagwabe masa fuska tace 'Thank you, for everything...murmushinsa me tsada da baifiye yi wa kowa ba ya mata snn ta juya sai anan ya lura da veil dinta dayaga tafara tafiya da sumanta abude Haseena da tuni ta soma jin jiri jiri tana ganin nur ta fito a motar wani babu ko dankwali wani irin kunya ya gumeta ta dan lumshe ido tana kokarin boye fushinta. ranta amugun bace ta juya da fushi cikin sauri ta shiga gidan ba tare da cewa kowa komai ba su layla na biye da ita Su Maman Sa’id abun nema ya samu ai take suka tsaya kallon juna ita da mama hauwa tace dubi dubi yar gwal din ta fito yawon tada saurayi ko veil din ma bata yafa yau ba... mama hauwa tace "Ni fa dama tunda farko nace muku akwai wata babban matsala agidan haseena dan haka kawai polisawa bazasu zo neman yaranta da asuba ba. Javeed ya tsaya daga cikin motar Yanata kallon Nur tana tafiya ahankli harta karasa bakin gate dinsun taji wayarta na ringing da wata private number akan screen tana daukawa taji muryan sa yana cewa 'wait for me der". cak ta tsaya batace uffan ba sai gashinan ya taho ya kawo mata veil din hannunta mika zata amsa hannunsu ya dan gogi juna wani uban zafi yaji jikinta yayi, tana karba kanta na kallon kasa tawuce cikin gidan da sauri kuma cikin sanyin jiki.. wani irin shewa su maman saeed suka buga dede lokacin javeed ya juya ya koma cikin motarsa yazauna aransa yanajin kamar yabita ciki sede yasan bazai taba iyawa ba after like 5 mins bayan iyayen gulma sun bar wajen javeed ya sauko kasa ya bude booth dinsa na baya ya dauko wani jaka yakoma motar ya bude jakar yahauciro Bunch bunch na new dollar note yanemi envelope sama da kasa a motar bai samu ba ya tuna riga biyune ajikinsa akwai irin farin inner shirt din nan hakan ya cire T shirt dinsa kafin nan ya cire inner rigar cikin ya shimfida akan seat ya zuba dolla notes din nan kusan guda biyar aciki, akan note guda daya ya cire pen dinsa ya rubuta mata "get drugs" ajiki yay wrppig dinsu dakyau acikin white shirt din. kafin nan ya mayar da na saman ya fito ya kwankwasa gate sai ga malam liman ya fito suka gaisa cikin dattijantaka yace masa ga aika ya bawa nur firdaus amma zai kirata zatazo ta amsa dakanta basai yakai mata ciki yanxu ba. Dattijan takan da javeed din yay masa maganan dashi ne ya saka malam liman bai masa musu ba dan sosai shima yke son nur dan haka baya zarginta da komi kawai saiya karba ya aje a dakinsa. mrs Haseena tana shiga gidan ta tsaya a falo tana na huci me zafi Layla kuwa na tsaye da hawaye dan aranta tasan itace ta jawo ma nur firdaus haka sede yadda taga hasseena na tafasa tasan cewa dolene ta fidda kanta tay denying komi if posble ta nuna cewa bata san da zancen partyn ba kwata kwata ...... aikuwa Nur tana shigowa gidan Mrs haseena ta tareta da buhun barkwanon masifa dama acike take da ita tam, yai taki sam tabarta tay bayani kawai tafara sheka mata ruwan zagi da kalamai na zargi ta inda take shiga bata nan take fita ba kawai nur saita sunkuyar dakanta tayi shiru tana famar zubda hawaye. ji kawai take mrs haseena na cewa zaya iya disowning inta inde rayuwar bin maza tasako agaba dan Bazata taba amincewa ta jawo mata abun kunya ba agaban haseena layla ta nuna cewa ita bata san da maganan wani party ba ita kam ma bata da lafya tana gida tana kwance irin dai ta nuna aima bata san cewa nur din bata gidan ba. Da kuka me cin rai nur tawuce daki dan duk furucin layla yafi bata baqinciki, As usual laylan ce tazo daga baya tay kneeling agabanta ta dinga kuka har tana majina wai tana ba noor haquri... nur tay fushi sosai taki kulata zazzabin period ma yazo ya rufeta ranar tanata murkusu a daki sai can da yamma dataji dama dama sai taga text din javeed da private number akan taje ta amsa abu awajen me gadinsu mamaki ne kawai ya sakata daurewa ta fita waje aikuwa malam liman bai ja ba ya bata aikan da bata san meyene aciki ba dai ta saka a hijab dinta tazo dakisun dashi wann shegen qamshin turaren san ne ajikin rigar duk ya cikata sai taji kawai tana Allah Allah tabude abun tagani nan kuwa ta shiga warwarewa sai taga ashe ma kudi ne da note din daya rubuta akai tadau lokaci tanata kallon fine italic and bold hand writing dinsan dayay mata mugun kyau dan ita kudi bai dameta ba. motsin takun layla data fara ji yasata sauri tabude jakarta data dawo dashi daga KD ta juye bunch din dollars din aciki tare da wanda matar kawunsun ta bata ya zama tana da bunch bakwai kenan na Us dollars da bata san worth dinsu ba iyaka banbacinsu shine kowani tumin na javeed din yana da kauri sosai sann is made with special currency code kana gani kasan dai buga musu kudin nan dai akeyi danasu engine din. rigarsa dake baza qamshi kawai ta fitar tajefa akan gadonta dede wajen pillow inda take kwanciya dan babu tantama qamshin javeed yana saka mata kasala na musammn da kuma nitsuwa. cikin kwanakin gabaki daya Ko adnan baiya gane mata gashi case akatayi akansu fahad tasha mugun mamaki da har aka karkare bincike basu ambace sunanta ba bare su bada labarin abunda javeed ya musu, kawai tasan tsoro ne ya cika su but atleast she is now free frm them snn har abada in sha Allah bazata sake kula aysha ba, kusan saida layla tay kwana uku tana bibiyanta da magiya tana rokonta kafin nan ta sauko suka shirya kansu harma fiye da dacan mrs haseena kam dama satin nasu ne tunda masifarta ya raba polisawa da gidanta tacigaba da kai kawowa wajen uwargijiyata dan babban taron murna sukeso suyi bayan an sanar da jamaa nasararsu. ****** Dagata dayan fannin kuwa baifi jinyar kwana goma akayi a kasar gypts ba saiga Jikin alhaji Abubakar ciroma ya warware sosai saidai shida ahalinsa haryau basu dawo nigeria ba suna egypts din inda kullum ake masa check up na ciwon zucyarsa.. kullum yarsa razia na manne dashi yana kuma lura da furucin bakinta datake yawan yi akan nur firdaus game da ciwon nan nasa shide bai taba ce mata komi ba har sai ana washe gari za'a sallamesa su dawo nigeria sann ya zaunar da ita tare da iyayentan duka ya hau basu tarihin mahaifin nur firdaus frm the scratch, frm yadda iyayensu suka mutu suka barsu suna yara amma harouna ya zame musu uba da uwa, yace musu sanadiyar da shidin baiyi mugun arziki ya zama me kudi sosai kamarsu ba kenan sabida he was busy taking care of their lives raising them and shaping them into who they are today. yace musu secrifices din dan uwansa haroun ne ya kawosa matsayin daukaka da ayau suka gansa yake ciki, ya kuma gaya musu cewa Alhaj haroun din mutum ne me tsnanin tausayi da gaskiya kuma wnn gaskiyarsa ita ta kashe shi. ba labarin daya daga musu hankli face na babban filin gado da suke gadara dashi da gwamnati da wasu yan siyasa sukaso su kwace wanda case dinne yay sanadiyar karewar dan arzikin haroun wajen sharia kuma badon komi ya tsaya akan gaskiya ba saidan yay protecting din future din dan uwansa da kuma na yaran sa daya bari awajen haseena. duk wani boyayyen tarihinsu saida ya basu jikinsu kaf sai dayay sanyi suka kasa motsi, anan ne suka gane dalilin daya saka yarike rashin samun su nur akusa dashi aransa da tsanani har abun yaja masa ciwon xuciya. snn yace musu ji yake kamar yaci amanar dan uwan sa dabai raine nur da layla da hannunsa ba sabida dan uwansan haroun shine ya dorasa a duk wata matsayin tarbiya da daukaka da suka gansa aciki a duniya ayanzu.. saida ya gama warware musu wann lamarin kafin nan dukansu suka gane muhimmacin su nur a rayuwansu tare da dumbin baqin cikin dake kumshe a ran alhaj abubakr din da kuma damuwar rashinshi acikin rayuwarsu nur da bazai taba iya cire zafinsa a zcyarsa ba da wann baganin yay ma razia da iyayenta wasia me shiga jiki sann yace musu koda wata rana ya mutu bai yadda su juya ma su nur baya ko su cutar dasu ba koda awani yanayin rayuwa zasu tsince kansu. #SURAYYAHMS COMENTS AND SHARE [12/04, 19:41] Anne-Aurora🦋: *NUR FIRDAUS...32* _@SURAYYAHMS_ Arewabooks@surayyahms wattpad@surayyahms kwance tashi babu wani wuya game nisan kwana, gashi haryau ana batun cika kwana biyar kenan da faruwar rufe case din partyn nan wanda already har aka gama ba ambace sunan nur firdaus aciki ba. javeed mufasa kuwa tun aranar daya kawota gida yawuce hidimarsa acan qasar china saidai kuma daga zarar nur firdaus tafice daga gidansu muddin da wayarta ajikinta toh yana iya sani kuma babu tantama spys dinsa suna nan a boye suna bibiye da ita duk inda zata shiga batare da tasani ba. alaqar kawance tsakaninta da aysha gabaki daya ynxu babu shi, yanxu daga ita sai layla sai kuma jadidah suke rayuwarsu a schl din itade layla bata dena halinta na munafurci da hassada ba amma kuma tunbayan abunda ya faru a partyn nan ta koyi dannewa, saidai as days pass by tana dada lumewane acikin wani sabuwar tashin hankali, dan bata iya nitsuwa ko runtsawa batare d tunanin cewa kwanan nan labarin Auren yar uwarta nur firdaus dana adnan shehuri dan gidan minister of humntrian affairs zai karade garin abuja ba. another deep blow da take mugun tsoron gani dantasan bazata taba iya daukar zafin sa a zuciyarta barin ma da tajima tana wahala da dakon boyayyar syyar Adnan shehuri aranta. acikin kwanakin nan da ake rade raden baifi kwana biyu ayi sanarwa ba sai ta farajin inama ace nur firdaus zata mutu kafin aukuwar wann Al'amari, dan in har nur bata mutu ba toh tanaji hala itace zata hadiye ranta ta mutu dan duk ranar da akace nur ta zama daya da adnan shehuri tasan bazata sake iya samun sauki konada na busar numfashinta adede ba. acikin kwana biyar innan abubuwa dayawa suna faruwa wasu a boye wasu a abayyane, dan haryau nur bata tsira daga habaice habaice yan hassada ba, snn ga wann mummunan mafarkin daya fara sakota agaba wanda ko tay addua sau nawa wnn same mafarkin sai ya zo mata. dalilin wnn mafarki yasaka ta aje komi agefe tafara bawa layla extra ordinary care, dan kowani dare sai taga laylan acikin wani mummunan yanayi nacewa wasu mutane sunzo sun dauketa kuma kasheta zasuyi. bata taba fadawa kowa mafarkin ba sai dai kawai tay addua in kuma taji faduwar gaba ko rashin samun bacci yaki sam ya saketa sai kaga ta saka rigar da javeed da ya bata ajikinta dan qamshin da kejiki na saka mata kasala tuni saikaga tay bacci bazata kuma farka ba sai wann mafarkin nata ya sake dawowa ata dayan bangaren kuwa sadaat tare da sanata farida bala basu zama dan tun zuwansa suketa shirinsu gashi ta hadasu da wani shegen doctor amma haryau bata fayyace musu dalilin hakan ba tukuna. itade ta basu gargadin su tabbata sai ana washe gari za'ayi sanarwan kujerar nan sann su aikata komi yanxu haka gabaki daya a shirye suke dan baifi kwana biyu ne kacal ya rage ay sanarwan ba. satin gabaki daya mrs Haseena batama neman sadaat awaya sabida hidiman shirye shiryen samun kujerar uwar gijiyar dana siyasa daya mugun sha mata kai.. and she has put her children under strict survellance akaro na farko kenan data gaya ma malam liman cewa ya tabbata shine zai kai yaranta schl ya jirasu atashi snn ya dawo dasu dan kwata kwata bata yarda da Nur firdaus ba gani take kamar zata iya jawo mata wani matsalar da zai jawo mata cin mutunci ko zagi abainar duniya. Nur takanyi amfani da wann fassarar da Mrs haseena take mata wajen bawa Adnan uzuri dan ya kyaleta dan sosai ya matsa mata akan lallai su fara shirin auren su, yanata zumudi sosai dan he alwys wanted her to be around him acikin kwanakin nan badon komi ba sai dan yana nunata ma yan uwan mahaifinsa dana mahaifyarsa kafin auren amma haka nur tadinga ki mishi sam tacemai ai mahaifyarta tahanasu yinwata motsi ita da layla yanxu daga schl sai gida sabida tsaro. duk yadda Adnan yay haka zata ki masa sam wata rana har su samu sabani amma ita kanta bata ganewa kanta yanxu zuciyarta da nitsuwarta gabaki daya yanaga wajen javeed ne, ko ina yake, ina ya shiga, duk sanda taji wayarta yana ringing ko karar sako ya shiga she secretly wish zata ga ko private number na javeed ne amma tun ranar da suka rabu bai sake nemanta ba.. Da kyar take danne Abunda takeji aranta domin bata son mare illusions dinta na crushing akan javeed mufasa yazo yashiga tsakaninta da Adnan dantagama lura kmr sosai take bawa adnan din ciwon kai a cikin kwana biyun nan. wani bin zaizo hira amma kuma hanklinta sam baya kansa har yaji ta bashi haushi sede kuma marmaza zakaga ta lallabashi tareda bashi uzurin cewa tana son ya nitsune ya bawa mum dinsa full attention a wann lkci inyaso in aka gama hidimar murnan sabuwar matsayi zasu dawo daidai. da iyakan wann kalaman ta cire masa damuwar data fara sakashi aciki. sabida haka wani bin takan daure suyi waya sau biyu arana in taga bazata iyaba kuma sai kaga ta kashe wayarta sai can hanklinta ya dawo jikinta sai ta kunna haka suka dingayi acikin wnn kwanakin haryau ana zancen saura kwana biyu ayi sanarwa. ranar tuesday duka yaran sunje schl lami lafya sedei tunda suka dawo Nur tafara wani irin ciwonkai me tsanani ga yawan faduwar gaba sai tanaji kamar ana tsorata yaudin da daddare tay bacci sai kuma batay mafarkin datakeyi na laylahn ba kawai babanta tagani waiyafito daga wani lambu me shegen kyau yanamata murmushi yana kirar sunanta tanata binsa abaya izuwa wani tsiririn hanya me wuyan takawa saihar takokarta takusa kamoshi sai yabace mata bat.. ranar Da sunansa ta farka a bakinta harda dan guntun hawaye daya sauka a fuskarta maza tay masa addua sann ta sauka taje kitchen ta bude fridge ta sha ruwan sanyi tunda ta dawo sai taji ta kasa komawa bacci alwala ta doro tazo ta hau gabatar da sallahn dare, cikin kowani sujuda sai ta roki Allah akan ya jadadda rahama ma mahaifintan, tay adduar samun shiriya wa kanta da layla, da mamansu, snn ta roka musu samun kwancyar hankli, ta roki Allah inhar tsakaninta da Adnan alherine ya tabbatar musu da hakan sann ya cire mata sonshi inde ba alheri bane tarayyarsu... shima javeed din datakejin wani abu aransa wanda tasan inba Allahn ba wanda yagane me takeji a raaka na karshe gabaki daya akansa tay adduarta. bayan ta idar ta koma kan gado ta dan rufe ido amma kuma fuskar Javeed dinne ya kuma bayyana mata kamar tumbin dare. can Sai ta tashi zaune tare da pillow akan kijinta Tanamai tambayar kanta Shin haduwarta da javeed anya bazai iya zama jarabawa agareta ba ko wata rubutaccen kaddara? in ba haka ba meyasa zuciyata ke yawan bugawa akansa can ta koma tadan kwanta Amma kafin baccin yazo ta dam dafa zuciyarta da hannunta biyu ta ce ya Allah! Idan wannan mutumin da nake yawan gani ne masoyina na asali to kayi mini jagora. Amma idan zuwansa rayuwata wata fitina ne ka kore min shi daga zuciyata kar a dalilinsa na cutar da Adnan. tana fadin haka tay salatin annabi snn ta shafa snn ta fara kkrin tayar da layla abacci domin tay sallah fajr itakuma ta dau qur'ani ta fara aikin karantawa. wajajen 8:05am ranar wednesday ya musu a harabar schl dinsu, yau tun bayan adduar da nur tay sai bata sake jin wani nauyi acikin zuciyarta ba itade tasan cewa tabarma Allah zabi yanzu. sai yaune da suka taso zasuje gida kafin nan suka hadu da aysha, wani mugun haushin nur din takeji sabida akan case din party ashe har anbata suspension na kwana uku snn iyayenta sunyi fushi sunce mata bazata university ba auren dole zaa mata nan da wata uku bayan sun rubuta jarabawar waec dinsu haushinta baifi da taga ko ambatar sunan nur baayi a case din ba, sune dai sunansu ya fito baja baja, gashi ya jawo za'a mata auren dole agida, haushi da laifin komi tabi ta dora shi akan nur, gani take koma miyene nur ce tay mata sanadiyar hakakuwa yau da suka hadu tadinga jawa nur Allah ya isa tanace mata in sha Allah itama badai tagama makarantar nan lafiya ba.. jadida ce ma ta amshe fadar ta dan bubbuga ma ayshan baki sukayi kaca kaca a kofar gate nur kam batace mata cikanki ba. yau wednesday washe gari ne za'ay sanarwa rabonsu da suga mrs haseena ta kwana da su agidan tun ranar monday, sukadai suke rayuwarsu sai malm liman dake gadinsu yaudin har gida jadida ta rakosu suna hirar abunda aysha tay ma nur a kofar schl, layla ne tayi azarbabi tahau bawa jadidan labarin partyn sama sama musmn akan abunda aysha tayi ma nur na yaudara da karya yau din bakaramin mmkin muguntar aysha jadida taji ba. layla sosai ta nuna ma jadida ai tay nadama kuma ma ayshan ne tamata tarko dan ta cika burinta akan nur wa su fahad. ita kanta nur bata san da wann bayanin ba saiyau, itade tasan javeed ne ya fayyace mata manufan aysha akanta amma bata san cewa layla ma ta fahimci hakan ba, haka jadida ta dinga masife nur tanamai ce mata tafiye sanyin hali ta rage yawan ma mutane uzuri wasu basu cancanci haka ba, daga baya kuma sai ta babbata baki har sukay alkwarin ma juna akan bazasu taba gayawa kowa wannn maganan ba, har dai sukacigaba da hirarsu can da yamma suka raka jadidan har gida tare da malam liman yakaisu snn ya dawo da su dake a hanya suka sayi abinci yau tun bayan isha sukayi dinner, layla ta shiga wanka nur kuma taje kitchen tay wanke wanke ta tsaftace kitchen kafin nan ta dawo tasamu layla ta saka nitynta harta kwanta bacci.. itakam karatun qur'ani tay har saida taji sanyi snn tay dialing lambar adnan ganin yau baiko nemeta awaya ba. bata wani damu ba dake tasan gobe ne za'a ayi sanarwa. koda ta kirashin bakaramin dadin kirar nata yaji ba amma sama sama sukayi hira dake tun a voice nashi taji alaman ya gaji sosai, ce mata yay yau din kwata kwata bai zauna ba shiyasa be nemeta ba gashi gobe ma zaije garinsu maiduguri tare da mummynsa da sasssafe kafin ayi sanarwan, da dare ne zasu dawo Abuja nd dat means goben ma ba lallaine tajishi ba, at around 11:30 suka katse wayar. ta mike ta shiga wanka ta fito sai kuma taji gabanta na faduwa sosai gashi laylah tasaka rigar javeed datake sawa a washing machine bata wanke ba kuma, kawai sai tay addua ta kashe musu bedside lamp ta kwanta abunta. tana kwantawa kuwa ko minti biyar batay kwakwakra ba wani irin bacci me shegen nauyi ya kwasheta.. wann daren larabar shine daren da bazata taba mancewa da shi arayuwarta ba dan wani irin mummunan mafarki me razanarwa tay, wai wasu sunzo dakinsu adaren har sun dauke layla sunyi waje da ita, a mugun firgice tafarka a wann mafarkin bakinta na dauke da salati me karfi tadafe kirjinta tay maza taja wayarta dake gefe taga time 3:40am kusan asubah kamar an tsikarate ta juya agigice danta duba laylan tana kuwa juyawa sai bataga alaman layla akan gadon ba a mugun gaggauce tamika hannu ta kunna wuta ta tattaba gadon aikuwa taga wayam babu kowa akan gadon face rabin bargonsu daya jawu a kasa da alama kamar ancire laylan ne da karfi daga kan gadon.. ji tay jikinta ya dau rawa a birkice tafara ambatar sunan layla tay bayi ta kwankwasa kofar shiru harta gaji tabude ta shiga ciki sai bataga laylan anan ba koina ta duba a dakin bataga alaman layla ba daga nan ko tsayawa saka wani sleepers batay ba ta bude kofa ta fito cikin sauri ta nufi kitchen da tunanin ko tea layla taje hadawa makanta dan wata rana layla tana da yunwar dare, tun ahanyar kitchen din takejin kamar motsi motsi ta wajen extra room dinsu dake kusa gym room amma bata tabbatar ba kawai sai tashiga kitchen din nan ma wayam bataga layla ba, hankalinta taji yay mummunan tashi, ta fito kenan zata nufi falo sai taga an kashe wutar sashen sai fass taji anbuga naurar cctv camera dake jikin bangon falonsu kamar kiftawa da bisimilla taga inuwar mutane biyu dauke da layla a hannunsu zasu wuce da ita cikin extra room din, lkcin ji tay kamar ta tsala ihu sai kuma wani abu ya rike mata kirji, jikinta na wani irin rawa rawa ta bita sulale ta koma kitchen din cikin sanda cikin razana tarasa mema zatay sai kawai tafito zataje daki ta dauki wayarta to call for help tana dan lekowa kuwa taga alaman wani mutum yayota hanyar dakinsun da alama ita zaaje daukowa.. a mugun tsoroce ta koma cikin kitchen din tanajin kamar zata saki fitsari ajikinta dan tsoro,cikin rasa nayi kawai tazare wuka me kaifi akan knife stand ta rike itakanta bata san me zatay da wukar ba amma de ta rikeshi a hannunta dammm. tsoratccen kuka taji nason ya tason mata rauni da tsoro na son ya gushar mata da hankali sai kuma ta tuna yadda javeed ranar yace mata she is brave gal kuma ao tasan Allahnta zai taimaketa, dakyar ta hadiye kukan da wani irin karfin hali ta fito cikin sanda bayan mutumin tagani ya fito da sauri yana kkrin komawa inda ya fito bakin kayane ajikinsa da kakkauran gloves da facemask tasan duk yadda akayi inda suka kai laylan zai koma, haka nan ta jira haryay nisa kafin ta dinga sanda tana binsa abaya jikinta na wani irin rawan da bai tabayi a duniya ba. kafin hakan ya faru layla tun ta na bacci taji am danna mata pillo an rufe mata baki kafin nan