17/02/2024, 13:31 - Les messages et les appels sont chiffrés de bout en bout. Aucun tiers, pas même WhatsApp, ne peut les lire ou les écouter. Appuyez pour en savoir plus. 12/06/2024, 12:12 - ‎Ma Saji a épinglé un message 07/12/2024, 14:40 - samiraharounayacouba: 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *FARKON GANIN IDONA* 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *LABARI DA RUBUTAWA* *SAJIDA NIJAR*🇳🇪 *PAID BOOK* *Y'AN NIJAR ZAKU TURO KATIN AIRTEL KO TA SAHELCOM TA DARI A WANNAN NUMBAR 93811618 SAI A SAKA KU A GRUP, YAN NAGERIA ZAKU YI TRENSFER NE NA 500 TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GT Bank sai a bani shedar ta numbana kamar haka 93811618 , Sajida Nijar thank you 😍* LITATTAFAN MARUBUCIYAR DUK KARYAR KADA Y'AR MAHAUKACIYA NEMAN NA KAINA BANI DA ZABI DAGA TAFIYA ƊAUKAR SOJA BAK'A CE KUTKALE DUK NISAN JIFA MAGE IDAN KA RAINA INDA KAKE DUTSE NI ZAN LADABI ZAKIN SARAKAI WATA KOKOWAR DA CIWO A ZUCIYATA AURE YAƘIN MATA AZAL WATA TAFIYAR *Shafi na ɗaya (1)* *TALLAH TALLAH TALLAT* LABARI 'Ba lalle ne a gane yarena ba, ba lalle bawa ya fahimci abinda ya saka nake saurin nan ba, bani da lokacin ba kowa hakuri, ba zan iya dakatawa na gaishe da kowa ba, a irin yannayin da nake jin kaina wannan alewar da ta sa na fito a irin wannan lokacin da yamaci ya yi daga gidanmu dan shegen kwadayi da son sai na lasa ta zamo min alkakai, tabas tana iya janyo min dukkan mutuwa a daren nan, hankalina gaba daya baya jikina, burina na ganni a cikin gidanmu kafin mahaifina ya shigo gidan!' Wannan shine abinda matashiyar budurwar ke ayanawa a cikin zuciyarta , jikinta sanye da hijab har kasa tana jefa kaffafuwanta da mugun sauri da gudu gudu bata gane kowa da komai bata iya gaisar da mutanen anguwarsu, burinta ta karasa gidansu du kuwa da irin yadda wasu ke mamakin gannin ANMI ba zata girma da gudu ba? dan kuwa a shekarunta ta kai mizanin budurwar dake iya shiga dakin miji . Baban gida ne ta nufa, irin gidan da kana gani zaka san gidan masu kudi ne a cikin wannan garin, Da sanda ta kama karamar kofar gidan ta tura cikinta na kwasar wani irin kugi sakamakon motar da ta gani a harabar gidan a parker wajen ajiyar motoci wato karkashin rumfar motoci, hakan na tabatar mata da dodonsu ya iso gida kuma bata nan hannaye ta ɗora saman kanta tana furta" Na mutu na lalace" Nan take ta ji alewar ta sire mata a rai, ta ji babu abinda zai iya wucewa ta wuyanta a irin wannan lokacin, koda kuwa yawun bakinta ne, domin wata azabar ai ta fi wata Jiki na rawa ta karasa bangarensu wanda yake hade da iyayensu, wato matan mahaifinsu ta haye ta shiga tana rabe rabe da raraba idannuwa cike da tsoron abinda ka je ya zo Kau!, karar saukar mari a fuskar ɗan uwanta ya sakata sakin alewar dake hannunta jikinta ya kwashi rawa Neman tsugunawa take yi a lokacin da ta ga mahaifinsu ya janyo ɗan uwanta ya damki wuyan rigarsa ya shiga zabga masa dorina irin bulalar nan ta dukan jakai murya sama sama yana fadin" A gidan nan y'ata ke fita gabanin magariba ace ba'a san inda ta tafi ba? y'ar budurwa matashiya? kai ka ga fitarta ama ka kasa hanna ta? lalle yau sai na ga ubanda ya tsaya maka, da kai za'a hadu a cuce Ni? in kashe ka na kashe banza dan babu ubanda zai ja da Ni, sai in tsine maka ma nan da ka ganni na kuma tsinewa banza dan babu abinda za'a yi, dan iska ina cen ina neman abinda zan kawo ku ci kunna nan kuna neman karya min haki a ido?" Jiki na rawa matarsa, mahaifiyar matashiyar budurwar nan wato Hajia Usaina ta karaso tana neman shiga tsakani jikinta na wani irin rawa na dukan da yake yiwa saurayin nan, in da sabo yaci ace sun saba da gannin ire iren halayan nan na Elhaji, babu ranar banza da ba zai shigo ya zane ya'yansa ba, a wajensa babu laifin da za'a iya kyalewa, a rayuwarsa horo shine abinda ya dace a yiwa yaro mai tsanani dan ya zamto shiryaye kuma kimtsatse a cikin al'umma, idan yana dukan yaransa babu furucin da baya fitowa daga bakinsa, mutun ne mai fushi, fushi mai girman gaske, yawancin lokuta kuma yakan sauke fushin nasa ne a kan iyalinsa, Bama kamar ya'yansa, sai dai ba zasu taba iya sabawa da wannan abin ba, kuma a kulun sunna yi masa fatan shiriya da samun cenji a wannan halaya tasa. Da karfi ya saka hannunsa ya hankadata bayan ya sauke mata bulalar da zata sauka a kan saurayin nan, a birkice ya mika hannu ya warto budurwar nan ya aniya zane mata jiki tamkar Allah ne ya aiko shi, cudarta yake yi har sai da hijabinta ya cire ya ci gaba da cutar farar fatar jikinta sai da ta zama tamkar bayan kado dan birdi sannan ya saketa yana muzurai ya ce" Bari ku ji, Gabannan duk ubanda ya kuma yin shiru idan daya ya fita a gidan nan a kansa zata kare, daga uwar har ya'yan, dan babu wanda zai lalata min tarbiyyar y'ayana ina ji ina gani, mararsa mutuncin banza da wofi yan iska!" Yana gama fada ya juya ya fice fuuuuuuuuuuuuu ya nufi bangarensa Yana tafiya Lubna ta sauke nanauyar ajiyar zuciya na masifafen tsoron da ya rike mata zuciya ta mike tana share gumin fuskarta ta wuce dakinta tana godewa Allah da yau lafiyar jikinta bata tabu ba, kai innalilahi, ya zamo a rayuwa kulun sai Anmi ta ja masu masifa? Tabas da yau ta sa an daketa da sai ta bi dare ta yi mata kanshin mutuwa! kusan kowa haka ya mike ya yi gaba abinsa ya nufi dakinsa domin duk yawan Yaran nan kowa da dakinsa ne suka wuce dan shiryawa domin zuwa karatun dare da malaminsu ke zuwa ya yi masu na islamiyya, Amaryar dake girki kuwa dama tunda Elhajin ya zo ta wucewarta bangarensa, ya yi saura mahaifiyar matashiyar budurwar nan da ita dake rizgar kuka a takure waje guda jikinta harda wajen dake fitar da jini jini haka na dukan bulala Da kyar matar nan ta ja jiki ta nufi dakinta ba tare da ta bi ta kansu ba, tana shiga ta wuce kuryar dakinta a hankali ta silale saman gadonta mararta na wani irin daurewa mai azabar zafin tsiya ta saka hannunta ta dafe kanta da gefen fuskarta wani irin zazafan hawaye na bale mata Dago idon da zata yi ta ga y'ar tata tsaye daga jikin kofar tana susar bayanta tana kukan nan mai taba cen cikin zuciya a hankali ta share hawayenta tana kallonta ta ce" Thgmassss naunuj marda" (Masoyiya zo in ji) Karasowa ta yi tana kallon fuskar Maman nata, dan ba zata so ta sake yin wani laifin ba, domin maman nata bata son rashin ji, duda ita bata bugu ama tana shayinta sosai ita dinma a hankali ta duka nesa da ita sosai, hakan ya sake karya zuciyar Hajia, ama ta jure ta mika hannunta ta janyota sosai kusa da ita tana kallonta a tausashe ta ce" Anmina, me yasa kika fita ba tare da kin tambayi izinina ba? shin ina kika je ne haka goshin magariba?" Murya na rawa yarinyar ta ce" Mama, wajen Ummu tsohuwa na je ta bani alewar da ban amsa ba jiya , kuma itama ta min fadan kar a dake Ni, ban sanar maki ba dan na san idan na fada maki ba zaki barni tafiya ba" Uwar na kallonta a ranta ta ayana' ai kuwa d'an kuka ya gama janyowa uwarsa jifa' a bayane sannan tausashe kuwa ta ce" To ama, ai kin san muna da alewa a dakin nan ko? me yasa ba zaki tambayeni na baki ba, bayan wannan Anmi ke shikenan ba zaki girma ba da shan alewa?" Kai ta sada ta gaza bada amsa, hakan ya sa mahaifiyar Tata a tausashe ta ce" Kar ki kuma fita ba tare da kin tambayi izini ba kin ji? ko kina so a ringa zane maki jiki ne?" Da sauri ta girgiza kai, mahaifiyar Tata ta yi murmushi a hankali ta ce" To shikenan , ki share hawayen hakanan ki je dakinki ki yi sallah in malan ya zo ya tafi sai mu gasa jikin naki sannan ki sha magani ko mamana?" Kai ta gyada wannan karron ma tana jin sanyi a ranta, mahaifiyarta ta dafa kanta a tausashe ta ce" Allah ya miki albarka, tashi ki je maza y'ar kirki , idan kin yi sallar ki yi min addu'a ki yiwa babanku kuma ki yiwa yan uwanki da ke da al'ummar Musulmi baki daya ko?" KHADIJA ta gyada kanta ta ce" In sha Allah mamana " Sai dai a zuciyarta ayannawa take yi' Zan yiwa kowa adu'a banda baba, tunda shi kulun kulun sai ya dake ni' Uwar na kallonta har ta fita a dakin sannan ta sake mayar da idannuwanta tana barin kukanta zuwa, ga wani irin azababen ciwon mara dake sake rufeta tamkar zai karta kiyama dan jinsa take yi sosai yana hauhawa Da kyar ta lalaba ta yi sallar magariba da isha'i, ta mike da carbinta a hannunta ta bude hanyar baya ta nufi bangaren Elhaji tana ji a cikin ranta zata je su yi wace zasu yi, dan walahi yau ba zata iya yin hakurin wulakancinsa ba, tana zaune har yanzu a gidansa ne dan ya zame mata dole, tana jiran lokacin da zata bar gidansa, abu biyu kawai ke zaunar da ita, yaran nan nasa wa'inda a ciki ita daya ce kwal tata, sai kuma Mahaifiyarta da kulun burinta kowa ya zauna a dakinsa duk rintsi duk wuya kofar ta saka dan makuli karami ta bude ta shiga ta rufe sannan ta yaye labulen dakin ta karasa da salama a bakinta idannuwanta na sauka kan amarya da ta kashe dauri tana zubawa Elhaji abinci a plate naman zabi zuku zuku tana murmushi ta yiwu dadadan fira suke yi wace ya'yansa basu isa su gani ba sai dai ya yiwa matansa Salamar da ta yi ya amsa, yana kallon yannayin fuskarta ya daure tasa shima fuskar ya cire kai yana tunanin tabas rikici ya kawota kuma daidai yake da ita, in bama jarabtar Allah dake yiwa bawansa ba ina shi ina ita , y'ar talakawa ama dan balaki du ya fi sonta a cikin matan da ya aura da wa'inda yake aure a yanzu! "Barka da warhaka, magana na zo mu yi Elhaji" Ta fada a nutse bayan ta zauna Amarya ta wani tabe baki bata ce da ita komai ba, dan tana gudun balakin matar Elhaji wasu lokutan da shi kansa Elhajin, kwarai ko makaho ya shafa zai gane Hajia zaman amana take yi da Elhaji , kuma ko makaho ya ji irin zamansu zai gane Elhaji kansa yana yiwa kowa ya zauna dasss abinsa ba tare da ya bi baya ba banda Hajia. "Ama ba zaki iya hakurin har ranar girkinki ba? kar a fara shiga hakin mutane fa gimbiya" Ya fada cikin basarwa yana karra dauke kai, Yana kiranta da gimbiya ko a gaban waye, sunna ne da ya dasa mata tun a lokacin da ya nemi aurenta, kuma Gimbiyar ce domin mace ce mai cike da iza wanda Allah ya halittar mata a cikin jinnin jikinta ya aureta ne auren budurwa, tabas ba y'ar mai kudi bace ita, sai dai kadarar da masu kudi suka yi wawa ce , jarin mai kudi ce ita, takamar uwar dakan mai kudi ce "Ka yi hakuri, ba zan iya hakura har jibi ba!" Ta fada a takaice a kuma kamilance Ajiyar zuciya ya sauke ya ce" To bismillah ina jin ki" Hajia ta kalle shi da kyau, ta kalli amarya, sai kuma ta basar ta ce" Dangane da abinda yake faruwa a gidan nan idan ranka ya bace ne, Elhaji ina so ka ringa sasautawa kana duba yaran nan da mu baki daya ka sani furucin baki dafi ne a rayuwar yayanmu idan ya zamo munana , yan amen na amsa an gama, ina kyautata zaton ko Ni bakinka na iya kammawa bale na y'ayanka, rayuwar duka nawa take, duniyar duka nawa........." "Ki ce zuwa kika yi ki koya min yadda zan yi da yayana na cikina, ko kuma ki ce zuwa kika yi ki nunan bacin ranki dan na daki y'ar so ko y'ar da na haifa da cikina?" Ya katseta da sauri yana sake hade girrar sama da ta kasa ya ce" Gimbiya kin san cewa babu wanda ya isa ya shiga tsakanina da y'ayana, ko me zan yi tarbiyya nake basu, babu wanda ya isa ya koya min yadda zan kula da su ai ina fatan kin san da haka ko? " Ya fada yana dada hayayakowa tamkar zai tashi ya maketa Ajiyar zuciya ta sauke tana kallonsa, a nutse ta ce" Elhaji, me yasa ba zaka zauna mu yi magana ta fahimta ba? wace zamu samu matsaya guda ba? ban isa na koya maka yadda zaka kula da yayanka ba, ban kuma zo nan dan ka daki Anmina ba, na zo ne dan in karra tunatar da kai cewar idan kana duka ka daka, ka karya du Kai ka gano tunda kai zaka dawo ka yi fadi tashin magani, ama ka kiyayi bakinka, kana fadin kalamai irin su yan iska, yan tasha, yan kaza da kaza....mahaifi kake,, idan yan amen suka amsa suka zamo mana yan iskan mu shiga ina? dan Allah dan annabi ka ringa sasautawa ka rufa mana asiri , komai ya yi zafi ai maganinsa Allah, ina anfanin wan....." "Lahaula wala kuwata ila bilah, to uwata, nace sannu uwata, lalle Mala'iku sunna sama sunna tsine maki tunda har kike daga min murya!" Ya fada yana mikewa tsaye dan kamar zata masa fada ya gani bayan shi ke saka wando mai arzunzumi ita kuma ta daura zani "Ai kam, ace Muryar mace a saman ta namiji ai ba kyau, subahanallah subahanallah " Matarsa ta cafke tana wani sisine kai Hajia ta kalleta da sauri sannan ta sake maida dubanta kansa tana jin lokacin da wani irin murdawa da cikinta ya yi da zubar wani abu da ya bale mata mai zafin gaske da radadin ciwo nan take ta gane abinda ke shirin faruwa da ita, ama furucin Elhaji ya sa ta kasa kwakwaran motsi bale ta gane mai aukuwa ta auku, bayan dogon jira tun daga haihuwar *ANMI* Allah ya bada kuma mai abin ya masa sanadiya Elhajin kuwa nan ya mike ta inda ya shiga ba ta nan yake fita ba, balaki kwondo kwondo, tashin hankali kusufi kusufi yake sauke mata harda ikirarin ya sauta ba komai bane , dan walahi mai kudi yake maganin yan iska, da kudinsa yau sai ya kara mata uku reras yan sha tara su maye gurbin ta , baya son kayan wulakanci, A hankali ta kama kujerar nan ta mike tsaye, jiri na dibanta ta bada baya dan ba zata taba iya duba abinda ke binta ba sai ta je dakinta, tana juyawar idannuwansa suka sauka a dunkulen jiki baja baja jikin hijabinta da kuma kujerar dakinsa A rikice ya zubawa jinnin ido, murya sama sama da rawa rawa ya ce" Ke, jinnin meye wannan? jinnin me kike zubarwa bayan kina da yaron ciki? bakin ciki zaki yi min? cikin zaki zubar? walahi idan kika zubar min da ciki sai na yi shara'a da ke , innalilahi Wa inna ilaihi raj'une wannan wani irin mugun hali ne da bakin ciki?" Dakatawa ta yi idannuwanta na gannin bibiyu uku uku, jiri na dibanta , jinnin na jikinta ta zubawa ido, kallonsa take yi tana jin wata wutar kiyaya dake mamaye duk wani digon tausayi ko son zama da mutun da ya yi saura a zuciyarta da shi na shafewa, dan ba zata kawo maganar soyaya ba, dubansa take yi ido cikin ido tana tunanin anya ba a banza ta zo duniya zata koma a banza ba kuwa? bakin cikin dake karra hauhawa a cikin ranta ke toshe duk wani kofar jan numfashin dake hancinta yana barazanar kaita kiyawa, kallon tsana ko na kaicon kai da take binsa da shi da tunanin wato ita injin haifa masa ya'ya ko? suka hadu suka rufe idannuwanta suka makata da kas a tsayen da take tana kallon sa A birkice ya karaso inda take kwonce yana dakawa amarya tsawa yana fadin ta kama masa su dauki Hajia, dan duk wuya duk dadi ya san yana son Hajia, duk rintsi kuma ko rai ta bata yana damunsa a cen kasan zuciyarsa, shi dai ya kasance irin mutanen nan dake azabtar da wa'inda suke tare da su ciki kuwa koda masoyansu ne, kasa hakuri ya yi ya dauketa ya yi waje da ita yana ihun kiran a bude gida ya sakata cikin mota ya ja kiiiii tamkar zai tashi sama ko takalma bai dauka ba ya nufi babar asibitin rashin lafiya da ita , shi da zai kaita ta haihuwa duba da garin DAMAGARAN asibitin haihuwa daban , ta wace ba haihuwa ba daban kasancewarta likita, kuma ta samu rakiya daga wajen baban mutun irinsa ya sa sunna zuwa aka amsheta Du kuwa da irin yadda suka gane halin da take ciki suka karbeta domin babar likita ce itama kuma su dakatar da abin ko su bata kula sunna iyawa Sai dai yana tsaye a kan kaffafuwansa yana sake jaddada kar a saki namiji ya duba masa mata, a gaban likitocin kuwa ido da ido yake turawa duk wani likita namiji Allah ya isa da fadin sankacecen kwarata ne masu abu a hannu , sun fake da zama likitoci to walahi su da gimbiya sai dai gani sai hange matarsa da ta biyo su a wata motar da direba tana tsaye tamkar zata fashe, sai dai bata da halin nuna damuwarta, Da kyar babar likitar dake aiki ta sake dannar likitocin tana fadin su yi hakuri abokiyar aikinsu ce su fara dubata first, hakan ya sa suka dukufa kanta ba ji ba gani har suka gano aikin da aka kawo masu ba nasu bane, na likitar haihuwa ne, ama kuma a dole suka daidaita abin suka tsayar da jinnin suka yi mata allura sannan suka kaita dakin hoton ciki suka yi mata suka kuma dawo da ita dakin hutu bayan sun kimtsata bisa hadin kai irin na likitoci sannan babar likitar ta bashi damar shigowa shi da Amaryarsa Da kula sosai Docter Zalika ta sake gaishe shi 07/12/2024, 14:40 - samiraharounayacouba: 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *FARKON GANIN IDONA* 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *LABARI DA RUBUTAWA* *SAJIDA NIJAR*🇳🇪 *PAID BOOK* *Y'AN NIJAR ZAKU TURO KATIN AIRTEL KO TA SAHELCOM TA DARI A WANNAN NUMBAR 93811618 SAI A SAKA KU A GRUP, YAN NAGERIA ZAKU YI TRENSFER NE NA 500 TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GT Bank sai a bani shedar ta numbana kamar haka 93811618 , Sajida Nijar thank you 😍* LITATTAFAN MARUBUCIYAR DUK KARYAR KADA Y'AR MAHAUKACIYA NEMAN NA KAINA BANI DA ZABI DAGA TAFIYA ƊAUKAR SOJA BAK'A CE KUTKALE DUK NISAN JIFA MAGE IDAN KA RAINA INDA KAKE DUTSE NI ZAN LADABI ZAKIN SARAKAI WATA KOKOWAR DA CIWO A ZUCIYATA AURE YAƘIN MATA AZAL WATA TAFIYAR *Shafi na biyu (2)* *TALLAH, TALLAH, TALLAH* *META FORCE* *menene meta force* business ne ingantacce business ne mekyau business ne daizaibaki kudi 💯 tunda ake duniyar network marketing ba’atabayin business din dayake bada kudi sosai kamar meta force ba kuma dollars ne sukebadawa sannan inkinason canja dalarki cikin mintuna qalilan zaki canja dollars dinki zuwa naira hankali kwance kinadaga gida dollars suna sauqamiki hankali kwance yawanci yan nigeria ko ince yan arewa bakuda lbrn wannan business din business ne daya karade duniya akwai qasashe da dama wanda sukafimuma cigaba sunacikin wannan business na meta force *shidai meta force crypto currency* ne kuma munsan cewa yanzu babu wani business dayake bada kudade a duniya yanzu irin crypto currency akwai program dayawa acikin meta force wanda akayi lunching da wadanda ba’ayiba amma za’ayi nan bada jimawaba yanzu bari mudau programs guda 1muyi dan taqaitaccen bayani akai *TACTILE* 1 Tactile : matakin farko kenan dole idan zakshiga meta force saikafarayin registration a tactile sannan zakasamu damar shiga kayi joning sauran programs din tactile yanada levels guda 12 1 to 12 kowani level da kudinshi level 1 5 dollars level 2 10 dollars level 3 20 dollars level 4 40 dollars level 5 80 dolllars hakadai kudin kowani level yake ninka na bayanshi saikzabi wanda zaka iya saikayi shi tactile ananne akasamun abunda muke qira *Spillover*da*over flow* wato kanazaune baka kawo kowaba zakaduba wallet kaga ansama mutum har dollars sun sauqama anbiyka kuma bakayi aikin komaiba a wadannan levels din dakasayadin ko wani levels dakasaya idan spillover yatashi fadoma to adadin kudin wannan levels dinne misali level 1 5 dollars to ynada dakuna 6 duk lokacin da kayiwa mutum register kokuma spillover yafadoma zakasamu 5 dollars ne akowani daki 1 amma banda dakuna 2 na farko da daki 1 na qarshe amma daki na 345 dukka sunafadowa biyanka za’ayi kaga 15 dollars kenan dakuna 3 sannan idan dakunan suncika za’aske sharemaka kasake zuba wasu mutane inma kaikanemosu inma spillover kasamu to haka zakayita samun wannan dollars din a kowani levels dakasaya duk zagaye daya zakasamu adadin kudin daksayi levels dinnan sau 3 kagdai kudin dakasyi levels din sundawo harda riba kuma hak za’ayita sharema dakunan anasa wasu mutane koda mutanen sunkai millions 💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽 Atakaice kenan sauran bayanin kubiyoni awannan number domin jinkarinbayani 👉0912 262 1080 *Sannan zaku iya zuwa kuyi browsing google youtube* *zakusamu kowane irin bayani kukeso game da meta force Aunty Hajja LABARI Da kula sosai docter Zalika ta sake gaishe shi, shima ya amsa yana bin Hajia da kallo wace ke kwonce tana sauke numfashi a hankali a hankali Numfashi ya sauke ya ce" Likita bari ne ta yi ko? likita wani abin ta sha ta zubar min da ciki dan tarin kiyaya ko menene?" Da mamaki docter Zalika ke kallonsa, kwarai takan ji bayanin mutun ne mai tsatsauran ra'ayi da wuyar zama a wajen wasu abokan aikinsu domin da kyar da jibin goshi ya yarda da aikin nan na Hajia , a yanzu haka su da kansu sukan zamo shedun wasu rigingimun dake faruwa tsakaninta da shi saboda aikin, domin shi irin mutanen nan ne da basu san boye bacin rai ko yin karra idan ransu ya ɓaci ba, duk inda ta kama gwada hali yake yi baya shaƙar kowa ko komai baya bari su je gida su yi a dakinsu, shi yasa ake yi masa take a wannan gari shine mai kudi uban kowa sannan kowa banza, ama bata taɓa tunanin zai dubi babar mutun mai tarin daraja, babar likita malamar likitoci ya yi furucin ta zubar masa da ciki ba, sai dai bata da hurumin nuna masa bacin ranta, sai ta tausasa murya a nutse ta ce" A'a Elhaji, babu abinda ta sha ko ta matsa da zai haifar mata da zubar jinnin nan, ka ga dukkan abinda ya dace mu yi mun yi kafin ka shigo, jinninta ne ya hau sosai shi yasa cikin bai zauna ba, zata kwana a wajen mu zuwa gobe in sha Allah mu ga yadda jikinta ya bada sai ta je gida, Allah ya bada lafiya" Tana gama fada ta fita daga dakin ta nufi wajen ma'aikatansu suka zauna suka ci gaba da aiki Ya jima yana kallonta da tunanika kala kala a cikin zuciyarsa kafin ya sauke ajiyar zuciya ya kalli amaryarsa ya ce" Ni zan wuce gida sai da safe" Mikewa ta yi da sauri tana fadin" Mu je, Allah ya bata lafiya" dakatawa ya yi ya juyo yana kallonta ya ce" Ban gane mu tafi ba, waye zai zauna a wajen ta? ko so kike in sanar da gidansu dan bata da lafiya bayan gaki y'ar uwarta? ki koma ki kula da ita shi ya fi alkhairi idan kin bi Ni gidanma babu abinda zaki min, yarana dama ba ke kike kula da su ba bale in ce in ba ke wa zai kular min!" Yana gama fada ya fice ya nufi bakar motarsa ya shiga ya nufi gida ko takalmi babu a kafafuwansa dan har zuwa lokacin hankalinsa a tashe yake sosai Sosai hakan ya sosa mata rai, ta ki komawa dakin dan gaskiya babu ƙatuwar da zata yi jinya haka kawai, kuma ba zai yiwu ba sai an bata kwananta da ake son cinyewa dan ita shi ya fi damunta. Docter Zalika na hankalce da su, tana gannin ya tafi, itama matar ta samu waje ta yi zamanta tana faman amsa waya sai ta mike ta koma dakin ita ta yi zamanta a gefenta sannan ta sa aka yi kiran kanwar Hajiar aka sanar mata abinda ake ciki da sanar mata cewar da sauki sosai ba sai ta zo ba, ama ta nuna a'a gatanan zuwa ta yi ta masu godiya da suka sanar mata, Ba bata lokaci ta sanarwa mijinta ta dauki abin bukata ta tafi bayan ta bar salahun kar a sanarwa mahaifiyarsu Maganar. Tunda duku duku ta ringa bude idannuwanta a hankali tana buɗe bakinta tana yin addu'ar farkawa a barci hadi da dan yunkurin tashi kamar yadda ta saba, sai dai jin wani irin suka a mararta ya sakata dakatawa a hankali tana bin dakin da take kwonce da kallo da kuma hannunta dake dauke da abun karrin ruwa Idannuwanta ta kai wajen da ta ji alamun motsi, sauka idannuwan nata suka yi a kan kanwarta da ta bude kofa ta bada hanya tana gaisar da wanda ya shigo Da sauri ta mayar da idannuwanta ta rufe tana jin muryarsa sama sama a dan dakile yana tambayar mai jikin , ya karaso inda take kwonce ya dan tsaya jim sannan ya juya Har ya fita ya juyo yana duban Fatima ya ce" Fatima yaushe kika zo? sai da nace kar a sanar maki bari ne fa ta yi Fatima cikin ya bare" Fatima ta yi murmushi bata tana jajanta masa da adu'ar samun wanda zai zauna mai albarka Ya amsata da kula dan ba laifi sunna ganewa junna da Fatima daga ya fice a dakin ba tare da ya nemi amaryarsa ba dan a tunaninsa tana bayi kuma ba zai koma da ita yanzu ba dole zata yi jinyar Hajia yana tafiya Hajia ta bude idannuwanta da suka yi mata nauyi , sannan suka cika da hawaye ta zubawa acn dakin asibitin ido kirjinta na sake cinkushewa karasowa Fatima ta yi ta zauna daf da ita tana kallonta a hankali ta ce" kin farka? yaya jikin naki Hajia?" idannuwanta ta maido kanta, a hankali ta dan mata alamun da sauki sai kuma ta kama da nufin tashi kamata ta yi ta tashe ta da kyau sannan ta shige bayi ta dauko kwanon wanke baki da ruwa a buta ta dawo ta bare bruch din da docter ta miko masu tun kafin ta tafi gida ta matsa mata abin wanke bakinta ta bata ta kuskure bakinta da kyau sannan ta wanke idannuwanta da yan ruwa masu dan dumi sannan ta kai bayin ta zubar ta wanke abin tasss ta ajiye ta dawo ta dauko mata ruwa masu dan dumi ta dawo bakin gadon tana ta kallon fuskarta da yannayinta ta ce" Sannu, da ciwon har yanzu ba? nake gannin fuskarki ba dadi? dan sha ruwan nan kafin a jima a kawo kunnu daga gida" Ruwan ta amsa a hannunta, ama ta kasa sha A hankali ta sauke ajiyar zuciya muryarta cen ciki ta ce" Anya kuwa idan na mutu a wannan halin ban kashe kaina a banza ba?" Da sauri Fatima ta dubeta ta ce" Subahanallah, wace irin magana ce wannan kuma?" Fuskarta mai cike da datako ta dan yamutsa, a nutse ta ce" Eh mana, abinda nake son sani, anya akoy lada a wannan ibadar? idan zama ya.ki dadi aka nace sai an zauna saboda dalilin y'aya , ya'yan da ɗaya ce kwal tawa, ita dinma ta kai mizanin kula da kanta anya hakan ya dace a yi kuwa? ina nufin dama ya'yan nan da kake zaune kana cin kashi saboda su kana da ikon hanna abinda Allah ya dora masu ko ka sa su zama wani abin da babu shi tsarin zanen kadarar rayuwarsu ba? , da ake cewa mace na haifa dole na jure dan ita......sauran da iyayensu suka fita suka bar su me ya same su?" Idannuwa Fatima ta sada gabanta na faduwa, yannayin da yar uwarta ke magana na daf da sakata ta fashe da kuka, shi yasa ta zabi sada dubanta fiye da komai A hankali Hajia ta sake bude dubanta sosai tana kallonta ta ce" A takaice, zan iya ce maki na yi dogon nazari na rasa a wani bigiri zan ajiye mutumen nan, gashi dai mahardacin Alkur'ani , ama tamkar jahili, Allah ya masa wadatar da shi kansa a yanzu ba zai fadi ga adadin dukiyarsa ba, ama kamar kasurgumin talakan da ya kasa dangana da hakuri da lamarin Ubangiji, wai shin Fatima iyaye gida nawa suka kasu? a tunanina wasu iyayen maza sunna bakin kokarinsu na gannin sun ciyar, sun tufatar, sun bada tarbiyya, har Allah ya raraba lafiya, wasu sukan ɗora ya'yan a hanyar da ta dace, wasun haihuwar ya'yan kawai suka sani Babu ruwansu da wannan dawainiyar......ama shi nasa halayar uban ya'yan nan a bayane yake yana bayar da tarbiyyar kwarai , ama kuma shine shugaban lalatawa ta hanyar da ba zaki iya ganewa ba" A birkice Fatima ta ce" Wani irin lalatawa innalilahi Wa inna ilaihi raj'une, me yake faruwa" Da sauri Hajia ta katseta ta hanyar fadin" Ba fa abinda kike tunani nake nufi ba, lalatawar ta hanyar nuna masu wasu halayar da ko a gobe suka yi koyi da shi sun shiga uku, ba kamar matan cikinsu.....Fatima ban taba gannin uban da yake ikirarin son ya'ya a duniya ama a aikace ya zamo halaka a gurin ya'yansa ba sai uban ya'yan nan, da ace yau wani a waje zai taba daya a cikinsu zaki ga tarin tashin hankali harda kalar da baki taba gani ba tunda Allah ya halice ki, ama fa ace zaki ga irin abinda zai yiwa ƙaramar cikinsu saboda dan laifin da bai taka karra ya karya ba, rashin ji dai da kowani yaro mai rai da lafiya ke aikatawa ana masa uzuri idan ya yi ƙamari a tsawatar, to irinsa ne idan ya kama tamkar zai kashe, walahi talahi Fatima na tsane shi...................." A hankali ta dora kanta a gefen kafadar Fatima hawaye ya shiga zubar mata tamkar an bude pampo hankalin Fatima a matukar tashe take murza hannun yar uwarta wanda ta cire karin ruwan tuni a sanyaye murya na rawa ta ce" Dan Allah ki yi hakuri, dan Allah ki daina kuka, kema wulakantakin yake yi ko?" Da dan takaici hawayenta na zuba ta dago dubanta tana dubanta ta ce" Kina tunanin a duniyar da nake neman mafita ido rufe dan abinda na haifa da shi har zan kula wani wulakantarwar da yake yi min? ai idan kina neman wanda taken mai kudi ya haukata kika zo kansa ki dasa aya, wulakanta mace shine abinda ya fi kwarewa a duniya, kuma nan da kike ganina a yanzu dai ba ta wannan nake ba, bai dameni ya darajani ko ya wulakanta Ni ba, abinda ya fi dadani da kassss shine na fice a gidansa na kama gabana, abinda ya fi daga min hankali rashin bada goyon bayan iyayena, yau da ace zasu bani goyon baya da na jima da barin gidansa, Fatima da ace zasu amince min da na kama haya koda ba zasu iya rikeni ba, yau koda bani da aikin yi na gwamnati na iya nema, da wata wahalar gwara wata, ko kosai zan siyar in ciyar da kaina, a shekaruna talatin da tara ina cikin ta arba'in inaga ya dace ace zuwa yanzu na wuce wulakancin d'a namiji, sai dai gashi a kulun abu ke shiga raina irin sai kace nawa iyayenma basa kaunata ko gani suke yi na yi girman da rabuwa da aurena zai zame musu abin kunya ne? shin sai an basu gawata ne zasu yarda ina cikin taskun rayuwa?" "Ki daina wannan furucin, ki yi hakuri ki daina wannan furucin....., tabas babu abinda ya kai zama da namiji mai mugun hali tashin hankali, domin komai na duniyar na iya fice maka a rai, da yawa ta haka suke haduwa da ciwon da zai zama sanadiyar su, babu abinda baya faruwa, ama kuma babu abinda hakuri da addu'a baya magani, na sani zaki ce nima bani da tunani, na yarda na dauka , ama ki sani babu wanda zai ji ciwon damuwarki sama da iyayenmu a duniyar nan sai mu y'an uwanki, kawai dai rayuwa ce ta Hausawa da nake kasa fasarawa, ta yiwu haka muka gama gane musuluncin ta yiwu kuma daidan kennan , Ace ya zamo malan bahaushe ba zai taba yarda yaronsa ya baro gidan miji sai idan kilu ta janyo bau, wato duk wahala duk tashin hankali zai fi so duniya ta shaida y'arsa na dakinta, na rasa kunyar ace y'ar ta fito ne ke saka malan bahaushe murje ido da toka ya mayar da yarinyar gidan da shi da kansa ya san cewa tana zaune ne dan biyayyar aure da ta iyaye ko mijin baya bukatar ta , ko tsabar biyayya wa Musulunci ne? abinda na sani shine akoy cutuwa mai girman gaske wace zata ja gagarumin tsaiko a gobe kiyama, Hajia ki yi hakuri, ki yi hakuri, ki sake hakuri, mu yi ta addu'a Allah ya zaba maki abinda ya fi zama alkhairi a rayuwarki, in sha Allah na tabata ko wahalarsa da kika sha a baya ta tsaya a yau Allah zai dube ki ya dubi bayanki, Allah ya shiryar mana da zuri'a ya sa mu samu dace duniya da kiyama " Shigowar mai gidan Fatimar ne ya saka su yin shiru da maganar hannayensa dauke da abin kari niki niki.............................................. "Malan Ambu, idan har da amana ina iya zuwa wajen nan in dauki abu kyauta in ci , yanzu dan kudin nan basa amsuwa sai ka ki saida min?" Khadija ta fada cikin yannayin maganarta mai sauka a hankali , ama izar furucin mai tafe da tarin yanga murmushi ya yi yana kallonta, ya dauko ledar cingam din gaba daya ya ce" Hajia khadija, da ace zaki yarda da soyayata cingan din me? , darin ce bata amsuwa ai kin san tunda aka fitar da ta takarda aka hanna amsar ta kwondala, amshi darin ki, ga cingan din" Dan jim ta yi tana kallonsa , ikon Allah soyaya kuma? malan Ambu fa zai kai sa'an babansu in bai shi ba, ta yiwu idan mamanta na yi mata fadan ta kiyaye harkar maza da irinsa take nufi, in ba mutuwar zuciya ba ina ita ina shi? lalle bai san daga inda ta fito ba da bai tarki yi mata wannan furucin ba, dan kawai tana siyan abu wajensa sai wannan maganar? lalle, ita a rayuwa bata tunanin zata iya auren mai shekaru, a yanzu shekarunta goma sha takwas soyayar jinta take yi ama a irin yadda ake maganar soyayar idan sunna tare da kawayensu ta riga ta sakawa ranta gwara ta samu yaro su girma tare "Karbi kudin ki wuce mu tafi" Muryar Abdul karim ta sakata juyowa da sauri ta kalle shi, sai kuma ta sune kai ta mika hannu ta amshi kudinta sum sum sum ta yi gaba tana tunanin shi kam yaya Abdul karim sai bin silsila kuturta da bin d'an aboki, bari dai ta je gida a mata kiran Mama ta ji yaushe zata sauko daga aiki, ita batama san aiki zata kwana jiya ba walahi ai da ta amshi yan kudade na bukatu. Tana tafiya a hankali dan komawa gida, domin daga islamiyya ta fito ta ratso har shagon malan Ambu dan siyan cingan ta kuma jin muryar yaya Abdul karim ya ce" Inace mama bata da lafiya shine kika zo nan wajen?" Turus ta yi ta juyo tana kallonsa, dan bata fahimci mamar da yake nufi ba, domin a gidan kaf ya'yan gidan basu san cewa Mama bata da lafiya ba ne ya sa bata kwana a gidan ba, da mahaifinsu ya fita jiya ya dawo da dare sosai rufewa ya yi ya yi kwonciyarsa, da safe kuwa babu wanda ya cewa ga inda take dan su din basu isa ya yi wata fira da su ba, mai aiki ce tace masu tana asibiti, suka dauka aiki ne ya sa ta kwanan domin mama likita ce ta mata wace takan kwana a asibiti idan ta kama yannayin aikinta Da dan jin haushi kadan Abdul karim ya ce " Ina fata, ba du mazan garin nan suka kasa birgeki ba sai wancen mutumen da bai iya dauke kansa a kan ya'yan mutane ba ko *ANMY*!" Wannan karron sai da ta ji yar kunya ta kamata, domin Abdul karim ya'yan kawarta ne, kuma a kaikaice ya jima da nuna cewar burinsa ita ce, sai dai bai riga ya zurma da yawa ba saboda yannayin gidansu, ama yana jiran dama dan kuwa da gaske yake, koda kuwa shi dinma yaron ne dan bai fara aiki Bama bale a yi tunanin wani baban abu ya shigo tsakani , ama yana da buri da soyaya mai karfi a zuciyarsa Tata, ta ture tunanin nan tana dan dubansa A nutse ta ce" Wace mama ce ba lafiya yaya Abdul?" Da dan mamaki ya dubeta ya ce" Ban gane ba, maman gidanku mana, Baba ne ya fadawa babanmu, shi kuwa ya fadawa Hajiata ta haka ne na ji!" Ledar dake hannunta mai dauke da takalmanta silifas ne ta saki tana kallonsa sakamakon irin dokawar da kirjinta yayi kafin ta juya da gudu gudu sauri sauri gabanta na mugun dokawa tamkar zai balo ya fito daga kirjinta ta nufi gidansu ba ko dar din gannin magariba ta shigo, hakan na nufin kila mahaifinta ya shigo gida bata sani ba ta turo ta shigo ta nufi bangarensu da sauri tana kiran sunnan yayunta idannuwanta a rufe ta fada baban falon su murya na yi mata rawa ta ce" 07/12/2024, 14:40 - samiraharounayacouba: 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *FARKON GANIN IDONA* 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *LABARI DA RUBUTAWA* *SAJIDA NIJAR*🇳🇪 *PAID BOOK* *Y'AN NIJAR ZAKU TURO KATIN AIRTEL KO TA SAHELCOM TA DARI A WANNAN NUMBAR 93811618 SAI A SAKA KU A GRUP, YAN NAGERIA ZAKU YI TRENSFER NE NA 500 TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GT Bank sai a bani shedar ta numbana kamar haka 93811618 , Sajida Nijar thank you 😍* LITATTAFAN MARUBUCIYAR DUK KARYAR KADA Y'AR MAHAUKACIYA NEMAN NA KAINA BANI DA ZABI DAGA TAFIYA ƊAUKAR SOJA BAK'A CE KUTKALE DUK NISAN JIFA MAGE IDAN KA RAINA INDA KAKE DUTSE NI ZAN LADABI ZAKIN SARAKAI WATA KOKOWAR DA CIWO A ZUCIYATA AURE YAƘIN MATA AZAL WATA TAFIYAR *Shafi na uku (3)* *TALLAH, TALLAH, TALLAH* *META FORCE* *menene meta force* business ne ingantacce business ne mekyau business ne daizaibaki kudi 💯 tunda ake duniyar network marketing ba’atabayin business din dayake bada kudi sosai kamar meta force ba kuma dollars ne sukebadawa sannan inkinason canja dalarki cikin mintuna qalilan zaki canja dollars dinki zuwa naira hankali kwance kinadaga gida dollars suna sauqamiki hankali kwance yawanci yan nigeria ko ince yan arewa bakuda lbrn wannan business din business ne daya karade duniya akwai qasashe da dama wanda sukafimuma cigaba sunacikin wannan business na meta force *shidai meta force crypto currency* ne kuma munsan cewa yanzu babu wani business dayake bada kudade a duniya yanzu irin crypto currency akwai program dayawa acikin meta force wanda akayi lunching da wadanda ba’ayiba amma za’ayi nan bada jimawaba yanzu bari mudau programs guda 1muyi dan taqaitaccen bayani akai *TACTILE* 1 Tactile : matakin farko kenan dole idan zakshiga meta force saikafarayin registration a tactile sannan zakasamu damar shiga kayi joning sauran programs din tactile yanada levels guda 12 1 to 12 kowani level da kudinshi level 1 5 dollars level 2 10 dollars level 3 20 dollars level 4 40 dollars level 5 80 dolllars hakadai kudin kowani level yake ninka na bayanshi saikzabi wanda zaka iya saikayi shi tactile ananne akasamun abunda muke qira *Spillover*da*over flow* wato kanazaune baka kawo kowaba zakaduba wallet kaga ansama mutum har dollars sun sauqama anbiyka kuma bakayi aikin komaiba a wadannan levels din dakasayadin ko wani levels dakasaya idan spillover yatashi fadoma to adadin kudin wannan levels dinne misali level 1 5 dollars to ynada dakuna 6 duk lokacin da kayiwa mutum register kokuma spillover yafadoma zakasamu 5 dollars ne akowani daki 1 amma banda dakuna 2 na farko da daki 1 na qarshe amma daki na 345 dukka sunafadowa biyanka za’ayi kaga 15 dollars kenan dakuna 3 sannan idan dakunan suncika za’aske sharemaka kasake zuba wasu mutane inma kaikanemosu inma spillover kasamu to haka zakayita samun wannan dollars din a kowani levels dakasaya duk zagaye daya zakasamu adadin kudin daksayi levels dinnan sau 3 kagdai kudin dakasyi levels din sundawo harda riba kuma hak za’ayita sharema dakunan anasa wasu mutane koda mutanen sunkai millions 💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽 Atakaice kenan sauran bayanin kubiyoni awannan number domin jinkarinbayani 👉0912 262 1080 *Sannan zaku iya zuwa kuyi browsing google youtube* *zakusamu kowane irin bayani kukeso game da meta force Aunty Hajja LABARI Murya na yi mata rawa ta ce" Aunty A'isha, aunty A'isha, kina ina?" Da sauri Badawiya mai aiki ta fito ta ja hannunta suka nufi bangaren mahaifiyarta kasa kasa tana fadin" Babanku ya zo tun dazu, ya kawo mamanku, ki yi a hankali kar ya ji shigowar ki , daga ina kike Dije? bakya tsoron duka ko? Dije yanzu fa ke ba yarinya kankanuwa bace, ama saboda siyan alewa da cingan kina iya janyowa kanki duka da mahaifiyarki" "BABA Badawiya wai mama bata da lafiya?" Khadija ta katseta a lokacin da suka murda dakin suka shiga Daga baya baya Baba Badawiya ta dakata, ita kuwa ta shiga tana kallon mama Fatima dake turara dakin mahaifiyarta da turaran wuta tana murmushi ta ce" Ga maman manya ta karaso, Anmi sannu da zuwa" Da sauri ta karasa wajen da mahaifiyarta ke zaune , wato bakin gado, tana dan murmushi dan mayarwa gogonta amsar sannun da take yi mata ama hankalinta kacokam a kan mahaifiyarta har ta zauna tana sauke ajiyar zuciya kasa kasa idannuwanta na cikowa da hawaye ta ce" Na zata aiki kika hau tun jiya, ashe baki da lafiya? walahi ban sani ba mama , me yake damun ki? mama babanmu ne ya dake ki ko? me kika yi masa? mama me ....." "ki ajiye numfashi, sannan ki tauna kalaman ki, menene wannan furucin da kike yi? dama ya taba dukana ne?" Hajia ta katseta a tausashe tana kallon fuskarta Da dan mamaki ta dago ta zubawa fuskar mahaifiyarta ido, lokuta da dama takan rasa a bigirin da zata ajiye wannan lamari, irin yadda mahaifiyarta ke boye laifin mahaifinta bata san dalili ba, Duka? duka kam, iya duka , ba na wasan yara ba yake haɗawa da ita ya yi a zuwan ta tarewa ya'ya ya sauka kanta!, to ko shekaran jiya ai ya zabga mata bulalar dorina a gaban kowa, ama sai Mama ta ringa nuna ba'a yi haka ba? A sanyaye sosai ta ce" Mama????" Mamanta ta sake fuskantar ta da kyau, itama a sanyayen ta ce" Na'am Anmi?" A hankali khadija ta duka ta ɗora kanta a kaffafuwan mahaifiyarta, muryarta na rawa sosai tace" Walahi sai na ji duniyar gaba daya ta tsaya cak, sai na ji tamkar numfashina zai bar gangar jikina, ban san baki da lafiya ba, da ban fita ba yau, mama idan wani abu ya same ki ban san ko zan rayu ba" A hankali ta lumshe idannuwanta tana sake kallon hijabin Khadija da ya rufe gashinta, sai take gannin kamar har yanzu khadijarta bata wuce shekara uku ba, soyayar yarinyar yana da girma a zuciyarta kwarai da gaske ko dan ita kadai ta malaka, lokuta da dama takan ji a ranta idan fa ba dakinta ta kaita ba, to kuwa zata ci gaba da zama a gidan nan koda ana yankan naman jikinta ne A hankali ta dago fuskar khadija tana kallo a tausashe ta ce" Ama kuma ke kin san Allah baya barin wani dan wani ya ji dadi ko?" Khadija ta lumshe idannuwanta ta ce" Na sani, ama a kulun ina rokonsa ya cika min burina, ya ara min dama in cimma burina kafin ya raba" Da dan mamaki mamanta ta ce" ke kuwa menene burinki haka?" KHADIJA ta zubawa sansanya, ni'imtaciyar fuskar mahaifiyarta ido, sai kuma ta sada dubanta a hankali ta ce" Yaya jikin ki?" A zuciyarta kuwa fadi take yi' Burina na barwa zuciyata, ina da burin gannin na raba ki da gidan nan, ina da burin gannin na maki gini, na kilaceki, na saka ki a farin ciki, ina burin kaiki inda Aba ba zai kuma cin zarafin ki ba, shi yasa nake karatu dan bana so na dogara da aljihun kowa sai nawa, ina so in yi maki da kaina ba da kudin kowa ba, koda yake ba zan taba auren mai kudin Bama bale ya wulakantani saboda kudinsa!' Murmushi Hajia ta yi, a tausashe ta ce" Alhamdulilah, na warke yanzun, maza tashi ki je ki yi wanka, ki yi sallah, ki dauki alkur'aninki ki je falon biyu ku yi tilawa" A ranta tana mamakin kaucewa maganar da ANMY ta yi. Sake dago dubanta ta yi ta kuma kallon mahaifiyarta, ta juya a hankali ta kalli mama Fatima, sai kuma ta mike jiki ba karfi ta fice a dakin gaba daya Ajiyar zuciya Hajia ta sauke ta mayar da bayanta jikin gadon tana lumshe idannuwanta Fatima ta dan girgiza kai tana kallonta ta ce" Du tsatsauran halinsa da kike ikirari, du tunanin da kike kan ya fice a ranki kina son abinki, aunty yadda kike iya boye laifinsa a gaban y'arsa kina son abinki ne" Sai da Mama ta sauke ajiyar zuciya kafin ta dubi Kanwarta Gogo Fatima a sanyaye ta ce" So? So? uhummmm, wannan Yaren ke kika san shi FATEEMA, kin san Ni me na sani? abinda na sani kokarin in kare martabarsa a idannuwan ya'yansa, abinda na sani in yi yaki duk rintsi kar su dogara da kalaman fatar bakinsu a kan mahaifinsu, a hakama yaya aka kare da kalaman bakin Anmy bale ta samu abin dogara?" Ta dan nisa ta ce" Tunda na shigo wa'inda ban haifa ba suka kirayeni Mama na ji a raina zan so na gansu a aljanna, Fateema idan kina tune biyaya wa iyayensu sai sun yi tabas koda zasu samu rabauta, idan har suka shaku da abinda idannuwansu ke gani su din da kansu zasu maimaita sawun mahaifinsu ne wanda hakan ba karamin tabewa bane a duniyarsu daga matan har mazan, Fateema idan suka raina shi Ni na yi asara, idan suka masa duban abinda suke tunani da shi sunne zasu fada a halaka, kin san ina cikin matsanancin tsoron kar ya'yan nan mata idan an kai su dakin miji su yi rayuwa irin ta mahaifinsu? mace da aka sani da laushi da jan yaro a jiki idan suka ari rayuwar hantara, duka, zagi wa ƴaƴansu yaya kennan?.....ke dai ki yi soyaya ama Ni zan yi ta kula da ya'ya " Daga nan ta yi shiru tana maida kwalar da ta cika mata ido Ba kasafai zaka ga ta yi kuka ba sai idan tana magana da wanda yake na jinni kuma suke da shakuwa da shi, misali dai fateema, bayanta ko da wa zata yi magana zata yita kai tsaye ta kuma ture ta ci gaba da harkokinta, Rayuwar auren malan bahaushe kennan, haka ake ciki ake damawa, Yawancin lokuta akan ce mata ita fa da sauki saboda bata rasa ci ko sha ba ko sutura, tsautsauran halin d'a namiji ne kawai ke bata wahala wanda kuwa malan bahaushe ke gannin ai dolema a yiwa mai nemo shinkafa uzuri a masa biyaya, haka Yaren mahaifiyarta yake wato Hajia Hadiza ta gidan Larabawa, tace da ita ta ture du wata damuwar yau da kullum da take fuskanta a wajen mijinta, kowa ma a ciki yake, tace da ita idan har ta ture zata yi rayuwarta normal ne, ta kwatanta mata ta bar maganar rayuwa kamar a Film wannan tatsuniya ce da ake zama a tsara a yi mata kwaliya dan a kayatar da mai kallo, tace da ita dole ne zata yi ibada irin ta aure, dama ai shi *Auren yaƙin mata ne*, shi yasa lokuta da dama idan ta tsinci kanta a cikin halin kaka naka yi na rayuwa ta gwammace ta tsaya a dakinta ta hau salaya ta yi ta kuka a gaban wanda ya haliceta, ko ta samu kanwarta ta yi mata kukan , sai dai yau da gobe tana samun damuwa mai girma dake neman kutso mata duniyarta har ya hannata wannan biyaya, ba komai bane sai tasowar y'ar nan jalin jal, Anya kuwa gaba gaba Anmi zata yarda idannuwanta na gannin abubuwan dake faruwa ta shanye ta kyale? irin abinda take ganni a idannuwan Talyat na sakata tunani da dama na yau da gobe, Allah dai ya sa mu dace Gogo Fateema kasa cewa komai ta yi, ta juya ta ci gaba da idasa kimtsa dakin yayar Tata dan ba zata kwana ba gida zata je sai gobe kuma ta dawo, jikinta a mace, zuciyarta ba karfi, gaba daya hankalinta a tashe yake da lamarin nan, bata taba yarda da kalmar cewa da wani kudin gwara talaka ba sai a kan yayarta da gidanta, tabas yayarta na gannin jarabawar rayuwa, tana tayata da adu'ar Allah ya bata ikon cinyewa. Sai da dare yayi Elhaji ya sa direba ya mayar da gogo Fateema gida sannan ya shigo ya kara nufa wajen da Hajia take, wato dakinta Da ya shiga tana kwonce , tana jin motsinsa da kanshin turarensa dake fara yin salama kafin ya iso ta rufe idannuwanta tamkar wace barci ya dauketa, ya yi tsaye a kanta na yan mintuna kafin ya juya ya fice ya bi ta baya ya je bangarensa , bai ko bi ta kan yaran ba, dan kuwa ya san tana gidan, idan tana gidan bashi da darrrr, idan dai Hajia na gidan bashi da damuwa a kan maganar tarbiyyar ƴaƴansa, shi yasa yake mugun gaba da aikinta, Duda a yanzu ta yi ci gaban da bata kwana asibiti ama wani lokacin wani aikin na yin tsananin da sai ta kwana dole a asibitin, idan kwana ya kamata a asibiti balaki suke yi kamar zasu kashe junna, sai dai ya riga ya gane bafa zata ajiye aikinta saboda rainon ƴaƴansa ba, wannan karatun ta biya masa dala dala kuma ya dauka Sai da ta tabbatar ya bar dakin sannan ta mike zaune ta zubawa waje daya ido tana tunani Ita dai Allah bai bata aure da wuri ba kamar yadda ake yiwa ya'yan hausawa aure a shekaru sha bakwai in ta yi tsanani sha takwas zuwa sha tara, dan kuwa haka gidansu ake yi tun sha shida wasu an aurar da su, dan sai da kannenta suka yi aure kaf kafin Allah ya fitar mata da miji a cikin manema aurenta, ba kuma dan bata da maneman bane, a'a, kawai mai daukan ne sai a lokacin nan ya zo, wato a lokacin da ta kai shekara ashirin da daya Bayan sun yi aure da shekara daya ta haifi y'ar nan mai sunnan mahaifiyarta wato Khadija , take kiranta da Anmi ko tace da ita TALYAT, tun daga lokacin dif haihuwar ta dauke, har zuwa yanzu da TALYAT ta kai shekara goma sha takwas a duniya ita kuwa take da shekara talatin da tara Allah ya bata wani rabon ashe ba mai jimawa bane ya fice shima. Tabbas ta yi aure, kuma tana cikin jarabawar aure mai wuyar gaske, wanda lokuta da yawa takan gwamaci zawarci da wannan auren, kadararan aure mai zafin gaske, auren dake tafe da bugun numfashin ta da tashin hankalinta, sai dai idan ta dubi Anmi sai ta ji wani karfi a zuciyarta dake kashe dukkan yunkurin son fita daga gidan ubanta ta barta kamar yadda iyayen sauran ya'yan suka yi sakamakon tsaurin halinsa da kuma karshen zamansu da shi *TALYAT* yarinya ce mai cike da ilimi, da sanyi, da nutsuwa uwa uba ita ta dauko kamanin kakarta ta gefen uba tamkar kaki ta yi ta tofar Anmi nada nutsuwa kwarai matuka, sai dai tana da nata tarin rashin jin dake dagawa mahaifiyarta hankali idan ta dubeta Tun Anmi na primary an sha kawo karar fadanta, dan tana yi mata nasiha yau da gobe ne aka samu ta rage sosai harma take yi idan ya zama wajibi ta yi domin ita ta sani a yanzu Anmy bata tsoron dukan mahaifinta dan dukan in an yi a kan laifi baya hannawa gobe ta maimaita laifin, gwarama a yi mata nasiha a kan abin Mahaifin Anmi na yi mata wata irin soyaya boyayiya wace shi da kansa baya so kowa ya sani saboda yakan ce baya so son da yake yi mata ya hanna shi horata, shi yasa tsananin da ya saka a kanta ya so fin na yan uwanta, domin kusan kulun sai ya bibiyi makarantar ta ya ji me take ciki yaya karatunta da mu'amalarta da mutane, kusan du motsin Anmy a tafin hannayensa yake Tun tana karama ta samu farin jinni a anguwa saboda tsarin halitarta har ya zamo mutan anguwa kowa na cewa ya kama irin abin wasan nan da ake yiwa yara, sai da mahaifinta ya nuna baya so sai aka daina, ama masu burin hakan nada abinsu a rai lokaci suke jira TALYAT ta fi sauran yan uwanta kulafurcin uba, sannu a hankali girmanta na karruwa tana janyewa daga shi sakamakon irin yadda idannuwanta ke gannin yadda yake tafe da mahaifiyarta , hakan ya sa lokaci daya karfin soyayar mahaifiyarta ya rinjayi komai ya tafi da komai, danma mahaifiyar Tata ke katse wasu abubuwan tabas da abin ya fi haka karfi...... yannayin TALYAT da yan magangannun dake kwacewa daga bakinta wasu lokutan ya sa mahaifiyarta saka mata ido sosai, dan kuwa ita da kanta ta san yarinyar na dauke da wani lamari mai girman gaske Ajiyar zuciya Hajia ta sauke a nutse ta mike ta fice dan bin dakunnansu saboda ba zata iya barci ba in bata je ta yiwa kowane adu'a ba, su rai bakwai kennan yan matan, an yiwa daya aure ba zaunaniyar garin bace, kuma daya bayan daya kowa da dakinsa a bangaren yaran gidan, mazan ne ke ta cen bari daban falo ya raba tsakani domin suma zuwa yanzu du sun tasa sosai , danma girman mace da namiji ne da bambanci Gidan Elhaji bangare hudu ne, nasa, na matansa mai dauke da part hudu wato koda hali zai bada ya jera su ya shirya, sai na yayansa wanda aka jera dakunna kamar na yan makaranta kowane da nasa da gadonsa da komai masha ALLAH A lokacin da ta zo dakin Karima bata buga ba ta shige, dan tsai ta yi sakamakon kamar idannuwanta sun ga hasken waya Hannunta ta kai ta kunna fitilar dakin tana sake zubawa Karima ido, wace ta yi wani irin kwonci da sauri ta kifu a saman cikinta, wato rub da ciki A nutse ta karasa kusa da gadonta ta dan duka tana bin inda hannun Karimar yake, wato cikin sket dinta yake A tausashe ta dan shafa gefen fuskarta a hankali ta ce" Karima, ke Karima" Idannuwanta dake dan marmar ta bude tana kallon maman nasu ta yi kamar barci take yi Hajia ta ce" Wannan wani irin kwonciya ne kika yi haka? kuma me yasa hannun ki ke cikin sket din ki? wace irin dabi'a ce haka?" Hannun ta ciro tana juyar da kwonciyarta ta koma saman hannunta na dama tana sake dane filonta dan kar wayar da ta boye ta falasata, a hankali ta mayar da idannuwanta bayan ta ce" mama barci nake ji" Tsai Hajia ta sake yi, kafin ta sauke ajiyar zuciya a tausashe ta yi mata adu'a sannan ta mike ta fice bayan ta kashe mata fitila Wata irin ajiyar zuciya ta sauke ta diro daga saman gadon ta je ta saka kunnenta ta saurara har ta ji maman na kule bangaren nasu sannan ta koma ta dane saman gadonta ta zarro wayarta tana sake sakin ajiyar zuciya na tsoro, da yau an kama wayar nan bata san ko zata kwana da ranta ba dariya ta yi bayan ta bude grup dinta da take posting din littafin da take rubutawa, tun posting din da ta musu yau a makaranta ne suke ta cmmnt, sai zuzuta bangaren da star din littafin suka hadu a matsayin innuwa daya suke yi, ta yi murmushi ta fito ta shiga msg din da aka yi mata a pc ta shiga karantawa, fita ta yi ta koma na wace ke neman shawarta na matsalar da mijinta ke fama da shi a harkar jima'i, gyara zama ta yi tana yi mata tambayoyi ita kuwa sai amsa take bata har fayyace mata take yi komai da komai ita kuma tamkar wace ta sani tana ta bata shawarar yadda zata kula da harkar nan tamkar wace ta san kan abin a gasken gaske, har sai da karfe biyun dare yayi sannan ta kashe sai langi take ta boye wayar ta kwonta barci, dan kuwa da an jima za'a tashe su karatun asubahi, idan suka yi sai sun yi sallar asubahi suke dawowa bangaren kuma su yi shirin zuwa makaranta wace suke da ta boko ko ta islamiyya. Da asubah bayan Hajia ta tashe su, gaba daya sun tafi bangaren mahaifinsu, du kusan kawunnansu daya dan kuwa ba wani girman junna suka yi da yawa ba kowa da mamansa ne aure kusa da aure haihuwa a wata daya ko wata mai bima wata, A bangaren nasa suke yin karatun sai ta koma dakinta ta shige wanka Bayan ta fito ta shirya jikinta sosai ta dauki carbinta ta zauna tana ta ja, saboda ba sallah take yi ba abin barin da ta yi. ta yi nisa a salatin Annabi kunnayenta suka ringa jiyo mata ihun yaran da kukansu Gabanta ya yanke ya fadi, ta dago da sauri ta dubi agogon bangon dakinta, tana gannin har an dawo daga masallaci ta mike da sauri ta zura silifasss dinta a saman safarta ta fita ta nufi bangaren Elhaji Tana shigowa filin karatun idannuwanta suka sauka a kansa, rike da dorina yana zane yaran,domin sun cure waje daya sai ihu suke da kuka yana zane su, gefe daya matarsa tsaye rike da litafinta tana kallonsu Tana shigowa yaran da gudu suka nufeta sunna kuka da kiran Mama Tangal tangal ta yi kamar zata kifa sai kuma ta tsaya kan kaffafuwanta ta saka idannuwanta cikin nasa a lokacin da ya daga bulalar ya nufe su suka cimuimuyeta sunna ihu masha ALLAH zaratan samari da yan mata har haka ama har yanzu bai daina daga musu bulala ya zane su ba Rai bace yace" Bani su nan, kin ga baki da lafiya kar shafi ta shafe ki, bani yan iska na wulakanta musu fata" A tsayen da take ta tausasa ainun ta ce" Ka yi hakuri tunda sun zo nan, sun tuba ka yafe musu ba zasu kuma ba" " Karya kike usaina, karya kike , zasu sake, dan ubansu ba na fada musu ba idan wani yayi wani abu suka boye min gaba daya sai jikinsu ya fada musu ba? laifinsu ne saboda Khadija ba zata ringa abu kai sake ba , laifinsu ne su suke kyaleta tana yi, wai ace ambu mai tebur Ni zai kalla yace ya ga iri a gidana? ama Allah ya isa Ni da ambu safiya na yi zan kai shi wajen sarki ya mana tsakani dan iska kawai, ke kuwa khadija idan kika kuma zuwa hanyar da yake sai na cicira maki fata, du laifinki ne Usaina Ni kam aurenki tashin hankali kawai yake sakani, gwara