aka dauketa cak akai waje da ita. a rikice tafarka dan bakaramin rudewa tay ba dan wasu mutane su biyu tagani dukan su maza sun saka bakaken kaya sun rufe hannunsu da glove fuskansu ma haka lakanya yake da face mask, har saida suka kaita extra room sann suka manne bakinta da seal tape, bata san hawa ba bata san sauka ba suka fara bullying inta, dayan baya ko magana, me maganan kuma bata gane muryansa ba fadin yadda ta tsorata bazai fasaltu ba duk da bakinta a manne yake da tape amma ihu da kukan datakeyi kai kasan bazata iya daurewa ba zata iya hadiyar ranta ta mutu nan bada jimawa gashi dama layla akwai tsoro bana kadan ba. ko jimawa da daukota basu ba taji gayen nace ma wanda baya maganan akan yace ya dauko nur firdaus, fitarsa keda wuya tanaji tana gani mutumin ya cakumo dukiyar kirjinta saida ya beka mata nity snn ya kwaye mata rigar baccin hannunsa daya nakan nononta daya yacusa mata shi acan akasarta. kamar zata suma haka take rawa gashi sun daureta da kujera dam dam dan dama dakin babu gado. wasa da ita mutumin ya farayi a wani irin walakantaccen yanayi kafin ace abokinsan yadawo harya bude mata baki ya cuccusa mata dick dinsa abaki yanayi yana ce mata yar iska layla tafarajin kamar zata mutu dan tsoro ga azaban da bata tabaji ajikinta ba yana kkrin tsige mata riga saiga abokin ya dawo abirkice ya jashi gefe ya gaya mai wani abu a kunne sai ji tay yana cewa ka tsaya anan, ni zanje i wll go and find her we dont have time to waste aikuwa yana fita aka barta da wanda baiya maganan. duk dama ya saka mask saida jikinta ya bata irin kallon tsanar dayake mata shikam direct ya daga mata rigar bacci ya ware kafafunta yafara kokarin cusa mata dick dinsa akan farjin ta da mugun karfi be shiga ba sai ya kawo kansa zaiyi sucking iyaka danne kansan datay kkrin yi ne da cinyoyinta yasaka bai samu ya shigeta a bugu daya ba, yana mikewa ya wani irin yage tape din bakinta shima kafin tay ihun shima yacusa mata dick dinsa abakinta yana mai danna mata kai akai dan ta jika nan take tafara masa amai wani irin kifa mata mari yay sai da ta suma akangare. nur dake jin muryan laylan sama sama saita dada harzuka gashi ta rasa meke mata dadi dan ta yunkaro kenan zata shigo wajen sai taga dayan yafito cikin sauri da alama zaije nemota haka ta sulale jikin labule ta boye kanta har yawuce ko minti biyyu masu kyau baiyi ba sai gashi ya dawo agugurje yana cewa "guy kazo kawai lets look for that girl.. banganta bafa..nan ne marar maganan yay magana, lkcin layla na sume da Nur tashako muryan sadaat sai da tay karamin sumar zaune na wucen gadi tsabar yadda jikinta yake rawa rawa kiris ya rage wukar hannunta ya subuce ya fadi kasa dan mamaki. dakyar ta iya danne tsorataccen kukan dake son ya kufce mata tanata ambaton Allah aranta, after like 2minutes tagan wucewrsu nan ta dinga tarrafawa akasa kamar wata yar 2yrs ahankli harta shiga dakin domin ceto laylah... koda taga yanayin layla akangare am yayyaga mata riga nononta awaje saida taja da baya kamar zata fadi kasa sabida bugawar da zuciyarta yay da tsananin karfi, amma kuma tasan wnn ba lokcin nuna rauni bane dan haka a mugun gigice tay kan layla da already ta suma ahnkli ta fara kiran sunanta cikin wata birkitaccen kuka tanayi tana aikin goga wukar akan igiyan da suka daureta dashi da kyar layla ta bude ido lkcin igiyan ya kunce suna hade ido suka wani irin rungume juna snn suka fashe da kuka sosai, awajen nur ta yarda da wukan batama lura ba ta ciccibo layla sai kuma suka riko hannun junansu zasu arce da gudu suyi waje dan neman ceto har sun fito kenan agigice jikin su narawa kafafunsu har na harhadewa nur tarike layla dam dan laylan sai kukan azaban datakeji ajikinta take yi tana wani irin dingishi ta kasa daurewa. a suna kkrin zasu wuce can panic room inda akwai telephone dazasu iya kirar emg security koma police direct sai kicibis gayun nan suka hangosu aikuwa ba jira sadat ya tasosu ta baya ussy ya dira ta gaba dan ya shawo kansu.. wani irin gigitaccen ihu yaran suka saka tareda falfalawa da gudu da kyar nur take jawo layla sabida an jagwalgwalata sosai kayanta duk ya yage and she is almost naked, haka ta dinga janta ata gaba gaba tasakata sunata gudu suna kuka, daf suna kaiwa kofar panic room din kenan ussy ya shawo kansu ya wani capko nur da karfi tay saurin tura layla dakin tafara kokawa dashi cixo yaguni naushi har Allah ya bata saa ta rarumo irin abun kona turaren wutan nan ta rafka masa akai ta samu takufce a hannunsa da mugun gudu tay yunkurin bin layla dakin shikuma sadat lkcin da gudu yake tahowa zai toshe kofar wani irin ihu layla ta dingay tana ganin yadda nur ta miko hannu zata kama kofar kenan sadaat din ya fincikota kamar yar tsana yawani irin buga mata kai da bango saida ta suma atake kafin ussy ya mike su kamo layla tuni ta dannawa kofar lock kuma dama ba a iya bude panic room ta waje dolene sai taciki. tun da layla taga ta tsira kuka takeyi da gwiwowinta akasa sanin cewa tabar nur firdaus a hannunsu su biyun, saidai duk da rudewar datay bata gajiya ba atake tafara neman telephone tana samu kuwa tafara buga lambar security da police sai shiruu sai ta danna sai taji yana wani irin diddi diddi yana kara kuka ta dingayi a birkice ta kasa haqra tanata gwadawa bata dena ba. daga waje kuma tuni sadat ya wuce da nur inda suka aje layla a farko ussy kuma gabaki daya ya fara tsorata da sanin cewa sun bar layla ta kufce musu zata iya kirar police sadaat yace masa ai ya riga yay disconnecting line din panic room din tun a lokcn da sukama malam liman alluran bacci awaje. hanklin ussy dai bai wani kwanta ba shi kuma sadaat gani yake wann ne babban damarsa na samun cikar burinsa akan nur firdaus daya jima yana fantasizing yaugata nan asume agabansa kawai yaji dolene yay abunda yake so yayi da ita... yanakan kkowar cire wandonsa ussy ya sharesa yahau bude jakarsu ya dauko Alluran da likitan da sanata farida bala ta hadasu dashi yahau hadawa.. a human chorionic gonadotropin injection da aka mixer shi with progestrone. sadaat har wani bari bari yake yana tara yawun abakinsa kamr wanda yaga gasashen Naman kaza agaban sa tun be gama yacire wandonsa ba dick dinsan na tay cur yana kkrin cire mata kaya tun anan tafara jin motsinsa yana kai hannu zai taba mata kirji tay wani wuf ta buga masa kansa da goshinta, sadaat yay kara, acikin firgici ta turesa akanta tay rolling akasa ta fasa musu ihu me wani irin razanarwa. ussy ya birkice yazo ya damkota cikin daka ma sadaat tsawa yace wawa kawai kaga abunda nake gaya maka ko. kawai lets go to plan B if not yaran na zasu tona mana asiri. nur tana kuka tana fizga a hannunsa kmr me aljanu gashi dama yana jin haushin buga masa kai datay wani irin naushi ussy ya mata aciki sai da ta zube akasa akan gwiwarta tafara aman jini atake.. ..wajajen 4;30 asuba ya gabato duk tsiya sun san baza ajima ba zaa fara kirar sallahn fajr... idanun sadat yay wani irin jaaa akanta irin bazai haqura inna ba a tsugune nur take rike da ciknta bata ma iya tashi sadaat ya kara fixgota yay ma ussy alaman just five minutes ussy kuwa ya cigaba da hada allura abunsa bai kulashi ba.. nur tafara jin kamar zata mutu dataga sadaat na janta akasa duk dama ta jigata sai naushe naushe take kai masa tana kuka ita bata taba ganin tsiracin namiji ba sai wnm ranar, sadaat yana jefata akasa har wani super yay zai danneta akasan kawai tay wani rolling dan wani uban karfin da bata san daga ina yazo mata taji yazo agigice takama chair din dake wajen da karfi sadaat yafara jawo kafatta yana kkrin danneta ta baya kafafuntan yake kkwan warewa danma ya shigeta dakyau kan kace wani abu har ya kwaye mata rigar baccin dan guntun wando ne ajikinta irin skin tight din nan yafara kkrin jan wandon kasa anan ne ta dada birkece masa sosai. agigice ta mika hannu zata jawo chair din ta gwada masa saikuma taji ta tabo wukarta batay wata wata ba ta dago agigice batama san metakeyi ba kawai tanajan wukar ta wani cakka masa a hannunsan dake kkrin ware mata cinyar da wani irin karfi, tuni ya sake mata wandon ya rike hannun, wani irin ihu sadaat din yay snn ya wanka mata mari duk ya hatsala zaiy ball da ita ya hadata da bango. da gudu ussy yazo ya danneta da karfi ya hanasa nan sadat ya damke hannunta yana kkrin kwace wukar da kyar ya iya rabata dashi sai ihu take musu kar ranta suke zarewa. ussy yaga gara kawai yakawo karshen wnn abun dan kar azo akamasu subasu cika aiki ba dan duk rashin layla anan shike bashi tsoro dan ya lura kmr yaran suna da wayo sosai da kuma karfin hali .. aikuwa ussy yana saketa zai dauko alluran sadaat yazo zai jawo kafafunta wani irin buge hannu sa tay snn tay wuf takwaye fuskar sadat din dede yasaka wuka kenan yana kkrin zai barka mata wandon cikin, dan kamar inbey wani abu da ita ba zai mutu haka yakeji ga hannunsa inda ta cakka masa na jini aikuwa taki nitsuwa sai fixge fixge take kamar me aljanu kowani saka wukar yay sai ya kwarzanata tun daga kan mararta ya dinga mata cut har kusa da kan cinyarta daf da inda vjayn yake wai dole shi sai ya barka wandon ya cimma burinsa.. duk ihun datake baji yake ba zafin babban ciwon dayaji mata a saman cinya da wukar yasata takara firgicewa tana kai masa duka da yaguni aikuwa caraf sai ta karasa kwaye masa fuskan suna hade ido ta kara danna ihun sunansa.. tsoro yasaka yasake wukar yay maza ya tashi akanta inda ya fara yaga mata wando kuwa jininta ne kawai ya fara zuba, ussy baiyi wata wata ba yadda yazo da ruwan alluran da likita ya basu strick oder yace just 1 mil za ai musu tsoron ganin fuskar sadaat datay yay deciding gara su kasheta kawai yadda ya jawo 5mils din alluran da basu ma san na miye bane haka ya danna mata shi duka akan cinyarta alluran na shiga jininta tafara bari tare da wani rin jan zuciyatta sama she immidietly went into panic attack tafara murkususu nan take jini ya ballo mata kamar na period sai ta suma, bata sake jin wani motsi ba dan har suka tattata inasu inasu suka fice agidan bata sani ba... da kyar suka escaping cikin anguwar ussy ya balain kuluwa da sadaat akan zakewar da yay dole sai ya raping in nur.. tun a hanya suka dinga fada yana ce masa gashi kai bakayi ba kuma taga fuskanka dama hajiya tace basai munyi musu wani abu ba inde bazai yuba tace muyi using alluran nan wai amma meyasa baka da hankline?? sadaat ya dinga rokon sa akan karde ya gaya hakan wa sanata farida kawai suce aikin ya tafi dede tunda suny molesting din layla snn sunyi allurar da aka basu wa nur. koda basuy raping ko daya acikin su ba burinsu na tada hatsaniya tareda girgiza mutuncin haseena zai cimmu kan kace kobo sun bar garin Abuja saida suka kai akure sann suka bi local boat ya tsallaka da su boarder suka hadu da agent din sanata aka dauke su a helicopter akay da su qasar niger.... layla datagaji da gwada kirar da kyar tagane cewa ai anma katse connection dinne tun daga waje atake ranta ya bata cewa koma yay akayi wanda yasan gidansu ciki dabaine ya shigo musu wann abun she was crying nd shaking profusely kafin can tay shahada ta danna code din bude kofar ta fito tana dingishi tsoro kamar zai kasheta amma dake bataji motsin kowa ba yasata tadaure ta isa har dakin tana lekowa kuwa taga nur akasa cikin jini wani cak taji duniyar ya tsaya mata cos she just asumed the worst has happen already. tasan tunda taga nur kwance a sume cikin jini to babu tantama anketa mata haddi.. ihu take so tay amma dake tsaban zuciyarta yay rauni atake itama ta yanke jiki ta fadi awajen... Abuja, 6:27AM tungari bai gama washewa ba sai ga nan motar taimakon gaggawa na Asibitin Alliance wanda ke tsakiyar babban birnin tarayya. Nur Firdaus da Layla haroun an kawosu dukansu unconscious, tareda malam liman dake famar kuka akansu acikin motar ambulance tun aciki kasa ma nur ledar jini dana ruwa agurguje motar ta shigo da karar siren da ya tada hankalin jama’ar dake asibitin. Security ne tam a ciki da wajen asibitin musamman ma kofar icu na emergency Shahararun yan jarida da jounalist da sanata farida bala ta turo sunkai goma sune rututu a waje anata fafatawa da su da polisawa wajen neman cikakken rohoto daga bakinsu gasunan birjik sun taho runduma guda tamkar ba asubahin Allah ba.. Saidai har yanzu ba a iyace musu komi game da abunda ke faruwa ba, Duk dama malam liman ne daya farka ya kirawosu abun mamakin shine ba asan ya akayi labarin yaje kunnen yan jarida ba. Wani hadimin likita ne ya fita da sauri yana danna wayarsa yana mai cewa please hury Call the matron! they are Two teenage girls both unresponsive, both condition shows signs of intense sexual assault and trauma!, nan sashen Asibitin atake ya rikice ganinsu yara mata kyawawa cikin jini Kafin ayi wani minti biyar har an fara basu taimakon gaggawa. gidajen jarida da sanata farida ta turo suka cika harabar asibitin. sai rahoto suke kkrin hadawa na karya kalma na farko shine yayan jajirtacyar ya gwawarmaya Mrs Haseena sharif Was it rape? "Could this be a setup from political oppositions?"..this may be a top Scandal involving children of ta renown activist of post-election party Full story loading. Be on ground!.. A gefe guda kuma, wayar Haseena yay kara tana farkawa a bacci ta tsinkayi kira daga hukuma.... ..."Hajiya Haseena? We’re sorry to inform you that Nur Firdaus and Layla, have been brought into Alliance Hospital unconscious. Please come immediately." Kafin ma kiran ya katse Haseena har ta runtoma kasa agigice tanamai furta na shiga uku Innalillahi wa inna ilaihi raji’un! Layla! Nur?Ya aka yi har hakan ya faru?!" tsabar ta rude sanda tafice daga gida ta saka motarta agiya cikin sheka mugun gudu batama sani ba kirjinta kamar zai fashe take cewa na shiga uku! Na shiga uku...Lokacin da ta isa harabar asibitin aka rufe kofar taciki da jami’an tsaro sabida Yan jarida da suka fara kkrin zagaye ta da tambayoyi .mrs mrs... mrs ...mrs mrs haseena kota ina sunanta ake kira mrs haseena Shin gaskiya ne cewa yaynki suna shaye-shaye?shin waya musu wnn aiki mrs haseena.. mrs Haseena ba ta ce uffan ba dan duhu duhu ma take gani. ranta na tafarfasa Kallonsu take kamar tacinye su dakyar security suka kaita ciki. direct ta wuce ICU likitan yana hangota yace "Let her in. She's the mother." gwiwonta a kwabe ta shigo ciki Cikin dakin lokcin likitoci suna kokarin tseratar da rayuwar Nur Firdaus. wacce Har yanzu ta kasa motsi bare buɗe ido, computer yana nuna cewa zuciyarta na bugawa da karfi na wuce misali, Layla kuma tana kwance cikin tsamin jiki ta dan farka amma idanunta haryanxu a lumshe. a tsandare Haseena takafesu da idanunta dake zubda ruwan hawaye numfashinta na sarkafewa tafarajin kamar zuciyarta za ta fashe. "Ya Allah su waye suka min irin wannan abun?Me yasa?.... menayi... nurses ne suka saurin riketa ganin zata yanki jiki ta fadi kasa.. dan wani irin yanayin tashin hankli me tsanani ta shiga tanata zubda hawaye tarasa mema zatayi guda daya. awani safe waje nurse din ta ajeta inda take jin bayani abakin polisawa da malam liman da shima ake jinyarsa dansu sadat ba zallan allura suka mai ba sunji masa mummunan rauni akansa.. saukin abun shine babu wanda yakeda cikakken bayani akan abunda yafaru gabaki daya jira ake yaran su farka atambayesu kafin asaki wani official statement. #SURAYYAHMS 08060712446 [12/04, 20:34] Anne-Aurora🦋: *NUR FIRDAUS ...33* _SURAYYAHMS_ its unedited shey u go understand the content???? after like 2 hours mrs Haseena tarafka tagumi tana zaune kiraye kirayen dake shigowa wayarta its almost every minutes wasu tana daukawa wasu kuma saidai taja tsaki, tadai bada strict oder na cewa karda kowa ya biyota asbiti dan jiknta already ya fata mata cewa akwai hannun makiyanta aciki dan inma barayi ne ai ba ita kadai bace me kudi a arean su akwai ma wanda suka fita nesa ba kusa meyasa aka tsallake nasu aka far ma yayanta inba wani abu ake so a kulla mata ba zuciyarta araunace cikin tafarfasa da lissafe lissafe tay tunanin possblities game da afkuwar lamarin sunkai dari azaune. sai can Layla dake kwance ta buɗe idanunta ahnkli tanata kallon fan dake juyawa a sama a dakin hutu da aka ajiyeta,. tana bude ido taga Ita daya ne anan din nur kam da alama haryanxu tana cikin ICU. Numfashinta taji yana fita da mugun nauyi fuskarta cike da raɗaɗin zafi mai saka tashin hankali banda ma nurse din sun gasata da hala bazata iya motsi ba.. dan runtse ido tay atake abubuwan da suka farun suka fara dawo mata akai wani irin kuka ta fashe da shi.. Haseena da ke zaune kusa tanajin muryan Layla tamiƙe a guje ta shigo snn tasaka key takulle kofar dakin ta ciki wai dan karma wani hukuma ya biyota ciki,muryanta na rawa rawa tace "Layla… Layla? bby Alhamdulillah! Kin farka, my baby." Layla ta juyo da kyar cikin rauni ta fada jikn haseena tana kuka Mummy…mummy tawani kankameta sosai kodaga ji tasan layla ta mugun tsorata Haseena ta fara kukan itama takamo hannun yarta da sauri tana ƙoƙarin danne hawayentan tana cewa "Shhh its okay… babyna i am here, kiy shiru, ki kwanta. Kina buƙatar hutu yanzu. Muna asibiti ne lafiya zaki samu in sha Allah." cikin jan shessheka Layla ta tace mummy yaa nur ta farka?wayyoo bana son yaa nur ta mutu ta barni mummy..acikin muryan lallami mrs haseena tace bamai mutuwa layla Karki sake irin wannan maganan kinji....just relax and tell mummy what happen, zaki iya? kinga banason police suzo sukara rikita min ke da tambayoyi, pls autata tell mummy everything and i will do everyhing to protect you na miki alkwari.. layla bata yi kasa agwiwa ba kuwa tahau fadawa haseena cewa wasu maza ne guda biyu sukazo, daya na magana daya bayayi, suka dauketa suka kaita wani daki sun ta dukanta wai zasuyi raping inta sai ga yaa nur dinta tazo ta ceceta zasu gudu kenan cikin panic room sai kuma mutanen suka dauke yaa nur dinta ita kuma ta tsira.. data fito sai taga yaa nur acikin jini an yayyaga mata kaya anyi raping dinta tun kafin layla ta gama rufe bai mrs haseena ta sulale kasa ta fashe da wani irin kuka me nauyi.. layla was busy describing yadda ta same nur firdaus wanda sosai hakan ya mugun tabawa mrs haseena zuciya dan koma minene tasan ita aka cuta kuma wnn abu zai zame mata babban kalubale a careerta har abada. dakyar tay calming kanta ta rungumo laylan ajikinta ta dinga rarsshinta tana mai jaddada mata akan Karta furta hakan a gaban kowa Wannan magana sam ba zata fita anan ba. Layla ta kalli mamantan da hawaye tace mummy amma me zamuce idan ‘yan sanda ko jaridu suka tambaya, Haseena ta dan lumshe idonta, sannan ta furta a hankali, tace Zamu ce wasu barayi ne suka kutsa cikin gidana Sun kwace wayoyin ku, sun buge ku. Komai da yafaru, amma ba kalman rape ba. Mu bar komai acikin gida, idan ba haka ba layla rayuwar ku ce zata lalace gaba ɗaya nikuma na shiga uku kenan a hannun maqiya na.." cikin gamsuwa Layla tadan gyada kai snn ta juya kanta zuciyarta cike da ƙunci.. waya haseena ta daga ta rubuta wani text jim kadan tamiƙe tsaye ta dan gyara gyalenta snn tace layla ki daure nasan baki jin dadi amma Ni da ke zamu koma gida yanzun nan. bana son zaman mu anan mutane zasu ta zuwa suna yada karya akanku. in yaso daga baya kawai Zan turo ambulance na musamman da nurses da Zaa dawo gida da nur firdaus daga baya for now zance ma hukuma family doctor ne zaina kula daku—babu wanda zai san meyafaru da ita anam ke Kuma Layla na fi buƙatar ki riƙe wannan sirri kamar ranki. Layla ta gyada kai cikin kwantar da murya tana ji kamar duniya ta tashi bisa kafadarta. Ata waje kuwa ’yan jaridar da sanata farida ta debo sune har yanzu suna ta ƙoƙarin samun ƙarin bayani jami’an tsaro suna masu hana su shiga. within few minutes Haseena ta sa aka zo da wata mota aka fitar da Layla a wheelchair ta baya Har ta shige mota ba wanda ya gansu. isarsu gidan ke da wuya ta samu ana kkrin karkkare police examination sai ji take ana cewa wai ba a samu koda finger prints na mutanen ba yau ji take kamar zata hadiye ranta ta mutu dan haushi. in few minutes the house was cleared of all investigations bata nemi kowa ba sai Doctor surayya data zo agggauce ta amshi ragamar kula da layla tabbas taga an jijii mata ciwo amma babu wani deep penetrations sai bruise dan haka magunguna da ruwan zafi ake jinyarta da su agida ana bata magugunan kumburi dana kashe zafi.. Rade raden labarin kakeji amma babu wani tabbaci akai sanata farida kuwa tana tsaye dan duk ta shirya tarkonta datake so taga ta daurasu akai wann satin. so take taga ta dai-dai-ta wa mrs haseena hankali Yadda zaka san abun ya taba haseena ko wajen hidiman siyasa yau bata tuna ba, tana zaune tana lisasfi da kiraye kiraye agida na ganin ta shawo kan wnn