in sauki in huta" Ya karashe rai bace yana harowa Hajia wace ta sake zubawa fuskarsa ido, hakama Khadija dake bayanta ta yi wani irin dakatawa kirjinta na dokawa ta dago tana duban mahaifinsu da duka kaf ya'yan nasa A hankali Hajia ta ce" Daga wannan maganar sai kace gwara ka sakeni? koda ban ci arzikin zama na yau da gobe ba ai na ci na zama da yayanka!" Amaryarsa ta tabe baki tana sakin murmushi, shi kuwa ya ninke bulalarsa cike da jin haushin ta hanna shi yiwa yaran nan dukan mutuwa yace" *YA'YA SU TASHI A TASHA* ba damuwarki bace, ko yayanki ne Ni wannan balakin?" Yana gama fada ya nufi bangarensa amaryarsa ta yi yar dariya kasa kasa ta ce" wai shisshigi ba gindin zama, dadina da Elhaji wannan bata kai shi!" Daga nan ta bi bayansa, ya rage mama da yaran gaba daya da jikinsu yayi mugun sanyi A hankali take biye da su bayan ta tisa su a gaba har suka shiga baban falon su Sunna shiga ta nufi dakinta da sauri ta shige, tana shiga ta saki kukan da ya danne mata zuciya Ashe tana shiga Khadija ta bi bayanta, haka sauran sunna gannin haka suka rufa mata baya sai ji ta yi sun rungumeta sunna kukan summa Dif ta dauke kukanta ta zuba musu ido, murya a raunane ta ce" 07/12/2024, 14:40 - samiraharounayacouba: 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *FARKON GANIN IDONA* 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *LABARI DA RUBUTAWA* *SAJIDA NIJAR*🇳🇪 *PAID BOOK* *Y'AN NIJAR ZAKU TURO KATIN AIRTEL KO TA SAHELCOM TA DARI A WANNAN NUMBAR 93811618 SAI A SAKA KU A GRUP, YAN NAGERIA ZAKU YI TRENSFER NE NA 500 TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GT Bank sai a bani shedar ta numbana kamar haka 93811618 , Sajida Nijar thank you 😍* LITATTAFAN MARUBUCIYAR DUK KARYAR KADA Y'AR MAHAUKACIYA NEMAN NA KAINA BANI DA ZABI DAGA TAFIYA ƊAUKAR SOJA BAK'A CE KUTKALE DUK NISAN JIFA MAGE IDAN KA RAINA INDA KAKE DUTSE NI ZAN LADABI ZAKIN SARAKAI WATA KOKOWAR DA CIWO A ZUCIYATA AURE YAƘIN MATA AZAL WATA TAFIYAR *Shafi na huɗu (4)* *TALLAH, TALLAH, TALLAH* *META FORCE* *menene meta force* business ne ingantacce business ne mekyau business ne daizaibaki kudi 💯 tunda ake duniyar network marketing ba’atabayin business din dayake bada kudi sosai kamar meta force ba kuma dollars ne sukebadawa sannan inkinason canja dalarki cikin mintuna qalilan zaki canja dollars dinki zuwa naira hankali kwance kinadaga gida dollars suna sauqamiki hankali kwance yawanci yan nigeria ko ince yan arewa bakuda lbrn wannan business din business ne daya karade duniya akwai qasashe da dama wanda sukafimuma cigaba sunacikin wannan business na meta force *shidai meta force crypto currency* ne kuma munsan cewa yanzu babu wani business dayake bada kudade a duniya yanzu irin crypto currency akwai program dayawa acikin meta force wanda akayi lunching da wadanda ba’ayiba amma za’ayi nan bada jimawaba yanzu bari mudau programs guda 1muyi dan taqaitaccen bayani akai *TACTILE* 1 Tactile : matakin farko kenan dole idan zakshiga meta force saikafarayin registration a tactile sannan zakasamu damar shiga kayi joning sauran programs din tactile yanada levels guda 12 1 to 12 kowani level da kudinshi level 1 5 dollars level 2 10 dollars level 3 20 dollars level 4 40 dollars level 5 80 dolllars hakadai kudin kowani level yake ninka na bayanshi saikzabi wanda zaka iya saikayi shi tactile ananne akasamun abunda muke qira *Spillover*da*over flow* wato kanazaune baka kawo kowaba zakaduba wallet kaga ansama mutum har dollars sun sauqama anbiyka kuma bakayi aikin komaiba a wadannan levels din dakasayadin ko wani levels dakasaya idan spillover yatashi fadoma to adadin kudin wannan levels dinne misali level 1 5 dollars to ynada dakuna 6 duk lokacin da kayiwa mutum register kokuma spillover yafadoma zakasamu 5 dollars ne akowani daki 1 amma banda dakuna 2 na farko da daki 1 na qarshe amma daki na 345 dukka sunafadowa biyanka za’ayi kaga 15 dollars kenan dakuna 3 sannan idan dakunan suncika za’aske sharemaka kasake zuba wasu mutane inma kaikanemosu inma spillover kasamu to haka zakayita samun wannan dollars din a kowani levels dakasaya duk zagaye daya zakasamu adadin kudin daksayi levels dinnan sau 3 kagdai kudin dakasyi levels din sundawo harda riba kuma hak za’ayita sharema dakunan anasa wasu mutane koda mutanen sunkai millions 💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽 Atakaice kenan sauran bayanin kubiyoni awannan number domin jinkarinbayani 👉0912 262 1080 *Sannan zaku iya zuwa kuyi browsing google youtube* *zakusamu kowane irin bayani kukeso game da meta force Aunty Hajja LABARI Dif ta dauke kukan nata ta zuba musu ido murya a raunane ta ce" Kai, me kuke yi haka? da girmanku? ku daina mana, Kai sidiku harda kai ko?" Sidiku na kuka tamkar karamin yaro, domin har cikin zuciyarsa yake jin tausayin wannan baiwar Allah , ta same su da haƙoransu a bakinsu, ta karra runguma ya zamo a yanzu basu da wajen fakewa su ji sanyi sai a jikinta , a raunane ya ce" Mama dan Allah ki yi hakuri kin ji? in sha Allah baba ba zai sake sake ki ba, in kuwa ya sake ki walahi mu dukanmu bin ki zamu yi gidan Hajiar Larabawa mu yi zamanmu" Murmushi ya hau kan lebenta, wannan shine salamarta, irin yadda suke shiga damuwa da damuwarta Duda sun girma, sun kuma san ba fa ita ta haife su ba ama kuma sunna matukar girmama lamarin ta tamkar yadda take girmama nasu, shi yasa lokuta da yawa take ji a ranta eh tana iya cin kashin nan saboda su Salamarsu ta yi bayan ta nuna masu ba komai su je su shirya Khadija ce a baya, har ta fara tafiya ta dakata ta juyo ta dawo ta duka tana kallon kaffafuwan mahaifiyarta, a hankali ta ce" Idan ya sake kin sai me Anmi?, ba yace mu tashi a tasha ba to mu tashin mana shi ya haife mu ai, sai mu zame masa balakin da ba zai iya ba, kuma umma tsohuwa tace Allah wadaran namijin dake wulakanta matarsa......." "innalilahi ke Anmi, subahanallah ke a ina kika jiyo maganganu irin haka?" Mama ta katseta da karfi tana hannata ci gaba da magana dan har ga Allah sai da ta ji tsoro ya kamata Ta ɗora da fadin" Wato ke bakinki bakya koya masa maganar da ta dace a yiwa baba ko karami da kuma kwabarsa ko? ina ruwanki da maganata da Babanku ne Ni? au abinda kike koyowa a gidan umma tsohuwar kennan? to shikenan na gode tashi ki tafi ama kar na kuma jinki a gidan umma tsohuwa tunda lamarin ya koma *BADAKALAR HARSHE*" Kai ta sada tana jin irin yadda kirjinta ke zafi, a cen kasan zuciyarta take ayana' yaya za'a yi in yi aure? yaya za'a yi in auri namijin da zai min abinda Aba ke yiwa mahaifiyata in zauna? ta yaya? ama aba da mama dama cen sun tsani junna ko? yanzu Abdul karim yana iya yi min haka wata rana? to walahi idan ya min haka sai na zabga masa mari, sannan ya sake Ni, Ni ba zan zauna dan yayansa ba koda yana da su walahi!' A bayane kuwa sai tace" Ki yi hakuri mama, dan Allah ki yi hakuri ba zan kuma ba" Hajia dake kallon yannayinta a tausashe ta ce" Zo nan" Mikewa ta yi ta je ta zauna daf da ita sosai Ta zuba mata ido, kalaman bakin Khadija tamkar ba na shekarunta ba, lamarin nan na bata tsoro lokuta da dama, harta girman jikinta ba na shekarunta bane haka kalaman bakinta, tana da zafi Khadija, tana da fada, shi yasa take son zama a gefenta dan ta ganar da ita baki da fari ta kuma tabatar mata rayuwar yau fa haka ta gada, koda Allah zai hadata da mai baudaden hali ta yi ibada da zuciya daya sai idan ya gagara ne zata dubeta, domin ita ta yiwa kanta alkawarin in sha Allah ba zata tafiyar da y'arta irin yadda Hajiar Larabawa ta tafiyar da ita ba, idan zai yiwu a yi, in ba zai yiwu ba kuwa a hakura ne saboda rai daya ne jal, daga bakin lokacin da ba zai anfani mai shi ba bashi da wani anfani. A tausashe ta yi mata nasihar da ta saba yi mata sannan ta umarceta da ta je ta shirya zuwa makaranta kar su yi lati, idan direba ya fito kuma wasu basu fito ba ba zai yi jiran kowa ba tafiya zai yi hakan kuma na nufin wani tashin hankalin a wajen Elhaji. Sai da Yaren suka tafi kaf dinsu sannan ta koma dakinta a nutse ta kwonta, sai a lokacin zafin magangannunsa suka karra kona mata zuciya, ta tashi ta yi zaune abin na tukarta Firgit ta mike ta fito, tana daf da nufar hanyar da zata kaita inda yake ya shigo dauke da jakar kudinsa , dama dakinta zai je ya karra gannin jikinta sannan ya wuce, bayansa kuwa jelar tasa ke biye da shi Tsayawa yayi yana kallon yannayinta , dan kuwa fuskarta a hade take sosai ta dube shi cikin idoda tarin balaki ta ce" Kana tunanin zaune da nake a gidanka saboda wani abin ne? soyaya ko kudin da kake gannin ka take su zaka take wanda ka ga dama a lokacin da ka ga dama? Kana tunanin idan ka sakeni ba zan rayu ba? a yanzu da Ni nawa sawun ya kai inda ba zan moru ba ai ba namiji ke gabana ba ka san da haka, a haka har ake mangarina a waje? a haka har ake zagina da kalaman na malakeka kana ta auri saki kafina, haka kuma bayana sai aurowa kake yi kana saki Ni ce ka ki saki dan na malakeka? Allah ka jarabi du wace ke burin shigowa gidan nan ta zo ta maye gurbina, ina kuma dakon ranar da zaka sakeni, dan walahi na saku har gaban abada! " Ido ya dan zarro yana kallonta kafin yace" to yanzu kuma me aka yi zaki min rashin kunya? sai kace kamar wace lafiyarki kalau walahi, ke da baki da lafiya kike fada kina dagawa aljanarki murya me aka yi ne gimbiya waye ya bata maki rai kuma?" Takaici ya shake mata wuya, so ta yi ya maimaita maganarsa ta dazu wa bilahilazi ta nuna masa itama danyan kai ce, rai bace ta ce" Ko me kake tunani a kai ka maida hankali, akoy ranar kin dilaci, idan kana abinka kuma ka guji idannuwan yaran ka dan ina mai tabbatar maka idan girmanka da mutuncinka ya idasa zubewa a idannuwansu ka kade,, Wadinnan din da kake gannin ba komai bane sunne gatanka, walahi sunne gatanka dan ko Ni ban jin zan iya da kayan tsufa! idan kuwa ka yi wasa su zasu fitineka su fitini duniyar ka, babu arzikin da ya kai maka su a duniya, ka dage ka kakarya su daya bayan daya , anan zaka gane su ba gado bane da za'a kawo kafinta ya gyara ba, a nan kuma zaka gane madara suke idan fa suka zube walahi ba zasu kwasu da dadi ba, igiyar aurena kuma in yau kake son tsinkewa ka bani dalilin da za'a bani damar yin zawarci a gidanmu ka ga in zan sake second daya a wannan bakin gidan!" Rai bace ta juya ta shige dakinta ta mako kofar ta dana ky, dan kuwa ta sani ne ta gama haɗa masa damuwar da zata hanna shi wuni cikin dadin rai a yau, dan a duniya a yi du abinda za'a yi ama kar ta alakanta kanta da zawarci, cewa yake yi ina wane mutun shi ko mutuwa yayi babu mai aurar masa mata, kuma a kanta kadai yake wannan balakin dan kuwa sauran ai ya sake su sun je sun auri wasu, yakan ce macen gado arzikin mai kudi ce gimbiya a nan ya dasa aya. Ai kuwa balaki ya zuba yana huci har sai da amarya ta yi data Sannin biyo bayansa, domin a kanta abin ya kare ya mata tatas har yana fadin tana kallo gimbiya ke masa haka ko? ta yi tsuru tsuru cike da jin haushin Hajia dan kuwa da bata yi ba da ba zai yi haka ba, kuma a yau ta karra yarda kwarai Hajia nada iko da mulki a fadarsa ta yadda shi din da kansa bai yarda ba ama kuma take gigita duniyarsa, a haka dai ya shige motarsa ya fice a gidan ya nufi baban anguwar da tankamemen shagonsa yake, wato anguwar dake bayan gidansa, wace ake yiwa lakabi da jeune cadre, Anguwar masu kuɗi kennan Da ya je tuni an jima da bude shago ana ta shigi da fice Tun a kofar shagon yaran shagon suka gane yauma uban gidansu a hasale ya zo, har a lokacin da mai kosai ta karaso tana gaishe shi dan amsar kudin kosai da take yi masa sadaka kulun ta ce" Mijin kurma Barka da safiya" Bai amsata ba ya bata kudin sadakar da ake yi ya shigewarsa shagon ya wuce fuuuuuuuuuuuuuu bai ko dubi mutumen nasa ba, uban gidansa kuma abokin shawararsa ba wato Elhaji Hamza mai masalaci ya wuce cen office dinsa ya bude ya shiga ya mako kofar office din Elhaji Hamza ya yi yar dariya bayan ya ga yannayin mutumen nasa, abokin rikicinsa, abokin firarsa, wanda yake tsagawa gaskiya ya fadawa su yi sama su yi kasa sai dai bashi da bakin da zai ce da shi Ni mai kudi zaka wulakanta ? ko Ni mai kudi zaka kawowa raini? dan ya riga ya sani cewar a nan ne kudin ke magana, shi lalube yake yi a inda aka samu, ya kuma gama yarda cewar GABA DA GABANTA Mikewa yayi da kyar saboda jikin tsufa domin Elhaji Hamza ya ba shekara tamanin baya, danma tsufa ne na gata ana samun dukkan kulawar da ta dace, ya dubi samarin dake ta aiki a shagon bangaren cafet da labulaye ya yafito Yusuf, Yana zuwa a tausashe ya ce" Ka cewa mai kosai ta nadewa bebe direbanta zai zo ya kai mata makaranta tace yau shi zata ci a break" Ya karra dan dukawa ya amsa sannan ya fice ya tafi dan isar da sakon, Bebe jikar jika ce a wajen Elhajin, y'a a wajen Baban d'an d'ansa da ya rasu , wace ya rike a wajensa tunda mahaifiyarta ta rasu itama, itace ake ce mata matar Elhaji mai komai dozin saboda takan zo ta zauna wajensa ta wuni baya korarta baya kyararta, yarinya ce sosai dan ba zata wuce 9yrs ba , nakasunta ya sa take da wahalar sabo da mutane, ama kuma sai ta saba da wuri da Elhaji dan wasu tunani suke jikarsa ce idan suka zo siyaya shagon, irin yadda in yana filin shafin a zaune ita kuwa tana gefe zaune saman kujera rike da ipad dinta tana buga game tana dagowa tana masa Yaren kurame yana bata amsa tana ci gaba da wasanta da wayarta dan itama tana da dan hasken fata kadan na mahaifinta Kai tsaye ya bude office din ya shiga ya tarar da Elhaji ya bude katon litafi yana ta rubutu kamar wanda ya san me yake rubutawa irin bugagun yan bokon nan , bayan bai je boko Karasawa yayi ya leka litafin , sai ya ga da larabci ne yake yin rubutun sai yayi yar dariya ya zauna yana fadin" Na zata ai da freinch kake rubutun Elhaji da ince yau ko aljannu suka hayo kanka suke rubuta mana balakin da ba zamu gane ba?" Elhaji ya tabe baki kamar ba zai amsa shi ba sai kuma ya dakata ya dago yana dubansa ya ce" dadin abin da yare mafi daraja nake yi wanda zai anfaneni har a kiyama ba na yahudu ba, freinch ai takamar wa'inda suka ba yahudu gaskiya ne ba mu na Annabi ba (S.A.W)" Baba tsoho ya kama baki ya dan zarro ido sai kuma yayi dariya yana tafa hannu ya ce" Hakane kuma walahi, dadin abin nima ina takama da shi, kuma ai neman ilimi ba haramun bane, hasalima Allah baya son wanda baya zuwa neman ilimi" Baba ya tabe baki yana kada kafa ya ki ce masa uffan Sai da baba tsoho ya sake dan bubuga sandarsa ya ce" Magana da na zo mu yi kuma ka sani sarai kake basarwa" Baba ya dago yana duban gefensa ya ce" Kai innalilahi, wai kai me muka hada da kai fisabililahi da zaka galabeni? gaskiya Ni an isheni" Elhaji Hamza ya ce" Anguwa daya mana kakan kurma" Baba yayi dan murmushi ya ce" Na fa hanna ana ce mata kurma ba kurma bace tana ji mayarwa ne bata yi" shima baba tsoho yayi dariyar yannayin Elhajin , kwarai ya sani gamon jini daga Allah ne, ko dan ya nunawa kurma ga kakanta nan ne ya sa itama ke masa kallon wajen da zata zo ta yi firarta kai tsaye? haka shima yake jin yarinyar tamkar jikarsa ta cikinsa? Da kula Elhaji Hamza ya ce" to ai na ga yau ba mutunci ka ga gwara na idasa hasalaka in yaso yau ka daukeni ka wurgar ka huta " Baba ya dafe haba ya ce" ka rufa min asiri in wurgaka in bi ina in gudu? kai dai kawai dai ka je da halinka ama sam baka da hali mai kyau ya zamo mutun sai neman fitina wa salihan bayi? in ka zagar min jika dadi zaka ji a ranka hala?" Baba Hamza yayi dariya sosai sannan ya nutsu ya fuskanci Baba a tausashe cike da nunin kwarai maganar da yake da ita tana taba zuciyarsa ya ce" Maganar da na fara yi maka ne, da gaske ina kanta kuma wannan zuwan nake so idan ya zo a yi a gama, shekara takwas ba kwana takwas bane, ka ga bai fi wata ya rage masa ya dawo ba, ina so da zarar ya dawo su fuskanci junna a yi, dan ba zan taba so ya fara auren yarinyar nan da suke tare ba, inada baban dalilin da ba zan so ya fara aurenta a yanzu ba, idan yana so bayan an yi da wannan da kamar wata ya aurota" Baba na kallonsa ya ce" Ama ka san ba'a matsawa namiji a kan maganar aure ko? ka barshi ya dauki wace ya zaba , bale namiji mai dukiya irin wannan idan an matsa masa da maganar aure ai ka ga yana iya yi din ya jingine matar" Elhaji Hamza ya fitar da numfashi a hankali ya ce" Na sani, sai dai Ni na san dalilina mai karfin da zan tirsasa a min biyaya ne, kuma ai ba mazaunin ketare bane, yana zuwa ya dawo ne, in dai da raina ba zai jingine auren daraja ba. ba zan hanna shi aurenta ba, ama kuma dole nima ya amshi nawa tayin , kai ka san idan har mace uwar gida aka samu ta banza an kade, komai ba zai kuma yin albarka ba, matarsa uwar y'arsa ta rasu, tunda ta rasu nake cikin tsoron abinda ke iya zuwa ya dawo, ba dan ina zargin wani da wani abu ba, sai dan irin yadda a yanzu haka ake daukan ba dadi saboda dan abinda bai taka kara ya karya na dukiyarsa dake ƙarƙashina ba, Elhaji ina gudun duniya ina gudun dukiya da mata, rayuwa kuwa rai akoy mutu akoy, zafin zuciyarsa ke bani tsoro, shi yasa nake yi masa wannan kwadayin" Baba ya ce" Dukiya abar gudu abar nema, dan Allah ina mahaifiyarsa ne shi?" Elhaji Hamza ya dube shi, ya Basar ya ki bashi amsa, dan idan har zai irga ya masa tambayar mahaifiyar yaron nan ya fi a irga bai bashi amsa ba, ama dan fitina irin ta mutumen nan in dai sa yi maganarsa sai ya tambaye shi. Baba ya dube shi da kyau yayi murmushin kyale shin da yayi a tausashe shima ya ce" Elhaji, wai dama da gaske kake ? walahi na zata kawai dai ka fada ne duba da su manyan mutanen nan ka ga ba'a musu haka ko?" ya sake yin tambayar kamar bai gane me ake nufi ba, kamar baya gane yaran Elhaji Hamza, shi kuwa so yake yi sai ya tabbatar masa da shi ya nema, dan idan ya bashi ya gane ba zai iya kyale wanda ya wulakanta masa y'a ba komai kudinsa walahi Elhaji ya dube shi da mamaki ya ce" Dama a maganar aure akoy wasa a ciki ne? manyan mutane to Ni ina ruwana da kasantuwarsa baban mutun a dukiya? du girmansa ta kai Ni da na haifi ubansa ne? tun yana zanin goyo ubansa ya bar duniya, maganar mahaifiyarsa kuma kai ka san me ake ciki ba sai na maimaita ba, idan yau zai dubeni ya ki wannan maganar bayan a cikin Musulunci ba kaka nake a gare shi ba ubansa nake sai yayi in gani, ba ruwana da maganar wai girmansa a duniya, Ni Nine ubansa!" Baba ya gyada kai ya ce" Kuma hakane ya baba, cabdijan, Ni yanzu ai har tsoro ya fara kamani, to fisabililahi in y'ata ta aure shi sai a biyo dare a kasheni a yi tunanin na yi kudin nima" Elhaji ya zuba masa ido yana kallonsa dan lamarin nasa fin karfinsa yake yi Baba ya dora da fadin", hum koda yake ba komai yanzu a cikinsu Wacece kace Elhaji? sai in sake zage dantse ta karra nutsuwa, koda yake ai Ni din akoy bada tarbiya " ya wani karashe yana murmushi irin ga baba din nan Elhaji Hamza ya dafe goshi, kai takaici zai kunsa masa ne ? wai wani a bi dare a kashe shi, koda yake haka duniyar ta koma yanzu Allah ya kyauta Yana dubansa yace" Kar ka yiwa kowa komai, kana tunanin idan ina da shaka a lamarin iyalinka zan nemi hada iri ne? Ni na yarda da tarbiyyar iyalinka na kuma yarda da kowace aka bamu, kar ka tsaurarawa kowace, sai dai kamar yadda na fada maka bana so a san shi din ne, ina so ita da kanta ta yarda har zuciyarta a yannayin da zai zo mata, idan ta amince shikenan na amince har zuciyata dan Allah ka min wannan alfarmar" Baba ya gyada kai yana rufe littafinsa, a tausashe yace" In sha Allah, za'a yi, ina fatan Allah ya sanya alkhairi, idan Allah ya kawo shi kuka gama maganar sai a fada min, in sha Allah sai a hada shi da Karima saboda ita shekarunta suka kai, ba dan sauran basu kai ba, a'a ta dai fi su girma ne da dan watani" Elhaji Hamza ya ringa godiya har sai da baba ya dakatar da shi yana nuna masa ya bari mana haba dai, Allah dai ya tabbatar musu da alkhairi,a ransa kuwa yana tunanin eh lalle shi kam ya zo duniya a Sa'a, idan y'arsa ta auri Elhaji Al_Walid sun haye, hayewa ta koluluwa ba ta wasan yaro ba, cabdijan....... Da wannan dai suka yi zamansu su yi fada su shirya har lokacin sallah yayi, dama idan suka je masallaci daga nan Elhaji Hamza ke shigewa gida kuma sai da yama in ya fito sallar la'asar yake sake zuwa wajen Elhaji , amincin nan nasu na ba mutane mamaki, sosai mutane ke mamaki, domin kuwa lamarin Elhaji sai mai hakuri , kuma kowa ya san irin zaman nasu Yawancin lokuta ma Elhaji Hamza ke jansa da rigima su yi abinsu su gama da an jima ka ga daya ya leko neman daya, Duda nisan shekarunsu bai hanna su zumunci mai karfi kamar wasu abokai ba, kowane ya yi waje mai girma ya ajiye dan uwansa, shi Elhaji Hamza tunda ya rasa yaronsa bai ji shi da karfi ba sai da ya hadu da Elhaji, du kuma halayansa da ake kadawa basu hanna shi zumunci mai karfi da shi ba, tabas da d'ansa na raye da zasu kai shekaru daya da Elhaji, shi yasa idan ya kalle shi yake jin wani sanyi a zuciyarsa 07/12/2024, 14:40 - samiraharounayacouba: 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *FARKON GANIN IDONA* 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *LABARI DA RUBUTAWA* *SAJIDA NIJAR*🇳🇪 *PAID BOOK* *Y'AN NIJAR ZAKU TURO KATIN AIRTEL KO TA SAHELCOM TA DARI A WANNAN NUMBAR 93811618 SAI A SAKA KU A GRUP, YAN NAGERIA ZAKU YI TRENSFER NE NA 500 TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GT Bank sai a bani shedar ta numbana kamar haka 93811618 , Sajida Nijar thank you 😍* LITATTAFAN MARUBUCIYAR DUK KARYAR KADA Y'AR MAHAUKACIYA NEMAN NA KAINA BANI DA ZABI DAGA TAFIYA ƊAUKAR SOJA BAK'A CE KUTKALE DUK NISAN JIFA MAGE IDAN KA RAINA INDA KAKE DUTSE NI ZAN LADABI ZAKIN SARAKAI WATA KOKOWAR DA CIWO A ZUCIYATA AURE YAƘIN MATA AZAL WATA TAFIYAR *Shafi na Biyar (5)* *TALLAH, TALLAH, TALLAH* *META FORCE* *menene meta force* business ne ingantacce business ne mekyau business ne daizaibaki kudi 💯 tunda ake duniyar network marketing ba’atabayin business din dayake bada kudi sosai kamar meta force ba kuma dollars ne sukebadawa sannan inkinason canja dalarki cikin mintuna qalilan zaki canja dollars dinki zuwa naira hankali kwance kinadaga gida dollars suna sauqamiki hankali kwance yawanci yan nigeria ko ince yan arewa bakuda lbrn wannan business din business ne daya karade duniya akwai qasashe da dama wanda sukafimuma cigaba sunacikin wannan business na meta force *shidai meta force crypto currency* ne kuma munsan cewa yanzu babu wani business dayake bada kudade a duniya yanzu irin crypto currency akwai program dayawa acikin meta force wanda akayi lunching da wadanda ba’ayiba amma za’ayi nan bada jimawaba yanzu bari mudau programs guda 1muyi dan taqaitaccen bayani akai *TACTILE* 1 Tactile : matakin farko kenan dole idan zakshiga meta force saikafarayin registration a tactile sannan zakasamu damar shiga kayi joning sauran programs din tactile yanada levels guda 12 1 to 12 kowani level da kudinshi level 1 5 dollars level 2 10 dollars level 3 20 dollars level 4 40 dollars level 5 80 dolllars hakadai kudin kowani level yake ninka na bayanshi saikzabi wanda zaka iya saikayi shi tactile ananne akasamun abunda muke qira *Spillover*da*over flow* wato kanazaune baka kawo kowaba zakaduba wallet kaga ansama mutum har dollars sun sauqama anbiyka kuma bakayi aikin komaiba a wadannan levels din dakasayadin ko wani levels dakasaya idan spillover yatashi fadoma to adadin kudin wannan levels dinne misali level 1 5 dollars to ynada dakuna 6 duk lokacin da kayiwa mutum register kokuma spillover yafadoma zakasamu 5 dollars ne akowani daki 1 amma banda dakuna 2 na farko da daki 1 na qarshe amma daki na 345 dukka sunafadowa biyanka za’ayi kaga 15 dollars kenan dakuna 3 sannan idan dakunan suncika za’aske sharemaka kasake zuba wasu mutane inma kaikanemosu inma spillover kasamu to haka zakayita samun wannan dollars din a kowani levels dakasaya duk zagaye daya zakasamu adadin kudin daksayi levels dinnan sau 3 kagdai kudin dakasyi levels din sundawo harda riba kuma hak za’ayita sharema dakunan anasa wasu mutane koda mutanen sunkai millions 💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽 Atakaice kenan sauran bayanin kubiyoni awannan number domin jinkarinbayani 👉0912 262 1080 *Sannan zaku iya zuwa kuyi browsing google youtube* *zakusamu kowane irin bayani kukeso game da meta force Aunty Hajja LABARI Sosai yake girmama Elhaji Hamza a rayuwa, shakuwa ce ko menene? shi dai ya san a kusa kusan nan babu mai tsokanarsa ya barshi da halinsa sai Elhaji Hamza, kwarai Yana girmama lamarinsa da dukkan abinda ya shafe shi Wannan tattaunawa da suka yi ta sa fushin da ya fito da shi ya manta, saima ya fara tunanin hanyar da zai bi ya yiwa maman yara maganar domin ya sani idan yace zai hauta da garaje a kan maganar nan tabas zasu samu matsala, dan kuwa kiri kiri zata masa fin karfi a kan ya'yansa, bale tana da kaunar boko a duniya, bata hada karatu da komai, idan yarinyar ta kiya ta nuna karatu take so maman yara na iya goya mata baya, in kuwa haka ta faru ai shi aka saka a wani hali, dayar damuwar da yake ciki ta tunanin a wani irin yannayi ne shi Elhaji zai zo? Allah ya sa dai ya zo a yadda yarinya zata aminta da shi, dan ba zai so ya zo da wani yannayin da zata kiya ba yana ji yana gani a ja masa wani asara mai munin gaske Da ya fito daga shago da yama sai da ya biya ya siyo mata gasasun kaji ita da ya'yanta Da abokiyar zamanta sannan ya yi kiran direba ya sa aka fitar da motarta filin gida wace ya siya mata ya hannata tuki dan zafin kishin dake damunsa ya gwammace ya kaita asibiti ya dawo da ita ko me yake yi,shi kuma Allah ya jarabceshi ta wannan fannin bashi da yadda zaya yi A lokacin da ya shigo falonsu babu kowa, duka kaf sun watse tunda suka ji dirar motarsa Da dan takaici ya dantse yatsa ya karaso inda matan ke zaune , Hajia baba na duba wani littafi , ita kuwa amarya tana kallon tv arewa 24, Kayan da ake sanyowa amarya ke amsa bayan ta mike tana yi masa sannu Hannu kawai ya daga mata ya karasa inda Hajia ke zaune ya zauna yana sakin murmushi ya bi kwaliyar da ta yi cikin babar atampa ta kashe dauri, sai kanshin turare mai sunna Faiza take , ta ɗora kafa daya kan daya kamar wata sweet 25 ko dan bata yi haife haife da yawa bane? ko kyan jiki ne kawai? matarsa dai masha ALLAH yar carassss da ita Ya sake sakar mata murmushi amarya kuwa ta yi shekeke cike da mamaki,dan bata cika fitowa zaman falo ba sai ta san za'a yi masifa, yau kuwa yadda suka yi balaki da safe ta sani ne in ya dawo da yama za'a yi wanda ya fi 'a safen, ta yiwu ya saketa kowa ya huta, sai ga wani tashin hankali a idannuwanta ya shigo yana ta wani doka murmushi kamar me ita kuwa ta daure fuska ta basar kamar bata ganshi ba A tausashe ya ce" Gimbiya gimbiya, ta Elhaji mai komai dozin kike, maman sidiku, Karima, Lubna, firdausi, Habby, A'isha, Hafizu, Abdul Rahman, Hamza da Anmi ikon Allah, takawarki lafiya hajiata in sha Allah bana zaki koma ki karra sauke farali , menenene Ni na bata fuska wani marar hankalin ya taba ki?" Da mamaki ta zuba masa ido, kwarai wasu lokutan yana da ire iren halayan nan, sai kun yi tashin hankali da shi sai ya dawo yana rarashi, sai dai bai taba zuwa da irin wannan salon rarashin ba sai yau Idannuwa ta dan kankance tana kallonsa , shi kuwa ya sauke hular kansa yana fadin" Walahi na tsufa, kin ji bayana? wai ina ya'yan baba suke? ina ya'yan Elhaji suke?" Daga ita har amarya sai da suka kame haba, Hajia ta sake kallonsa ta ga sai wani fifita yake du kuwa da iskar fankar da ta gama hade dakin dan ba zafi Kai ta dauke tana tabe baki ta ki motsawa, gannin haka sai ya dubi amarya ya mata wani murmushin da ya sake shaketa da bakin ciki ya ce" Je kirawo min yayana mana kina ji ina cigiya" Ajiyar zuciya ta sauke hadi da gyada kai ta juya a ranta tana ayana' lalle matar nan balaki ce, tabas Malaminta dan balaki ne, lalle zan yi dakon ranar da bata nan in shiga dakinta in yi bincike ko me take anfani da shi zan dauko nima in yi, idan ban yi da gaske ba tabas sai ta rabani da gidan nan ina ji ina gani, wannan wace irin masifa ce?" Kasa kasa ya ce" Ke wai a gaban kishiyarki zaki ringa cicinma mijinki magani so kike yi a samu lagonki a samu abin zaginki da shi ko a fi ki a wajen mijinki gobe?" Da wani mamakin ta sake zuba masa ido, sai kawai ta idasa yarda da abinda yake so, dan haka ta ki sakewa yadda ya so ta sake hade fuska tamau har yaran suka iso kowane na rabewa a jikin dan uwansa, dan lubna mai saurin kula da tsoron balaki tuni take kukanta tana ta tambayar amarya me suka yi? ama amaryar ta ki ta fada ta yi gaba ta barsu cikin zumuli da tashin hankali Mikewa yayi ya nufe su zai yi magana ya ga du sun nemi ririke junna sunna raraba ido sunna kallonsa, masu saurin kuka tuni sun fashe da shi, hakan ya sa ya dakata yana kallonsu yana jin kamar wani abu na son damunsa a cen kasan zuciyarsa kamar kuma ba komai bane, karshe dai ya tabatarwa kansa ai gwara haka ya zamo da wanda suke jin tsoro ya fi alkhairi a wajen kowa da ace basa tsoron kowa, sai ya ja baya yana cewa" Yayanki sun iya shari, taba ku na yi da zaku wani cure kunna kuka? shikenan bari in je bangarena, in kin gama da su ki same Ni a cen " Yana bada baya amarya ta bi bayansa da sauri , hakan ya sa ya dakata yana kallonta yace" Lafiya ke kuwa?" ta yi tsuru tana kallonsa kafin tace" Na ga ita din tana halin rashin sallah, ai Ni zan kuma da kai har ta warke " Ya girgiza kansa ya ce" A'a, ranar girkinta ta zo ta kwonta, ranar taki ki zo, ama yanzu kam ba girkinki bane, ke kina jin tsoron Allah kuwa? haka jiya kika kwana a bangarena bayan girkinta ne, ki je kawai wannan sai ki kona Ni walahi, irinku ne ke tura namiji yana aikata rashin adalci karshe ya zo ya kone ku ko oho, to ki je ya girkin gimbiya ne" Wannan bakin ciki da ya kunsa mata tana dawowa ta yi ciki ko tsayawa kasa yi ta yi bale a ci ganimar da ya kawo da ita, Ita kuwa Hajia bata damu ba ta saka yan matan ƴaƴanta da zaratan samarin nan a gaba sun bude ganimar ta ware nasa da na matarsa sauran ta basu dama suka shiga yaga sunna ci sunna labari ana shan dariya , domin dariyar tsoron su Lubna suke ta sha , " Sai da suka gama ta tabatar da kowa ya je ya kwonta ta bi dakunnansu sannan ta nufi bangarensa dan ta sani idan bata je ba zai zo, kuma tana binsa ne dan tana son ta ga gudun ruwansa Ai kuwa haka suka kwana cikin aminci ba fada ba tashin hankali, ko da asubahi yaran haka ya ringa jansu da fira sai ya wani sakarwa Hajia murmushi yace da ita likita kin ga y'ayanki kaza, ko abu kaza, ita dai tana biyewa sabon salon nasa ba tare da ta sakankance ba dan ta riga ta sani Elhaji zuma ne sai da wuta, ba banza ba wannan take taken nasa Abin mamaki kwana hudu aka yi a cikin wannan lamari na kwonciyar hankali a gidansu, Ko yau ranar girkinta ne, kuma tana tare da yan matanta a kicin sunna ta girke girke domin daga shago aka kawo zabi da kayan miya rigijib sai kawai suka shiga aiki dan kuwa ta hanna idan an yanka mata zabi a fige a cen, gida ake kawowa ta ajiye kujera yaran su fige su gyara tasss sannan su dora salale , tun basu kai haka ba suka iya aikace aikacen nan bale yanzu harta mazan sun iya girke girke dan tare suke hadewa su yi sunna shan fira , Karima ce kawai bata fito ba yanzu take haramar lekata dakinta dan ta ga ko lafiya Sunna cikin soye soye umma tsohuwa ta shigo gidan da salamarta Khadija ce ta fara dagowa jin Muryarta tana amsawa hadi da sakin murmushi, dan akoy shakuwa sosai tsakaninta da umma tsohuwa , kusan du wani abu da take yi sawayen umma tsohuwa take bi, kamar ta zame mata madubi ne, dan kuwa du wasu burikanta irin na umman ne, tana din zuwa gidanta ne dan tana koyon abubuwa masu yawa da mahinmancin da bata gannin Mamanta na yi a nan, domin a tare da firar Umma tsohuwa ta samawa kanta matsayar nan cewar eh zata yi aure, ama ba irin zaman da mahaifiyarta ke yi ba zata yi wannan alkawarin Nana ne! Umma ta hade fuska tana fadin" Maida murmushinki, yau kwana cikin na shida kennan baki je gidana ba lafiya? na biyo sahu dan in ji laifin da na maki y'ar nan" Khadija ta dan zarro ido, ta rufe baki da hannunta sannan ta dubi mamanta da ta fito rike da rudayin miya tana marabartar ummar Umma ta ce" Hajia rike lalenli hala ke kika hanna ta wajena leka Ni kwana biyu?" Mama ta ce" Kai umma Ni kuma yaya zan hanna zumuncinki da y'ar gidanki?" Umma ta zauna saman kujerar da Khadija ta miko mata tana fadin" Ni in ce, ba zaki aikata haka ba, irin yadda nake jin Nana walahi kamar jikkata ta jini, kwana biyu kulun cikin jajen Nana nake, yau dai nace bari in je abin ya isa haka....." Tana maganar ne Karima ta fito ta baya, kamar daga cikin gidan take, bayan ita kuwa ta ganta a waje daga bayan rumfa tare da mahaifiyarta da kuma wani saurayi marar jin magana dan gidan wani Elhaji a nan bayan layin yana daga motarsa sunna magana da mahaifiyar ta Karimar da Karimar Da ido ta bita gannin ta shiga aiki tana fadin" Mama yi hakuri abu nake yi" Umma tsohuwa ta dauke kai tana dan tabe baki ta sake kallon Khadija dake ta jera mata abubuwa ta ce" Kin ga uwar manya bani ruwan kadai in sha in koma, yan majalasi na jirana ai kin san irin wannan lokacin muke yin zama, Hajia bari in juya, ga cingan din y'ar nan dan Allah a bata abinta kar a raba mata da bataliyar gidan nan" Mama ta yi dariya ta amshi ledar tana fadin" Bari in taka maki umma, ta gidanki kuwa ai zata bude ta raba da yan uwanta in ba haka ba itama ba zata ci shi ba" Da wannan ta raka umma daidai gate din farko da ya musu izinin tsayawa idan suka yi rakiya sannan ta ja ta tsaya tana kallon Umma da ta dubeta da kula ta ce" Hajia?" mama ta ce" Na'am umma" Umma ta ce" Me yasa idan mahaifiyar y'ar cen ta zo basa shigowa cikin gida ne? ya dace a dakatar da tsayuwar nan ta bakin hanya ana kulawa yaro balaki, Duda mahaifiyarta ce Ama inaga yanzu sun fara kawowa lokacin da iyayensu zasu yi anfani da su dan su hadasa maki wata fitinar, ki kula sosai" Mama ta yi wani irin jim da mamakin abin ta ce" Wai waye, Karima? tana daki fa tun dazu" Umma ta girgiza kai ta ce" A'a, karya take yanzu na wuce su da mahaifiyarta da wani saurayi cen baya yake , yaron Bama ya jin magana ko kadan yaron, babu wanda yake girmamawa a anguwa, dan ubansa nada dukiya yake tunanin dai-dai yake da kowa, gaskiya ki san mafita" Mama ta sauke ajiyar zuciya da mamaki ta ce" To shikenan umma, in sha Allah zan yiwa tufkar hanci, Allah ya kyauta" Daga haka suka yi salama mama ta koma cikin gida ta zauna yaran na aikinsu tana kula, ama kuma zuciyarta ta tafi wani tunani daban........ Ta kasa gane me hakan yake nufi kuma? bale irin yadda Karima har ta iya fita daga gidan nan ta dawo ta zauna ta gila karyar a daki take bata gane ba hakan ba? tun yaushe ake irin haka? me yasa ake boyewar? ba wai mahaifiyar Karima bata isa ta ga y'arta bane, a'a, ko daya, hasalima ta fi kowa iko da abinta ciki kuwa harda ubanta, matsalar ɗaya ce Karima a karkashin kulawar Hajiar take, tarbiyyarta da komai a hannun hajiyar yake, idan har an jima ana irin haka anya wani abu ne mai kyau kuwa? A nutse ta kalli Karima ta dan zuba mata ido tana kallon ta, normal dai yadda suke da haka ne yanzunma, dan abinda ba za'a rasa ba na yaron da baka haifa ba tana gani lokaci zuwa lokaci, ama ta riga da ta san cewa haka na iya faruwa, sai ta ba kanta lafiya bata tsaurarawa, idan hakan ya samu takan yi uzuri ta bada lokaci, cikin ikon Allah yaran da kansu suke dawowa su bata hakuri a ci gaba da zama, D'AN YAU ka haife shi ma ai baka haifi halinsa ba bale wanda ba kai ka haifa ba .......koda yake zata bi komai a hankali in sha Allah har ta gane abinda yake faruwa Daga nan ta kawar da maganar daga cikin zuciyarta ta ci gaba da yan kaye kayenta har suka gama komai da komai ta raba kamar yadda ta saba ta cire na mahaifinsu ta kai da kanta bangarensa sannan ta ware nasu da na yaran maza nasu daban, na matan daban sannan suka tatare suka kai komai Muhallinsa sannan kowa ya nufi dakinsa dan yin wanka da cenza tufafin da aka yi girki da shi bisa koyarwar mamansu , itama hajiyar ta nufi nata dakin Khadija na shiga dakinta bayan ta tube ta daura tawul ta nufi wanka tana tunanin yau fa kwana shida cif bata je wajen zaman da suke yi a gidan Umma ba, kai gaskiya ta yi asarar abu da yawa ta sani ne, ama in sha Allah gobe zata je dan kuwa fashin zuwa gidan umma asara ne mai girman gaske a wajenta Karima kuwa maimakun ta fada wankan tana shiga dakinta sai ta lalubo wayarta ta kunna ta shige bayi ta zauna saman wc ta shiga whatsup dinta tana ta dakon msg dinsa Ai kuwa ba jimawa msg din ya shigo, ta bi numbar da kallo sannan ta bude dp dinsa Wani murmushi ta saki mai kyan gaske tana zooming din fuskar da kyau har wajen jajayen idannuwansa da sigari da shisha ce suka rinar da su ba komai ba Wani murmushin ta yi tana talabe habarta a hankali ta furta" Tabas jajayen idannuwa gare shi, Tabas na yi dace in na same shi, hariji ne da ganninsa, zai biya min dukkan bukatuna......., wayo Allahna mamana kin gama taimakona kin gama birgeni....gashi maai kudi, ga kyau, ga jan ido kihuuuuuuu" Sai kuma ta dafe bakinta ta rufe tana dan zarro ido ta kashe wayar ta ajiye da nufin idan ta gama wanka zata dauke, sai dare yayi in wancen y'ar balakin ta gama yi musu addu'a ta rufe zata kunna wayar su yi waya da abin sonta, tabas gaskiyar mamanta ce, matar babansu ba zata taba sinsu ba, ba zata taba yin abu dan ci gabansu ba, gashi dai kiri kiri so take yi ta hanna a basu damar yin zance, wai karatu suke yi, wato ita in suka rasa mazan aure ai ba damuwarta bane, ita dai ba zata yarda ba gaskiya, cen ta yi iko da y'arta mana ai ta haifa , ama zata wani fake tana neman hannawa mutane rawar gaban hantsi ita da ta fi kowa Sannin abinda ya kamata, aikin banza! Da wannan ta shiga kimtsawar itama zuciyarta cike da sake sake kala kala Hajia bata nufi bangaren Elhaji ba sai da ta gama da Yaran gaba daya sannan ta tafi A hanyar zuwanta yadda bawa ke addu'ar Allah ya tsare shi da dukkan wani abu na ki haka take adu'ar Allah ya sa har ta je ta dawo da asubahi babu wani abin da zai daga mata hankali, ita da kanta sai da ta yi hakan ta samu kanta da yin murmushi a ranta ta ayana' Elhaji kennan, mai abin mamaki, ka ji da rigimarsa, ka ji da ta matan da yake aurowa, ka ji da ta mutanen gari masu zagin kai ka kanainaye komai nasa, sannan yanzu ga dukkan alamu lokacin ka ji da wata fitinar ta ya'yansa ta gabato? ya Allah ka san zuciyata, ka san da wace zuciya nake zaune da yaran nan, ya Ubangiji kar ka basu damar wulakanta irin tarbiyyar da nake basu, ko me zai faru ka basu ikon jin tsoronka da kiyaye hakokin ka ya Allah ' Da wannan ta shiga falon ta karasa ta zauna saman kujera ta same shi yana amsa waya Gannin wayar ta dan ja ya sa ta mike ta shiga sauko masa kayan abinci daya bayan daya tana jerawa sai da ta gama ta zauna ta shiga zabawa dai-dai ya gama amsa wayar ya dubeta da kula ya ce" Gimbiya sannu da hidima, Allah dai ya maki albarka" Mama ta dan yi tsai, sai kuma ta amsa bayan ta zuba masa Elhaji ya wani dan yi murmushi ya ce" To mu ci mana" Mama ta ce" Ka san ai na ci nawa , ban iya cin abinci a irin wannan lokacin ba" Elhaji ya gyada kai ya ce" Hakane kuma y'ar gayuta" Mama ta yi murmushi kawai bata ce komai, ita abin du wani iri take ji, doguwar fira da shi in ba ta balaki ba ko dadi bata yi, du sai ta ga kamar munafuntarta ake yi a lamarin Shima jin ta yi shiru ya dan sake dubanta dai ya ga tana kallon tv bai ce komai ba, ya ci gaba da cin abincinsa har sai da ya gama ta kwashe komai ta dawo ta zauna Jim kadan ya budi baki bayan ya yi dan gyaran murya ya ce" Ni kam akoy maganar da nake so mu yi gimbiya" Mama ta dago tana kallonsa a ranta ta ayana' An zo wajen' Baba ya ci gaba da fadin" Ya'yan nan naki nake cewa, kin ga ya'ya mata ne, a lamarin musulunci tun daga bakin lokacin da yarinya ta fara gannin jinji sakata a dakinta shine ya fi zama alkhairi, kin ga kuwa ai Karima yanzu ta kai shekara goma sha takwas ko? shine na yi mata miji" Tsai ta yi tana dubansa, kafin ta yi dan murmushi a hankali ta ce" masha ALLAH, yaushe ta fara zance ne y'ar tawa?" Baba ya ce" Zance fa, a'a bata fara zance ba, a gaba dai zai zo su gana su aminta da junna shikenan sai a yi" Mama ta karra fuskantarsa ta ce" Kana nufin dai auren hadi zaka yi mata ne babansu?" Baba ya fuskance ta shima yana dan hade fuska ya ce" Auren dace dai ba na hadi ba, kin san da bambanci , auren da Allah yace mu yiwa yayanmu , wato mazan farko ko mamansu?" Mama ta yi murmushi tana dauke dubanta daga cikin nasa ta ce" Hakane, sai dai zamani da ya'yan zamani a barsu su kawo zabin nasu a auna a gani idan har ya cencenta daga halaya da addini sai a bashi su je su cencana rayuwa ya fi, domin auren soyayar kansa yana zama wani abin a yau bale auren hadi babansu" Baba ya hade fuska nan take, yana dubanta ya ce" Wannan Yaren masu ta'amali da magangannun yahudu da nasara kennan, mu abinda Allah yace a yi zamu yi ai ta hakan zamu fi gannin yayi kyau, auren soyayar me Allah na tuba, miji mai mutunci ai ya fi komai , y'ar ta kai sha takwas kwarata zan yi in cinye ko me kike nufi" Hajia ta dan dafe baki tana dubansa gannin yadda nan da nan har hali ya dawo, a haden nan itama ta ce" Hakane kuma, auren soyayar a yanzu shi yake rikicewa ya zama na kiyaya, nima shaida ce, dama shiru muka yi aka yi mana je ki ga mijinki da ba haka ba, yarinya kuwa ai ta kai shekara ashirin da daya yanzu ka manta ne? shekarunta ashirin da wata tara cifffff a watan azumi aka haifeta a shekarar da na zo gidan nan, aure kuwa ba zaka yi mata na dole ba a barta ta yi karatunta ta fitar da zabinta ko ta iya jurewa da hakuri da halaya idan Allah ya bata wanda sai an jure din zata fi yi in tana sonsa kafin ta tsane shi!" Tana fada tana nufar hanyar fita ne, dan walahi ba zata iya masifa ba, irin yadda ya mike kuwa tabas a yau sai sun raba hali, ai kuwa yana gannin ta fita ta rufo da karfi ta murda kyyyy ya bi ta dayar hanyar rai bace ya bude ya nufi baban falon da idan ya je dole sai ya tashi ya'yan, ama ba wannan bane damuwarsa burinsa ya rigayi gimbiya isa bangaren ta kar ta rufe dakinta bai rama abinda ta masa ba, shi? shi gimbiya zata wulakanta? shi? walahi sai ya rama Yadda ka san maii kannanun shekaru haka ya bude da gudun tsiya yana shigowa tana murdawa dakinta ky Ai kuwa ya ja ya dakawa kofar kutuho yana bude murya da karfi ya ce" 07/12/2024, 14:50 - samiraharounayacouba: 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *FARKON GANIN IDONA* 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *LABARI DA RUBUTAWA* *SAJIDA NIJAR*🇳🇪 *PAID BOOK* *Y'AN NIJAR ZAKU TURO KATIN AIRTEL KO TA SAHELCOM TA DARI A WANNAN NUMBAR 93811618 SAI A SAKA KU A GRUP, YAN NAGERIA ZAKU YI TRENSFER NE NA 500 TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GT Bank sai a bani shedar ta numbana kamar haka 93811618 , Sajida Nijar thank you 😍* LITATTAFAN MARUBUCIYAR DUK KARYAR KADA Y'AR MAHAUKACIYA NEMAN NA KAINA BANI DA ZABI DAGA TAFIYA ƊAUKAR SOJA BAK'A CE KUTKALE DUK NISAN JIFA MAGE IDAN KA RAINA INDA KAKE DUTSE NI ZAN LADABI ZAKIN SARAKAI WATA KOKOWAR DA CIWO A ZUCIYATA AURE YAƘIN MATA AZAL WATA TAFIYAR *Shafi na Shida (6)* *TALLAH, TALLAH, TALLAH* *META FORCE* *menene meta force* business ne ingantacce business ne mekyau business ne daizaibaki kudi 💯 tunda ake duniyar network marketing ba’atabayin business din dayake bada kudi sosai kamar meta force ba kuma dollars ne sukebadawa sannan inkinason canja dalarki cikin mintuna qalilan zaki canja dollars dinki zuwa naira hankali kwance kinadaga gida dollars suna sauqamiki hankali kwance yawanci yan nigeria ko ince yan arewa bakuda lbrn wannan business din business ne daya karade duniya akwai qasashe da dama wanda sukafimuma cigaba sunacikin wannan business na meta force *shidai meta force crypto currency* ne kuma munsan cewa yanzu babu wani business dayake bada kudade a duniya yanzu irin crypto currency akwai program dayawa acikin meta force wanda akayi lunching da wadanda ba’ayiba amma za’ayi nan bada jimawaba yanzu bari mudau programs guda 1muyi dan taqaitaccen bayani akai *TACTILE* 1 Tactile : matakin farko kenan dole idan zakshiga meta force saikafarayin registration a tactile sannan zakasamu damar shiga kayi joning sauran programs din tactile yanada levels guda 12 1 to 12 kowani level da kudinshi level 1 5 dollars level 2 10 dollars level 3 20 dollars level 4 40 dollars level 5 80 dolllars hakadai kudin kowani level yake ninka na bayanshi saikzabi wanda zaka iya saikayi shi tactile ananne akasamun abunda muke qira *Spillover*da*over flow* wato kanazaune baka kawo kowaba zakaduba wallet kaga ansama mutum har dollars sun sauqama anbiyka kuma bakayi aikin komaiba a wadannan levels din dakasayadin ko wani levels dakasaya idan spillover yatashi fadoma to adadin kudin wannan levels dinne misali level 1 5 dollars to ynada dakuna 6 duk lokacin da kayiwa mutum register kokuma spillover yafadoma zakasamu 5 dollars ne akowani daki 1 amma banda dakuna 2 na farko da daki 1 na qarshe amma daki na 345 dukka sunafadowa biyanka za’ayi kaga 15 dollars kenan dakuna 3 sannan idan dakunan suncika za’aske sharemaka kasake zuba wasu mutane inma kaikanemosu inma spillover kasamu to haka zakayita samun wannan dollars din a kowani levels dakasaya duk zagaye daya zakasamu adadin kudin daksayi levels dinnan sau 3 kagdai kudin dakasyi levels din sundawo harda riba kuma hak za’ayita sharema dakunan anasa wasu mutane koda mutanen sunkai millions 💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽 Atakaice kenan sauran bayanin kubiyoni awannan number domin jinkarinbayani 👉0912 262 1080 *Sannan zaku iya zuwa kuyi browsing google youtube* *zakusamu kowane irin bayani kukeso game da meta force Aunty Hajja LABARI Rai bace ya ce" Ni zaki wulakanta da girmana da darajata in ringa fadi kina gasa min magana a kan y'ayana malakina? to ki hanna in kin isa ki hanna In gani, aikin banza aikin wofi an fada maki tsoronki nake ji da zan ringa lalaba ki kina min bore?" Tun kasarniyar bude kofar mama da budowar tasa kofar suka tashi jama'ar gidan, sai dai yaran sun saurara ne sunna sauraro, amarya ce kawai ta fito a gigice tana kallon ikon Allah, murya a rarrabe ta ce" Elhaji lafiya? me ya faru?" Sama sama ya ce" me zai faru da ya wuce wannan mata dake son nuna min iyakata da gidana da y'ayana? dama sai da aka min hannunka mai sanda a kan auren yar boko, yau an zo karnin da Ni miji zan cewa matata wai zan yiwa y'ata aure tace ba za'a yi ba? har Ni zata kalla ta zagi auren soyayya? tana nufin Nine banzan kennan? ki fito gimbiya ki ban fashin bakin yarenki!" Ya karashe da karra daga murya Amaya ta ja baya, ta rasa farin ciki zata ji ko akasinsa, fada dai tana so ta ga sunna fada ama wannan sam bai wani birgeta ba Baba ya ci gaba da fadin" Aikin banza, ke kin isa ki min isa da abinda na haifa, ko Khadija ai baki isa ki hannani rawar gaban hantsi da ita ba bale Karima, in sha Allah ki rubuta ki ajiye na yiwa Karima aure na gama, sai in ga wanda ya isa ya hanna" Amarya ta yi gaggawar fadin" Au, wai da Karima ka yiwa miji tace ba haka ba? lalle Hajia akoy kokari, to ke ai baki isa ki hanna uba iko da ya'yansa ba ko?" Kasa kasa mama ta ce" Haka fa, ki kama min baki, kin san halina sarai walahi zan gigita maki tunani, ki bar uban y'ar yayi ikon da ita in gani, Elhaji ka rubuta ka ajiye in dai ba yarinya tace ta yarda da wannan lamari ba ba za'a yi mata ba, kai sai in maka ka wajen yan human right fa, baka Sanni bane!" Sai da baba ya sake riƙe kofar nan ya jijiga ama ko gezau bata yi ba, da wani bacin ran ya ce" Rabe mai kofofi Allah ya isa tsakanina da kai da ka saida min kwadon kofofin gidana sa barawo kuka, lalle yau da na nunawa hajia Nine mijin itace matar, ba human right ba ki kaini kungiyar gaba da haka zan nuna maki karfin ikon mai kudi da mai ilimin boko ba daya bane, zaki gani Allah ya nuna mana mijin da na yi mata zai zo kuma za'a daura mata aure da shi, in banda rashin tsoron Allah y'ar ashe ta gandame ban sani ba, to gaba dayansu zan hade in yiwa auren su karra gaba, ai Ni in yarinya ta wuce sha takwas a gidana ciyar da itama haramun ne, zaki ga iko kuwa gannin idannuwanki" Haka ya wuce yana ta bambami, ita kuwa amarya tana biye da shi sai hakuri take bashi kasa kasa yana sake daga murya, dan idan kana so fadansa ya ki mutuwa ya ringa yin fadan kana bashi hakuri, to fa kamar wuta ce kake zubawa fetur Sauran yaran du kwonciyarsu suka yi banda Karima da ta ji hankalinta ya tashi ta nemi rasa nutsuwarta, Bata jima da ajiye waya da saurayinta ba, bata jima da karbar kalaman soyaya iya kalamai da alkawaruruka ba Bayanan nan na nufin ita Karima abanta ya yiwa miji? Kan ubancen, ai kuwa ba zai yiwu ba, tabas ba zai taba yiwuwa ba, to ai ita bata ga namijin da zai iya da ita Bama in ba wannan saurayin nata ba, yanzu haka cikin yaran shagonsa ne yake son hadata da daya ya cuceta, wannan ai cuta ce walahi talahi sakata a uku ake son yi, Bama zai taba yiwuwa ba, idanma mama bata kai shi human right din ba to ita zata kai shi a boye a boye sunnanta dan a ja masa kashedin kar ya saki ya yiwa y'arsa auren dole a bar kowa ya zabi abinsa ta yadda zai iya rayuwa da abinsa duk wuya duk rintsi, sai kace shi din an taba yi masa auren dolen tsabar mugunta irin ta babansu!, wannan tashin hankalin ya hannata barci, domin wata iriyar giyar soyaya ta gama dibarta ta saurayinta, bale irin yadda ya zamo mutun mai zinar harshe hakan yayi daidai da ra'ayinta, dan gani take yi babu ita babu ustaz domin ba zasu taba iya huce maka takaicin soyaya ba Bayan sun dawo daga ɓangaren mahaifinsu suka shirya suka fito aka kwashe su aka kai su Makarantar boko, a lokcin ne itama Hajia ta fito a shirye ta yi tafiyarta wajen aiki, ba dan hutun da ta dauka na jinya ya kare ba, no sai dan tana bukatar samun nutsuwar zuciya sannan tana son zuwa ta gaisar da Hajiar Larabawa dan ta kwana biyu bata lekata ba Kusan karfe goma da rabi da ya fito a shirye zai tafi kasuwa, nan amarya ta sanar masa hajiarma ta tafi wajen aiki, wannan bayanin ya karra dugunzuma ransa , ya fice a gidan ya nufi hanyar gidan Hajiar Larabawa dan kuwa walahi ba zai yarda Hajia ta masheshi shashasha ba, bata isa ba Kamar kulun ya samu tarba ta karama a wajen sarakuwar tasa, wace da wani mai jin kunyar ne Bama zai iya kawo karar y'arta a wajenta kai tsaye ba, sai dai magana ake yi ta Baba, kai tsaye ya budi baki ya fadawa Hajiar Larabawa abinda ke tafe da shi, wanda itama hakan ya matukar bata mata rai har ta masa alkawarin magana ta wuce in sha Allah Hajia ba zata zama karan tsaye a tsakanin hukuncinsa da ya'yansa ba in dai hakan bai kaucewa addinin Musulunci ba, da wannan farin cikin ya bar gidan bale da Hajiar ta ringa kirta fadan a kan me zata fita aiki bata yi masa salama ba? lalle Hajia karama na daf da sakawa a soke maganar zuwanta aiki gaba daya ta zauna ta yi ibadar aure, wannan magana ta fi komai dadada masa zuciya har ya ringa addu'ar Allah ya sa idan aka mata fadan ta ki ji, gobema ta fita bata sanar masa ba ya dawo ya fada shikenan Hajiar Larabawa ta soke mata zuwa aikin kowama ya huta, da haka ya nufi shago zuciyarsa fesss, dan ya riga ya sani matar da yake aure an isa da ita a gidan su, shi yasa idan ta nemi tayar masa da hankali yake makata cen ya mike kafa abinsa, Allah yana gani idan yana adu'a yakan sako Allah ya karra jan da kwanakin Hajiar Larabawa ta ci gaba da tankwasa masa wannan jarabtar da ALLAH ya sako a rayuwarsa, dan ya sani Hajia jarabtar zuciyarsa ce wace bai isa ya cenza ba Yana karasowa anguwar su Elhaji Hamza ya gane cewa tabass oga ya kusa dawowa tun daga yadda ake ta shige da fice n gyare gyaren abubuwan da sam basu wani lalace ba, ama tsabar kudi an rasa me za'a yi da su ake zuba su a wannan fannin, sai gyara ake yi ba ji ba gani, kuma sababin masu tsaro sun karra zagaye gidan Abu dai kamar za'a iya tare mutuwar daukar bawa, sai dai kashhhh da mutumen da kayan duka mallakar mai sama ne zai amshi abinsa a Lokacin da hakan ya raya masa. Hajia na cikin adaidaita sahu a hanyarta ta tafiya gidan Hajiar Larabawa tana tunanin dalilin da yasa Hajiar tace ta zo tana son ganninta har suka iso kofar gidan ta sauka ta biya ta nufi cikin gidan tana gaisawa da almajiran kofar gidan dake karatu Bayan sun gaisa da Hajiar ta zauna da kyau tana cire hijabinta tana fuskantar Hajia ta ce" Hajia yanzu sai in yi ciwo in warke ba zaki je inda nake ba? in na mutu shikenan na tafi bamu gana ba?" Hajia ta yi murmushi tana muzgutawa da kyau ta ce" Abu dai kamar an girma ama yayar gambo kulun cikin abin yarinta, to Ni yanzu da ba kafar kirki ba in je gidanki in yi me? ai gashi kin warke din kin zo ke, Allah dai ya karra lafiya"" Mama ta yi murmushi tana ajiye kofin ruwan da aka kawo mata bayan ta sha Hajia ta nutsu tana dubanta ta ce" Me ya haɗa ki da Mai gidan naki?" Mama ta kalleta da sauri, sai kuma ta gyada kai tana ayana' Lalle, lalle Elhaji wato karana ya kawo wajen ta larabawa ko?, ikon Allah lalle Elhaji ya cika son kansa da yawa, shi kuma bashi da wanda zai tirke shin ma bale ka kai karar tasa, koda yake ba laifi tunda ya gane inada mafada!' A bayane kuwa bayan sadda kai babu abinda tace dan bata san me zata ce ta larabawa ta dubeta ba A tausashe Hajia ta ce" Ama ai kin san girman darajarsa a kanki bale yayanki ko? kuma kin san yana da cikaken iko a kan abinda ya haifa ko? sannan kin san ba auren wuri bane bale ace yarinya bata kai ba ko? Ni sai in rasa me yasa ya'yan yau abin a ji su da mijin su baya musu kadan, yanzu wannan abin a ji kin yi musu da maigidanki ne y'ar nan? haba karama shekaru fa sun gama taruwa zuwa yanzu ya dace ace an gama hardace dabarun hanna y'an yaya daka yajin da bashi da anfani dan kuwa nan da shekara biyu zai zamu yi fatan kina rungume da d'an jika daga wajen takwara ko? ama sai ace abin kunya geme geme da ku baku daina rigima ba? haba yayar gambo in an girma ai cinye komai ake yi a kawar da kai bale ke a nan dai a yau banma ga me ya maki ba, bawan Allah mijinki yana son ki ama kina nemansa da fitina? ki ringa tausayawa na Bugaje dan Allah ku zauna lafiya, kin san baya son shiga adaidaitar nan, kuma kika fita baki sanar masa ba? Karama a kan zaman aurenki walahi sai in haramta maki aikin nan fa?" A zabure mama ta dago kanta ta kalli hajiarta, da sauri ta sauko kasa ta karasa daf da kaffafuwan Hajiar ta rike tana sada kanta a hankali ta ce" Hajia, dan Allah ki yi hakuri, a bar maganar in sha Allah ba zan kuma ba, dama gani na yi yarinyar batama san mutumen da ya zaba matan ba, kar aje a tauye yarinya, ama tunda kika yi magana na bar maganar ki yi hakuri kin ji?" Hajia ta sauke ajiyar zuciya ta ce" Shikenan, ama ki tabbatar da kin same shi ki bashi hakuri, yaya kuke iya yin barci miji na fushi da ku ne y'ayan yau? Allah ka rufa mana asiri da zamani ka sasauta mana rikicin zamani" Mama dai bata ce komai ba, dan ta riga ta san bafa komai Hajia zata gane ba, Elhaji ya riga ya cuceta da yake zuwa ya zauna ya fede laifukan da ta masa a kan gaskiyar ta a yarda a hukuntata shi kuwa a kulun yana cikin kirta rashin mutuncinsa ama bata da bakin fada bale a gane har a yi mata adalci , ta tabbata du ranar da ta rabu da shi sai ta nemo masu fara shigowa gidan nan da ita dan ta larabawa na iya yi mata baki a kan zaman aure koda kuwa wannan zaman halaka ne ga zuciyarta, nan dai ta ɗan karra jimawa dan ba zata je gidan da wuri wuri ba sai zuwa saukar yara daga makaranta *KARIMA* Tun a makaranta ta sanarwa mahaifiyarta abinda yake faruwa Mahaifiyar Tata ce da kanta ta tsara mata ta yi ciwon cikin karya idan an bata damar ta je gida maza ta zo gidansu tana jiranta Malama ce aka yiwa tunin aikinta, domin ta nuna ciwon da ya sa aka bata damar zuwa gida dan ta nuna maganin ta a gida kuma direbansu yana nan baya taba ajiyesu yayi nisa da makarantar zai iya kaita ta sha A lokacin da ta fito daga makarantar a boye ta samu ta fada adaidaita sahu ya nufi wajen mamanta da ita tana auna lokaci dan so take ta je ta dawo su tafi gida tare Ta samu mamanta ta sake fada mata komai kamar yadda ta ji ta ɗora da fadin" Mama, walahi ba zan yarda a min auren dole ba, ba zan taba yarda ba, kin ga Ni ga wanda nake so ama yake son min auren dole?" Mahaifiyarta dake kallonta ta yi tsai na dan lokaci kafin a tausashe ta ce" Kin ga, saurara Karimar mama, kina ji? kar mu yi gaggawar yanke hukunci kin ji? kin ga mahaifinki baban mutun ne, idan har wani baban mutun din ya samo maki wanda zai sa ba ke ba ko ki in warke ai an gama ko autana?" Da mamaki Karima ta ce" Mama, kina nufin idan mai kudi ne in yarda a yi? to in yi yaya da shi mudansir din?" Mahaifiyarta ta ce" Ke kuwa, kar ki zama gaula mana, kar ace baki da wayo dai Karima, da Elhaji da D'an Elhaji ai gwara Elhajin ko? soyayar me Allah na tuba, ke ki nutsu du soyayar da ba kudi aikin banza ce,, mu dai zuba ido mu ga wanene in har wani baban ne lafiya lau sai mu sha bikinmu ita y'ar bakin ciki sai ta mutu, dan ba y'arta bace ba fa ya zabawa shine zata yi gaggawar katsewa cikin hikima, bata dan kyar nake kallonta ba, in sha Allah zata ga ci gaba kuma zan koma dakina ya zamo Ni na amshe Babanku a hannunta ke kuwa kin auri wani gagarumin Elhajin , sshikenan kakarmu ta yanke saka , likafa ta gama tashi sai Turai" KARIMA ta yi dariya dan yannayin da mamanta ke fada abin dariyar ne, kwarai kuma ta yarda da shawarar sai dai wani abu na soyayar saurayinta na mintsininta a cen kasan zuciyarta, Mudansir ya kai a so shi fa domin Allah kenan , da wannan ta yi gaggawar komawa ta labe a cikin makarantar har aka tashi suka fito da yan uwanta suka shishige aka nufi gida da su Koda suka zo gida yau shirun ya fi na kulun yawa, har zuwa lokacin da mahaifinsu ya dawo gidan ba haya haya domin daga shi har mama kowa ya kame kansa sunna yiwa junna hangen nesa, dan idan ya kai kararta wajen ta larabawa ya san ya yi mata abinda ya fi komai bata mata rai bai cika shiga sabgarta ba, sai da aka so addu'a da asubahi dan ya sake sakawa ta yi masa wata rashin kunyar ya dubi tsabar idannuwanta ya ce" Yauwa maganar da muka yi jiya tana nan, ina kyautata zaton yau zan ji daga wajen uban angon, in dai komai ya tabbata zai zo su gana nan da dan lokaci shikenan komai ya daidaita sai ki shirya kai y'arki dakinta" Mama dake rike da alkur'aninta ta rike shi a hannunta da kyau ta dage kafadu bayan ta mike ta kama hanyar da zata kaita bangaren ta bata ce da shi um bale um'um ba, hakan ya sa ya rafka uban tagumi bayan ya rakata da kallo , yana juyowa ya ga ya'yan du shi suke kallo da sauri suka sasada kawunnansu Ido ya zuba musu yana kallonsu, kai lokaci yayi da zai yiwa samarin nan gini a kofar gida su koma, yan matan nan kuwa lokaci yayi ya rabu da su, to ko ANMY ai ta gandame ashe bai kula ba, ashe ashe yaran sun ba ashirin baya? zai samowa kowace miji a mata aure su tafi dan walahi shi ba zai yarda yaya su kawo masoya ba sai kace a gidan yan iska Sai kuma ya dan kame baki a ransa ya ayana' da ace gimbiya ta ji kace a gidan yan iska ake kawo masoyi a yarda da ka shiga uku, dan walahi cewa zata yi ka zagi iyayenta bayan ba haka kake nufi ba, kai innalilahi kiri kiri dai matar nan ta fi karfina , tana min rashin kunya ina mata biyaya, Allah na tuba Allah ka ci gaba da sakawa gimbiya tsorona a ranta kar a zo in ringa mata biyaya in shiga uku, koda yake zata ga Nine mai gidan in na daurawa y'ar nan aure, bari dai ya zo ina kyautata zaton yau zai zo garin, shi yasa ko shigar da zan yi yau daban ce, zai gaisa da sirikinsa, du takamar malan bahaushe kuwa a gaban sirikinsa akoy alkunya da karra sosai da kuma girmamawa, Karima yarinya kin gama hayewa ke ta yiwu karshen zamanki a Nijar ya tabbata' Da kuma yace" Ku je ku tafi makaranta, kai wai har yanzu baku gama karatun ba? har yanzu babu ma'aikaci a cikinku?" Su dai basu ce komai ba suka wuce sumsumsum, to me ya sani a harkar karatun su? mutumen da babu abinda ya sani da ya shafe su sai idan duka ya kama yake yi? kaf cikinsu Khadija ce karama itama a ajin jarabawa wanda da ta gama shi zata shige University take, danma makarantar su na dauke ne da tun daga primary har zuwa karatun da ake yi a University, shi yasa sunna samun takardar nan suke yin shawara da mama su zabi abinda suke son karanta, ita ke zuwa makarantar ta gama komai na biya da komai da komai, kuma ko ana neman yara wani abin a makaranta ita dai ake kira ba'a taba nemansa ba. A wannan ranar ne Mama na wajen aiki aka yi kiranta daga makarantar yaran ana tambayarta jikin Karima , hakan ya sa ta mike ta bar abinda take yi ta dauki mota ta nufi makarantar da kanta dan sun nuna yauma tace bata da lafiya ta tafi gida, hakan na nufin jiyama an yi haka? to kuwa ai bata san da haka ba, kuma a jiyan din bata dawo gida ba da mai aiki ta sanar mata yau Karima ta dawo bata da lafiya, hasalima tare da yara suka dawo tunda ta rigayesu zuwa gidan, kuma daya bayan daya sun shiga sun gaisheta....... Hummmmmm ......, ta fitar da huci a ranta tana ayana' Karima, me yake faruwa da ke ne daughter?' ........................''''''''''''''