matsalar dan tuni jikinta ya bata cewa akwai matsala ta wani waje. ata daya fannin kuwa tunda safe labarin abunda ya afku ya isa kunnen Adnan dake can maiduguri tunda yaji cewa nur dinshi tana ICU sai yakasa zanne yakasa tsaye baijira an sanar da nasarar mamansan bama ya kamo hanyar aiport saidai matsalar weather yasaka jirgin su delay bai iso Abuja ba sai wajajen 10;30 na safiya, Kai tsaye ya wuce asibitin bai ci sa'ar samun shiga ciki ba sabida jikin nur yay tsanani likitoci sun tsaya akanta ana bata temakon gaggawa. fadin tashin hanklin da Adnan ya shiga bazai misaltu ba dan awajen ya zauna yana kuka kamar maraya he feel soo helpless musamn ma da babu wani bayani daga bakin polisawa. sai kawai aka ce musu barayi ne. ********** after 72hrs. Abubuwa dayawa sun faru ciki kuwa har da zuwan mahaifyar Mrs haseena da ake ce ma DIDI all the way daga yola, kana ganin matar kamar an tsaga kara haka suke kama da laylah, tun da tazo gidan Dr surayya ta dan samu sararin sakar mata jinyar laylan, aka fara kkrin shirya yadda za'a je asibiti a fito da nur firdaus da already mrs haseena tagaya musu cewa anyi raping inta amma kuma anan ta gargadesu akan bata son maganan ya fita waje. cikinsu babu wanda yakai Dr surayya baqin ciki da takaicin jin wann maganan shiyasa tun jiyan take samun contact da likitan dake kula da nur firdaus tana masa tambayoyi hoping ace mata ba haka zancen yake ba amma inaaa su kansu basusan cewa aiki yakema sanata farida bala ba. he had already filed his fake reports na cewa is a rape case wanda ya saka Zargin layla ya dada zamowa gaskiya a idonsu mrs Haseena dukansu basu so jin haka ba amma ya suka iya da qaddarar Allah, kakarsu Didi tace kawai adawo da nur in gida sumata jinya a boye dan itace tafi bukatar sirri tunda likitan yace yaune ma suke tsammanin farkwanta nan da nan mrs haseena ta fara shirya hakan da mutanenta dan ita sam batason wani abunda zai taba mata mutuncinta da kuma siyasarta. Nur bata tashi yin wani kwakkwarn motsi ba sai wajajen karfe hudu da rabi na yammncin washe gari da abun ya faru dasu tafarka awahale sabida Wani mugun zazzafar zazzabin daya lullubeta tun jiya cikin dare, da kyar ta iya bude kumburarun idanunta, jikinta yy lagwas dan har wani kyarman sanyi sanyi takeyi babu abunda take sai maida nishi qasa qasa alaman zazzabin ya shigeta sosai kuma yagama nakasa mata gabobin jiki.... banda karar enginan computer icu da aka lankaya mata babu abunda takeji, Ta ɗan motsa hannu tana jin radadin jikinta sosai tana ɗaga kai taga Adnan ne kawai a gefenta yana zaune akan kujera ya kife kansa a kusa da ita ahnkli ta kare masa kallo ajikinsa akwai alamun rauni da kuma gajiya wanda ya kasance alama na jin nauyin zcya dagacikin ruɗani akan abunda ya faru. idanunta dake hawaye masu zafi ne suka sauka akansa ta rike jikinta tsam kuma ahnkli yatsunta suka danmike zuwa gareshi ayayin da Zuciyarta take tsanantawa da bugu da kuma tambayoyi masu yawa datake tana neman amsarsa. ahnkli yatsunta ya tabashi kankace wani abu yafarka firgit suna hade idanunsu waje guda hawayensa ya sauko kamar ankunna su, budan bki yy yana shirin magana cikin katsesa da tsananin rudani tace "Adnan... me ya faru dani?dan shiru yay hawayensa nabin kuncinsa yana mai kallonta dan maganan nata ya fito masa ne kamarna wacce take cikin tsananin radadin gushewar hankli ahnkli Adnan ya miƙe ya zauna daf kusa da ita cikin idanunsa na dauke da matsancin damuwa da kuma yunƙurin kare sirri, zafi da kishin da ba zai iya bayyana mata ba a fili ba. har saida ya sauke ajiyar numfashi snn ya kalle ta da muryan lallami yace "habibty Kiyi haƙuri, i am so sorry i was not there for you Nur. na barki acikin matsala mai girma ba zan taba iya yafe makaina wann abun ba..baby its all my fault. i shud have protected u. sai kuma yafashe mata da kuka sosai. hawayenta taji yana dada gangarowa cikin idanuwanta tana jin ƙarfin zuciyarta yana dada raguwa... rabonta dataga Adnan yay kuka irin haka tun suna yara yan kanana sosai, ita kanta batasa sanda tariko hannun sa cikin sassaitashi ba, muryanta na fitowa da rauni sosai tace adn.. adnan.. pls stop, its not you fault. bakay min komi ba, kadena kuka pls ure hurting me with ur tears. Da kyar ya danne zucyarsa ya dago ya kalleta idanunsu sunyi wani irin jaaaa ahnkli tace mishi "Layla? Tana wane hali ?" Adnan ya ɗan yi shiru kafin nan ya kalli cikin idanunta sede kafin ya furta wani abu sai ga nan likita da wata nurse da su mrs Haseena sun iso cikin ɗakin a sirrance har lkcin adnan na zaune daf da ita akan gadon mrs Haseena tana hade idanunta da nur firdaus taji wani irin baqin ciki da rauni ya dada gumeta zamewa kusa da gadon tay ta tsaya snn tace "Nur," are you okay? Zaki iya tafiya? i want to take you home. akaro na farko kenan da nur taga mrs haseena na hawayen tausayi dominta. itako Allah Allah take su ware ta gaya mata cewa Sadaat ne ya aikata masu wnn aiki ba wani ba jikinta na rawa cikin matsanncin rauni ta riketa ahnkli tace mummy Me ya faru da ni?....i am going to be okay? i dont feel well at all. Haseena ta ɗan haɗiye hawayenta a idanunta tana neman ta sauƙa kanta tarasa ta inda zata gayawa nur cewa she is raped kawai sai tace mata kartay wani magana har sai sunje gida munafikin likitan ne ya katsesu cikin lallami yakalle nur firdaus dats looking so confused snn yace "Kin sha wahala mamana, amma alhamdullhi yanxu kin fita daga cikin haɗarin in sha Allah Zaki ji sauƙi."after 2 weeks or more zamu sake miki wasu gwaji kinji???? Anan Adnan ya miƙe yana so ya fuskanci ƙarin bayanai daga wajen likitan amma idanun Haseena suka katse shi. Ta ba shi alamar cewa ba zai yi kyau a bayyana ma nur komai yanzu ba. likitan yace karki damu "Muna tare da ke, Nur." Nur Firdaus tayi shiru cikin ƙoƙarin fahimtar abin da ke faruwa tagane kamar ana boye mata wani abu,danko daga yanayin mrs haseena Zuciyarta yafara bata cewa da akwai wani ƙarin damuwa. daga nan babu wanda ya sake wani magana har aka shirya nur da duk wani abunda take bukata snn aka fara kkrin fitar da ita asibitin a sace. ganin Adnan yana tare dasu yasaka ta barsa da nurse din wani agent dinsu suka kai Nur har cikin motarsu da suka boyeshi ta baya ita kuma ta ja gefe da likitan domin jin tabbacin bayani akan yanayin nur. cike da alhini yake gaya mata cewa duk wani alamu sun nuna cewa anyiwa yatta fyade amma suna kan gudanar da wasu yan gwaje gwaje hala zai taimaka wajen sanin waye ya aikata mata wann abun. koda yake bayanin kamar wuta yake kunnawa a kan kirjin mrs haseena. sede yadda likitan ya kwarance wajen iya tausasa lafazi da nuna mata cewa yana tare da ita wajen rufe maganan 100/100 yasaka taji dan dama dama batasan duk biyansa kudi akayi domin ya dorata akan wann mtsayin ba. bayan ta karbi file din fake report din daya hada sukayi sallama suka kama hanyar gida, adnan ne ya zauna kusa da nur din dukansu idanunsu cike da rauni sunyi shiru kamar wanda aka ciyosu acaca. tun ahanya mrs Haseena tayi ƙoƙarin shanye abu amma ina wani bangare na zcyarta yana kokarin ɗaura lefi ma qaddarar daya afku wa Nur wajen karya mata nasarorin da ta cimma a rayuwarta. adnan yaki sam ya wuce gida tunda aka dawo da nur gidansu yake makale da ita kowa na jin tausayinta amma cikinsu babu wanda ya gaya mata abunda ake ciki, agidan daga ita sai adnan ne basu san cewa wai report yanuna anyi raping inta ba. ita kuma so take tagayawa mummynta cewa sadaat is the culprit amma bataso ta furta haka acikin mutane dan tasan da wuyane haseena ta iya daukar maganan a zcyarta. 72hours din nan na cikawa dede maganin ya gama jika acikin jininta, yamma nayi bayan kakarsu didi ta mata wanka da ruwan zafi nan take noor tafara experiencing din jiri, sacewar jiki, tanajin jikinta na tsami tsami cikin ta yana bloating ga wani irin kakkarfan emotional instability datakeji yana gumeta abubuwan da suka farun sai dawo mata sukeyi akai,..Banda ma Adnan yay taurin kai ya kwana agidan da basu san wazai na kwantar mata da hankali ba gabaki daya she is emotionally unstable. washe gari da sassafe nur ta farka da zazzbi me tsanani har bata iya magana. haj mairam ce ta kira tace ma adnan din marmaza ya taho gida yazo ya sameta shida mrs Haseena. she just cant believe that jiya anyi hidimar murnan nasararta amma babu danta datakeji dashi snn babu mrs Haseena datake kara mata karfin iko a idanun mata. Dakyar Adnan ya iya rabuwa da Nur tare da mata alkwarin zaije ya dawo yanxun nan within few minutes shida mrs Haseena suka iso gidansu kai tsaye ya isa wajen babansa a sashen sa dan shima jiyan ne yazo nigeria domin taya matarsa murnan samun matsayi. ita kuma mrs hasena ta iso private falon hajy mairam kanta a sunkuye zuciyarta cike da rudani da tsoron faɗin gaskiya sanin cewa komi zai iya rushe mata dan da wuyane ahalin mairam su amince da batun auren adnan da nur muddin sukaji labarin cewa an mata fyade. koda ta shiga falon Hajya Mariam samun ta tay azaune cikin wata shiga na doguwar rigar atamfa anmata aiki tana baza ƙyalli da wani hadadden mayafinta a gefenta tana faman motsa beads tana tasbihi. suna hade ido tace "Zauna, Haseena." Haseena ta zauna da sanyin jiki nan suka gaisa snn Hajya Mariam din ta dube ta da idanu masu nauyi: tace "Na ji duk labarin abunda ya afku Daga asibiti harma daga jami’an sirri na, haseena Karki manta da cewa ni ina tsaka da yakin siyasa ce har yanxu, kuma kece tawa acikin Wannan labarin, idan kika bari damuwar yayanki ya fita da gaske, ba ke kadai zai shafa ba, ni ma zai lalata min tasirin kujerata!" Haseena ta dan lumshe ido tana ƙoƙarin hadiyar rauni tace Wallahi hajiya ina kan yin iya bakin kokarina. dama kuma nur firdaus ce ta samu yar matsala amma Na fitar da ita ba tare da kowa ya sani ba sede da akwai ’yan jarida kalilan dana lura kamar suna bibiyan mu da wata sharri. "To da su din zamu fara!" Hajya Mariam ta katse ta da murya mai dan ƙarfi. yanxu Zan aika da mutane na. Zasu bada other na media ‘wipe out’ na wannan labarin daga ko’ina. harda ma wanda za a daga nan gaba. nan da kwana uku Sai mu fitar da official statement cewa barayi ne suka kutsa gidanki suka bugi ‘ya’yanki, amma yanzu suna cikin kulawar family doctor. kai a sunkuye Haseena tace toh "Shikenan, hakan yayi rankishi dade." nan Ta miƙe tsaye da alamn zata wuce hajy mairam ta kalleta da wani irin ido tace Ni zan gayawa Adnan cewa anma yarki fyade, dan yasan da cewa maganan aure tsakaninsu babu shi ..nasan zai min rikici amma kibarni dashi ni zan iya dashi Amma wallahi haseena idan har wannan labari ya fito…I will not forgive you Haseena. You will ruin everything for us kuma wallh bazan taba yafeki miki ba!" cikin sauke numfashi mai nauyi mrs hasina ta gyada kai tace Ba zai fito ba rankishi dade in sha Allah." A gefe aide ɗin Hajya Mariam ta gama rubuta bayanan da za a aika da su wajen agent harda statemnt din da zasu watsa agidan jarida na cewa an kutsa gidan mrs haseena da daddare. Barayi sun bugi yara biyu da suka dawo daga makaranta sunji musu rauni Amma duk suna cikin koshin lafiya." ata dayan bangaren kuwa Adnan tunda suka gama gaisawa da babansa ya fara takura masa akan lallai kawai yasaka mutanensa suy masa bincike dan su kwakwalo masa barayin da suka shiga gidan mr haseena, aransa ji yake inhar be dau fansa wa nur firdaus ba toh hala hanklinsa bazai taba dawowa jikinsa ba. tunda ya dawo gidan maganansa kenan nur firdaus,hajy mairam takaici da kishi me tsanani ya cikata,dan bai ko nitsu ya mata murnan hawa kujera ba,his mind and spirit is all talking about avenging for nur Babansa ne yake dan calming dinsa ita kam batace musu komi ba saidai ma taja tsaki da yamma can dataga yana shiri zai sake ficewa kuma tasan gidan haseenan zaije tay maza ta tsaresa a daki da copy na report file datasa aka amsa mata daga asibiti ta nuna masa cewa ai nur din dayake rawar kafa akanta is being raped kawai an boye musu ne dan kar hanklinsu ya tashi. tabi ta gaya mai cewa kuma bazata lamunci alaqarsa da yar Haseena ba sabida zai zubar mata kimanta da mutuncinta anan gaba. Adnan bai san sanda ya wuceta ya kama hanya izuwa gidan Mrs haseenan ba yazo ya samu nur tana fama da rukuni na farko daga cikin side effect din allurar which is bloating, dizziness, nausea, na yau kam harda breast tenderness. she is so weak bata iya cin abinci gashi hasina taki sam suyi magana bare ta gaya mata abunda ta sani wanda yake mugun cinta aranta haryanxu tagama amai kenan sai ga adnan agidan, ta kallesa taga gabaki daya zuciyarsa ta raunata jikinshi sai rawa rawa yake daya tunkarota. Mrs haseena ce kawai ta fahimci halin da yake ciki sai tuni taje daki ta dauko file din. tazo ta samu adnan ya tsuguna agaban noor yana kukan baqin ciki kamar dan karamin yaro duk sai yasakata acikin rudani tanamai tambayarsa meyafaru duk ya kasa magana amma kuma baxai iya daure zafin dayakeji aransa ba Haseenan ce tay shahada ta mika ma noor report dinta snn ta fara mata bayani agaban kowa dake wajen cewa they cant hide it anymore, her reports shows dat she is being raped. nur atake ta shiga shock din minti goma sha biyar batay motsi ba bata kuma iya kifta idanunta akan report din ba... Dr surayya tazo ta rungumeta cikin rarrashi tana ce mata its okay nur..is not ur fault nur dama kowani bawa baya wuce gaddararsa. adnan sai kuka yake kakarsu didi ta rikesa tana bashi hakuri layla ta mannu da jikin mrs Haseena tsoro ya rufesu ganin nur na kkrin fighting da nunfashinta wajen fidda magana waje . da kyar maganan ya kwaco tare da hawaye muryanta na rawa rawa tace ma Doctor surayya No, its a lie, karya ne. she is fine, babu wanda yay raping inta she is sure of that,..abun sai ya fara zame mata kamr tabun hankali kuma. duk yadda aka mata bayani sai tace musu karya ne, she has her own explanation dan Allah haseena ta saurareta.. kusan kowa wajen saida yay kuka ganin yadda nur ta rikice sam taki yarda cewa wani namijin ya tabata.., she cant even belive dat adnan is even testifying it, haka ma layla, dr surayya ma, ga kuma report, duk mutanen da tasan bazasu mata karya ba sune suke fada, irin Kukan datay bata san ma wani iri bane dan yazone da kuncewar kai tareda wani abu me nauyin dauka a kwakwalwa. Babu wanda bai rarrasheta ba amma taki sam, tanata rokon haseena akan ta saurerata tagaya mata wani abu amma haseena ta cigaba da daukawa cewa tabon hankline kawai yake neman shigan nur. kawai abu daya ne ya bawa nur din mamaki ya kuma bawa sauran famlynta mamaki, bakomi bane face yadda Adnan ya kara zaucewa akanta, yana mai nuna mata cewa ko maza dubune suka mata fyade bazai taba dena sonta ba. kuma bazai taba rabuwa da ita ba har abada koda kashesa za'ayi. ita kanta tasha mamakin hakan daga wajensa bana wasa ba, dan tasan wann lamarin ya girgiza su sosai, akan wann maganan nur ta samu nervous breakdown kwananta uku bata iya yin magana sai iskar oxygen kawai datake shaka. she was absent in everywher daga baya shirunsun has really paid off, sabida hjy mairam ta saka har an goge komi da ake kkrin yadawa akan Yayan haseena, saidai har yau basu magana da adnan sabida cewa datay ya rabu da nur firdaus. kullum kuma sai ya musu taurin kai yazo wajen nur ya jima yana kulawa da ita, gabaki daya ya dena zuwa schl kai har aikinsa ma ya dena fita. gidan haseena ya dawo masa kamar room nd falo da gidansu. he is alwys with nur har na kusan sati da aka fara tursasa Layla tana fita schl dan gujewa zargi dake ita kam tuni ta samu saukin kumburi da ciwon jikintan duk sun sabe. kullum zata fita sai haseena taja mata kunne akan ta iye bakinta akan sirrinsu saidai shakuwar da taga nur da adnan suka karayi acikin yan kwanakin nan sosai yake tabawa laylan kwakwalwa.. nur tun tana haba haba gayawa haseena batun sadaat har ta hakura tabari sabida ta lura kamar haseena tafara mata kallon me tabun hankli ana cikin sati na biyun symptoms din nur suka fara worsening sai tanajin ciwon mara me tsanani har tadauka ko zuwan period ne amma ina sai bataga period din ba.. gashi tana fama da wasu kananan laulayi dede da signs din early pregnancy. mood swings,bloating morning sickness ga dan banzan dizziness anadai kulawa da ita ba'a saka komi arai ba tukuna. ata dayan bangren kuwa hjy mairam nan ne tafara dagawa mrs haseena hankali akan batun adnan, tace sam nan da sati uku take so tamasa aure kuma bazata taba amincewa danta ya aure wacce aka ma fyade ba. it become a tough war tsakaninsu dan tabawa Haseena option ko tasan yadda zatay nur firdaus ta rabu mata da danta su nema masa mata a dangi, ko kuma tay replacing din Nur da layla domin rufin asirinsu sabida su kare alaqarsu ta siyasa agaban idanun maqiya. kwana biyun nan tunanin da mrs haseena ta fada aciki kenan gashi ta nemi mijinnta sadaat sama da kasa awaya amma bata samesa ba, har sai datazo tafara lura da cewa yanayin shakuwar adnan da nur na mugun dagawa laylan hankali, at first she tot it was her illusional despration, amma daga bisani sai ga Didi ma ta sameta a daki da wannan maganan..tace ma Mrs haseena tasha kama layla tana kuka aboye sabida ta lura kamar layla tana mugun son adnan. tun anan Mrs haseena tafara considering din scnd option din da hajy mairam ta bata which is replacement bride, besides Nur tana da haquri she will just cry and forget abt it, tarasa babanta ma tay haquri bare kuma wani adnan??....bata dai gayawa didi ba amma tasan hakan ne kawai mata mafitan da zai kare alaqarta da mutuncinta agaban hajya mairam anan gaba.. ahnkli saita fara jan layla ajiki da wani irin salo na shan ciki har saida tay tagano cewa ashe abun da gaske ne layla is immensely obsessed with adnan ranar da Haseena ta turketa da maganan bata wani boye ma Haseenan ba infact ta fayyace mata cewa tajima tanason shi amma sabida alaqar sa da nur yasa bata taba nunawa a fili ba Haseena ta rarrasheta sai hakan ya zama musu kamar wani sirri a tsakaninsu su biyun duk dama bata gaya ma laylan ga abunda take shirin yi ba. Bayan sati biyu halin da Nur Firdaus ke ciki ya kara tabarbarewa. da safe in ta farka tana yawan amai da ciwon ciki, jikinta ya kasa dawowa daidai kamar yadda likitoci suka zata tun anan Mrs Haseena ta fara damuwa da irin sauyin datake gani a jikin yarinyarta Dr surayya ne tayita kore zargin sabida batason akara ma Nur wani damuwa akanta yanxu. gashi anfara matsawa a schl da tambayar ina nur firdaus take gabaki daya pressure yafara ma laylah yawa danko jadida bata iya mata bayani ba kuma ba a barin kowa yazo gidansun yanxu. washe gari kawai Da sassafe suka koma asibiti don ƙarin gwaji da cikakken duba kamar yadda doctor yace ayi. ko wayarta bata yawo dashi bata ma san inda yake ba dake Haseena ta kashe wayar ta saka acikin wadrob dinta ta kulle sabida kar ana kiran Nur din daga schl. wanda hakan yay sanadiyar katse ma spys in javeed duk wata signal, sede suna da tabbacin cewa ynxu Nur tana yawan zamane agida tareda iyayenta so they assumed cewa babu wani potential threath din da zasuy reporting ma ogansu for now espc da aka abi akayi media block da wipe out daya shafi labarin daren ranan. sosai nur ta zube damuwa da ciwo yy mata yawa suna isa asibitin doctor din sanata farida bala suka karɓe ta zuwa ciki ayayin da Adnan da Mrs Haseena ke zaune waiting area na asibitin suna jiran sakamakon kwajin. Dr surayya sai yau ta samu taje nata aikin da zimman zata dau karamim huta ta dawo ta kula da nur bata son case dinsun yadan janye mata hankli daga nata aikin sosai gara ace hutu ta dauka. suna zaune a asibitin Bayan kusan awa ɗaya anata gwaje gwajen karya ma nur Dr. yafito tare da wata munafikar nurse dake binsa da fuska mai nauyi matat kalli idon Haseena da Adnan ta ce a hankali ..m"Muna bukatar magana da ku cikin sirri." nan Suka biyo ta har zuwa cikin ofishin sun nan suka zazzauna sannan doc ya latsa wasu takardu yana duba sakamakon gwaje-gwajen da aka yi. yace "Mun samu bayani da ba zai yi muku daɗi ba," matar ta fara tana sauke ajiyar zuciya "Bayan gwaje-gwaje da muka hada da scan da jini, mun tabbatar da cewa Nur Firdaus tana dauke da juna biyu amma bayan haka kominta ya samu lafya bata samu wani cuta ba ko wani rauni. Atake Haseena ta zube a kujerarta kamar wacce aka jefawa dutse a zuciya. Idanunta suka cika da hawaye numfashinta ya sarƙe ta mike tsaye tace likita kace ciki? A'a... wannan ba zai yiwu ba...kudai sake dubawa daga fyade sai ciki da wanne zanji? jiki a mugun sanyaye Adnan rauni kamar zai fasa masa zuciyarsa yace "Me kuke nufi? Ta yaya hakan ya faru? cant u do sumting. likitan yace no sir, inaso na tabbatr muku da cewa idan har akay wani abu yanxu akai babu makawa zata iya