........................ 07/12/2024, 14:51 - samiraharounayacouba: 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *FARKON GANIN IDONA* 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *LABARI DA RUBUTAWA* *SAJIDA NIJAR*🇳🇪 *PAID BOOK* *Y'AN NIJAR ZAKU TURO KATIN AIRTEL KO TA SAHELCOM TA DARI A WANNAN NUMBAR 93811618 SAI A SAKA KU A GRUP, YAN NAGERIA ZAKU YI TRENSFER NE NA 500 TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GT Bank sai a bani shedar ta numbana kamar haka 93811618 , Sajida Nijar thank you 😍* LITATTAFAN MARUBUCIYAR DUK KARYAR KADA Y'AR MAHAUKACIYA NEMAN NA KAINA BANI DA ZABI DAGA TAFIYA ƊAUKAR SOJA BAK'A CE KUTKALE DUK NISAN JIFA MAGE IDAN KA RAINA INDA KAKE DUTSE NI ZAN LADABI ZAKIN SARAKAI WATA KOKOWAR DA CIWO A ZUCIYATA AURE YAƘIN MATA AZAL WATA TAFIYAR *Shafi na Bakwai (7)* *TALLAH, TALLAH, TALLAH* *META FORCE* *menene meta force* business ne ingantacce business ne mekyau business ne daizaibaki kudi 💯 tunda ake duniyar network marketing ba’atabayin business din dayake bada kudi sosai kamar meta force ba kuma dollars ne sukebadawa sannan inkinason canja dalarki cikin mintuna qalilan zaki canja dollars dinki zuwa naira hankali kwance kinadaga gida dollars suna sauqamiki hankali kwance yawanci yan nigeria ko ince yan arewa bakuda lbrn wannan business din business ne daya karade duniya akwai qasashe da dama wanda sukafimuma cigaba sunacikin wannan business na meta force *shidai meta force crypto currency* ne kuma munsan cewa yanzu babu wani business dayake bada kudade a duniya yanzu irin crypto currency akwai program dayawa acikin meta force wanda akayi lunching da wadanda ba’ayiba amma za’ayi nan bada jimawaba yanzu bari mudau programs guda 1muyi dan taqaitaccen bayani akai *TACTILE* 1 Tactile : matakin farko kenan dole idan zakshiga meta force saikafarayin registration a tactile sannan zakasamu damar shiga kayi joning sauran programs din tactile yanada levels guda 12 1 to 12 kowani level da kudinshi level 1 5 dollars level 2 10 dollars level 3 20 dollars level 4 40 dollars level 5 80 dolllars hakadai kudin kowani level yake ninka na bayanshi saikzabi wanda zaka iya saikayi shi tactile ananne akasamun abunda muke qira *Spillover*da*over flow* wato kanazaune baka kawo kowaba zakaduba wallet kaga ansama mutum har dollars sun sauqama anbiyka kuma bakayi aikin komaiba a wadannan levels din dakasayadin ko wani levels dakasaya idan spillover yatashi fadoma to adadin kudin wannan levels dinne misali level 1 5 dollars to ynada dakuna 6 duk lokacin da kayiwa mutum register kokuma spillover yafadoma zakasamu 5 dollars ne akowani daki 1 amma banda dakuna 2 na farko da daki 1 na qarshe amma daki na 345 dukka sunafadowa biyanka za’ayi kaga 15 dollars kenan dakuna 3 sannan idan dakunan suncika za’aske sharemaka kasake zuba wasu mutane inma kaikanemosu inma spillover kasamu to haka zakayita samun wannan dollars din a kowani levels dakasaya duk zagaye daya zakasamu adadin kudin daksayi levels dinnan sau 3 kagdai kudin dakasyi levels din sundawo harda riba kuma hak za’ayita sharema dakunan anasa wasu mutane koda mutanen sunkai millions 💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽 Atakaice kenan sauran bayanin kubiyoni awannan number domin jinkarinbayani 👉0912 262 1080 *Sannan zaku iya zuwa kuyi browsing google youtube* *zakusamu kowane irin bayani kukeso game da meta force Aunty Hajja LABARI A nutse ta tuka kanta har zuwa makarantar Tana tunkarar hanyar da zata sha kwana ta shiga makarantar ta ga wata bakar mota karkashin shukar dalbejiya, gefen zaman mutumen da baya tuki a bude kaffafuwa a waje mutumen daga ciki Kasantuwar a hankali take tukin ne ya sa ta gane takalman kafar wanda ke zaunen ko Allah ne yayi zata ganin? Ita dai a lokacin ta gane du inda takalmin ya fito daga kafar ƴaƴanta ne, domin yau du shi suka saka kamar hadin baki, takalmin na daya daga cikin takalman babar sallah da mahaifinsu ya kawo musu daga shago Taka birki ta yi ta duba da kyau, ai kuwa idannuwanta suka shiga cikin na Karima wace ta zarro ido lokaci daya jikinta ya dauki mahaukaciyar rawa ta nuno motar lokaci daya ta rarumi jakarta dake bayan motar ta Mudansir ta fito da sauri, sai dai mama bata bata wannan damar ba ta tashi motarta ta yi gaba Faduwa Karima ta yi a wajen ta fasa kuka tana dora hannayenta saman kanta lokaci daya tana fadin" Na mutu na lalace innalilahi wayo Allahna, shikenan yau sai baba ya kasheni, walahi ba zan je gida ba, idan na je yau kasheni zai yi" Mudansir da ya fito daga motar yana kallonta ya ce" Baby, ke lafiya? menene?" Tana kukan ta ce" Maman mu ce ta zo, ta yiwu kiranta aka yi a makaranta aka ce mata banda lafiya, dama idan bamu da lafiya ko wani abin ne ya faru ita ake kira, ta yiwu shi yasa ta zo dan ta ga ko yaya nake ta kamani da kai a mota, innalilahi wa inna ilaihi raj'une " Tsaki ya ja yana jingina da motar ya ce" Ni walahi har kin daga min hankali, to sai me? mahaifiyar ki ma ta san da zamana kuma ta yarda mu yi soyaya da ke sai wanda ba ita ta haife ki ba abin zai daga maki hankali? dan Allah duba ki ga yadda kike kuka sai kace wadda ta kama mu muna zina? in kika yi haka nema zaki sa ta yi wani tunanin, ki tashi ki je makarantar ki nuna taimaka maki na yi na dauko ki, walahi dan kawai ku sa a raina maku wayo ne zaku ringa irin haka, in ba wannan ba ina hadinki da wata matar uba har ki ringa kuka irin wannan dan kawai ta ganki da saurayinki?" Jikinta bai daina bari ba, tana dubansa ta ce" Kana tunanin idan nace mata haka zata yarda da Ni? dan Allah kana tunanin zata yarda?" Ya bude motarsa yana jan tsaki ya ciro kudin da suka yi zai bata wanda jiya da dare ta nuna masa tana so, itama babu abinda zata yi da su mahaifiyarta ce ke so kuma ita tace ta tambayo mata a wajensa , ya miko mata ya tayar da motar ransa bace yayi tafiyarsa, dan shi abin ya mugun bata masa rai, meye kare balatana romansa? matar uba ai a ci uwar junna da ita ne kawai ko kowa yayi harkar gabansa, ama zata wani duka tana kukan nan kamar ranta zai fita dan kawai ta ganta a motarsa? mtsssssssss wannan babyn in ba dan sunnan babanta ba kai da ya watsa banza a bola shi baya son harkar yawa walahi A lokacin da ta shanyo kwana tana rabe rabe a lokacin aka buga karaurawar tashi wace ke ba kowa damar fitowa, tsari da tsaurin makarantar yayi daban da sauran makarantun garin, shi yasa ko sauka ba irin in ka ga dama zaka sauka bane, Da sauri ta nufi inda direbansu ke ajiye mota ta bude ta shige cen baya ta buya jikinta bai daina bari ba, gashi tana son kiran mamanta ta sanar mata sai dai ta san ko ta sanar mata babu wani abin da zata iya yi mata na ceto daga hannun babansu idan har ya ji maganar nan, wannan din dai da suke yiwa kallon makiyiya itace zata iya karbarta daga hannunsa kanta tsaye sai dai dukkan ya sauka a kanta, gaba daya komai na duniyar ya tsaya mata, hankalinta ya gama tashi fiye da tunanin bawa Ba'a dauki lokaci ba yan uwanta suka zo du suka shishige, sai dai du wanda ya ganta a ciki sai yayi mamakin ganninta a baya , a bayanma cen boye, kuma kanta a cikin cinyarta tana kuka, duba da ita kulun sai sun yi jiranta in aka tashi kuma kiri kiri take shigewa gaba ta zauna a yi ta balaki tace walahi ta fi karfin shiga bayan mota, tun sunna biye mata su daki junna a hanya sai baba direba ya tsaya ya raba har suka bar mata gaban cen ta karata , sai gashi yau ta shige baya kuma tana kuka Khadija ta kalleta ya fi sau uku tana jin kukanta na shiga zuciyarta har suka karaso gida suka sauka bayan ya shige da motar har cikin gidan Direct dakinta ta kufa , khadija na biye da ita har suka shige , a tausashe ta ce" Hala a wani exam kika fadi shi yasa kike kuka? tunda ana ga ai ba dukanmu ake yi a makaranta ba , ko baki da lafiya ne?" Ta dago zata bata amsa Lubna ta shigo itama tana dubansu ta ce" Wai kukan me kike yiwa mutane? ko laifi kika yi ne?, walahi idan laifin da Aba zai yi duka kika janyo mana ba zan taba yafe maki ba Karima, haka kawai sai ku ringa janyo mana fushin Aba kulun yana saukewa a kanmu, bakwa gannin zuwa yanzu mun kai mizanin da bulala ya dace ace ta daina hawa fatar jikinmu ne?" Da tarin takaicin abinda ta janyowa kanta ta dago a zafafe ta ce" Sai ki fadawa wace ta kware wajen janyo mana dukan ai ba Ni ba, Ni har duka nake janyo mana? sau nawa na taba janyo mana dukan a rayuwa? ama ita ana rufe sati ne bata je ta janyo mana ba? Allah ya isana ko waye zai hadani da dukan yau walahi !" Lubna ta tabe baki tana fadin" Ni na san ba banza ba kike kuka, kuma na san ba dan makaranta kike yinsa ba, mu dai zamu barki da Allah idan kika janyo mana wata masifar, ke Anmy ki je ki duba hardarki kin san yau da yama muna da harda dan malan yace satin gaba in dai dayarmu bata kawo hardar gaba daya ba tabas za'a yi bikin sauka banda ita, ki barta ta ci kanta tunda ita bata da mutunci" Khadija ta sauke ajiyar zuciya ta yi waje tana yan dube dubenta da tunanin yau ko ina Mama ta tsaya? duba da lokacin sauka yayi daga asibiti, dan Yawancin lokuta a gida suke samunta in dai wajen aiki ta tafi, sai idan ta biya wani uzurin ko ta je gidan Hajiar Larabawa Ko da mama ta zo bata nemi dayansu ba, lokacin makarantar islamiyya na yi suka tafi su Dukansu, kusan Karima ta rigayi kowa tafiya, gaba daya jininta a akaifa yake , hankalinta ba a jikinta yake ba, du ta firgice ta fige, ko hardar da aka zo karba kasa bayar da Tata ta yi, malan yayi ta fada saboda an ware su sun kai su talatin da uku zasu yi hardar sauka a ajin manya, dama sun yi saukar to malan baba baya yarda sai an yi harda, hardar ce suke haɗawa kuma sun kusa gamawa domin a bakara suke daga kasa ne suke yin sama, kuma yace sai sun kawo kowace tasss sannan za'a gabatar da saukar, shi yasa suka maida hankali sosai, ama ita yau tana cikin mutun bakwai da malan yace in sha Allah satin nan da zai zo idan basu zo masa da hardar da aka yi yau ba da kuma karashen wace aka biya yau ba ba zasu shiga cikin rukunin masu saukar ba, da wannan suka sauko daga islamiyya kowa ya kama gabansa Khadija bata nufi gida ba, sai ta dauki hanyar gidan umma tsohuwa dan a irgenta tana iya zuwa a tsaitsaye ta gaishe da ummar sannan ta je gida dan haka ta nufi gidan hankali kwonce A lokacin da ta dauki Layiin da zai sadata da gidan ne idannuwanta suka yi mata gannin da ta jima bata ji tashin hankali da bacin rai irinsa ba Innalilahi wa inna ilaihi raj'une, nan take idannuwanta suka so rufewa sakamakon abinda ta gani din Yaya ne fa, yaya Abdul karim ne fa, tsaye da sabira a kusa da runfar mai pampo sabirar na magana tana murmushi shi kuwa yana tsaye hannunsa cikin aljihun wandonsa yana kallonta ko sauraronta? oho Da sauri ya dago da kyau gannin wace ke kallonsa a tsaye, gabansa na faduwa shima, dan haka kawai ya ji mugun tsoron hakan ya tsirga masa A hankali Khadija ta ja ta tsaya, sannan ta juya ta shiga tafiya idannuwanta na son rufewa Da sauri ya biyo bayanta yana kokarin dakatar da ita, sai dai irin duban da ta juyo ta yi masa ya saka shi tsayawa cak hankalinsa na son tashi sosai yana kallonta a tausashe ya ce" Anmy, ina zaki je bamu yi magana ba?" Khadija ta sake kallon fuskarsa da kallon da ita da kanta bata taɓa Sannin zata iya kure fuskarsa da shi ba, daidai nan kuma sabira ta karaso yannayin fuskarta zai nuna maka itama tana cikin yannayi na bege ko na me? Allah shi ya san abinda ke cikin nata zuciyar Bata bashi amsa ba ta dauke kai ta nufi hanyar gida tana jefa kaffafuwanta a duk inda ta samu Tana shigowa gidan ta yi kicibisss da Lubna dake kai kawo hankalinta du a tashe duba da magariba na gabatowa kuma Khadija bata shigo ba, bayan du inda baba yake ya kusa shigowa gidan shima, dama ga wata banzar cen dake neman jaza musu balaki, ga kuma yar na saba din nan zata janyo musu budewar wasan, ita kuma yau gaba daya bata son duka har cen cikin zuciyarta Hannunta ta damko, sunna shiga falo Khadija ta ja ta tsaya, sai kawai ta fashe da wani irin kuka tana dukewa nan hadi da dora hannu saman kai tana jin kamar zuciyarta ce zata balo ta fito daga bakinta A rikice Lubna ta duka tana dago kanta lokaci daya ta cire mata hijabinta tana fadin" Innalilahi wa inna ilaihi raj'une, ke kuma ke da uban wa kuma?" A rikicen nan Khadija ta nuna kanta ta ce" Ni, Ni khadija Ni khadija kamar zan mutu nake ji, Ni kutun d'a namiji zai rikewa zuciya bayan irin abinda nake gani na kuma karantawa kaina karyar kato ya ga bayana? lah ila ha ilalahu Muhammadu rasululahi Sallallahu alaihi Wa Salam" Lubna ta idasa karbar salatin tana zabura hadi da zarro ido tana kallonta, a gigice ta ce" Zan ga Annabi in na yi hali na gari, wulakanci namiji kuwa? ke Anmy ki rufawa kanki asiri ki barni in mutu maza su kaini ba mata ba, yanzu ke ina ke ina namijin bale har wulakancinsa ya nemi kashe ki? kukan da kike na uban menene ne Ni? ke Anmy so kike baba ya ji kukan da kike yi yayi shahada ya yanka yan kutumar buro'uba a laye? Allah na tuba, Allah na tuba da ka yo Ni a wannan ahali na tabbata akoy dalili" " Lubna kin san me na gani? ra'ayne da ayne na ga Yaya Abdul karim da sabira y'ar pasalinmu a rabe jikin runfa sunna zance, Ni kam in ban ji kamar zan mutu ba me zan ji?" Khadija ta katseta rana sake neman fashewa da kuka Wannan shine abu in ya girmeka zai ka rasa tudun dafawa wai budurwa da jika, wannan balaki da me yayi kama? fisabililahi du gigitar rayuwa da khadija ke ciki bata ji zata mutu ba sai wannan bakon abin da bai kai mizanin a duba ba? Lubna ta daga y'ar yatsarta bayan ta jijiga khadija zata janyo mata gima giman abin dake jiransu wa'inda suke iya sakawa zuciyarta daina bugawa ko ta dawo hayacinta ta daina kukan saurayin da balagar kirkima bata zauna masa ba suka ji Muryar mai gigita rayuwarsu , sai dai kamar da sakakiyar fuska bayan ya dan yi gyaran murya ya ce" Lubna, zalin autata kike ci a duke a nan ko menene auta ke kuka?" A zabure suka mike su duka , suka gwara kai , Lubna ta koma dabar ta yi zaman yan bori kafin ta sake tashi tana zarro ido ta bi layin gaisawar da Khadija ke yiwa babansu sannan suka yi tsuru tsuru sunna kallon kasa Babansu ya sake bin su da kallo ya tabe baki ya ce" Du sai ta dau ja walahi kai jikin y'ar nan baya son wahala , Allah ya ci gaba da horewa babanki in ci gaba da biya miki ac kina sha kin ji uwata? , Anmy zo nan me ta maki ne zalinki ta ci? dubi du ta dau ja y'ar albarka" Anmy din bata je din ba, haka kuma Lubna ta yi kiri kiri ta rasa ihu zata yi ko kuka,, tana kallon ikon Allah har ya ga dama dan kansa yayi gaba ya nufi bangaren su Mama yana shigewa ta ja hannunta suka yi ciki , sunna shiga ta rufo kasa kasa ta ce" Yau da ya ji kukan soyaya kike yi sai ya kasheki da duka ya huta da takaicin ki, jibeki kamar zaki yi abin kirki ashe solofiyo ce? ki ji Ni da kyau ban lamunce maki yiwa wani kuka a duniyar nan bayan wanda mahaifinki ya saka ki ba, Khadija walahi walahi idan ina raye karya kike yi ki yiwa wani namijin kuka, kin ga ba so ba ko uban menene zaki tashi da kaffafuwanki ki fuskanci ko waye a yi wace za'a yi, shi din zan same shi in masa sumul, shi har namiji ne da zai saka ki kuka?" Da sauri khadija ta riko hannayenta ta ce" Aunty Lubna, kar ki yi haka, ki yi hakuri dan Allah kin ji? kar ki wani yi masa magana ki barni da shi, Ni abin ne ya min ciwo kuma kin san ke kadai nake yiwa kuka sai mama ko? maman kuwa idan har na yi mata kuka ta ji dalilin kukan kin san na kade ko? ki yafe min in sha Allah ba zan kuma ba" Lubna ta sauke ajiyar zuciya ta gyada kai da hannu ta mata alamun maza ta dauro alwallah lokacin sallar magariba ya gabato, sannan ta fita daga dakin Tana fita Khadija ta zauna bakin gadonta tana turo baki kasa kasa tace" Ni abinda ya fi kona min rai banma san soyaya suke yi ba ko me, to dai zan sani gobe in sha Allah, lalle Abdul zaka san daidai nake da kai, dan ba zaka gigita min zuciya da soyayarka ba kuma ka nemi raina min wayo.....' Sai kuma ta dan yi murmushi sakamakon tuna magangannun Karima wasu lokutan, takan ce" Burinta namiji sun gayu, namijin da ya san kansa ya iya soyaya, Burinta namiji mai kudi don duk tsiya ba zata iya auren talaka ba domin da talaka da mai kudin a cikinsu kaf akoy wa'inda basa tsoron Allah, idan Allah ya haɗaka da mugun ga talauci ga balaki ina zaka saka ranka? gwara dai mai kudin koda da masifa akoy ya'yan banki," Ta sha cewa" Ke yanzu wannan Abdul karim din dake wani tareki a hanyar makaranta har kin ga abin so a nan? sai gajartar tsiya ga shegen gwali shi ba kowa ba ba dan kowa ba" Idan ta fadi abin nan sunna kai ruwa rana sosai har su matse junna su daki hancin junna kafin su shigo gidan kowa na kumbura ama babu wanda zai ji ba'asin fadan, dan kallon da mama da baba ke musu ko sunnan namiji aka ambata wanda ba muharinmu su astagfari suke ja, basu san daidaikun mazan na tayawa kuma har sauraronsu suke yi dan dai abin ne irin na yarinta haka, nesa nesa a zabga da gudu haka, abin dai gayanan dai haka. Murmushi kawai ta yi ta girgiza kai ta mike tana sake yaye hijabin da ta zurma tunda ta ji Muryar babansu a kanta , ta nufi bayi a ranta tana ayana' Kowa da bikin zuciyarsa, Ni kuwa bana tunanin zan iya auren mai kudi koda kuwa idona a rufe yake, menene a cikin auren mi kudin banda wulakanci da fitintinu?, burina mai dan abinda zai ciyar da Ni ya tufatar da Ni saisa saisa dan talaucinma bashi da dadi sam, sannan baban abinda nake yiwa kaina fata Allah ya rabani da mutun mai kyau, kun ga mai kyau? jarabtar duniya kennan, shi fa namiji mai kyau bashi da mutunci a wannan karnin, ya kifaka matan gari su kifoka haka ne, mazan wannan karnin masu kyau du shige da yan daudu suke, ko yangar sun amshe sun gama, komai su ke yi, dan jan leben nan, dan laushin fatar nan, kai komai dai da mace zata gwadawa namiji ta birge yana da shi, sai dai ki yi kwaliya dan ki birge kanki ba dai dan ki birge namiji ba, to me kennan? uhum' .......Wannan itace khadija, kadan daga cikin halayar khadija, mahaifiyarta ta kasa motsawa dan tsabar tausayinta, domin gani take yi khadijarta ba zata iya ciyar da kanta Bama koda an dafa an bata idan bata kusa da ita, kwarai raunin khadijarta ke karra sanyayar da gabanta da duk wani motsinta, bata san khadijarta ginaniya, tsayayiyar mai tsarin kanta ce ba na wani ba, khadijarta a gine take kuma tana kallon kowa a yadda ya fito mata da idon basira ne, sai dai mu ce lokaci kan toni yannayi. Baba na shiga dakin mama ya sameta saman salaya kanta duke tana ta jan carbi shigowarsa ya sa ta dago ta dube shi sannan ta masa alamun sasaucin fuska dan marabartarsa Sake duban yannayinta yayi, tabas akoy abinda ke damun zuciyarta, ta yiwu har yanzu rigimar auren ne? auren nan kuwa shi in ba dan kar ace bashi da mutunci ba sai yace ko ubanwa ya tsaya zai kawar da shi a yi, sai dai ba zai yi haka ba, dan yanzu haka yau Elhaji ya tabatar masa ai ogan gobe zai shigo, shi yasa yake jin farin ciki kamar me a cikin zuciyarsa A hankali ya mata alamun Barka sannan ya ce" Idan kin gama, ki je bangarena kin san ai girkinki ne yau ama baki aika min da abincin rana ba gimbiya, ga sani ga take sani kin haye darduma sai musmus kike yi da baki bayan ki shaki kwalata bata ce maki komai, Allah ya yafe maki kurakurenki ya sa ki gane yin musu da Ni baban jafa'i ne a rayuwarki, na tafi" Daga nan ya fice ya barta baki bude tana kallon kofar kafin ta girgiza kai tana tunanin da wahala kuwa ta je din a yau, domin jira take yi a dan jima sawaye ya dauke ta zauna da Karima, dan walahi idan yarinyar nan ta yi wasa a yau sai jikinta ya gaya mata daga hannun da bai taba dukanta ba, ita kadai ta san halin da take ciki tun bayanan da aka bata na ciwon da Karima ta yi a kwanakin nan da fashin makaranta da kuma abinda itama ta gani da idannuwanta, tabas Karima ta dauko hanyar da ba zata bile mata ba ta kowani fani, ama zata kwatanta mata waye babanta, mece rayuwar nan sannan ta bata shawara yadda zata gyara, idan har ta yarda ta ki sauraro zata hadata da ubanta ya dauki matakin da ya dace dan ba zata sa ya tuhumeta da wasa da tarbiyyar y'arsa ba. 07/12/2024, 14:52 - samiraharounayacouba: 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *FARKON GANIN IDONA* 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *LABARI DA RUBUTAWA* *SAJIDA NIJAR*🇳🇪 *PAID BOOK* *Y'AN NIJAR ZAKU TURO KATIN AIRTEL KO TA SAHELCOM TA DARI A WANNAN NUMBAR 93811618 SAI A SAKA KU A GRUP, YAN NAGERIA ZAKU YI TRENSFER NE NA 500 TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GT Bank sai a bani shedar ta numbana kamar haka 93811618 , Sajida Nijar thank you 😍* LITATTAFAN MARUBUCIYAR DUK KARYAR KADA Y'AR MAHAUKACIYA NEMAN NA KAINA BANI DA ZABI DAGA TAFIYA ƊAUKAR SOJA BAK'A CE KUTKALE DUK NISAN JIFA MAGE IDAN KA RAINA INDA KAKE DUTSE NI ZAN LADABI ZAKIN SARAKAI WATA KOKOWAR DA CIWO A ZUCIYATA AURE YAƘIN MATA AZAL WATA TAFIYAR *Shafi na Takwas (8)* *TALLAH, TALLAH, TALLAH* *META FORCE* *menene meta force* business ne ingantacce business ne mekyau business ne daizaibaki kudi 💯 tunda ake duniyar network marketing ba’atabayin business din dayake bada kudi sosai kamar meta force ba kuma dollars ne sukebadawa sannan inkinason canja dalarki cikin mintuna qalilan zaki canja dollars dinki zuwa naira hankali kwance kinadaga gida dollars suna sauqamiki hankali kwance yawanci yan nigeria ko ince yan arewa bakuda lbrn wannan business din business ne daya karade duniya akwai qasashe da dama wanda sukafimuma cigaba sunacikin wannan business na meta force *shidai meta force crypto currency* ne kuma munsan cewa yanzu babu wani business dayake bada kudade a duniya yanzu irin crypto currency akwai program dayawa acikin meta force wanda akayi lunching da wadanda ba’ayiba amma za’ayi nan bada jimawaba yanzu bari mudau programs guda 1muyi dan taqaitaccen bayani akai *TACTILE* 1 Tactile : matakin farko kenan dole idan zakshiga meta force saikafarayin registration a tactile sannan zakasamu damar shiga kayi joning sauran programs din tactile yanada levels guda 12 1 to 12 kowani level da kudinshi level 1 5 dollars level 2 10 dollars level 3 20 dollars level 4 40 dollars level 5 80 dolllars hakadai kudin kowani level yake ninka na bayanshi saikzabi wanda zaka iya saikayi shi tactile ananne akasamun abunda muke qira *Spillover*da*over flow* wato kanazaune baka kawo kowaba zakaduba wallet kaga ansama mutum har dollars sun sauqama anbiyka kuma bakayi aikin komaiba a wadannan levels din dakasayadin ko wani levels dakasaya idan spillover yatashi fadoma to adadin kudin wannan levels dinne misali level 1 5 dollars to ynada dakuna 6 duk lokacin da kayiwa mutum register kokuma spillover yafadoma zakasamu 5 dollars ne akowani daki 1 amma banda dakuna 2 na farko da daki 1 na qarshe amma daki na 345 dukka sunafadowa biyanka za’ayi kaga 15 dollars kenan dakuna 3 sannan idan dakunan suncika za’aske sharemaka kasake zuba wasu mutane inma kaikanemosu inma spillover kasamu to haka zakayita samun wannan dollars din a kowani levels dakasaya duk zagaye daya zakasamu adadin kudin daksayi levels dinnan sau 3 kagdai kudin dakasyi levels din sundawo harda riba kuma hak za’ayita sharema dakunan anasa wasu mutane koda mutanen sunkai millions 💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽 Atakaice kenan sauran bayanin kubiyoni awannan number domin jinkarinbayani 👉0912 262 1080 *Sannan zaku iya zuwa kuyi browsing google youtube* *zakusamu kowane irin bayani kukeso game da meta force Aunty Hajja LABARI A gidan ELHAJI HAMZA Karin tabatuwar zuwan AL WALID kasar saukar Mufeeda a yau bayan sallar magariba Mota uku ke tafe da ita, ita tana ta tsakiya zaune tana bin yannayin gyaran da aka yi wanda ta tabbata ba'a jima da aka yi shi dan yanzu haka ana jin dan warin penti haka dake dan tashi Tunda aka bude mata motar bata fito ba tana zaunen nan tana sake gwada layinsa, ama amsar daya ce busy busy, dan haka ta ajiye wayarta a nan cikin motar dan yi yi shiru tana tunanin yaushe rabonta da shi? tunda suka yi waya kwana uku da suka wuce ya sanar mata idan ya zo baya so ta zo gidan nan da nufin kwana, dan baba baya so, daga wannan bai sanar mata ranar zuwan ba, bai kuma fada mata komai ba, sai da ta bi didigi ta gane a gobe goben nan zai sauka a gidan shine fa yau ta rigayeshi sauka a garin, ama ta zo da nufin zama a gidan babanta daya dake nan,, wanda dama yana da gidaje a garin da ake yi masa haya , aka sama mata daya da ba kowa a ciki aka gyara mata Kayan dake cikin motar ta kala, kasa kasa ta ce" Ku zauna a motar, zan je ne in tabbatarwa matan gidan nan ina nan, kuma ina raye, sannan kafata ƙafarsa yan kutumar buro'uba!" Murmushi sister dinta ta yi tana sake shiga Tiktok tana kallon cmmnt din da ake musu na vidion da suka dora cewar sunna hanya Niamey to Damagaran, harda masu cewa Allah ya sa jirgin ya watse da su, da masu cewa dan Allah idan har tana tare da Hajia Mufeeda ta taimake su sunna son magana da ita, sunna so ta haɗa su da Elhaji , wato Al Walid, ita dai tana shan dariya dan duniyarta Tiktok ce daga ita har yayarta Yadda ka san goron bakin sarki haka take Wali, ta dauki kwaliya cikin doguwar riga ta wani dan uban material da ya bi jikinta sai dan kwalinsa da ta yafa a gefen kafadarta, kanta kuwa ya sha gyara na mamaki yana walwali ta sake shi gashin ya hade da atash din ba zaka taba cewa ba gashinta bane dan kudin atash din nan kadai ya kai kudin gidan wani talakan Bata dauko komai ba, ta yi tafiya mai yar nisa sannan ta bude bangaren Hajia inna, tsohuwa mai ran karfe, uwar gidan Elhaji Hamza , kaka a wajen Elhaji Al Walid, wace bayanta yayi aure aure sosai kafin ya zauna da kwaya biyun nan ana cencana rayuwa yadda ta bada, fari ko baki kowa na zaune da halinsa, domin abokan zaman nata basu da wani shekaru sosai, dan dayar bata fi shekara talatin da biyu ba, yarinya ce sosai ko Al Walid jika a wajen Elhajin ya girme ta bale wasu ya'yan Elhajin da ya samu da wasu matan, shi yasa ake takun saka tsakaninsu da Mufeeda, domin kuwa a dole a tsakaninsu suke son nuna sarauniya, domin tunda matarsa ta rasu bai kuma rayuwa a gidan da suka rayu ba, ya dawo familly Hause, wannan dalilin ya sa itama Mufeeda take familly Hause din kuma take son nunawa kowa da tunawa kowa alfarmar saurayinta mijinta ake ci, wannan dalili ya da ake dauki ba dadi tsakaninsu baki daya Salamar da ita ta ji abinta ta yi, ta shigo da kyau da takalmin kafarta yana bata kara kwas kwas kwas du idan ta taka shi Kallon Allah tsine bata bi mutanen dake falo ba, tunda ta ga daya daga cikin matan Elhajin, ta shige cen dakan Hajia inna ta yi salama sannan ta shiga gaba dayanta bata ko jira an bata amsa ba Hanci ta yatsine sosai, saboda irin yadda take cewa idan ta shiga dakin tana jin warin yawu da kuma karnin tsofaffi, wannan lamarin ya sa idan ta shigo bata jimawa take fita daga dakin ta tafi dakin Bebe wato y'ar Al Walid ta yi zamanta idan yana gari Bebe ce ta fara dagowa daga rubutun da take yi a litafi sakamakon gannin hasken bude kofa Tana gannin Mufeeda ta dan zuba mata ido kafin ta mayar da kanta ta ci gaba da rubutun ta, Mufeeda kuwa da ta zauna a kujerar da Al Walid ke zama tana tabe baki sanadiyar irin abin da ta yiwa bebe kashedin yi idan sunna gaban Hajia ko gaban babanta ama shegiyar yarinyar ba zata daina ba, dan ta hannata kin gaidata a gaban mutane, tace mata idan sunna daga ita sai ita kar ta gaisheta bata so, ama idan sunna gaban mutane in bata gaisheta ba sai ta yankata, ama a banza, ta dauke kanta ta daki fuskarta sosai ta gaishe da Hajia, wace ke kwonce saman gadonta, a gyare tsaf , hannunta rike da carbi tana dan ja, yannayin jikinta zai nuna mata tsufa ya kamata sosai, da abin ciwo shi yasa take kwonce a gadon nan shekara da shekaru ibada kawai ke tashinta Da murmushi, murya a cen ciki Hajia ta ce" Mufeeda, yaya iyayenki? ina fata kunna lafiya gaba daya" Mufeeda ta yi murmushi ta furta" Fine Hajia, dazu na sauka, shine nace sai na ganki kafin in je gida, dan a gidan baba zamu sauka harda su huwaila " Hajia ta gyada kai ta furta" Masha Allah, Allah ya muku albarka, Allah ya tsare" Mufeeda ta amsa da amen sannan ta mike tana yiwa Hajiar salama da murmushi ta dan shafa kan kurma, wace ta ki dagowa har sai da ta tafi sannan ta dago ta bi kofar da kallo sannan ta kalli Hajia wace ke kallonta da mamakin lamarin kurma Wato ba lamarin kurma kadai ba, harda na Elhaji Hamza lamarin na bata mamaki ainun, ta rasa gane dalilinsa na daukan wannan matakin da ta tabata sai hankali ya tashi a kansa, shin me yake faruwa ne da ita kwakwaluwarta ta kasa haska mata? yarinyar nan Mufeeda idan tsatson ne ta fido daga na kirki, in maganar dukiyar ce itama ta gadota, ama fir ya ki maganar aurenta da Al Walid , karshe ma ya nuna in dai auren za'a yi ba damuwa ama yanada wace zai bashi kafin ita? yanzu al Walid ne zai yiwa auren hadi? yaron da auren soyayar ma yaya ya kare da shi bale na hadi? marigayiya Allah ya karra mata haske a kabarinta kowa ya san ya so ta, ama ita dinma yaya suka rayu wai bale auren hadi? rigima dai yake son janyowa kansa da shekarunsa bai gaji da yin shara'a ba, bayan wannan fitinar da Mufeeda zata iya yi a kan maganar nan ai sai mai tsayin rai zai iya gani, ita dai tana tsoro, tana matukar tsoron lamarin nan, ama kuma shi Elhajin da ake magana a kansa din ne mai taurin kai, du wani hali na Al Walid nasa ne, mutun ya tsufa ama ba'a shawara da shi? sai shawarar mutun daya yake saukowa wato Elhaji kowa banza, to Elhaji kowa banza ai ya gama tada gari, Allah dai ya kyauta Allah ya sanyaya Bata san me yasa Bebe bata son lamarin Mufeeda ba, Mufeeda kuwa na sonta, koda yake halayan d'an yau sai Allah, su in dai ba iyayensu ba sam basa yiwa kowa karra Allah ya kyauta Mufeeda da ta fito sai ta tsaya ta bi acn falon da kallo, gannin ac hudu gaba daya a kune ta nufi wajen commande ta dauka ta kashe biyu hankali kwonce sannan ta juya da abin kunnawar tana dan yatsina baki ta kama hanyar fita Hajia A'isha da ta summa a zaune da mamakin iskancin yarinyar nan ta kalli y'arta Salima ta ce " Ke salima tashi ki amso min abin kunnawar nan tun kafin raina ya ɓaci" Salima ta mike tana fadin " aunty Mufeeda, mama tace ki kawo abin kunnawar nan" Mufeeda ta ja ta tsaya ta juyo tana kallonta har ta karaso, Sannin cewa yarinyar ma ba baya ba wajen iya fitsara sai kawai ta dan juyar da kanta ta ce" Ki ce nace ya dace a rage shan wuta dan a tausayawa Mine." Daga nan ta fice ta nufi inda motocinsu ke parker ta shiga ta zauna tana wurgar da abin kunnawar ta gyada kai ta ce" Zaku ci ubanku daya bayan daya, yan wulakancin banza da wofi, ba'a saba da abu ba an samu rana tsaka ana son a nuna fin karfi, aikin banza da wofi!" Komawa salima ta yi ta sanarwa mamanta abinda Mufeeda ta ce Hajia ta gyada kai tana kallonta ta ce" Shine kika ki dauketa da mari?" Salima ta zarro ido kasa kasa ta ce" Kin sani sarai gobe zai zo kasar nan fa, kin kuma sani sarai koda bai aureta ba ta riga ta shiga rigarsa dole zata ci alfarmarsa, ki barta kawai zata hadu da daidai ita a gidan nan ama bana so Aba yayi fushi da mu saboda wannan" Hajia A'isha ta gyada kai tana dauke kanta ranta bace ta ce" Shi yasa du kyan gidan nan yake fita daga raina, idan na tuna a rabe muke sai in ji komai ya fita daga raina, ama ba komai lokaci nake jira kowa zai amshi abinda ya shuka a hannayensa!" Daga wannan ta tashi ta yi tafiyarta bangarenta, dama zaman nan ba wai kulun ake yinsa ba, sun fi yinsa ne idan Al Walid na gari ko zai zo gari, Abin takaici Elhaji baba yace idan ya zo wannan karron zai jima a gari ba tare da yayi tafiya ba, dama ba wai a cen inda yake zuwan rayuwarsa ta fi yawa ba, a'a , ya fi zama a gida fiye da tafiye tafiye, sai dai kuma yana da tashi cirat, dan kana iya wuni da shi washe gari ace maka yayi tafiya, hakan na nufin Dole zasu ringa zuwa idannuwansu na gannin abin bacin rai, abin bacin ran daga wajen matar da ko aurenta bai yi ba, ko me zasu kirayi wannan soyayar? ita dai ba zaman dadiro suke yi ba, ba kuma na auren ba, ama kuma takan zo ta sha kwanakin ta idan yana gari, ko abinda take so take karewa ko mecece wannan hikima Tata ? aikin banza kawai. A gidan baba Sai da sawaye suka dauke Mama ta nufi dakin Karima bayan ta gama yin salama da yan uwanta ta bude ta shige ta rufe sannan ta kunna fitila Tunda ta kunna fitila Karima da barci ya gaza daukanta ta ringa barin jiki, ama ta kasa tashi saboda tsabar firgita, jira kawai take yi ta ji duka ta ko'ina ko ta ji Muryar babansu sama sama kujerar dake gaban dan madaidaicin table na karatu ta janyo ta zauna tana fuskantarta da kyau a tausashe ta ce" Tashi ki zauna mu yi magana" "shikenan innalilahi Shikenan asirina ya tonu, innalilahi wa inna ilaihi raj'une" Karima ta shiga fadi tana mirginowa daga saman gadon ta sauko kasa gaban Mama lokaci daya kuka na bale mata, murya na yi mata rawa ta ce" Mama ,babu abinda ya hadani da shi, mama taimaka min yayi ya rage min hany..........''"" "Au, raina min wayo zaki yi? nace wayo zaki raina min?" Mama ta fada tana katseta a tausashe, hakan ya sa Karima langwabar da kanta hawaye wani na korar wani ta sada kai Mama ta sauke ajiyar zuciya a tausashe ta ce" Idan kika yi fashin makaranta shi kike tardawa? ki kula du abinda zaki fada ki tabatar da gaskiyar ki kennan, domin du binciken da ya dace ace na yi na gama yi" KARIMA na gyada kai da sauri ta shiga magana kamar haka" A'a, a'a walahi ban taba tarda shi ba, a nan bayan makarantar mu muke zama mu yi zance, daga nan sai in biyo su gida mu dawo, kuma sau hudu ne duduudu aka yi daga nan ba'a kuma ba kuma ba za'a kuma ba mama dan Allah dan annabi ki rufa min asiri mama kar ki fadawa baba ya kashe Ni" Ta idasa tana sake barkewa da kuka Mama ta bata dama har ta ci kukanta ta gama a tausashe ta ce" Mahaifiyar ki ta san da maganarsa ne?" A zabure ta dago tana kallon Maman, sai dai ta riga ta san ba damar yin wata karyar, ta fadi gaskiya shi zai kwaceta A hankali ta gyada kanta tana sake sune kan nata Mama ta sauke. ajiyar zuciya a tausashe ta ce" to me yasa idan ta zo kuke tsayuwa a kofar gida ne bayan rumfa ke da ita da shi? me yasa ba zata shigo ta ganki ba? me yasa kike son nuna masa dabi'ar haduwa da ke a bakin titi ne?" KARIMA ta dago a hankali ta ce" Mama dan Allah ki yi hakuri, walahi ba zan kuma ba" Mama ta fuskance ta da kyau ta ce" Karima, nutsu mana, ban fa zo dakinki dan mu kasa fahimtar junna ba, ba kuma zan so raina ya dugunzuma ta yadda za'a ji sirrin mu ba" A hankali Karima ta daina kukan tana gyada kai Mama ta ce" Kin ga Ni mamanki ce, amanarki a hannuna take, shin idan kina da manemin da kike so in kin fada min ba sai in bi hanyar da ta dace ba dan koda Allah yayi shine mijinki ya ganki da daraja ya kuma rike ki da daraja? KARIMA saurayinki ne? sonsa kike yi ne?" Gaba daya Karima sai ta rasa amsar badawa , gannin haka mama ta ci gaba da fadin" Kin san du abinda yake kilace, to kuwa ya fi daraja tabassssss, Karima idan kika koya masa ku hadu a titi ku yi zance bashi da wani shamaki ko tsoron ya wulakanta ki, ke in Allah ya tsiratar da ke daga wannan tashin hankalin ya sa ya aureki walahi a cikin gidanki na aure zaki ga wulakanci kala kala, dan kuwa ba zai taba baki yarda ba ko kankani, shin haka kike so ki rayu a gidanki?" KARIMA ta girgiza kai da sauri, Mama ta ce" Zan sake tambayarki, saurayinki ne? kina sonsa? idan har haka ne zan kai maganar gaban Babanku dan a neme shi ya fito in har ya shirya in ba haka ba kuma a raba tsakanin dan ban ga daraja a tare da shi ba tunda har zai ringa tsare ki a bakin titi" Da sauri Karima ta girgiza kai, bayan dogon tunani da tuna maganar mahaifiyarta a kan zancen da ta ji tsakiyar dare, ko tace fadan da mamansu da babansu suka yi a kanta, cewar ta jira ta ga ko waye, dan ta tabbata idan fa ta ba mama dama to kuwa tabas za'a nemi Mudansir in kuwa wannan din ya fi Mudansir ai ta yiwa kanta asara Murya a raunane ta ce" Mama, dama fa kawai dai yana zuwa wajena be, Ni banma sonsa" Mama da mamaki ta ce" Bakya son nasa kike tsayuwa da shi? bakya son nasa har kike fita ko tsaya da shi a boye? bakya son nasa mahaifiyarki ta yarda da shi har ta bari kika ganshi a boye? kin san bakya son nasa kike wasa da karatu domin sa?" Hankalin Karima ya tashi ainun, ta rasa yaya zata yi sai hakuri da take ba Mama Mama ta mike bayan ta sake Binta da kallo, a tausashe ta ce" Ki kula, ki dauki wannan a matsayin kin yiwa mamanki laifi na yafe, idan har kika kuma makamancinsa sunnan abin garaje kuma zan maki garaje tabassss!, ki kama mutuncin kanki shi kadai na roke ki, in har masoyinki ne zai nemi manyan ki ya kashe kudinsa da lokacinsa da komai nasa dan ya same ki, ta haka zai mutunta ki, idan kuwa dan wasa da lokacin yan mata ne wannan yawon shi zai koya maki, wanda ba zan lamunta ba, idan har na kuma tsintar irin haka a waje Karima da Ni kike magana kuma sai na yi maganinki daga ke har du wani wanda ke daure maki kin fahimta?" Da sauri Karima ke gyada kai, sai godiya take yi har mama ta bar dakin Wani irin zama ta yi tana sauke tagwayen ajiyar zuciya a bayyane ta ce" Allah na gode maka, yanzu da wani zancen ake yi da bosss ya ji, kai innalilahi " Sai kuma ta sake gyara zama a ranta tana ayana' Ni har yanzu shiru baba ya ki min zancen mutumen nan, ga dama ta samu da zan gabatar da wanda muke tare kuma na kasa saboda kar aje in yiwa kaina sakiyar da ba ruwa......Hum koda yake, zan ɗan karra jira in gani ko a dace' Wannan ya rufe babin firgicin Karima, sai dai kuma ya bude mata wani tunani mai zafi na yanzu kennan ina zasu ringa haduwa da Mudansir?...... (wannan kennan) Lokaci ya ja sosai, ama haka ta nufi bangaren baba tana cike da tunanin hanyar da zata bi dan ta samu wata yar mafita a kan abinda take gannin ya kutso mata da ya'yanta ya zama wajibi ta gabatar masa da muradinta,, hakan ya sa ta je da salama da zaman lafiya kuma ta dukar da kanta bata yarda neman fitinarsa ya hasalata ba, koda yake shi dinma yau du kamar ba shi ba, wani abu na saka shi farin ciki a bayyane dan ya gaza boyewa, Cen cikin dare bayan sun gama ibada Mama ta dan sake dubansa, gannin kamar har yanzu hankalinsa a kwonce a tausashe ta ce" uhum baban amarya baban amarya, Ni kam yanzu kennan biyu zamu aurar , yau da gobe sai Allah" Wani murmushi ya saki ya dubeta ya wani karra sakin murmushi ya ce" Ni na san y'ar aljanna ce ke gimbiya, eh biyu ne cif " Mama ta yi murmushi ta ce" Allah ya sanya alkhairi, Allah ya basu zaman lafiya" Baba ya ce" Amen amen amen amen gimbiya amen" Mama ta dan dauke kanta tana ta addu'a a ranta, a hankali ta ce" yaran nan fa Anmy kanta ta isa auren nan babansu, itama fa yanzu ta shiga shekara ta sha tara" Baba ya dan kame gemunsa kafin ya ce" Walahi kuwa, Ni abin ba wuya , du na zata Anmy bata wuce sha biyar ba"" Mama ta dan zarro ido ta zauna da kyau ta ce" Kai, Anmy din? girmanta ya girmi shekarunta, baka kula ba?" Baba ya girgiza kai yana dariya ya ce" Ni har yanzu tausaya mata nake yi, y'ar nan ko wa zan ba sai na saka ido sosai dan walahi ba zai kai min yarinya ya halaka min ba, gaba daya kalar hutu ce kalar turawa y'ar nan" Mama ta tabe baki a boye a ranta ta ayana' haka fa, son kai, shi ya dagargaza ya'yan wasu ama nasa kulun yana da tsari a kansu A fili mama ta ce" Allah dai ya basu mazaje na gari, Ni wai babansu in dan kawo shawara mana, in har bata yi ba sai ace bata yi ba shikenan?" Baba ya dubeta, ya sake dubanta sannan ya ce" Uhum ina jin ki" Mama ta sake dubansa da kyau ta ce" Dama cewa na yi, me zai hanna y'an matan nan naka ka basu dama du wata mai saurayi ta bashi dama ya zo ya ganka, idan har yayi maka sai ka basu dama su fuskanci junna, in kuwa bai yi maka ba sai ka dakatar da su, ka ga wannan hanya ce mai kyau da za'a iya barin d'an yau ya ringa abu ba tare da boye boye ba, kar a hanna musu yin saurayi su ringa tarda samarin ko?" Baba ya kalleta a zabure, ido cikin ido ya ce" 🫠🫠🫠🫠🫠🫠🫠🫠🫠🫠🫠🫠🫠🫠 07/12/2024, 14:52 - samiraharounayacouba: 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *FARKON GANIN IDONA* 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *LABARI DA RUBUTAWA* *SAJIDA NIJAR*🇳🇪 *PAID BOOK* *Y'AN NIJAR ZAKU TURO KATIN AIRTEL KO TA SAHELCOM TA DARI A WANNAN NUMBAR 93811618 SAI A SAKA KU A GRUP, YAN NAGERIA ZAKU YI TRENSFER NE NA 500 TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GT Bank sai a bani shedar ta numbana kamar haka 93811618 , Sajida Nijar thank you 😍* LITATTAFAN MARUBUCIYAR DUK KARYAR KADA Y'AR MAHAUKACIYA NEMAN NA KAINA BANI DA ZABI DAGA TAFIYA ƊAUKAR SOJA BAK'A CE KUTKALE DUK NISAN JIFA MAGE IDAN KA RAINA INDA KAKE DUTSE NI ZAN LADABI ZAKIN SARAKAI WATA KOKOWAR DA CIWO A ZUCIYATA AURE YAƘIN MATA AZAL WATA TAFIYAR *Shafi tara (9)* *TALLAH, TALLAH, TALLAH* *META FORCE* *menene meta force* business ne ingantacce business ne mekyau business ne daizaibaki kudi 💯 tunda ake duniyar network marketing ba’atabayin business din dayake bada kudi sosai kamar meta force ba kuma dollars ne sukebadawa sannan inkinason canja dalarki cikin mintuna qalilan zaki canja dollars dinki zuwa naira hankali kwance kinadaga gida dollars suna sauqamiki hankali kwance yawanci yan nigeria ko ince yan arewa bakuda lbrn wannan business din business ne daya karade duniya akwai qasashe da dama wanda sukafimuma cigaba sunacikin wannan business na meta force *shidai meta force crypto currency* ne kuma munsan cewa yanzu babu wani business dayake bada kudade a duniya yanzu irin crypto currency akwai program dayawa acikin meta force wanda akayi lunching da wadanda ba’ayiba amma za’ayi nan bada jimawaba yanzu bari mudau programs guda 1muyi dan taqaitaccen bayani akai *TACTILE* 1 Tactile : matakin farko kenan dole idan zakshiga meta force saikafarayin registration a tactile sannan zakasamu damar shiga kayi joning sauran programs din tactile yanada levels guda 12 1 to 12 kowani level da kudinshi level 1 5 dollars level 2 10 dollars level 3 20 dollars level 4 40 dollars level 5 80 dolllars hakadai kudin kowani level yake ninka na bayanshi saikzabi wanda zaka iya saikayi shi tactile ananne akasamun abunda muke qira *Spillover*da*over flow* wato kanazaune baka kawo kowaba zakaduba wallet kaga ansama mutum har dollars sun sauqama anbiyka kuma bakayi aikin komaiba a wadannan levels din dakasayadin ko wani levels dakasaya idan spillover yatashi fadoma to adadin kudin wannan levels dinne misali level 1 5 dollars to ynada dakuna 6 duk lokacin da kayiwa mutum register kokuma spillover yafadoma zakasamu 5 dollars ne akowani daki 1 amma banda dakuna 2 na farko da daki 1 na qarshe amma daki na 345 dukka sunafadowa biyanka za’ayi kaga 15 dollars kenan dakuna 3 sannan idan dakunan suncika za’aske sharemaka kasake zuba wasu mutane inma kaikanemosu inma spillover kasamu to haka zakayita samun wannan dollars din a kowani levels dakasaya duk zagaye daya zakasamu adadin kudin daksayi levels dinnan sau 3 kagdai kudin dakasyi levels din sundawo harda riba kuma hak za’ayita sharema dakunan anasa wasu mutane koda mutanen sunkai millions 💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽 Atakaice kenan sauran bayanin kubiyoni awannan number domin jinkarinbayani 👉0912 262 1080 *Sannan zaku iya zuwa kuyi browsing google youtube* *zakusamu kowane irin bayani kukeso game da meta force Aunty Hajja LABARI Baba ya kalleta a zabure ido cikin ido ya ce" Wai wani d'an, nawa? na cikina? tarda saurayi? kan uba, to ai idan takamar ya'yan yanzu su ya'yan yau ne, nima d'an yau ne, kai ina, bude hanyar iskanci kennan, gimbiya me yasa du tunaninki na yan iska ne?" Tagumin da ta rafka ta janye tana kallonsa ta ce" Ni ce y'ar iskar?" Kai ya girgiza yana mata nuni da hannunsa ya ce" Ban ce da ke haka ba, tunaninki nace, kar ki hade min maganata saboda rashin tsoron Allah, ke yanzu idan nace yaran nan su fara zance kya yarda? haba jama'a wai menene yasa ne ba za'a bi fadar ma'aiki ba? me yasa karfi da yaji sai an koyi nasara? meye a zama zance banda a lalubewa mutun y'a? Au so kike yi in yi kisa kuma in shiga uku ko? wato so kike ki sakani a uku ko? " Mama ta sauke kaffafuwanta daga saman gadon ta dauki hijabinta bata ce komai ba da nufin tafiya da sauri ya sauko ya riko hijabin rai bace ya ce" Ga shashasha kin samu shine da na fara magana sai ki tafi ki barni in ci kaina ko?" A tausashe mama ta dube shi ta ce" Sai da nace idan shawarar bata yi maka ba kace a'a baka amince ba shikenan an bar maganar , ama sai ka kama jaye jayen da bashi da anfani, ba tafiya nake yi dan in Barka ka yi ta magana ba, wace Ni din banza, tafiya nake yi saboda yannayin lafiyata elhaji, wannan abin ba zai haifar min d'a da ido ba, ka ga ba lafiya ta isheni ba, dan Allah ka yi hakuri ya isa haka ka yi hakuri" Baba ya tabe baki ya matsa ya ce" To na ji, koma ki kwonta kuma ki bar maganar nan, kar ki kuma kawota dan Ni ba shashasha bane, yaran nan su yarda su yi mana, kin fa gani yadda na saka tsaro a kansu, du wani motsinsu a kan idannuwana yake, basu isa su aikata wannan sabon ban sani ba, du kuwa wanda ya yarda ya aikata Allah kadai ya san abinda zan masa, jeki kawai ki kwonta wannan maganar ma ai ta rashin ilimi ce sak ta masu ta'amali da koyarwar yahudu " Tana jinsa ta yi shiru bayan ta kwonta ta bashi baya ta lumshe idannuwanta A hankali ta sauke ajiyar zuciya a ranta ta ayana'" Allah, ya Allah yaya zan yi kennan? idan na fito na fada masa dalilina na tabbata a yau ba jikinta ba, nima nawa jikin sai ya gaya min, kuma na riga na gane dukan babu abinda zai gyara a rayuwar ya'yan nan, an kai wajen da duka baya ce masu komai........, da ace zai yarda da ya bani dama na basu damar kawo wanda ke son su da aure, idan har aka ga mutun da gaske yake