rasa rayuwarta sabida she is already having high blood pressure inaga ance batun zubar da ciki..inde har kuna sonta araye shawara shine kubari cikin ya dan kara zama...tun be karasa ba Haseena ta fasa ihu ta zube kasa tafara kuka sosai. "na shiga uku duk wanda yamin wnn abun ya cuceni wayyo Allah. nur na dayan dakin inda aka ajeta tana hutawa ihun Da mrs Haseena tay yasaka ta leko wajen sai ji tay ana batun wai tana da ciki...suna ribibin tare Haseena kenan, sai Adnan ya juya suka hade ido da sauri ya taho kafin nan yakai hannu taba nur sai yaganta akasa tim harta sulale kasa sumammiya. bayan komi ya lafa sun dawo gida, har yanxu nur bata farka ba, yau kowa a tsaye ya tsaya..Rauni me tsananin yawa ya shiga jikin haseena sosai dan banda kuka da maganganu da zage zage babu abunda takeyi she is just pained and frustrated..jikin layla sosai ya karayin sanyi da taji ance wai nur tana da ciki. Har Sai yamma da Doc surayya ta dawo koda aka gaya mata batun bata wani sha mamaki ba sabida all the symptoms of early pregnancy is visible dama kawai taki ta fada ne dan bata son wann qaddarar ya zame ma nur gaskiya Nervous breakdown din da Nur tasamu yau sai ya zarce na kowani lokaci she spends 3 days under sedatives, bata motsi engine din taya numfashi ne kawai abar shakarta. and adnan was still dere, beside her, ko da bata jin shi in ya zauna kullum sai ya gaya mata cewa he wll love her like that and even if she have to raise the child with him ya amince bazai rabu da ita ba. Dr surayya da Didi sosai suke jinjina ma amanar da adnan ya nuna ma nur a wann yanayin data tsinci kanta, layla kuma hakan bakaramin razanata yake ba. sai tay zaton wani abu zai ragu sai taga kamar ma wutar sonta ake karawa a zuciyar adnan duk dama yanxu da Haseena ta san sirrinta tana samun sauki sauki.. rashin farkawan nur yafara daga musu hankali, adnan ya fara takura mahaifinsa akan lallai sai ya saka an nemo wanda suka je gidan Haseena suka lalata ma nur dinshi rayuwa. akan haka kullum sai sunyi mummunan tashin hankali da mahaifyarsa sabida adnan ya canza mata gabaki daya yabi ya dakatar da rayuwarsa ya dora akan nur ita kuma ji take da ya aure nur din nan gara ta tsine masa albarka su rasashi gabaki daya. daga sun yi hayya hayya sai ya bar gidan yajesshi wajen nur agidan Haseena wata rana acan ma yake kwana hajiya mairam tasako haseena agaba da tashin hankali kullum tana cikin kirarta da bakaken magana akan yarta ta asirce mata da.... ranar caraf sai akayi hakan agaban layla tanaji yadda hajy mairam take zagin mrs Haseena kamar wata yarta akan adnan, tana kuma gaya mata cewa already sun fara shirin aurensa, in har bata cika wa'adi zuwa nan da kwana biyar ba wallah hatta alwakrin gida da tamata bazata cika mata ba..kawai itade dolene Nur ta rabu mata danta. hankalin mrs Haseena sosai ya tashi tafara neman mafita ma yadda zata tunkare abun cos she needs to think carefully kafin ta sako layla aciki. deciding tay akan ta gayawa Adnan kawai bata kuwa yi kasa agiwa ba washe gari bayan layla taje schl da safe tazo ta same Adnan din yana ma nur karatun qur'ani atunaninshi ko zai tausasata tafarka tadawo hayyacinta saida ta tabbata babu wanda zai zago wajen snn ta shigo suka gaisa, ta dinga yaba shi tanamai bashi hakuri, cikin hikima da lafazi tattausa tafara cewa bataso daya kasance wann abu ya same nur ba, kuma zata zo ace sunyi auren su batare da wani matsala ba kawai saita fashe masa da kuka tafara cewa saidai ayanxu matsala ta riga ta samesu, she knew adnan is just a child at 23 bai gama mallakar hankalin kansa ba, dan haka ta fayyace masa posbble outcomes na future dinsa da nur, da yadda alaqarsu zai rabashi da mahaifyrsa, da gatarsa da komi nashi gashi ko univesity bai gama ba, aikin san ma yabi ya watsar, she make sure she bring 10000 reasons for him to reconsider hartay nasaran masa maganganu masu mugun shigewa jiki snn akarshe tace masa inma yayane zata iya bashi layla kyauta a madadin nur sabida farincikinshi tareda iyayensa ya dore kuma tasan wai nur ma haka zata so masa. she make sure to gaslight him, and manipulate him emotionally, maganan duk sun shigesa amma ko kadan baiji aransa zai rabu da nur ba sede duniyarsa ta kife but bcos he respect mrss haseena sai baice mata komi ba kawai yace mata zai yi tunani. bayan kwana biyu hanklinta baiya jikinta jira kawai take adnan yace mata wani abu akan laylah.. shima adnan din jira kawai nur ta farka sabida babansa yace yamata yan wasu tambayoyin da zai iya taimaka musu wajen gudanar da bincike. akwana na ukun Adnan ya gama tunani akan zancen mrs haseena aikuwa ya kira layla sukaje waje cikin garden din gidan ya fara tambayarta ko tana da masaniya akan cewa mamanta tana shirin replacing inmishi nur da ita she almost panicked sabida bata san da wann zancen ba.. amma dake yaranta nayawo akanta sai kawai tay amfani da damar tafara masa tallan kanta kai tsaye tare da ce masa ai saurayi me aji irinsa bema dace ya aure nur ba tunda bayan fyaden ma har an mata ciki, duk wani condition na zucyarta hakanan ta bayyana masa cikin azarbabi atunaninta ai baida choice dolene yanxu zai fahimceta cos no daubts she is the better option now bakaramin mamakin layla adnan yaji ba dan sai yau ya gane cewa ashe babban maqiyar Nur agida take kusa da ita, yarinyar nan da nur tasha matukar wahala akanta while raising her like her own child at an early age amma waiyanxu itace tazo tana furta wayann maganganun. kawai sai yaji ya kasa iya daukar abun nan aransa tunda ya fara tsille layla da masifa bai tsaya ba saida ya tabbata ya raunata mata zuciya da baqaqen magaganu masu zafin da batay tsammani a duniya akwai wanda zai furta mata irinsu ba. he insulted her blue black, yace mata munafuka, makira, maci amana, kuma gaban idonta zai aure nur ita kuma daya aure ta gara ya sha poison ya mutu sabida ita kanta ma guba ce tunda har zata iya cutar da nur. daga nan ya fita agidan ya barta agarden din tanata kuka kamar zata cire ranta... wajen abokinsa ya wuce a maitama ana ce masa Abrar, he is rugged, a US yake karatu amma basu yawan yawone sabida ana rumor akansa cewa yana saida hard drugs da sauransu. zaka sha mamaki yadda layla tarike wasu magangnun adnan din aranta dan saida ta kwana tana kuka aboye sede memekon taji ya fita mata arai saima ta dinga tuna yadda yay mata zagin kare dangi akan nur duk wanda shiyafi ci mata rai aynxu dan gani take yanxu kam dai baza'a hada darajarta da nur ba. wasu abubuwa ta kulla aranta sede ta rasa yaushe ne zata aiwatar. aikuwa washe gari ana saura kwana daya tal kenan wa'adin da aka ba mrs haseena ya cika nur ta farka da daddare bayan tay mafarkin mahaifinta ya mata nasiha akan cewa kar tay butulci ma Allah akan niimomin daya bata, ya bata ilmi, farin jini, nitsuwa, daukaka, kariya da ababuwan da bazai misaltu ba..wann ne jarabawarta guda daya me shegen wuya daya jarabe ta dashi, snn bazata zamo cikkkeyar me imani ba sai ta karbi qaddara ta gode ma Allah bisa halin da ta tsinci kanta...altho she cried and prayed inama da mutuwa tay amma kuma da mahaifinta ya mata nasihan sai taji kominta ya dawo. tun asuba ta farka didi ta taimaka mata tay wanka, atleast yau taji kamar symptoms din cikin ya fara raguwa. adnan yana wajen abokinsa bacin ran da situation din layla ya samasa yasaka ya kwana acan dan sosai yaji ya mugun tsanar layla bana wasa ba. da safe kusan kowa yazo yana bawa nur baki amma sai suka ga she is more calm saidai tay hawaye ta share, Mrs Haseena ce kawai bata nan dan da sassafe ta fita babu wanda yasan ina ta dosa dake bata gayawa kowa ma ta fita ba. layla ne kawai taji wayar da mrs haseenan takeyi da asuba inda taji duk wani abunda ake ciki. ashe ma anfara shirin auren adnan kawai mata ake jira kuma ashe ma hajiar adnan ne tay suggesting ayi replacing dinta da nur aikuwa wani sabon karfin gwiwa ne yazo ma layla tana ganin kamar wann ne damarta na karshe. da safen haka tazo tafara gayawa nur zancen schl da yadda malamai da sauran mutane suke yawan tambaya akanta snn tace ma nur ai yauma yan ss3 ba jimawa zasuyi ba kawai jamb slips dinsu zasuje su karba, nan tafara sugesting ma Kakarsu cewa lallai susa baki ita da dr surayya akan nur ta shirya suje schl tunda ma ai kawai karban slip zatay babu abunda zai faru kuma hakan zai calming din rade raden rashin ganinta da akeyi kwana biyu. she sumhow manage to convince them har didi tace ma nur ta shirya toh akaisu schl din tare. Dr surayya ta gaggaya ma nur abunda zatay in taji amai ko tashin zuciya har ta bata chewing gum wanda zata da jefa abakinta. bakaramin dadi layla taji ba, cos she feel like kamar mahaifyar adnan bata san nur is prgnt ba ai duk taji haseena tana bayani awaya dazu. nur tay abata wayanta amma kowa sai yace mata bai gani ba haka kuwa ta hakura tun da suka kama hanyar schl ta jingina kanta tanata tunanin inane mafita, sai ta fara tuna javeed, she sumhow feel like inta matsa ta nemoshi maybe he may help her reveal the truth haka ta dinga tunanin hanyoyi da yawa da zata bi amma bata samu ko daya ba but first she need to get her phone waysan ma ya kirata yaji wayar akashe. tunanin sa ta dinga har suka isa schl din. saidai yadda taga kowa na binta da kallon mamaki abun har ya fara so ya tsorata ta, addua baya barin bakinta dama, kowa yana nur nur amma kanta na kasa har layla ta rakata inda ake karban slip daga dalibai har malamai anata jefo mata tambayar ko bata da lafya ne batace musu komi sai dai tay murmushi kowa de na mamakin ramewartan. harta amshi slip intan kenan saiga Jadida tazo tareda adnan duk ya rikice dake yaje gidan ance masa ai layla ce ta ja nur dun akan suje schl yau for once dan kar rashin zuwantan yay raising suspicious. shikuma tun jya yakejin ya tsane layla, bai kuma yarda da ita akan nur ba. dan haka yana zuwa ya riko hannun nur yace mata sukoma gida taje ta huta... jadida sai tambayarsa take ko nur din ba lafya ne amma baice mata komi ba suka fara tafiya zai kai nur mota out of no where layla tasha gabansu wani irin ihu ta masa daya ja hanklin kowa tace ina xaka kaita shikansan he got confused kawai layla tafara cewa ya sake mata yar uwanta yana kkrin hanata ihun datake, kawai tafara overacting and she even pretend bata san me takeyi ba, tafara cewa ai adnan is taking advantage of nurs condition, bazai aure ta ba sabida yaji ance she is with child kawai yaudarar nur zaiyi. tunda layla ta furta hakan makaranta ya birkice jadida ta rike nur tana mata kalllon "ure with child? nan take student suka fara murmuring kowa ya fara fadan albarkacin bakinsa suna hade ido da jadida sai kawai nur ta yanke jiki ta fadi ta suma hatsaniyane ne ya kaure Adnan daya shakure wuyar laylah saida su malam bello suka zo suka karbeta a hannunsa lkcin bata ko numfashi. kwayar da abokinsa ya bashi jiya da besha ba ya cire yajefa abkinsa yana ganin yadda student suka taru akan jadida data rike nur da already ta sume. adnan ya fara nashi scene din, yace layla karya take dora ma nur, tay maganan ne sabida tace mishi tana sonshi shikuma yakita sai take son tabata wa nur suna a makarnta he even said he Is going to prove it yana da audion.. shikenan kuma wann maganan nasa ya raba hanklin masu gulma da masu jiranta fashe acikin dalibari duk aka rasa tsakanin adnan da layla waye me fadin gaskiya..... SURAYYAHMS PLEASE DO WELL BY SHARING AND COMENTING [13/04, 15:28] Anne-Aurora🦋: *NUR FIRDAUS...34* _@SURAYYAHMS_ follow @Arewabook. wann babban hatsaniya dayafaru a filin makaranta ya jefa malamai da dalibai cikin wani sabon yanayi na rade rade. maqiyan nur na fili dana boye suna famar dabbaka zancen layla nacewa nur tay cikin shege,masoyanta kuma suna wankewa da batun adnan na cewa sharrin layla ne musmn ma jadida wanda itace a farko wajen fayyace halin layla wa dalibai tace tabbas dama saida tay zargin cewa layla tana son adnan tana boyewa. hankalin malamn makarantar ya tashi bana kadan ba, cos nur firdaus has been an extra ordinary student kuma ita din babban misali ce ga sauran dalibai dake tasowa dan haka dolene suje su nemo gaskiyar wann lamari.. ata dayan bangren kuwa a hannu ahannu adnan ya dawo da nur firdaus gida aka bata gado tare da daura mata ruwa. baiy kasa a gwiwa ba yahau fayyace ma Dr surayya da kakarsu didi abunda layla taje tay ma nur a schl, tsabar yana son ya nuna musu wacece layla harji yake kamar basa gane meyake fada. ana cikin maganan sai ga nan laylar ta dawo daga asibiti anduba mata wuyarta da haryanxu da shatin hannun adnan akai tana zuwa Didi suka tutsiyeta da masifa Dr surayya harta wanka mata mari amma ba shi ya hana layla tay denaying din komi tanuna musu cewa ai bada mummunan nufi tay maganan ba kawai sudden anxiety attack ne yasata fada. cacar baki ya kaure tsakaninsu da adnan dan yaki amincewa da karyan layla sam ta dinga kuka tana karyata shi shikuma yaki sam hatsaniyar su ya tada nur firdaus wanda dede tafito kenan saiga mrs Haseena ta shigo da hawaye akan fuskarta tana kwala mata kira, tana cewa nur nur nur dan ubanki bayana kike son gani da zaki kama ki fita kije makaranta? yanxu duk balain da kika jawo min agari be isheki ba sai kinyi yawo agari dan neman tona min asiri..? zuwa tay ahaukace zata fixgo nur din Didi tay sauri ta riketa tace meya haka Hasesna meya faru???? kin haukace ne..yrinyar da aka dawo da ita a sume pls behave urself... nan mrs haseena ta fara musu kuka tace mama wallh yarinyar kasheni takeso tay, nanta fara basu labari cewa tun tana can office dinta malaman makarantar su nur din sukazo suka tutsita da tambyoyi waiko dagske ne yarta tay cikin shege snn suna fita yan jarida da bata san daga ina suka billo ba sukazo suka fara fadin maganganu suna cewa sunji kishin kishin cewa babban yarta tay cikin shege ana boyewa duk dai ta gaya musu kalar cin mutuncin da aka mata Dr surayya tace mata ai ba lefin nur bane layla ce ta kawo wann idean, layla tace sam ita bada nufi tay ba tay hakanne dan ta cire yar uwarta a zargi daga schl sai kuma anxiety attack yasata furtawa. ta inda mrs Haseena take shiga bata nan take fita ba... tsabar sonkai sai ta aje maganan lefin layla agefe ta koma kan nur da zagi tana cewa tajawo mata fitina da bala'i da kuma abun kunya yanxu duk duniya sai anji cewa yarta tay cikin shege wa barayi Su didi suna kkrin calming din mrs haseena amma ina sai masifa take tana cewa tagaji tagaji da rufawa nur asiri kawai gara ta hada kayanta tatura ta yola wajen didin suje can ta raine cikin barawon acan... baqin cikinta duk ta fara saukewa akan nur sai zaginta take kamar so take tace ai lefinta ne ma datay cikin. ran Nur firdaus ya mugun baci wani karfi taji yana shiga jikinta haseena nakan mata ihu kawai aka ji tafara amsata da zafi zafi ...dan taga babu amfanin rufa ma haseena asiri tun da gashi harta fara mata gori da tozarci tana kirar cikinta da sunan cikin barawo...kawai taga gara ta gaya mata cewa in ma wani ne barawon to mijinta sadaat ne kuma shine uban abunda ke cikinta.. tunda nur tafara amsawa wajen ya dada kaurewa da hayaniya nan nur ta haubada labarin abunda ya faru tana gaya musu cewa sadaat ne jikin kowa awajen sai ya fara kaduwa da mamaki barinma Haseena data kangare dan kamar mutum mutuminta akayi ta kafe nur da idanu kamar zata hadiyeta. jin yadda nur take borataccen kuka tana gaya mata cewa itace ta kawo musu bala'i da mumnan qaddara agidansu da rayuwar su ba ita ba, inkuma bata yarda da itaba tace ayi bincike akan kowa, snn abinciki sadaat aji meyasa yau ana neman sati uku kenan da afkuwar komi amma ba asame sa koda awaya ba ..why is he not home yet,nd why hiding if he is clean? nur firdaus na kuka tace mummy ina darajaki matsayinki na mahaifiyata shiyasa narike abun araina ban iya furta miki gatsau cewa mijinki bane yazo da wani mutum suka mana wann abun agaban mutane,ive tried many time to tell you amma kika maida ni kamar me tabin hankli..i cannot keep quiet any longer...duk sanda kikaji aranki kina da bukatar tozarta ni ko zagina akan wann cikin toh kisani cewa mijinki sadaat shine ya aikata min wann abun.. basu hankara ba ji kawai sukay fassss wani irin gigitaccen mari daga haseena ya sauka akan fuskar nur Adnan yay sauri ya daga nur yajata jikinsa Dr surayya ta riko haseena dake bari tana kyarma tana kuka at same time tanajin kamar kanta na kuncewa.. a mugun zafafe tace ke wallhi kinyi kadan kima mijina sharri nur firdaus, aniyarki ta biki munafuka, muguwa ..snn idan kika sake furta wann maganan akansa wallh wallh wallhi saina tsine miki albarka tana fadin hakan ta haura sama tana rusa kuka Didi ne tabi bayanta Dr surayya Da adnan suka rike nur dake kuka sosai har suka zaunar da ita. layla na tsaye tana kallonsu duk ta kasa motsi she was like so sadaat was really the father of nur's unborn child????? sai kuma taji wani haushi ya kamata. muryan adnan harna rawa rawa yake kara tambayar nur akan batun sadaat, nur kuwa bata boye masa komi infact anan ne ma ta asalin bude musu kan maganan ta fayyace musu dalla dalla yadda abubuwan suka faru.. she said she cant even feel like she is being raped,amma kawai akace wai tana da ciki..kawaide ta dau hakan a matsayin qaddara tun da bata san meyafaru da ta suma ba. badon kwaya da adnan yasha dazu ba da hala he wont be this calm dan iyaka abunda yake son yaji kenan, haka ya dinga lallashinta yace mata zaije wajen babanshi dama yace masa zai taimaka masa akan duk wanda yay wann abun nd he wll make sure ankama sadaat daga haka ya barta a hannun Dr surayya ya fita agidan, layla ta haura sama da sauri ta samu didi tana tana kan buga kofawa mrs haseena dake fashe fashe da ihu a daki ita daya dan ranta ya mugun baci da furucin nur akan sadaat duk dama batayarda da nur amma tasan nur bata furta karya dole ne da akwai abunda bata sani akan sadaat ba. layla na zuwa wajen ta buga kofar tace mum, mummy, mummy dan Allah kibude kiji wai adnan zaije ya gaya ma babansa kuma zasusa a kama miki mijinki..i am sure he is not at fault..mummy u have to do sumtin abt uncle sadaat kar yaa nur ta saka akamashi amasa hukunci akan abinda bema sani ba. baki sake didi ta tsaya kallon layla can kuma saiga mrs haseenan tabude kofa gabaki daya kamar barm mrs haseena ba tsabar madarar haukan datay nan take dukansu suka shigo ciki Didi na tsaye a tsakiyarsu taga yadda laylan take zuga mrs haseena akan maganan abun sai ya mugun daure ma tsohuwar kai bana kadan ba. suna cikin haka sai ga kirar hajy mairam Haseena har tsoron dauka mrs haseena takeyi daga bisani dai tay shahada ta dauka din,... nan take hajiya tahau gaya mata cewa an sun samu wani labari cewa sanata farida bala tana da hannu acikin abunda ke faruwa dasu, anama zargin itace ta aiko barayin amma kuma tanada wani shiri nadaban da zatyishi agidan telebijin domin ta tona musu asiri, so, tana son kafin sanata farida tay shirin, lallai ayi auren layla da adnan nan da 4 days inyaso bayan an daura auren zasu kama sanata farida balan ta wani hanyar da batay tsammani ba, sann auren ne zai goge dukkan wani sharri da tarkon dataci nasarar kulla ma y'ay'an haseena tunda dama ba asan asali wacece adnan yake so acikin yaran ba, it wont really matter to the media in sunga eh harma anyi auren. nan ma tama hasina alkwari cewa yau yau zatasaka goge batun cikin shege da akace nur tay abakin dalibai da dedekun mutane harma da makaranta.. they will debunk the news in every way possble ita minister ce dan haka she have ways to use NCC na nigeria to her own advantage akan duk wata kafafen yada sako na kowani kalar media kuwa, har na wayar salula. sann in return tanason hasinan tay duk yadda za'ayi tasan yadda za'ay cikin nur din ya fita kafin nan da wani lokaci. hajiya mairam tana so lallai ta wanke mrs hasina sabida tasan idan har babu mrs haseena akusa da ita hala tenuren ta akan kujerar mulki bazai yi tasiri ba, kuma dama sunshirya abubuwa da yawa da zasuyi domin cimma next target dinsu, gabaki daya ta duba manyan mata bataga dai wacce zata iya mata wayannn abubuwan ba inba mrs hasina ba shikenan kuwa hasina ta amshi qudurinta dan aduniya babu abunda takijini kamar abun da zai xubar mata da kimanta da mutuncin ta a idon duniya inde zaa goge mata tabon nur tayi cikin shege a media ai koma me akace tay zatayi. agefe kuwa yadda kasan an tsoma layla a aljanna haka taji wani mugun dadi da taji ance nan da four days aurenta da adnan da wani irin murna ta bar dakin tabarsu ita da didi. Didi ta sauke ajiyan zuciya bayan tagama bin bayan laylan da kallon tausayawa ta kalli yarta tace ke amma Haseena kibi duniya a sannu, kin san ni de bazan iya ce miki komi ba, sabida nasan wanda yay nisa bayajin kira, amma kiyi hankali kar kibari son zuciyarki ya saka ki kije kikashe yarki nur firdaus batare da kinbi mata haqqinta ba..snn ki tuna fa y'ay'anki amana ne agareki hanyar dakike daura layla akai ba hanyar nuna mata soyayya bane baki nuna mata lefinta snn baki nuna mata cewa abunda take furtawa akan yar uwanta makirci ne da gulma. ..wann auren dakikeso ki dorata akai hanyar cutarwa ce dan kuwa auren cushe wallhy bata daraja. daure fuska Hasina tay tace naji, amma kuma kisani mama abunda zai ficceni shi kawai zanyi, inma nur ta mutu aishikenan sabida menene rayintan ya taba kara min a duniya banda baqin ciki da tozarci da mugun qaddara tunda na haife nur firdaus ban huta ba, haka harouna ya zabi ya tazorta kansa akan kulawa nur, how many times did he ruined my career sabida nur firdaus, dan nice na haifeta shikenan sai kawai in bauta mata kodan sabida ita kawai nazo duniya? gabaki daya kudinsa yasaka da sunanta bai barmin komi ba yace nur zata kula da layla, ni inyi takaina, mama har harouna yabar duniya zagina yake akan tarbiyanta, toh gashinan ta yi cikin shege, yau ina yake sai yafito yazo yaga yarsa me tarbiyan. wai har ace yau nur tana budan baki tana lakawa mijina sharrin wai shine yazo har gidan nan ya mata fyade ya mata ciki?? kisan kuwa cewa nur bata kauna ta.., hala sunyi da ubanta cewa itace zata kashe ni da baqin ciki kuma wallh kafin ta kasheni saina kasheta,..dede nan ta fashe da kuka sosai Didi ta kyabe baki tay shiru tanata kallonta batace mata uffan ba bayan tafiyar adnan Dr surayya takai nur daki tana dan lallashinta hr hanklinta ya dan dawo jikinta,around bayan azhr nur tay wanka ta zauna sanye da hijabi tana karatun qur'ani hawayenta na sauka ahankli dan itakadai tasan me takeji aranta ynxu. ji take She really need her phone dan tasan inda zata same javeed to babu shakka zai iya taimaka mata wajen nemo gaskiya dake lullube tsakaninta da haseena da kuma sadaat. after 2 days, Layla ta dawo zama jikin mrs haseena sosai suna gefenta sunata shirin aure agidan batare da sunyi involving din kowa ba. Didi ne kawai tasan shirinsu Dr surayya bata san me ake ciki ba, saida nur ta fara matsawa akan tanason wayarta kafin Dr surayya tace lallai sai tagaya mata me zatayi da wayan kafin taje ta roki hasina abata wayar. tanata tsoron kar nur tace zatagudu cos she feel like nur is really depresed iyaka karatun qur'anin ne kawai yake riketa. nur bataso gayawa kowa labarin javeed ba amma matsuwa yasata tace mata akwai wani mutum ne datakeso ta nemeshi dan tasan shikadai ne zai taimeketa wajen fayyace gaskiyar cikin dake jikinta wa Mrs Haseena. Dr surayya tace ba damuwa dama itama tana da wasu yan tambayoyin da take so tay mata in bazata damu ba nur tace ba komi. nan tace ma nur tasake maimaita mata labarin abunda ya faru adakin bayan taga fuskar saadat sabida da akwai wani abu datakeson tayi confirming ranar hanklinta atashe ne bataji sosai ba. aikuwa nur batay kasa agwiwa ba tafara zayyana ma Dr komi sai taga dr surayyan na murmushi dan jawota jikinta tay tace shikenan its okay naji abunda nakeso din dama inaso ne in tabbata cewa sun miki allura, zanje asibitin sabida i ask them to save ur old blood sample a laboratory sabida in kara gwada cikin in yakai wata guda,yanxu ma zan sake daukar jininki kinji cos i need to investigate sumtimg inhar nagama bincike na zan sanar dake koma minene. ahnkli nur ta lafe jikin dr surayya tanamai gyada kai cikin sauke ajiyan zuciya. ********* Kaduna state nigeria yau aka cike sati biyu da dawowarsu Alhaj abubukar ciroma kaduna bayan jinyar da sukayi a egypt shida iyalansa. yau ranar monday rana na farko kenan da yafita offishinsa since after the break bai jima a offishin ba kuwa akace mai yay bako, and he cudnt belive it dayaga Sultan ne,take duk jikinsa ya dau rawa dan yasan koda ka kasance kana da yawan gaskiya kagawai sultan ya tunkaroka dolene kaji hanjin cikinka ya tsure dan baka san da wani irin babban magana zai tunkaro ka dashi ba. sultan irinsu ne da ake hiring suyi abubuwan da hankali ma bazai dauka ba, he is almst connected to all the gvmnt tiers tun daga local, civil har military ,politicians, criminals, war lords, terrorist, da cartels,kuma duk inda sirri yake yakan iya kakalo shi cikin sauki. snn shine kadai aboki na kud da kud da javeed mufasa yake dashi a duniyan nan. isowarsa kamfanin ma wani abun kallo ne sabida irin shegun bullet proof bunkers din nan yakeja yau shikadansa ma yazo sultan na shigowa office alhaj ya bashi wajen zama suka gaisa, gashi dai babban mutum amma shine yake ma sultan din fadanci sosai. bayan sun samu nitsuwa kai tsaye sultan yagaya masa cewa Bg Javeed mufasa is seeking consent with his doter razia abu, amma kafin wani maganan aure ya shigo, javeed din yana son ya hadu da ita one in one a private yatch dinsa dake can lagos for a small talk. nan ya dauko wata jaka shake da kudi ya aje masa akan table tare da bashi wani file me dauke da sirrin razia na kkrin shiga fashion nd movie academy aboye, ata daya bangaren kuma location ne dakuma lokaci daga nan ya mike tsaye yace masa shizai wuce sai sunga yarinya on the 8th. fitar sultan din bada jimawa ba alhaj abubakar yashare zufar dake tsatsafo masa akai ya dau file din ya dudduba ya nata mamakin yadda yarsa razia take wasu abubuwan harda turo hotunanta datakeyi da cvs dinta into movie and fashion world abayan idonsa bayan ya riga ya hanata.. kai hatta chats dinta da movie producers duk sai da suka aje masa awajen ya gaggani. bayan nan ya bude jakar yaga kudine shake aciki kamar wanda ba ason su. mamaki ne ya rufe sa dan sosai yake da cikakken tarihin ahalin mufasa, wai harme suka gani acikin nashi karamin duniyar da suke son hada zuria da shi. toh amma da yabar razia taje duniya tana saka tsinannun kaya akan fashion run ways ko tana tabe tabe da iskanci da maza da sunan yar film gara kawai ya mata auren a inda yasan baza'a bartta take yin irin wann mafarkin nata bama. he knws mufasas are underworld mafias daga zarar sun hada zuria toh ba lallai bane sukara ganin yarsu razia idan ace javeed ya aureta. atake kawai ya yanke hukuncin koma miye javeed yake bukata zai basa muddin ba zina bane ko wani sabon Allah, which he knw is even highly impossble for the mufasas to involve demselves in such low acts, sabida mutane ne masu ilimi, kamiya da daraja kansu bana wasa ba. aikuwa yana komawa gida baiyi kasa agiwa ba ya tattauna batun da matayensa sai dai abun mamakin shine tundaga wann ranan sai ba a sake samun zaman lafya agidan ba..razia taji baqin ciki da aka tona mata asiri akan plans dinta nq cikar babban burinta and she doent even knw who the hell is that javeed mufasa, so how on earth zata auresa.. mahaifyta kuma ba matsalarta ba kenan, babban matsalarta shine tasan inhar aka bada razia wa ahalin mufasa kusan an rabasu kenan na har abada, sabida kowa fa yasan ahalin mufasa they are alwys like a ghost family, they barely relate to the outside world sabida sirri da kuma kare jinin wanda suke muamala dasu kawai ji tay bazata iya sadaukar da razia ba, dan razia is der only child, koma yaya ne tanason razia ta aure normal mutum, wanda zasu na ganinta duk sanda suke so, and they will even bond with their grand children. alhaj abububakr kuma gani yake da yabar razia tay film ko taje tana yawo kusan tsirara akan fashion runways gara ya aurar da ita acan. kullum hatsaniyar da ake samu kenan agidan, iyaye matan duk sukabi bayan razia, shikuma yace dolentane sai ta masa biyayya akan javeed mufasa..sn inhar javeed yace zai aureta ko taki ko taso zai bada ita. razia has been depressed ever since maganan nan ya fito babanta kuwa sai shiri yake kowani rana kuma sai ya tuna mata cewa in few days time she wll be going to lagos to meet javeed mufasa kuma babu fashi akan haka. haryau ya kasance saura kwana biyar hakan ya faru tunanin duniyarn razia tay na yadda zata kwace kanta acikin wann cakwakiyar harde ta amince da shawarar kawarta molly ta bata wajen gaya masa gaskiya cewa ita da mamunan ta basuson auren babanta ne kawai yake so and she planned to beg him to let her live her dream koma yayane ai ta dan tattambaya tarihinsa few ppl dat knw him ance famlyn mufasa suna da addini so she thinks she wll likely make him understand that auren dole babu kyau a musulunci. she planed all this and just chill bata kuma fasa dena turawa hotonanta wa fashion house da stunt dinta wa producers ba. ******** Abuja.. nur firdaus ta shiga wani sabun damuwa dan tun ranar da adnan yace mata zaije wajen babansa sai bata sake ganin ya dawo ba kuma gashi babu waya a hannunta aynxu bare taji meke faruwa. A fannin adnan din kuwa tuni yay amfani da agent din babansa batare da ya sanar da baban nasa bama, sabida so yake shidakansa ya hukunta sadaat tukun yahuce dan bayaso a zo akamshi a mika sa wa hukuma, wann qudurin san yasa ya hada kai da abokinsa abrar dake yaron gagarrare ne yana kuma saida kwaya hrda irinsu cocaine snn yana harka da manyan hooligans Adnan yana zuwa gida aranar yaje dakin mamansa ya dau katon jaka ya bude safe dinta ya kwashe kudi ya cika jakarsa dashi snn ya saci jiki ya fita, daga ranar babu wanda yasan ina yaje..ko awaya basa samunsa ba, hada kai yay da gayun ya nuna musu kudi suka masq shige dafice in less than 3-4 hours aka kwamuso masa sadat tundaga niger cikin dare suka suka kaisa wani jeji inda suke kazamin harkansu ta drugs din aboye, anan ne adnan yafara amsar shaye shaye arayuwarsa har abun tafara shigarsa, suka daure sadaat jikin bishiya suka fara ma sadaat din mugun ta na fitar hankali. dan kowani bayan mintina sai ya konasa da ruwan acid awani part na jikinsa dan yaji irin ciwo da zafin daya dandana ma zcyar nur dinsa dis few days, ga duka da gayun suke masa da itatuwan itace manya manya. saboda ba acikin hayyacinsu suke ba kuma yarane kanana da iyayensu ke daure musu gindi duk basufi 20-24 yrs ba, it was so easy for them to get him sabida drugs connection da suke dashi a niger din kawai waya sukayi sukasa bounty wa yan jagaliyar gari sai gashi nan kuwa an kamo musu shi. rantsuwar duniya sadaat ya musu cewa baiyi raping din nur firdaus ba amma suka maidashi mahaukaci suka faffasa masa jiki duk sanda adnan ya sha cocaine din kamar haukacewa yakeyi, he was pure evil baya jin kai baya tausayi bayama jin me sadaat din ke cewa. azaba suka dinga gana masa har na kwana biyun, da suka lura da cewa za'a iya nemansu sai suka yanke hukunci gamawa da sadaat din.. arana na biyun da tsakar dare karfe daya da rabi suka tube sadat tsirara, suka kaisa cikin wani container suka turasa acikin wani drum wanda zallan ruwan acid ne aciki suna tsaye har yagama sullubewa namar jikinsa ya narke suka bar zallan kashinsa acikin drum din wanda suke tunanin shima kafin nan sa safiya zai narke koda anzo bincike wajen bara agane waye aka narka bama. wajajen asubah suka tattara komi nasu snn sukay proper clean up againts any evidence awajen suka daddawo cikin gari, wasun su a safiyar ranan suka bar nigeria, abune wanda adnan bai tabayi a rayuwarsa ba amma kuma koda yaga sun ma sadaat haka sai yaji kamar sai yanzu ne hankalinsa ya dawo jikinsa. he totallly changed ya fara shan cocaine din sosai just to clear his head off the memori na cewa sun kashe sadaat murus shida abokansa. sai after two days din da yamma sai gashi ya dawo gida bai kula kowa ba dan tambayr duniyan nan babansa ya masa akan inda yaje kwana biyu amma yaki sam ya fada saima kulle kansa dayay adaki ya cigaba da shaye shayensa dan babu karya in besha ba yasan zaina tuna cewa sunyi kisan kai wanda yasan bazai taba nadama akai ba koda wata rana an kamashi. yadda yake son nur firdaus he feel he cud do more for her sake washe gari ana saura kwana daya daurin aurensa bema sani ba anata shiri sassafe ya fito zaije shi gidan haseena domin ya dubo nur mahaiyarsa ta tsaresa da hayaniya ko kulata baiyi ba yaje gidan ya samu daga didi sai Nur haseena da layla sunfita wajen bridal fittings na daurin auren layla basu gayama kowa ba hanklin Nur sosai ya kwanta dataga adnan agidan itama tambayar duniya ta masa akan inda yaje kwama biyun amma bai gaya mata komi ba, but she noticed how much he changed sai kawai ta dauka ko abubuwan da suke faruwane suka zanca shi. tun ranar da abun ya faru basu taba samun momemt na farin ciki arayuwarsu ba sai yau din dan kuwa a garden suka zauna suna ta hira, wani abun dariya wani abun tausayi wani hirar har ya sakasu kuka, they have no idea this moment wll be their last.. sosai nur firdaus ta gode masa irin soyayya na amana daya nuna mata dan abune wanda bazata taba iya mantawa ba. tunda suka zauna awajen sallah ne kawai ya ke daga su sai can da yamma kafin nan babansa ya kirasa awaya, nur ta rakashi har gate ya shiga motarsa ya tafi yanamaice mata gobe da safe zai dawo tun bayan tafiyarsa Nur tana zaune a garden din tana karatun qur'ani tana kuma tunanin yaushe dr surayya zata dawo daga asibiti dan tun dazu ta debe jininta ta fita basu kara jinta ba ana kirar magrib ta wuce ciki domin gabatar da sallah tana kkrin yin sallama kenan taji ihun mrs hasina daga waje da kamar bazata fito ba wani abu yace ta leko aikuwa tana lekowa tagasu Didi da dr surayya data shigo yanxu itama suna kan kokowar danne mrs haseena acewarta an aiko mata sako da private number cewa mijinta saadat is gone missing amma wat eva d outcome of the investigation gobe ne zataji. nur batasan sanda taja tsaki takoma daki ta chigaba da tasbihin ta ba. anyi asan waya tura ma mata sakon ba sani ba..amma sosai haseena ta daga hankalinta gashi kwana biyun nan kwana take tana tashi da fushi da kuma kishi akan abunda nur ta fada na cewa shine ya mata fyade. daren yau be ma Adnan dadi ba sam dan darene wanda yakejin kamar har rayuwarsa ya kare bazai taba mancewa ba,dan kuwa yana komawa gida iyayensa duka biyu suka sanar dashi cewa gobe da karfe biyu na rana zaa daura aurensa da laylah..and the weding is very important for the reputation of his family dan ceto alaqar hajy mairam shehuri da kuma mrs haseena kamar ceto siyasa da mutuncin gidansu ne. babu irin dokokin da basu saka ma adnan dan su tsoratashi ya amince ba amma haka dai ya musu taurin kai yace inba nur zai aura ba ya gwammaci, su disowning dinsa, su rike arxikinsu, da siyasarsu su koreshi a cikin family duk ya amince ammade bazai aure wata layla ba. hajiya mairam tay fadan tay lallamin harta gaji amma adnan baima san tanayi ba, koda tace zata tsine masa yace mata she shud go ahead..haka yabar su anan yaje daki ya debi zallan wayarsa zai bar musu gidansu, hajiya mairam ta dinga kuka tana birgima dan bata san yadda akayi har adnan dinta ya dawo me tsananin taurin kai haka ba, hanklin kowa yatashi dan wann hayaniyan ya jawo abubuwa dayawa yafaru, da sukaga haikan adnan din zai barsu dagske duk suka razana suna binsa abaya suna rokonsa ya dawo a sasanta amma yaki sam, nan take kuwa babansa ya yanki jiki ya fadi with a serious cadiac arrest wanda badon likitan gidan na kusa ba da an rasa shi kenan. wann lamarin ne kawai ya bawa hjy mairam wani babban dama,nan kuwa ta hada baki da likita tace marmasa su tursasa maganan ciwon inda zaisaka adnan ya rusuna ya amshi qudirinsu. ai kuwa hakanan akayi they use every words possble to blackmail him emotionally akan ciwon babanshi har adnan din ya amince just for his dad to be alive amma badon haka ba ji yake koma me zai faru saidai ya faru amma bazai aure layla ba. saidai tunda ya amsa batun yakoma dakin sa shikenan basu sake gane waye adnan ba,he got very high on drugs ahaka ya kwana yay sallah ba acikin hayyacinshi ba yaki ya fito har washe gari ranar daurin aurensan. gabaki daya hankalin iyayen nasa ba a kwance yake dashi ba amma hakanan dai aka dinga managing dinsa.. daga gefen nur da safe dr surayya tazo suka gaisa tace mata tay haquri haseena taqi saurararta akan batun wayarta amma zuwa can anjima da yamma the result of her new tests datake running akanta will be ready dama an dan samu delay me wajen karban dayan jininta dake asibiti saidai bazata bata wani hope ba sai ta gama komi. nur ta gyada kai dan tasan kowa na tausaya mata sosai ayanayin datake ciki. yau hanklin Mrs Haseena rabi nakan jiran news na bacewar sadaat rabi nakan shirya layla domin daurin aurenta da zaayi karfe biyu haka kuwa bata gaya ma kowa ba didi ma datasani bata ce musu uffan ba har saida lokcin daurin auren yay za'a je masallaci a daura snn mrs haseena ta shigo musu sashen da layla lokacin har an mata wani irin kwalliya na amare an saka mata wani irin tsadadden french lace fari kal da stones ajiki an mata duk wani shiri da ake ma amarya lalle ga jeweries ubansu. layla tay kyau bana kadan ba, Su nur suna zaune a daki ita da dr surayya da Didi saiga su nan sun shigo.. cikinsu Didi ne kawai bata sha mamaki ba kawai ta dauke kanta dan tafi kowa sanin yarta haseena da taurin kai da rashin imani, hasina has since been rebellious and determine, inhar kace zaka gaya mata gaskiya to saidai kuyi tone tonen asiri, kawai tana rike baqinta ne da girmanta dan kada ta furta wani abunda zai zubar ma haseena kimarta na har abada agaban yayan cikinta Nur ta mike tsaye tana kallon layla all glamed up in her bridal attire looking breathtking. tajima batay murmushi amma koda taga irin kyan da layla tay saida tay mata murmushi me sanyi...Tace "little sis u look beautiful".. layla ta zubawa nur din ido batace komi ba sabida she knew she is about to hurt her feelings amma kuma aikowa kansa yasani ko?? Dr surayya ta kasa haquri tace haseena wann irin shiga haka ina kuka nufa ji yadda layla tay kyau kamar wata amarya.. Cikin sauke ajiyan zuciya mrs Haseena tace baki bata ba Dr..ai layla amaryace ayau. nan ta kalle nur cikin yanayin harde rai snn tace" kowa yasan dq cewa Qaddara babu ydda bata aje mutum. kuma akace matar mutun kabarin sa.da ace mutum nada iko akan qaddararsa da nasan nur fiddaus bazata amince ta zauna da cikin wani barawo ajikinta ba, nima kuma bazanso ama y'ata fyade ba. amma abune daya riga yazama wani rubutacce kamar yadda auren layla da Adnan shehuri ya zama rubutaccen al'amari ayau.. gaban nur firdaus atake yay mummunan fadi idanunta suka wani irin ciko da wasu zafafan hawaye dan ita direct mrs haseena take kallo datake furta wann magangnun... baki bude Dr surayya tace "Adnan.."wani Adnan? hasina kinsan me kike fada kuwa sanda hawaye suka fara sauka a idon nur ma bata sani ba kawai ji tay jikinta na wani irin kakkaryewa ta ciki kamar ana sasareta ba gatari. lumshe ido tay tana jin mugun zafin kishi tareda ciwon rasa soyayyarsu da adnan din na ratsata tanaji mrs haseena tahau musu bayani, bata boye musu komi ba ma yadda iyayen adnan sukaki jinin nur firdaus sann suka nace sai an basu laylah.. duk ta gaya musu komi, tace tasan zasuce tabi sonkai da son zuciya ta raba nur firdaus da masoyinta. amma koda hakan zaiyu ita bazata iya bada nur wa famlying da already sunki jininta akan qaddararta ba amma tunda sunce suna son layla, kuma layla dama tana son adnan din shine kawai ta basu...Allah yasaka hakan shine zabin Allah! ita bata son aja wata magana me tsayi akan wann batun kawai nur din tay haquri. tana cikin bayanin nur firdaus takama hanya jiki a sanyaye zata fita waje tabar musu dakin dan bata son tay kuka me yawa agabansu she just feel like she need to be alone dan har wani duhu duhu tafara ganin agabnta.. tana daga kafa kuwa layla ta wani rugo da gudu tazo tarike mata hannu tawani narke fuska da muryan kuka tace 'Big sis, yaa nur pls dont leave, say sumting to me. bana son kiyi zaton na ci amanarki, kema fa kinsani i truly love and cherish you. adnan was since meant for me, qaddararmu ce, kuma namiki alkwari zan kula dakaina da kuma Adn..nan. nd i will din everthing to make sure he is happy big sis in auren nan ya bata miki rai dan Girman Allah kiyi hakuri kiyafe mun ure the mother i neva had i knw u wll understand how i feel big sis pls say somthing to me. jikin nur na rawa rawa dakyar ta iya hadiye wani gulluton baqin ciki daya tsaya mata a wuyarta tadaga kai ta kalle laylan yadda babu abunda ta tuna face yadda kowa yake gaya mata cewa layla tana kishinta, kuma ta dade tana makirtanta, ta jima tana boye wani abu na sirri a ranta game da alaqarta da adnan. itadei tasan harga Allah bata taba cutar da layla ba, but wat eva happen here yasa ta tagane cewa dama she was all alone in her world, sorrounded by ppl dat neva apreaciate or even like her for a bit. sai yau ne taji mutuwar babanta ya kara hitting inta hard, he was the