shikenan sai a yi masa aurensa ya je yayi karatunsa a dakinsa, shikenan Allah ya raba mu lafiya da su, amma tsabar fitina irin ta wannan bawa naka ya Allah har cin alwashi yake yi a kan d'an yau? lalle na tabbata bai san su waye ya'yan zamanin nan ba da bai tarki cin alwashi a kansu ba, wai har fadi yake motsinsu a kan idannuwansa, ko wani motsin yake nufi, takamarsa in ya dawo da yama zai yi tambaye tambaye a anguwa da masalaci dan ya gane me ya'yan suka yi me basu yi ba, bai san cewa sun gama ganewa ba sunna boye Laifukan su daga idannuwan da zasu gansu su yadda su? hum lalle Elhaji ' Tana ta sake saken nan har barci ya dauketa, sai kiraye kirayen asalatu suka farkar da ita kamar wace idon kawai ta rintse ta bude...... haka ta sauko daga gadon tana motsawa da kyar, kwana a wajen Elhaji kennan maimakun ka samu hutu a'a, sai dai ka samo guzurin ciwo na damuwa. A wannan ranar ma da shiga mai kyan gaske ya tafi, kuma bai shigo gida da wuri ba sai bayan sallar isha'i , ya dawo a gajiye tilis, sannan ya ki maganar daga inda yake, ama fuskarsa fesss da farin ciki ya kwonta, sai da aka yi sallar asubahi bayan yaran sun yi fatiha ya dube su da kula bayan sun gaishe shi ya ce" Karima, daga yau ina mai umartarki fita da nikaf, sannan ki karra kame kanki, daga yanzu zuwa kowani lokaci mai neman aurenki zai zo, ina fatan zaki nuna tarbiyyar da na baki ta yadda yana tafiya za'a yi komai a gama, ku tashi ku tafi Allah ya muku albarka" Mikewa suka yi jiki du a sanyaye suka fice, Bama kamar Karima da Khadija Ita Karima tsoro ne ya darsun mata, kar dai aje wani katon ustaz ne? kai da ta shiga uku domin du kudinsa ba zai taba iyawa da ita ba, ta ina zata iya rayuwa da ustaz? haba dai mafarkinta namijin da zai riritata tamkar a Film din Indiya, tana da burin fafadan namiji mai cikar zati, tana da burin kashe soyaya iya soyaya da mijinta, walahi tana so mijin da zata aura ya zamo uban romeo a duniyarta , ina lalle zata fara shirin gannin waye wannan? ga dukkan alamu ya gama mamaye zuciyar babansu, sai dai kashhhh zuciyar babansu ba zuciyar Karima bace! Bayan yaran sun watse ya rage daga Hajia, sai amarya da baba a saman kujeru , shiru ya dan ratsa, mama na son tafiya sai dai tana da magana a bakinta, amarya kuwa dama yau ranar girkinta ce , bata da inda zata matsa ta bar wata ƙatuwar da mijinta! Ajiyar zuciya mama ta sauke da kula ta ce" Ni babansu wanene wannan miji da aka yiwa Karima?" Baba ya dubeta yana murmushi ya ce" Idan lokaci yayi kya gani mamansu, ki sakawa ranki dai kawai y'arki ta gama dace a duniya sai fatan Allah ya sa ta dace a kiyama" Mama ta yi murmushi ta mike tana fadin" Amen, ama ka ji da kyau ba zai sakawa y'ar nan tsare tsare tun kafin ta je gidansa ba, saka nikaf ba laifi ama daga nan a tsaya iya nan" Har ya daga murya zai yi sababi ya maido hannunsa ya talabe habarsa ya ce" Na shiga uku, na auro daidai da Ni, wannan mata kamar bata son albarkar tawa ma" Amarya ta ce" Inafa, ina fa, ai albarka ta kowa ma bata so, sam ba zata yi albarka ba ai matar cen" Ya dago da sauri yana kallon ta, haka kawai sai ya ji ai shi ta zaga, haka kawai har kasan ransa ya ji kamar bata kaunar sa, yana dubanta ya ce" Hajiar ce ba zata yi albarka ba?" Amarya ta dube shi itama a dan zabure ta ce" abinda ka fada ne na talaba" "Lalle kina daf da gane shayi ruwa ne, kika talaba? Hajiar? to idan bata yi albarka ba ai na kade, kar ki saki ki zagar min matar rufin asiri wace na tabbata yau ko bani da ko sisi zata zauna da Ni da tsufana da dukkan halayana, ke kuwa fa? ai kin san na san auren kudi kika yi, da da wani saurayin da ya fito ya kai Ni kudi neman aurenki ai ba zaki auri tsoho ba, bana son haka, in na zagi abina ki aka ido ki yi kallo bayan Ni babu wanda yake da wannan damar kin ji na fada maki!" Gaba daya amarya sai ta rasa bakin magana, shi fa ya fadi maganar nan, ita kawai ta taya shi ne, ama shine zai nemi juye mata, kai innalilahi wannan mutun da baudaden hali yake. Gidan Elhaji Hamza Tafiya suke yi a baban filin gidan ta wajen shukoki, bayansu kake iya hange daga nesa zaka gane wanda ke rike da hannun dayan ya fi shi tsayi sosai uwa uba ya fi shi yannayin budewa nesa ba kusa ba, idannuwanka zasu tabatar maka bambancin shekaru ko na ciwo daga bayansu kafinma ka ga fuskokinsu A hankali na gane Elhaji Hamza ne aka dan talaba , tamkar wanda ke ciwo? a'a ba ciwo yake yi ba, tafiyar ce haka, in dai a gefen ELHAJI AL WALID zai taka kafafuwansa A hankali Elhaji Hamza ya ce" Baka gaji ba? ka sakeni mana malan in taka da kaina" Murmushi kawai yayi ya sake riƙe hannayensa ya sake juya akalar tafiyar tasu Elhaji Hamza ya ce" Kai na fa gaji, excercise idan ya wuce haka sai ku sabon jinni" Sai a wannan lokacin ya bude baki a hankali ya ce" Shi yasa ciwo ke saurin kai malan bahaushe kasa, a Chaina tsofaffin sun fi masu sabon jinin kokari, ka kuwa san irin anfanin tafiya a jikin dan Adam?" Aba ya girgiza kai ya ce" Du anfaninta tunda ba zata hanna mutuwa ba ai ta yi zamanta D'an nan, kai dai kawai gurzani na yafe maka" Murmushi ya sake yi suka karra zuwa suka juyo suka nufi ciki, bangaren Hajia inna , har zuwa lokacin shiru kake ji tun daga filin gidan har falukan, ba kuma dan basu farka bane, a'a , sun farka kawai bakon gidan ne baya son bayaniyar da zata hada shi da ciwon kai shi yasa kowa ke zaunawa har ya bar gidan kafin su fito dan baya zama shi din mutun ne mai fita nema du irin yadda ya tarra kuwa Kujerar da zai zauna ya ajiye masa sannan ya zauna daf da kaffafuwan Hajia da suke kumbure abin rashin tafiyar da take fama da shi A hankali ya saka hannayensa yana dan dadanawa hankalinsa gaba daya a kan kafar Shiru ya ratsa dakin, cen ya dago a hankali ya furta" Allah ya baki lafiya" Hajia inna ta saki murmushi tana kallonsa, dama yannayinsa suke kallo daga ita har Elhajin, ELHAJI ya dauke kansa , Hajia kuwa a hankali ta furta" Amen Al' WALID" Elhaji Hamza ya sake juyowa ya mata alamun ta fara yin maganar da suka yi mana, ama sai Hajia ta yi shiru ta ki yi Murmushi yayi ya ce" Ni wai in tambayeka, baka da damuwa da lamarin aure ne?" Al Walid ya dube shi, a nutse ya ce" Inada mana" Aba ya dan sake dubansa ya ce" Haba, Ni in ce, kaima zaka so a ringa yi maka girki, ana yi maka sannu da zuwa idan ka sauko" Al Walid ya mike yana duban agogon hannunsa ya ce" Bani da wannan damuwar, sai dai wata" Daga haka ya nufi dakin kurma, Aba kuwa ya zarro ido ya raka bayansa da kallo har ya shige ya rufo sannan ya maido dubansa kan Hajia wace take yar dariya tana kallonsa a tausashe ta ce" To in ba abinka ba, girki ko sannu da zuwa ai ba ta nan zaka hau ba, kawai ka fadi abinda aka yanke ka kuma yi umarnin a maka biyaya shikenan fa" Elhaji Hamza yayi murmushi shima ya sake gyara zama ɗan ya sani mutuniyar zai yi jira ta shirya su fito ta yiwu su kama yawo dan hakane idan yayi tafiya ya dawo ba dai ya huta a washe garin ba sai ko zuwa kwana biyu haka kafin yake samun hutu Al'walid na shiga dakin ya samu Kurma zaune tana mulka mai a fatar jikinta, tuni ta yi wanka har ta saka doguwar rigr abaya ta daidai shekarunta bata ji karar bude kofar ba sai hasken da dakin ya karra ne ya tabbatar mata an shigo Da sauri ta juya, dama du saurin nan da take yi dan ta je inda yake ne, domin da ya zo jiya ta yi barci kuma ba safiyar zuwar masa bangare ake yi ba saboda mutun ne mai bukatar space,, ko ba komai aikin motsa jikin da yake yi da kananun kaya zai sa a bashi fili har yayi ya gama dan ba zaka so kai da kanka ka same shi a haka ba, Mikewa ta yi tana murmushi hadi da dariya da hannayenta ta ringa nunin farin cikinta da gagawa kuma ta karasa ta je ta rungume shi tana sake nuna tsabar farin cikin da take ciki Murmushi yake ta saki tun daga kahon zuciyarsa har suka zauna a bakin gadon nan yana sake kallon fuskarta a hankali ya yi mata nuni da yarenta cewa yayi missing dinta sosai, kuma ta yi kiba bulbul da ita Dariya ta bangalar ta ringa nuna masa irin abubuwan da take ci da hannunta da yannayin motsin jikinta masu dadi sannan ta nuna masa agogo tare da nuna masa waje, wanda hakan ya tabbatar masa nufinta su je wajen kosan nata na gado ta ci Murmushi yayi ya gyada kansa ta dauko hijabinta ta saka ta karra zuwa ta kamo hannunsa tamkar wanda baya gani , dan in dai yana kusa da ita ko me zata yi sai ta riko hannunsa, suka fice suka nufi dakin Hajia ina, itace a gaba ta shiga sai Yaren bebaye take yi ta cika dakin da ihun murna tana nuna musu babanta, wanda ya ja ya jingina da kofa ya harde hannayensa yana murmushi yana kallon yadda take ta kokowa da hannun Elhaji Hamza tana kwatanta masa babanta fa ya zo, shi kuwa da gangan yana zarro ido yana fadin a ina shi bai ganshi ba, sai da ya wahalar da ita sannan ya mata alamun shi tun jiya ya ganshi suka yi dariya tare, ta sake tunkaro mahaifinta zata kamo hannunsa ta kai shi gaban Hajia inna idannuwanta suka sauka a kan Mufeeda dake tahowa Dakatawa ta yi dan nesa da shi kadan, shi kuwa yana jin Muryar mufeedan tana gaisar da mutanen gidan kamar haka take yi kulun , ya ki juyawa sai idannuwansa da ya dan sauke a kan Elhaji Hamza kafin ya dauke dubansa ya bata hanya ta shigo Fuskarta tamkar gonar auduga, kwaliyar da ta dauka dole zata shiga ido, haka kuma tunda ta shigo sai ta rasa ina zata saka kanta dan farin ciki, sai sannu da zuwa take yi masa tana karrawa bayan ta gaisar da su Elhaji Hamza ta zauna nan saman cafet din sai sada kai take yi Hajia inna da kula ta ce" Yarinyana kece da safe haka? koda yake karfe goma ta yi yanzun ai ko?" Mufeeda ta sake sada kai a tausashe ta ce" Eh Hajia har ta gota, girki na yiwa bakon shine nake sauri kar aje ya karya bai ci nawa ba" Hajia inna ta gyada kai ta ce" Allah ya yi albarka, ai kuwa bai karya ba kuwa" Da sauri Mufeeda ta mike tana fadin" Bari in kawo nan sai ya ci a nan inna" Hajia inna bata kai ga bashi amsa ba ya kama hannun Kurma wace ta zama kamar wace ke tsoron motsi a hankali ya furta" Ina zuwa" A nutse ya shiga tafiya da kurma, Mufeeda na biye da su har sai da suka fito falon baba , a raunane ta ce" Mine......" Kasantuwar shi kadai yake jinta ya sa ya dakata Kurma ta ja hannunsa, sai dai jinsa a tsaye ya sa ta juyo ta dube shi ta hanyar daga kanta Gannin wace ke biye da su ya sa ta yi gaba kadan sannan ta basu baya tana dan kallon kasa A tausashe ta ɗan karra matsowa kusa da shi ta ce" Mine, bamu gaisa ba fa" Ajiyar zuciya ya sauke kadan ya kalleta sannan ya juya ya yi gaba, dan kuwa ba zai tsaya Mufeeda ta bata masa mood da sanyin safiyar nan ba, ita ta san yaya suka yi da shi, tun shekaran jiya ya gama kwatanta mata ta daina irin haka, shi yasa ya nuna mata Bama sai ta zo ba, ashe tuni ta zo garin? ta yiwu ta sanar masa bai daga wayar da suke waya bane, but why ita ba zata yiwa abinda ya yanke biyaya ba? ta sani sarai baya son musu, ama take yi ko? fine! Mufeeda kuwa jingina ta yi da dogon coridor din ta raka bayansa da kallo Bak'ar jalaniya ce ya saka doguwa ama bata kai har idon sawunsa ba, ta dan dangale din nan kuma da wani wando dogo Dan ya dan leko kadan daga kasan jalabiyarma Shigar jalabiya dai shiga ce da maza ke yi kusan koda yaushe, bai ci ace ta wani birge idannuwa ba, sai dai wannan shigar tasa ta matukar karbi jikinsa kamar yadda kowace shiga ke yi masa kyau, ko dan ya zamanto abincin ruhinta ne idannuwanta ke yabon dukkan motsinsa? a gaskiya Al Walid duniya ne, kuma na zaka taba bashi shekarunsa ba, in fa ba gannin wannan kurmar tasa ka yi ba sai ya fada maka cewar yana da y'a ka musa, Jik insa mai kyau ne, ga ni'imar lafiya masha ALLAH, uwa uba hutu ga sport da yake ba mahinmanci .........Tabas zata ci gaba da jira, jiranta ba zai zamo na banza ba, kuma ita ta san yana son ta, haka kuma son da take yi masa ba na wasa bane...... Murmushi ta yi ta juya ta koma ciki kusa da Hajia inna, dan ta san duk tsiya zata ci albarkacin ta, ba zai taba yi mata wani wulakanci a gabanta ba, domin maganar kar ta zo shima wasa yake, ya san ba zai taba yiwuwa ba, ita zata yi wasa ta zauna ya mata wasa da rayuwa.............ko ketare da yake zuwa ba da ita ba ita kadai ta san halin da take tsintar kanta a ciki........ama lokaci, idan auren su aka daura yau an gama wannan wasan . A nutse suka taka har wajen mai kosai Tun kafin su iso ake miko masa gaisuwa da girmamawa da darajantawa, haka shima yana tsayawa su gaisa da mutane kafin yayi gaba har suka karaso inda tsohuwa mai kosai ta mike tana ta lalle lalle da Sarkin anguwa, uban talakawa da masu kudi lalle da baban masoyiya Murmushi kawai ya mata, dan ta saba ba zata daina wannan kirarin nata ba, almajirai kuwa tuni suka layu dan sun san watan morewarsu kuma ya kama, zasu ci kosai su koshi kuma zasu samu kudin kashewa du safiya ta Allah har ya bar garin, shi yasa idan ya bar garin kamar sunne iyalansa sunna shiga damuwa sosai Zama yayi a bencin da yaron shago ya dauko da sauri ya gyara masa da kyau , ya mika hannu suka gaisa a tausashe ya ce" Ya kasuwa sharhabil? ya Elhajin ya fito?" Sharhabil ya karra rage tsayinsa sosai ya ce" Alhamdulilah Elhaji, eh ya shigo ai yanzu nake sanar masa fitowar ka " "ok, bari in gama da kosan mutuniyar sai mu gaisa" Ya fada yana murmushi, domin yana matukar ba Aba girma a rayuwa irin yadda ya shaku da y'ar yar nan tasa kwalin kwal, yana jin alhairansa a wajen Elhaji, uwa uba irin yadda Elhajin ya shaku da shi shima sai wanda ya gani, shi yasa ake cewa a duniya kowa yana da gwani, du tsaurin halayar mutun ba zai rasa gwani ba ko yayane........................................ 07/12/2024, 14:53 - samiraharounayacouba: 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *FARKON GANIN IDONA* 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *LABARI DA RUBUTAWA* *SAJIDA NIJAR*🇳🇪 *PAID BOOK* *Y'AN NIJAR ZAKU TURO KATIN AIRTEL KO TA SAHELCOM TA DARI A WANNAN NUMBAR 93811618 SAI A SAKA KU A GRUP, YAN NAGERIA ZAKU YI TRENSFER NE NA 500 TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GT Bank sai a bani shedar ta numbana kamar haka 93811618 , Sajida Nijar thank you 😍* LITATTAFAN MARUBUCIYAR DUK KARYAR KADA Y'AR MAHAUKACIYA NEMAN NA KAINA BANI DA ZABI DAGA TAFIYA ƊAUKAR SOJA BAK'A CE KUTKALE DUK NISAN JIFA MAGE IDAN KA RAINA INDA KAKE DUTSE NI ZAN LADABI ZAKIN SARAKAI WATA KOKOWAR DA CIWO A ZUCIYATA AURE YAƘIN MATA AZAL WATA TAFIYAR *Shafi na Goma (10)* *TALLAH, TALLAH, TALLAH* *META FORCE* *menene meta force* business ne ingantacce business ne mekyau business ne daizaibaki kudi 💯 tunda ake duniyar network marketing ba’atabayin business din dayake bada kudi sosai kamar meta force ba kuma dollars ne sukebadawa sannan inkinason canja dalarki cikin mintuna qalilan zaki canja dollars dinki zuwa naira hankali kwance kinadaga gida dollars suna sauqamiki hankali kwance yawanci yan nigeria ko ince yan arewa bakuda lbrn wannan business din business ne daya karade duniya akwai qasashe da dama wanda sukafimuma cigaba sunacikin wannan business na meta force *shidai meta force crypto currency* ne kuma munsan cewa yanzu babu wani business dayake bada kudade a duniya yanzu irin crypto currency akwai program dayawa acikin meta force wanda akayi lunching da wadanda ba’ayiba amma za’ayi nan bada jimawaba yanzu bari mudau programs guda 1muyi dan taqaitaccen bayani akai *TACTILE* 1 Tactile : matakin farko kenan dole idan zakshiga meta force saikafarayin registration a tactile sannan zakasamu damar shiga kayi joning sauran programs din tactile yanada levels guda 12 1 to 12 kowani level da kudinshi level 1 5 dollars level 2 10 dollars level 3 20 dollars level 4 40 dollars level 5 80 dolllars hakadai kudin kowani level yake ninka na bayanshi saikzabi wanda zaka iya saikayi shi tactile ananne akasamun abunda muke qira *Spillover*da*over flow* wato kanazaune baka kawo kowaba zakaduba wallet kaga ansama mutum har dollars sun sauqama anbiyka kuma bakayi aikin komaiba a wadannan levels din dakasayadin ko wani levels dakasaya idan spillover yatashi fadoma to adadin kudin wannan levels dinne misali level 1 5 dollars to ynada dakuna 6 duk lokacin da kayiwa mutum register kokuma spillover yafadoma zakasamu 5 dollars ne akowani daki 1 amma banda dakuna 2 na farko da daki 1 na qarshe amma daki na 345 dukka sunafadowa biyanka za’ayi kaga 15 dollars kenan dakuna 3 sannan idan dakunan suncika za’aske sharemaka kasake zuba wasu mutane inma kaikanemosu inma spillover kasamu to haka zakayita samun wannan dollars din a kowani levels dakasaya duk zagaye daya zakasamu adadin kudin daksayi levels dinnan sau 3 kagdai kudin dakasyi levels din sundawo harda riba kuma hak za’ayita sharema dakunan anasa wasu mutane koda mutanen sunkai millions 💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽 Atakaice kenan sauran bayanin kubiyoni awannan number domin jinkarinbayani 👉0912 262 1080 *Sannan zaku iya zuwa kuyi browsing google youtube* *zakusamu kowane irin bayani kukeso game da meta force Aunty Hajja LABARI Mai kosai ta fara zubawa kurma dake zaune gefen MAHAIFINTA Tana amsa ta juya ta shige cikin shagon, hakan ya saka mahaifinta sake Binta da kallo sai kuma ya mike dan ya ga me zata yi ne? an zuba mata da yawa kuwa a plate mai murfi da mai aiki ta biyo su da shi tunda ta ga fitar kurma da babanta ta san wajen mai kosai aka nufa Yana shigowa da salama ya ringa gaisawa da masu aiki har ya karasa inda Elhaji yake zaune kurma ta zauna saman kujerar da aka bata tata , daf da shi ta bude kosan nan tana masa nunin su ci Yayi dariya ya ce" Yau ganimar tamu baba ce ga dukkan alamu iyeah" Murmushi Al Walid yayi ya masa salama Aba ya mike tsaye yana amsawa, sani ne ba'a yi ba, sau uku yana nufar hanyar fitar dan ya masa oyoyo ama yana danar kansa yana tunawa kansa shine sirikin ya kama girmansa shi ya fi alkhairi Hannu ya bashi yana fadin" Barka da sauka Elhaji" Al'walid ya furta" Barka da safiya kakan kurma" Aba ya yi murmushi yana fadin" Ba kurma bace, bebe ce" Ai kuwa al Walid yayi murmushi, domin dama Elhaji Hamza ya sanar masa du fadan da zasu yi in yana so ya kula shi sai yacewa baby kurma, nan take yake bada amsar ba kurma bace bebe ce Bayan sun gaisa ya fita ya koma dan shi yake bayar da sadakar kosan nan da kansa ya bar kurma tare da baba sunna yaran kurame Minti kadan Elhaji Hamza ya shigo, shima ya dauki kujera ya zauna yana fadin" Allah ga Hamza jiki du ciwo Ni kuma gani yaro danye shirattt" Aba ya dube shi har ya gama maganar kafin ya gyada kai ya ce" An mora, an fa mora Elhaji, ka yi ka paka dan Allah ya isa hakanan" Elhaji Hamza ya yi dariya ya ce" Yanzu in na mutu ina aka saka ranka? na tabata bina zaka yi" Aba ya zarro ido ya ce" Ina? wai lahirar? to in barawa gimbiya wa? baka san marainiya bace wa zai kula da ita?" Ai kuwa suka saka dariya, Elhaji Hamza ya ce" Kana tunanin mace na maraicin miji ne? ka dai yarda ka rakani tsaf zata samu wani mai rikon marainiyar ya riketa da kyau" Aba ya yi shiru yana kallonsa kafin ya ce" Ya haka tsoho? Ni zaka haudawa jini?" Elhaji Hamza tabe baki yana hangen Al Walid ya gama bayar da sadakar ya nufi gida almajiran sun bi shi ya maido dubansa kan Aba a tausashe ya ce" Yaya maganar mu? ina fata ka sanarwa yarinyar?" Aba ya yi murmushi yana gyada kai ya ce" Na sanar musu har mamansu, Allah ya tabatar mana da alkhairi, yaushe ne zai je gidan?" Elhaji Hamza ya dan sauke numfashi, shi da ko zancen bai masa ba? yana tunanin ta inda zai hau shi, ama zai barshi ya huta yanzu, zuwa dare sa zauna, su fuskanci junna sosai su tsayar da maganar nan, dan baya so ya yi tafiyar kai tsaye basu gama magana ba Da kula ya ce" In sha Allah idan ya gama hutawa zan sanar maka" Aba ya gyada kansa ya ci gaba da ayyukan gabansa, a ransa kuwa abu dayan nan da ya tsaye masa yana son tambaya ama baya so Elhaji Hamza ya ga ko wani abin ne, wato yarinyar nan mai tafe da masu tsaronta da kowa ya gama Sannin budurwar Elhaji Al Walid din ce, gatanan yanzu haka a cikin gidan ta zo ta wuce ciki, yaya ita tsakanin nasu? Wane ake ciki ne? shin duka biyun zai aura rana daya ko yayane? shi dai yana son ji ama zai yi jira ya gani Sai da kurma ta gama ya kama hannunta suka nufi gidan yana yi mata nunin yanzu malamin islamiyarta zai zo, dan haka su je ta dauki litatafanta ta yi bita Mufeeda kuwa tana dakin Hajia inna lokaci zuwa lokaci sai ta duba agogon dakin sannan ta duba kofar shigowa, sai dai tun tana sa ran ganninsa har ta cire ranta Zuciyarta na kunna kwarai da gaske, a zaunen nan da take ita kadai ta san halin da take ciki , ta kai dubanta kan Hajia inna da barci ya dan figeta ya fi a irga, babu irin abinda bata sakawa zuciyarta ba har ta gama yarda cewar du inda yake warhaka lokacin barcinsa ya gama yi, yana bangarensa ne Manya manyan kulayen da aka shake da girki na alfarma kawai take kallo, tun daga baban garin kasar Nijar Mahaifiyarsu ta hado su da manyan kuku da zasu ringa yi musu dahuwa da kuma abincin da zata ringa kaiwa Al Walid, kafin ta yarda ta dauki mai aikin sai da ta tabbatar da sun iya duk wani launin abincin da yake so sannan aka dauke su, A yau tun karfe biyar na asubahi suke kicin din gidan da suka sauka, sun yi girki mai rai da lafiya ko su da suka dandana sai da suka yaba, gashi ta kawowa wanda aka yi domin sa ko kallo girkin bai ishe shi ba bale ya yaba din Mikewa ta yi ta bar komai a nan ta fita ta karasa cikin motarta ta shiga ta zauna a lokacin ta ringa sauke wani irin numfashi a jere a jere na bacin rai Ihu ta yi ta daki sitiyarin motar, lokaci daya kuma ta cusa hannayenta cikin kanta ta rintse ido tana fitar da numfashi a hankali a hankali tana fadin" Ki nutsu Mufeeda, ki nutsu, ki kwontar da hankalinki Mufeeda, kin sani sarai ba da irin haka kika kawo matsayin da kike a gabansa a yanzu ba, kin sani sarai ba da wannan halin har kika tako matsayin da kika tako ba, kuma kin san kin take umarninsa, ke dai zaki yi hakuri ki nutsu, in kika yi haka zaki ci ribar tafiyar Mufeeda....." A hankali ta ringa fitar da huci daga bakinta dan ta karra samawa kanta nutsuwa A nutse ta shafa fuskarta bayan ta janyo madubin motar..... Gaba daya ta dame kwaliyar, gaba daya ta hade komai Dan kwalin dolen da ta dauro ta lalubo ta dauko sannan ta kunna motar ta yiwa yan rakiyarta alamu suka taso , dan tunda ta shige motar hankalinsu ke kanta fita ta yi ta koma baya suka dauki hanyar gidan da ta sauka sai sake dantse lebenta take yi , bukatarta ɗaya ce jal, ta samu wajen da zata sauke fushin ta ko zata iya shaƙar numfashi mai dadi Kamar kanwarta ta san a rina, tunda ta tafi take zaune ta ki komawa barcin gajiya tana jira ta ga ko ta kwana Ai kuwa sai gata ta shigo a fujajen ,a yannayin da bashi da dadi, uwa uba irin yadda yayarta ke kuka idan har abu ya shafi wannan bawan Allahn gannin ta ki daina kukan ta yi mata kiran Mahaifiyarsu ta saka a handsfree sannan ta mike ta bata waje dan kuwa maganar mamansu kadai zata ji a irin wannan lokacin Itama mahaifiyar tasu hankalinta ya tashi da jin kukan y'ar Tata Dama a cikin fada suke ita da mahaifin Mufeeda, ya fada musu ba'a yiwa namiji irin haka, bale Al Walid ba yaro bane, da girmansa da kuma girma irin na aljihu, idan har Mufeeda na gannin nuna masa soyaya ne take yi gwara ta kama kanta, dan babu namijin dake son mace kamar macen titi sai gararamba da rawar kai kamar me, idan har sonta yake yi ba sai ta wahalar da kanta ba, zai dauki abinsa ne a mutunce da dukan tsarabe tsaraben da zai fuskanta, sun dai san ba matsalar kudi ta hanna shi auren nan ba ko? to yayi.....wadinan magangannun su suke daga mata hankali, ita ba yarinya karama bace, kuma ta san gaskiya mijinta ke fada, sai dai ta kasa tsayawa waje daya bale ta fuskanci y'arta su daidaita kansu tun kafin a zo bigirin da kunne ba zai ji rarashi ba A tausashe ta ce" Ya isa haka kukan nan Mufeeda, dukan ki ya yi?" Mufeeda ta tsagaita kukanta, duka? kai, a'a, ai zata iya cewa gaskiya Yaren duka ba yarensa bane........, domin Allah ta san ba zata taba nuna inda ta ga ya daki wani Bama bale ita Sai dai zata iya rantsewa gwara ya daketa da irin horon nan da yake yi mata idan ta bata masa, yana iya share ta yayi banza da ita fa...., ita kuwa wannan abin ya fi komai kasarata, ya fi komai lalata mata nutsuwa da farin ciki Murya a hargitse ta sanarwa mahaifiyarta abinda ya faru Ajiyar zuciya uwar ta sauke a tausashenta dan so take yi y'ar ta bar kukan hakanan , ta ce" Mufeeda, ki daina kukan nan, to ai kin ga laifinki ne, kuma kulun fada maki nake yi tunda kika ce kin ji kin gani a haka zaku yi tafiyar dole dai ke zaki yi ta hakuri, ba fa shi zai yi ta rarashi ba, bale ba duka maza suke rarashi ba Mufeeda, ki kwontar da hankalinki ki daina kukan hakanan, idan ya huce sai ki bashi hakuri shikenan kin ji?.." Da wannan ta yi ta rarashinta har ta yi hakuri , sai dai gaba daya wunin ASABAR yau din an gama lalata mata farin cikinta. A gidan baba kasantuwar yauma ASABAR du yan makarantar gaba da primary sunna zuwa makaranta hakan ce ta faru da ya'yan gidan, kuma shigar da baba ya umarci Karima ta yi ita ta yi, sannan uwa uba ta kashe wayarta bayan sun yi waya da mahaifiyarta ta daina kula wayar saboda Mudansir, domin ba zata so raunin da take da shi a kansa ya hannata cikar Burinta ba, ita fa ko menene tana iya mayarwa gefe in dai a kan ya'yan banki ne kamar yadda mahaifiyarta ta nuna mata sun fi komai mahinmanci a zaman auren, in dai akoy su to fa ko menene za'a iya cinyewa a yi hakuri a zauna, ta riga ta nuna mata duka kaf mazan haka suke, kafin su aureka zasu bautawa soyayarku kamar me, da zarar sun aureka shikenan komai ya wuce ka zama tamkar abokin hamayarsu, du irin kyautatawarka kuwa sai sun wulakantaka, da talakan da mai kudin, shi yasa ta horeta da auren gata ya fi armashi fiye da na kudin Da suka dawo daga makaranta basu huta ba Mama ta tisa su gaba suka yi kicin su duka yan matan bisa umarnin baba , dan tunda ya je shago ya yi kiran Maman suka yi magana cikin ruwan sanyi ya nuna mata bukatarsa Karima ta karra gogewa a fannin girki da du wani abin da ya kamata na gida, ya riga ya san ta wannan fannin bashi da matsala ama yana so a karra, wannan dalilin yasa ta yi masa list harda ta mamaki ta nade kafa tana sakacen hakori har aka kawo dukkan abinda ta bukata cike da bayan mota guda Wannan lamari ya sake tabbatar mata lalle akoy abinda mijinta ke shiryawa mai girman gaske, kuma du inda mijin nan da ya yiwa Karima ya fito lalle zabin cikin zuciyarsa ne Bata yi kasa da gwuiwa ba ta hade kan yan matan gaba daya suka yi bangarensa Ita kanta tsaye take lamarin ta, su kuwa du a tsorace suke dan tunda suke basu taba shiga kicin din bangaren mahaifinsu ba Lahauli, kicin irin ta Film,.kicin mai kyan gaske dauke da kayan aiki shake , ama komai a kwalinsa, to wai menene dalilin da yasa babansu ya yi wannan kicin din kuma babu mai shiga? , su dai tunda suka ga Mama kanta tsaye tana fitar da dukan abin bukata sai suka saki jiki sunna bin dukan motsinta Kafin su fara girka abinda zasu girka sai da Mama ta koya musu mahinmancin gyara kicin kafin a yi girki da kuma tsaftacewa bayan an gama, Duda sun san da wannan ama basu san kicin din nan da irin tasu da aka musu a gargajiyance ba Cikin nutsuwa da fitar da kayan tsaftace kicin din, sai da suka cire su yanar tautau da komai tunda a rufe take ba aiki ake yi a ciki ba, sannan suka fitar da kwanuka tana tsaye tana sake gyara musu dukan abinda bai yi mata ba na harkar wanke wanken, da goge gogen komai da komai, sai dai Karima gaba daya a gajiye yake yin aikin, dan har cen kasan zuciyarta ita bata ga dalilin da zai. sa a sakata irin wannan aikin ba,, ita fa gidan hutu zata je, gidan da tana zaune za'a yi mata komai, ba wai gidan wahala ba, gaskiya ba zata taba zuwa gidan da zata ringa yin girki da wahalce wahalce irin na gidan babanta ba, Sam, auren hutun da mamanta ke yi mata nunin zata yi to fa lalle lalle sai ya zama na hutun ko kuwa ta dagawa kowa hankali walahi Sallah kawai ke fitar da su daga kicin, kasantuwar sai da yama ta yi lisss suka shiga kicin din hakan ya sa sallar magariba ta ritsa su a kicin din suka je suka yi suka dawo wannan karron a tsorace dan sun san du inda babansu yake ya kusa dawowa, idan ya zo ya same su a kicin dinsa sunna aiki yaya za'a kwashe? sun riga sun san ko ita maman tasu idan bulala ta biyo ta kanta zane mata jiki zai yi tassss a nufin su yaje duka ta tare musu, bale su kwari Ita kuwa Hajia, ba wannan yake gabanta ba, ta san idan ya same su a kicin dinsa yana iya kirta rashin mutuncin da zai hadata da hawan jinni, sai dai kuma tana son karra tabbatar da darajar mutumen nan a zuciyar Elhaji, domin ta san mijinta ciki da bai, babu abinda zai yi ya boye mata yarensa, sai dai in bata gani ba Tana yi tana duba agogo, Gannin lokaci na karra tafiya tana tunanin inda ya makale yauma? kwanaki ukun nan a waje yake yin sallar magariba, bayan ba dabi'arsa bace, du tsiya yakan shigo gida kafin magariba Sun kusa gamawa saura hade haden jus da ta yi niyar sai sun hada uku ciffffff a yau Basu ji tsayuwar motarsa ba, basu ma san da ya zo gidan ba domin bangarensa yana nesa da bangaren motoci, uwa uba idan aka shige dakinsa ba lalle a ji hayaniyyar waje ba sai in mai karfi ce, tsayuwar mota ba za'a jita ba in dai ba katarpila ba Kicin din ya bude yana kama haba, Amarya na lekowa ta bayansa tana zarro ido da mamaki kamar zai kasheta a lokacin da Khadijah ta gama zuba kayan jus din da zata markada ta juyo zata yi magana idannuwanta suka sauka a kansa, A bayane da dan karfi ta ce" Innalilahi Ba.........." Ai kafin ta rufe bakinta sauran suka kusa fadawa cikin wutar A zabure ya ce" Du yar kaniyar da ta fada ta kone jikinta idasata kawai zan yi in huta da bakin ciki, dan ubanku dodo kuka gani? Gimbiya y'ayanki basu da tarbiya, dan ubansu dodo suka gani? Walahi Karima idan kika yarda kwarzane ya samu wannan shegiyar fatar ta uwarki sai na idasaki na huta, yau Ni na ga jaraba daga lekowa dan in ce muku sannu da aiki shikenan sai ku nemi fadawa wuta? mtsssssssss aikin banza aikin wofi kina kallo y'ayanki na wulakantani ko Gimbiya? ya miki kyau " Daga nan ya juya ya nufi dakinsa sai fadan za'a masheshi shashasha yake yi a cikin gidansa Mama ta yi boyayen murmushi a ranta ta ayana' lalle Elhaji ' A fili kuwa ta dubi ya'yan da suka yi zuru zuru a tausashe ta ce" Meye haka kuke yi? aljanni kuka gani?" KARIMA da jikinta ke rawa ta girgiza kai ta ce" A'a mama, dukanmu zai yi shi yasa" Mama ta girgiza kai tana dubansu ta ce" Ku ringa kiyaye duk wani abu da zai sa ya taba lafiyar jikinku, idan har kunna kiyaye wa ba zai doke ku ba, komin abinsa ai sai an masa laifi zai yi dukkan ko?" Khadijah ta sada kai tana hadiye dariyar yannayin Lubna a ranta kuwa ta ayana' wai baban? ta dai raya masa ya yi dukkan tsaf zai daki mutun koda kuwa kallonsa yayi, ai shi ba sai an masa laifi ba yake hukunci, hukuncinsa na biyowa ta kan wanda tsautsayi ya fadawa ne" Sunna jin fitarsa sallar isha'i a lokacin sun gama haɗa komai sun zuba sun kai nasa wajen da yake ci, sun kai nasu, dama sunna yin aikin sunna wanke wanke ne sharewa kawai suka karra yi suka goge komai sannan ta yi tsaye suka duba sun kashe komai da suka yi anfani da shi sannan suka tafi bangarensu Baba na dawowa daga masallaci ya zo kusa da gidansa ya ga Abubakar tsaye da Mudansir sunna magana Karasowa yayi a lokacin da Mudansir ke fadin " Dan Allah ka min wannan kokarin" Kai tsaye baba ya ce" Na me fa?, wani kokari?" Cikin Abubakar sai da ya juya, da sauri ya dubi baba, kafin yayi magana Mudansir har ya yi gaba bayan ya yiwa baba gaisuwar gagawa Baima tsaya ya amsa ba Baba ya kure Abubakar da kallon idan baka fada min ba komai na iya faruwa Jikin Abubakar ya kwashi rawa, muryarsa da gargada ya ce" Dama ba komai bane dan ajinmu ne, sakon karatu muke tataunaw......." Kafin ya rufe bakinsa Baba ya daga ky din shagonsa da yake yawo da shi du inda zai je ya maka masa a gefen kunne, ky din dauke da kys da yawa ya zuba masa shi da karfin gaske Da farko kamar za'a zare ransa zai ce ya ji ko menene? shi dai wata azaba da bai taba Sannin akoyta a duniya bace ta ziyarce shi,, daga baya kuwa sai ya ji kamar zai summa kafin zafin ya shige shi sosai Du girman saurayin nan sai da ya ji kamar fitsari zai sako masa, a guje ya nufi gida, babansa kuwa ya daga kafa ya bi shi, Duda shi nasa gudun ba mai girman na Abubakar din bane, dan kafin ya isa tuni Abubakar ya nufi dakin Hajia yana ihu yana fadin" Innalilahi wayo Allahna Mama Mama ya kasheni" Mama ta bude humurarta zata shafa, Khadija na zaune ta ja turaran wutar da ta gama turara tufafinta itama ta rufa tana turarawar ta mike zurbat, Maman kuwa ta saki ƙatuwar kwalbar turaren ta tartsatse a kasa lokaci guda tana tare Abubakar da ya rukunkumeta sai ihu yake ga kuka, ga jini ya gama wanke masa duka kafff jikinsa A rikice ta riko kan tana kallon wajen da jinnin ke zuba daidai baba ya shigo yana fadin" Dan ubanka Ni zaka yiwa karya? in tambayeka uban waye shi kace min dan makarantar ku? wannan mai askin yan daudun? a makarantar taku harta aski ba a cen ake maku ba du bayan mako biyu? ko sun zama yan iska ban sani ba? zaka yi bayani ko sai na wulakantaka?" Da sauri Mama ta ture hannunsa da yake son sake shako Abubakar Rai bace ta ce" Walahi walahi idan ka yarda ka yi kisa in ba sai an rataye ka ba idona idonka kace ba jinnin larabawa ke yawo a jikina ba, kullll, ka yarda ka kashe sai an kasheka Elhaji " Baba ya zarro ido yana kallonta ya ce" Yanzu kina tsaye kina kallo zai kasheni Ni da raina? kin ga yaron ne? dan daudu sak wa bilahilazi, gimbiya da yayi daudu gwara na rage mugun iri a hademu a kashe, bani shi in gwada Mai wando yake sakawa dan ubansa!" "Walahi walahi ba daudu nake yi ba, shima ba dan daudu bane, Karima yake nema, shine yace in duba masa ita walahi daga wannan Ni babu abinda ya hadani da shi baba!" Abubakar ya fada da ihu yana sake rushewa da kuka Lokaci daya Khadija ta dora hannu a kai tana fadin" Lah shikenan, Habu ka kashe y'ar uwarka" Baba kuwa kamar bai ji da kyau ba sai da ya sake duban Abubakar sannan ya dubi Mama dake huci ya ce" Yau in kububuwa zaki zama sai na ji abinda ya haɗa Karima da yaron nan, Gimbiya a kan wannan komai na iya faruwa na rantse maki....Karima....ke Karima....Karima!" Ya fita kamar zai tashi sama A rikice Mama ta dubi Abubakar dake kuka ta zaunar da shi a bakin gadonta ta dubi Khadija da fada fada ta ce" 07/12/2024, 14:53 - samiraharounayacouba: 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *FARKON GANIN IDONA* 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *LABARI DA RUBUTAWA* *SAJIDA NIJAR*🇳🇪 *PAID BOOK* *Y'AN NIJAR ZAKU TURO KATIN AIRTEL KO TA SAHELCOM TA DARI A WANNAN NUMBAR 93811618 SAI A SAKA KU A GRUP, YAN NAGERIA ZAKU YI TRENSFER NE NA 500 TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GT Bank sai a bani shedar ta numbana kamar haka 93811618 , Sajida Nijar thank you 😍* LITATTAFAN MARUBUCIYAR DUK KARYAR KADA Y'AR MAHAUKACIYA NEMAN NA KAINA BANI DA ZABI DAGA TAFIYA ƊAUKAR SOJA BAK'A CE KUTKALE DUK NISAN JIFA MAGE IDAN KA RAINA INDA KAKE DUTSE NI ZAN LADABI ZAKIN SARAKAI WATA KOKOWAR DA CIWO A ZUCIYATA AURE YAƘIN MATA AZAL WATA TAFIYAR *Shafi na Sha ɗaya (11)* *TALLAH, TALLAH, TALLAH* *META FORCE* *menene meta force* business ne ingantacce business ne mekyau business ne daizaibaki kudi 💯 tunda ake duniyar network marketing ba’atabayin business din dayake bada kudi sosai kamar meta force ba kuma dollars ne sukebadawa sannan inkinason canja dalarki cikin mintuna qalilan zaki canja dollars dinki zuwa naira hankali kwance kinadaga gida dollars suna sauqamiki hankali kwance yawanci yan nigeria ko ince yan arewa bakuda lbrn wannan business din business ne daya karade duniya akwai qasashe da dama wanda sukafimuma cigaba sunacikin wannan business na meta force *shidai meta force crypto currency* ne kuma munsan cewa yanzu babu wani business dayake bada kudade a duniya yanzu irin crypto currency akwai program dayawa acikin meta force wanda akayi lunching da wadanda ba’ayiba amma za’ayi nan bada jimawaba yanzu bari mudau programs guda 1muyi dan taqaitaccen bayani akai *TACTILE* 1 Tactile : matakin farko kenan dole idan zakshiga meta force saikafarayin registration a tactile sannan zakasamu damar shiga kayi joning sauran programs din tactile yanada levels guda 12 1 to 12 kowani level da kudinshi level 1 5 dollars level 2 10 dollars level 3 20 dollars level 4 40 dollars level 5 80 dolllars hakadai kudin kowani level yake ninka na bayanshi saikzabi wanda zaka iya saikayi shi tactile ananne akasamun abunda muke qira *Spillover*da*over flow* wato kanazaune baka kawo kowaba zakaduba wallet kaga ansama mutum har dollars sun sauqama anbiyka kuma bakayi aikin komaiba a wadannan levels din dakasayadin ko wani levels dakasaya idan spillover yatashi fadoma to adadin kudin wannan levels dinne misali level 1 5 dollars to ynada dakuna 6 duk lokacin da kayiwa mutum register kokuma spillover yafadoma zakasamu 5 dollars ne akowani daki 1 amma banda dakuna 2 na farko da daki 1 na qarshe amma daki na 345 dukka sunafadowa biyanka za’ayi kaga 15 dollars kenan dakuna 3 sannan idan dakunan suncika za’aske sharemaka kasake zuba wasu mutane inma kaikanemosu inma spillover kasamu to haka zakayita samun wannan dollars din a kowani levels dakasaya duk zagaye daya zakasamu adadin kudin daksayi levels dinnan sau 3 kagdai kudin dakasyi levels din sundawo harda riba kuma hak za’ayita sharema dakunan anasa wasu mutane koda mutanen sunkai millions 💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽 Atakaice kenan sauran bayanin kubiyoni awannan number domin jinkarinbayani 👉0912 262 1080 *Sannan zaku iya zuwa kuyi browsing google youtube* *zakusamu kowane irin bayani kukeso game da meta force Aunty Hajja LABARI Ta ce" Ke likitace Anmy, ama kina ganni irin yadda yake zubar da jinni me kike jira da ba zaki wanke masa ba? mtsssssssss" Ta sakar mata shi ta fita da gudu gudu sauri sauri ta nufi Dakin Karima domin ihun yaran a nan ya fi karfi, hakan ya tabbatar mata babansu yana ciki Da gudu ta je ta bayansa ta kama kokowa da shi dan ba zata iya ta gaba da gaba ba, domin ya dirtse Karima ya rike mata wuya tafff kuma fadi yake sai ta fada masa abinda ya haɗata da dan Daudu dan uban babanta! Gannin ta yi ta yi ta kasa kwatar Karima , ya ki ya saketa, sai ta samu dantsensa ta dartsa masa cizon da ya kusa summar da shi A rikice ya hangazata sai da ta daku da amarya dake bayansu tana tsaye tana kallo amaryar ta je baya ta fadi a kasa ta daku itama da karfin da sai da ta fasa ihu dan walahi bayan ya daketa da karfi gashi Hajia ba kadan ba kuma ta nausata a kasa Da ihun fada ya ce " Ba nace maki a kan haka sai in sake ki ba? ke dai bakya gudun bacin raina ko?, ba zaki bari ta fada min da ubanwa take tare ba? ba zaki bari ta fada min abinda ya haɗata da dan Daudu ba? Ke, ke Karima kin san waye Ni? Ni zan miki miji jiya jiyan nan in sanar maki cewa na maki miji, yau sai in ga wani dan daudu ya zo nemanki? Ni zaki watsawa kasa a ido? uban me ya hadaki da shi ido ya masa jajir ? kwaya yake sha ko? innalilahi ga kwaya da daudu? uban me ya haɗa ki da shi nace?" Mama ta kama ta tashi da kyar, a tausashe ta nufe shi tana fadin" Yi hakuri, saurara ka ji, yi hakuri, kar ka rike mata wuya idan ka rike mata wuya yaya zata yi maka bayani?, Ni fa na sanshi yaron da kake magana a kai, dan nan bayan gidanmu ne fa, cewa yayi yana sonta na dakawa abin birki dan Bama zaka yarda ba, ka san dan yau da naci shine ya dawo , ka yi hakuri ka ji abinda yake faruwa mana" A hargitse ya dubeta ya ce" Kin san shi? yana sonta? dan ubansa ya rasa lokacin nacin sai yanzu da na mata miji? miji da na yiwa Karimar" Mama zata yi magana ya damki hannunta ya fice da ita rai bace ya nufi bangarensa da ita Sai da ya je bangarensa da ita ya saketa ya ce" Zo nan mu yi magana saboda yan sa ido dan ban yarda da wancen matar ba tana iya zuwa ta fadawa mai neman auren Karimar , Gimbiya Kin san da maganar? Usaina kin kuwa san waye wannan mutumen? ko labari makamancin wannan ya ji ba zai taba hada jinni da ita ba fa, kin kuwa san abinda hakan yake nufi a wajena?" Mama a tausashenta, dan ta riga ta gane ya hau wajen da komai na iya lalacewa ta dube shi ta ce" Ka yi hakuri mana baban yan albarka, Yanzu Elhaji, saboda wannan kake daga jijiyoyin wuyanka har haka? kai kake da macen fa, mune zamu yi iko a kansa fa, haba Elhaji du takamarsa ya kai ka ne? aman Duda haka layin manema aurena nawa ka bi? Elhaji ina takamar mace ba masoya? ko waye shi ya san tana da masoyanma ai ya fi dan ya riketa da kyau" Kai baban ya dafe ya zauna yayi shiru kamar da gaske sai kuma ya dago da karfi yana fadin" Ni din banza , na fada maki Ni din banza, mu layi muke zuwa mu bi, su layin ake musu fa!, Ya Allah ba zaki gane ba, da ace zaki gane abinda nake nuna maki da ke da kanki sai kin ji zaki summa a kan wannan maganar, Gimbiya kasheni kike so ki yi? walahi zuciyata zafi take yi sosai kamar wanda ake tsikara min allura, abu daya nake son ji, wannan yaron babu komai tsakanin y'ata da shi? idan babu shikenan zan neme shi in saka masa warning , ba shi ba y'ata na yi mata miji, idan akoy ki fada min tunda wuri Gimbiya dan walahi in na ga laifinta kema zan ga naki" Mama ta ringa sauke ajiyar zuciya, dan kuwa yannayin magangannunsa sun nuna koda bai sauko gaba daya ba ya saukan A tausashe tace" Na cire maka halin d'an yau, bayan wannan inada yakini a kan tarbiyyar ya'yan nan, koda akoy maganar soyaya iya nan ta tsaya, ka yi hakuri ita dinma an soke, ba ita ba shi, ba sai ka neme shi ba, Ni zan yi mata magana kuma ka dauka cewar an gama, dan Allah ka yi hakuri" Baba ya yi shiru a zaunen nan har mama ta fita dan so take yi ta koma wajen su Abubakar ta ga yaya yake Tana fita baba ya mike ya shiga kai kawo , zuciyarsa fal da tunanin abinda zai yi dan ya yiwa tufkar hanci, ba zai taba lamunta ba, ya'yansa basu da samari, tarbiyyar gidansa ta sa ake son hada zuri'a da shi, idan har samari masu irin wannan askin suka fara yi masa salama ai ya kafe, gwara ya san shi da kansa ya kwashi ya'yan ya kai ƙauye ya haɗa su aure da gardawan kauye da a yi masa sakiyar da ba ruwa Mama kam da ta koma direct dakinta ta je, ta samu Khadija da Abubakar aiki ya kankama tamkar zata yi masa tiyata, harda su hular likitoci ta kuma ta wani saka glassss rike da sizosss tana aikinta ka'in da na'in Da sauri ta karaso tana fadin" Subahanallah, ANMY, sosai ne ciwon?" Khadija ta dan daga gira a nutse ,, cikin yannayin maganar mama cike da yanga da kuma saukar da harufa a kan yannayin saukar furuci ta ce" Eh, fashewa ne wajen ya yi, ko nace tsagewa so dole muka yi dinki" Mama ta mika hannu tana fadin" Bani in gani, ya Allah, sorry son" Khadija ta dan ja baya tana yiwa Mama irin kallon da sukan yiwa iyayen patient idan sunna asibiti koyon aiki ta ce" No Hajia, ba zan baki ba, asalima dole sai polisawa sun shiga lamarin nan, dan kuwa sai an kawo mana wanda yayi abin nan mun rufe, yanzu muna da bukatar space mun kusa gama aikin mu, ama fa ki sani dole mu daukaka karra danma kar ya mutu ne muka taba da ba dan wannan ba da ba zamu taba ba gaskiya" Mama ta zuba mata ido, da farko da ta ji khadija na kiranta Hajia kuma tana faman fadin su su sai da gabanta ya kece ya rigizo yayi warwasssssssss, dan kuwa tsoro ta ji kar aje wata gingimemiyar jarabawar ce zata kutso rayuwarta mai karfin gaske wato kar aje khadija aljannu take yi, sai dai da ta kalli idannuwan Khadija ta gane idannuwan y'arta ne fakewa zata yi ta kirta ba dadi a fakaice....., hum, wasu lokutan takan ji a ranta tana tunanin yaya khadijah zata yi zaman aure? lalle idan yannayin wayonta da kisarta zata yi anfani da ita, to kuwa tabasss zata ji dadin zaman auren koda kuwa da juyayen miji ta hadu Fuska ta hade ta ce" Zaki bani ko sai na tsinka maki darajar fuska a bainar nasi?" Khadija ta dan zarro ido, ta mikawa Mama sannan ta cuno baki ta dan ja baya a ranta tana ayana' ya za'a baka aiki ka bi yadda aka koya maka kuma ace za'a ga laifinka?' Mama ta duba, tuni ta goge masa ta saka magani, yanzun wahalar da shi ne kawai take kama hannunsa ta yi ya tashi ta ballo magani ta bashi ya hadiya da ruwa sannan ta umarceshi da yaje ya yi wanka ya kwonta ya huta yau ba za'a je karatun daren a wajen baba ba Yana dingishi ya fita saboda gudun da ya yi ya dan bugu da kofar shigowa dakin Mama Yana tafiya Khadija ta shiga gyara dakin Mama tana goge abin jinni jinnin da ya zubu a ko'ina ta cenza abin shinfidar sannan ta tafi da wanda aka bata a lokacin ta shiga wanke shi Mama kuwa ta nufi dakin KARIMA, sai dai du bugawar da ta yi KARIMA bata bude ba, hakan ya sa ta karra kunnenta a hankali ta ce" Karima idan kina jina, Mama ce, Babanku ya kwonta tuni, ki kwontar da hankalinki kin ji? zamu yi magana zuwa safe in sha Allah" Dan jimmmm ta yi, sai kuma ta jiyo Muryar KARIMA a rarrabe ta ce" To mama" Hakan yasa ta sauke ajiyar zuciya ta yi musu sai da safe sannan ta nufi dakinta A jigace ta sake yin wanka dan kuwa itama sai da ta shiga ruwa masu dumi sosai sannan ta dawo ta zauna bakin gadonta lokaci guda tana sauke nanauyar ajiyar zuciya.....a bayane ta furta" Ya Allah....., ka nuna min lokacin da zan mora da iyalina in yi safiya in ga dare lafiya kalau, ba tare da ana bukatar wani abin ba, ya Ubangiji ka tsari uban yaran nan da kadarar ran daya a cikinsu, ya Allah ka sasauta mana rayuwa ka ji kanmu......" ...............................Ta karashe da zubar da guntun hawayen tarin tausayin yaran nan, ........Shin da bata gidan nan yau da wa zai kwaci Abubakar a hannun babansa? wa kuma zai kwatantawa Elhaji maganar idan bai saki wutan Karima ba ta yaya zata yi magana? ya Allah da ace ya san Karima har aji take daina shiga ta yi zance da yaron nan da yaya zasu kwashe yau?, yanzu haka tsoron komawa ya sa ta nade a gadonta asirinta a rufe, dan kuwa ta san waye mijinta idan har ta koma walahi sai ya juye fushinsa a kanta ta yiwu ya yi mata dukan da ya so yiwa KARIMA na mutuwa in ji shi, .....babar tambayar da ta tsaye mata a cen cikin zuciyarta wace ta bata takaici ainun itace.....Shin idan ta barshi waye zai ringa taro shi yana hanna shi saka kansa a uku? Misali da ace ya kashe daya ko yayi musu muguwar jinyatawar da sai polise ya shiga da yaya za'a kare? yanzu haka sai ta je da su biyun asibiti ta musu dukkan gwaje gwajen da ya dace a boye ta dawo da su ba tare da hukuma ta ji ba, me kennan? shin idan ta fita ta Bara masa yaran nan ba zai kashe ba kuwa? du girma irin na Abubakar saurayi matashi sai da ya zama tamkar jariri a gabansa dan tsoro da firgicin kar ya ilatashi, idan ta barshi da shi yaya zai yi ne?.... Subahanallah yaya yan ya'yan nan zasu yi rayuwa ne babu ita?????? Idannuwanta ta rintse, zuciyarta na zafi ainunnnnnnnnnnnn A hankali ta furta" Ai kin san ba ke bace gatansu, kuma kina nan ko bakya nan hukuncin da Allah ya yanke musu sai ya same su, ke kin san kina iya mutuwa yanzu yanzu ki bar duniyarma gaba daya, in kin mutun menene tunanin ki, kina tunanin zai daina wannan halaya tasa ne shin? ai babu abinda kika isa ki yi sai wanda idannuwanki suka gani zaki iya dan shiga, daga wannan rubuta ki ajiye ko me kika yi da jaki sai ya ci karra, ki dai saurari lokacin da kike jira ki karra gaba , Elhaji da yayansa kaf ki bi su da addu'a Yadda ka san itace Khadija haka ta tura bakin itama ta juyar da kai kamar yana kallonta ta kwonta sai saka da warwara take yi ........ Bayan kwana biyu A cikin kwanaki biyu da suka gabata, sun fuskanci tsananin matsi a gidan nan, domin kuwa tsaf suka cinye weekend dinsu Litinin ta kama Elhaji yace ba zasu je makaranta ba Du irin kwashi ba dadin da suka sha da Hajia ya nuna in dai ba za'a yi masa biyaya ba , ba zai yarda da karatun bokon ba, samarin kadai suka je, hakan ya dagawa yan matan hankali ainun, ya zamo sun sake dagawa Mama hankali da koke koke , Bama kamar khadija domin tana da kulafurcin karatunta sosai, ko dan makarantar tun daga secondry kake zabar karatun da zaka karanta, wato aikin da zaka yi a rayuwa ya sa gaba dayansu kowane fannin da yake karanta yana da maida hankali a kai? abin dai sai hamdallah kawai domin Mama sai da ta ji tamkar ta gudu da kaffafuwanta ta bar garin...., gashi ba a gidan yake ba a zaune fa , Ama ya mugun saka musu tsaro kamar gagan barayin kasa Sai da ta ga da gaske yake sannan ta sake samun sa gwuiwoyinta a kasa ta nema wa yaran alfarma da alkawarurukan zasu kiyaye dukkan dokokin sa, sannan ya yarda su koma makaranta, sai dai wannan karron saka nikaf din ba Karima kadai ba, harta su Khadija ya biyo ta kansu, dan binciken yaron nan yake da ubansa har yanzu bai samu ba, ama ya riga ya san ko ina ya shiga zai fito ne, shi kuwa sai ya nuna masa ta fi shi tsarnakewa, idan shi takamarsa d'an yau ne shi, shima takamarsa uban yau ne shi!. Elhaji Hamza Hause Kwana hudu kennan da zuwansa baban birnin Damagaran, a kwanakin nan du wani hutu da yake da bukata da kuma zama da y'arsa da kakaninsa ya samu a fahimtar zuciyarsa kennan, domin yana da niyar idan Allah ya tashe mu lafiya gobe zai shiga gari sosai ya bi harkar shige da ficen manyan motocinsa dake kawo man fetur gidajen mayukansa da na abokan kasuwancinsa..............lokuta da yawa idan magana ta yi nisa a kan kasuwa yakan yi murmushi in ya tuna lokacin da Elhaji ya so sai yayi aikin gwamnati....., kai.....to ina mai neman kudi da aiki karkashin wani a kan kayadaden albashin cin kaza da jan bakin Madame kurum?, ina shi ina aikin Gwamnati ko karkashin wani shi da yake da bataliyar gidan Elhaji Hamza da kuma rikaken burin gannin ya sake aure ya rikewa matar kan rago ta yi wasa da bindinsa? shi da yake da kurma jikar mai shago a gefe?......ai aikin gwamnati yayi zamansa kurummmmmm, sai ga wani zance kuma mai kama da tatsuniya wanda a yau ya tabbatar masa babansa fa tsufan ya zo kuma babu yadda za'a yi daga yanzu za'a shiga fagen lalaba ne irin na jarirai Kallonsa ya sake ajiyewa a kan fuskar Aba, sai ya ga yannayin fuskarsa a shagwabe da shirin saka kukan sangarta irin na tsofaffin da tsufa ya kama suke aikata irin aikin nan ba, a'a , fuskarsa da yannayin seriusssss mai karfin gaske ne, hakan ya sa ya ajiye laptop din hannunsa ya dube shi da kyau da dan mamaki ya ce" Ni fa du ban gane ba, Auren dole zaka yi min ne kuma?" Aba ya sake saka yannayin ba wasa a tare da shi ya ce" Dama ana yiwa namiji auren dole ne?, auren soyayya dai" Al' WALID ya kure Aba da kallo kafin yayi murmushi ya koma baya ya jingina da kujerar nan, a nutse ya ce" Ai ka san da wace muke tare, kai kawai ake jira ka yarda a yi......., ba matar aure na rasa ba bale ace za'a samo min" "Na san baka rasa matar aure ba, sai dai kalar wace Ni nake yi maka kwadayin samu baka samu ba , shi yasa ni na samo , ba fa hannaka auren Mufeeda zan yi ba, ama ka bari bayan ka auri wace na zaba din daga baya sai ka auri Mufeeda " Aba ya fada a tausashe sosai Al' WALID ya fuskance shi da kyau kafin ya ce" Ka bar wannan maganar Aba, bani da wani interst a kanta, shikenan sai in kwashe shekarun nan in kare a auren hadi?....., ina Ni ina mata biyu ? ka san aikina ba zai bani damar wannan bata lokacin ba, kuma bani da ra'ayin wai auren hadi da macen da ban san me zata iya aikata min a bayan idannuwana ko yarinyana ba, ..............ka manta kawai, idan auren ne ka yarda a yi tomorrow ana iya daurawa da Mufeeda, Ni da kaina auren ina so fa" Aba ya dauke dubansa daga kansa, kafin ya maido ya ce" Wato baka gane abinda nake nufi ba? ba fa shawara ce na zo nema a kan maganar nan ba, na jima da yanke hukuncina zartarwa ce kawai na yi......., Nima tsoron barin gida a hannun mufeedan taka ya sa na gama gane dole sai da lalausan zuciya irin ta kakarka in dai aikin namiji ne irinka , ba'a ajiye uwargidan da ba zata iya gane gidanta ya ajiye yanar tautau ba, ba'a ajiye uwar gidan da bata iya tattalin buhun shinkafa ba, ba'a ajiye uwar gidan da bata san gwagwarmayar rayuwa da yan ya'ya ba.......idan har mutun ya kuskura ya dauki macen bariki a farko kuwa ya gama cutar kansa Elhaji, ba zan hannaka auren du matar da kake so ba domin ita zuciya da nata bikin, sai dai wannan dinma ZABINA Ce, kuma itace FARKON GANIN IDONA!" Ya ajiye a tausashen nan, kafin ya murguta a hankali ya mike ya sake tausayawa ya ce" ina so jibi in sha Allah mu shirya mu je mu ganota, bana so a ja maganar , ina so a yi da wuri...., bana so ka je mata a yadda kake yanzu, ina so ka je mata a gajiyaye kuma marar ficika, ba lalle ne abin ya tabbata ba dan idan ita dinma kare nake hange da fatar kura ba zan dauka ba, ..........lalube ne zamu yi, in an dace shikenan, idan ba'a dace ba zan hakura......., ama kuma zan so a dace din domin wannan shine baban gatan da zan yi maka kafin in bar duniya, in kuma nauyin aljihunka ya yi girman da ka fi karfin yi min biyaya kuwa to shikenan zan yi hakuri da d'an yau, idan kuwa ita Mufeedan ta riga da ta fi karfin ka, tsoron ta kake ji kuma shima kana iya bijire min...., ama ina rokon da ka yi min biyayya AL' WALID " Daga haka ya juya a nutse ya nufi kofar fita ya bar Al' WALID baki da hanci bude yana kallonsa har ya bacewa ganninsa Idannuwa ya kifta a hankali yana buda idannuwansa da kyau........... Kai?........me yake faruwa ne haka?.......menene ya faru yanzu yanzu??????!! gaba daya bai samu lokacin gane komai ba sai da Aba ya fita ya ringa budewa kansa komai sala sala......... Mikewa ya yi yana kai hannunsa saman kansa a hankali ya furta" Wauh ......wauh......abin mamaki ba zai taba karewa ba......, me kennan? auren dole mutumen nan zai min daga zuwana ganninsu?........,no its not possible, gaba daya ban hangi ta ina, ta yaya hakan zai faru ba .............................., wai yanzu Aba har yayi tsufan nan ko menene?............., no bari in tarda matarsa......haka Bama zai faru ba!......" 07/12/2024, 14:53 - samiraharounayacouba: 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *FARKON GANIN IDONA* 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *LABARI DA RUBUTAWA* *SAJIDA NIJAR*🇳🇪 *PAID BOOK* *Y'AN NIJAR ZAKU TURO KATIN AIRTEL KO TA SAHELCOM TA DARI A WANNAN NUMBAR 93811618 SAI A SAKA KU A GRUP, YAN NAGERIA ZAKU YI TRENSFER NE NA 500 TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GT Bank sai a bani shedar ta numbana kamar haka 93811618 , Sajida Nijar thank you 😍* LITATTAFAN MARUBUCIYAR DUK KARYAR KADA Y'AR MAHAUKACIYA NEMAN NA KAINA BANI DA ZABI DAGA TAFIYA ƊAUKAR SOJA BAK'A CE KUTKALE DUK NISAN JIFA MAGE IDAN KA RAINA INDA KAKE DUTSE NI ZAN LADABI ZAKIN SARAKAI WATA KOKOWAR DA CIWO A ZUCIYATA AURE YAƘIN MATA AZAL WATA TAFIYAR *Shafi na sha biyu (12)* *TALLAH, TALLAH, TALLAH* *META FORCE* *menene meta force* business ne ingantacce business ne mekyau business ne daizaibaki kudi 💯 tunda ake duniyar network marketing ba’atabayin business din dayake bada kudi sosai kamar meta force ba kuma dollars ne sukebadawa sannan inkinason canja dalarki cikin mintuna qalilan zaki canja dollars dinki zuwa naira hankali kwance kinadaga gida dollars suna sauqamiki hankali kwance yawanci yan nigeria ko ince yan arewa bakuda lbrn wannan business din business ne daya karade duniya akwai qasashe da dama wanda sukafimuma cigaba sunacikin wannan business na meta force *shidai meta force crypto currency* ne kuma munsan cewa yanzu babu wani business dayake bada kudade a duniya yanzu irin crypto currency akwai program dayawa acikin meta force wanda akayi lunching da wadanda ba’ayiba amma za’ayi nan bada jimawaba yanzu bari mudau programs guda 1muyi dan taqaitaccen bayani akai *TACTILE* 1 Tactile : matakin farko kenan dole idan zakshiga meta force saikafarayin registration a tactile sannan zakasamu damar shiga kayi joning sauran programs din tactile yanada levels guda 12 1 to 12 kowani level da kudinshi level 1 5 dollars level 2 10 dollars level 3 20 dollars level 4 40 dollars level 5 80 dolllars hakadai kudin kowani level yake ninka na bayanshi saikzabi wanda zaka iya saikayi shi tactile ananne akasamun abunda muke qira *Spillover*da*over flow* wato kanazaune baka kawo kowaba zakaduba wallet kaga ansama mutum har dollars sun sauqama anbiyka kuma bakayi aikin komaiba a wadannan levels din dakasayadin ko wani levels dakasaya idan spillover yatashi fadoma to adadin kudin wannan levels dinne misali level 1 5 dollars to ynada dakuna 6 duk lokacin da kayiwa mutum register kokuma spillover yafadoma zakasamu 5 dollars ne akowani daki 1 amma banda dakuna 2 na farko da daki 1 na qarshe amma daki na 345 dukka sunafadowa biyanka za’ayi kaga 15 dollars kenan dakuna 3 sannan idan dakunan suncika za’aske sharemaka kasake zuba wasu mutane inma kaikanemosu inma spillover kasamu to haka zakayita samun wannan dollars din a kowani levels dakasaya duk zagaye daya zakasamu adadin kudin daksayi levels dinnan sau 3 kagdai kudin dakasyi levels din sundawo harda riba kuma hak za’ayita sharema dakunan anasa wasu mutane koda mutanen sunkai millions 💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽 Atakaice kenan sauran bayanin kubiyoni awannan number domin jinkarinbayani 👉0912 262 1080 *Sannan zaku iya zuwa kuyi browsing google youtube* *zakusamu kowane irin bayani kukeso game da meta force Aunty Hajja LABARI A nutse ya fito ya nufi bangaren Hajia inna, Duda an yi sallar isha'i ta yiwu ta yi barci warhaka, sai dai Sannin cewa wasu lokutan barcin na kauracewa idannuwanta gaba daya zaka sameta har wani lokaci tana jan carbinta ya sa ya bude dakinta a nutse ya shiga da salama kasa kasa dan kar aje ya tashe ta idan ta yi barci Fitilar dakin a kunne, hakan ya tabbatar masa idannuwanta biyu A nutse ya karasa bakin gadon da take jingine tana sakar masa murmushi domin kurma bata jima da yin barci ba a gefenta, yau cewa ta yi ai a nan zata kwana, dama kwananta a wajen Hajiar ya fi yawa fiye da nata dakin Zama yayi sosai rike da hannayenta yana kallon fuskarta , a hankali ya ce" Baki yi barci ba?, ina fatan ba jikinki bane?" Hajia inna ta ce" Lafiyana kalau alhamdulilah, barcin ne kawai bai zo ba, sai na rike carbina" Yayi murmushi yana kallon hannayenta da du tsokar ta janye sai fata da kashi da kuma jijiyoyin jiki A tausashe Hajia ta ce" Me yake damunka ne? na ga yannayin ka da alamar damuwa" Idannuwansa ya dago yana dubanta, sai kuma ya sake yin murmushi a hankali ya ce" Ba kai, dama mijinki ne yake son daga min hankali" " Me ya faru ne?" ta fada tana dan murmushin itama A nutse ya dubeta , a tausashen nan ya labarta mata iya abinda ba zai gundureta ba, ya karashe da fadin" Auren dole dai zai yi min geme geme da Ni" Hajia ta yi yar dariya tana kallonsa ta ce" Kana nufin, ka yi girman da zaka kirayi kanka baba a gabanmu?, ai har yanzu dan jaririnmu kake kuma burinmu mu san mun Barka a hannu mai kyau, menene a ciki? ka san dai ba zai yi maka mugun zabi ba ko?" Da mamaki ya kalleta, sai kuma ya tuna Wacece ya kawowa karar wa, Kai ya girgiza yana murmushi ya ce" Gaba daya na manta ba zaki taba kwayewa mijinki baya ba....." Hajia ta dan jimke hannunsa tana kallonsa a tausashe ta ce" Look at me my son......, ba yadda kake tunani bane" A nutse ya dubeta ya ce" Menene idan ba haka ba?, yaya zai nemi daga min hankali ta hanyar hadani aure da macen da ban sani ba? shin inada ra'ayin hakan ne? yaya take ita,? zan iya zama da ita? ke kin san idan har bata min ba ko ruwan hannunta ba zan iya sha ba bale har in.........''........" Bale har in zauna da ita.....plz ki hanna mijinki wannan abin ban son rigima " A tausashe Hajia ta rike hannunsa ta ce" Du na fahimci magangannunka, na kuma san a irin halayar ya'yan zamani hadin aurenma ba lalle yayi dadi ba, wannan mu aka yiwa kuma muka bada sakamako mai kyau....., sai dai ina so in fahimtar da kai wani abu, ka san abinda baba zai hango yaro ba zai taba hangowa ba, na tabbata abinda ya sa Elhaji yanke wannan hukuncin mai mahinmanci ne kuma ya kai a yi masa duban tsanaki....., kafin yayi maka maganar nan Ni ya yiwa, na jima muna tattauna abin har na gane a tsaye yake kan hukuncin da ya yanke sai kawai na shiga addu'a, bayan wannan da Elhaji ya min nuni da matar farko ana son a samu ta kirki nima sai na yarda da maganarsa " Da mamakin kiransa da suke yaro, da kuma sauran furucinta ya ce" Inna, menene a tare da Mufeeda ne? tanada wani halin da ban sani bane ake boye min?" Hajia inna ta yi shiru tana kallonsa dan bata san me zata ce ba, ita din nan da kanta tana neman dalilin da yasa mijinta ya dage ba dai Mufeeda zata zama matar Al Walid ta farko ba, bata san dalili ba, domin ita kirkinta take gani bata taɓa haduwa da akasin hakan ba Mikewa yayi ya gyara mata kwonciyarta ya dorata saman hannunta na dama bayan ya matsa kurma da kyau sannan ya gyara mata abin rufar nan da kyau ya sake dukawa a tausashe ya ce" Allah ya tashe mu lafiya, Allah ya karra miki lafiya" Hajia inna ta sakar masa murmushi a tausashe ta ce" Ka yi tunani ka ji? ka tuna du wani mai sonka da alkhairi a bayansa yake, idan har ba cutuwa ka yi masa biyayya " Kai ya gyada ya juya ya rage hasken dakin da na Ac dan sanyin yayi yawa sannan ya tafi ya rufo mata kofar ya nufi bangaren sa Har ya gama abinda yake yi zuciyarsa na yawan tambayarsa menene dalilin da yasa Elhaji Hamza baya son ya auri Mufeeda da farko, ko yace ya aureta ta zama matarsa daya jal har karshen rayuwarsa? Mufeeda tana yi masa son da shi kansa bai san girmansa ba, ya dai san cewa tana sonsa fiye da komai da ta malaka Yarinyar tana jin maganarsa tana gudun bacin ransa, lokuta da yawa ita zai batawa rai ta dawo tana ta bashi hakuri da rarashi har abin na damunsa yana tunanin wai ita ba zata iya nuna masa fushin ta bane? Yakan hadu da abubuwa da yawa wa'inda yake gannin ta cencenci ya ajiyeta matsayin iyalinsa, Duda akoy wasu halayan da yake gannin ai ba na mace bane, misali irin yada daidai da ba daidai ba in dai shi ya shafa daidai ne, irin yadda take zuwa zance wajensa dai da sauran su, ta yiwu wannan dalilin yasa Aba cewa ba zai aureta ba, ta yiwu tunani yake yi ko tana wani yawon badalar ko yawon ta zubar irin yadda take zuwa nan ta yi rashe rashe abinta bayan sunnan nan din gidan saurayinta ba na mijinta ba , ba kuma dangin junna ba? Dan tsaki ya ja bayan ya kwonta yana kallon misss call din da ta masa..... Wannan halaya nata sunne suka janyo, gayanan ta janyo masa wata fitinar da bai ga alamun tsohon nan zai rarasu ba, bale wace yake jin maganar tata ai ya gama yanke shawara da ita, a yanzu yana kyautata zaton wannan mai shagon da yake wuni wajensa shi kadai ne zai iya tunkara da zancen dan ya masa tsawa ya hanna abin, domin ya kula kamar sosai yana jin maganar kakan kurma. Da wannan tunanin ya kwanta yana sakawa a ransa gobe in sha Allah zai samu kakan kurma da maganar dan ya dakatar da abin tun kafin yayi nisa, gashi yana ta batun ko baya so a ja maganar? Allah mai iko. Washe gari, tunda sasafe suka shirya suka nufi kauyen Mirya wajen jana'izar daya daga cikin abokan Aban, wanda ya jima yana jinya Yanzu lokaci yayi , kasantuwar ba a cikin garin bane sai da suka cika motoci da jama'ar gidan suka nufi kauyen, bayan an yi jana'izarma sai da yama ta yi lissss sannan suka dauko hanyar Damagaran, a gajiye sosai suka karaso gida hakan yasa babu wanda ya kula dan uwansa suka shige dakunnansu dan hutawa kafin su fita sallar isha'i ELHAJI HAMZA bayan an yi sallar isha'i ya yi kiran Baba da kansa a waya ya shaida masa gobe zasu zo wajen yarinyar, yana fatan ya sanarwa yarinyar? Baba ya tabbatar masa ai ya sanar mata ba wata damuwa suka kashe wayar Sunna kashewa baba ya sanarwa Mama bakon na Karima gobe zai zo dan haka su zauna cikin shiri, nan take ya shiga duba kayan da suke da na tarbar bako , ya gama yin list din abubuwan da za'a kawo gobe da sasafe domin ko ruwan roba ashe babu a gidan sai na piyawata da tarin lemun yara yan goma goma Abin takaici, to hauka ake yi a tarbi Alhaji da piyawata? , su dai daga Mama har amarya sun gama gane bakon nan na mai gidansu ba karamin bako bane, dan haka suka zuba ido sunna kallon ikon Allah, har safiya ta yi aka ringa shigo da ruwan roba da kayan cefane da jus din kwalba masu tsada kai harta falonsu sai da yayi tsaye aka fitar da kujeru aka wanko aka cenza su cafet da komai ya ja musu kashedin du mai son kansa da lafiya kar ya taka cafet ko ya hau kujeru har sai bakon ya tafi......, da haushi haushin hanna shi sauke bakon bangarensa ya dubi gimbiya wace ta hanna din ya ce" Ki dai ji, yau bakon nan zai zo, walahi in y'ayanki suka hau min kujera ko suka bata falon nan naku sai na jinyata yaro da babarsa!, kuma ke zaki yi girkin tarbar bakon na fada maki" Amarya da mamaki ta ce" Ama ai ka san yau girkina ne ko Baban yara?" Sai da ya juyo ya kalleta daga kafa har kai kafin ya girgiza kai ya ce" Ai ba zan yi saken da sanadiyar dandanon miyarki zai ce bai ga abin aure ba, Ni dai da aka cuta an gama da Ni, ki tabbatar baki rabi tukunyar gimbiya ba in ba haka ba rai zai ɓaci matuƙa!" Ya yi ficewarsa ya bar Mama da tarin takaici, ta dubi Amarya ta ce" Kin ga, ki dauki abinda ya shafi namu da nasa ki girka, Ni iya na bakon zan yi, babu wanda zai sa in kone a kan shiga hakin mutun ba, .......in banda gidan nan ina aka taba yiwa saurayi irin wannan sarautar? haka kawai, ko mijinta ne ma yi wannan abin bale saurayin da zai zo ganninta yau kawai? Allah ya kyauta , an kwashi yaya an kai min su gidan gyaran kai an dawo da su an hanna su fitowa ko falo wai kar rana ta taɓa su? ina jiran gannin wannan sarkin da Elhaji ke yiwa wannan fadar!" Amarya na kallon Mama da tarin bacin rai ta ce" Hakane, du wani abu kin bi kin kange kin tare, ke komai ke komai ke, ko tsoron haduwarki da Allah bakya ji? Ni dai du idan aka shiga hakina ba zan taba yafewa ba !" Ta yi gaba rai bace dan walahi ko nashin ba zata girka ba yau sai dai a yi abinda za'a yi, wannan mulkin mallakar ya isheta, a kan me zai ringa fada mata magana a gaban kishiyarta? girki ne bata iya ba ko tarin wulakanci irin na Elhaji? koda yake ba laifinsa bane, asiri babu abinda ya bari, idan aka gama da kai ko sunnanka mantawa kake yi bale , da sauki ma da har yanzu yake gane cewa ita dinma matarsa ce, dan mahaifiyarta bata zauna ba, kulun tana nema musu maganin mugun asiri da kuma fuskar Elhajin summa, ama ai da abin yayi yawa. Hajiar ce da kanta ta yi girkin, kuma bata wani taso ya'yan ba dan gudun kar su shiga lamarin falon da yake nasu su bata a shiga uku, sai dai bata sani ba tana kicin din tana aikin Khadijah ta sadada ta yi ficewarta a gidan domin tana gamawa magariba na gabatowa Elhaji ya kuma rikitata a kan lalle lalle ta je ta yi tsaye a kan Karima ta shirya sosai da sosai, ta tabatar da tana fitar da kanshi mai dadi, kai abin har tsoro ya fara bata irin yadda Elhaji ke irin rawar jikin nan "Khadijah , ki daina kukan mana, haba Anmy" Abdul karim ya fada a sanyaye bayan ya yi ya yi ta daina kukan ta ki dainawa Ajiyar zuciya ta sauke a karron da babu adadi ta ce" Sai da nace ka daina shiga shirgina, idan soyaya kake yi da ita ai ba wani damuwa, shine zaka tsayar da Ni gashi na yi dare daga gidan inna, gashi ka tsayar da Ni har an fito daga masallaci, tabas yau sai Aba ya kasheni a gidan cen, bari in je, idan ya kasheni ka sani zan je lahira da kai a raina yaya Abdul " Daga nan ta dauki hanya tamkar barauniya ta nufi gidan, tana tafe tana tsintar kannanun duwatsu a hannunta sai da ta tsinci kwaya shida sannan ta karaso daf da kofar gidan ta shiga a hankali ta dakata ba tare da ta waiga bayanta ba a hankali ta shiga addu'ar da ban san a inda ta koyeta ba, da duwatsun nan du idan ta yi sai ta jefa, gabas da yama, kudu da Arewa, ta wurgar daidaya, ta wurga daya sama ta duke da sauri tana tarewa da hannayenta dan kar dutsen ya fado mata saman kai , a lokacin ne kuma ta dauki dayan zata y'ar a kasa kunnayenta suka ji motsi a bayanta A zabure ta juyo , lokaci daya cikinta na neman murdawa dan tsabar tsoro da firgicin kar aje wanda ta gama yiwa addu'ar Allah ya sa kar ya yi mata komai din ne a bayanta sai idannuwanta suka sauka a kan wani ustazzz Eh, zata iya kiransa da ustaz dan jalabiyar dake jikinsa da kuma dogon gemun dake fuskarsa baki sidik, daga nan bata iya gane komai ba saboda tsoro ne ya kamata na irin tsayinsa da kuma hasken fatarsa, bata san lokacin da ta yar da dayan dutsen kasa ba, ta kifta ido ta sake dubansa kamar yadda idannuwansa ke kanta bayan ya dan rintse idon abinda ya sauka a kansa A hankali ta furta" Sorry" Sannan ta shige gidan da dan gudu gudu Dutsen da ya dawo ya dakun masa ya duka ya dauka a hankali yana dubansa , sai kuma ya saka shi a aljihunsa ba tare da ya gane abinda hakan yake nufi ba Kicibisss din da suka yi da Aba ya sakata direwa kasa ido na neman cikawa da kwala Aba ya dubeta shekeke kafin ya gyada kai, a ransa ya ayana' wato gimbiya ta yi niyar sai ta neme Ni da balaki ko? yaya zan ce a je a tarbi bako ta tura khadija tarbarsa ko shirin da nace ƴaƴanta su yi su yi wanka su saka sababin kaya ita khadijar bata yi ba?, ba laifi Cikin ikon mai sama Sarkin sarakai sai khadija ta ga adu'arta ta ci Aba bai gane daga waje take ba a zabure ta mike daga kasan ta yi ciki da gudun tsiya ta nufi dakin Mama tana kyautata zaton samun mafaka a cen Tana shiga ta samu yan matan gaba daya a nan ga Karima cikin shiga ta alfarma sai zuba kanshi take yi ido ta ringa zarrowa ta zauna tana sauraron irin nasihar da Maman ke yi bayan ta dago ta yi mata kallon daga ina kike ta mayar da dubanta kan Karimar sannan ta sake duban su Khadija a tausashe ta ce" Idan ta fita suka gaisa, ku biyu zaku kai kayan tarbar bako, kunna kaiwa ku gaishe da bakon ku juyo, daga nan kar in ji kun zauna kun saka su a gaba kun ji ko?" Lubna ce kawai ta amsa, Khadija kuwa tuni ta nufi wajen da aka jera kayan tana murmushi a ranta tana ayana' shikenan za'a yi biki a gidanmu da wayonmu muma? ai kuwa walahi dole Elhaji ya bari mu wataya mu dauko mai kalangu a buga, tabasss sai mun rakashe a auren gidan mu, bari dai in fara kaiwa dan fatana Allah ya sa dan duniya ne mijin ya mana diner a high classss mu faso muma' Jug din da aka saka jus mai shegen kyau ta dauka, a nutse ta kama hanya ta nufi falo tana karra zance a ranta har ta bayyana a falon turus ta yi a karro na biyu idannuwanta cikin nasa, haka kuma abinda ya faru da ita a dazu ya faru da ita a yanzu, wanda ta tabbata irin kashedin da babansu ke masu kwanakin nan a kan zuwan bakon nan ne ya saka yanzu ta ji faduwar gaba, na dazun kuwa ta ajiye haka a matsayin ta yi tunanin baba ne ya sameta a lokacin da take adu'o'in da suka dace da shi Mamaki ne ya kamata, ta sake kallon mutumen daga kasa har sama ta kuma tabatarwa kanta eh abinda take gani kennan,, wato dan izala ne a zaune a falon baba, wannan wace irin muguwar kadara ce ta sako bawan Allahn nan gidan nan? innalilahi wa inna ilaihi raj'une, shin bai san kiyayar dake tsakanin baba da su bane? Ba wai zagin addinin kowa suke yi ba, hasalima su a islamiyya an nuna musu cewar hakan ba kyau, babu wani dan izala ko dan kabalu da sauransu a wajen Allah, a gobe kiyama wanda ya riki Allah daya ya shaida Annabi Muhammadu Sallallahu alaihi Wa Salam ma'aikinsa ne, ya guji aikata sabo, ya yi ibadar da aka haliceshi domin ta ne zai tsira, ba wai wani rigima ta yan kabalu da yan izala da meye meye ba, sai dai abinda ba zaku gane ba shine, shi fa baba da kuka ganshi an sha dakuwa da shi da malaman addini da suke wa'azi yake cewa yan izala, yakan ja rantsuwa tsakaninsa da masu tsangalalen wando da dogon gemu sai dai jifa, yakan ce shi ya fi karfin ko bangon gidansa suna izala ya raba, bale a tarihi masana suka ce a lokacin da ya nemi auren gimbiya an so kasa shi Allah ne ya taimake shi, to a lokacinma ya ce tabas ya gane yan izala na nemansa da balaki, to kuwa sun samu, ai shi da shi da duk wani abinda ya rabe shi ba shi ba su, ya sha sakin mace d'an izala ya aura yakan ce sai dai su saka tsohon takamminsa, shi dai ya riki akidar nan da zafi sosai, idan watan ma'uludi ya tsaya sosai ake hidima a gidansa, har ranar ma'uludin gidansa, sai ga wani bakon sababi idannuwanta na gane mata abu a zahiri ba mafarki ba Alamun motsi ya saka ta karasawa tana sake kallon kaffafuwansa dake cikin safa, hakan ya bata haushi ainun har ta ajiye jug din ta dago kanta da nufin sake yi masa kallo irin na kwam ko dan idan ta rantsuwa ta kamata a daki ta ja ta kirta kai tsaye "AMA, KIN SAN KALLON SHARA'A GUDA DAYA NE KO?" Ya fada a tausashe, yana dan kawar da dubansa daga cikin idannuwanta, lokaci daya kuma ya dan sake gyara rufar kansa Ido ta zarro, ta dora hannu a saman bakinta a bayane ta furta" Lah!" Sai ta dan dirirce ta ce" To wai Ni du na rikice, shin wanene kai din ne?" Shima ya zuma mata ido a hankali ya furta" Ni ne bakon yau" Ido ta kwalalo waje, sai ta tafa hannu a hankali ta zauna A ranta ta idasa da 'walahi talahi d'an sunna ne, ta yiwu baban malami ne, ama babanmu bai sani ba kau? kutttt kar aje ya sani ya daki banza a gidan nan mu shiga uku' Juyowa yayi a karro na uku kennan ya zuba mata ido ganni ya yi kafafuwansa take kallo, kuma kamar zancen zuci take yi, a tausashe bayan ya ja hiramin nan baya ya kuma boye kafafusansa ya ce" Yaya zaki yi da goshina?" Yanzu kam talabe haba ta yi, wato idan yayi kalkaltun nan wata dariya ke neman kasheta in ta hango yah baba a tsaye, innalilahi dole a yi balaki yau a gidan nan,, dole yah baba ya san wa ya zabawa y'arsa a yi tashin hankali sosai a gidan nan, dan haka ta yi murmushin da ya saka shi kallon kasan idannuwanta da kyau da mamaki, yana mamakin dimple a kusan ido har biyu sun wani lotsa abinsu, ta ce" Ama, ana shara'a da keya ne ban san kana bayana ba bakon yau" Maganarta ta yanzu itama a hankali ta yi, kuma ta so kwaikwayonsa wanda a bayane hakan ya bayyana sakamakon kalkaltun da ta yi bayan a dazu ya kusa minti uku tsaye a bayanta tana adu'o'in da ba zai so ace su sauka kansa ba bale waninsa saboda domin Allah harda su idan hannun wanda zai daketa ya zo dukan nata ya kyandare ya zama kuturu, ta yi gaggawar fadin a'a idan ya zama kuturu babu abinda zai hanna shi yi mata kwondar kutare wace ta tabbata zafinta mai karfin gaske ne, gwara dai ya karye kowama ya huta?...... tabas a yau ya fara ganninta, sai dai me zai ce? *FARKON GANNIN IDANNUWANSA* da ita ya ga abin mamaki mai girman gaske. Zai bata amsa karar takalmi da shigowa ya saka su dagowa su duka biyun suka kalli inda KARIMA ta shigo, murya a kurya sosai an makale cike da iya yi dan kuwa duka kaf abinda mama ta koya mata ba shi ta dauka ba, nata salon ta yi aiki da shi, domin ko a lokacin da mama ke ce mata ta zama mai kunya a gabansa dan kunya itace adon mace a ranta ta ayana' kunya fa? sai kace dai wata y'ar kauye? a'a dole zan ja ra'ayinsa dan ya gigice yace yana so na' Tsayawar ta yi itama tana kallon Khadija dake duke daf da table din da aka ajiye dan a tarbi bakon, lokaci daya idannuwanta suka koma kan bakon wanda sai da ta ruko ido da mahaukacin mamaki tana dubansa kai har ta ji sabon hijabin nan zai rike mata wuya ta ja shi da karfi baya ta sake duban tashin hankalin da take gani murya a cinkushe ta ce" 07/12/2024, 14:53 - samiraharounayacouba: 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *FARKON GANIN IDONA* 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *LABARI DA RUBUTAWA* *SAJIDA NIJAR*🇳🇪 *PAID BOOK* *Y'AN NIJAR ZAKU TURO KATIN AIRTEL KO TA SAHELCOM TA DARI A WANNAN NUMBAR 93811618 SAI A SAKA KU A GRUP, YAN NAGERIA ZAKU YI TRENSFER NE NA 500 TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GT Bank sai a bani shedar ta numbana kamar haka 93811618 , Sajida Nijar thank you 😍* LITATTAFAN MARUBUCIYAR DUK KARYAR KADA Y'AR MAHAUKACIYA NEMAN NA KAINA BANI DA ZABI DAGA TAFIYA ƊAUKAR SOJA BAK'A CE KUTKALE DUK NISAN JIFA MAGE IDAN KA RAINA INDA KAKE DUTSE NI ZAN LADABI ZAKIN SARAKAI WATA KOKOWAR DA CIWO A ZUCIYATA AURE YAƘIN MATA AZAL WATA TAFIYAR *Shafi na sha uku (13)* *TALLAH, TALLAH, TALLAH* *META FORCE* *menene meta force* business ne ingantacce business ne mekyau business ne daizaibaki kudi 💯 tunda ake duniyar network marketing ba’atabayin business din dayake bada kudi sosai kamar meta force ba kuma dollars ne sukebadawa sannan inkinason canja dalarki cikin mintuna qalilan zaki canja dollars dinki zuwa naira hankali kwance kinadaga gida dollars suna sauqamiki hankali kwance yawanci yan nigeria ko ince yan arewa bakuda lbrn wannan business din business ne daya karade duniya akwai qasashe da dama wanda sukafimuma cigaba sunacikin wannan business na meta force *shidai meta force crypto currency* ne kuma munsan cewa yanzu babu wani business dayake bada kudade a duniya yanzu irin crypto currency akwai program dayawa acikin meta force wanda akayi lunching da wadanda ba’ayiba amma za’ayi nan bada jimawaba yanzu bari mudau programs guda 1muyi dan taqaitaccen bayani akai *TACTILE* 1 Tactile : matakin farko kenan dole idan zakshiga meta force saikafarayin registration a tactile sannan zakasamu damar shiga kayi joning sauran programs din tactile yanada levels guda 12 1 to 12 kowani level da kudinshi level 1 5 dollars level 2 10 dollars level 3 20 dollars level 4 40 dollars level 5 80 dolllars hakadai kudin kowani level yake ninka na bayanshi saikzabi wanda zaka iya saikayi shi tactile ananne akasamun abunda muke qira *Spillover*da*over flow* wato kanazaune baka kawo kowaba zakaduba wallet kaga ansama mutum har dollars sun sauqama anbiyka kuma bakayi aikin komaiba a wadannan levels din dakasayadin ko wani levels dakasaya idan spillover yatashi fadoma to adadin kudin wannan levels dinne misali level 1 5 dollars to ynada dakuna 6 duk lokacin da kayiwa mutum register kokuma spillover yafadoma zakasamu 5 dollars ne akowani daki 1 amma banda dakuna 2 na farko da daki 1 na qarshe amma daki na 345 dukka sunafadowa biyanka za’ayi kaga 15 dollars kenan dakuna 3 sannan idan dakunan suncika za’aske sharemaka kasake zuba wasu mutane inma kaikanemosu inma spillover kasamu to haka zakayita samun wannan dollars din a kowani levels dakasaya duk zagaye daya zakasamu adadin kudin daksayi levels dinnan sau 3 kagdai kudin dakasyi levels din sundawo harda riba kuma hak za’ayita sharema dakunan anasa wasu mutane koda mutanen sunkai millions 💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽 Atakaice kenan sauran bayanin kubiyoni awannan number domin jinkarinbayani 👉0912 262 1080 *Sannan zaku iya zuwa kuyi browsing google youtube* *zakusamu kowane irin bayani kukeso game da meta force Aunty Hajja LABARI Murya cinkushe KARIMA ta bude muryarta sak, dan a yanzu ta gane ba wanda aka turota wajensa bane ke zaune, kuma yannayin shigar sa ba zai sa ta ga kimarsa ba ko kadan a zuciyarta domin a kaf gidansu ta fi kowa rike akidar mahaifinta dan kuwa Hajia Usaina idan ta saka wa'azin wasu malaman namu masu daraja yan sunna da suke wa'azi da koyarwar fiyayan halitta takan bar wajen a ranta tana ta aibatata da fadin lalle ta tabbata ba sai ta yi yakin shigo da mahaifiyarta gidan nan ba, idan baba ya ji da kansa zai saki Hajia Usaina ya maido mamanta domin ya sani mahaifiyarta har kasa kasa take zuwa yawon ma'uludi. Murya a cinkushen nan ta ce" Ke Anmy, ina bakon? kuma uban me kike yi a nan?" Khadija ta dago da sauri ta dubeta, sannan ta dube shi kasa kasa ta ce" Bata ganeka bane, bata iya zagi ba samsam salihatu ce ina zuwa" Wajen da Karima ke tsaye ta karaso ta kama hannunta ta ja ta kiiiiiiii suka yi wajen coridor din falon kasa kasa ta ce" Ke , ki kama kanki shine fa mutumen na baba" Ido ta zarro kafin ta dubeta da kyau ta ce" Me kike nufi? kina nufin wannan mai tsangalalen wandon ?" Khadija ta gyada kai ta ce" Shine walahi, ama inaga saka kayan kawai yayi dan kuwa kin ga ai baba sai yayi bincike zai zaba maki miji ko? kuma kin san ba zai taba zaba maki abinda kike tunani ba, kawai dai zaba maki yayi kuma na tabata rikaken dan addini ne wannan " KARIMA ta rintse idannuwanta, irin yadda zuciyarta ke dokawa kamar zata ballo daga bakinta ta fito ya fi komai damunta, kwarai damuwa ce mai karfi wace bata tunanin a nan gidan duniya dai a wannan karnin akoy wanda zai yi tsaye a gabanta ya sakata aikata wannan gigitar koda kuwa ubanta da uwarta ne Rike hannunta da Khadija ta yi tana fadin" Jeki mana kar ki tsayar da shi " ya dawo da ita daga dogon tunanin da ta afka Sakinta khadija ta yi ta yi ciki tana tikar dariyar iya shege, nan suka hade da Lubna ta jata suka koma ciki gulma cike da ciki ta ce" Akoy yaki ba karami ba yau a gidan nan" Lubna hankalinta ya soma tashi dan ta san halin kanwarta sarai, ba tsoron fitina take yi ba, hasalima yana iya zamowa Film a wajenta idan ana sama ana kasa, in dai ba lafiyarta za'a taba ba, dan haka ta hade gira ta ce" Anmy, menene?" Khadija ta yi murmushi ta ce" Ke mutumen yana falo fa, ama idan kika ga tsayin wandonsa bakinsa nan" Ta nuna iya gwuiwarta tana sakin murmushi Lubna ta zarro ido ta ce" Ke, kina nufin dan gidan rawa ne?, kin haukace ne?" "ke, ba gwara dan gidan rawar ba da shi a wajen baba? dan sunna ne sak komai a bayyane yake, magautan baba sun cin masa zai aurawa Karima dan Sunna!" Ta karashe da kalar iya shege ta nufi wajen flask din ta dauka tana karra fadin" Bari dai na koma na idasa kashe kwarkwatar idona ke koma daki ki ce mun kai , Ni kuwa zan je na dauko maki komai sala sala, kai abin mamaki baya karewa Allah ka sa in mun mutu mu kwonta......" Ta juya hankali kwonce ta koma falon, sai dai tana zuwa shi kadai din dai ta samu Bayan ta ajiye kayan abincin ta zauna hankali kwonce tana fadin" Amaryar shiga ta yi ta fito?" Ya dubeta bayan ya dan dage girarsa saboda bakin man nan da Elhaji Hamza ya shafa masa yana damunsa sosai da sosai, so yake yi ya tafi kamar a kaya yake haka yake ji, ga zafi ya ishe shi sosai Duda pankoki biyu dake kunne da kuma humudifier da aka kunna, ama ji yake kamar a cikin ruwa mai dumi yake zaune A tausashe ya ce" To ai bata zo ba" Khadija ta zarro ido tana dubansa a hankali ta ce" Kuttttt, yarinyar nan kar fa ta ja mana tashin hankali, gwara ta zo bari in leka dakinta" Tana mikewa a tausashe ya ce" Zauna " Khadija ta juyo ta dube shi, ita walahi dariya yake bata, wai zauna dinma na zai fadi irin ta mutane sak ba, sai yayi magana da makogwaro, gashi rusheshe a zaune dan kuwa duk da jalabiya ce ya saka a bayyane yake wannan ba karamin jiki ne da shi ba, Duda bata ga tumbi ba ama dai ta ga kafadu da damatsunan hannu, kuma wannan ta yiwu matansa uku zai SANKAMA karimeme ta hudu, Allah sarki su Karima a haka za'a kare? Allah kennan mai zancen karshe , Allah Ni dai khadija jikar ta gidan Larabawa a bani Safa Safa kar a bani irin wannan na manya ne, a RUFAN asiri a bani Abdul mu sha soyaya dan har cikin kuluna shine ZABINA. ta idashe tana zama ta sake fuskantarsa, dan bata son manta komai a labarin da zata kai wajen yan uwanta dake jira a ciki Da kula sosai ya ce" ama, ke din Wacece?" Khadija ta dube shi, a ranta ta ayana' ina ruwanka da ni kuma?' A bayane kuwa sai tace" Ni Anmy ce, ama ita matar taka sunnanta KARIMA yayanmu" Murmushi yayi yana jin kamar yannayin takurar da yake ciki na son barinsa, dan kuwa a bayane yake karantar iya shegen da take yi masa, kuma cikin ikon Allah abin nishadi yake bashi, shi da kansa da aka gama shirya shi sai da yayi dariya kuma ya fadawa baba tsoho cewar koda yarinya ta kiya ba zai ga laifinta ba, to zamanin nan waye yake son namijin da ba dan gayu ba? Da yannayin kalkaltar nan yace" Ina fata baki da ra'ayin dogon karatu a rayuwa?" Khadija ta gyara zama bayan ta fitar da hannunta da kyau ta ce" Cabdijan, to ai Ni din nan da kake gani sai inda mai ya kare, karatu ko? na bokon nan dai ko? ai sonsa nake yi sosai" Murmushi yayi a boye, a bayane kuwa yace" Ni kuwa bani da ra'ayinsa gaskiya, to mace ta zauna ta kula da ya'ya ai ya fi" Khadija ta dafe haba cike da alhini ta ce" Allah kuwa na gode masa da ba nice Karima ba" sai kuma ta shiga muimui da baki a ranta tana ayana', Allah ya saka katangar karfe da Ni da kai" ta ɗora da fadin" Ama kuwa yayanmu ai wannan sai a cuci Karima ko?" Sosai ya ji dariya na son kama shi, ra'ayinta na son karatu kuwa sai yake ji a ransa Allah ya sa wace aka bashin ma haka take, dan kuwa zai fi kowa murna ace tana son karatu koda ba wani zama zai yi da ita ba, dan yana son yaro mai karatu zai raineta ne har ta girma sai ya san abin yi , hakan zai sa ta kula da kanta ta yi ilimi mai kyau harma ta sakawa kurma ra'ayin hakan koda zuwa gaba bata da shi A bayane ya wani kame ya ce" Lalalala, ba wani takura ai, meye a karatun bokon banda wahala? zata yi na addini a gida shima" Khadija sai ta ji hankalinta zai tashi, ba zata taba so y'ar uwarta ta shiga irin wannan halin ba, su sun taso da son karatu a zukatansu sosai, ko dan shine kadai wajen da suke fita su sha shagalinsu hankali kwonce? domin du takurar da ake fadin ana yi a makarantar su, su basu gani ba dan kuwa su dadinta suke ji, nan ne wajen da suke abubuwansu kai tsaye, kuma a haka sunne salihan makarantar A hankali ta mike jiki a mace ta ce" Bari dai in kirawota, ama dan Allah ka bar maganar nan, karatu y'ar uwata zata yi in sha Allah " Ta yi gaba tana mita kasa kasa, wanda hakan ya saka shi dan girgiza kai ya mike yana ayana' yarinta kennan, mi dadi, idan ta wuce shikenan sai dai ka ringa tunawa kana murmushin shirmen da ka tafka" Yana karasawa wajen motar ya samu Elhaji Hamza da Elhaji sunna fira a jingine jikin motar hannu ya sake basu, a nutse ya karasa ya shiga motar ya zauna Kasa kasa baba ya ce" To ba zai fada mana yadda suka yi ba hala?" Aba ya yi zuru kafin yace" Ga dukan alamu ba zai ce komai ba, ama bari in je cikin ko na ji yaya suka kare da shi a wajen ita yarinyar" Baba ya yi murmushi suka yi salama ya shige mota Aba na tsaye har suka bar wajen Sunna cikin tafiya a mota yana ta anfani da tissu yana faman goge jikinsa bayan ya cire karin gemun da suka yi masa , Baba tsoho na kallonsa bai ce komai ba har mota ta tsaya a filin gida ya cire jalabiyar nan da Safa ya sauka daga motar , burinsa ya ganshi a bangarensa dan yayi wanka sosai da sosai A tausashe baba tsoho ya ce" me ya samu goshin nan naka ne? ko bugawa ka yi da wani abin?" Sai a lokacin ya tuna goshinsa, a nutse ya karra shafawa, sai kuma ya dage kafadu ya nufi ciki bai bashi amsa ba, dan kuwa so yake yi ya gane da gasken gaske ransa a bace yake da shi, haka kawai fin karfi? shi zai saka a wannan ha'ula'in ya nuna in bai yi ba bai isa da shi bane? ba damuwa zai yin, ama kuma sai dai ya zauna da ita dan kuwa ana gama daurawa idan ya bar kasar sai ya shekare bai shigo ba Murmushi kawai baba yayi ya nufi bangaren Hajia shima,, gannin dare tuni yayi yau basu zanta da aminiyarsa ba. A gidan Aba kuwa da ya shigo gidan shiru kamar yadda ya saba in dai yana gidan kayan abincin da Hajia ke tatarewa ya duba ya ga komai ba'a taba ba, a tausashe ya ce" Ikon Allah, bakon na y'arki bai ci komai ba gimbiya?" Mama ta dan tabe baki ciki ciki ta ce" Um" Ya sake dubanta, fushin nan da take yi ya fi komai damunsa, sai dai a yau babu abinda zai ci da fushin ta, ta jima bata fashe ba kwarewar fushi a kan wannan maganar Zama yayi yana fadin" A kirawo min Karimar in ji yaya suka kare, ina fata ta yi biyaya wa umarnina ta yi masa biyaya yadda ya kamata?" Mama ta dakata tana kallonsa, a tausashe ta ce" Elhaji, wai baka kula da irin rawar kan da kake yi a kan wannan maganar ba? ya dace fa ka kama kanka saboda ba'a yiwa namiji haka, kai ke da macen, shine namijin, ka barshi yayi rawar kansa , a hakan zai fi Sannin darajar yarinyar nan Ni dai ina fada maka" Shekeke ya kalleta sai kuma ya mike yana sakin dan karamin tsaki ya ce" Ke kam baki cika cin ribar rayuwa ba, ke fa Tun FARKON GANIN IDONA da ke na san da zaki yi taurin kai, kadarar haihuwar ANMI ne ya hada mu, Sannin darajar banza Sannin darajar wofi, to ai shikenan zan gani idan ya dawo gobe zan zauna a coridor in ga komai in ga ubanda zai hannani, ana baka kana roko, ana nuna maki kina rintse ido? sai an jima kar ki saki ki zo bangarena dan tataka mutun zan yi a banza a wofi, yarinya kuma y'ata ce sai na aurar da ita ga wannan kamilin mutumen babu wanda ya isa ta hanna!" ya idasa yana jan wani uban tsaki sannan ya wucewarsa hankali kwonce Da ido ta raka shi kafin ta kifta idannuwan ta girgiza kai ta nufi dakinta itama zuciyarta a cinkushe, dan kuwa wani irin nauyi zuciyar tata ta yi mata har zazabi ya nemi rufeta, koda yake kwanakin nan ta cika zazzabin dare sosai A bangaren su Khadija kuwa sun ci dariya kamar ba gobe, sun yi sun yi Karima ta bude dakinta dan su samu su zolayeta sosai ama ta kiya, karshe sai a dakin Lubna suka tare khadija na basu bayani sala sala sunna kwasar dariya abinsu, domin su sheda ne irin yadda Karima ta tsani masu sufar malaman, ita tana son soyaya ne a rayuwarta, tana matukar son soyaya da gayu da kece raini, idan khadija tace da su Safar ƙafarsa yellow ce sai Lubna ta tuntsura dan dariya, haka suka gama shakiyancinsu suka yi dakunnansu dan yau ba karatun dare malamin nasu baya nan babansu kuwa yace kar su je yau , su da kansu basu san dalili ba ama kuma hakan ya musu dadi Amarya da ta shirya ta nufi bangarensa tana zuwa ya nemi sauke mata kwondo kwondon balaki ba shiri ta gudu, domin ta sani idan ya riketa babu wani sassauci a tsakaninsu , ba zata taba iya kwatar kanta ba, gwara da ta gudu tun tana iya gane mutane kafin ya haɗa mata kwakwaluwa da jinni. Dare ya tsala , sawu ya dauke, diffff babu motsin komai da na kowa a gidan kowa ya kwonta banda Karima dake lungun gadonta boye da waya kange a kunnenta Bayan tarin msg din da suka yi da saurayinta ta gama fada masa dalilin shirunta cewa mahaifinta ne zai yi mata auren dole, sai kuma ta ɗora da fadin idan bai ceceta a yau yau ba tabas za'a yi mata auren nan shikenan sun rabu, ita kuwa ba zata iya rayuwa babu shi ba, wannan abu ya sa yayi kiranta ta sake buya ta fashe masa da kuka tana sake yi masa bayanin abinda ta tsara, wanda ya gama yarda cewar idan fa bai je din ba komai na iya faruwa, dan haka ya umarceta da ta dauki abinda zata iya zai zo ya dauketa ta bayan gidansu zasu taimaka mata ta dira sai ya kaita ya boyeta Tsabar kanta ya cushe ta gama yarda cewar wannan ce kadai hanyar da zata bi ta ceci kanta daga wannan tashin hankalin dake nufota, wato auren dole da mutun irin wanda mahaifinta ya zaba mata, gaba daya a yau ta gama yarda cewar tsana mai sunnan tsana babu wanda mahaifinta ya tsana kamarta a kaf cikin ya'yansa, kuma in sha Allah zata gudu, zata yi nesa da shi da gidansa, domin babu abinda zata tsaya nema a gidan wanda ke son halakata......wai itace za'a ba miji irin wanann? ai da ta shiga uku a duniya da kuma gidan su, dan kuwa dariyar da yan uwanta suke yi mata a yanzu somin tabi ne, sai an mayar da ita gyadi gyadi a anguwa da makaranta. Ta yi kai kawo ya fi a irga ta gama gane cewar kwarai wannan shawarar itace shawarar da ta dace da ita, dan haka ta dauki jakar makarantar ta ta juye komai nan saman bed dinta sannan ta cika jakar da kayan bukatarta Jikinta na mugun rawa ta saka silifasss tana sake duba agogon dakinta ta ga eh lalle dare fa ya tsala, ta zauna bakin gadon ta daga kiran da yake ta yi mata ba kakautawa ta amsa shi murya a kurya ita dinma suka sake yin magana cewar yana ta bayan gidan hanyar da zata iya takawa ta dira Jikinta ya sake kwasar rawa ta mike a rikice har ta ajiye wayar a nan ba tare da ta ankara ba, harta jakar da ta cika da kayan ba ita ta dauka ba sai kawai ta wawuri wata jakar ta bude dakinta a hankali zufa na son keto mata ta nufi hanyar bude kofar jikinta na mugun rawa kamar zata summa tsabar tsoro, ta kama ta bude ta maido kofar ta rufe sannan ta nufi hanyar sai waige take yi hankalinta a mugun tashe ta je ta inda ta ga ya ziro wata igiya ja ta fara jefa jakar sannan ta kama garun kamar da wasa ta dane shi du tsayinsa ya taimaka mata ta dira suka nufi motarsa da gudu ta shige ya tashi motar ya dauki hanyar gidansu da ita Murya na rawa , na tashin hankali da tsoron da take ciki ta ce" Ina zaka kai Ni?" Motar ya tsayar ya juyo yana kallon yannayinta, kashe motar yayi da kula sosai irin nasa yace" Gidanmu zan kai ki in boye ki, kin san zasu iya nemanki a ko'ina banda gidanmu baby" Idannuwanta ta rintse stilll jikinta na rawa ta girgiza kai a tsoracen nan ta ce" Nanma zasu zo nemana, saboda na rubuta takardar kai nake so in dai ba zasu bani kai ba su yi hakuri da Ni" Ido ya zarro yana kallonta da mamakin wautarta, wannan ai shirme ne a kan me zata wani rubuta musu takarda? wannan yarinyar banza ce Walahi, shi da ya so ya kaita dakinsa a boye ya boyeta su zuba life dinsu asirinsu a rufe shine zata kwafsa masa har haka?, ai kuwa gaskiya gwara ya kaita gidan uwarta dan kuwa ya sani ne haukan Elhaji ya fi na ubansa bale nasa, ba zai janyowa kansa zaman prison ba ana zaman kalau Tsabar takaici bai iya bata amsa ba ya dauki hanyar gidan mahaifiyarta Yana karasawa ya tsaya ta kuma kallonsa tana zarro ido ta ce" To ai nan gidan babu inda babanmu ya raina kamarsa, ai in ya tashi in ya sameni a nan har kakata sai ya zane ba mamana ba, ka dai kaini wani wajen dai" "kin ga , babu inda zan kai ki da ya wuce nan da kuma gidanmu, gashi kin yi wani shirme kin rubuta takardar da babu wanda ya aike ki aikata haka kin bari, ba zai yiwu in kai ki gidanmu ba, dole nan zan kawo ki in kuwa duniya zaki shiga sai in kai ki bakin boda!" Ya karashe a zafafen da ya saka ta zuba masa ido hankalinta na son karra barin gangar jikinta Fita ta yi daga motar ta nufi kofar gidan ta shiga bugawa, lokaci daya take jin wani tashin hankali da nadama na son shigar ta...... kuma abin mamaki da takaici bai tsaya ya ga yadda zata kaya ba yayi tafiyarsa ya barta tsaye sai dukan kofar take yi kakarta ce ta zo da tocila tana haskawa ta kasa tana fadin" Waye da tsakiyar daren nan ke buga mana gida? lafiya? waye?" Murya na rawa Karima ta ce" Ni ce, karime ce, ki bude min" Ido kakar ta zarro , tana kokarin mikewa dan ta bude malan Karimar ta karaso ta kama kofar ta bude da sauri tana fadin" Karima, kece da daren nan ko Elhaji ne ya mutu?" KARIMA ta kalli Mamanta ta girgiza kai ta shige ciki ta karasa kusan shinfidarsu ta zauna tana hade kai da gwuiwa ta saki kukan da take ta rikewa tun a hanya Uwar ta zo ta zauna bayan ta gama leke lekenta ta gane Karimar ita kadai ce Da murya sama sama ta ce" Ke, kukan uban meye kike min wai ba zaki fada min abinda yake faruwa ba? waye ya mutu? me ya fitar da ke daga gidanku da wannan daren? me yake faruwa ne? a me kika zo? inace jiya jiyan nan zaki hadu da bakon ki?" KARIMA ta dago kanta, murya a birkice ta ce" 07/12/2024, 14:53 - samiraharounayacouba: 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *FARKON GANIN IDONA* 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *LABARI DA RUBUTAWA* *SAJIDA NIJAR*🇳🇪 *PAID BOOK* *Y'AN NIJAR ZAKU TURO KATIN AIRTEL KO TA SAHELCOM TA DARI A WANNAN NUMBAR 93811618 SAI A SAKA KU A GRUP, YAN NAGERIA ZAKU YI TRENSFER NE NA 500 TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GT Bank sai a bani shedar ta numbana kamar haka 93811618 , Sajida Nijar thank you 😍* LITATTAFAN MARUBUCIYAR DUK KARYAR KADA Y'AR MAHAUKACIYA NEMAN NA KAINA BANI DA ZABI DAGA TAFIYA ƊAUKAR SOJA BAK'A CE KUTKALE DUK NISAN JIFA MAGE IDAN KA RAINA INDA KAKE DUTSE NI ZAN LADABI ZAKIN SARAKAI WATA KOKOWAR DA CIWO A ZUCIYATA AURE YAƘIN MATA AZAL WATA TAFIYAR *Shafi na Sha huɗu (14)* *TALLAH, TALLAH, TALLAH* *META FORCE* *menene meta force* business ne ingantacce business ne mekyau business ne daizaibaki kudi 💯 tunda ake duniyar network marketing ba’atabayin business din dayake bada kudi sosai kamar meta force ba kuma dollars ne sukebadawa sannan inkinason canja dalarki cikin mintuna qalilan zaki canja dollars dinki zuwa naira hankali kwance kinadaga gida dollars suna sauqamiki hankali kwance yawanci yan nigeria ko ince yan arewa bakuda lbrn wannan business din business ne daya karade duniya akwai qasashe da dama wanda sukafimuma cigaba sunacikin wannan business na meta force *shidai meta force crypto currency* ne kuma munsan cewa yanzu babu wani business dayake bada kudade a duniya yanzu irin crypto currency akwai program dayawa acikin meta force wanda akayi lunching da wadanda ba’ayiba amma za’ayi nan bada jimawaba yanzu bari mudau programs guda 1muyi dan taqaitaccen bayani akai *TACTILE* 1 Tactile : matakin farko kenan dole idan zakshiga meta force saikafarayin registration a tactile sannan zakasamu damar shiga kayi joning sauran programs din tactile yanada levels guda 12 1 to 12 kowani level da kudinshi level 1 5 dollars level 2 10 dollars level 3 20 dollars level 4 40 dollars level 5 80 dolllars hakadai kudin kowani level yake ninka na bayanshi saikzabi wanda zaka iya saikayi shi tactile ananne akasamun abunda muke qira *Spillover*da*over flow* wato kanazaune baka kawo kowaba zakaduba wallet kaga ansama mutum har dollars sun sauqama anbiyka kuma bakayi aikin komaiba a wadannan levels din dakasayadin ko wani levels dakasaya idan spillover yatashi fadoma to adadin kudin wannan levels dinne misali level 1 5 dollars to ynada dakuna 6 duk lokacin da kayiwa mutum register kokuma spillover yafadoma zakasamu 5 dollars ne akowani daki 1 amma banda dakuna 2 na farko da daki 1 na qarshe amma daki na 345 dukka sunafadowa biyanka za’ayi kaga 15 dollars kenan dakuna 3 sannan idan dakunan suncika za’aske sharemaka kasake zuba wasu mutane inma kaikanemosu inma spillover kasamu to haka zakayita samun wannan dollars din a kowani levels dakasaya duk zagaye daya zakasamu adadin kudin daksayi levels dinnan sau 3 kagdai kudin dakasyi levels din sundawo harda riba kuma hak za’ayita sharema dakunan anasa wasu mutane koda mutanen sunkai millions 💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽 Atakaice kenan sauran bayanin kubiyoni awannan number domin jinkarinbayani 👉0912 262 1080 *Sannan zaku iya zuwa kuyi browsing google youtube* *zakusamu kowane irin bayani kukeso game da meta force Aunty Hajja LABARI KARIMA ta dago kanta murya a birkice ta ce" Bako? kin san wani irin bako ne kuwa? kin ga yannayinsa? a jigace tufafin jikinsa suke, jikinsa kuwa sai shunin dati yake yi, kina ganninsa kin san bai ajiye sisi ba bai ba wani ajiya ba, Mama....., sannan dan izala ne, dan kuwa daga yannayin shigarsa zaki gane, irin mijin da zai kaini ya buga min azaba a gidansa, ban taba Sannin a cikin ya'yan babanmu Ni ya fi tsana ba sai yau, walahi ba zan auri mutumin nan ba koda yanka namana babanmu zai yi ya soya ya cinye sai dai ya yanka, ba zan aure shi ba, sai dai in shiga duniya!" Ta karashe tana fashewa da wani kukan Kakarta ce ta kai zaune tana sallalalami ido waje sosai, ta ce" Ke, kina nufin guduwa kika yi kika nufo gidan nan? to walahi tashi ki koma, ko uwarki ta hadaki ku karra gaba hala kawai ki ja min masifa da ubanki marar mutunci? ba zan iya ba ki tashi ku tattara ku karra gaba ke da uwarki , dan kuwa Ni dai ba zan iya fitinar ubanki ba tun kafin ya zo ya karyani a gidan nan!" Mamanta dake rike da haba ta kalli tsohuwar ta ce" Baba ki yi shiru mana mu ji abinda yake faruwa sai a san abin yi ama kin san nan ai gidana ne babu inda y'ata zata je ko?, ki yi shiru mu san mafita kawai dare ne fa sai daga murya kike yi, ke KARIMA yanzu gidanku ne yayi lalacewar da kika fito ba'a sani ba?, inace ta kofar gaba kofa biyu ce ? yaya aka yi kika fito? a me kika zo? shi baban naku bai neme ki ba jiyan ne ko me?" KARIMA ta ja hanci, sannan ta shiga fayacewa mahaifiyarta abinda ya faru sala sala wanda hakan ya daga hankalin uwar ainun, ita da kanta ta san sun cira bata nuna ba, lokaci daya ta shiga kai kawo tana neman mafita, dan kuwa idan har ta yarda safiya ta musu a gidan nan daga ita har y'arta sai sun dandana kudarsu Wayarta ta dauko ta shiga neman layin wani bazawarinta polise , tana bugawa tana fatan Allah ya sa baya gidansa dan kuwa a kaf tunaninta wannan itace kadai hanyar da zata bi a zauna a yi masalaha, domin idan gidan sarki tace zata kai shi a kirayeshi a masa magana kafin ta samu gannin Sarkin shi ya halakata, idan cewa ta yi ta je da yarinyar a zauna a yi magana hade su zai yi ya musu dukan mutuwa, a bayane dai ta riga ta gane Karimar ta saka su a masifa da tsakiyar daren nan, kuma ba laifin y'arta take gani ba, a'a, ta fi gannin na uban, domin da ace mutumen kirki ya zabawa y'ar da yanzu wani batun ake yi ba wannan ba Sai daga baya ta gane bata da kati ne, dan haka ta ce da Karimar ta Bata wayarta ta buga Sai a lokacin Karima ta gane baban tashin hankalin da take ciki harda na rashin wayarta a tare da ita, wayar da ba zata so ko mahaifiyar Tata ta san abinda ta kunsa ba bale wani ɗan Adam a kaf duniyar nan, wayar da idan har sirrin cikinta ya bayyana ta riga ta shiga uku kennan, wayar da bata san ita da kanta irin girman iya shegen dake cikinta ba , nan take ta ji juwa ta sake zubar da ita kasa a zaunen da take, sai kawai ta saka kukan da ya fi kusa kusa a tarin abinda take iya yi dan neman mafita Uwar ta jima tana kallonta kafin ta shige ciki ta dauko duk wani tanadinta na kudi ta fito a shirye ta sa ta mike suka fice bata cewa mahaifiyarta komai ba dan abubuwan dake kwakwaluwarta ba zasu bata damar yin wani yunkurin ba, Abu daya ta sani Karima ita daya ta malaka a duniya, ba zata taba yin saken Elhaji yayi mata auren wulakanci ba, haka kuma ba zata yarda yarinyar ta rayu a nesa da gidan ubanta ba, dan kuwa ita Burinta a nan duniya ta koma gidan Elhaji ne, du tsautsauran halinsa bata tunanin a kusa kusan nan a irin yadda rayuwa ta yi zafi akoy namiji mai rikon gida irinsa, za'a ci mai dadi, a sha mai dadi, a daura zani mai kyau, a hau mota a yi yawo, shi dai akoy masifa da tashin hankali, wannan kuwa ai lafiya lau yayi abinsa, bale ita da ta san waye shi tsaf zata ringa nokewa yana fatatakar ya'yan da matan nasa ita kuwa ta zama ta cikin zuciyarsa wace ba zai iya yi mata komai ba................................... Direct gidan aminiyarta ta nufa suka samu waje suka zauna sunna jira asubahi ta yi su shiga gidan, domin mijin aminiyar Tata abokin Elhaji ne kuma mutumen da yake taka shi idan ya so ne a kowani lokaci, domin babu wanda bai san waye Elhaji Hamza a duniyar Elhaji ba, tana kyautata zaton zai shige mata gaba su je wajen Elhajin dan a kashe wannan fitinar , kasantuwar haske ne ko'ina sosai da sosai da masu gadi suka musu magana ta nuna kanta sai suka barsu a nan din har safiya ta yi saboda ba zasu buɗe musu get a wannan lokacin ba, Ita Karima a nan ta yi kwonciyarta jikin Mamanta bayan ta kare yiwa katon get din nan kallo da ginin garun tana tunanin to yaya cikin gidan yake?, uwarta kuwa sai ta zubawa shagon Elhaji ido da fitilu suka zagaye shi tana kallo tana ayana abubuwa a ranta, tabassss bata da miji sama da Elhaji, zata koma dakinta ne ko ana ha maza ha mata (To fa, ana wata ga wata) A gidan Elhaji Kasancewar Mama zazzabin nan rufeta yayi sosai da dare , ko da asubahi ta yi Baba ya kirayi dakinta gannin shiru bata wulga ba, ta sanar masa bata da lafiya ne sai ya fito da kansa da ky dinsa ya zo ya sameta a dakin nata tana lulube cikin abin rufa Du irin tsauraran halinsa shi ya kamata ta mike ya balo mata maganin zazzaɓi ya bata , ta sha yana tsaye har ta shige bayi dan ta yi wanka ta kuma dauro alwallah sannan ya fice ya nufi dakin amarya yayi kwoking sannan ya dakata yana sauraro Minti kadan ta bude dakin nata idannuwanta sun yi jajir na barci barcin da ta farka a shi Kallo ya bita da shi tun daga kafarta har zuwa kanta kafin ya girgiza kai ya ce" Kennan ba ke kika bude bangaren naku ba na same shi a bude?" Amarya ta bude idannuwanta da kyau tana karra sakin hama ta ce" Ni fa yanzu na farka, ta yiwu ko Hajia ce tunda ita ke kwana tana kai kawo" Aba ya sake yi mata wani duban sannan ya girgiza kansa ya ce" Ai da lafiyarta kalau da bani da damuwa dama na san hankalinta a kan amanar da na bata na yayana, ama wai har fadi kike ita ke kai kawo, ita ta damu da yayana ai wannan nima na sani, sai ki tashi ki yi sallah in kin ga zaki iya, mace sam ba Sannin ciwon kai, kin ga bata fito ba ke ai sai ko fito ko duba, bayan wannan ai girkinki ne yau, a wuyan ki kula da komai kafin ki kwonta ba a wuyanta ba, ke kam inaga asara kawai na yi ta kudina na auro ki, sai na sauki na huta!" Wani irin juyawa cikinta yayi, lokaci daya ta shiga kokarin bashi hakuri shi kuwa ya shiga buga ɗakunan yan matan, du wace ya buga dakinta zai daga murya ne yace ta farka lokacin sallah yayi har ya zo kofar Karima, wace yana bugawa kofar ta bude domin ba a rufe take ba Turus yayi yana kallon kofar , kafin ya shiga ciki yana fadin" Ke KARIMA, ke kam an yi shashasha, sau nawa zan ce maki duk rintsi ki rufe dakinki ne? ji wata masifa yaya zaki kwonta barci daki bude? y'ar nan inaga idan magauta suka cin min ita zasu fara cin ma a gidan nan, ..........." Yana fada yana kunna fitilar dakin Da ido suka shiga bin dakin da kallo shi da amarya, yannayin dakin idan ka gani ko yayane zaka saka wani abin a ranka Wayar dake ajiye saman bed din ya karasa ya dauka yana jujuyawa, waya ce kirar iphone tamfatsetsiya , Da sauri ya dubi amarya wace ta nufi bayin ta tura tana kiran sunnan KARIMA gannin bayin ba kowa wayam ya saka Elhaji dafe kirjinsa da karfi ya fita yana fadin" Innalilahi wa inna ilaihi raj'une, ina masu gadi, Hajia Hajia, ku fito an shigo gidan nan yau, ku fito an shigo an dauke KARIMA, innalilahi wa inna ilaihi raj'une ina kallon ina na yi sakacin da aka san wanda zan aurawa y'ata na barta ba tsaro bayan magauta da masoyansa cike suke da kasar nan? innalilahi wa inna ilaihi raj'une ga wayar daya daga cikin barayin ya manta, an sace min yarinya Hajia Hajia!" Lokaci daya falon ya dinke da jama'ar gidan baki daya Jikin Mama haka yake rawa zufa na neman karyo mata ta ce" Elhaji dan Allah saurara mu yi magana, wani irin shigowa innalilahi wa inna ilaihi raj'une, har a shigo a dauketa bamu ji ba? mun shiga uku" Da muryarsa sama sama ya mika mata wayar baya ya dakawa masu gadi tsawar su masa shiru ya ce" Ba ga katt ba, bata gidan nan, kuma ga waya nan a saman gadon ta bayan kaf gidan nan daga Ni sai ku keda waya kun sani sarai , bana ba y'ayana waya ko mazan bale ita, Hajia Karima bata nan, sun dauke KARIMA sun tagayarani Hajia!" Ya karashe yana dora hannayensa biyu saman kansa , ya'yan kuwa yan matan kuka ne suka saka na tsoro domin su tsorata suka yi sosai da lamarin Hajia na kokarin shiga wayar dan ba cod a samanta amarya ta fito hankali tashe ta ce" ELHAJI, babu wanda ya dauke KARIMA guduwa ta yi, walahi guduwa ta yi" hannun nasa ya sauke daga saman kai yana zarro ido , da baiban