only one that truly truly love her afteroll and he is gone. ji take kamar ta harzuka ta rusa ihu koda baqin ciki zai ragu mata amma inaa ta kasa. hawayenta na zuba sosai at same time saitay murmushi me mugun sanyi wa laylan muryanta na rawa sosai tace laylah, in har na taba cutar dake cikin rashin sani dan Allah kiyafemin, all i eva wanted was to love u and protect u bcos ure my only sister. but its okay now..'Its ur wedding day little sis. bani da wani abinda zance miki, i wish u gudluck with life and pls "congratulations". tana fadin hakan ta kwace hannunta ahankli tana baza sassanyar murmushi hawayenta na kuma zuba cikin sauri tay waje. kakarsu Didi ne ta tashi da sauri tabi bayanta tun da fita ta zube akasa awajen garden dinsu ta dinga kuka kamar ranta sai fita.. Dr surayya ta dinga kallon layla da hasina da wani irin shock da har zatace wani abu sai tafasa iyaka jakarta kawai ta juya tadauka azazafe ta rataya ta kalli hasinan cikin ido snn tace mata Haseena karki mantq duk abunda kika shuka in sha Allah shi zaki girbe. i get ure mother, kuma ke kadai kikasan dalilinki nayin abunda kikeyi wa nur ynxu..i wish u gud luck on ur favorite doters weding. nan tama laylan wani irin kallo with so much disgust wanda ko jiran wani reaction dinsu batay ba ta bangaje mrs haseenar tay waje tabar gidan abunta Aka bar mrs haseena daga ita sai amarya layla dake kan kakalar kuka dan gashi dai ba bakaar magana ko ihu nur ta mata na amma kuma sai taji gabaki daya hanklinta ya mugun tashi.. haka mrs Haseena ta rarasheta tace mata ta sharesu zasuyi subari, nan sukaje quest house anan wasu kawayenta na siyasa sune suka rufa mata baya har akayi karamin walima by 2:30pm on d dot famlyn shehuri daga maidaguri suka hallara har aka daura aurensun aka gama batare da ango ya zo wajen ba. adnan yana gida yana kwance ya gama shan cocaine babu ko karfi ajikinshi kuma yasan duk tsiya de ba zaa barshi ya fita ba tunda har aka daura aurensa be jeba. he wrote a very long emotional letter yanata kuka da yamma can ya tura ma nur firdaus dinsa yace lallaine yanason yaga reply inta dan gani yake idan har baiji daga gareta ba hala zai kashe kansa kafin ayi hidmar auren dan tun jiya yake fama da wasu irin suicidal tots he just cant belive zai rasata. nur kam tuni tay kukan ta abun har ya fice mata arai, atleast she knew dat was the best for them, dan tasan akarshe koda sunyi auren ma kayan baqin ciki da wahala zata zame masa so Allah knows what best bayan magrib daga ita sai kakarta didi ne agidan su haseena suna can guest house inda aka aje amarya layla cos in this week to come zaayi events kala kala har guda biyar na shagalin biki kafin akaita gidan mijinta anan abujan amma a can sabon gidan sa a maitama wanda iyayen suka gina masa zasu zauna so basically auren kawai aka daura dan awargaza duk wani makamashin shirin da sanata bala zatay gobe da safe. Nur tana idar da sallah ta zauna tahau rubuta reply dinta ma Adnan with calming words dat is carefully writen with so much love and gratefulness, tay baqinciki amma aciki sai tanuna masa cewa kamar tafi kowa fahimatrsa,kuma bata dau hakan a matsayin cin amana dga garesa ba, tajawo masa wasu ayoyin qur ani dayawa wanda tasan zaiyi reflecting akai dan ya gane cewa qaddarar su kenan. komi daya kamata tagaya masa wanda tasan zaisaka shi yanitsu yakwantar da hanklinsa akan auren saida ta gaya masa in the most beautiful way ever. sai datagama kuka sosai sann ta fito ta roki malam liman akan ya taimaka mata ya kai masa yau din nan da dare. adnan yana daki yana kwance wajajen karfe tara aka kawo masa lettern,jikinsa na rawa ya karba wanda harse daya gama karantawa snn ya iya busar numfashi dakyau yaji wani bangarena jikin sa ta dawo aiki dede tasakashi ya mata alkwarin cewa zai yi auren ne domin Allah domin kuma biyayya wa iyayensa sann zai kula mata dakansa bazai kuma yi fushi da qaddarar rayuwarsa ba, duk wann ya amince aransa zaiyi dominta amma batun wai zai kula mata layla anan kam yasan bazai taba yuwa ba. he just wanted her to come to him first dan haryanxu bai gama tsara irin zaman da ya shirya mata zatay da shi ba duk duniya yakejin babu wacce ya tsana kamar ita..... SURAYYAHMS 08060712446 COMBACKSERIES 2024/2025 *NUR FIRDAUS....35* _SURAYYAHMS_ @surayyahms AREWA BOOKs/ wattpad. FINAL EPISODE. Book1. Duk yadda nur taso kar da tasaka komi aranta sai da hakan yaci tura dan auren saurayinta Adnan da kanwanta layla ayau din saida yahanata runtsawa duk dama abubuwan dake faruwa da ita yasa ta dena shiga shock sosai sabida tunda akace an mata fyade kuma tana da cikin nan ta hakura takara mika zuciyanta da kominta wa Allah S.W.A kamar yadda mahaifinta ya mata nasiha a mafarki. komi da ya faru na qaddara, the hatreds, the losses, the rape the pregancy trauma, karatunta kam ma yanxu bata san ina ta dosa dashi ba, hala kenan saita haihu tabi didi can garin yola taje inda ba asanta ba snn tay karatu inta samu miji awajen kawai sai tay aure. adayan bangaren kuwa sanata farida bala ta nemi sadaat sama da kasa,kudu da arewa bata samesa ba kawai sai ta kudura aranta cewa tabbas su mrs Haseena suna da hannu abacewar sa duba da duk wani abunda ta shirya na tozartasu a social media sun dakileshi. baqin ciki da damuq kamar sai kasheta da bata ga sadaat ba dan bata da wani yaro acikin yaranta datake mutuwar sonsa akan harkan gado kamar sadaat gabaki daya sai hankalinta ya tashi sosai. washe gari sassafe kuma sai ta tashi da labarin cewa wai har anyi auren Yar gidan haseena da adnan shehuri, wann news din ma ya girgizata dan ji tay kamar zata haukace,atake ta kira gidan telebijin din ta canceling din shirin data shirya snn takira ussy tace mai maza yaje nigeria yaje ya bincike doctor din nan kode acikinsu wani ya tona mata asiri ne bata sani ba. Nur bata wani samu bacci ba dan haka washe gari da safe ta tashi da wani irin zazzabi didi ne ta dinga kulawa da ita harsai can yamma snn su mrs haseena suka dawo gidan ita da amarya layla a cewarta zata shirya layla kafin azo events sabida akwai wasu abubuwan al'ada da akeyi in zaa kawo su lefe da kuma tsaraba gashi bata da wani isasshen kudi duk sundawo hankalin su atashe didi dai batace musu uffan ba. Daga schl din su nur kuwa anyi gulma dq rade raden case inta har angaji an dena dake Allah ya rufa mata asiri abun sai beyi tsanani kamar yadda maqiya ke zato ba dakema haryau babu wani shaida akan zancen cikin sai dai yuwar auren adnan da layla sosai yay spiking wani sabon gurmi da gulmace gulmace da cece kuce a tsakanin yan makaranta. Hankalin jadidah yaki kwanciya dakyar ta roki malam liman ya barta ta shigo gidan ta same nur firdaus da maganan auren. koda nur firdaus tay confirming mata ta kuma dauko lettern adnan ta bata tagani da idonta bakaramin kuka jadida ta musu ba. ta jinjina cikin jimami sanin cewa tabbas wann shine qaddarar ubangiji. saidai haryau Nur takasa gaya ma jadidah cewa she is pregnant and the story behind it duk dama zuwan jadidan ya kawo mata sauki dan sosai ta debe mata kewa daga tunanin da ciwon datakeji na rasa adnan dinta. layla tana gidan tana zama a dakin Mrs haseena ana ta shirin tsara events na aurenta amma gabaki daya borin kunya ya hanata ko lekowa waje. har saida jadida tazo tafiya snn laylan ta fito da wani lullumi tafara ma jadidan magana jadidah tay kamar bata san ta ba ta wuce ta kara da gaba batare da tace mata uffan ba. Nur firdaus tajuyo kenan zata wuce ciki laylan tabiyota abaya da sauri tana kiran sunanta big sis big sis gabaki daya nur sai tanajin kamar laylan tariga tafice mata arai amma hakanan dai ta daure tatsaya dede cikin falo tanamai saurararta layla tadan sunkuyar dakai tafara umm ummm can de tay shahada tafara cewa dama, dama, big sis inasone ki dan bani aron abayarki wanda kikasa a kaduna ina so na saka ranar da zaa kawo lefe na, and i also have few oda things naki danake so kiban aro kinga auren yazo mana wani iri agaggauce i havent done anything abt it mummy kuma bata da kudi sosai, familyn adnan sunata demanding din abubuwa, but we cant really afford it big sis, i really need ur help with some things.. tun kafin nur fiddaus ta budi baki amsa Didi dake jinsu ta harzuka tasauko kasa rai abace tace keeee laylah kinci uwarki kenan ashe baki da mutunci baki da hankali?..kema ashe mugun jinin hasinan kika kurba baku da kunya baku da tausayi waike layla harkina da baqin karban aron kayar nur domin yin hidiman aurenki shegiya kawai marar imani rai amugun abace layla tace haba grand ma, ni me nayi miki dan Allah kike min wann zagin, kayanki nace zan karbi aro ko na yar uwata, toh yau naga ikon Allah da can wajen waye zan je na karbi abu in ba wajen yar uwata ba ko sokike naje nay aro awani waje ehhhhh ...bazata didi ta wanka ma lebben bakinta mari tace "kikace yar uwanki? aida a yar uwanki kika dauketa ko akafa aka daura miki adnan zakice a'a sabida ai ko ba komi ana barin halal dan kunya,.ga nan yar uwarki tana fama bata gama warkewa bama daga ciwon iftila'in daya afka mata, but dake you clearly dont care abt her well being ai gashi kin aure mata saurayi..toh wallahi kisani layla namiji ba a masa dole, inma kina tunanin kunyi amfani da wann daman kunci nasarar rabasu toh kijira kiga irin rayuwar da zakiyi dashi. ranar kukan ki na nan zuwa marar hankali kawai. wani irin gullataccen kuka mai cin rai laylan tafashe dashi daga can sama Haseena dake jinsu itama nan takarasa saukowa tace haba mama, shikenan kinsata kuka hanklinki ya kwanta fisabillahi wann irin mugun baki kike ma layla haka,ita meye lefinta? naga de ba ita tsarawa kanta wann qaddrar ba Allah haka yaso itace matar adnan. Da wani irin bacin rai Didi ta kalli idon mrs haseena tace na rantse da raina karya kikeyi Haseena, qaddarar karya wanda kika kirkiro mata shi ba?yarinya bata da hankali,bata san me kemata ciwo ba muguwa wacce bata san kunya da halacci ba. koda shike kece kike daure mata gindi haseena kuma kinsani cewa wann tsinannen gurbataccen alaqa da kuka kulla bazai daure ba, auren da bbu daraja, babu kima, babu soyayya aciki sai cushe. ta kalli laylan dake kuka tace haqqin yar uwarki saiya kamaki cos u can neva be happy or win on another women tears. Kuka kam bakima fara ba layla kukanki na nan gaba shashasha kawai marar imani.. da wani irin ihu mrs Hasina ta katseta haba Mama haba mama, duk kin gama tsinewa auren nan albarka waime haka ne kam? yanxu kenan ni bazaki fahimce ni ba, duk abunda nake yi is for their own good.. A masife Didi tace ehm ehm dnt tell me that nonsense dan kowa ya sani ure doing dis for ur own selfish reason dan baki kaunar political reputation dinki ya baci, dahakan ya faru kim gwammaci gara kigwara kan yayan cikinki, daya kin kasa yi mata adalci daya kuma kin chusata zaman aure a inda bata da gwarjini. mrs hassena enuf mama, enuf..ya isa haka..dan kawai ina darajaki ina miki shiru shine zakina gayamin bakaken magana agaban yarana mama ...what make us apart ..inma am selfish mother aikece kika haifeni..bambamci na dake shine i choose to rise and shine, ke kuma kin zabi ki kashe kanki awajejen da ba asan darajarki ba, layla tana son adnan, kuma nasan shima zaizo ya sota, babban misali shine kamar rayuwar aurenki.. Didi tay dariyar takaici snn tace eh kimin gori da rayuwar aurena agidan ubanki haseena, na yadda bani da wayo kamarki, yes..bcos i choose to stay in my abusive husband house to raised you,you ingrate. ban kyaleki kin shiga wani hali kamar yadda kika kyale naki yayan suka shiga wani hali ba..haseena menene wayewarki ya kawo miki,..har yanxu baki da gidan kanki, rayuwar karya dana siyasa shi yake rike ki har ke kin isa ki hada rayuwarki danawa? Mrs Haseena ta fara kuka "why are u even here mama dama ashe kinxo ne dan ki zage ni kici mutunci na?dats why u deserve evrything dat has happen to you, if i failed as a mother u also failed as a mother. Didi tace Fine Haseena. i failed. amma kisani na riga na gaya miki gaskiya akan yaranki yau, yadda kike tafiyar da rayuwarsu cikin nuna sonkai,warayya da bambamci bai dace ba. sauran kuma ya rage naki. ni kinga wucewata. Daga nan Didi ta wuce sama, Mrs haseena ta share hawayenta taja tsaki tace kifi ruwa gudu mana dama can bani nace kixo min ba. tana fadin hakan ta haura sama ranta a mugun bace tareda layla abaynta. nur ce tabi bayan kakan nasu taje ta sameta ta kwanta agado tana sobbing ahankli, nur batace mata komi ba kawai tazo tadan rungumeta in a comforting way tsawon lokci suka kasance ahaka har saida tsohuwar ta samu nitsuwa... tun bayan wann heated argument daya faru a tsakanin mrs haseena da kuma mahaifyarta Didi gidan sai ya dau shiru nur tarasa meke mata dadi gashi Dr surayya bata dawo ba har sukayi bacci washe gari kawai tana idar da karatun qur'ani bayan sallahn fajr taga Didi tana tattara kayanta zata wuce yola abunta. Babu kalar haquri da bakin da nur firdaus bata bawa tsohuwar ba amma tace sam bazata iya zama da Mrs Haseena ba dama can saboda su kawai tazo Abuja amma tunda komi ya lafa gara ta wuce gidanta dan bazata iya zama inuwa daya da haseena ba. tun nur tana bata hakuri hartagaji ta dena, wajajen karfe takwas Didi ta gama shiryawa ko sallama bata musu ba ta fita nur tabita har gate tana hawaye, tausayin nur din duk ya cikata amma babu yadda ta iya sai kawai ta dan jawota ta rungumeta tay tabata haquri akan lamarin rayuwa sann tace mata in har tasan xamanta da hasina anan abuja zai zame mata cutarwa a wann conditon din toh maza itama tashirya taje ta kai kanta wa dangin ubanta..daga yin wann maganan Didi ta kama hanyarta ta bar Abuja. sosai tafiyar Didi babu sallama yay ma Mrs haseena zafi arnta bana kadan ba, kenan ita kadai zata aurar da layla babu wani dangi na jini sai kawayen siyasa, she was so frustrated dan waliyan laylan ma da kyar tay convincing din wani abokin mijinta ka harhada mutane jiya aka karbi aure kuma tun daga nan basu sake dawowa ba. dakyar tazo ta iya danne komi ta watsar snn ta cigaba da hidimarta abunta. ranar da didi ta wuce yolan layla bata wani daddara ba haka ta sace kayan sawar nur kankararru taje bridal photo shoots dasu, da kyar Adnan yaje wajen ahakan ma wai saida mum dinsa tay kamar zatay hauka koda yaje wajen yana ta babbasarwa layla taga ruwan walaqnci awajen dan adnan yaqi sam ayi wani style da zaisa ta matso kusa dashi amma ko ajikinta ana gamawa da wann da dare can suka dawo gida da wani uban rawan jiki tazo ta samu nur ta fito daga wanka kenan dan is almost 10pm na dare tana zuwa kuwa ta fara nunawa Nur hotonan biki, abinka da rai da jini, dataga nur ta dauke kai bata kalla ba kuma bata kulata ba sai kawai ta hade rai ta fita kai kararta wajen mrs hasina, tana zuwa ta samu mrs hasinan nakan waya ana mata batun za'a kawo lefen laylan washe gari Duk hanklinta ya tashi dan bata da wani isashen kudi ahannunta da zata tarbesu yadda ya kamata dan karamin walima sukeyi anasu al'adar bakaramin kashe kudi akeyi ba wajen bada tukuici da sauransu. ganin Hanklin mrs hasina a hargitse yake sai kawai ta koma dakin ta samu nur harta kwanta, kawai sai ta fara habaice habaice, tana cewa wai ai baqinciki ake mata akan aurenta daga karshe dei nur earpiece ta saka ajikin system dinsu na dakin tana jin karatun qur' ani har tay bacci. washe gari sassafe Mrs haseena ta fita neman kudin tarban baki dukansu sun farka basu ganta agidan ba. bangaren ussy kuwa tin jiya dayaje asibiti ya gudanar da bincike ya kira sanata farida awaya yace mata bai samu matsala wajen likita ba tace sam bata yarda ba, garin bincike yaji labari cewa Dr surayya ta amshi jinin nur taje asibitin datake aiki tana gudanar da gwaje gwaje akai atake Sanata farida ta bashi oder akan ya nemi Dr surayya cikin daren nan ya kwace duk wani abunda ta samu sann ya gama da ita. koda yaje asibitin da dr surayya take aiki ya samu bata shigo ba tukuna mei aikin lab ya biyasa kudi nan yace masa aijiyan tana wajen meeting ne amma da safene zata shigo. haka ussy ya zauna a asibitin har safiya yay disguising kansa as a patient, around 9:30 am na safiya sai ga doc surayyan ta taho sanye da hijab da gilashinta dake mata mugun kyau. kai tsaye tawuce cikin lab din da key inda ta boye results da duk wani sakamakon gwajin nur dan bata yadda da kowa ba tana kuwa daukowa tawuce dashi offishinta duk bata san ussy yana kallon duk wani motsinta ba. she is a gyneocologist dan haka bata bukatar wani ya fassara mata sakamakon test din, tana sakawa a yar computerta ya fara nuna mata complte blood scan result for nur firdaus harouna sample din jininta na farko yanuna yana dauke da high dose of human chorionic gonadrotropin mixed with progestrone injection. shi HCG wani nauin hormone ne da jikin ya mace yake producing dinsa naturally idan ciki ya shigeta, snn duk wanda aka masa allurar HCG in high amount atake jikinsa zai fara wasu reacting kamar na me cikin gaske koda bai sadu da namiji na.alluran yana iya tricking bodyn mace into thinking cewa akwai embryo a mahaifarta koda kuwa babu komi. barema da aka mixer shi da progestrone wanda shikuma babban aikinsa shine ya saka symptoms na ciki kamar amai, su kumburin nono kasala da daukewar jinin al'ada sabida shi asali dama pregnancy supporting hormone ne. ana maka high dose na wnn allurar zai atake fara reacting within d first 24hrs, sann bayan kwana biyu kuma zaka fara jin alamar shiga ciki early prenancy signs and symptoms haka zaiy ta worsening musmn inyakai 1-2 weeks and can even produce a false positive test result in akaje gwaji. Bazai kuma fasa nuna wa mace tana da ciki ba harse karfin alluran ya ragu sosai ajikinta nan ne in akaje akay gwaji za'a ga negative snn ahankli sai sign nd symptoms duk zasu washe. the main amfaninsa shine asaka mace taji kamar eh tana da ciki for a while dan a kawo wani rudani ko hatsaniya. Dr surayya was soo shocked and excited at the same time sai kabbara takeyi tana gode ma Allah dan tsabar murna tama kasa rufe baki face sai dataga result na biyu na dayan jinin nur firdaus data dauka shekaranjiya aikuwa taga yanuna pregancy negative da alaman ruwan Alluran ya fara ficewa ajininta. Da karfi tace masha Allah, Alhamdullahi ya Allah nan ta mike tsaye tace zama bai kamani ba masha Allah..cikin lumshe ido da budewa tace Allah mungode maka da ka cire yarinyar nan a wann fitinar.. wayarta ta dauka ta dinga shekawa mrs hasina kira dan ji take bazata iya ma jira takai musu result din ba, saidai mrs hasina na can acikin rubibin shirya shiryen tarban yan kawo lefen layla bata ma ji ringing din wayar ba. ganin ta mata 6 miss call bata dauka ba kawai sai ta dauki files din da misalin karfe goma da rabi ta kama hanya zataje gidan mrs haseenan dashi aikuwa tana ficewa ussy ya dinga binta abaya, ya kira sanata ya gaggaya mata cewa ai yaga Dr surayyar da file tana haba haba ta fice da alaman gidan mrs haseena zataje.. atake ta bashi wani sabuwar oder nan ta turo wasu suka fara binsu, Dr surayya tana tuki akan hanya bata hankara ba kawai tag an wani yanka an shigo gabanta kafin tay control taga wata baqar motar tayo kanta da gudu ta mugun tsorata ta fara salati babu imani suka gwarata da kwalbet saida suka tabbata ta fadi ciki. motar ce tay tumbul ta fadi da gefe take ta suma kafin mutane masu wucewa su tsaya dubata nan ussy yay sauri yazo ya cakka mata wani allura snn ya mika hannu ya dauke file din ya cusa a rigarsa sai kuma ya fara ihu yana cewa jamaa ataimaka ataimaka duk masu wucewa sukayo wajen acikin rubibi ussy ya bace abunsa, ahanya ya kira mutuminsa na lab yace masa ya dauke laptop din Dr surayya sann ya share history na sakamakon gwajin haka aka dauki Dr surayya aka kaita asibiti emergency direct bawani rauni taji ba amma atake ta shiga comma. bayan sun cimma wann lami lafiya sukabar abuja da file din dan sanata ta riga ta bada aiki an bazama ana neman mata inda sadaat ya shiga. Wajajen bayan azahar hasina ta dawo gidan a mugun gajiye batako duba wayarta ba bare taji meke faruwa ta shigo kenan ko zama batay ba saiga kirar hajiya mairam, dan ringing tone na daban tasaka mata dan haka kirar nashiga ta dauka jikinta na bari tafara gaisheta cikin girmawawa. maganan kawo kayan lefe tay mata lkcin layla na gefenta tanajin yadda ake ma haseena lisafe lisafe abunda zata tanada bayan haka kawai sai tasako maganan zubda cikin nur, cikin sassauto da murya mrs Haseena tace ranki shi dade likita ne yace mudan dakata cikin yay kwari sai acire in ba haka yarinyana zata iya rasa ranta. wani irin tsawa Hajy mairam ta daka mata tace kika ce mene? tun hseena bata gama budan baki ba.. hajya tafara masifa