hannu ya maketa ta baya, sai da ta daku da Sidik rai bace ya nunota da yatsa ya ce" Lalle baki da mutunci, Ni zaki wulakanta ? y'ar tawa zaki ce ta gudu? me zai sa Karima ta gudu daga gidan nan? ai kaf y'ayana babu wanda yake jin maganata irin KARIMA, me zai faru da Karima da zata gudu? sai dai idan wani ya mata asiri ama lafiya kalau ai Karima ba zata gudu daga gidana ba, kina cikin masu bakin cikin ci gaban iyalina kennan? yanzu aka yi walkiya na ganki, ashe kema yar bakin cikin y'ayana ce, to kuwa ba zan iya zama da ke ba ki je na..........." "ELHAJI!" Mama ta fada da karfin da ya saka shi kallota a firgice dan bai taba jin Muryarta sama sama haka ba Ido cikin ido ta ce" Ka salami masu gadinka ka yi sallah muma ka barmu mu yi sallah sa mu zauna, tabasss yau zaka ga abinda ya fi karfin idannuwanka a gidan naka, idan kana son kanka da lafiya ka bi komai a hankali in ba haka ba nadamarka mai yawa ce!" Ya bude baki ya fi a irga zai yi magana sai kawai ya sake duban yannayinta, da gaggawar magana ya ce" Uban kowa ya je yayi Sallah ya zo, banda ku" Ya nuna masu gadinsa sannan ya nufi dakin Mama yana fadin" Gimbiya, walahi , walahi, idan da yawunki a wannan lamari ba zan daga maki kafa ba, gimbiya kina ji kina gani ake danganta Karima da guduwa? ke kin san karimata kaf ya'yan nan ta fi min biyayya a cikinsu, ama ba komai " yana shiga ya kuskure bakinsa sannan ya ja sallayarta ya kabbarta sallah jiki a mace mama ta bi bayansa sallar bayan ya kabbarta Sunna salamewa Aba ya mike fuuuu da nufin fita Da sauri Mama ta mike ta sha gabansa tana fadin" Ka dakata mu yi magana kafin ka fita, dan Allah ka fara bin lamarin nan a hankali Aban yara ka ji?"" Idannuwansa da suka gama yin ja ya sauke a kanta, muryarsa a hankali ya ce" Kin fa ji me tace wancen? kuma kina gani fa ba'a ga Karima ba, idan ban yi da gaske ba abinda suke zargi na iya tabbatuwa fa, Ni kuwa in saka kaina ina idan haka ta faru da ahalina? da na ji kunya, da wani ido zan bude in kalleku ku bale na waje? Hajia....." Sai kawai ya ajiye Hajiar muryarsa har tana rawa A hankali Mama ta riko hannunsa tana dubansa ta ce" Ka zauna dan girman Allah " Kujerar da ta nuna masa ya kalla ya ki zaman a tausashe ta ce" ama kai ka san ya'yan yanzu an haife su ne ba'a haifi halayarsu ba ko?, ya dace ka koyi sasautawa kanka duk wata fitina kafin ka dauki mataki Elhaji ko dan lafiyarka, dan Allah ka yi hakuri ka zauna in nuna maka wasu abubuwan da ya dace ka duba kafin ka dauki kowani irin mataki ne" takardar da mama ta ajiye a gaban gadonta ya karasa ya dauka, a tsaye ya bude ya shiga dubawa kamar wanda zai gane wani abu, sai yayi mamakin gannin da Hausa ne aka rubuta, dan haka sai kawai ya shiga karantawa Mama na tsaye tana kallon yannayinsa, gumi na tsatsafo masa, hannayensa na rawa a hankali ta matso murya a raunane ta ce" Abansu" Aba ya dago ya zuba mata ido, yannayinta sai ya bashi mugun tausayi, girgiza kai ya yi ya juya kawai ya fito, hakan ya sa Mama bin bayansa da sauri tana kiran sunnansa, shi kuwa yana tafe yana kiran sunnan kowa dan baya so ace ya karasa falon nan basu fito ba, bai san cewa sun rigayeshi zuwa ba, sun fi shi shiga wani hali dan sun san yau y'ar uwarsu ta ja musu balakin da ba zai barsu ba, sun shiga uku, sai sun shiga halin da baki ba zai iya furtawa ba yana fitowa mai gadinsa ya shigo ya duka sosai ya ce" Elhaji ana salama a kofar gida ana neman iso" Aba ya dube shi rai bace ya ce" ina cikin wannan halin ne zaka kawo min masu Bara da safiyar nan?" Sake dukawa ya yi yana girgiza kansa ya ce" Elhaji Hamza ne ke Magana Elhaji kuma yace lalle lalle a sanar maka shi ne" Gaban Aban sai da ya sake faduwa ya tsare mai gadin da kallo kafin ya juya ya rigayeshi fita dan kuwa babu abinda ya zo ransa sai tunanin ko har magana ta jewa Elhaji ne? dan kuwa a kusa kusa bai ga dalilin da zai kawo Elhaji inda yake ba da wannan sanyin safiyar Zaune mama ta kai tana furta" Innalilahi wa inna ilaihi raj'une, ya rab ko menene ya tunkaromu ka yi mana maganinsa" Amarya dake rabe ta samu kanta da amsa addu'ar Mama a bayane, wanda hakan ya sa khadija kallon amaryar, lokaci daya mangarar da Aba ya yi mata ta dawo idannuwanta, ai kuwa dariya ta so kubce mata da sauri ta mike ta nufi ciki tana fadin " Bari in yi fitsari" Aba na fita filin gidan ya samu Baba zaune saman kujerar da mai gadi Ya bashi Karasawa yayi yana kallon yannayinsa shima ya zauna a saman kujerar da mai gadin ya kawo masa yana dubansa ya ce" Kai kuwa tsohon nan lafiya zaka min safiya?" Baba yayi murmushi kafin ya dube shi da yannayin serius sosai ya ce" Me ka yi kennan? me yake faruwa a gidan nan?" Aba ya yi shiru zuciyarsa na bugawa, a hankali ya ce" Me na yi Ni kuma?" Baba ya nuna masa yatsa ya ce" Ka ga ka kiyayeni, dama yarinyar nan bata son auren kake son yi mata dole? domin Ni dai na tabata maganar auren da muka zo nema ne jiya dan baka fada min zaka yiwa wata aure a cikin ya'yan gidan nan ba sai wace nace a bani aka bani, ita uwar yarinyar da yarinyar basu san Elhaji bane za'a ba auren da basu nufe Ni da zancen basa so ba sai dai su fadawa wani , kennan kuwa da sun sani da ina zasu je neman agaji? kulun ina maka fadan zafin nan naka bashi da anfani ama ba zaka rage ba, ai d'an yau ba'a yi masa dole, da ka fada min bata so da ba za'a dauko maganar Bama bale a direta a wannan katobarar, to ka ga, ka kula, sun sameni da mahaifiyarta sun nuna zaka yi mata auren dole ne ita kuma bata so , Ni kuma ban nuna masu na san zancen Bama bale har in nuna musu Nine mai neman auren wa Elhaji karami, dan haka ka bar maganar kawai kuma ka yafewa yarinya ta zo ta yi zamanta asirinmu a rufe" Har ga Allah sai da Aba ya ji kamar zai kifa daga saman kujera, eh lalle ko ba komai d'an yau ya gigitashi da salonsa mai zafin gaske, ashe ya'yan yanzu baka isa ka ci alwashi a kansu ba? ashe har haka tabarbarewar zamani ta kai? an kai wajen da za'a yiwa d'an yau zabin miji ya sa kafa ya shure? innalilahi wa inna ilaihi raj'une, ashe dama Karima haka take? ashe ya haifi ɗan da zai hada shi da bugawar zuciya irin haka bai sani ba? yanzu tsabar hauka su rasa inda zasu kai maganar nan sai wajen Elhaji? Da kula Baba ya ce" Ka dai ji abinda na fada maka, bari su shigo ka fada a gabana ka yafe mata ta yi shigewarta ka ji?" Sam baba bai gane Aba baya tare da shi ba , dan shi ganni yake du yana fahimtarsa, bai san a irin wannan lokacin Aba tuni ya gama tsara dukan abinda zai gyara shi a zuciyarsa da kuma irin abinda zai faru a nan a yanzu ba, sai da su Karima suka shigo da mahaifiyarta suka duka a gaban Aba, baba ya umarci Karima ta ba Aba hakuri Murya na rawa kamar yadda jikinta ke rawa ta budi baki ta ce" Babanmu dan girman Allah ka yi hakuri, dan Allah dan annabi ka yi hakuri, babanmu mutumen nan fa yaudarar ka ya zo yi dan kuwa irin yan sunna din nan ne masu mugun rikon akida mai tsaurin gaske, babanmu walahi kana ganninsa ka ga kasurgumin dan....." "Tashi ki shiga ciki" Ya katseta da Muryar da ta saka zabura da sauri ta nufi cikin tana waiwaye kamar zata kifa tsabar tsoro da shiga uku, kamar ta juya ta bi duniya dan tashin hankali, domin bata san abinda zata tarda a ciki ba, shi kuwa a ransa ayanawa yake' Ka ga mahaukaciya irin uwarta sak, wai dan sunna ne , to da dan ubanki zan aura maki? KARIMA ban san yaya zamu karke da ke ba, Ni da kaina ban sani ba, ashe soyaya kike yi? innalilahi' Aba ya dubi baba da kula ya ce" Elhaji, kana kan batun ka ko wace na zaba maka zaka amsar masa ko kuwa lalacewar tarbiyyar gidana ta baka tsoro ka janye?" Baba ya dube shi, yannayinsa shi da kansa ya tabbatar masa yana wani hali mai girman gaske da bai taba ganninsa a cikinsa ba, ya so ace ya masa bayanin wannan ba wata damuwa bace, idan an fasa din ba wani matsala a bar yaran su zabi zabinsu duba da shima na wajen nasa har yanzu daukan maganar yake yi wata shatakai dan ya gane shi ya gane yannayinsa sosai ya kuma shirya masa surprise din da zata bashi mamaki matuka in dai aka daura masa auren nan, ama kuma ba zai so ace yarinyar ma an yi mata dole ba, dan haka a tausashe ya ce" In dai har yarinya ta amince, ina maraba da hakan, na fi kowa Sannin waye kai, lamarin yaran zamani kuwa wannan sai a bi su da addu'a kawai" Gaba daya mahaifiyar Karima sai kanta ya so cushewa, tsoro ya kamata, tashin hankali ya shige ta, shin waye Elhaji baba ya nemawa auren nan har suka kiya! ta san dai da shi Elhaji babban ne ke neman auren da Karima ba zata gaza gane shi ba, ta yiwu wani a cikin yaran gidansa ne? innalilahi wa inna ilaihi raj'une, ai kuwa da Karima ta tafka kuskureb da ba zata taba gyarawa ba, dan kuwa koda baran gidansa ne mai kudin masu kudin anguwanninmu ne, innalilahi Karima wace irin shegiyar yarinya ce ne????? Tana cikin wannan tunanin tuni Aba ya raka baba ya dawo, wucewarsa ciki ya sakata mikewa tana rabe rabe ta bi bayansa gabanta na faduwa tana ta addu'ar da bata san cewa ta iyata ba ita da kanta dan kuwa adu'o'in babu abinda bata kamowa tana shafawa da hannayenta, ko sallar asubahi fa bata yi ba ta nuna bata yi da baba ya nuna su yi sallah su karya sai su je, kawai ta nuna su je din ya fi a ranta kuwa ta kudurce sallah ce ta rama daga baya. Sunna shiga ta budi baki murya a rarrabe ta ce" ELHAJI, Ina son in yi maka bayanin abinda yake..........." Kau , karar dauke fuskarta da yayi da mari ya sa ta rike gefen kuncin lokaci daya ta daka tsalle tana sakin ihu fitsari na son kubce mata sannan ta saka ihun da ya sa kaf mutanen falon mikewa Amarya sake boyewa ta yi da sauri, Mama kuwa ta mike da sauri tana zaro ido da karfin hali ta nufota tana fadin" 07/12/2024, 14:53 - samiraharounayacouba: 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *FARKON GANIN IDONA* 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *LABARI DA RUBUTAWA* *SAJIDA NIJAR*🇳🇪 *PAID BOOK* *Y'AN NIJAR ZAKU TURO KATIN AIRTEL KO TA SAHELCOM TA DARI A WANNAN NUMBAR 93811618 SAI A SAKA KU A GRUP, YAN NAGERIA ZAKU YI TRENSFER NE NA 500 TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GT Bank sai a bani shedar ta numbana kamar haka 93811618 , Sajida Nijar thank you 😍* LITATTAFAN MARUBUCIYAR DUK KARYAR KADA Y'AR MAHAUKACIYA NEMAN NA KAINA BANI DA ZABI DAGA TAFIYA ƊAUKAR SOJA BAK'A CE KUTKALE DUK NISAN JIFA MAGE IDAN KA RAINA INDA KAKE DUTSE NI ZAN LADABI ZAKIN SARAKAI WATA KOKOWAR DA CIWO A ZUCIYATA AURE YAƘIN MATA AZAL WATA TAFIYAR *Shafi na sha Biyar (15)* *TALLAH, TALLAH, TALLAH* *META FORCE* *menene meta force* business ne ingantacce business ne mekyau business ne daizaibaki kudi 💯 tunda ake duniyar network marketing ba’atabayin business din dayake bada kudi sosai kamar meta force ba kuma dollars ne sukebadawa sannan inkinason canja dalarki cikin mintuna qalilan zaki canja dollars dinki zuwa naira hankali kwance kinadaga gida dollars suna sauqamiki hankali kwance yawanci yan nigeria ko ince yan arewa bakuda lbrn wannan business din business ne daya karade duniya akwai qasashe da dama wanda sukafimuma cigaba sunacikin wannan business na meta force *shidai meta force crypto currency* ne kuma munsan cewa yanzu babu wani business dayake bada kudade a duniya yanzu irin crypto currency akwai program dayawa acikin meta force wanda akayi lunching da wadanda ba’ayiba amma za’ayi nan bada jimawaba yanzu bari mudau programs guda 1muyi dan taqaitaccen bayani akai *TACTILE* 1 Tactile : matakin farko kenan dole idan zakshiga meta force saikafarayin registration a tactile sannan zakasamu damar shiga kayi joning sauran programs din tactile yanada levels guda 12 1 to 12 kowani level da kudinshi level 1 5 dollars level 2 10 dollars level 3 20 dollars level 4 40 dollars level 5 80 dolllars hakadai kudin kowani level yake ninka na bayanshi saikzabi wanda zaka iya saikayi shi tactile ananne akasamun abunda muke qira *Spillover*da*over flow* wato kanazaune baka kawo kowaba zakaduba wallet kaga ansama mutum har dollars sun sauqama anbiyka kuma bakayi aikin komaiba a wadannan levels din dakasayadin ko wani levels dakasaya idan spillover yatashi fadoma to adadin kudin wannan levels dinne misali level 1 5 dollars to ynada dakuna 6 duk lokacin da kayiwa mutum register kokuma spillover yafadoma zakasamu 5 dollars ne akowani daki 1 amma banda dakuna 2 na farko da daki 1 na qarshe amma daki na 345 dukka sunafadowa biyanka za’ayi kaga 15 dollars kenan dakuna 3 sannan idan dakunan suncika za’aske sharemaka kasake zuba wasu mutane inma kaikanemosu inma spillover kasamu to haka zakayita samun wannan dollars din a kowani levels dakasaya duk zagaye daya zakasamu adadin kudin daksayi levels dinnan sau 3 kagdai kudin dakasyi levels din sundawo harda riba kuma hak za’ayita sharema dakunan anasa wasu mutane koda mutanen sunkai millions 💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽 Atakaice kenan sauran bayanin kubiyoni awannan number domin jinkarinbayani 👉0912 262 1080 *Sannan zaku iya zuwa kuyi browsing google youtube* *zakusamu kowane irin bayani kukeso game da meta force Aunty Hajja LABARI A rikice Mama ta ce" Elhaji ya da mari? haba Elhaji subahanallah" Da sauri mahaifiyar Karima ta Tare ta tana fadin" Ina ruwanki a nan? babu abinda ya shafe ki dan Elhaji ya dake Ni, ko ba komai Elhaji yayana ne, kuma uban y'ata sai dai maki gani ya mutu, du ba kece ke ziga min yarinya ba? du aikinki ne kuma in sha Allah sai kin ji kunya, yarinya sai ta yiwa ubanta biyayya, ta anshi aure ta gama koda mahaukaci ya haɗata zata je ta zauna in dai ina raye" Mamaki ya kashe Mama a tsaye, hakama Karima wace ta dago a zabure tana kallon uwar tata da mugun mamakin furucinta Aba kuwa karasawa yayi ya zauna yana girgiza kai ya kalli Mama tamkar kwai ya fashe mata a ciki ya ce" Sai ki zo ki zauna yar bani na iya, tace ba ruwanki gimbiya sai ki dawo ki nemi wani dalilin nemana da rigimar ba dai dan na mari wannan marar mutuncin ba!" Sororo mahaifiyar Karima ta yi tana kallonsa, hakama duk wani dake falon Aba ya girgiza kai da takaici ya ce" Ni zaki fitowa a baibai? a halayarki ai babu wanda ban sani ba, ba ni kike son wulakantawa ba? a tabani sannan a hanna ni magana ko? ba damuwa y'arki Karima gaki ga ita nan , ta yi gagawar fitar da miji tun kafin ranku yayi mummunar ɓaci, ki ji da kyau ba zan kyale Karima ba sai ta fada min gidan ubanda ta samu waya, kuma sai na zauna na bincike wayar nan tassss, sannan sai ta fada min hanyar da ta bi ta fita daga gidan nan ko in yanka shegiya in binne!" Ya ajiye maganar yana cije lebensa ya sake bin ya'yan nasa mata da kallo, nan da nan kowace ta sada kanta dan sun san hali , yanzu shafi zata shafe su Ya sake girgiza kai ya ce" Ke fa Allah ne ya toni asirinki na so hadaki auren nan da mutumen kirki kika kiya, shegiya du kin fi yarana muni a haka wai kema har gudun wani kike, na godema Allah da ba ke kadai na haifa ba , da na yi kukan bakin ciki a gidan nan" Mikewa yayi bayan ya gama maganar ya kama hanyar coridor din dakin matansa ya kuma dakata ya dube su ya ce" In sha Allah, KHADIJA ba zata watsa min kasa a ido ba, itace ta dace da wannan mutumen, darajar ta ce ta dace da shi, in sha Allah nan da yan kwanaki zan daura mata aure da shi zan kaita dakinta da kaina, a nan zaki gane kin tafka asara KARIMA dan sarai na gane dalilin da ya sa kika gudu,, ki sameni dakina dan ki bani amsoshin da na tambayeki nan da yama kafin nan na gama bincikar wayar taki!" Mama dake tsaye kan hanyar da zai wuce idannuwan da ta ruko ta ɗora a kansa har ya shige ta gefenta ya wuce ciki Da sauri ta bi bayanta tana fadin" Wace Khadija ce zaka yiwa auren nan da kwanaki?" Aba ya dakata yana dubanta a hankali ya ce" Wata khadija gareni banda Anmy?" Mama ta dube shi da mamaki tana yatsina bakinta ta ce" A'a, ban yarda ba gaskiya" Aba ya tsareta da ido sai kuma ya juya ya ci gaba da tafiya Mama rai bace ta ce" Walahi ka ji na rantse ba zai yiwu ba, ba zaka daukar min yarinya karama ka yi mata auren dole ba, Allah na tuba auren soyayar ma da ya aka kare bale wani auren hadinka cen da ka samo, walahi ba zai yiwu ba" Dakatawa yayi, sannan ya juyo ya sake dubanta, A kausashe ya ce" Dama kina da karfin ikon hanna Ni yadda na so da y'ata?" Mama ta dube shi cikin ido itama ta ce" Kana da tantama ne ko kana wasi wasi? gwara ka karbi tayin uwar wace ta fi yi maka biyaya, ba zan yarda ba, koda kuwa hakan na nufin karshen zamana da kai kennan a duniya!" Hannunsa na rawa ya dago yana nunata ya ce" Ni kike gayawa wannan maganar Usaina? Ni kike son wulakantawa a kan y'ar da na haifa da cikina Usaina?, to bari ki ji, ko Karima da na kyale dan na gane zalamar abin duniya ce ta saka ta bijire min, shi yasa zan bata nata zabin ta je ta ga meye rayuwar auren, ama kin ga ke da Khadija na isa da ku, walahi na isa da ku, da Khadija zan daura auren nan koda tana mutuwa ne, sai ki kashe naki auren in gani" Ran Mama ya riga ya kai kololuwar ɓaci, a nutse ta karaso inda yake tsaye ta dube shi cikin ido, furfura du ta gama kansa ama sai fitina, a kausashe ta ce" Baka isa ka kashe rayuwar y'ata ba, bayan ka gama kashe tawa, baka isa ka yi ikon nan da y'ata ba, Ni na gama salwantar maka da komai, na gama malaka maka kuruciyata ka lalata son ranka, bari ka ji ta Anmy sai inda karfina ya kare, zata kawo wanda take so a aura mata, zata je ta yi rayuwar jin dadi, Elhaji a kan Anmy komai na iya faruwa, a kanta zaka san wace Useina!, ka janye kudirin ka tun kafin in tabbatar maka rashin karfinka a kanmu a aikace Dan walahi a irin wannan lokacin na gama gane babu komai a cikin ido sai ruwa, zan kuma ganar da kai shayi ruwa ne!" Tsananin tashin hankali ne ya cinye bambami da masifar Elhaji? ko tarin mamakin Mama ne ya nemi tsayar da bugun numfashin sa?, ya samu kansa a wani yannayi mai karfin gaske da ya daskarar da shi Har mama ta gama ta nufi dakinta , sai da ta rufo da karar rufo kofar ya ankara har ya zabura kamar kofar fuskarsa ta daka A lokacin da ake wannan dauki ba Dadin a tsakanin Mama da Aba, a falon su Mama rigima ce ta kacame a daidai lokacin da Aba ya bada baya mama ta bi shi Lubna da idannuwanta ke waje ta dubi Khadija dake kallon coridor kamar an saka mata abinda ya tsayar da numfashinta , domin kamar bata numfashi bale motsi a yannayinta Luba ce ta fara tabota bayan ta dubi samarin da suma du suka zarro ido suka kali KHADIJA A firgice ta kalle su, daya bayan daya ta kalle su, sai kuwa ta ja uban tsaki tana mikewa ta ce" Kai dilla ku daina kallona ba fa da Ni yake ba" Garin mikewar ne ta bige Karima dake kukan tashin hankalin da ta jefa kanta a ciki, dan ta sani in dai Aba ya duba wayar cen ta gama kadewa ta dago a rikice dan tsoro ta ji kar aje Aban ne ya dawo, sai ta ga Khadija ce ta tureta Mikewa ta yi rai bace ta tura khadijar tana fadin" Ke dan ubanki bakya gani ne zaki ture ni? ban son iskanci fa!" Khadija ta yi dan tangal tangal ta rike kanta ta dawo da karfi ta ture Karima sai da ta kifa rai bace ta ce" kar ki ja in maida Yan watannin da kika bani gefe in nada maki dukan tsiya a gidan nan, banza da bata jin maganar babanta, gashi zaki ja mana masifa muna zaman mu, ki zauna addu'ar Allah ya sa khadijar gidan kawun kauye baba ke nufi, dan in ni khadijar larabawa ce sai na daidaita maki hakoran bakinki , sakarya ko ki gudu ki je gidan uban wa? banza mai bakin yan iska!" Nan fa fada ya kaure, domin itama Karimar bata kyaleta ba , duk da ta san irin yadda take wahala a hannun khadija in ta hado su, haka ta dawo suka shiga dambe a falon nan amarya na gefe tana kallo, sauran yan uwan sunna ta kokarin rabawa ama abin na neman sake rikicewa har sai da mamanta ta ga zata ilatata ta shiga tsakiya rai bace ta ce" Ke kam inaga a halayar uwarki babu abinda kika baro, bayan kin shiga tsakaninta da ubanta ya baki mijin da ya zaba mata kuma so kike ki raunatata? shegiya mai karfin yan dambe to ahir dinki, Karima ma nan gidan ubanta ne baki da yadda zaki yi da ita y'ar bakin ciki" Khadija da kukanta na iya shege, dan sai ta gama cutarka ta fashe da kuka ta ce" mama kin ga dai Mammana ta hanna ni sa'in sa da baba, ama gaskiya ko daina zaginta dan ba zan jure ba, kuma aure ba da Ni ake nufi ba, da khadijar kauye ake nufi!" Tana gama fada ta yi ciki tana kukan nan na iya shege ta nufi wajen mamanta, sai dai me, tana tunkarowa ta ga babanta tsaye a kofar , shi bai buga ba, shi bai yi baya ba Da sanda ta juya dan kar ya ganta ta koma coridor din nan ta tsaya tana jira ya bar wajen sai ta je su shawarta da Mama, dan ta tabbata Maman ma ita take jira ta fada mata ba fa da ita ake wannan tatsuniyar ba . Ta kusa minti ashirin a nan, bata san abinda ake yi ba, bata koma falo ba, bata shiga ciki ba, sai gannin mahaifiyarta ta yi ta fito janye da akwati ta nufo hanyar falo, da hijabinta, yannayin tafiyarta kuwa. fusace ne Da sauri ta bi bayanta dan wuceta ta yi bata ce da ita ufan ba, Tana fitowa falon bata dubi kowa ba ta nufi hanyar filin gidan Kusan kaf yaran dake zaune sunna musu tsakaninsu a tsorace suka mike, hankalin kowane a tashe suka bi bayan Khadija dake aikin kiran Mama, Mama lafiya? Mama ina zaki je da akwati? Har ta zo fita ta dakata ta juyo a fusace saboda Muhammad ya rike akwatin gam tana ja yana ja yana faman kiran sunnanta Da karfi ta fizge akwatin bayan ta zabga masa harara murya a kausashe ta ce" Zaka sakar min ko ba zaka saki ba? sa'arka ce Ni? sake min akwatina nace! Gaba daya suka zo suka mamayeta, su dukansu suka daneta , Du girmansu suka saka mata kuka, a rikice suke , hankalinsu a tashe yake, tamkar za'a raba su da wani sashi ne na jikinsu, du rikice suke Muhammad ya fashe da kuka yana rike da jakar ya ce" A'a mama, ke ba sa'ata bace, ama idan na sakar maki jakar ina zaki je ki barmu?" Anmy lokaci daya abun ke neman girmamar kwakwaluwarta, ita dai ta sani addu'ar barin mahaifiyarta a gidan mahaifinta tana daya daga cikin adu'o'in da bata bari in dai ta yi sallah, sai gashi yau abin ya samu ama kuma ta kasa tantance a wani hali take ciki, hankalinta ya gama kaiwa kololuwar tashi, tsaye take ama kamar a kife take jinta, a hankali ta sake gusawa ta ba Lubna waje wace ta karra rukunkume Mama tana kuka itama ta ce" Mama, to in kika tafi ina zamu saka ranmu?" Wannan furuci na Lubna ya sa Khadija rintse idannuwanta ta sake budewa a kansa baki dayansu A hankali ta juya ta dauki hanyar da ita da kanta bata gane nan take bi ba ta nufi wajen da zuciyarta ta aiketa kanta tsaye Mama murya a raunane bayan ta raka khadija da kallo ta yi kokarin ciro Lubna daga jikinta a tausashe ta ce" Haba Lubna, a yanzu ko dokar daji ne ai zan iya kai ku , ku rayu, ku yi zaman ku a gidan Babanku, nima yau lokacin in je namu gidan ya yi kun ji?" A tunaninta idan ta fadi haka ta samu su saketa, sai abin ya nunku, suka naniketa suka ki barinta, karshe sai da ta musu jan ido suka saketa ta sakar musu jakar ta juya ta kama hanyarta ta fito ta tsayar da dan taxi tana masa kwatancen gidan Hajiar Larabawa yaran suka bude taxi din suka shige gaba dayansu, har daya kan daya suka yi dan ta musu kadan, hakan ya sa Mama zuba musu ido zuciyarta na tsintsinkewa......., lokaci daya kwakwaluwarta da zuciyarta na son su cenza mata tunani, sai dai ta fi karfinsu ta shige motar , bayan direba ya saka akwatinta a baya da mutun biyu a bayan suka daga suka yi gidan Hajiar Larabawan tare Sunna isowa daidai da kannin Mama ya fito daga motarsa, daga wajen aiki yake shima likitan ne, ya karaso yana mamakin tsatsakuwar da suka yi a motar da kuma yannayin auntyn tasa Yana kokarin tambayar lafiya? Mama ta yi ciki ta barshi tsaye da su Sadik , su Lubna kuwa tuni suka bi bayanta suka shige Sadik ya dube shi bayan sun gaisa ya ce" Baba karami mun kauro nan ne da mamanmu, ka biya mai taxi din dan bamu da ko sisi mu" Da mamaki yake kallon yan samarin, daya bayan daya kafin ya ciro jaka biyar daga aljihunsa ya mikawa mai taxi dake jira sannan suka dugunzuma suka yi ciki su dukansu Sunna shiga suka samu Mama kwonce saman shinfidar Hajiar Larabawa, kuka take yi sosai da sosai tana fadin ita kam ba zata koma gidan Elhaji ba, ta gama da zama da shi, kuma ba zai yiwa y'arta auren hadi ba, ba zata yarda ba, in me yake takama da shi ta shirya sai su yi fito na fito da shi, ba tsoronsa take ji ba Hajiar Larabawa a zaune hankalinta tashe tana kallon ta, idan ta kalleta sai ta juyo ta kalli ƴaƴanta da kanninta da yayi tsaye yana kallon ikon Allah Lubna dake kukan itama tana rike da hannun mamansu ta ce" Mama daina kuka kin ji? shikenan ai mun bar masa gidansa ya huta, kuma ba zai yiwa Anmy auren ba, sai mu kai shi kotu ai, ga yaya Sadik lauya ne shi zai rufe shi kowama ya huta!" Hajiar Larabawa ta zubawa Lubna ido, sannan ta dubi sauran ta ga kowane yayi amana da furucin Lubna, haka kuma kunnayenta na sauraron karfin kukan Mama na raguwa, wanda ta tabbata furucin y'ar Tata ne ya sa haka,, sai ta dauke kanta tana duban kofa a hankali ta ce" To ke, kin zo kina ta kuka a gaban yayanki, baki yi shiru Bama bale mu san abinda ya dace a yi, ina takwarar take ne? ina Khadijar ne?" Sai a lokacin Mama ta dago da sauri ta ringa bin yaran da kallo, haka suma suka dubi junna, Lukman mai saurin zagi a cikinsu ne ya tafa hannu ya ce" Kai, ina wannan shegiyar take kar dai mun manceta a cen yayi kulli kullin kubura da ita?" Da sauri Muhammad ya buge shi yana fadin" Kai mai sunnan Hajiar Larabawan kake zagi?" Yana fada yana mikewa ne ya ce" Ku tashi mu je mu zo da ita" Basu wani jira ba du suka mike, suka kuma kama hanyar fita, Da sauri Mama ta mike tana fadin" Baba karami ka kirawo min su, idan suka koma walahi Dukansu zai yi bana nan, su kyaleta ita ba zai daketa ba, kirawo min yarana kar ya wulakanta min su" Da sauri ya bi bayansu, yana fita mama ta dubi Hajiar Larabawa suka yi ido hudu, sai ta juyar da kai tana sake hade fuska dan kuwa a shirye tsaf ta zowa Hajia yau. Hajia ta yi murmushi ta juyar da kanta ta yi kiran mai aikinta tana zuwa ta duka gaban Hajiar, itama datijuwa ce Hajia ta dubeta da kula ta ce" Baba salamatu, a gyarawa ya'yan Usaina daki samarin su sauka a cen, yan matan kuwa sai mu hadu a nan mu zauna, yaji suka yiyo ita da ya'yanta" Baba salamatu ta dubi Mama da mamaki, sai dai yannayin da maman take ciki ya sa bata ce komai ba ta mike a hankali ta nufi aikin da aka sakata zuciyarta cike da tunani, ama kuma ko menene zasu jira mutuniyar ta saku da kanta a zauna, yaji kuma? masha Allah da girmanta da komai? ai yanzu ko ANMY aka sa dakin miji ta fi karfin yaji bale Mamanta. A gidan Aba Kofar dakin khadija ta murda ta shiga , idannuwanta a kan wanda take son ganni, har ta hange shi zaune saman kujera , hannunsa na hagu a saman gaban goshinsa, gefensa kuwa magani ne a ajiye a bude, sha ne zai yi? ko ya sha din? wannan shi kadai ya sani sai Allah. Bata kula da abubuwan nan ba, fatanta ta karasa gabansa, Sai da ta karasa ta duka a daf da kaffafuwansa sannan ta dago kanta ta kalli fuskarsa wace ya dago shima yana kallonta A sanyaye sosai ta ce" Aba, Mama baba ce da akwati, wai ta tafi gidan Hajiar Larabawa, sakinta ka yi ne itama?" A hankali ya sake zuba idannuwansa a kan KHADIJA, a bayane ya gane bata cikin hayacinta yarinyar, domin ya sani da a cikin hayacinta take ba zata taba daukan wannan baban risk din na zuwa gabansa a irin wannan lokacin, har ta yi masa magana a haka ba, magana kanta tsaye da furuci irin wannan ba A tausashe ya girgiza kai ya ce" A'a, ban saketa ba, cewa ta yi ban isa in yi iko da ke ba Hajia karama, kuma a haka dinma ban ce mata komai ba ta tafi" Ya ajiye maganar a hankali yana dan rintse idannuwansa sanadiyar sarawar da kansa yake yi Tunda Allah ya haliceta bata taɓa gannin mahaifinta a irin wannan yannayin ba, duk rintsi baya sada muryarsa irin haka, hakan ya sa ta shiga dawowa hayacinta har ta kafe fuskarsa da ido tana kallonsa A hankali ta ce" Baka da lafiya ne Aba?" Elhaji ya mayar da kansa ya jingine yayi shiru Cen ya budi baki ya ce" Kalau nake Anmy, in sha Allah rigimar mamanki ba zata kasheni ba, aure ne na rantse sai na daura maki shi da wannan bawan Allahn, mutun ne mai daraja sosai, mutun ne da idan na bashi y'a na san na saka a hannu mai kyau, kuma na fada zan kuma fada na isa da ku ke da mahaifiyarki , zan yi iko da ku, idan har Usaina ta min garaje zan daura aurenki a yau kowama ya huta" Cikinta sai da ya juya, ta kawo hannunta ta rafka tagumi , Babu abinda kirjinta ke yi sai dokawa, so take yi ta kwonta ta yi burgima a nan ta sanar da shi bafa zai yiwu ba, ama a yanzu ta dawo hayacinta ta san idan ta yi haka sumar da ita zai yi ya mata auren ya kaita a summe, gwara ta bi bayansu a dauki matakin da ya dace a kansa, aure zai yi mata ita? na dole? aaa aaa aaaa ai Elhaji bai gane ba, gaskiya bai wani isa da su ba, da ace Mama ce ta mata mijin nan lafiya lau zara yi biyayya ama ba wai shi ba, inama hadi yo Allah mun tuba? Mikewa ta yi bata ce masa komai ba , har ta fara tafiya ta dawo ta duka ta ce" Aba ka bani kudin taxi in tarda su, sun tafi fa" Yannayinta kawai yake kallo, sai kuma ya mike ya je wajen da yake ajiyar kudi ya bude ya ciro kudin ya dawo ya bata ta juya ta tafi sannan ya koma ya zauna yana dafe kansa da hannayensa biyu Shi dai ba yaro karami bane, a yanzu zai iya cewa soyayya da ita da babu uwasu daya ubansu daya, baya tunanin akoy abinda zai taba shi wanda bai taba shi a da ba, sai dai tafiyar Usaina, tafiyar Usaina wani abu ne baba a cikin manyan abubuwan da suke iya gigita shi.....gefen kansa yake ji yana wani irin ciwo, da kuma kirjinsa da ya yi masa nauyi Mikewa yayi ya koma saman kujera ya shiga shiga wayar Karima ya shiga bincike Karatu in dai da Hausa ne, zai iya yi maka shi, da kuma larabci, turanci ne kawai bai iya ba, abin mamaki kuwa abubuwan ta du da Hausa ne A hankali ya ringa shiga msg dinta na cikin whatsup dinta Tun bai yi nisa ba numfashinsa ya ringa yi masa nauyi, zufa ta ringa keto masa, mijirya ta ringa kama kaffafuwansa da jikinsa baki daya Msg din da ya shiga nata da Mudansir kadai ya fitar da shi a hayacinsa, irin kalaman da suke yi na batsa tsantsa da alkawarurukan bayan aurensu irin zaman da zasu yi ya sa ya ringa kokowa da numfashinsa , wayar ya saki dan dole ya mike da kyar yana bin layi ya fito dan neman agaji, domin idan bai nemi agajin nan da gagawa ba tabas maganar Hajia zata tabbata, d'an yau zai gila abinda zai dauke numfashinsa dan firgici gashi shi kadai ne a dakin, ga yana cikin yannayin fada da kowa amarya ba zata taba nufo dakinsa a irin wannan lokacin ba, wace ke tunkararsa duk wuya duk rintsi din kuwa ta bar masa gidan da ita da ya'yansa baki daya......... A mugun jigace ya fito yana kiran masu gadi Su ne suka talabeshi a rikice suka yi asibiti da shi bayan sun sanarwa amarya ta fito suka rankaya tare..........( Wannan kennan) WANNAN SHINE FARKON LABARINA...................A YANZU ZAMU NAUSA CIKIN LABARI GADAN GADAN, YAYA WANNAN RIGIMAR ZATA KAYA? ANMY, WACECE ANMY? ME ZATA ZO MAKU DA SHI A LABARIN NAN? URS SIR AL'WALID .....WANENE SHI? YAYA TASA RAYUWAR TAKE? MUFEEDA FA? YAYA ZAMANTAKEWAR GIDAN ELHAJI ZATA KOMA? HAJIA TA BAR MASA GIDANSA KENNAN? TABASSS ZAKU SAMU FADAKARWA, ABIN TAUSAYI, ABIN NISHADI A WANNAN LABARIN..........KU TAHO KU BIYA KUDIN KARATUNKU NAIRA DARI BIYAR DAN KU RINGA SAMUN SABBIN UPDATE DA ZARAR NA SAKI......NI CE TAKU, SAJIDA NIJAR 93811618 Karshen free page😍😍😍😍 07/12/2024, 14:53 - samiraharounayacouba: 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *FARKON GANIN IDONA* 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *LABARI DA RUBUTAWA* *SAJIDA NIJAR*🇳🇪 *PAID BOOK* *Y'AN NIJAR ZAKU TURO KATIN AIRTEL KO TA SAHELCOM TA DARI A WANNAN NUMBAR 93811618 SAI A SAKA KU A GRUP, YAN NAGERIA ZAKU YI TRENSFER NE NA 500 TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GT Bank sai a bani shedar ta numbana kamar haka 93811618 , Sajida Nijar thank you 😍* LITATTAFAN MARUBUCIYAR DUK KARYAR KADA Y'AR MAHAUKACIYA NEMAN NA KAINA BANI DA ZABI DAGA TAFIYA ƊAUKAR SOJA BAK'A CE KUTKALE DUK NISAN JIFA MAGE IDAN KA RAINA INDA KAKE DUTSE NI ZAN LADABI ZAKIN SARAKAI WATA KOKOWAR DA CIWO A ZUCIYATA AURE YAƘIN MATA AZAL WATA TAFIYAR *Shafi na sha shida (16)* *TALLAH, TALLAH, TALLAH* https://chat.whatsapp.com/KmdHXVV1oUlKAT6ldQEXOf YAR UWAH SHIN KINADA LABARIN WANNAN BUSINESS MAI SAURIN KAWO KUDI KIKA TSAYA HAR YANXU BAKI SHIGABA TOH BARI KIJI IDAN KINADA BURIKA A ARAYUWAR KI TOH MAZA KI SHIGO META FORCE DOMIN CIKAN BURIN KI DA KIKA DADE KINA SON KI CIKA TA GEFEN KUDI HAJIYATA IDAN KINA META FORCE KI KASHE KUDI BAKOMAI BANE A WURIN KI DAN HK KADA KIBARI KIYI WASA DA WANNAN DAMAR YIMAZA KISHIGO KEMA KI FARA SAMUN KUDI IN DOLLARS WATO MAZAJEN KUDI*💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼 👉0912 262 1080 LABARI A GIDAN HAJIAR LARABAWA Hajia bata saka mama a gaba da nasiha ko fada ba, hasalima gyara mata shinfida ta yi tace da ita ta kwonta ta yi barci Ita dai Mama ta kwonta din, ama idannuwanta a kan yan matanta dake zaune sun kunna tv din Hajia sunna kallo sunna fira da dariya abinsu dan tunda ta daina kukan suka sake suke shagulgulansu gannin har yama na kokarin yi ba'a yi maganar girki ba ya sa baba salamatu zuwa wajen ta larabawa ta duka dan amsar bayanin cefane saboda girki, domin ta tabbata yau an dora tukunya ko dan bataliyar nan ta Hajia da take tafe da ita A nutse Hajia ta dubi Mama ta ce" Usaina, tashi ki bata kudin cefane ta yi ta je ta gani ko ta samo nama? warhaka anya an sami nama?" Baba salamatu ta ce" Au nama za'a saka Hajia?" Hajiar Larabawa ta gyada kai ta ce" Nama za'a saka na kirki kuwa ko zabi, kin ga yaran nan ai basu saba da cin girki lami ba, tashi mana Usaina "" Mama ta mike tana kallon Hajia da mamaki ta ce" Hajia kudin cefane kuma? Ni fa ko sisi ban zo da ita gidan nan ba, kudin taxi dinma ban san wa ya biya ba" Hajia ta kafeta da ita, a tausashe dan gudun kar yaran su jiyo ta ce" To ama kin san ai ya'yan nan ba zan iya ciyar da su ba ko Usaina?, dole zaki ringa bada cefanensu, ga ya'ya kun saba musu dadi basu san miya babu zaki ba, zan ringa bada shinkafar ama cefanen sai kin ringa yi ai Usaina, ko baba? da ace bakinki ne ke kadai sai in yi dolena tunda Ni na haifa ama wadinan y'ayanki ne ai Usaina " Baba salamatu ta sada kai tana boye dariyar yannayin da Usaina ta yi a zaune kamar an maujeta dan tsananin mamakin Hajia Zata yi magana Khadija ta fado dakin, a fujajan take, hijabinta da takalmin ta du ba a jikinta ba, ihu take yi ta zube a gabansu tana burgima Mama ta zauna da kyau tana janye kafarta da ta diro mata ta zuba mata ido, Hajiar Larabawa ta talabota tana fadin" Subahanallah, subahanallah subahanallah takwara , waye ya dake ki? subahanallah takwara lafiya? ina hijab din da takalman?" Khadija ta langwabar da kai tana hawaye ta ce" Ni na sani takwarraty ana son kashe maki Ni?, Ni da kaina ban san inda suke ba" Sidik ya dafe haba yana kallon iya shege ya ce" Ki ji tsoron Allah Anmy a zaure fa kika cire kika yar!" Khadija ta murguda baki tana sakin harara ta ce" Ka ga ba ruwanka, takwarraty kin ji abinda zai min? wai auren dole, wani mataki zaki dauka?" Hajiar Larabawa ta dafe haba tana furta" Bari in fara rangada buda burina zai cika zan kai ki dakin mijinki kafin in mutu, kaikaikaikai Allah ya yiwa babanki albarka y'ar nan, aure dai aure?" Khadija ta bata rai taba kallonta ta ce" Baki san bana so ba? a kan me za'a min auren dole? na tabbata kuma mai kudi ne zai aura min, Ni fa na tsani mai kudi, ba zan taba auren mai kudi ba saboda na tabbata wulakantani zai yi, kuma kin san idan har ya min auren nan sai na saka shi uku, guduwa zan yi zuciyarsa ta buga dala yanzu haka yana cen kamar zai suma na fito na taho, gwara dai kai Babanmu ya kyale , in ya tafi kowama ya huta ina dalili....................." wartota mama ta yi ido waje ta direta gabanta bata bata damar gane komai ba ta shiga jibgarta Lubna ta dora hannu a kai ta saka ihu, Maman ta janyota itama ta haɗa da ita ta ringa jibgarsu sai babba salamatu ta iya kwatarsu dan Hajia da ta ja ta gaza sai ta kwalawa baba salamatu kira Mama na haki ta ce" Dan baku da kunya Ni zaku saka a gaba kuna yiwa badakalar harshe? , ke Lubna zaki ce ku rufe ubanku , ke kuwa har ki ce zaki bijirewa ubanki gwarama ya mutu ku huta? an gaya muku in ya mutu hutawa zaku yi? uku zaku shiga, ku ji kowa ya barku da halinku a duniya, danginku sai sun guje ku saboda wanda ya haɗa ya tafi ya barku, Ni zaku rainawa wayo ku ringa neman raina ubanku a gabana? ku tashi ku bani waje yan rainin hankali ku tafi maza ku kama aikace aikacen gidan!" Ta karashe da karfi, ai kuwa suka mike suka fita har sunna gware, Khadija kuwa nan ta zuba da kudin da ta amso a wajen babansu suka yi waje da gudu su duka Hajiar Larabawa ta sauke ajiyar zuciya tana kallon baba salamatu ta ce" kin ga mai y'a ta daki abinta a gabana" Mama ta sada kai tana huci Hajia ta sake cewa" to in ba rashin kunya ba, ai ke kika yi suka gani, su ai sun zata abin kirki ne tunda yanzu kika maimaita min in bai bar maganar yiwa takwara aure ba human right zaki kai shi, kin ga kuwa dan d'ansa ya rufe shi ko dan takwara ta gudu saboda za'a yi mata aure ai ke lafiya lau ne haka kike so ko?" Mama ta dago tana kallon Hajia, zai kawai ta sakawa Hajia kuka, murya na rawa ta ce" Yanzu Hajia abinda zaki ce kennan? Hajia ina hakuri da mutumen nan ama sai da ya kai Ni bango, kina kallo Hajia babu abinda bana gani da shi, shine zai ringa wulakantani?, Ni fa ba hanna shi yiwa yarinya aure zan yi ba, hasalima nice na kai masa shawarar ya aurar da ya'yan nan saboda abinda na fara gani ba zan so ace an mike da shi a gidansa ba, ya fatatakeni ya cika baki da alfahari karshe na kawo ido na zuba masa dan doguwar magana da shi ta zama fitina ba kowa zai iya ba, ama ta yiwu ace shi sai nemana da rigima? daidai nake da shi Hajia babu inda zan je ina nan" Hajia ta gyada kai ta ce" Hakane kuma, kar ki yarda, yi zamanki kawai ku bijire abinku ya fi...., yanzu kawo kudin cefanen" Mama ta sake duban Hajia, jiyan nan fa ta turo mata kudin ta na wata kudin da ita da kanta ta yi kiranta tace sun yi yawa bayan ga su shinkafa, macaroni, cuscus, garin masara da su doya da dankali komai an jibge cefane kawai suke yi na kayan miyar da ba yawa , ama Maman tace ta rike idanma sun kare a gobe ta sanar mata za'a kawo wasu, shine yanzu kuma take fadin haka ko? dan kawai dai a gigitatata a sa ta koma gidan ko? to kuwa ba zata koma ba, in ana so kar a basu abinci a gidan, sai kawai ta yi kwonciyarta tana nadewa hadi da sake fashewa da wani kukan Hajia ta tabe baki tana kallon kudin dake kusa da katifar ta dauka tana fadin " Kin ga salamatu kamani in tashi mu je cen inuwar a min shinfida in sha hantsi, Ni kam wannan y'a ta manta hawan jinni ne da Ni sai ta sa ya tashi ta sakani a gaba da kuka, bari a ranta maki kudin cefanen a siyo zabi mu yi dabge dan kuwa ba zan ciyar masa yara da miya lami ba, kudadenmu mu du mun saka su a hanyoyin da suka dace sai dai ana iya ranta maki kya biya...." Baba salamatu ta kamata suka fito fili ta sa aka yiwa Hajiar shinfida mai kyau ta je ta ringesa a innuwa , Khadija ta zo ta kwonta a jikinta a hankali tana fadin" In baki hanna aka min auren dole ba duniyar zan bar maki ki shiga uku takwarraty , ki azalzala y'arki ta bijire masa kin ji?" Hajia ta yi murmushi tana fadin" Kin zubar da kudi, na waye kudin nan masu yawa?" Sai a lokacin khadija ta tuna, ta ce" Aba ne ya bani da nace ya ban kudin taxi in zo nan din nima, bawan Allah bashi da lafiya fa, baki ji muryarsa ba har abin tausayi, kamar ba Abanmu ba horor " Hajia ta girgiza kai kawai tana dane dariyarta, wato ya'yan Elhaji da matarsa kaf shakiyai ne na bugawa a jarida, Allah ya shirye su ya shiryi babansu Kusan karfe biyar na yama amarya ta karasa gidan Baba Hamza Tunda take bata taɓa shiga cikin gidan ba sai yau, sau biyu dai sunna zuwa gaishe shi sukan gaisar da shi a nan wajen Elhaji ne su juya, sai hau da Allah ya sa ta yi zuwan nan na yama akace ta shiga ta karasa baya wajen shukoki yana cen Tun daga nesa ya ajiye sandar da suke buga ball shi da kurma ya nufota yana tafe a hankali da yannayin girman jiki na shekaru da ya dauka har ya karaso inda take tsaye tana mamakin girman fillin ball din, kuma ball din irin yar karamar nan ce da ake bugawa da sanda ta je ta fada ramin nan, irin ball din nan ta masu kuɗi, ashe har haka mutumen nan keda dukiya? ikon Allah Dukawa ta yi har kasa ta sake gaisar da shi Cike da girmamawa da dantijantaka baba ya ce" Ke ce ke tafe? bismillah mu je ciki wajen iyayen naki mana" Du irin yadda take son shiga cikin a cikin zuciyarta ko dan ta idasa kasshe kwarkwatar idannuwanta sai ta kasa , saboda abinda ya kawota, a tausashe kai a kasa ta ce" A'a baba, dama zuwa na yi in sanar maka baban yara na asibiti, ama da sauki dan dai a sanar maka ne duba da sun yi fada da baba ado" Sai da ya ji gabansa ya fadi, Allah ke hada jinni , Allah ya haɗa nasa da na bawan Allahn nan, ko dan yana yi masa yannayi da nasa cilon d'an da uwar gidansa? lalle bawan Allahn nan yana da mahinmanci sosai a duniyarsa A hankali ya ce" Subahanallah, me ya same shi? dazu fa lafiya na baro shi...., koda yake baya bata da kadan, a wani asibiti yake ne?, tashi tashi bari in taho nima, ki sanarwa direbobi sunnan asibitin da dakin da yake" Ya karasa fada yana nuna mata hanyar da direbobin suke sannan ya juya da dan gagawa ya nufi inda kurma take yana yi mata alamun zai je ya dawo Da hannu ta masa alamun a dawo lafiya sannan ta ci gaba da game dinta Bangaren AL'WALID ya nufa yana ayana' Yanzu haka baban kurma yana cen yana fama da karafunan nan' Samunsa ya yi tsaye da kayan sport a jikinsa, farare irin wa'inda yake sakawa idan zai yi wasan wuka, kansa da abin kare kai, sunna yi shi da bakonsa Dakatawa yayi har suka dasa aya saboda ba'a daukan lokaci sannan ya juyo yana cire casque din kan nasa ya ajiye saman wani dogon table ya nufo inda baba yake tsaye da kula , sannan a tausashen da yake yi masa magana ya ce" Fita zaka yi?" Baba Hamza ya ce" Eh, ina so in je asibiti ne kakan kurma aka kwontar" Dubansa yayi da kyau, ya dan dage girarsa ƙadan dan maganar da ya so yi, sai kuma ya dauke dubansa a tausashe ya ce" Ba zaka bari in je maka ba?" Baba ya girgiza kai ya ce" A'a gaskiya, zan je yanzu yanzu in dawo in sha Allah" Ajiyar zuciya ya dan sauke a nutse ya ce" A dawo lafiya" Har baba ya fita ya dawo , ai kuwa ya ganshi a tsaye yana kallonsa Murmushi yayi a lokacin da ya dago hannunsa zai taba wajen goshinsa, ya ga wai yanzu AL'WALID ya kere tsayinsa, yau da gobe, shi abin tsufa ya sa ya rankwafa AL'WALID din kuwa da yake yanzu yake cikin shekarunsa sai tsayinsa ya bayyana sosai ga budewar da shi bashi da ita a da, dan a zamanin tasa kuruciyar bashi da kakarfan jiki irin wannan ko kadan Wajen goshinsa ya taba inda ya mana abinda zai boye ciwon da ya ji A tausashe ya ce" Wai me ya ji maka a nan?" Hannun nasa da ya taba shi da shi ya riko ya sauke hannun nasa a tausashe ya furta" Dan bigewa ne" Baba ya dan kure fuskarsa da kallo sai kuma ya juya ya tafi Yana tafiya AL'WALID ya taba wajen shima....., sai ya samu kansa da fitar da karamin murmushi ya girgiza kansa ya je wajen kujerun da kayansa ke ajiye kama daga kan waya da abin sha Zama yayi ya dauki wayarsa ya bude, saboda tun dazu yana hangen hasken da take badowa tana daukewa, Tarin msg din dake wayar da misss call ya saka shi lumshe idannuwansa Ba tare da ya bi ta kan kiraye kirayen nata ba ya rubuta mata msg kamar haka" Yau zan gan ki" Daga haka ya ajiye wayar ya shiga dan juyar da kansa a hankali a hankali yana jin jijiyoyin wuyansa na saki sosai A hankali ya bude idannuwansa daidai aple wash din dake daure a hannunsa ya sauke ido.....a hankali ya furta " *FARKON GANIN IDONA DA ITA....TA FASA MUN GOSHI* " Ya samu kansa da yin wani murmushin a hankali ya furta" Allah ya sa a daina maganar nan........dan ba zan juri fashewar kai ba, ga dukan alamu kuma yan gidansu du yan dambe ne" Tunda suka dawo daga gidan Aba a jiya yakan samu kansa da yin murmushi har ya furta wasu kalamai wa'inda suke nuni da ya dan samu nishadin da ya jima bai samu ba A kusa kusan nan, zai iya cewa ya jima rabonsa da ya yi fira da sakewa da mutun , mace ko namiji irin haka......ya dauki lamarin komai serius ya sakawa rayuwarsa da motsinsa, hakan ya sa abin ya tsaye masa a rai yake saka shi murmushi Mikewa yayi da tawul yana goge zufar dake karra tsatsafo masa ya tarda abokin nasa dan ya masa salama domin yana son shiga yayi wani abin kafin a jima Baba Hamza da direba basu zame ko'ina ba sai clinik din da Aba ke kwonce Bai wani sha wahala ba aka gwada masa dakin da Aba ke kwonce, dan haka ya karasa cikin tafiyarsa ta tsofi ya shiga neman izinin shiga Aba dake zaune ya rafka tagumi abin duniya ya ishe shi, tun ba'a je ko'ina ba damuwa na son fin karfinsa, ya gaza yarda da abinda idannuwansa suka gani, ya gaza yarda, uwa uba wace zai iya yin maganar da ita kansa tsaye ta yi tafiyarta, wai ace amarya a gefensa a zaune da nufin ita ke jinyarsa ama tana fama da waya a hannu? shi tun dazu da ta fita Baima san inda ta nufa ba, yarinyar nan ita da kanta yanzu tsoronta yake ji, dan kuwa lamarin y'arsa Karima na son gigitashi har ya sa ya kasa yarda da kowa Da kyar ya iya bada damar a shigo yana dago dubansa ya sauke a kan baba Hamza da ya shigo a hankali yana tafe irin tafiyar tsofafi da kula sosai da kuma kiyayewa Baba Hamza na dubansa ya ce" Subahanallah, kace dai jikin tabuwa yayi da gaske tunda gashi har an baka gado? " Tarin tambayoyi ne a zuciyar Aba, yana duban baba dake neman wajen zama ya ce" Alhamdulilah, da sauki, gidan ba ka koma?" Baba ya girgiza kai yana zaunawa ya ce" A'a, amarya ta sanar da Ni " Aba bai san lokacin da ya furta" Innalilahi, mai hankalin ta tafi ta barni da mahaukaciya, me tace maka?" Baba ya dube shi a tsanake, kanna kallonsa zaka fahimci cikin tashin hankali yake Baba Hamza bai kula furucinsa ba sai tambaya da ya jefo masa wace ta sa yayi shiru yana sauke ajiyar zuciya, wato wace ta tafi ina? Duda ya san amsar tambayarsa ba zai.wuce yace Hajia ta tafi gida ta bar amarya ta yi jinyarsa? shi kam Yana girmama soyayar da Elhaji ke yiwa matarsa, Aba ya dago yana dubansa a hankali ya ce" Gidan Hajiar Larabawa ta tafi tunda safe" Baba ya dube shi a dan zabure ya ce" Sakinta ka yi itama?" "A'a, ban saketa ba, wai me yasa za'a ringa min wannan mugun alkaba'in? ban saketa ba, fushi ta yi ita da yaran suka tafi gidan Hajiar Larabawa tare" Baba Hamza ya zuba masa ido, yana auna maganar da ya fada yana yiwa kowace fashin baki har ya gama fahimta sannan ya ce" Subahanallah, me ka yi mata da zafi haka? kana nufin ita ta tafi gidansu, sauran ya'yan kuwa duk sun je ina?" Aba ya fitar da huci ya ce" Ni babu abinda na yi mata, Ni ta wanke sumul sanan ta yi tafiyarta da yaran" Baba ya dan buda ido abin mamaki, sannan ya sake kure Aba da kallo a tausashe ya ce" Ka fada min abinda yake faruwa mana, me ya faru?" Aba ya rasa inda zai kama, gaba daya sai ya dora laifi a kan amarya da ta je ta fadawa baba Hamza bashi da lafiya tsabar bata da hankali, yanzu idan ya ji wata fitinar ce ai shi da kansa zai iya cewa an fasa auren nan a masa bakin ciki a hadasa masa hawan jinnin da zai kai shi kiyama Gannin ya ki yin magana ya sa baba fadin" Shikenan bari in je inda take na san ita ta fada min abinda yake faruwa, Allah ya kyauta maka, kai ace baka da gwani a rayuwa? in kana rigima ka cireta a gefe, yarinyar nan kana ganninta ka san Allah ne ya wanke ya baka, ama sai ka kure hakurinta?" Aba ya ce" Ka zauna ka ji, babu abinda na yi mata fa, duk abinda yake faruwa laifinka ne fa ba na kowa ba" Baba ya kalle shi shekeke jin abinda yake fada Aba ya dora da fadin" Ka ga ita matsalarta boko, banzar bokon nan du ta cushe tunanin gimbiya, kana jin wani abu , a lamarin nan na ga abinda ya fi karfina sosai, sun nuna min sunne mata sun nunan iyakata, ama na gimbiya da bambanci da na uwar KARIMA " Zuwa yanzu baba ya nutsu yana sauraronsa, dan haka ya ce" Me yake faruwa ne ? wani abu aka yi?" Aba ya zauna da kyau yana ajiye hannunsa mai karin ruwan a wajen da ya dace ya fuskanci Baba ya ce"Rigima ce da rashin fahimta ta sa ta yi gaba ta yi tafiyarta, ko ji take yi idan babu ita ba zan rayu ba ko menene? Ni dai abinda na sani shine ya'ya nawa ne zan yi iko da su ne yadda na ga dama, ita da kanta bata fi karfin ikona ba bale y'ar da na haifa, idanma a rigimar ba zan yiwa y'ayana aure bane ta tile gwara ta baje, dan na fahimci in har ban yi musu aure ba tabas zasu bani ladan kiwo a hanuna , wai yanzu ace Ni gimbiya zata duba tace ba zan yiwa yarinya aure ba sai in tana so? wato an yi lalacewar da zamu yi tsaye yaya su mulke mu ? soyayar me, ita tsoronta kar aje a ba yarinya wanda zata zo tana kukan an yi mata na dole, akoy abinda ya kai auren hadi dadi a duniya? du laifinka ne , da ka yarda ta san waye za'a aurawa y'arta da ta amince dan ta san gidan tarbiya za'a kai yarinyar ta........." Sai kuma yayi shiru na dan lokaci kafin ya ce" Koda yake, in dai gimbiya ce, ta ga damar cewa bata yarda ba, koda ta ji wanene din, Allah dai ya shirya matar nan, sam bata saka zaman lafiya a lamuranta " Baba Hamza a tausashe ya ce" Da aka fasa da Karimar, khadija ce aka bamu?" Aba ya dube shi, sai kuma ya gyada kai yana fadin" Ita na so, ama in har uwar ta ki ba laifi, sai in bada Lubna " Baba ya hararashe yana fadin" Kai, dan kawai ya zame maka wajibi hadin auren? na fada maka abinda zai yiwu zamu yi, Ni da kaina ba zan so a bani da karfi ba, saboda maganar zaman aure ake yi ba wai zaman dan lokaci ba.....ama, zan je gidan ta Larabawan bayan sallar magariba in sha Allah, zamu zauna da su in har suka kiya shikenan sai a bar maganar kawai" Takaici ya sa Aba hadiye maganarsa yana ta tunani, bai san me zai kirayi ranakun nan ba, ama sunna cikin manyan ranakun da ba zai taba mantawa da su ba a rayuwa Wani irin haushin amarya ya tsaye masa a kahon zuciya, da ta je ta kawo baba Hamza ita wawuya, idan har ya wargaza abin nan walahi daidai da rabuwar nata igiyoyin auren ne, ita kuwa gimbiya ta maida hankali idan har bata yarda aka aurawa khadija AL'WALID ba tana ji tana gani za'a aura mata wani , dan ya rantse ba zai bar dayansu ba nan da ranar daurin auren nan, gaba dayansu sai ya aurar da kowace da manemi ko babu, ina ba zai tsaya ya ga abinda ke wayar Karima ya tabata a gidansa ba! Firar sai ta dawo wata iri, dan kuwa baba kawai ke surutunsa yana ta nasiha mai kama da fada, nasihar da ya saba yi masa ce, nuni da yake yi masa da rayuwa sai ana hakuri, ire iren haka dai har kiraye kirayen sallar magariba suka tashe shi ya shige ya dauro alwallah ya tarar ana cirewa aba karin ruwan dan haka ya fice ya nufi masalaci da masu gadi da direbansa suka bi sallar jam'i da nufin bayan sallar zai wuce gidan su Usaina. 😍😍😍😍😍😍😍😍 07/12/2024, 14:53 - samiraharounayacouba: 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *FARKON GANIN IDONA* 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *LABARI DA RUBUTAWA* *SAJIDA NIJAR*🇳🇪 *PAID BOOK* *Y'AN NIJAR ZAKU TURO KATIN AIRTEL KO TA SAHELCOM TA DARI A WANNAN NUMBAR 93811618 SAI A SAKA KU A GRUP, YAN NAGERIA ZAKU YI TRENSFER NE NA 500 TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GT Bank sai a bani shedar ta numbana kamar haka 93811618 , Sajida Nijar thank you 😍* LITATTAFAN MARUBUCIYAR DUK KARYAR KADA Y'AR MAHAUKACIYA NEMAN NA KAINA BANI DA ZABI DAGA TAFIYA ƊAUKAR SOJA BAK'A CE KUTKALE DUK NISAN JIFA MAGE IDAN KA RAINA INDA KAKE DUTSE NI ZAN LADABI ZAKIN SARAKAI WATA KOKOWAR DA CIWO A ZUCIYATA AURE YAƘIN MATA AZAL WATA TAFIYAR *Shafi na sha bakwai (17)* *TALLAH, TALLAH, TALLAH* https://chat.whatsapp.com/KmdHXVV1oUlKAT6ldQEXOf YAR UWAH SHIN KINADA LABARIN WANNAN BUSINESS MAI SAURIN KAWO KUDI KIKA TSAYA HAR YANXU BAKI SHIGABA TOH BARI KIJI IDAN KINADA BURIKA A ARAYUWAR KI TOH MAZA KI SHIGO META FORCE DOMIN CIKAN BURIN KI DA KIKA DADE KINA SON KI CIKA TA GEFEN KUDI HAJIYATA IDAN KINA META FORCE KI KASHE KUDI BAKOMAI BANE A WURIN KI DAN HK KADA KIBARI KIYI WASA DA WANNAN DAMAR YIMAZA KISHIGO KEMA KI FARA SAMUN KUDI IN DOLLARS WATO MAZAJEN KUDI*💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼 👉0912 262 1080 LABARI Tunda Hajiar Larabawa ta gama sallar magariba bata sauka daga saman dardumarta ba, tana zaune tana jan carbi har Baba Umaru karami ya shigo ya karasa ya duka yayi mata magana sannan ya tsaya har ta gama Jan carbin da ta masa alamun sai ta gama ta dube shi da kula ta ce" Kamani uncle din yara mu je" Kama Hajia yayi ya mikar da ita sannan ya kamata suka nufi waje sunna tafe a hankali, Mama kuwa tana ciki ita da kanwarta sun kule tun dazu sunna tataunawa , sai yaran dake kai kawonsu, aikin gidan nan yau kaf su suka yi, Hajia da kanta sai da ta girmama irin tarbiyyar su ta kuma karra ji a ranta eh lalle y'arta na zaune da zuciya daya da ya'yan mijinta Har wajen da aka shinfidawa Hajia darduma ya kaita ya taimaka mata ta zauna bayan salamar da ta yi sannan da kula sosai ta dan sada kanta tana sake gaisar da Baba Hamza Da kula yake amsawa shima yana yi mata gaisuwa irin ta girmamawa da darajantawa sannan suka yi shiru na dan lokaci kafin a tausashe ya ce" Ya abinda yake faruwa tsakanin yaran nan? Allah dai ya karra hakuri, Allah ya sanyaya" Hajiar Larabawa ta murmusa da carbinta a hannunta tana girmama zumunci irin na mutumen nan, kuma sarai ta san harta dangin Elhaji ba wani shiri yake yi da su ba, ama wannan mutumen har yanzu bata hado su rigima ko wulakanci ba, tabas a ciki akoy wanda ke hakuri da daya, Allah ya sa su dore a haka A tausashe , cike da datako ta ce" A yanzu anya an kirayi yaranka da yarinta? rashin hakuri ne kawai, kuma laifin du na Usaina ne, yaya za'a ce ki dage mutun ba zai yi iko da ya'yansa ba a kan rigima irin taki? hujarta bata da ƙarfi ai Elhaji, aure akace ba wani abun ba, sai ki ce dole sai ya sanar maki wanda zai aurawa yara kafin a yi? Allah ya shiryi ya'yan zamanin nan da har suke musu da mazansu" Aba yayi murmushi shima ya ce" A'a fa Hajia, shima da kika ganshi Elhaji Ya'un ba dadi bane, ai bai dace ya boyewa uwar ba koda zai boyewa yarinyar, rabon dai a yi wannan rikicin ne, ama yanzu in sha Allah komai ya wuce an bar maganar auren, a kirawo min ita su wuce mu je , idan aka zama daya ai ba'a yaji a bar gida, a gida ake yi, ina baba karamin, kirawo min maman yara maza su wuce mu tafi" Uncle Umaru ya shigo ya wuce dan a kusa yake dama , waje dai ya basu Jim kadan suka shigo, a lokacin da Hajia ke fadin" Elhaji me za'a fasa? to ai Usaina haihuwarta aka yi, kuma magana ake yi ta mijinta wanda yake rike da gidansa ba wai ta isarta ba,wace Usaina kuwa da har mune zamu yi mata biyaya? sai ki karaso ki zauna marar kunyar banza marar kunyar wofi, kyale ki na yi, ban so ace sun zo gidan nan da wuri ba da da kafarki zaki gudu da y'ayanki, Usaina ashe zan ga haka da raina? ki fito daga dakinki a kan maganar gaskiya ba ta cutarwa ba? ke mai y'a ko? usaina ke mai y'a ko?" Sai kawai Hajia ta kama gefen hijabi ta ringa murza ido kamar kuka take yi Hankalin Mama ya tashi sosai da sauri ta karasa ta duka gaban Hajia tana kama hijabinta tana fadin" Innalilahi Hajia kuka kuma? walahi walahi Hajia ba wai rashin kunya ko son y'ar nan ne yasa na yi haka ba, baba dan Allah ku gafarceni, walahi da ko a kan Karima in har bata ce min ta amince ba haka din zan yi,saboda Ni abu daya na roke shi ya sanar min waye zai aura mata, sannan ya bada dama su hadu su daidaita kansu, sai kawai yake zagayewa, Hajia walahi kin ji na rantse ba abinda kike tunani kennan ba" Aba dai na kallonsu, abinda yake son fahimta yake so a kai wajen, dan haka bai hanna gumurzun Hajia ba, ya zuba ido yana kallo dan sarai ya gane bori ne take yi dan y'ar ta rikice Hajia ta ture hannun Mama tana fadin" Kar ki dane min kafa Ni, meye in ba haka din ba? kina fadan wai an yiwa mijinki rashin kunya Karima ta gudu wai da wanda take so bata son wanda aka hada su, wai ko dan izala ne? kafuri ne? nace kafuri ne? akoy wanda ya kai dan sunna rike mace ne? kin manta waye ubanki ko?, ko dai mai kudi kuke hange ya'yan nan? innalilahi wa inna ilaihi raj'une, ta yiwu so kuke yi ku aurar da yayan a hannun masu kuɗi shi yasa kuke neman sakawa marayan Allah ciwo kunna bijere masa, wai ke harda su yaji" Mama ta yi dirshan kamar karamar yarinya, ta karasa gaban Baba Hamza ta hade hannayenta hawaye na bale mata a tausashe ta ce" Baba, ka yarda da Ni, ban yi wannan abin dan in bijirewa babansu ba, sai dan na san maganata ko fushina babu abinda zai hanna, Baba shin laifi ne dan na nemo Sannin asalin wanda za'a aurawa yaran nan? ko dan ina mace ne bani da wannan darajar da za'a sanar da Ni? baba dan Allah ka ba hajia hakuri in sha Allah ko wanene a aura mata, ba zan sake cewa komai ba, zan rakata da addu'ar Allah ya bata zaman lafiya a duk inda zata je, dan Allah baba ku yafe min gaba dayanku, in sha Allah na binne zancen ba zan kuma taso shi ba" Baba Hamza ya yi murmushi yana kallon Mama, a tausashe ya ce" Ya isa haka kukan y'ata, tashi zauna da kyau kusa da mamanki mu yi magana" Mama tan goge hawaye ta koma kusa da Hajia ta zauna, Hajia kuwa ta wani kawar da kai sai kumburin take yi Elhaji Hamza ya ce" Da farko dai ina neman afuwar wannan kai da kawo da aka yi ta yi da rikici kala kala, saboda ba kowa ya janyo haka ba Nine nan na hadasa haka" Ya dan numfasa sannan ya dora da fadin" Nine na yi wannan abin da ya sa ya boye wanda za'a aurawa daya daga cikin yayanku, ba dan komai ba sai dan kwadayin na samawa yaron nan wace zuciyata zata aminta da halayarta , wato dai Hajia burina shine in yi irin abinda muka yi in san da na bar baya mai kyau, dan ke kin san da ace bamu yi dacen uwar gida ta gari ba, da yanzu muna cikin gararin rayuwa " Ya ajiye maganar yanzun ma a hankali kafin ya dora da fadin" Ba zan boye maku komai ba, saboda magana ake yi ta aure ba wai zaman kankanin lokaci ba, shi yaron nan dai shine daya cilo a wajen babansa wanda shima daya cilo Allah ya bani namiji da mahaifiyarsa har Allah ya amshi abinsa zuwa yanzu kuwa ban kara samun wani namijin ba sai shi jikan nan nawa jal da ya Bara min" Ya dubi su Hajia da suke dubansa a tausashe ya ce" Hajia, kin san doke za'a samu shakuwa mai karfi a tsakaninmu, akoy shakuwa sosai wace komai nake yi a rayuwa ina aunawa da tunanin halin dake iya zuwa ya dawo, duda na san ta yiwu shi dinma ya rigayeni gidan gaskiyar? dan Allah keda komai , sai dai na fi raja'a a irgen yannayi da lokaci, a yanzu da na ba tamanin baya na san cewa a tare da ni take , a yanzu a nan tana iya daukana, wannan dalilin ya sa nake fama da abinda na riga na san bani da iko da shi, sai dai addu'a da rokon ALLAH ya amince min, ya zamo abinda ke cikin ruhina ya tabbata, in samawa AL'WALID mace ta gari, wace zata zamo bango majinginar duk wani kai kawonsa, domin tun bayan rasuwar matarsa mahaifiyarsa y'arsa ban kuma samun gamsuwa da wa'inda ake nuna min matsayin matar aurensa ba, har sai da na gama dogon nazari na kawowa shi yaron nan Maganar bukatar ya bani daya a cikin yayanku na ba AL'WALID " Ya dubi Mama dake kallonsa a tausashe ya ce" Y'ata, zaki yi tunanin na so kaina da yawa ko? ko ko yi tunanin yaushe rabon duniya da irin haka, bale idan aka yi duba da gidana gidan yawa ne....., Ni da kaina na san na saka son rai a ciki, ama ki yarda da Ni har cikin zuciyata in dai ina numfashi ba zan yarda a cutar da yarinyar nan ba, kuma ban nemi wannan hadi dan in mayar da ita abar tausayi ba" Ya dubi Hajia da uncle Umar ya ce" Umaru, ta yiwu kai ka san kadan daga cikin abinda na yarda duniya ta sani a kan yaron nan da irin girman abinda Allah ya mallaka masa a rayuwa ko?, wannan fitinar da datin duniyar sun fi gigitani musamman da yarinyar wajena auta ke nuna min vidion yarinyar da suke tare yar gidan Kwamishina Maiga wace suke ɗorawa a Tiktok, sai kawai in ji cewar a'a ba dai ita ba, wata, ba dan zan hanna a yi da ita din ba, a'a, za'a yi da ita, idan Allah ya hukunta, ....uwar kurma nake nema, matar AL'WALID nake nema........, idan har Allah ya sa zaku amince ku fara bincike daga nan zuwa lokacin da kuka dauka in har kun gamsu da tarbiyarsa sai a yi, .." Du girman shekarun baba, da tsufa irin nasa ya hade hannayensa yana dubansu a tausashe ya ce" Ban shigo nan da isa ko takama ba, ban iso nan dan in boye wani abin ba, na zo ne dan neman iri, saboda na yarda da tarbiya da kuma nagarta, Nine na umarci yarona ya boyewa jikkata wanda zai aureta saboda burina ta yarda da zabin bayan ta ga bashi da ko sisi a yannayin shigarsa...., ta farkon ƙarara na fahimci Burinta da na mahaifiyarta mai kuɗi ne, wannan din kuwa na fahimci dalilin fushin mamansu...... a yafe mana, a yafe mana ki koma dakinki, sannan in har da hali, idan har kin amince ina rokon iri a bamu, in sha Allah zamu rike da kyau, zamu bada tarbiya yadda ya dace" Kunya ce? firgici ne? abubuwa da yawa suka hadu suka saka Mama kafe baba Hamza da kallon tsoro har sai da Hajia ta zungureta da takaicin shirunta ta ce" Uwar y'a ke muke sauraro in kuwa kin hanna Ni a daura da Ni kawai na amince " Uncle Umaru yayi yar dariya na barkoncin Hajia, hakama baba Hamza ya dara yana fadin" A'a fa, kar ki matsawa y'ata, barta ta yi tunani, idan tace in dawo sai in dawo, ama dakinta kam yanzu yanzu zan maida ita in sha Allah" Kai mama ta soke, murya a raunane ainun ta ce" Baba du abinda ka yanke mu masu biyaya ne, saboda kai uba ne a wajen mu, dama rigimar da na yi dan ya ki fada min ne, yanzu kuwa da na ji shikenan, a yi hakuri a yafe min tasowar da muka sa ka yi cikin daren nan" Hajia ta yi murmushi a tausashe ta ce" Je hado bataliyarki ku kara gaba, dama har tunani nake yadda zaku isheni da asubahi dan ba barci kuke yi a gidanku ba, yaya gasucen sun cinyen shinkafa, Elhaji na gode da ka ceceni" Su dai dariya suke yi, Mama kuwa ta mike ta shiga ciki Tana shiga Mama Fatima ta tarota tana zarro ido kasa kasa ta ce " Ke, aunty, innalilahi, Aunty waye akace? Elhaji AL'WALID mai kujerar Makka?" Mama ta rufe mata baki tana zarro mata ido ta ce" Ke ana jinki fa" Mama Fatima ta riko hannun Mama dan walahi magana zasu yi, da sauri ta jata dan so take su yi nesa inda zata yi magana da ita sosai da sosai Sunna shanyo kwana suka samu KHADIJA da su Lubna sunna fira, KHADIJA a tsaye ta zarro ido tana yiwa Lubna magana ta ce" Luby ba zaki gane ba, hasalima Ni fa ba za'a yi haka da ni ba, kin san Allah ba zan iya irin hakurin Mama baba tsakaninta da babanmu da kuma mama karama ba, walahi du lokacin da wani zai nunan yatsa in ba sai na ƙaryata ba kafin ya ajiye shegiya nake, ke ku bar balaki yayi barci kawai, kaf gidanmu baku sanni bane, da ace kun san wace khadijan Larabawa da hankalinku ya tashi" Baki mama ta saki da hanci tana kallonta, hakama mama Fatima A rikice Lubna ta nuna mata su Mama hakan ya sa ta juya da sauri, tana ganninsu itama ta ja baya tana kifta ido Mama ta bita da kallo, rigar dake jikinta yar firit dan kuwa da kadan ta wuce gwuiwarta, kuma rigar dai sakakiya ce Ama ta bi jikin Anmy ta lafe daga wajen duwawunta shi yasa ta kara dagewa dan tsayinta ya fi haka A hankali ta kara kifta ido tana sune kai, saboda Mama ta hannata zama daga ita sai irin rigunnan nan, har ga Allah ita kuma babu abinda ta tsana irin zabga zabgan hijaban nan nasu, damunta suke yi ainun Mama ta ce" Eh kwarai bamu sanki ba, sai kin gwada mun gani, kin ga Anmy ki kiyayeni, kin ga ki kiyayeni?, zaki dauki hijab dinkin ki saka ko sai na tataka ki?" Da sauri ta dauki hijabin ta saka tana kallon kasa Mama ta nuna musu hanya ta ce" Maza ku wuce mu je gida zamu koma, ku wuce mu je cen ku raba hali, wato idan kuka kadaice maimakun ku ringa yin abinda zai fishe ku a'a, sai shirme ko?" Sum sum suka shige gaba dayansu zuciyar kowace cike da tunanin gida kuma?, wani gidan? haba dai haba mama hala komawa zasu yi? Anmy kuwa a ranta ta gama yarda cewar an fasa auren nata ne shi yasa zasu koma, bata da damuwar komawar dan cen cikin ranta wunin nan yinsa ta yi tana tunanin ko yaya babansu yake? ko da sauki? duba da ita likita ce, kuma yannayinsa ya nuna mata bashi da lafiya ne Sai da suka wuce Mama ta dubi Mama fati dake dariyar yannayin yayan na yayarta ta ce" Na shiga uku Fatima wannan ba abin dariya bane ba fa, kin ga na san da kin ji kaf bayanan baba Hamza, Fatima ana nufin fa idan an yi auren nan kishiya zata shigowa Anmy, kin ga yarinyar cen da kike gani, Ni kadai nake gannin Wacece ita a dukkan motsinta, kin san Allah furucinta ba da wasa take yi ba, tabasss sai kin ga aikin nan a aikace" Mama fati tace" Idan dai har haka ne, Ni bani da fargaba, domin kuwa wani lokacin fitinar ke kwatar mutun, daga gobe in sha Allah zan dasa zuwa gidan har a yi, in sha Allah sai na karra waye mata kanta a kan abinda ya dace, mijinta da iyayensa da danginsa kawai na bata damar ta dagawa kafa, suma dangin nasa in sun daga mata, idan suka ce zasu takata ta taka su, ke me ake da wani halin , kana ji kana gani ake maida kai shashasha fa" Mama kam rasa ta cewa ta yi, suka je daki ta dauko hijabinta ta cire na Hajia suka fito, tuni samarin sun kai akwatinta mota, dama a shirye Baba Hamza ya zo, dan kuwa da mota biyu ya zo Sun fito kofar gidan bayan sun yi salama da Hajia ta sanar mata zata shigo gidan gobe itama, suka kara komawa gefe saboda uncle Umar da baba Hamza sunna tattauna A hankali Mama fati ta ce" Ikon Allah ikon gaske, hango min khadija sunna turaya ita da Nana na wajen zama, y'ar cen ashe matar baban mutun ce?, wai aunty anya kuwa kin san waye mutumen nan? na ga baki wani murna irin nawa" Takaici ya sa Mama ture hannun Mama fati ta ce" Ni fa babu ruwana da dukiyarsa , abinda ya fi damuna halayansa, bincike fa zan yi, saboda baban da kansa yace in na ji abinda bai min ba a halayarsa sai a daina, ba zan yarda a kaita kai a duhu ba, ko duniya ya mallaka babu ruwana in dai kwatankwacin halayar ubanta ne da shi!, na sanshi fa, koda yake na dai san alhairansa saboda ana kawo talafin gadaje, da kayan aiki da magunguna asibitoci ace daga kanfaninsa, ama bamu taba ganninsa da kansa ba mu wa'inda suke wakilyarsa dai muka sani" Mama fati ta saki baki tana kallonta lokacin da uncle Umar ya zo da kula ya ce" Ke fa asibiti zaki wuce wajensa aunty ashe kwontar da shi aka yi, su kuwa yaran sai su wuce gida kawai ko?" Lokaci daya hankalin Mama ya tashi a bayane fuskarta ta nuna tsantsar damuwar da ta ba Mama fati wani mamakin, uhum mata da miji kennan, sai gashi ta wuce ta shiga motar da baba Hamza yake zaune a gaba ta shiga baya jiki a mace tana fadin Mama fati ta jawa yaran cen kunne kafin a tafi gida da su in sun je su yi duka abinda suka saba yi su rufe su kwonta sai ta zo a asibitin zata kwana Baba Hamza yayi murmushi yana karra ji a ransa in dai halayar mahaifiyar nan y'arta ta dauko ya ji ya gani Allah ya basu ikon hada zumunci. Basu zame ko'ina ba sai clinik din, sunna isawa Mama ta fara sauka ta nufi ciki bayan baba ya sanar mata numbar dakin da Aba yake Da ta shiga kafin ta isa dakin sai ta fara bi ta wajen likitocin Da daraja junna suka gaisa sosai dan sun san junna sannan ta tambayi abinda ke damun Elhaji saboda ta fi so ta ji kafin ta je dakin ko dan ta san irin kular da zata bashi Da mamaki docter lalla ta ce" Hajia, kin san patient din ne?" Mama ta yi murmushi ta ce" Eh docter, mai gidana ne ai" Docter lalla ta zarro ido ta kalli likitar da suke tare, itama har ga Allah bata san mijin Maman bane Docter ta ce" Hajia ai bai jima da fita ba, na je da kaina ina karra duba jininsa saboda dazu jininsa ya hau sosai, na same shi yana waya da wani ko baba Hamza? inaga dai wani abin ya fada masa shikenan mutumen nan yace ai ya warke tunda ko matarsa ta dawo gida yanzu zai je gidan uwar KARIMA ko ya ci me? walahi dai wani zagi ne ya yanko sai da na ji tsoro Docter, in dai kare maki magana da na nemi dakatar da shi yace yana jin lafiyarsa ce? nace eh, yace Ni har likita ce? in kauce yanada likita gagaruma a gida sau nawa yana neman mutuwa tana maido da shi, walahi fir ya ki saurarona ya barni a dakin yayi tafiyarsa kin ga har wayarsa daya ya bari a dakin, matarsama sai adaidaita ta hau dan motar ya amsa ya tuka da kansa" Innalilahi kawai Mama ke fada bayan ta zarro ido, bata bi ta kan kunyar da ya gama baje mata a wajen abokan aikinta ba ta juya da sauri tana fadin" 07/12/2024, 14:53 - samiraharounayacouba: 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *FARKON GANIN IDONA* 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *LABARI DA RUBUTAWA* *SAJIDA NIJAR*🇳🇪 *PAID BOOK* *Y'AN NIJAR ZAKU TURO KATIN AIRTEL KO TA SAHELCOM TA DARI A WANNAN NUMBAR 93811618 SAI A SAKA KU A GRUP, YAN NAGERIA ZAKU YI TRENSFER NE NA 500 TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GT Bank sai a bani shedar ta numbana kamar haka 93811618 , Sajida Nijar thank you 😍* LITATTAFAN MARUBUCIYAR DUK KARYAR KADA Y'AR MAHAUKACIYA NEMAN NA KAINA BANI DA ZABI DAGA TAFIYA ƊAUKAR SOJA BAK'A CE KUTKALE DUK NISAN JIFA MAGE IDAN KA RAINA INDA KAKE DUTSE NI ZAN LADABI ZAKIN SARAKAI WATA KOKOWAR DA CIWO A ZUCIYATA AURE YAƘIN MATA AZAL WATA TAFIYAR *Shafi na sha takwas (18)* *TALLAH, TALLAH, TALLAH* https://chat.whatsapp.com/KmdHXVV1oUlKAT6ldQEXOf YAR UWAH SHIN KINADA LABARIN WANNAN BUSINESS MAI SAURIN KAWO KUDI KIKA TSAYA HAR YANXU BAKI SHIGABA TOH BARI KIJI IDAN KINADA BURIKA A ARAYUWAR KI TOH MAZA KI SHIGO META FORCE DOMIN CIKAN BURIN KI DA KIKA DADE KINA SON KI CIKA TA GEFEN KUDI HAJIYATA IDAN KINA META FORCE KI KASHE KUDI BAKOMAI BANE A WURIN KI DAN HK KADA KIBARI KIYI WASA DA WANNAN DAMAR YIMAZA KISHIGO KEMA KI FARA SAMUN KUDI IN DOLLARS WATO MAZAJEN KUDI*💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼 👉0912 262 1080 LABARI Innalilahi kawai Mama ke fada bayan ta zarro ido, bata bi ta kan uwar kunyar da ya gama Bara mata a wajen abokan aikinta ba ta juya da saurin tsiya tana fadin" Thank You docter" Tana fita docter ta kalli sister A'isha ta ce" Ikon Allah, mutumen nan ama mai kudi ne sosai ko? ama na yi mamaki du kudinsa kuwa da Docter ke iya zama da shi da wannan halin nasa......, kina ganninsa kin san rikitacen mutun ne na bugawa a jarida" Siister A'isha ta ce" Ai kam docter baki ga irin yadda ya kori dayar matar ba fa dazu, Ni da kaina na yi mamakin ace mijin docter ne shi, mace mai ilimi da kwaliya, yar gayun karshe " Docter ta dage kafada ta ce" Hakane, kuma kina gani kin san yana sonta fa, tashi dai mu je mu gama duba mararsa lafiyan nan dan gida zan je in kwana yau" Da wannan suka rufe babin su Mama suka shiga aikinsu Mama kuwa na fitowa ta samu adaidaita ta tsayar ta sa ya kaita anguwar su maman karima , dan sun yi bankwana da baba Hamza da zata shiga asibitin shi yasa bata same su a kofa ba, shima bai shiga ba dan ya gaji ainun so yake yi ya je ya samu sallar isha'i sai ya shige gida ya huta Tun da suka shigo unguwar ta ji kamar zata kifo daga adaidaita sahun, sanadiyar taron mutanen da ta hango a kofar gidan su kakar Karima Sunna tsayawa bata bi ta kan dan adaidaitan ba ta sauka da sauri ta kutsa mutanen nan ta yi ciki Hangensa ta yi maza uku sun tatare shi sai hakuri suke bashi, da dorina zabgegiya a hannunsa yana huci , gefe kuwa maman karima ce duke sai kuka take yi, Karimar kuwa a yashe cen gefe kamar wace bata da rai Rai bace ya ce" Ka san Elhaji Bashir ka sakeni kawai, gwara in karasa yarinyar cen in huta, ke kuwa zane kin da na yi kadan kika gani, kuma walahi walahi na fada maki a satin nan sai na daura mata aure , ashe Karima abinda take aikatawa kennan ban sani ba? KARIMA ni zaki ciwa amana kuma ki ci amanar mamanku? baiwar Allahn nan a kanku ta karar da lafiyarta, ba dare ba rana, ai ita uwar taki gidan ta Bara mana ta barki in me zaki zama ki zama ko? shine zaki karya mata kara a ido? ai gwara in san wuyanki na karya da abinda na gani a wayarki, ashe ke mai jan ido kike so? innalilahi wa inna ilaihi raj'une, lah ha ila ha ilalahu Muhammadu rasululahi Sallallahu alaihi Wa Salam na hada iri da yan iska, Elhaji Bashir kana so in aura maka ita ba ko sisin kwabonka" Mama kamar zata summa dan tashin hankali, bale da suka karbe salatin da ya kwasa ya gama fadin wacece y'ar tasa kuma ya yiwa Elhaji Bashir tayin aurenta mutumen da karfinsa ya kare domin ya girmi Aban fa, bawan Allah sai ya ringa kame kame har yana sune kai ya ce" A'a a'a Elhaji, ai ka ga Ni dinma ciwon siga ya gama da lafiyar tawa, haka dai ake raraka rayuwar" Aba ya dube shi ya ce" Subahanallah ga namiji har namiji a tsaye ama anfaninka har ya kare? wannan ciwo Allah ka rabani da shi ya Allah kar ka jarabeni da shi, hawan jinnin ma ya isa Allah ya saka da alkhairi" Takaici ya gama kume mama, sai kawai ta karasa inda KARIMA take ta tabbata, da ta gane da ranta wuya ce ta sha take maida numfashi kalar zata mutu ta kirayi sunnanta a hankali ta ce" Zaki iya tashi ko in sa a kama ki?" KARIMA na jin Muryar Mama ta fashe da matsanancin kuka, a rikice ta ce" Mama, mama ke ce? dama na san ke kadai zaki ceceni, mama na san ina rashin ji ama walahi ban zubar da mutuncina ba, mama dan Allah ki taimaka kar ya kasheni" Mama ta kamata ta zaunar da ita ta ce" Tashi, ki fita ki shiga motar Babanku mu tafi tashi maza, kin san in na barki a nan zai ringa zagayowa yana rikitaku ne, wuce mu je gidan ya hadamu ya kashe tunda abinda kika zaba mana kennan, sakayar da zaki min kennan ta hanyar zubar da nasihar da nake maki, sai mu je ya kashe mu kowa ya huta" Ita kam kuka kawai take yi, dana sani ne? tsabar tsoro ne? a bayane a wani hali take mai girma, haka Mama ta kamata ta mike ta sakata a hanya ta fita a gidan sannan ta dawo inda suke Bata tsaya wata wata ba ta ratsa ta dubi Aba ta ce" Sai ka wuce mu je" Tsitttt wajen yayi, shi da kansa Aban sai da ya zabura dan bai san da ta shigo ba, tun dazu ake balaki, ya zane uwar KARIMA tasss Karima kuwa dama bugata yayi da kasss ya tatakata ya barta gefe yace bari ya gama da uwarta sai ya shaketa ya huta da takaicinta, in ya kalleta har wata kunya ke rufe shi, kamar ya rantse ba y'arsa bace sai dai ya san yarsa ce bashi da shaku a haka domin a lokacin da rikicin bin mazan KARIMA ya same shi sai da ya kai Karima aka musu aune aune aka tabbatar masa tasa ce. Mazan da suke jira ya kirta wani rashin mutuncin sun tsura masa ido sunna jiran su ga yadda zai yi da mama, sai suka ga ya miko mata bulalar ya yi wani murmushi kasa kasa ya ce" Nan din kika ratso gimbiya? kai aikin nan naku na likitoci walahi ya sa kun zama fitararu, ama a nan Ni kadai ne ai mijinki ko?" Mama ta karra daure fuka ta ce" ka fa wuce mu je ka san ba shiri muke yi da kai ba!" Aba ya dan kame haba sai kuma ya ce" To mu je, ama ke da Elhajin kuke tafe? mu je gimbiya, zan dawo gobe in sha Allahu in karasa abinda na fara, kun ji jama'a sai gobe Allah ya tashe mu lafiya, Allah ya raba ku da auren irin yan iska!" Ita dai bata ce masa komai ba ta yi gaba yana biye da da ita sai kallon mazan nan yake yana musu alamun kawar da kai a kallon mutane har suka zo wajen motar yana gannin Karima a baya ya bude bayan ya saka kansa ya shakota ya shiga gaura mata mari da karfi mama ta janyo shi har kamar zai kayar da ita ta ce" Ka san Allah idan baka daina dukanta ba zan kai karar ka? yau ga fitina!" "a kan wannan yar banzar zaki wulakantani?" Aba ya fada yana kallon Mama Mama ta nuna masa wajen direba saboda yuuuuuuu su ake kallo ga dare na karra yi, gashi yana aikata tashin hankalin nan Zagayawa yayi fuuuuuu ya shiga yana ciza yatsa, in ba dan lalabata yake yi ba alkur'an da bata isa ba, yo wace gimbiya, gimbiyar banza gimbiyar wofi! Mama ta bude ta shiga ya tayar suka fara tafiya rai bace ta ce" Ka zo ka gama wulakanta kanka da mu baki daya, an gode Allah ya saka da alkhairi" Aba ya mata shiru dan baya son biyewa masu sonsa da fitina Mama ta dafe kai da wani takaicin ta ce" Laifinka ne, nan babu irin nunin da bana yi maka a kan ya'yan nan, ka nuna min ba haka ba, yanzu dan ka ga haka kace zaka kashe yarinya? babu abinda zaka yi mata, na fada maka babu abinda zaka yi mata, ka je ka yi ta istigfari sannan ka gyara halayarka ka godewa Allah ma da ya nuna maka haka da wuri , dan kamuwar Allah baya yi da wasa!" Baki ya tabe ya karya kwanar da ta cenza akalar tafiyar tasu, Mama kuwa sai cika take tana batsewa dan bata gane inda ya nufa ba sai da ya tsaya a kofar gidan dan kasuwar bana, wato mahaifin Mudansir ta dago a zabure ta ce" Elhaji, me muka zo yi nan kuma?" Baba ya kalleta shekeke ya ce" Neman aure muka zo, fito mu je dan kuwa yau sai nasan inda zan saka y'ar nan zamu iya yin barci, gimbiya ai ba zuwa zamu yi mu ci gaba da ciyar da mai son masu jajayen ido ba ko? kin san du laifin da ta kwaso a kanmu dai ko?" Mama ta dora hannu a kai tana furta" Na shiga uku, Elhaji tsaya, kana ji zo, dan Allah zo ka ji"...........Ina tuni ya wuce ciki, hakan ya sa ta rafka tagumi da hannayenta bibiyu tana kama sunnayen ALLAH............., Karima kuwa tunda ta amshi marukan nan ta yi likimo a bayan motar, har ga Allah karfin kukanma yanzu bata da shi, kuma a hakama tana godewa Allah saboda bata zata zai barta da rai ba, ta zata wuka zai hurma mata, ita da kanta a yanzu kunyar wayar Tata take ji, wai tun a duniya kennan? a wayarta fa harda grup din da ta bude ake koyawa matan aure kwonciyar aure , ita da kanta ta san a abinda take aikatawa da wayar nan in har wani ya gani tabas ta ji kunya bale mahaifinsu?, lalle du mai wasa da dokokin Allah jikinsa zai gaya masa, ta jima tana lalatar nan tana samun yan kudaden da take kashewa a boye, ba dan mahaifinsu ya rage su da komai ba, kudin hasalima mamanta take ba, sai gashi yanzu da Allah ya tashi sai ya danka wayar a hannun babanta, wanda bai san da zancen wayar bama har a kai abinda ke cikinta, kunya take ji sosai saima in babansu yace mai jan ido sai ta ji kamar ta yi ta kuka tana rantsuwar sunnan ta sani bata ainahin Sannin yaya jan idon yake a aikace ba, balaki ne irin nata, saka kai a uku ne irin nata, yanzu ta san ko duniya zata tara ba za'a yarda cewar bata san lalata ba, Allah dai ya rufa mata asiri mama bata yi fushi da ita ba, ta tabbata in dai tana gefe komai zai zo da sauki. Jim kadan Aba ya fito da wasu samari biyu , ya dakata suka sake gaisawa yana jadada musu zai dawo , domin mai gidan ya tafi Dubai sarin kaya, ya zo ya shige motar ya tayar yayi gaba yana fadin" Ma dawo neman auren gobe in sha Allah gimbiya, yana Dubai ama matarsa ta tabatar min yana Niamey jirgin gobe na safe zai shigo ya karaso, mu kuwa in sha Allahu goben karfe goma a nan zata mana mu yi jiransa" Tsabar takaici mama bata ce masa ci kanka ba, hanya kawai take kallo har suka karaso gida ta fita ta bude baya ta kama Karima ta fito da ita, zata riketa su shiga ciki Aba ya ce" saketa dan ubanta saketa kar ta lalata maki lafiyar jiki da ta kwakwaluwa shegiya mai son masu jan ido, ke mike ko in karya ki" Ai da sauri Karima ta mike daga duku dukun da take yi ta yi cikin gida da gudu tana sakin wani kukan Mama ta zuba masa ido kafin ta tabe baki ta ce" Elhaji daidai nake da kai, daidai nake da kai ka san da wannan, kuma maganar da zan fada maka babu mai kai Ni neman aure bayan ni ke da y'ar, ubansa zai zo a bashi a mutunce ba mu zamu je ba, ka shafawa yarinyana lafiya hakanan laifi ne ta yi an yafe mata , karma ka shigo da maganar nan sauran su ji dan ka sansu da tsokanar junna, kuma su da kansu a kiyayewa kunnayensu jin hakan saboda tarbiyarsu" Tun a nan Aba ya rike kugu ya ce" Eh to yayi uwata, nace sannu uwarmu, ke yayanki kikam haifa banda Ni, an fada mai son masu jan ido, ya yi hajia madan, kin manta mai daraja ake tarawa kasa ko? kika san ko ta jima tana zuwa neman auren nasa ita? Ni ai d'an yau ya watsan kasa a ido, kaf sai kin duba min su yaran nan kar in dauka in ba mutanen kirki a zageni" "Babu wanda zan duba, ka ci gaba da daga murya yan anguwa su ji a watsammu a social media a ƙi auren ya'yan naka su taru su kasheka a gidan, kuma in fada maka gaskiya ashe auren jari zaka yiwa Anmy, sai ka fada mai kudi kake son ba y'ayanka in sani mana, ana wani danewa bayan komai a bayane yake. mai kudi aka lalubo ake wani kwana!" Ta karashe tana buga kofar motar tasa da karfi ta yi cikin gidan da sauri dan ta kula ciwon balakinsa ba mai warkewa bane Turus yayi yana kallon kofar gidan, sai kuma ya juyo ya karewa wajen kallo, ya ga babu mai kallonsa sannan yayi ciki yana ihun kiran sunnanta............. (Wannan kennan.) Tun karfe takwas na dare bayan an yi sallah Mufeeda ke zaune a falon gidansu na Damagaran tana duban agogo tana kuma duba wayoyinta dake ajiye, ama shiru, ba kukan waya, ba karar bude gettttt ba salamar mai gadi da sanar mata hasken idanuyarta ya karaso Wayarta ta dauki kuka, ta rarumo da sauri tana dagawa, dan ta yi tunanin shine, sai dai gannin sunnan kawarta ya sa ranta ya sosu ta daga tana duban akaifunta da suka sha gyara a kasalance ta ce" Kawatah " Itama kawar Tata da isa ta ce" Mufee, ina ta nemanki a whatsup bakya online ina fata lafiya?" Mufeeda ta sake duban agogo a hankali ta ce" Ina nospa ne kawata, kin san yau mine zai kawo min ziyara, bani da time din waya" Kawarta ta saka murmushi tana fadin" Dole ne, hajiata ba zaki yi lokacin waya ba, honorable ya zo gari ashe? wauh, wauh bari in barki, ama kawata wai ina labarin y'ar nan tasa? wai haka zaku yi aure ku tare gida daya da ƙatuwar budurwar yarinya ta hanna ki yawo da karamin skettt?" Ta tabe baki wani haushin kurma na tukota, sai kuma ta yi warrrr da idannuwanta ta ce" No plz,.kema kin san in dai an saka rana sai mun yi zaman makokin yarinyar nan, dan ba zai yiwu ba, haba dai a kurumcinta sai na karra mata shiru, yarinyar musakiya ce fa, bata magana , sai shegen sonta da yake yi ko meye na so a musaki?" Kawar ta dan zarro ido ta wayar ta ce" Wai ban gane ba, sakawa zaki yi a yi kidnaping dinta ko me?, kawata baki da mutunci fa, idan aka yi mata wani abu ai ba zaki mori amarcin da kyau ba duba da hankalinsa tashe ko?, kuma kike maganar so kahon kyale ne fa, ko yaya yarsa take shi ai yana sonta, bale an ce ya so Mamanta sosai fa?" Takaici ya sa Mufeeda datse kiran, dan ta tsani tuna mata da ake yi cewar hasken idannuwanta ya so uwar kurmar nan, hum, wai kidnaping kidnaping ai ana kyautata zaton a samu mutun da rai, .....ina zata yi wanann saken?......idan lokacin yayi zata san abin yi, ama ta san cewa matsalar sai ta girmami kidnaping, sosai take jin haushin yarinyar nan, dan ta san sai ta zama a tsakaninsu da mijinta idan aka yi aurensu, abinda ba zata lamunta ba kennan, babu wanda ya isa ya shiga tsakaninsu Sake duban agogo ta yi, gannin tara ke neman yi sai kawai ta mike da dogon takalminta ta nufi waje tana kiran sunnan kanwarta tace da ita ta tafi gidan su AL'WALID Ita dai kanwar by kawai tace mata dan ta san ko me zata ce mata ba zata saurareta ba a kan AL'WALID! Mota ta shige da kanta ta ja ta dauki hanya, tana tafe tana ayana' idan baka zo ba Ni zan zo, tunda furta yau zamu ga junna sai mun ga junnan, tunda ka zo baka bani minti goma nawa na kaina ba, kulun kai cikin uzuri, ka ga damar yau dinma ka ki nemana, ba zan iya barci ban ganka ba' Tana karasowa aka bude mata da aka ga ko Wacece Tunda ta dano hancin motarta ta haske su Kalisat a jikin wata mota a tsaye sunna zance Abinda ya bata haushi dariyar da khalisat ke yi , shi kuwa wanda ke tsaye kusa da ita yana zance wanda kana gani zaka gane maganar tasa ce ke sakata nishadi Sai da ta zo gaf da su ta taka birki wanda su duka sai da suka tsorata kuma suka kasa guduwa dan abin ya zo musu wani iri Bude motar ta yi ta fito ta bar wayoyinta a ciki sannan ta rufe ta dakata da ky din motar tana kare musu kallon raini Khalisat ta dauke kanta tana duban saurayinta ta ce" Bab kana magana, ci gaba" Saurayin nata ya sauke ajiyar zuciya ya dubeta zai yi magana Mufeeda ta ja tsaki ta tofar da yawu sannan ta juya ta nufi bangaren AL'WALID kanta tsaye Wani irin bacin rai ya rike kirjin khalisat ta juya ta nufi cikin gida bangaren iyayensu tana saka kukan da ya fitar da mahaifiyarta daga daki, wato aminiyar maman karima Khalisat na kuka ta ce " Mama, walahi walahi wannan abin ya isheni, Mama idan ba zaki iya yin magana a bar wannan wulakancin ba gwara mu bar gidan nan, domin idan har aka yi auren Elhaji karami da wannan mufeedar ruwa sai ya gagaremu sha a gidan nan, irin yadda take wulakanta mu, ki duba ki ga da ta shigo kamar zata take mu da mota , kuma ta fito ta watsa mana yawu ta yi gaba, walahi mama a kashe sai in kasheta dan ba fin karfina ta yi ba, muna kallonta ne dan ga wanda ya kawota gidan, ama ita har ta iya masifa ne?" Ran uwar ya ɓaci, dan kuwa kulun kokensu kennan, yarinyar nan ta fitine su tun kafin ta shigo, sai kawai ta juya bata ce komai ba ta nufi waje a ranta tana ayana' Yau bari in samu mai kankat din in fada masa damuwarmu, idan bai dauki mataki ba mu sai mu dauka in yaso a Korea mu daga gidan, tunda Elhaji yana ji yana gani ake wulakanta mu!'. ............... 07/12/2024, 14:53 - samiraharounayacouba: 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *FARKON GANIN IDONA* 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *LABARI DA RUBUTAWA* *SAJIDA NIJAR*🇳🇪 *PAID BOOK* *Y'AN NIJAR ZAKU TURO KATIN AIRTEL KO TA SAHELCOM TA DARI A WANNAN NUMBAR 93811618 SAI A SAKA KU A GRUP, YAN NAGERIA ZAKU YI TRENSFER NE NA 500 TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GT Bank sai a bani shedar ta numbana kamar haka 93811618 , Sajida Nijar thank you 😍* LITATTAFAN MARUBUCIYAR DUK KARYAR KADA Y'AR MAHAUKACIYA NEMAN NA KAINA BANI DA ZABI DAGA TAFIYA ƊAUKAR SOJA BAK'A CE KUTKALE DUK NISAN JIFA MAGE IDAN KA RAINA INDA KAKE DUTSE NI ZAN LADABI ZAKIN SARAKAI WATA KOKOWAR DA CIWO A ZUCIYATA AURE YAƘIN MATA AZAL WATA TAFIYAR *Shafi na sha tara (19)* *TALLAH, TALLAH, TALLAH* https://chat.whatsapp.com/KmdHXVV1oUlKAT6ldQEXOf YAR UWAH SHIN KINADA LABARIN WANNAN BUSINESS MAI SAURIN KAWO KUDI KIKA TSAYA HAR YANXU BAKI SHIGABA TOH BARI KIJI IDAN KINADA BURIKA A ARAYUWAR KI TOH MAZA KI SHIGO META FORCE DOMIN CIKAN BURIN KI DA KIKA DADE KINA SON KI CIKA TA GEFEN KUDI HAJIYATA IDAN KINA META FORCE KI KASHE KUDI BAKOMAI BANE A WURIN KI DAN HK KADA KIBARI KIYI WASA DA WANNAN DAMAR YIMAZA KISHIGO KEMA KI FARA SAMUN KUDI IN DOLLARS WATO MAZAJEN KUDI*💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼 👉0912 262 1080 LABARI Hajia zainabu na gaba, khalisat na Binta a baya basu zame ko'ina ba sai bangaren AL'WALID, domin Bama zata yarda baba ya ji ba, dan a kulun idan ya ji katsewa yake yi, baya bari wanda take yin abin dominsa ya ji ma bale ya yiwa tufkar hanci, walahi yau sai dai ran Elhaji Hamza ya ɓaci sai ta samu AL'WALID da maganar nan, iya shegen mufeedan nan ya isheta Sunna zuwa baban filin Kofar dakinsa suka yi turus sakamakon bakin da suka samu a saman manyan kujerun wajen na alfarma sunna zaune su hudu, sai biyu dake tsaye sunna kai kawo sun so juyawa, sai dai da ta tuna waye AL'WALID, mutun ne da baya rabo da baki, kuma ta yiwu idan ta koma din a yau da asubahi su ji ya bar garin, shi yasa kawai ta dakata ta nemi iso zuwa ciki, a wajen masu kai kawon nan dan ta san masu tsaron part din nasa ne Shiga yayi, minti kadan ya dawo ya basu damar shiga Du irin tsare tsaren sauran part din gidan nan idan suka zo wannan part din kauyanci suke zubawa, abin baya zame musu sabo ma, ko dan ana yawan cenza kayan wajen ne? a kulun idan suka samu shigowa wajen nan sai ya birge su Khalisat ta saki murmushi tana karra kallon falon farko , har sai da mahaifiyarta ta yi mata nunin su je baban falon sannan suka karasa sunna magana a hankali , domin Kalisat din ce ta ce" Mama, me zaki ce masa? kin san baya son an yi an yi ko? shi yasa take cuta mana ai" Itama kasa kasa ta ce" Duda baya son an yi an yi ai yana girmama mu, zan je masa a matsayin kakarsa in kai masa abinda yake damuna, in bai yi maganin wannan tsagerar ba walahi sai mu yi maganinta ba tsoro ya sa muke daga mata kafa ba, muna dagawa ne dan mun san wanda ya kawota yana da daraja a gidan nan mai girman gaske!, in ba dan wannan ba da ko ta tsiya sai ta bamu lafiya kangarariyar yarinya kawai" Sunna bude babar kofar suka samu kukunsa tsaye yana jiransu Gaishe su yayi kafin ya yi gaba yana basu damar su bi shi Ta hanyar da suka bi sun hangi AL'WALID din a cikin falon baki tare da wasu baki mutun biyu sunna fira, da yake madubi ne aka saka mai haske wanda ana iya hango baban falon idan har ba wutar jikin madubin aka kashe ba, a yanzu kuwa a kunne take, su na ciki sunna iya gannin na baban falon, hakama na baban falon sunna iya gannin na cikin. Sunna karasawa ya nuna musu wajen zama ya karasa frij ya dauko musu abin sha ya ajiye da girmamawa ya ce" Aunty , bosss yace ku zauna minti kadan yana zuwa" Hajia zainabu ta amsa shi sannan ta dauke kanta , saboda tunda suka shigo khalisat dake zaune tana chating a wayarta kuma tana dan taba soyayan dankalin turawan da ta sa kuku ya yi mata ta dago ta zuba musu ido tana tunanin me suka zo yi? Kuku na tafiya kasa kasa ta ce" Ya dace gidan nan ku iya bambance lokacin da zaku zo maularku da lokacin da zaku barshi ya ji da bakinsa da kuma Ni matarsa!" Khalisat ta kalleta da sauri da mamakin ta, hakama Hajia zainabu Ta ci gaba da fadin" Dan kawai ya zama shi kadai ne mai maski ba shine zai sa a nemi kashe shi ba, a takurawa aljihunsa a takurawa lokacin hutunsa ba, .....koda yake, lokaci nake jira, idan ya zo babu wata ƙatuwar da zata zo ta hanna min hutu da mijina ko Wacece" Khalisat da tarin takaici ya isheta tana kallonta ta ce" Dadin abin koda maula mula je ba wajen Maiga muka je ba, kuma a cikin yan maular d'ana AL'WALID Ni na ga Maiga da IDONA!, ba zaki taba Sannin daga maki kafa muke yi, ba zaki taba Sannin su waye ahalin gidan nan ba sai kin shigo, da takamar gidan mijin naki ne sai ya gagareki zama, daidai muke da ke, muna fatan zuwan naki muma!" Mahaifiyarta ta dubeta a nutse ta ce" Me kike ci na baka na zuba khalisat?, ki yi shiru kawai..............ki yi shiru dan mu mun san waye shi, zata gane shayi ruwa ne tsohuwar mace" Mufeeda ta yi murmushi tana sake dora kafa daya kan daya zata yi magana ya bude kofar madubin nan ya shigo A nutse ya karaso wajen kafet din falon idannuwansa a kan Hajia zainab ya ce" Barka da warhaka kaka z" kusan a tare suke gaisar da junna, Kalisat kuwa na gaishe shi Ya dubi khalisat da murmushi ya ce" Maman AL'WALID me zan samu? da gani an kawon wani abin dadi ko?" Khalisat ta yi dariya tana sake gyara zamanta, dama akoy yannayin barkonci a tsakaninsu, yakan tsokane su lokaci zuwa lokaci, yakan shiga cikinsu idan ya zo ya same su a baban falon Hajia inna, yana jiran iyayensu kowace da sunnan kaka A, wato kaka Amina, kaka z, wato kaka zainabu, sai kaka B wato kaka Binta, ƴaƴansu kuwa kowace yakan kirayeta da maman AL'WALID hade da sunnanta , yana daraja su, yana basu girman da ya dace, sai dai hakan baya hanna shi yin hukunci ko jan kunne da babar murya, idan wata ta yi laifi ba ruwansa da shi jika ne a cikin gidan yakan zauna da ita su fahimci junna, ko dan shine namiji baba? ko kuwa namu na Hausa ne wato mai shi a hannu shine mai girman daraja? shi dai yanada darajar nan a gidan su mai girman gaske, kuma idan ya tsawatar ana yi masa biyaya, a yanzu haka budurwa hudu ce bata da aure a gidan, sauran kowace na dakinta, sai masu aiki da jikoki dake gidan, a haka ake tafe da rayuwa ana yinta yadda hali ya bada, a cikin jikokin ne Allah ya albarkacesu da maza, sunne ke kama masa wasu abubuwan na gidan idan baya nan, domin baba dai yana nan ne, ama ya ajiye komai a yanzu bautar ubangijinsa kawai ke gabansa, sai yanke manyan hukunci ko tsawatarwa idan AL'WALID ya yanke wani hukuncin mai tsauri ya kuma kin yin hakuri. Bayan ya zauna, Mufeeda da ta je kicin ta dawo dauke da jug ta ajiye ta zuba masa tana murmushi ta miko masa tana fadin" Bab, ka jima, ko abinci baka ci ba fa?, ya dace yanzu ka ci abinci kafin ka ci gaba da gannin wasu" Jus din da ta miko masa kasa amsa ya yi, ba dan komai ba sai dan irin yadda ta matse masa waje, uwa uba irin suturar dake jikin yarinyar.....bai san me yasa Mufeeda ke son wulakantar da kanta har haka ba, bai kuma san me yasa take yi masa kallon shashasha ba, domin shi ba mutun ne mai saurin shiga rayuwar mutun ba, ama kuma yana da tsantseni da kiyaye hakokin addininsa sosai da sosai Yayi tunanin idan ya bi Mufeeda da ido zata cenza wasu abubuwan, sai dai ga dukkan alamu dole sai ya yi mata maganar, dan ba zai yiwu ba, matar aurensa ba irin shigar nan ta dace da ita ba, ko kadan, haka kuma wannan yawon ba na matar aurensa bane! Da yan yatsunsa kawai ya mata alamar ta ajiye, dan haka ta zauna rike da abin shan, Bata ajiye ba, tana jiran su gama rokon su tafi sai ya sha, dan ita bata ga wani cenji a tare da shi ba, bata ga laifi a zama daf da shi ba, bata ga matsala a kawo masa jus da ta yi bata ga matsala a shigarta ba, uwa uba a tunaninta wata bukata ce ta kawo su Hajia zainabu wajensa, dan haka tana jira su gama su tafi, kuma walahi sai ta tarda Hajia zainabu da khalisat har daki yau ta musu rashin mutunci, ita khalisat zata zaga? zaginma da ubanta? ba laifi zata je itama ta zagi Tata uwar ta ji idan da dadi, zata tuna mata in ba son abin duniya ba uban me ya haɗa Hajia zainabu aure da Elhaji Hamza? tsoho da shi ama ta zo ta zauna, har ta haifi khalisat da shi ana cewa khalisat din auta? kai har ubanta fa ita sai ta zaga, zasu san da daidai da su zasu zauna, babu wanda bata gane munafurcinsa ba,, kaf dinsu, kuma daidai take da su. kan Hajia zainabu a kasa bayan ta sauke ajiyar zuciya, cike da kisa irin Tata ta himar da take samun duk wani abinda take so a wajensa , wato ta hanyar sada kai da yi masa biyayar da shine ya dace ace yana haka a gabansu ta ce" ranka ya dade, damuwa ce mai girman gaske take damun mu, kuma ina so in kawo kukana ne a gabanka kai tsaye saboda kakan yara ya ki ya dube mu bale ya tsayar da abin, .....haka kuma na fi ace a gabanta na fada idan har na yi mata karya sai ta musa....." Da dan mamaki yake dubanta, sai dai bai ce komai ba, Mufeeda kuwa da ta ji wannan abin gabanta banda dokawa babu abinda yake yi, tashin hankali da tsoro na shigarta da tarin tunanin me kennan? yanzu idan har suka kawo kararta wani irin hukunci zai yanke mata? basu san halinsa bane da zasu kawo kararta wajensa? ai baba suke fadawa duk abinda ta yi musu ba shi ba ko? innalilahi Hajia zainabu ta ɗora da fadin" Ka ga, a duk lokacin da Mufeeda zata zo gidan nan, sai ta nemi wani abu na cin kashi ta yi mana, bata girmama kowa a gidan nan, bata bamu daraja, ka yi hakuri ba na fada dan in hadaku bane, ina so ne ka sanar mata ta gane mun san cewa gidan nan naka ne, kuma mun san cewa ko bayan ran Elhaji in dai mu muna raye zaka rike mu, dan Allah ta bamu lafiya da mu da iyayenka mu yi zamanmu lafiya, in abinci ta tarda wani na ci sai ta yi masa gori, in ac ta tarda a kunne sai ta kashe, in zance ta tardo yara na yi sai ta nuna a kan me za'a tsaya ana zancen a filin gidan mijin da zata aura, ka ganta nan a yanzu haka shigowar nan da na yi zagina ta yi wai na zo maula, shin mantawa take yi da karfin zumunci ne? ko maular na zo ai babu ruwanta tunda ba aljihunta zan taba ba ko....." Sai kawai ta shiga gargadar murya hadi da sakin hawaye tana jan hanci Khalisat kuwa ta sada kai tana jin haushin mufeedan nan sosai a ranta Shi gaba daya abin daure masa kai yayi, ya dago ya kalli Mufeeda da ta yi tsuru tsuru ya fi a irga, yana sake kallon su Hajia murya na rawa Mufeeda ta ce" bab walahi ba haka bane, Ni ba.........." "KARYA ZATA YI MAKI?" Ya katseta da muryarsa a hankali, sai dai a mugun kausashen da ya saka idannuwanta cika da kwalah kallon da ya kafeta da shi kuwa mai tsauri ne wanda ya sake daga mata hankali dauke dubansa ya yi a kanta ya dubi Hajia A hankali ya ce" Waye yace maki nan gidana ne?, eh sunnana ke saman takarda, shima dan Elhaji ya ki cewar in maida sunansa........, ban ja da shi bane dan ban san akoy ire iren su Mufeeda a jikina ba" Ya dan dakatar ransa na tafarfasa sosai, domin yayi mamaki matuka da abin nan, wai a haka bata fayyace masa wasu abubuwan ba, a haka idannuwansa basu ga wasu abubuwan ba, takaicinsa shine a kan gida take musu wannan abin? ikon Allah ita da ya dace ace itace tsani da zasu hau su tarda shi da dukkan bukatunsu? domin sarai ya san wani lokacin sunna jin kunyar samunsa shi yasa ya kasance mai yawan kyauta da yawan kyautata musu koda ba sallah ba, ko wani bikin ba, domin kakanin nasa babu wace ba'a saka mata isasshen kudi du karshen wata a account dinta, su kuwa iyayen nasa yakan yi musu kyauta mai daraja a duk lokacin da hakan ya kama..........., in banda shirme irin naa Mufeeda tana tunanin zai yi aure ya zauna a gidan nan da iyalinsa ne? wannan gidan ya zamo familly Hause ne, duk wanda yake da bukatar zama kofa a bude take zai samu wajen zama da abinci da wuta da ruwa in dai yana raye kuma Allah ya ci gaba da buda masa, sai dai in dukiyarsa ta kare ne hakan zai ragu, ama ba wai ace da ransa da lafiyarsa ba matar da zai aura wace yake da burin ta zamo mace mai kyauta mai sadaka mai girmama wani ma ba nasa ba, itace ke aikata haka? subahanallah......... A tausashe ya dora da fadin" Ama daga yau, in sha Allah zan sake zaunawa da shi in kwatanta masa cewar gidan nan naku ne, kunna da iko da shi, ba wai ku ba hajia ko wani yake da bukatar taimako a nan ya zo, gaba dayanmu mutuwa zamu yi mu barshi a duniya......." Ya sake ajiye maganar da Muryar mai sauki, ya dora da fadin" Ki yi hakuri, in sha Allah babu wanda zai sake zagin ku da fuskata" Farin ciki ya mamaye zuciyarta, daga ita har khalisat, domin abin nan yana daga musu hankali, idan akace yana gari kowa baya sakin jiki yayi abinda ya ga dama dan sun san tana kusa da gidan, idan ta shigo ta ga wani abu tsaf zata wankeka a gaban ko waye, kuma Elhaji Hamza yace su kyaleta wata rana sai labari Su dinma hakuri suka ringa bashi sannan suka mike suka tafi bayan sun yi salama Shiru wajen ya dauka bayan tafiyarsu na wasu yan mintuna kafin ya mike ya juya ya nufi hanyar coridor din dakinsa Da sauri ta mike ta bi bayansa muryarta na rawa, tuni hawaye sun bale mata ta ce" Ama, ai ta kamata ace ka tambayi Ni me suke yi min ko? bai dace ace ka goyi bayansu daga fada maka magana ka yarda ba ko?" Dakatawa yayi, domin ba zai so ta bi shi dakinsa na barci ba, uwa uba ba zai so wani ya ganta a wajen dakinsa da irin wannan shiga Tata ba, Duda ya san abinda suke fada kasa kasa , ya kyale kowa ne dan babu wanda ya halice shi bale ya ji tsoron sa A hankali tana dubansa ta ce" Dan Allah ka yi hakuri kar ka dauki fushin nan naka da Ni, ka ga yau fa kace zaka same Ni a cen gidan , baka je ba, kuma na zo zamu yi fada? Ni bana so mu yi fada, ka yi hakuri su suke jana nima na rama" A kausashe ya ce" Mufeeda! ki kama kanki, ki bani space in gane Wacece ke, domin a yanzu ya zama dole in sake duba wacece ke!" Yana gama fada ya juya Da sauri ta ce" Yanzu nice baka san Wacece Ni ba kuma yau?" Ya juyo yana dubanta ya furta" Yes!, ban sanki ba, dan kina boye min abubuwa da yawa, ki kalli shigar jikinki, a haka kika fito kika zo inda nake, an gaya maki ni shashasha ne da zan auri macen da bata kishin kanta?, why zaki ringa tardoni gidanmu a irin wannan time din? ke bakya tsoron kadaicewa da ni ne ko sabawa kika yi? excuse me but dole in tambayeki bakya tsoron mu tsaya daga Ni sai ke a wajen da komai ke iya faruwa ne ko sabawa kika yi?, nd Mufeeda ashe kina da bakin zagin ahalina?????, ashe baki da kunya?????......., thank you fr al, yanzu ki tafi dan bana son in juye maki a nan!" Ya karashe yana daga mata murya dan baya so ta karra koda second daya ne tana yi masa musunta na rainin wayo MUFEEDA jikinta rawa yake yi, domin tunda take da shi bata taɓa gannin bacin rai a fuskarsa irin haka ba Da sauri ta juya, ta fara tafiya ta dakata ta juyo tana kallonsa hawaye wasu na sake bale mata, shi kuwa a tsayen nan da yake ita din yake kallo shima , ama kuma ba wani alamu ko diz na tashin hankalin yannayin da take ciki a tare da shi, dan kuwa mamakin ta ya fi komai damunsa, har tunani yake yi dama a cikin mature akoy shashashai?, shi da yake son daukan mace mai shekarun da suka zarce na yarinya dan baya son ire iren halayar nan ne, baya son mace mai raini, baya son macen da saboda rufe jikinta kadai sai ta hadasa masa ciwon kai, ashe suma manyan akoy masu irin halin nan? ya salam,....to ko abinda ya sa Baba ya kuge kan maganar auren nan ne?........ 'AURE.....' zuciyarsa ta sake maimaita masa, ya sake bude idannuwansa a kan Mufeeda wace ta fashe masa da kuka sosai tana tsugunne dan kuwa ta sani ba zata iya tafiya a haka ba, idan ta tafi ta barshi a haka zuciyarta bugawa zata yi, idan har ta tafi da kalaman nan da ya fada ba zata iya rintsawa ba yau 'Ya maganar auren ? har yanzu yana kan bakansa?............' ya sake tambayar kansa, sai kawai ya dauke idannuwansa daga kanta ya juya ya nufi ciki, ba dan bashi da zuciyar tausayi ba, ko daya, dan kawai ya sani ne idan ba mugun fushinsa ya nuna mata ba ba zata daina abinda take yiwa ahalinsa ba, shi kuwa a kan su sai ya daina kowace mu'amala da ita, dan baya son raini sam! Hankalin Mufeeda sake tashi yayi gannin ya kada yayi tafiyarsa, mikewa ta yi tana kukan nan ta juya ta nufi waje, da nufin tarda baba ta fada masa dan kuwa ta sha kaiwa baba karar AL'WALID din, lokuta da dama idan ya juye mata baban ne ke yi masa magana ya dawo daidai Sai dai tana fitowa ta nufi bangaren baban ta samu Su khalisat da iman da Raisa sunna tsaye sunna magana, kuma abin akaicin sunna ganninta suka bushe da dariya Zuciyarta, da rabon a yi suka hasalata suka saka ta nufe su rai bace bayan ta sake share hawayenta ta ce" Khalisat, Imane, Raisa, dariya kuke yi min bayan kun hada baki kun hadani da AL'WALID ko? ba damuwa , abinda baku sani ba ina jiran lokaci , idan lokacin tawa dariyar ta yi ku kuka da kanku, ba wai ku ba, a nan duniya inaga babu wace ta fi kusanci da shi kamar musakiyar cen ko? to walahi sai na rabata da shi bale ku, baku da hankali, baku san me yake jiranku ba, fushinsa na dan lokaci ne zai sauko mu sasanta junna, kun san a nan duniya shine gatanku, duk wata takamarku sai na daidaitata ba iya ku ba har wa'inda ke gidajen aurensu ama kuma basu bashi lafiya ba, da Ni kuke maganar!" 