ke hasina ba haka mukay dake ba karki sake ki rainamin hankli wato dankinga an daura auren dana da yarki shine zaki maidani abun wasarki ko..to wallh bakaramin aikina bane insaka adnan ya maida yarki bazaura yau din nan. atake mrs haseena tafara bata haquri ..cikin masifa da balbalin balai tace ni bandamu da wani case dinku da likita ba just find a way and abort it kafin ya zame mana cikas a hidimar bikin nan..haseena was shocked data ga kamar kawai de hajy mairam bata damu da nur tay rai ko kar tay ba. ahaka har suka katse wayar bata sake cewa komi ba sai toh ganin ta sauke nannauyar ajiyan zuciya cikin matsanancin damuwa yasaka layla ta matso kusa da ita tafara bata baki da dadadan kalamai masu kwantar da hankali ahaka ahaka ta shigo da maganan nur, tace mummy kinata neman kudi yaa nur fa tana da Dollars dayawa ajakrta wallh tun ranar nagani ta boyesu da wasu perfumes da wasu set na kaya masu tsada kuma king ai na roketa taki ta bani...gashi kinata shan wahalar neman kudi amma ya nur tana dasu taki tako taimaka mana hmmm Baki bude haseena take kallon laylah da mamakin jin wann maganan layla kikace nur tanada ajiyayyun dollars? layla tace wallh tana dasu suna nan acikin box dinta da mukaje kd dashi in karyane kice mata ta kawo box din nan wajen aduba. ahrgitse hasina ta mike zata je saiga kira ya shigo wayarta tana daukawa aka gaya mata cewa ai ga abunda ya same doc surayya harma ana zaton hala bazata yi rai ba tana sauke wayar sai kuma taga 6 miss call dinta bada jimawa ba, nan take mrs hasina taji ta mugun rudewa kawai saita rarumi jakarta ta kama hanya zasuje asibitin. sunfito kenan adede coridorn ta wajn kitchen suka hadu da noor firdaus ganin yadda suka fito yasata tambaye layla meke faruwa laylan ne tagaya mata ai dr surayya ne tay mmnan hatsari. atake ta aje plate din itama ta bisu suka je asibitin koda suka ga yanayin Dr surayya rai a hannun Allah kusan kowannensu sai da jikinta yay mugun sanyi. Kuka nur takeyi da tunanin hala itace silar dagawa matar nan hankali hartaje tasaka kanta a hatsari aikuwa haseena tana fara tambaye tambaye aka gaggaya mata cewa ai test dr surry take running wa jinin nur firdaus, ta fita kenan da file din result din zataje gidansu shine aka kawota wai tay hatsari. mrs hasina tasha mamakin jin hakan sai kuma ta jajanta sosai agefe ta kira me lab ta dinga masa question akan test din shikuma bai boye mata yace ai tana reconfirming ne akan cikin nur firdaus amma dake ita daya tay abubuwnta shima besan outcome din ba gashi ance file din ma yabata a rububin hatsari. godiya kawai ta masa at around 3:0 pm suka bar asibitin dukansu uku duk ta kullace abubuwa aranta game da nur aikuwa isarsu gida kenan ko wani hutawa basuyi ba kawayenta sukazo sukaje mata masu kawo lefe na hanyar zuwa agurguje haseina tay wanka tun bata gama cancara adon bama sai ga mutane hilimi guda a motoci na alfarma sunzo, gabaki daya bata shirya ba gidan ma saida kawayenta sukazo suka dan saka mai turaren wuta suka kimtsa, babu komi face chops da drinks na alfarma da suka sisssiya, bayan haka duk abunda ala gindaya bata samu daman shiryashi ba gashi manyan mata masu ajine suka rako kayan akwatunan lefen layla masu shegen tsada sunkai set 34 komi yaji dake harkan show off da pubclity ne komi da akeyi awajen ana daukawa for media sake. sai sum sum Mrs haseena take da abun kunya da suka isheta sabida komi anyishine na nuna iyawa da wani irin almubazarnci itakuma harga Allah Capactyn ta bai kusa kai nan ba. kyaun fuska da wayewar haseena shine kawai ya dan ceceta ayau dan duk yadda tay packaging abun yakiyi sosai taji kunya awasu abubuwan musmm wajen maida tukuici dan milliyan goma akasa akasar akwati few anties na adnan saida suka dinga ma haseena habaici masu ciwo acikin raha wann kawo akwatin layla bazata taba manta shi ba cos she actually feel insulted amma dai haka ta daure tana yake har aka gama aka watse bayan magrib. kawayenta ne suka tayata tattara komi aka shiryasu a daki, wasu sun kasa haquri saida suka gaggya mata magana akan cewa dolene fa ta nemi kudin da zaty barazana wa mutanen na inba haka ba layla ta shiga uku da gori gashi dama auren hadi ne ba daukarta da daraja zasuyi ba. magnganu dayawa suka taru sukama zuciyar haseena yawa gashi tana alhinin babban kawarta dr surayya dake asibiti rai a hannun Allah wanda duk tana alaqanta faruwar hakan ne da lefin nur firdaus aciki. Daren yau gabaki daya dakyar Mrs haseena tay bacci, takaici da baqin ciki yabi ya cikata badan komi ba saidan abubuwan da suka faru worst ma shine nawajen karban lefe, sake sake ta dingayi aranta akan nur firdaus tasan dolene kawai gobe ta dau kwakwaran mataki dan gabaki daya takeji tagaji da ukubar da Nur firdaus take jawo mata a rayuwarta gabaki daya. layla kuwa kusan kwana tay tana ta creating anynmous acct tana tura video na lefenta wa media pages kamarsu arewa blogs big big nigerian celebrity wedding an co, da captions kala kala #Aurensoyayya #LayAd20## lefen yar gata. laylanAdnan. wani irin tsantsan farinciki takeji yadda ake yaba kyaunsu ana ta anticipating din event dinta a coment sections tana kallo just few bad comnts na wasu yan schl da suke cewa ta auri sauryin yayarta amma duk wnn be dameta ba. bata runtsa ba sai wajen karfe biyu na dare lkcin nur ta jima da yin baccinta acan gefe atakure. washe gari sassafe Nur ta farka tay sallah haka ta dinga tashin laylan tanajinta amma taki motsawa harta dauki qur'aninta ta fita waje domin karatu. nur tana ficewa da kamar minti biyar layla ta diro akan gadon ko sallan batay ba tasaka sleepers dinta ta wuce dakin mrs haseena kome suka kulla oho.. nur tana tsaka da karanta suratul yousuf da muryanta me dadi sai ga nan layla tazo ta tsaya mata akai babu ko yar sallama bare gaisuwa tace ..."mummy tana kirarki tace kizo yanxu karki bata mata lokaci. nur tadago kai da mugun mamaki tanata kallon layla da already har juya tana tafiyarta abunta. karamin ajiyan zuciyane ya kufce mata batay kasa agwiwa ba ta rufe qur'anin gently ta kamo hanya cikin gida ahnkli take tahowa dan tanajin jiri jiri ga wani dan banzan yunwa dataji ya fara damun cikinta duk de batajin dadin yanayinta. tana shigowa ta same su a kofar dakinsu suna tsaye a wajen doguwar corridor da zakabi kaje kitchen mrs Haseena ta mugun harde ranta har tana girgiza kafa tana huci. Nur tana zuwa ta rusuna kasa cikin ladabi tace ina kwana mummy...wani irin mugun kallo mrs hasina tamata a tsawace tace rike gaisuwarki babban munafuka muguwa ..nur wallh kin yi asara. ta inda take shiga batanan take fita ba, tace ma nur ai tsabar baqin ciki da kishin layla datakeyi yasaka ta tursasa Dr surayya akan aje asake mata gwajin ciki dan kawai ta wargaza auren layla da adnan ita kuma ace she is innocent yau babu kalar zagin da hasina bata mata akan haka ba, she call Nur desparete evil and toxic, me kwadayin abun duniya tace wai nur batason cigaban yar uwarta layla sam sam. Nur harta budi baki zata fara kare kanta kenan sai ta tuna Mrs haseena bazata ma saurareta ba kawai sai tay shiru tana kuka ahankli. kafin tagama hadiye zafin zagi da zargin da hasina take mata akan hatsarin Dr surayya kawai sai taji Haseena ta shigo da maganan karuwanci. tafara cewa nur ai ta jima da sanin cewa suna zuwa yawon iskanci da adnan shiyasa suka kasa rabuwa da juna haryaje yana cusawa iyayensa baqin ciki akanta, ta kafa hujja da gulman da layla tagaya mata akan taji sunacewa zasuje su huta awani waje. snn tace ai agabanta ma wani me mota ranar yazo ya ajiyeta da asubah tafito a motar ko dankwali babushi akanta kuma agaban nebors yoo ina take zuwa inba yawon karuwancin dare ba? tanata masifa kawai tasako maganan su abayarta data saka a Kd, dana kudin da nur take kashewa har dana komi ma, ta dinga zazzagawa nur firdaus din zagi yau din ta kirata da sunan karuwa awajen yafi sau akirga...tace ai fyaden da aka mata ma kamuwar Allah ne hakama cikin Allah ne ya tozarta dan mutane susan wacece ita. duk dai nur batace mata uffan ba saida layla ta shiga dakin ta fara kwaso jakunan ta tana kawowa gaban mrs Haseena,.. ana budewa kuwa suka fara cicciro expensive gifts da hajy bilki da hjya saadatu suka bata jeweries, da set na veil me takalmi da clutch dinsa akwali da turarruka masu tsada da qamshi na meduguri aikuwa sai ga tumin bunch bunch na Dollars har guda bakwai da wrapper na 1k me dauke da 200 thousand naira dan nur bata wani kashe kudinta duka ba. ganin wayannan kayan yasaka hasina ta fasa ihu ta jawo nur tsakiya tafara kai mata duka kota ina tana gullin cikinta tana takata wallhi baki isa ki kasheni ba saidai ke ki mutu munafuka kawai algunguma kawai yau Allah ya toni asirinki. saida tama nur dukan da bata taba mata ba, kafin nan ta kyaleta awajen suka kwashe dukka kudin da kayan sann suka wuce dashi dakin mrs Haseena suka barta akasa tana murkususu tanata kuka tanata kiran babanta cikinta ya fara murdawa jini ya fara bin kafarta sosai numfashinta harya zo ya dauke saida layla ta fito sann taganta ahaka taje ta gaya ma mrs hasina tazo takira likita anan anguwansu aka kai nur wani private asibiti anan ne aka mata gwaji likita yace ai shi bega wani ciki bama Wani dadi mrs haseena taji da tunanin ai dukan data mata ne yasaka shegen cikin ya fita.. she was not even remoseful at all suka dawo gida nur batajin karfin jikinta takwanta a daki ita dayanta maganganun mrs haseena na tozarci da muzantawa haka ya dinga dawo mata tay kuka bana kadan ba. yaudai babu kalar tunanin da batay ba, Mrs haseena tuni duniya ta zame mata sabuwa dan duk kudin na zasu isheta har ma su fiddata akunya inta juyasu zuwa naira, ga wann shegun jeweries da bridal veil da shoe da clutch komi ya zama musu deidei yau din nan sun samo abunda zai fiddasu a kunya saidai harynxu mrs hasina bata dena jin matsanancin mamakin inda nur ta samu wann uban kudin hartake ajesu a jakarta batare da saninta agidan ba.. Da yamma suka shirya tsaf suka bar gidan ita da layla, mrs hasina takai result ma hajy mairam dake nuna cewa cikin Nur firdaus din yama fita shikenan kuma komi ya dawo musu dede aka tsunduma hidimar biki, gobe zaa fara event za'ama laylan wankan lalle da turare na yan meduguri. anata shiri basu dawo gidan ba sai wajajen 12pm na dare tazo ta samu nur firdaus tana tattara duka important files dinta tana saka su agefe, basuce ma juna komi ba sai can layla tafara cema nur ai yanxu kam cikin shegen dake jikinta ya zuba sai ta dena guilt tripping dinsu da emotional face ta saki jiki ayi hidimar biki dan kar ace sisternta batazo bikinta ba. aidama itace tasha gaya mata cewa bazata rabu da ita ba komin rintsi inde hakane kawai gobe tabisu wajen sakun lallen. laylah tanata zuba maganganu yadda kasan nur bata dakin haka tay banza da ita har tagaji tay shiru. hanklin nur sosai ya dan dawo jikinta da taji cewa ai dukan da hasina tay mata tayta zubar jini jiya yasaka cikin ya zuba atleast now she can make a move dan tagama tunani taga babu amfanin zamanta da su inba de kashe kanta takeso tayi da baqin ciki agidan ba. washe gari da asubahi ta dauki wani jakarta na baya, acikin wanda Adnan ya taba kawo mata dayajeshi dubai siyayyar sport wears na shi. gucci schl bag ce me kyau amma tana da dan xurfi da girma. tana kammala karatun qur'ani ta kwashe muhmmn files dinta na schl da komi data ware tunjiya da dare ta shiryasu acikin jakar da duka inne wears dinta da farin rigar javeed. snn ta hada duk wani abu da babanta ya siya mata sai few abaya datasan kudin mrs haseena bai shiga ciki ba ta saka aciki basufi kala biyar ba,sauran duk wanda tasan idon laylah nakai tabarsu a wadrob din da dukkan wani abu data mallaka nakayan duniya da layla take saka mata ido akai tana kishinta, harma da wanda mrs hasina ta siya musu duk bata daga ko daya ba. acikin manyn hadadun hijabanta ma befi kaloli biyu kawai tadauka ba sai wanda ta'aje akan gado zata saka ajikinta. karfe takwas ta fita basu san inda ta nufa ba, da kafa taje cikin wani 24/7 jeweries store a anguwarsu takai tallan wani abun wuya da dan kunne na gwal da ta siya da kudinta da aka bata kyauta awani gasar makaranta.. kudinsa ya kama 400k a lalace, bata damu ba ta karbi kudi ta saka a hijabinta ta boye snn ta siya abinci da pain relievers around 9:30am tadawo gidan saida ta tabbata suna can dakin snn ta boye kudin acikin kaya tay wanka taci abincin snn tasha magani ta shirya kanta tsaf... can ta ta fito daga ita sai jakar bayanta sai handbag dinta, kai tsaye taje dakin Mrs Haseena wanda ko sallamarta bata amsa ba,itama hakanan taqi ta gaisheta tace musu wayarta tazo abata. nan Haseena ta mike tsaye da mamaki tace wa nur ina zataje da jaka? tafara kkrin zata kwace jakar tava meye aciki, nur ta ture hannunta da karfi cikin tsaurin ido ta fara mata magana da wani irin busashen ido tace karsu taba mata jakarta ita bata dauke komi nasu ba suje daki gasucan kayan duniyar datay yawon karuwanci ta samesu tabar musu su siyar suyi hidiman biki in hakan zai saisaita musu zuciya. then she begin to tell mrs hasina everything na yadda ta samu kudaden da kayan datake zaginta akai, yau nur taki ta rufawa layla asiri, duk wani abunda ya wakana wanda Mrs haseena bata sani ba nur ta fayyace mata tace mata kuma bata damu da ko ta yadda da ita ko bata yadda da ita ba, itade kawai wayarta tazo karba zataje kaduna dan bazata iya zama da uwar da take nuna mata tsana a fili snn take tozarta ta ba. baki bude kuma akangare mrs hasina ta dinga kallon nur ganin yadda yau ta tsaya agabanta take gaya mata magana masu zafi with no filter or ounce of respect, nur ta bushe idon ta gaggaya ma mrs hasina kalaman da inaji harta mutu wasu kalaman bazata iya mancewa dasu ba. ..sann ta dada jaddda ma mrs hasina cewa tabbas mijinta saadat shine ya aikata musu hakan kota ki, kota so wata rana zata gani. layla duk ta rude da hayaniyarsun tana ta kuka tana karyata nur amma ko ajikinta. kusan cacar baki sukeyi da mrs hasina akan karda nur taje kaduna inma barinsu take so tay taje yola kawai wajen didi amma nur ta tubure tace inda taga dama zataje kuma wallh ba'a isa ahanata ba. ganin baza'a bata wayarta bama yasa ta wuce afusace ta fara wargaza kayan mrs hasina tana watsi dasu a tsakar dakin kamar ba nur din ba har saida ta tsamo wayarta acikin wani drawar tadauki abunta batay wata wata ba ta kama hanya zata tafi har waje Suka biyota mrs haseena tanata masifa kamar zata daga gidan... wallh nur inkika fita agidan nan karki sake ki sake dawowa dan bazan karbeki ba... dama can baki da kunya gashi yau halinki na boye ya fito fili, butula, duk abunda nake miki da rashin kunya saki sakamin? har nine kike cewa zakije kaduna konaki konaso to dan ubanki kije su kasheki kamar yadda suka kashe ubanki...inhar kika tafi nide wllh karki sake dawomin.. nur firdaus bata ko juyo ta kallesu ba kuma ko hawaye bata sauke ba itakanta tasha mamakin kalar bacin ranta tun jiya kawai tasa aranta mrs hasina ta mugun tsanarta hakan bazai taba canzawa ba inta cigaba da zama da ita wata rana hala zata kasheta gara kawai ta tafi inda zata rayu. har bakin gate layla tabiyo nur tana ririketa tana kuka tafara rokonta wai karta tafi kaduna shikenan yanxu bazata tsaya taga aurenta ba. a fusace nur ta fincike hannunta a tsawace tace wani auren naki da kullum sai kince min ina miki baqin ciki akai layla? tou ai nice kika dauka a matsayn babbar maqiyanki kuma be kamata na kasance aranakun farincikinki ba dan haka kiyi aurenki lafya kayan duniya kuma gasu can nabar maki a daki, all the shoes jeweries harma da abayan dana saka a kd..take them. let them give u the happiness and love dat i cudnt give you. tana gama blasting din layla ta fita abunta mrs haseena ta dinga ihu tana masifa tana kwala mata kira kamar kanta zai tsage yau bakaramin mamaki nur firdaus ta bata ba dan bata taba tsammanin haqurin yarinyar nan zai kare hartay behving haka ba. nur kuwa har saida tay nisa takai bakin titi sann ta fashe da wani irin kuka me radadi dan abunda tay kusan abune me matukar wuya ita bata iya raini da rashin kunya ma babba sai yau gashi tay ma mahaifyarta sann ta raba kanta dasu fatan ta shine kar Allah ya kamata da lefi, saidai kuma in ta tuna cewa Allah ya baka cikaken dama raba kanka ko nisanta kanka da mutanen da suke cutar dakai sai taji wani sanyi. ta tari mota kenan ta kunna wayarta wanda har hooking yake yi tsabar sakonnin da suka shishigo da sauri ta dudduba da bataga wanda yay kama dana javeed ba sai kawai ta maida wayar jakarta ta aje. basu ko yi nisa ba taji tafara bleeding jini na shirin wanke mata kafa duk sai taji tamugun tsorata haka tafasa tafiyar taje ta kama wani motel 20k per night ta zauna anan ta hada ruwan zafi ta shiga ciki ta wanke kanta snn tasha maganinta da tazo dasu, Rigar javeed datazo dashi ajaka shine mata kadai marar nauyi haka tacire tasaka ajikinta tasaka pad ta dan kwanta tay bacci me dan nauyi sai yamma ta farka taga jinin be dauke duka ba tasake wanka snn ta fita ta siya abinci tazo dakin ta zauna taci ata daya bangaren kuwa tunjiya mutanen sanata farida suka samu rigar sadaat daya gama wankuwa sa jininsa ya turmushe sa datti ya bushe da kyar ma suka gane nashi ne, tun anan ka tabbatar mata cewa da wuyane in sadaat yana raye babu tantama tunda an samu rigarsa ajeji to hala har anjima da kashe sa. bakaramin baqin ciki da haukan gaske sanata farida tay ba, ji tay kamar asarar datayn ya mata yawa, ita bata ci kujera ba, bata samu ta tozarsa haseena yadda ranta ke so ba gashi kuma ta rasa shakikin yaron gidanta sadaat. zafin hakan yasa kawai ta bawa ussy oder akan duk inda akaga yaran mrs hasina abisu a akashe su karma abarsu su raye.. yau da safe ussy ya fito farautarsa saidai bai samu damar samun mrs hasina da layla ba dan tunda Nur firdaus ta rabu da su suka gama jimamin su na lkci kalilan snn suka share kashinta suka tsunduma hidimar biki dan mr haseena ta hau dokin zuciya tace sam bazata sake bata lkcinta akan ryuwar nur firdaus ba tunda tazabi taje wajen dangin ubanta in sha Allah bazata taba nemanta ba harsei tazo ta nemi gafaratta a abuja. abun nadan sosa mata rai amma ta danne dan yau akwai kudi da abubuwan duniya a hannunta sai kawai ta tsunduma wajen harkan karya da nuna ma dangin Adnan cewa itama watace dan ta goge abun kunyar datay awajen karban kayan lefe da akaga tanata barin kudi akan layla duk sai anata mamakinta. ussy yasan be isa yaje ta wajen hidiman ba sabida security dan haka yazo kofar gidan ya tsaya daga nesa ya samu dede maman saeid ta fito zataje gidan mama hauwa samunta yay da magana yana son ya san ko nur firdaus haryau tana kumshe a gida koma ta mutu. maman sa'iid tace masa ai yau din nan da safe taji suna hayaniya nur firdaus ma ta wuce kaduna wajen dangin ubanta har maganan da be tanbayeta haka ta dinga zuba masa yaji dadi sosai data masa wann barbadan harya dau dubu talatin ya bata kyauta sann ya tafi tun ahnya ya gayama sanata farida cewa ai nur bata tare dasu mrs haseena awajen biki dan haka itace first target, nan danan kuwa tay amfani da mutanenta aka fara neman nur basu samu excat location dinta ba sai can da yamma ana daf da magrib nan da nan kuwa yazo shi gate djn motel din ya tsaya yana jiran dare ya dadayi da wata silencer ajikin bindigarsa yadda zai harbeta ta mutu basai anji karar bindinga ba. ita kuwa nur tun bayan dataci abincin yamma takara shan magani tay wankan ruwan zafi takunna Data a wayarta tanata kallon hidimar bikin layla sai hawaye dake zuba a idonta, ga wajen ya dau shiru har wani tsoro tsoro takeji na shiga jikinta not knwing dat tun data bar gidansu she is being surounded by spys na javeed mufasa dan suna ganin signal din trackerta ya dawo suka hau aikinsu na bibiyarta duk inda tay motsi batare da saninta ba. wajajen 10pm bacci ya fara damunta ta aje wayar ta saka karatun qur'ani tayi shiru tanaji dede wann lkcin ussy ya fito cikin sanda baiko lura da spy suna binsa ba dake sun kware atake suka gane cewa akwai bindiga ajikin sa daya acikinsu ya kira javeed ya sanar masa cewa sunga wani guy dat looks suspicious a motel din har sun dau hotonsa sunyi bincike sunga cewa stray dog din politcal rival dinsu mahaifiyar nur firdaus ne. atake javeed yace musu inhar wajen nur ya dosa karsu bata lokci kawai su harbeshi. aikuwa kamar antunxira su hanklin ussy akwance ya shiga ta baya zaije dakin nur ya kasheta baiko hankara da takun gayun abyansa ba yana miko hannu zai saka master key yabude kofarta yaji saukar wata shegiyar military riffle akansa koda ya juya ya kalle gandama gandaman gayu masu damatsu ajiki saida yaji cikinsa yay kuuuu dan kamar zaitsaki fitsari ajikinsa haka ya tsomare jikinshi yana rawan dari zai magana dayan gayen yace masa "shushhh..kakr sake ka jawo hanklin madam lets go to your car ryt now. dama gashi awajen duhu duhu ya aje motar tasan, suna kaiwa wajen dayan gayen ya wani buga ma ussy gindin bindigarsa aciki sai dayay aman jini atake suka matseshi suka fara tambayrsa meyake nema da yarinyar bakinsa na bari yace shima besanta ba cewa kawai akayi yazo ya kasheta by her mums political rival...yafara rokonsa akan su masa rai karsu kashe shi. aikuwa da bindigarsa daya saka silencer suka karba sai dau dayan gayen yaharba masa shi akansa, suka dauke gawansa cak suka bude booth dinsa suka sakashi aciki nan ya kira javeed ya gaya masa, javeed yace su rubuta sako su hada da gawar akai ma sanata farida let her know dat in ta sake turowa akashe yarinyar nan she will be the next person to die and he wont mind wasting her entire generation wnn gargadine ya mata danma wai ita mace ce. aikuwa yadda ya fadi haka suka aikata sanata farida tana zaune a daki da dare aka kirata da wayar ussy akace tazo ta amsho sako akofar gidanta...tana fitowa ta samu motar ussy a bude amma babu kowa aciki ta mugun tsorota tayta dube dube har takai both a mugun kangare ta koma baya dataga gawan ussy da takardan gargdi ajikinsa a mugun tsorace ta dauka ta karanta.. tsabar ta tsorata acikin daren ta tattara inata inata tabar nigeria saida taga ta tsira snn ta turo sako acikin yaranta suka dauki gawan ussy akaje aka toni rami aka binneshi.. Duk wann hidimar da akayi nur firdaus bata san anayi ba, bayan data gama jin karatun qur'aninta she slept peacefully hartay mafarki babanta yazo mata sun zauna suna tahira har tana famar kyalkyala dariya. hakan yasa washe gari koda ta farka taji zuciyarta yay fayauu batajin wnn damuwa da baqin cikin dake kumshe a ranta. koda tay wanka sai taga jinin kamar ya dauke duk da haka dai ta saka pad abunta ta dawo dakin ta shirya tsaf snn ta dauki wani baqin abaya plain acikin jakarta ta saka tanata tunanin ko zata kira kawunta ne ta sanar dashi zuwanta amma kuma tana tsoron karyace mata a'a sabida case dinsu na kotu dan takulla aranta cewa inhar be karbeta ba, da ta dawo gidan mrs Haseena gara ta kira lambar hajiya mammy snn taje gidanta ta roketa akan kome aikin shara da wanke wanke a dauketa xata mata har sai ta cika 18yrs din. haka dai ta qudura aranta kafin ta fito taje ta siya abincin kryawa ta zauna taci bayan nan tadan kwanta akan gadon kadan sabida ciwo dataji cikinta yafara mata ata daya bangaren kuwa Alhaj abubakr yana kwance akan makaken italian bed dinsa har sun gama waya da Agent din Sultan kenan cewa yau da karfe 2 bayan azhar jirgin helicopter zaizo ya dauke Razia izuwa mufasa's private yatch in lagos komi da suke bukata an tanadar musu tun jiya da dare yay ma yarsa Razia nasiha akan kartaje ta bashi kunya agaban mutane inde tana daraja shi ya aje wayarsa kenan sai ga wata baquwr lamba na kiransa da can kamarma bazai dauka ba amma sabida yanayin yau din kawai saiya dauka bakaramin shock ya shiga ba daya ji muryan Didi wato mahaifyar mrs haseena, acikin mutuntawa suka gaisa dan sun balain jimawa basu ga juna ba. hanklin didi ne be kwanta akan nur firdaus ba, sai tana ganin kamar inda aka bar nur agidan ita kadai taredasu mrs haseena hala zasu kasheta da baqinciki tunjiya ta nemi lambarsa kawai ta yanke hukunci gara ta gaya masa meke faruwa dan yazo ya dauki yar dan uwansa kafin hasina da yarta layla su kasheta. alhj abbkar yana tambayarta ko lafiya kawai Didi ta fashe masa da kuka.. jin haka yasaka call din a recoding dan dama yana neman duk wata evidence akan mrs haseena ai kuwa Didi ta fara zuba masa labarin halin da ake ciki bata boye masa ko da full stop ba, tafara rokonsa akan yayi haquri yazo kawai ya dauke nur ya tafi da ita dan itakam tanaji ajikinta cewa nur bazata iya zama agidan can akarkashin haseena ba. tsaban kuka da rokon da didi tay masa har saida jikinsa yay sanyi ya dinga bata haquri yana lallashinta yace mata in sha Allah yau ko aiki bazaije ba zaije ya samu lawyer su tattauna zuwa yamma ko anbashi dama ko ba a bashi zaije ya dauko nur ya dawo da ita hannunsa. godiya ta dinga masa sede suna gama wayar ya fashe da kuka muryan sa harna fita waje jin tsananin baqin ciki da tashin hankalin daya rufesa dayaji wai barayi sunshiga gidan hasina sunma nur firdaus fyade hartay cikin shege kuma ana zrgin wai wawan mijin hasenan ne ma... salati ya dingayi yana kuka a dakin kamar karamin yaro yana maganganu yana cewa dan uwansa ya yafe mishi...jin ciwon zuciyarsa na kkrin tashi yay sauri ya jawo maganimsa ya sha harya dan samu yay bacci kadan. matansa sunzo dakin suka samesa ahaka amma gabaki daya ba sugane masa ba, dan Alhaj baiya bacci da safe, duk dai basusan baqin ciki da damuwa bane kawai yasakashi shuting down din kansa for a while.. koda ya farka wajajen karfe goma baiwani kulasu ba kawai ya shirya kansa yawuce offishin lawyernsa kai tsaye sukuma matan suka tsaya akan raxia domin a shirya ta duk sunyi tunanin ko hala sune suke bata masa rai akan maganan su na mufasa duk sai suka damu dake sun san yana da ciwon zuciya. wann yanayin yasa razia ta haqura ta saki jikinta tay shirinta me kyau danma ta faranta ma babanta rai yau din professionals ta kira suka shiryata tsaf wani kankararen steve meden flowing gown me stones da furrs suka kawata jikinta dashi takalminta da jakarta kuma duka na alexander MC queen gashi de english wears ne amma babu wani waje ajikinta dake bude face fuska da hannu da kafarta satin scarf me tsada aka mata mata rolling shi bakaramin kyau tay so simple ba. saidai har 1pm yay babantan be dawo gidan ba kuma basu samesa a awaya ba bare suji daga garesa cikinsu kowa ya damu sosai, 1:30pm on d dot sai ga agents din sultan aka zo aka dauke razia suka wuce da ita lagos a helicopter na mufasa. bangaren nur kuwa tunda cikin ta ya fara ciwo sai tay bacci bata tashi farkawa ba sai can wajen karfe uku saura na yamma sai kuma taji kanta garau batajin wani ciwo ko motsin zuban jini. aiko wanka bata sakeyi ba agurguje ta gyara fuskarta daya dan nuna alaman kumburin bacci ta wanke bakinta ta tattara inata inata ta fito ta kama hanyar tashan da xai kaita Kaduna duk a tsorace take yadda taga mutane suna juyowa suna kallonta, harta dauka ko wani abune face sai da taji wani dan karamin yaro da bazai wuce 6 yrs ba yanata ihu yana ce mata mamansa ga wata kyakkawar anty acan me kama da aishwariya rai... Nur ta sunkuyar dakai dan tsabar damuwa harta fara manta wai tana dama kyau irin haka, sauri sauri tay ta isa tashar ta samu motar karshe ne ma kuma baifi saura mutum biyu ya cika ba. kawai frm no where taga wani mutum yazo ya biya musu kudin motar, shima ya zauna agefenta wai zaijeshi kaduna. tunda ta gode masa taga ya dauke kai akanta yanata latsa wayarsa, sai taji hanklinta bai kwanta ba dan gabaki daya dama tajima tanajin kamar ana bibiyarta tun yau da safe da ta fito siyan abinci.. amma dake akwai mutane a motar kawai sai tay relax mutumin ma taga ko kulata bai sakeyi ba he was just pressing his phone non stop. 2:00 on d dot razia ta isa lagos, tun anan take ganin formalities kala kala irin wanda sai a film kadai take gani dan suna sauka wasu dalla dallan kyakwan yan mata ne su uku da well toilered torquise blue colour uniform dinsu gasu nan kamar ethiopians sunsha light make up sunyi tsaf sukazo suka amsheta da fara'a dan ko jakarta da wayarta ba abari ta rike da kanta ba. she was lead to walk like a queen kowa na biye da ita ana mata duk wani formality daya dace, kai tun anan ta fara jin taraina kanta gabaki daya dataga yadda wasu abubuwan a duniyar mufasas yake like a fairy tale ko a kasar waje bataga irin wnn extra ultra luxury life din ba. she was looking foward to meet javeed in his yatch waiting for her, sai taga an kaita wani filin da ake buga wasa daga javeed din sai wani mutum sunsaka fararen high ends polo shirts da p.caps idonsa toshe da shade suna buga wasar golf a fili. wani tsayuwar cak tay tazuba musu ido jin hanjin cikinta yana dan rawa rawa dataga kalar haduwar javeed mufasa din, sai yanxu ta dada tabbatar makanta yes sunan mufasan yakai ajishi akoina dan komi awajen abun kallo ne after like five minutes da tsayuwarta aka kaita wani shade ta zauna duk yadda taso takama ajinta kamar yadda ta kwarance amma ta kasa sai satar kallonsa takeyi gani tay yanata buga golf dinsa cikin kwarewa da nishadi kamar baisan tazo ba masu aiki ne ke zagaye da ita suna serving inta varieties of drinks harda wanda bata taba gani ba duk wayewartan nan. taci minti talatin tana zaune kafin nan ya gama wasar ya wuce ciki ya watsa ruwa ya shirya acikin wata simple casual fari kal din shirt na steffano richie da beige sweat pant dinsa me laushi rigar bata da nauyi dan hatta butoranta ba dukane arufe ba amma yay tucking so he look very simple and smart sai wani irin shegen qamshi turarensa na mufasa noir dake bibiyarsa dakansa yazo shade din yay inviting dinta izuwa private yatch dinsa dake kan tekun dake zagaye da wajen. nan din ba asalin gidansu bane, gidan hutawarsa ne. yadda razia ta kurewa nur kallon kurilla shima haka ta dinga kure masa kallo saidai tanayi tana kama aji sabida idanun securty dake kanta. suna zuwa cikin yatch din taga an setting musu table da varietie na abinci, tana zama aka fara serving inta da duk abunda ke gabanta batace uffan ba sabida ta dan rude dataga ba a wani yi wani romantic decoration special sabida zuwanta ba gashi ta jima tana shige shige takuma kwarewa wajen sanin rayuwar masu kudi amma bata ga irin sanyin aji da kyau da kuma kwarjini dake yawo ajinin javeed mufasa din nan ba. tun da suka zauna banda drink bata taba komi ba, she actually tot intazo zai mata maganan ta auresa ko wani abu na kasaita da gadara cos he is so damn cute and super wealthy tasan dole ne irinsu suna da izza gadara da mulki. sai kuma taga kamar he is truly just a gentle men duk kamewar datake tana batsewa baisan ma tanayi ba. saida yaci abinci kadan snn suka fara magana akan zuwan sultan wajen babanta, duk Ya lura ta matsu taji asalin menene yake so awajenta besides auren dole amma dataga kamar ba fadan zaiyi akan lokaci ba sai kawai ta fara fada mishi nata ra'ayin cos she is a very smart modern and confident lady. kamar yadda ta tsara tahau gaya masa komi na cewa she had her own life and ambition and she want to chase it kuma iyayenta mata ma they want dat for her not marriage, saidai in zai bari tazama yar film da fashion agidan su toh she wll go and think about it... saida ta gama bayani javeed yace mata shi ba abunda yasa ya kirata ba kenan, alho marriage is also part of his plan,amma sai baice mata ita xai aura ko ba ita ba dei a murmude yay mata maganan dan tasan she might be d one he will marry by proxy if she fail him. suna cikin maganan taga ya daga hannu sai ga wani mutum yazo da files guda biyu sai ya karba file din ya mika mata ta bude taga komi nata ne aciki including all her qualifications and all her personality profiles. the way she think, talk, walk, eat, sleep, her life choices in every aspect, her friends, her secrets yadda take numfashi ne kawai babu aciki. kawai saitaji ta mugun tsorata dashi..dayaga tay shiru yay smirking yace mata he want to offer her a job. da mamaki tace mishi wani irin aiki kenan? saida ya dan ja kafin nan yace he want to use her service to take care of his Twin flame... "...tace service? twin flame..sir i dont understand you. hankalinsa kwance yace i went tru ur personality profile nd u have wat it takes to take care of a little girl ...you a smart girl zaki gane menake nufi. raxia tay rau da ido da mamaki tace "you mean u want me to stalk a girl for you?? babu ko shakka yace yah, like a quardian angel just teach her wat you knw abt personality and you can name any price.. mamaki yasata kara relaxing bayanta akan chair wani tattausar murmushi me aji ya kufce mata, dan shiru tay snn tace "and in return i get wat?? saida ya mata irin kallo snn ya dauke kai yace... 'money...any amount of money. and your Freedom..of course. cikin bude ido da lumshewa tace i wll take freedom..u can keep ur damn money dan karamin dakkyr murmushi yay yace "As expected! ya dau drink dinsa ya kurba ahnkli snn yace so, "we have a deal? ahnkl tace yes, kay alkwari zan samu cikar burina. so, what abt the weding? batare da ya kalleta ba yace "let me worry abt that". inna gamsu da aikinki..ur dreams nd ur fredoom is urs. tace okay, "what if i dint?? will you forcely marry me. ahnkli ya daga ido ya kalleta yace yes.... "forcefully. kwarjini tare nauyin dake ciki kwayar idanunsa yasata dauke nata idon ta kawar gefe cikin sauke ajiyan zuciya tace okay fine i need ur girls picture yace "sure. kirjinta har bugawa yake tanata jira taga ya bata hoton sai taga kuma ya basar da ita. for almost 30 min yana latsa wayarsa har ta gaji tafara taba abincin dake gabanta kadan kadan sabida qamshin turarensa ya kama dagula mata lissafi har wani jika taji tanayi taciki... she just ate little oysters to take her mind off him sabida gayen kure haduwa ne babu karya yaune rana na farko data raina ajinta da kanta agaban wani namiji. saida tagama cin abincin snn taga ya kalle time its almost 4:30pm,zaije sallahn asr kuma yay latti nan yace ma mr aqeel su kira agent a maida razia gida. sai har da tamiqe zata tafi snn ya dau zanen hoton ya bata, koda ya bude taga nur ne twin flame din nasa saida tay kamar 12 minutes cikin shock kafinnan ta kalleshi baki bude zatay magana cikin datsar numfashinta yace 'just do the job" kasa magana tay tana kallonsa kawai sai ta gyada masa kai cos she really want her freedom duk dama batayo dandanin tsammanin cewa abunda zatazo ta tarar bakenan and the worst part ma wai cousin sisternta nur firdaus ohh damn. tun anan javeed ya barta bata sake ganin me kama dashi ba kuma, its like he doesnt really send her, irin de mace tasan ta kure haduwa amma namiji yay kamar bema ga wani abu special ajikin tan nan ba haka taji yau a yar meeting dinsun nan dashi. wasu yan mata na daban masu kirki sune suka zo rakata wajen jirgi, suna biye da ita da jakanta da wayarta duk dama taki karban komi nashi me sunan kudi amma ba shi ya hana aka kai bita da goma na arxiki gida ba. kanta gabaki daya ya daure ta rasa me zata fassara javeed dashi, gashi baiy kama da wanda zaka cikasa da surutu ba bare ta tambayasa, kai tun ajirgin ta dinga tunani shin a wani duniya ne yasan yar uwarta nur firdaus har ta dawo twin flame dinsa. dat means he is neva going to live witout her in his life cos a twin flame is a twin soul. kenan koda ya aure wata mace na daban he wll still be with nur firdaus for life weda as a wife or not, abundai ya dada mugun daure ma raxia kai bana wasa ba. so he called her all the way to offer her a job to be a qurdian slave to his twinflame? its feel kind of insulting to her amma inta tuna cewa he promise her dreams and freedom sai taji koma miyene zata iya dan shine last hope inta yanxu.. takardan zanen daya bata ta daga taga cewa he even wants her to do everyrhing in privacy that means nur doent need to knw about all this, sede tasan shikm zai iya sanin komi da suke ciki dan yanxu bakaramin kure mata tunani taji yay ba da yanuna mata yadda suke da record na yadda take aikata komi a rayuwarta this means he is damn dangerous and well connected, toh dolene tay kominta ahankli karyaje ya lalata mata rayuwa. tasan dai javeed baice mata zai aure nur firdaus direct ba itama baice mata ko bazai aureta ba, amma dai ta fahimce shi sosai is like he needed nur firdaus for sumting emotionally intense wanda batasan meye bane. she just feel like is better she shud do her own part of the deal if not tasan dolene da akwai mummanan abunda zai iya biyowa baya inta saba masa. tunani da lissafe lissafe sunkai hamsin wanda ta juyasu aranta can dai ta sauke nannauyar ajiyan zuciya tay shiru taga ma ashe saura just few minutes ne su iso kaduna. wajajen karfe biyar da rabi raxia abu ta samu isowa gidansu sede da mamaki tazo ta tarar da nur firdaus zaune a falonsu atsakiyar iyayenta harda baban ta da suketa nemansa dazu, taga kowa acikinsu yay jigum akanta anata bata hakuri tanata kuka tana gaya musu abunda ya faru da ita acan abuja.. spy din javeed daya bita a mota har gidan ya rakota batare da ta sani ba, tazo ta samu dede kawunta ya gama ma matayensa bayanin cewa kotu ta bashi oder zaije ya dauko nur firdaus sai kawai ga nur din ta shigo musu da jakar kayanta ahannu nur tazo daf ana musu zuwa daukota alhaji yana ganinta jikinsa ya fara bari yaje ya rungumeta yafara kuka dan sosai abunda akace an matan ya taba masa zuciya shikadai yasan ma meyakeji dan ya jima a kotu yana tada bori akan cewa lallai kawai sai anje an kama masa haseena an kulleta sabida awajen sa ganganci ne yasata tabar su nur agida har aka lalata mata rayuwa. abunda yajawo ya jima kenan a kotu dan dakyar aka lallashe shi aka basa grant din daukotan kawai sabida yanxu mrs hasina tana tare da hajya mairam kuma sune da mulki gashi sunhada zuria in akabi na tayar da hatsaniya fadar tsakaninsu baxai taba karewa ba. koda alhaj ya fara kuka yace ma nur ai yaji labarin komi yanxu ma wajenta zasuje she felt really vulneralable sai kawai taxauna tahau bashi labari, anan sukaji cewa mrs Haseena ta mata dukan tsiya cikin ma ya zuba. Razzy tashigo lokcin ana kan rarrashin nur iyayenta matan kusan kowa acikinsu na kuka ana bawa nur haquri, razia taji kamar mafarki takeyi da sauri tazo ta rungume nur firdaus din tana mata wani irin extra friendly face har saida kowa yasha mamakin yadda razia abu tay murnan ganin nur.. batamasan meyafaru suke kuka ba itama ta jonasu ta dinga bawa nur din haquri har tay shiru aikuwa nan da nan tattara jakar nur ta wuce da ita sama tasaka maid ta hada mata ruwan wanka me shegen qamshi da dumi bayan nur taci abinci sukadan samu bacci. washe gari sassafe lokcin nur din bata farka ba raxia taje gaishe da dad inta anan ne ta sameshi da mummys inta suna hirar abun harya saka musu recording din wayarsu da Didi suka ji. bakaramin sanyi jikin razia yayi ba sai kawai taji asalin tausayin nur din ya kama mata zuciyatta bana wasa ba har kuka tay dataji wai any raping inta an mata ciki kuma kanwarta layla ta aure saurayinta all at same time abun sai ya dameta sosai, tafaraji aranta toh kenan ba zallan aikin javeed zatay ba, nur yar uwarta ce kuma yarinya karama duk wani me imani ai dolene yay wani abu na musamman da zai cireta dan uwansa a damuwa...tanaji iyayen suna alkwari tsakninsu cewa har nur ta tsufa inde suna raye daga yau sune zasu zame mata uwa da uba da duk wani gata tunda dai mrs haseena ta muzanta ta. share hawayenta tay jikinta a sanyaye ta fita ta barsu awajen ta koma dakinta inda ta same nur ta takure kanta waje guda tana bacci.. koda ta zubawa nur din idanu wani sabon kuka taji yazo mata tun daga cikin kokon ranta tana imagining in itace akamata wann abun ta tuni ta hadiye ranta ta mutu... tahowa take jikin gadon tana kallon innocent fuskar nur firdaus tana sobbing profusely feeling so so sorry for her.. agefenta tazauna daf tana ta kallon fuskarta sai tay murmushi cikin ranta tace oh god she is so young i wonder how she survive all dis pain. saikuma ta lumshe idonta ahnkli tace." nur namiki alkwari bazaki zama makullin cika burika na kadai ba...in sha Allah i will make you smile and so happy, untill you are heal...Nd i wll make sure of that little sis. ahnkli ta dan rangwafo snn ta daura mata sassnyar karamin kiss asaman goshinta kafin nan ta mike tana dan share hawayenta cikin sanyin jiki sai tafita cikin ayyana wasu tunani masu nauyi.... #Hmmmm Nikaina Danaga script din book2 saida Na shiga cikin shauki wayyooo soyayya😭❤️❤️❤️ #ALHAMDULLAHI... ANAN NAKAWO KARSHEN NUR FIRDAUS KASHI NA FARKO. KUSKUREN DAKE CIKI ALLAH YA YAFE MANA. KASHI NA BIYUNSA NA KUDI NE. zamu fara on *FRIDAY NIGHT, KO SATURDAY morning* babu tsaya wa harse an gama bizinallah . IS ONLY AVAILABLE IN👇🏻 *1- WHATSAP PAID GROUPs* 500 naira (single post per day) *2: VIP GROUP ON TELEGRAM ONLY* 2k(multiple pages mon-satuday) *3: AREWA BOOKS @Surayyahms* SPECIAL POST AT AFFORDABLE PRICE *DAN ALLAH KAR WATA TAXO TA TAMBAYENI COMPLETE COPY DINSA HAR SE NACE NA GAMASHI GABAKI DAYA IF NOT I WLL JUST IGNORE UR MESSAGE.*. ZA'A BIYA ANAN👇🏻 *9132352275 mohd surayya sule, opay* or *0152983148 mohd surayya sule GTB* 👇🏻 EVIDENCE *08060712446* *DAN ALLAH DO NOT CALL ME JUST CHAT ME...* NAGODE SOSAI MASOYANA❤️❤️❤️