07/12/2024, 14:53 - samiraharounayacouba: 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *FARKON GANIN IDONA* 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *LABARI DA RUBUTAWA* *SAJIDA NIJAR*🇳🇪 *PAID BOOK* *Y'AN NIJAR ZAKU TURO KATIN AIRTEL KO TA SAHELCOM TA DARI A WANNAN NUMBAR 93811618 SAI A SAKA KU A GRUP, YAN NAGERIA ZAKU YI TRENSFER NE NA 500 TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GT Bank sai a bani shedar ta numbana kamar haka 93811618 , Sajida Nijar thank you 😍* LITATTAFAN MARUBUCIYAR DUK KARYAR KADA Y'AR MAHAUKACIYA NEMAN NA KAINA BANI DA ZABI DAGA TAFIYA ƊAUKAR SOJA BAK'A CE KUTKALE DUK NISAN JIFA MAGE IDAN KA RAINA INDA KAKE DUTSE NI ZAN LADABI ZAKIN SARAKAI WATA KOKOWAR DA CIWO A ZUCIYATA AURE YAƘIN MATA AZAL WATA TAFIYAR *Shafi na Ashirin (20)* *TALLAH, TALLAH, TALLAH* https://chat.whatsapp.com/KmdHXVV1oUlKAT6ldQEXOf YAR UWAH SHIN KINADA LABARIN WANNAN BUSINESS MAI SAURIN KAWO KUDI KIKA TSAYA HAR YANXU BAKI SHIGABA TOH BARI KIJI IDAN KINADA BURIKA A ARAYUWAR KI TOH MAZA KI SHIGO META FORCE DOMIN CIKAN BURIN KI DA KIKA DADE KINA SON KI CIKA TA GEFEN KUDI HAJIYATA IDAN KINA META FORCE KI KASHE KUDI BAKOMAI BANE A WURIN KI DAN HK KADA KIBARI KIYI WASA DA WANNAN DAMAR YIMAZA KISHIGO KEMA KI FARA SAMUN KUDI IN DOLLARS WATO MAZAJEN KUDI*💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼 👉0912 262 1080 LABARI Zuciyarta, da rabon a yi suka hasalata suka saka ta nufe su rai bace bayan ta sake share hawayenta ta ce" Khalisat, Imane, Raisa, dariya kuke yi min bayan kun hada baki kun hadani da AL'WALID ko? ba damuwa , abinda baku sani ba ina jiran lokaci , idan lokacin tawa dariyar ta yi ku kuka da kanku, ba wai ku ba, a nan duniya inaga babu wace ta fi kusanci da shi kamar musakiyar cen ko? to walahi sai na rabata da shi bale ku, baku da hankali, baku san me yake jiranku ba, fushinsa na dan lokaci ne zai sauko mu sasanta junna, kun san a nan duniya shine gatanku, duk wata takamarku sai na daidaitata ba iya ku ba har wa'inda ke gidajen aurensu ama kuma basu bashi lafiya ba, da Ni kuke maganar!" Raisa dake da gagawar magana da kuma saurin saka abu a rai tana dubanta ta ce" Aunty Mufeeda ba fa abinda kike tunani bane muke yi a nan, kuma walahi magangannunki sun yi tsauri da yawa, ki ringa yi kina astagfari saboda rayuwa ba'a son bawa ya cika alfahari, ko shi Elhaji karamin Allah ne ya bashi yana iya amsa a lokacin da ya so bale mu, mu mun san da wannan, kin mayar da mu makiyiyarki bayan babu abinda muka tsare maki? mu bamu ce zamu sako ki a gaba ba ama ke kin sako mu?" Imane ta tari zancen tana fadin" Meye na su bata hakurin? in bata sa an janye numfashinmu ba ta ki Allah, ke a wajen nan idan bamu shake ki muka daki banza ba muka gudu ki ce ba ya'yan halal muke ba, banza da bata da aji!" Ran Mufeeda ya karra ɓaci, ta nufi imane tana fadin" Ke dan ubanki kin san Wacece Ni? dan kunna ganina a banza kunna tunanin banza ce ni? bari ki gan........." "UUUUHUMMMMM" ya sauke gyaran murya da dan karfi, sai kuma ya shiga dan tari sannan ya saki tafiyarsa da kyau dan su gane tahowa yake yi Daga ita har sun sai da suka dan tsorata sannan suka gane baba Hamza ne ke tahowa, dan haka da sauri Mufeeda ta ja gefe ta shiga kukan da ya sa du suka kalleta ido waje da tsoron abinda zai biyo baya Bata idasa basu tsoro ba sai da ta fara fadin" Ni ban ce dole sai kun girmamani a cikinku ba, ama kuma menene na zagin? shikenan ba zan zo neman baba ba sai ku rufeni da zagi kuma a gabansa ku nuna ba haka ba?" Hankalin Raisa ya fi na kowa tashi, domin bata son abinda zai batawa mahaifinta rai, yanzu haka da ba dan sun zo sun janyota ba da ba zata fito warhaka nan ba, su imane ne suka janyota suke tsegunta mata abinda ya faru, ko maganar basu gama ba mufeedan ta taho tana kuka , Gannin Raisa ta fara inda inda da sauri imane ta rike hannunta, domin tsoronta zai sa ta bude baki ta fadi abinda ya faru dala dala Baba kuwa a tsayen da yake yake furta" Subahanallah me yake faruwa haka, ku ba ta girme ku ba zaku sakata a gaba ku yi mata raini?" Tamkar bai san asalin abinda yake faruwa ba, bayan tunda ta taho ya nufo hanyar shima dan shigowarsa kennan yana tare da makocinsa sunna tataunawa kan maganar wasu gonakin gado da aka saka kasuwa kuma ake son kudin da wuri shine ya kawo masa tallar bayan sun fito daga sallar isha'i Mufeeda na kuka ta ce" Baba, walahi ka ga Khalisat da mamanta ne suka kai karana wajensa, suka sa ya min sumul ya koreni kuma na taho in fada maka dan ka yi masa magana su kuwa suke ta dariya sunna ce min karyar banza mai bin namiji" Raisa ta zarro ido ta ce" Innainnalilahi, kaikaikai, walahi ba'a yi haka ba, ki ji tsoron Allah Mufeeda " Baba ya ce" Yi min shiru, me kuke yi a nan din da daren nan? maza ku wuce ciki!" Sumui sumui suka shige ciki, sannan ya maido dubansa kan Mufeeda, ya dan jima yana kallonta, dukkan uzurin da ya dace ace ya bata ya bata a zuciyarsa, ya tausasa zuciyarsa sosai sannan ya fara magana a matsayinsa na uba a gareta A tausashe ya ce" Ki yi hakuri kin ji? kin san tsakaninku mata sai addu'a, kunna da fitina sosai, ki je ki kwonta ciki, zan masa magana, Allah ya sanyaya" Mufeeda ta gyada kai ta juya zata tafi baba ya ce" A'a, ina zaki je?" Mufeeda ta ce" Zan je bangaren nasa ne baba" Baba ya sake dubanta da kyau ya ce" Ki yi me a cen? karfe goma ce zata yi fa" MUFEEDA ta ce" Ky din motata da wayata zan dauko in tafi gida" Baba ya ce" Da daren nan Mufeeda? ki yi kwonciyarki a wajen iyayenku mana? " MUFEEDA ta girgiza kai ta ce" A'a baba gida zan je" Baba ya yi dan tsam, sai kuma ya dawo a nutse ya ce" Shikenan je ki wajen motar bari in dauko maki kayan naki" Bata so haka ba, sai dai ta san ba zai barta komawar ba, dan haka ta yatsine fuska ta je ta tsaya tana jiransa Baba bai jima sosai ba ya fito ta ba data daga cikin ma'aikatan gidan ya kai mata kayanta sannan ya sa aka bude mata gidan ta tafi Ya jima a tsaye a filin gidan, du irin gajiyar da ya kwaso da irin taunar da jikinsa ke yi wanda ya zamo masa jiki yanzun bai isa yayi abu da yawa ba zai gaji har ya ringa haki, sai zuciyarsa ta tsaya a waje daya ta cure Yana tsoron Mufeeda a lamarin AL'WALID Du irin yadda AL'WALID ke nuna tsayayyen namiji ne shi, meye meye yana tsoron mace a duniyarsa domin kuwa shi ya san in dai mace ta yi niya babu abinda ba zata yi ba Allah ne sheda, shi bashi da komai sai abinda ke asusunsa matsayin kudi tuzuzu wa'inda yaronsa ke zuba masa Bayan su, kadarar da ya mallaka a duniya ba wata bace uwa uba a zo kan wannan yar yarinyar kurma! Kakar kurma itama yanzu ta zama riko, bale ta rike kurma ita kadai take da ita, sai shi AL'WALID din bai taba sakawa ransa bayan ransa matansa daya zata ci gaba da kula da Hajia da kurma ba koda AL'WALID na ci gaba da sakar musu yadda yake musu a yanzu, domin shi ba makaho bane, kuma irin yadda ahalinsa suke daukan tsufa ya riga ya kai shi bangon nan ya sa wasu lokutan a gabansa suke yin aikin aikata goshin, sai daga baya a nemi ganewa ko yana fahimtar abinda ake yi? shima sai ya nuna baya gane komai, bale idan akace kasa ta birni idannuwansame zai faru? , in Hajia ina ta samu kula a asibiti ita fa kurma? ya hayu ya kayum, dole a gaggauta daura auren nan ko zai samu nutsuwa a zuciyarsa.....idan yaso in yana so bayan wata daya a daura nashi da Mufeeda wannan su ta gano. Da kyar ya iya samun barci ya dan fige shi kiraye kirayen sallah suka tashe shi A masallaci suka hadu da AL'WALID din, suka yi sahu tare aka gama sallar asubahi suka zauna a masallacin har haske ya fara fitowa A lokacin da ya mika masa hannu dan ya tashe shi dan su dan zagaya a kafa kamar yadda yake yi masa , baba Hamza ya sake duban idannuwansa da kyau ya ga shima da alamun bukatar hutu a tare da shi , sannan ya amshi hannun nasa ya mike suka fito suka shiga takawa A hankali AL'WALID ya sake dubansa, a tausashe ya ce" Me ya hanna ka barci ne Elhaji?" Elhaji Hamza ya yi shiru na dan lokaci, sai kuma ya ce" Tunanin mutuwa ne ya hanna Ni Elhaji karami" AL'WALID ya dakata ya zuba masa ido kamar yadda shima shi din yake kallo, sai kuma ya dauke kansa a hankali ya ce" In sha Allah sai ka yi dari biyu zaka tafi" ido Elhaji Hamza ya zarro kafin ya ce" A ina? haba dai, yanzu haka ai na kai mizanin da tafe ake da Ni dan na zama dole ne, ina ga na kai dari biyu? a'a barni in tafi tun ana marmarina" AL'WALID ya masa shiru, suka ci gaba da takawar nan Cen Elhaji Hamza ya fitar da dan huci a tausashe ya ce" Maganar aurenka" AL'WALID ya dube shi, a ransa yana ayana' au bai dai bar maganar ba, Ni yarinyar ma da ta fito ban gama gane kamaninta ba ta juya tana harare harare , gidan nan dai na kakan kurma ya'yan nasa kamar du basa jin magana A hankali ya ce" Uhum, auren dai zaka min?" "Eh, kuma nan da kwana biyu za'a daura in sha Allah " Baba Hamza ya fada ya sake daure fuska tam ya riko damtsen hannun AL'WALID yana dubansa cikin ido a hankali ya ce" AL'WALID, koda na mutu a yau, daga yanzu zuwa an jima, ka tabbatar da ka amshi auren yarinyar nan a wajen mahaifinta, cikin girmamawa da darajantawa, ka tabbatar da ka bata kulawar da ya dace, ka sani matar aure na baka kuma auren nake so ka yi da ita, so nake yi ka kula da ita,, ka kiyaye hakokinta, in sha Allah zata yi maka biyayya......, AL'WALID ka ji bukatana? ka cika min burina a kanka, ina mai yi alkawarin in sha Allah kaima y'ayanka zasu yi maka biyayya, na san baka so, kuma na san abin mamaki yake baka ace baban mutun kamarka an yi irin haka a rayuwarka, ba zan hannaka auren Mufeeda ba, ama ka tsaya ka yi dogon nazari bayan ka auri yarinyar nan, in ya kama ka auro Mufeeda ba damuwa.....ama ka sani du takamar namiji mace ne shi, du nagartar namiji idan ya hadu da macen da ba ta kirki ba AL'WALID ya lalace, du kyawawan halayarsa sai sun zama tarihi, kai harta ibadarsa sai ta samu rauni........ka kiyaye" Daga haka baba yayi shiru yana kallonsa kamar yadda yake kallon baban shima Idannuwansa ya lumshe ya saka dayan hannunsa ya talabe baban kamar ya samu kanninsa A nutse ya nufi bangarensa da baban, ba bangaren baban ba Sunna shiga ya wuce dakinsa na barci da shi , da takalmansa a ƙafarsa dan bai cire masa ba, shine ma ya cire nasa A nutse ya karasa da shi wajen gadonsa ya zaunar da shi, sannan ya duka gabansa ya rike hannayensa da du abin yaba ya tafi da karfi da naman jiki A sanyaye sosai ya ce" Kwana biyu ....gobe jibi? ko kwana biyu ta hausawa?" Baba ya ce" Jibi in sha Allah " AL'WALID ya gyada kansa yana dubansa a hankali ya ce" Allah ya nuna mana, dan Allah kwonta ka huta, jikinka babu karfi kuma yanayin ka ya nuna kana da bukatar hutu" Ajiyar zuciya baba ya ringa saukewa , haka kuma fuskarsa ta washe da fara'a, a hankali ya ce" To ka bani waya in sanar da kakan kurmar sai in kwonta" Dan jim AL'WALID yayi, sannan ya mike ya karasa ya dauko wayarsa wace ke ajiye cen saman sif, domin a kashe ma take bai cika aiki da ita ba kunnata ya yi ya zauna daf da baban ya shiga lalubar numbar Elhaji ya'u wanda yayi sevng da kakan kurma, saboda wasu lokutan idan yayi tafiya in ya nemi baba Hamza bai samu ba yana kiran kakan kurma yake bashi shi Aika kiran yayi, lokacin da Aba ke kwonce saman kujera Mama na yi masa aune aunen hawan jinni da sauransu, saboda tunda asubahi juwa ke yawo da shi, ko yara da suka zo karatu sai a bangarensu suka yi, du yadda take fushi sai ta gaza zama ta kwaso kayan aikinta ta je bangaren nasa ta shiga bashi kula a matsayinta na likita Ringin din wayar ta saka shi mirginawa da karfi yana fadin" Innalilahi, an yi mutuwa, in dai kika ga kira da duku dukun nan wani ya mutu, innalilahi" Da sauri ta tare shi saboda kusan dimowa da ya yi daga kasa a hankali ta ce" Ka kula mana Elhaji zaka ji rauni fa" Aba ya ce" Gimbiya bani wayata, na tabbata wani ya rasu, wayo Allahna oioooooo mutuwa sai ta dauke mu daya bayan daya, gimbiya bani" Mama ta juya ta dauko masa wayar a dakinsa na barci ta kawo masa tana fadin" Baban kurma aka rubuta......" Kamar ta kyala masa mari, gaba daya sai jikinsa ya dauki rawa, murya na rawa ya ce" Innalilahi wa inna ilaihi raj'une wani abu ya samu tsoho, walahi wani abu ya samu tsoho....., na shiga uku gimbiya a duniya shi kadai yake tausayina bayan ke, in wani abin ya same shi ina zan sa kaina, ba zan iya dauka ba , gimbiya kirawo direba ya kai Ni gidan" Mama ta yi sororo tana kallonsa, in ka ga Elhaji a cikin irin wannan yannayin abinda ke damunsa ba karami bane walahi, kuma tabas lamarin Elhaji Hamza na taba cen cikin zuciyarsa......ko dan zumuncinsu mai karfi ne? sai ta ji tausayinsa na sake rufe zuciyarta, Bata ce masa komai ba ta amshi wayar ta daga a tausashe ta furta" Asalamu alaikum wa rahamatulah " Daga dayan bangaren AL'WALID ya amsa salamar a kamilance , sannan ya furta" Barka da asuba, fatan kun tashi lafiya" Mama, itama jin Muryar ba ta Elhaji bace sai ta kasa mikawa Aba wanda ya tsareta da ido kamar zai summa, a tausashe ta ce" Alhamdulilah, ya su baba? ina fata lafiya yake" AL'WALID ya furta" Yana lafiya alhamdulilah, dama shine yace a yi masa kiran Elhajin zai yi masa wata magana " Mama ta dubi Aba tana furta" Ok gayanan" kasa kasa kuma ta ce" Dan Allah Elhaji ka kwontar da hankalinka yana lafiya shine yace a yi kiran ka " Baba kuwa sama sama ya ce" Wace lafiyar? in har yana lafiya ganninsa zaki yi ya tardoni ko me yake son gaya min ya fada sannan ya tsaya in fadi ta cikina in ta masa a daidaita in bata masa ba ya min sumul yayi tafiyarsa tunda ba tsorona yake ji ba, gimbiya tashi ki kaini gidan tsoro nake yi aje bashi da lafiya ne" Kasantuwar a handsfree AL'WALID ya saka wayar ya zamo dukkan magangannun sunna ji shi da baba Hamza, Baban ya yi yar dariyar da ya saka AL'WALID sakin murmushi yana kallon yannayinsa yana karra girmama kusancinsa da Bawan Allahn nan da shakuwarsu...... Baba Hamza ya ce" Kai meye wai, da mutuwar na yi ai kawai ce maka za'a yi babanka ya tafi, Ni magana ce zamu yi ka wani saka min y'a a gaba da fitina" Ajiyar zuciya Aba ya sauke yana amsar wayar ya wani maze ya ce" Kai tsoho wai kai ba zai daina min takurar sasafe ba? ka san dai ai ina barcin safe mai kudi ne Ni Ko?" Baba Hamza yayi dariya bayananiya ya ce" Kudinkan banza Kudinkan wofi, Ni ina ruwana da barcin safenka Allah na tuba, meye muryarka ke kurya jikin ne? an salameka daga asibitin ne?" Da sauri ya kalli Mama dake gefe tana hada magani kasa kasa ya ce " A'a ai gimbiya tace ta raina aikinsu sai kawai muka kwana a gida , ganima da sauki sosai ai zan fito shago in an jima" Baba Hamza ya gyara zama yana fadin" Baka da gaskiya daga jin muryarka , kuma kar ka saki in ganka a shagon nan yau ka zauna ka sha magani kakan kurma!" "BA kurma bace bebe ce, kuma sai an fito" Aba ya fada yana zarro ido Baba ya tabe baki sannan ya sako yannayin serius a firarsa ya ce" Dangane da maganar auren nan ne" Aba ya zauna da kyau yana kwada tagumi saboda Allah yana ganni maganar auren nan ta shiga cen cikin zuciyarsa ta zauna, ya ki jinnin a dauko maganar ma dan kar a fasa, bai san dalili ba yana so a yi auren har cikin zuciyarsa Baba Hamza ya ce" 07/12/2024, 14:56 - samiraharounayacouba: 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *FARKON GANIN IDONA* 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *LABARI DA RUBUTAWA* *SAJIDA NIJAR*🇳🇪 *PAID BOOK* *Y'AN NIJAR ZAKU TURO KATIN AIRTEL KO TA SAHELCOM TA DARI A WANNAN NUMBAR 93811618 SAI A SAKA KU A GRUP, YAN NAGERIA ZAKU YI TRENSFER NE NA 500 TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GT Bank sai a bani shedar ta numbana kamar haka 93811618 , Sajida Nijar thank you 😍* LITATTAFAN MARUBUCIYAR DUK KARYAR KADA Y'AR MAHAUKACIYA NEMAN NA KAINA BANI DA ZABI DAGA TAFIYA ƊAUKAR SOJA BAK'A CE KUTKALE DUK NISAN JIFA MAGE IDAN KA RAINA INDA KAKE DUTSE NI ZAN LADABI ZAKIN SARAKAI WATA KOKOWAR DA CIWO A ZUCIYATA AURE YAƘIN MATA AZAL WATA TAFIYAR *Shafi na ashirin da ɗaya (21)* *TALLAH, TALLAH, TALLAH* https://chat.whatsapp.com/KmdHXVV1oUlKAT6ldQEXOf YAR UWAH SHIN KINADA LABARIN WANNAN BUSINESS MAI SAURIN KAWO KUDI KIKA TSAYA HAR YANXU BAKI SHIGABA TOH BARI KIJI IDAN KINADA BURIKA A ARAYUWAR KI TOH MAZA KI SHIGO META FORCE DOMIN CIKAN BURIN KI DA KIKA DADE KINA SON KI CIKA TA GEFEN KUDI HAJIYATA IDAN KINA META FORCE KI KASHE KUDI BAKOMAI BANE A WURIN KI DAN HK KADA KIBARI KIYI WASA DA WANNAN DAMAR YIMAZA KISHIGO KEMA KI FARA SAMUN KUDI IN DOLLARS WATO MAZAJEN KUDI*💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼 👉0912 262 1080 LABARI Baba Hamza ya ci gaba da fadin" Yaya za'a yi yarinyata ta gane cewar na matsu a daura auren nan?, idan da hali nan da kwana biyu?" Baba ya mike tsaye, hakan ya sa Mama juyowa ta kalle shi domin yanzu ta gama yi masa maganar irin mugun motsin nan a yannayin da yake ciki, bashi da lafiya, hawan jinninsa bai sauka ba, du yadda yake yin karfin hali kuwa ita bai isa ya boye mata asalin abinda yake ciki ba A hankali baba Hamza ya ce" Kana jina kuwa?" Aba ya ce" Ina jinka Elhaji, wai kana nufin gobe jibi? ko nan da wasu watanni?" Elhaji Hamza ya ce" Gobe jibi nake nufi" Aba ya dafe gaban goshi ya sake kallon Mama ya ga magungunan take haɗawa, sai kawai yayi ciki ya shige dakinsa ya rufo ya ce" An gama, in dai kun shirya shikenan, meye na wani y'arka ta yarda? ai ta yarda bata yarda ba sai na yi, y'ayana ne fa kuma na isa da abina!" Baba Hamza ya ce" Ka ga bana son fitina, ko menene ka bi shi a hankali, bana son abinda za'a zo a tada fitina ka ji dai na fada maka" Aba ya yi murmushi yana fadin" Ka fa san namiji nake na isa da gidana, kawai an gama ina zuwa , da yama mu hadu mu gama magana in sha Allah" Daga nan bai wani tsaya jin ta bakin baba ba ya kashe kiran yana washe baki da murmushi Shima baban murmushin yayi ya mikawa AL'WALID wayarsa yana fadin" Yaron nan akoy mutunci, Allah dai ya masa albarka" AL'WALID kuwa amsa kawai ya yi, zuciyarsa cike da tunanin irin yadda babanta ke gaggawa kamar yadda baba Hamza yake yi, gaba daya bai gane lamarin nan ba, ita fa kanta yarinyar ba zai iya cewa ga kamaninta ba, kanwar nan Tata kawai ya gane.......wai a haka za'a daura masa auren da ita? gashi auren nan ga dukkan alamu sai an saka masa abubuwan tsauri masu yawa a kansa, tun yanzu ana fadin aure aka daura masa auren ake so yayi? da waye zai yi auren? girma ai girma ne , ba kuma zai fadi a gaban kowa ba Wuta ya kashewa baba ya sake jaddada masa hutawa yake so ya yi sannan ya fita ya tafi dakin motsa jikinsa A gidan Aba Bayan ya kashe kiran da suka gama da Elhaji Hamza sai ya fada bayi ya yi wanka sannan ya fito ya saka jalabiyarsa bayan ya shirya ya fito da ky din motarsa Gannin mama a falon a zaune har yanzu ya saka shi sake daure fuska sosai sannan ya zo ya zauna inda ta haɗa magungunan da ruwa ya dauka ba tare ya yi mata gardamar sha ba ya sha abinsa ya bude madarar da ta ajiye masa ya shanye itama sannan ya dubeta kamar yadda take kallonsa ya ce" Zan je nan in dawo" Mama ta sake dubansa da kyau, a tausashe ta ce" Ama ka ga ai na auna lafiyarka baka da lafiya, kana da bukatar hutawa koda na yau kadai ne, in ba zaka yarda da maganata ba ka wuce mu je asibiti gado zasu baka Elhaji " Aba ya sake dubanta, kamar ta sauko fa, saboda jiya zuwa yau yadda take yi masa magana daban da yanzu, kamar ta sauko kamar ta koma gimbiyarsa ta da, sai dai ba zai yi sake ba aje so take yi ta ga ya saku ta sake juye masa Kai ya girgiza ya ce" likitocin nan naku me suka iya banda son kudi? rike mutun din da suke yi ai ba dan ciwon ya kai a rike shin bane, sunna son yan kudadensu ne kawai suke yin munafurcin nan, ama ai kin ga yanzu da sauki kuma fitar nan mai mahinmanci ce sosai da sosai in ban yita ba akoy matsala" Mama ta sake fuskantarsa a tausashe ta ce" Elhaji, dan Allah ina so mu yi magana" Gabansa sai da ya fadi , ya dubeta ya ce" Ina jin ki" Mama ta sake sada kai, sosai da sosai da yanayin girmamawa ta ce" Elhaji, dangane da maganar Karima ne, dan Allah ka yi hakuri, ka yi hakuri Elhaji, ama dan Allah kar ka aura mata yaron da ya koya mata bijirewa iyayenta, idan ka aura mata shi ba zai riketa da mutunci ba, kana ganninsa ka ga irin kangararun yaran nan da basu dauki kan kowa da gashi ba, yanzu irin wannan ne abin a hada zuri'a da shi? dan Allah ka yi hakuri ka bata dan lokaci ta fitar da wani mijin, ko kai ka sake samo mata wani mijin mai mutunci da zai riketa da amana, ama dan Allah in na bata maka ka yafe min " Har ga Allah sai da ya ji har cikin zuciyarsa ya karaya da lamarin gimbiya, ya Salam, zai iya rantsewa ko yanzu mutuwa ta dauke shi ya bar baya a hannu mai kyau, bale Allah ya taimake shi kaf iyayen ya'yansa uwar KARIMA ce kawai ke kawo masa rashin mutunci da kutse a cikin gidansa, bayanta kaf dinsu sunna girmama gimbiya sunna kuma Binta da fatan alkhairi na irin rikon da take yiwa ƴaƴansu da zuciya daya, shi shaida ne, domin malan Lubna har kyauta take yiwa gimbiya na mayafai ne da sauransu domin a naija ta yi aure tana kasuwancinta , du in zata zo direct take zuwa gidan a zauna a sha fira da sha tara ta arziki, kuma idan zata siyawa Lubna pant sai ta siyawa sauran, ama uwar KARIMA? uwar KARIMA? ya fada hannun y'ar daba da ya aureta A hankali shima ya ce" Gimbiya, yanzu yarinyar da ta wulakantaki, ta bude kofa ta yi guduwarta cikin dare, ta je ta hadu da uwarta har suke son binki da shari ce zaki ce wai a kyaleta? da ki barta gimbiya in aura mata shi din, tunda shi ta zaba kina gani fa, shi tace tana so" Mama ta sauke ajiyar zuciya a hankali ta ce" Yaya zan yi? abinda ta yi khadija na iya aikata min in ta samu muguwar kawa ko mugun mai bata shawara, shi yasa nake yi mata uzuri, kuma yaron nan walahi Elhaji sam bai kwonta min a rai ba, tsoro nake ji ace an aura mata shi ya wulakantata" Aba ya gyada kai ya ce" Zan daga mata kafa na duka, ama ba yana nufin zan barta nan da nan ta kuma fita ba, kuma yaron nan ki yi hakuri gimbiya shi ta nuna tana so, idan ba'a bata shi ba ko waye aka bata ba zata zauna ba, kin ga yarinyar nan? wannan salihancin da ya sameta ba komai bane wuya ta sha, da zarar ta samu sauki zata ci gaba da abinda take yi, kuma mahaifiyarta ta riga ta hure mata kunne, ki yi hakuri daga ita har mahaifiyarta in ba dandanawa suka yi suka ji wuya ba , ba zasu dawo hayacinsu ba, bana yi mata mugun fata , ama in har ba shi ya koya mata hankali ba , babu wnada zata saurara , babu wanda zata yiwa biyayya, ana iya samo mata wani mijinma ta je ta ringa yi masa rashin mutunci ta nuna auren dole aka yi mata, barni da su" Mama bata iya cewa komai ba, sai da baban ya dan nisa ya ce" Kuma zancen auren na Anmy ne, in sha Allah jibi za'a daura auren" Da sauri Mama ta dube shi, zata yi magana amarya ta shigo ta dayar kofar da salama ta sha uban ado sai kanshi take yi ta karaso inda suke ta zauna tana wani iya yin nan ta ce" Elhaji Barka da safiya, yaya sauƙin jikin?" Mama ta dauke kanta daga kanta tana duban baba ta ce" jibi jibin nan fa? ya da sauri haka ? na zata za'a bari har a je baban hutu babansu?" Aba ya girgiza kai yana mikewa ya ce " A'a gaskiya, in sha Allah jibin dai za'a daura mata auren, ki shirya kawai ki sanar da du wanda ya dace kin ji gimbiya? bari in zo, zan je in ga malan a sa a fara saukar Alkur'ani a tarbi abin da addu'a saboda duk wani makiyi Allah ya rufe idannuwansa ya sa sai an gama komai hankalinsa zai dawo kanmu a lokacin kuwa daidai nake da kowa alkur'an a kan Anmy babu abinda ba zan ba!" Yana fada yana tafiya ne, ya bar Mama sake da baki Ajiyar zuciya ta sauke ta dauki wayarta ta zauna ta shiga saka numbar Hajiar Larabawa ta aika kiran ,sai dai tana ringin bata daga ba sai kawai ta yi kiran kanwarta ta sanar mata abinda yake faruwa, Mama karata tace yanzu kuwa zata shiga ta sanarwa Hajiar kuma gatanan zuwa dan su fara shiri su san abinda zasu yi na tarbar baki Tana ajiye wayar jikinta sanyi kalau ta dubi amarya dake zaune tana kallonta Mikewa ta yi, saboda tunda ta dawo babu abinda ya shiga tsakaninsu koda na gaisuwa ne, Ta juya zata tafi amarya ta ja wani tsinanen tsakin da ya sa Mama dakatawa ta juyo tana kallonta da mamaki Lalle in ba aure mai sakawa la hadu da kowace shara har ta mayar da kanta daidai da kai, me zai hadata koda maganar fatar baki ne da wannan yarinyar? ama gayanan dalilin sunna auren miji guda sai ta ringa kirta mata rashin mutunci tana kallonta Kai ta girgiza ta sake yin gana zata tafi, amarya ta mike ta ce" Dan Allah idan dare ya yi haki na barinki ki iya rintsa ido?" Mama ta sake dakatawa ta juyo da matsanancin mamaki ta zuba mata ido Amarya ta rintse idannuwanta sannan ta bude ta ce" Kwana daya kacal, ko in ce wuni daya jal kika je kika yi a gidanku ama shine aka sake kulo min wata masifar da ta fi ta da, me yasa bakya tsoron Allah ne? me yasa kike so karfi da yaji sai mijina ya sake Ni ne? tashi tsayenki ya sa ba ruwansa da Ni, ba ruwansa da lamurana a yanzu an kai wajen da ko magana nake yi baya dubanna sai ke kadai, ko menene ke kadai ce mutun, ke kadai kike da daraja a idannuwansa, sai ki je ki godewa bokayenki ki kuma kara musu kudi saboda gaskiya sunna yi miki aiki, ama ki sani walahi sai na karya, ko me kike takama da shi sai na karya shi, nima sai mijina ya dube Ni, kuma duka kaf abinda kike hadasa min kema sai na hadasa maki, zaki gani in dadi ne!" Har ta zo zata gegi mama ta wuce, Maman ta saka hannunta ta janyota gefe sannan ta dubeta ido cikin ido ta ce" Kina ji? ki ringa kiyaye shiga sabgata, saboda abubuwan dake kaina yawa ne da su, kuma dukkan abinda ya zamo na bashi mahinmanci ina yi masa duba na kirki ne, ki je cen ki karata da mijinki, wannan ba hurumina bane, sannan ki kula ba kowa ne yake yin abinda kike yi ba, harkar boka da malan ke kika sansu ba Ni ba!" Daga haka mama ta saki hannun nata da karfi ta juya ta yi tafiyarta, dan wallahi karya matan Elhaji suke ta ci kashinsa ta ci nasu, karya suke, banza dan ita ta saba bin bokayenta an gaya mata kowama haka yake kowa bashi da aikin yi kuma baya tsoron Allah ne? Amarya ta ringa murza hannunta da mama ta rike da karfi zuciyarta na kunna, ita gaba daya abinda ya fi dagula mata lisafi irin yadda kamar rikicin da suke yi da Aba ya yi sanyi, kamar maganar daurin auren nan yana nan ama kuma babu wanda ya san da wa sai ita sai shi, domin tun a jiya da ta zo inda yake yace mata ta tafi kawai shi zata bari a asibiti ta yi tafiyarta, ba damuwa dama ya san ita matar in ta yi dadi ne, yama gode da ta sa matar shan wahala zuwa inda yake , ama ta bashi waje bashi da bukatar ganninta idan ya huce sa zauna, da wannan haushin ta dawo dakinta ta yi kwonciyarta, kuma yau tunda safe ta yi kiran Malaminta wanda ke yi mata aiki ka'in da na'in a kan a karya asirin mama, dan ya tabbatar mata Mama bakin asiri ne take yi a kan Aba da ya'yansa da dukiyarsa, ita kam matar nan so take yi ta gagareta du yadda take tunanin zata iya kwatar gidan Elhaji da ragamarsa matar nan so take yi ta fi karfin ta, ama ba komai sai dai su kashe junna ba tashi tsaye bane? zata gani gannin idannuwanta! Mama kuwa tana zuwa bangarensu ta samu Lubna ta gama yi mata aikace aikacen da ta sa su yi ita da Khadija Tana nufar ciki ta ce" Ina khadijar ne kike aiki ke kadai? idan kun gama ku yi wanka ku ci abinci , ina sauran suke ne, ina zuwa" Inda inda Lubna ta shiga yi dan kuwa sunna cikin aikin khadijar ta dauko hijabinta tace mata bari ta leka kofar gida ta dawo kafin Mama ta fito, gayanan har ta gama aikace aikacen gidan bata dawo ba Jim kadan maman ta fito da waya a kunnenta, sai ta ga Lubna tana zurma hijab cikin gaggawa Dakatawa ta yi tana kallonta har ta zurma ta juya zata fita A nutse ta ce" Ina zaki je ke kuwa?" A zabure ta juyo tana zarro ido, sai kuma ta shiga kame kame na marar gaskiya Mama ta dakatar da kiran da take yi kai tsaye tana dubanta da kyau ta ce" Ke zo nan" Lubna ta juyo ta zo hankalinta na karra tashi Mama ta ce" Na ce ina zaki je?" Lubna ta nuna waje ta ce" Mama dama cingan nace Anmy ta siyo, shine bata dawo ba zan bi sahu" Mama ta zarro ido ta ce" Anmy? Anmy? ta fita? innalilahi yayan nan sai kun ja min abinda ya fi karfina? ta je ina? zaki fada min gaskiya ko sai na wanka maki mari?" Lubna da sauri ta ce" Walahi Mama ban san ina ta leka ba, cewa ta yi yanzu yanzu zata dawo fa" Mama ta dantse harshe ta nufi ciki ta shiga neman katon hijab dinta tana kuma lalubar numbar inna tsohuwa Ringin daya inna ta daga tana fadin" Mata ku saurara in ansa kira, hello asalamu alaikum wa rahamatulah" Mama ta amsa a tausashe ta ce" Inna, Anmy na gidanki kuwa?" Inna ta yi murmushi ta ce" Wai y'ar albarka? ai bata fashin majalisa sai in ta zama dole, gatanan tana rabon lemu wa matan kirki mata masu rike miji da karfin ikon Allah" Mama ta sake dantse lebenta a tausashe ta ce" To shikenan, inna ki ce mata babansu na nemanta dan Allah, ki ce mata ta san ai yana gida bai fita ba ta fita, ta gaggauta dawowa inna" Inna ta ce" To shikenan bari in sanar mata Hajia, Ni dinma zan shigo in an jima saboda wata magana da ta zo ta sanar min ita tana murnar wai ko an fasa, Ni kuwa haka kawai nake ji a raina inama an yi, Duda bamu san mijin ba ama ina da yakinin Elhaji ba zai yiwa y'ar nan mugun zabe ba" Mama ta gyada kai tana sake dantse lebenta, dan walahi ita kadai ta san irin dukan da zata yiwa Anmy yau a gidan nan, wato har ta je ta yi yamadidi da sirin gidan nan ko? ita dai in dai ta fice to a sameta a gidan inna, tunda aka kawo karin gayyatar zaman majalisar gidan inna ita aka kawowa , bata amsa ba dan abubuwan dake gabanta sun sha kanta, kai inama take da lokacin zuwa koyar dabarun zaman gidan miji? ai ita zama in ya yiwu a yi, in ba zai yiwu ba a watse babu abinda aya dameta, ama cikin ikon Allah Anmy ta amshi katin, kuma take zuwa, karshe ma ko sisinta ba'a amsa, har nemanta matan anguwar nan suke yi in ta kwana biyu bata je ba....., lalle yau zata zauna da Anmy ta fada mata abinda ake koya mata, kuma yau jikin Anmy sai ya fada mata Bulala Mama ta samu ta kirki ta rike a hannunta ta zauna a falo tana jira Ba'a jima ba Baba ya shigo da masu gyaran gida, suka duba du inda ya dace a kawo gyara komai kankantarsa suka tafi da nufin dawowa su fara aiki a yau yau Baba ya raka su kennan ya dawo sai dariya yake yi da farin ciki ya dubi Mama a zaune a falon da amarya domin tunda ya zo ta fito ya ce" In sha Allah bana da ku za'a sake yin haji, na baku kyautar kujerar Makka Allah ya nuna mana" Buda amarya ta saka, Mama ma ta saki murmushi tana furta" Masha Allah, Allah ya saka da alkhairi ya idasa nufi...." Daidai nan Khadija ta shigo tana rabe rabe saboda tun dazu ta shigo jin kamar Yah baba a falon nasu ya hannata shigowa, karshema sai ta tarki wanke wanke da goge gogen bango, ta cire hijabin ta daura a kugunta tana aikinta ka'in da na'in Tana shigowa falo ta wani sune kai ta yi dan murmushi ta ce" Barka da hutawa ina baya ina wanke wanke ne ai" kamar wace aka tambayeta Aba ya saki wani murmushi mai dadi ya ce" Allah ya miki albarka uwata, sannu da aiki ama ki daina daga yau kin ji? Allah ya karra maki albarka uwata!" Daga Mama har amarya sai da suka kalle shi kafin mama ta cire kai Sumui sumui ta so shigewa shegen mamaki na kamata na lamarin addu'ar nan da aka basu idan sun yi laifi su yi ba za'a dake su ba, kai wannan addu'a akoy karfi innalilahi Mama ta mike ta ce" Kin ga Anmy amshi nan" Khadija na dawowa tana wani sake sada kai bulala ta sauka a gadon bayanta, ta hannun da bata shirya ba, domin zasu jima Mama bata daki fatar jikin su ba, kuma bata iya duka da bulala Bama Ihu ta sa ta gantsare tana furta" Annabi ka ceceni innalilahi wa inna ilaihi raj'une Mama me na yi?" A zabure Aba ya mike yana furta" 07/12/2024, 15:02 - samiraharounayacouba: 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *FARKON GANIN IDONA* 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *LABARI DA RUBUTAWA* *SAJIDA NIJAR*🇳🇪 *PAID BOOK* *Y'AN NIJAR ZAKU TURO KATIN AIRTEL KO TA SAHELCOM TA DARI A WANNAN NUMBAR 93811618 SAI A SAKA KU A GRUP, YAN NAGERIA ZAKU YI TRENSFER NE NA 500 TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GT Bank sai a bani shedar ta numbana kamar haka 93811618 , Sajida Nijar thank you 😍* LITATTAFAN MARUBUCIYAR DUK KARYAR KADA Y'AR MAHAUKACIYA NEMAN NA KAINA BANI DA ZABI DAGA TAFIYA ƊAUKAR SOJA BAK'A CE KUTKALE DUK NISAN JIFA MAGE IDAN KA RAINA INDA KAKE DUTSE NI ZAN LADABI ZAKIN SARAKAI WATA KOKOWAR DA CIWO A ZUCIYATA AURE YAƘIN MATA AZAL WATA TAFIYAR *Shafi na ashirin da biyu (22)* *TALLAH, TALLAH, TALLAH* https://chat.whatsapp.com/KmdHXVV1oUlKAT6ldQEXOf YAR UWAH SHIN KINADA LABARIN WANNAN BUSINESS MAI SAURIN KAWO KUDI KIKA TSAYA HAR YANXU BAKI SHIGABA TOH BARI KIJI IDAN KINADA BURIKA A ARAYUWAR KI TOH MAZA KI SHIGO META FORCE DOMIN CIKAN BURIN KI DA KIKA DADE KINA SON KI CIKA TA GEFEN KUDI HAJIYATA IDAN KINA META FORCE KI KASHE KUDI BAKOMAI BANE A WURIN KI DAN HK KADA KIBARI KIYI WASA DA WANNAN DAMAR YIMAZA KISHIGO KEMA KI FARA SAMUN KUDI IN DOLLARS WATO MAZAJEN KUDI*💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼 👉0912 262 1080 LABARI A zabure Aba ya mike ya nufo su, yau dai bulalar dake sauka a jikin Mama idan yana dukan yayansa, a tsautsayi ta daga zata laftawa Khadeeja ya tare ta sauka a hannayensa, ai kuwa ya yarfe ya sake yarfewa, da sauri ya shiga murzawa yana fadin" La'ila ha ilalahu Muhammadu rasululahi Sallallahu alaihi Wa Alihi wa Salam ta zane Ni, gimbiya ta zane Ni" Da sauri ta saki bulalar tana fadin" Subahanallah dan Allah ka yi hakuri me yasa ka sako hannunka, ka bari in zane mata jiki tunda na kula sun riga sun zama jakai du in ba bulala ta hau fatar jikinsu ba , basa yin hankali, ka san cewa daga waje take? daga gidan inna take wajen majalisa? ina jin ka san labarin majalisar inna tsohuwa ta anguwar nan? wace kace ba zan je ba kar a koya min rashin kunya ko? cen yarinyar nan ke zuwa, walahi yanzun nan ma daga cen take" Khadija dake susa tana ihun saukar bulalar nan sai ta hadiye tana yiwa Mama kallon ashe zaki zamo sanadiyar mutuwata? to sanadiyar mutuwarta mana, da ta fadawa baba wannan ai gwara ta yankata kowama ya huta Ta tatare buje tana shirin dankarawa da gudun balaki Baba ya riko hannunta yana duba wuyanta da bulalar ta sauka ya ce" Gimbiya tabas sai na yi maganinki, tabas sai na yi mummunar saba maki, ashe haka kike yi mata idan bana nan? wai dama zaka haifi ɗa ka tsana? yarinyar nan bata baki tausayi? baki ga kalar fatarta ba ta duka bace? yanzu kumatun nan da kika saka suka dauki ja kin ji dadi a ranki? sam bakya tsoron Allah matar nan, ki ce kina son zane Ni dai kika hada uban da y'ar kika daki banza, to yarinya tunda an san inda take ma ai shikenan, yawo mai anfani ne ai, kin ga wuce bangarena in zo in baki man zafi ki murza ki yi barci tunda na kula so kike yi ki gigita min ita sai ta koma dakinta na bangarena ta yi zamanta, walahi ku ji da kyau du mai dukan min y'ayana ba zan iya yafe masa ba, wannan ai balaki ne, gimbiya mun gode Allah ya saka da alkhairi!" Daga gimbiya har amarya baki sake suka raka shi da kallo har sunna kallon junna abin tausayi basu ankara ba tsabar firgicin birkitacen mijinsu Ya kama khadija da ta yi sumar tsaye har tana karra duban fuskarsa da kyau dan ta gane wai ko dai ba a hayacinsa yake ba, sai dai cikin ikon Allah garas yake suka yi bangarensa sai sake fadi yake yi" Kin ga hannuna ya dau ja nima, gimbiya ashe haka take da zafin hannu? Allah ya taimakeni ba mace ce mai rama duka ba ai da na ji jiki subahanallah haka take dukan ki?" Khadija ta yi wani kiskirim a zaune saman kujera, kana gani ka san a darare take, har ya fito da man zafin ya miko mata yace ta murza Ta kuwa murza din ya ce ta je dakinta na bangarensa ta yi kwonciyarta A raunane ta ce" Babanmu, zan je wajen aunty Lubna in har ba zan bata maka rai ba" Ta fadi haka tana dan ja baya, dan ta tabbata yanzu zai kawo mata mari , dan cewa zai yi tama raina masa wayo, Ga tarin tashin hankalin damuwarta sai ta ga ya wani yi mata murmushi, murmushi jama'a sannan ya ce" Je ki tunda cen din kika fi so, tafi ki huta in an jima sai a kawo maki kaza ki ci in kina so, idan kin ga zata dake ki zo ko sanarwa babanki Ni zan ja da Gimbiya bata isa ta gigita min zaman lafiyarki ba" Khadija ta yi tsuru tsuru, da kyar ta ja kafarta ta fita Tana kusa da dakinsu ta fashe da kuka ta bude ta shige ta karasa inda su Lubna suke, ita da Karima da Ummi sunna fira Du a tsorace suka kalleta da sauri Lubna ta shiga neman hijabinta ta ce" Yar banza ta dawo zata ja ya haɗa har mu ya ci ubanmu, idan ya gama dukan namu sai na rama Anmy, walahi sai na rama a kanki" KARIMA ta fashe da kuka tana kallonta ta ce" Yanzu Anmy ki janyo maganar ko rasa inda zaki je sai dakina bayan kin san ya tsane Ni yanzu? ko so kike yi ya kashe Ni?" Ummi kam tuni ta shige karkashin gado tana cin alwashin idan duka ya sameta sai ta rama a kan Anmy Khadija ta ja tsaki tana zaunawa ta ce" Dilla kai ku tsaya ku ji, walahi babanmu ya kusa mutuwa, innalilahi ta yiwu a yau ko a gobe mu zama marayu" A tsorace Lubna ta ce" Innalilahi, bashi da lafiya ne? yanzu fa muka jiyo muryarsa da su Mama a nan coridor da masu gyaran gida fa" Khadija ta yi dan tsai ta ce" Gyaran gida za'a yi? lafiya?" Lubna ta dungure kanta ta ce" zaki fada mana dalilin kukan ki ko sai mun rufun miki mun jigata ki?" Khadija ta girgiza kai ta ce" A'a, ku rufawa kanku asiri, anya a kaina yanzu Aba ba sai ya daki d'a da babarsa ba? koda yake ta yiwu kuma yana son naku yanzu, Ni dai abin ya bani tsoro ya dace mu fara binsa da adu'ar samun sasauka, dan kuwa da gani aba an kusa , ke wai fa hannuna ya rike yace kar a kuma dukana bayan an sanar masa daga gidan inna tsohuwa mai bada dabarun zaman gidan miji nake, Ni har yanzu abin ya kasa sakina wai ko dai bai gane ba?" KARIMA ta zarro ido tana kallonta ta ce" Innalilahi, ban gane ba Anmy " Khadija ta ce" Karimeme, walahi idona idon matarsa tace masa daga cen nake, ta kuma nada min bulala ya kwaceni, karshema dakinsa ya kaini, kin ji warin man zafi ? to nasa ne, ya kuma tabatar min in an jima zan ci kaza, ya karasa da fadin du wanda ya nemi taba min zaman lafiya da shi yake maganar, ke in ba dafawa ta mala'ikan mutuwa ba me kike gannin zai fitar da shi a hayacinsa haka?" Lubna ta girgiza kai ta ce" Babu, innalilahi wa inna ilaihi raj'une " Ummi da ta fito daga karkashin gado ta budi baki zata yi magana aka budo dakin nasu da karfi A zabure du suka mike sunna kokarin dake junna su gudu Mama ta dafe goshi tana harararsu ta ce" Allah ya shirya, ko barewa ta baku lafiya, sai ku fito ku kama aiki ai kun san bakwa yi min zaman daki, ga ayyuka cen an kawo masu yawan gaske, ku uku maza ku je ku shiga aikin hatsin cen, ku biyu kuwa ku shiga gyaran kayan miya saboda baki" Da mamaki du suka kalli junna, Khadija ta ce" Mama baki? me ake yi a gidan namu?" Mama ta gala mata harara ta nunota da yatsa ta ce" Ki yarda in sake damkar ki, marar kunyar banza da wofi, kuma ban gama ba sai kin fada min abinda kike yi a gidan inna yau!" Mama ta ja kofar garam ta rufo musu Da sauri suka shiga daukan hijabansu, Khadija ta rataya nata a kafada ta ce" Yanzu gidan nan abu ƙalilan in ka yi itama matar tasa sai ta dau fushi ta ringa neman karya ka, Allah dai ya sa shi ya dore a neman kwato mana hakin dan in dai suka zama horor biyu in sha Allah gidan takwarraty zan kaura mu ringa shan hantsi muna yi da makotanmu, gwara wannan da zama kusa da su gaskiya kennan" Ita dai Lubna bata ce mata komai ba, sai Ummu da ta fitar da numfashi, Karima kuwa dama yanzu bata da sakewa in ba a dakinta take ba, sunna fitowa ta ringa rabe rabe karfi da yaji ta mayar da kanta mujiya a cikin yan uwanta saboda kin jinta Badariya mai aiki ce ta ringa wani nan nan da su tana furta" ga amarenmu kai Allah ka nuna mana, Allah ka kai mu babar ranar" Kasantuwar su a sanninsu auren Karima ake hada hada sai kawai suka buge da murna sunna fadin kennan ba'a fasa ba? ita din da kanta sai ta shiga tunanin yaya kennan? ba'a fasa aura mata mutumen ba ko kuwa an daidaita da Mudansir ne?, gashi a yanzu ita ta san ko tana hauka ba zata je ta tambayi kowa kan maganar ba, gwarama ta nemi waje ta rike kafarta ta zubawa sarautar Allah ido....... .......( wannan kennan ). ___________________________________ Barcin da ya yi bai fi na awa uku ba ya farka cike da zumudin wannan lamari a zuciyarsa, haka kuma jikinsa da dan kuzari saboda ya samu ya yi barci, dama shi akoy kokarin tafiyar kasa shi yasa du irin yadda shekarun nan suka ja yana da dan kuzarinsa harma ya fi wani mai kananun shekarun kokari Bangarensa ya wuce dan Bama zai nemi AL'WALID warhaka ba ya san baya bangaren, ta yiwu ya fita ko yana cen wajen su Hajia inna Shiryawa yayi ya fito ya je wajen su Hajia inna ya sameta a jingine , kurma na tsaye kusa da ita tana goge mata bakinta da tissu , kunnu ta gama bata shine take gyara mata bakin, tana iya shan kunnun da kanta fa, kawai dai rigimar kurma ne bata yarda ta barta ta sha wahala komai kankantarta Kujera ya janyo a hankali ya zauna yana amsa gaisuwar kurma da nuni da hannayensa sannan ya dubi Hajia a tausashe ya furta" Barka da warhaka, shikenan bakya nemana yau baki ganni ba tunda asubahi?" Hajia ta yi murmushi itama muryarta a hankali da yannayin jinya da take fama ta ce" Baban anmata ya sanar min cen ka samu gado kake barci ai, shine nace a Barka ka huta" Yayi yar dariya yana sake duban kaffafuwanta ya ce" Allah ya baki lafiya" Hajia ta yi murmushi kawai, domin addu'ar nan idan an yi mata ita yanzu murmushin kawai take yi, dan har cikin ranta takan ji addu'ar ana yi ne dai, koda yake sauki kowane na Allah ana so, ta yiwu a bar duniyar shine sauƙin wata wahalar, Allah ya bamu sauki mai sauki. A tausashe ya ce" Maganar daurin auren baban kurma ne, in sha Allah jibi nake so a daura, yanzu haka zan fita ne mu je a bada sanarwar a duk inda ya dace, yaya kike gani?" Hajia ta zuba masa ido na yan dakiku sannan ta ce" Du abinda ka yanke, na san alkhairi ne, domin kana fara Bama Allah zabi a dukkan lamuranka " Ta dan dakata dan bata cika yin doguwar magana ba tare da tana shasheka ba A hankali ta ce" Shi din me yace?" Baba Hamza ya ce" Mun gama magana da shi, yace ba damuwa du yadda na yanke" Hajia ta dan lumshe idannuwanta a hankali ta ce" Allah ya tabbatar da alkhairi...., ama dan Allah a tabbatar da an yi du abinda ya dace dan a ba yarinyar kariya daga dukkan abinda yake na cutarwa...." Ta dan dakata ta ɗora da fadin" Saboda kace yarinya ce, bayan wannan ba'a san me d'an yau ke iya aikatawa ba, ka samu mahaifin yarinyar nan ku yi magana ta fahimta, bana son abinda zai zamo fitina ELHAJI ".. Baba Hamza ya ce" In sha Allah, fitar nan da zan yi, harda maganar mahaifin nata, zan samu yayansa mu yi magana shi sai ya sanar masa....., ban ki jinnin su ba, ama ina son shinfida mai kyau tun da sauran numfashina" Hajia ta gyada kai tana addu'ar alkhairi, sannan ya mike ya tafi Kurma ta dawo dakin bayan ya fito, Duda ba sosai take ji ba, ama in ta ga sunna magana takan fita ta basu waje sai sun gama take dawowa Baba Hamza ne a zuwa falo ya samu Hajia Binta da masu aiki sunna ta maganar abinda za'a girka Gaisawa suka yi da girmamawa suka mike suka tafi, Baba ya zauna yana dubanta da murmushi ya ce" Ina yan uwan naki? yi min kiransu akoy maganar da zamu yi" Hajia Binta ta mike ta nufi bangaren kowace tana sanar mata kiran Elhajin, saboda koda kuwa a yanzu tsakaninsu da Elhaji zaman auren ne ake yi mai sunnan kawai babu wani amfanuwa ta fannin auren shi da kansa sai sauran ibadun da ake kiyayewa, sunna matukar girmama shi kuma sunna kiyaye duk wani abin da zai iya zamowa fitina a tsakaninsu da shi Babu wace ta jima dan amsa kiran suka zo gaba dayansu falon suka zazauna sunna gaisar da junna daya bayan daya Murmushi yake yi yana dubansu, a cikinsu Hajia Binta ce kawai mai shekaru sittin da uku, sauran basu rufe hamsin Bama, kuma dama Hajia Binta ta girmi Hajia Inna, ciwo ne kawai ya Kwontar da ita ba dan shekaru sun kai a yi kwonciyar ba A tausashe ya ce" Dama dan in sanar muku maganar daurin auren jikanku ne jibi idan Allah ya aminta" Har ga Allah a cikinsu babu wace bata ji hankalinta na neman tashi ba, kuma kowace a zuciyarta take son kamo sunnan wani jikan daban ba shi ba, bayan zuciyar tasu ta fi yarda cewar shi din dai ne ake nufi, domin sauran ba zai taba yiwuwa ba ace har jibi auren daya basu sani ba Shiru ne ya wanzu a wajen, babu wace ta iya budar baki ta yi magana, hakan har ya bashi mamaki matuka, yana dubansu ya ce" Baku ji abinda na fada bane?" Hajia Binta ta share gumin dake goshinta a hankali ta furta" Mun ji Elhaji, masha ALLAH, Allah ya tabbatar da alkhairi, ama yaushe har aka kai kayan Niamey din har aka saka rana bamu sani ba? inace mune zamu yi duka wannan hidimar ko shi ya bata komai?" Elhaji Hamza ya girgiza kai a tausashe ya ce" A'a, ba'a kai ba, hasalima ba da ita bane za'a daura yanzun, da yarinyar wajen Elhaji Ya'u kakan kurma ne, ita din sai daga baya idan Allah ya aminta" Hajia zainabu ta zarro ido tana buɗe murya ta ce" Elhaji yi hakuri ban gane ba, kana nufin auren waye za'a daura wai?" Alhaji Hamza yayi shiru yana kallonta, Hajia ta yi gagawar fadin" Hajia , Elhaji karami din dai ake nufi ko Elhaji baba?" Elhaji Hamza ya gyada kai yana fadin" eh shi" Hajia Amina ta washe baki, hakama Hajia zainabu ta kasa boye murnarta ta rangada guda tana tafa hannayenta, farin cikinsu ya kasa boyewa, Hajia Binta ce kawai ta yi murmushi ta dan girgiza kai Bata ce komai ba, sai dai ita da kanta ta san da wani abin Gara wani, Duda sun san shi dinma uban y'ar da akace za'a kawo musu ba kanwar lasa bane, bale irin yadda ake fadin matarsa daya ta gagareshi ta asirce shi ita kadai take zaune a gidan take mulkarsa din nan, sun san ba y'arta bace za'a kawo musu, to kuwa da sauki dan walahi Mufeedan nan ta zame musu balaki da fitina, nema take yi ta kashe su tun lokacinsu bai yi ba , kuma in har itace zai aura tabas da yawa zasu gudu daga gidan nan da kafaffuwansu sai dai Allah ya ba kowa hakuri, sai ga baban albishir da safiyar nan? Elhaji Hamza da mamaki ya ce" Ikon Allah ku dai mata bakwa girma? meye na daga Muryar kuma?" Hajia Amina tana dariya ta ce" Ba zaka gane ba Elhaji ba zaka gane ba baban yara, walahi mu kam alhamdulilah, gaskiya a zo a baje mana haja mu kai harka iya harka, domin koda an kai su kaya da dukkan abubuwan da ake kaiwa na tada sai fa mun je mun yi gaisuwa da maraba kafin babar ranar, wai yaya aka yi bamu ji ba tunda wuri? innalilahi ya dace a zo a fitar mana da anko dan kuwa a yau yau sai teloli sun mana dinkunna na daurin aure, raba aiyukan zamu yi wasu su nufi harkar teloli, wasu su nufi harkar girke girke , wasu su nufi harkar gayyatar jama'a domin Damagaran kaf sai ta dauka, ayiyiyiyiyiyiyirrrrrrr" Hajia Binta ta yi dariya tana dafe haba ta ce" wanann shagali haka? gaskiya Elhaji daina zarro ido, bari a bugawa yaran nan du su tataro su zo su aurar da d'ansu, kai masha ALLAH" Baba da ya ga abin nasu ba na karewa bane sai ya mike yana murmushi ya yi gaba , domin shi da kansa wani farin ciki yake ji na lamarin nan har cikin zuciyarsa Yana fita Hajia Amina ta ce" Abin mamaki, na gaza gane yaushe haka ta faru, jiya ma fa yarinyar nan ta zo ta yi tijara a gidan nan" Hajia zainabu ta tare da fadin" Ni zan fada maki tijara domin ko a jiya sai da ta tabbatar min lokaci take jira ta amsa kiran matarsa ba mu ba ko shi kakan nasa sai ya gagara ganinsa, ke dai du inda maganar nan ta fito daga wajen Elhaji ne, kennan dai yana hankalce da ita ko? dan na tabbata ko jikinsa duka kunnaye ne ba zai taba daukan magangannunmu in ba gani ya yi ba, Allah mai iko" Hajia Binta a tausashe ta ce" Na sha fada muku, Elhaji bai kai tsufan da zai shirufce ba, baya ne ya ba duniyar ama komai yana sane kuma yana hankalce, yana yiwa abu uzuri ne idan ya ga da gaske ne yake shiga,, yanzu ba gashi ba? Allah ya sa a fasa natan dan gaskiya ba zamu so wace zata zo ta wulakanta mu ba da yayanmu, kaf dangin nan shine a tsaye a kanmu , idan ya auri muguwar mace ai mun shiga uku" "Hakane Hajia, kin ga bari in tashi in san na yi, bari in yi kiran iyayen nasa na nesa ma su taso dan abu nasu ne maganin a kwabe su, ba zamu taba yarda a yi auren nan a boye ba, kaf duniya sai ta ji, bari ma ki ga in sa auta ta ɗora a Tiktok" Hajia zainabu ta fada tana mikewa Hajia Binta ta zarro ido tana fadin" Kin ga, ke zainaba zo fa, kar ki janyo mana rigimar da zamu gaza lashe wutarta a gidan nan, barshi ya sanarwa duniyar kin ga rabu da daukan magana walahi" Ina tuni ta fice tana ta guda, dama itace karamar su domin bata wuce shekara arba'in da uku ba , yarinyar mace ce, haihuwarta daya da shi daga nan ba'a kuma ba, kuma ta ki barin gidan take zamanta domin duk wata kyautatawa ta rayuwa tana samu a gidan Elhaji Hamza, harta dukiya zata yi abinda ta ga dama ne a lokacin da ta ga dama, y'arta guda da shi khalisat ana kiranta da auta tace Allah ya raya musu abinsu, sannan a tunaninta auren da y'ar aminiyarta ce, domin tana tune da karar da kawar Tata ta kawo shekaran jiya, ta yiwu da ya je yin sulhu dan ya kashe fitinar yace a ba AL'WALID, shine kawar Tata ta boye mata wannan abin arziki? lalle sun tsinta a kasa, sun haye, koda yake ba iya su ba ita da kanta ai daga yanzu hayewarta ta yi kololuwar sama, abin arziki zai ninku domin zata janyo yarinyar a jiki ne sosai ta mora fiye da da Murmushi kawai Hajia Binta ke yi ta mike ta nufi ciki wajen Hajia Inna saboda su dan zanta kan lamarin sannan ta ji in su yi gayar? saboda ko yayane itace baba ita ke saka duk wasu tsare tsare a gidan, kuma ta rike girmanta domin yawancin lokuta ita ke tsawatar da wasu yan fitintinun, a tsakaninsu ma babu sai abinda ba za'a rasa ba na zaman , a tsakanin yaran ne akoy rigingimu, danma sun aurar da su sai kwaya hudun nan da suka rage, su dinma fitinarsu ba kadan bace, ama kuma sunna tsoron d'an nasu sosai............. Fitar baba Hamza tare da direba da makocinsa da kuma yaron makocin nasa suka fara tafiya wajen baffan MUFEEDA, a garin Damagaran yake zaune, talaka ne, domin bashi da karfi , wannan dalilin ya sa in ba ta kama ba ba zaka taba Sannin sunna da shi a raye a duniya ba, ama shi baba Hamza ya san shi, dan a lokacin da suke yawan samun matsala da uban ya zo suka hadu da baba Hamza ya zo da d'an uwan nasa ya kawo shi gidan Basu wani sha wahalar samunsa ba, suka same shi cikin suturarsa da rufin asirin Allah, dan kuwa mutun ne mai nagarta da godiyar ubangijinsa Bayan sun zauna , baba Hamza da abokinsa sun karra gaisawa baban ya dubi mutumin da shima zai ba shekaru sittin baya, a tausashe ya ce" Malan Abdullahi sai ka ganmu kamar daga sama ba sanarwa ko?" Malan Abdullahi ya yi murmushi ya ce" A'a ba komai Elhaji, ai ko wani lokaci kofa a bude take in sha Allah, ina fatan komai lafiya" Baba Hamza ya sauke ajiyar zuciya ya ce" 07/12/2024, 15:03 - samiraharounayacouba: 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *FARKON GANIN IDONA* 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *LABARI DA RUBUTAWA* *SAJIDA NIJAR*🇳🇪 *PAID BOOK* *Y'AN NIJAR ZAKU TURO KATIN AIRTEL KO TA SAHELCOM TA DARI A WANNAN NUMBAR 93811618 SAI A SAKA KU A GRUP, YAN NAGERIA ZAKU YI TRENSFER NE NA 500 TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GT Bank sai a bani shedar ta numbana kamar haka 93811618 , Sajida Nijar thank you 😍* LITATTAFAN MARUBUCIYAR DUK KARYAR KADA Y'AR MAHAUKACIYA NEMAN NA KAINA BANI DA ZABI DAGA TAFIYA ƊAUKAR SOJA BAK'A CE KUTKALE DUK NISAN JIFA MAGE IDAN KA RAINA INDA KAKE DUTSE NI ZAN LADABI ZAKIN SARAKAI WATA KOKOWAR DA CIWO A ZUCIYATA AURE YAƘIN MATA AZAL WATA TAFIYAR *Shafi na ashirin da uku(23)* *TALLAH, TALLAH, TALLAH* https://chat.whatsapp.com/KmdHXVV1oUlKAT6ldQEXOf YAR UWAH SHIN KINADA LABARIN WANNAN BUSINESS MAI SAURIN KAWO KUDI KIKA TSAYA HAR YANXU BAKI SHIGABA TOH BARI KIJI IDAN KINADA BURIKA A ARAYUWAR KI TOH MAZA KI SHIGO META FORCE DOMIN CIKAN BURIN KI DA KIKA DADE KINA SON KI CIKA TA GEFEN KUDI HAJIYATA IDAN KINA META FORCE KI KASHE KUDI BAKOMAI BANE A WURIN KI DAN HK KADA KIBARI KIYI WASA DA WANNAN DAMAR YIMAZA KISHIGO KEMA KI FARA SAMUN KUDI IN DOLLARS WATO MAZAJEN KUDI*💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼 👉0912 262 1080 LABARI A tausashe baba Hamza ya ce " Eh to,, lafiya kalau malan Abdullahi, sai dai tafe nake da wata magana wace nake kyautata zaton samun kyakkyawar fahimta a wajenka harma ka sanar da d'an uwanka, ko Elhaji sabitu?" Elhaji sabitu ya furta" Kwarai Elhaji, in sha Allah" Baba Hamza ya dora da fadin" Maganar aure ce ta tashi ta yaron nan dake neman yarinyar wajenku, wato Mufeeda,yanzu haka maganar da nake yi maka jibi jibin nan in sha Allah za'a daura auren, malan Abdullahi ka san aurz hukunci ne na Ubangiji, kuma kasantuwarmu datawa ya zama wajibi mu zo mu bada hakuri mu kuma sanar cewa ba ana nufin babu maganar da ita yarinyar nan din bane, a'a, ana nufin za'a yi daga baya idan Allah ya aminta, ina fata zaka yi mana kyakkyawar fahimta" Malan Abdullahi kansa a kasa har ya gama sauraron magangannun baba Hamza A hankali ya dago ya dube su gaba dayansu, kwarai ya san su waye su, Sannin da ya musu ba na iya gidan rediyo bane , sani ne na farin sani, ya san cewa ba'a fara dan a yi cuta ba, ya kuma san cewa in dai wani abin ya bulo to fa lokacin abin ne ya yi kawai, sai dai tashin hankalin abin da yake hange har ya saka shi fadin" Subahanallah, Elhaji ina fatan ba bincike aka yi aka ga tamu y'ar bata cencenta ba?" Baba Hamza ya yi shiru kansa a kasa, shi dai ba yaro karami bane, a shekarunsa ya gama gane babu abinda zai tsinta idan ya yiwa bawa karya, sai dai mu Hausawa an sanmu da aljunya da jin kunyar mutun sosai, wannan ya sa ya gaza magana sai Elhaji sabitu ne ya fitar da numfashi a tausashe ya ce" malan Abdullahi, zan so ka dauki hakan matsayin hukuncin Ubangiji sannan mu yi kyakkyawar addu'a, ko menene Allah ne bai hukunta ba, kuma ba ana nufin babu maganarta ba, dan kuwa akoy maganarta lokaci ne bai yi ba" Malan Abdullahi ya gyada kai a nutse ya ce" Hakane, Allah ya sanya alkhairi, Ubangiji ya tabatar da alkhairi, Allah ya sa hakan shi ya fi zama alkhairi" Su baba suka ringa amsawa sannan suka mike suka yi masa salama domin wajajen da zasu je da yawa Bayan fitarsu ya jima a zaune a dakin karbar bakin nasa, domin gidansa dan madaidaici ne mai dauke da dakuna uku, biyu a cen ciki wajen iyalinsa sai daya daga bakin shigowa na baki ne da samarin ya'yansa Yana zaunen nan ya rasa ta inda zai fara , dan harta mikewar ya gaza yi, yaronsa baba Muhammadu ya shigo dan gaisar da su, ya fara shiga nan dan ya ga takalman mahaifin nasa , domin magidanci ne shima, kuma dan kasuwa ne, yana samu ba laifi kuma yana tsaye a kan lamarin iyayensa sai san Barka Gannin mahaifin nasa a damuwa bayan sun gaisa ya shiga tambayar ba'asi da son jin ko bashi da lafiya ne? Malan Abdullahi ya sauke ajiyar zuciya ya shiga sanar masa abinda ya faru, ya dora da fadi " Na rasa madafa, baban tashin hankalina yadda zan sanarwa Mayga maganar nan, gashi dole in sanar masa, koda sun nuna ba sunna nufin ba zasu nemi aurenta bane Ni ban ga wani anfanin a rike yarinya a hannata kula wani kuma a fito da wata maganar marar kan gado, gaba daya ba'a yi mana adalci ba, dama sun san ba zai aureta ba kuma yake kula ta?, bayan wanna ai namiji ne koda biyun suka so in har da gaske zasu aura masa ita din ai sai su hade da ita ta wajen namu ko?" Shiru Muhammad yayi yana sauraron Mahaifinsa, haka kuma yana tunanin ta hanyar da zai bi dan ya sanyayar da zuciyar mahaifinsa ba tare da ya bata masa rai a kan maganar d'an uwansa da yake ji a ransa ba, bayan shi d'an uwan nasa ZUMUNCIN ba haka yake daga bangarensa ba Ba zasu ce Baba Mayga baya zumunci da mahaifinsu ba, sai dai zumuncin a bayane yake ba mai kudi da talakan mai kudi ne ake yi Baba Abdullahi ya girmi baba Mayga, ama a rayuwa ba zaka ga takanas baba Mayga yayi kiransa dan ya ji yaya yake ko iyalinsa ba, sai idan yana son aikensa yi masa wata hidimar,sun riga sun kulaci zumuncinsu saboda suna kallo mahaifinsu ya zamo kamar baran gidan kanninsa ne, Ita da kanta yarinyar da yake magana kanta tunda suke sau daya ta taɓa takawa gidan nan shima a lokacin da ta zo da mahaifinta , a ranar da suka zo ko zama bata yarda ta yi ba, tana tsaye kikam kuma ko ruwan gidan bata sha ba, du irin hidimar da mahaifiyarsu ta wuni yi saboda tarbar baki, da girki mai rai da lafiya da gyaran daki a tunaninta a nan zasu sauka ama yarinyar ta nuna ita zama ma ba zata iya yi a gidan ba bale ta ci abincinsu harma ta kwana a dakinsu, karshe girkin sai su suka cinye sunna shagalinsu......ama a lokacin ma sai Baba Abdullahi ya daure fuska babu wanda ya isa ya fadi laifin d'an uwansa ko na ya'yan dan uwan nasa Haka ake tafe, da wayon su da hankalinsu babu wata sabga dake tashi ka ga iyalin baba Mayga, kulun cikin nuna uzurin sun yi tafiya ko makamancin haka, shi din da kansa in an ci Sa'a yana gari ne yake zuwa in baya nan baya zuwa sai dai ya tura sako, sakon da basa jiran ficikarsa dan hidimar gidansu, kwarai talakawa ne su, ama alhamdulilah sunna da rufin asiri daidai gwargwado da wadatar zuci A tausashe ya ce" Baba, dan Allah ka yi hakuri da abinda zan fada, zan fadi ne dan kar ka saka damuwar haka a ranka ka kuma samu wani ciwon da zai daga mana hankali " Muhammad ya dora da fadin" Baba, a zamanin nan, babu wanda yana gannin kashi da rana , zai zo ya saka kafarsa da dare sai wawa, domin an zo zamanin da samarin ke zuga yan matan su kaisu su baro su zagaye su aure wasu masu mutuncin " Baba Abdullahi ya dube shi a kausashe ya ce" Ka yi gagawar janye maganar ka in har abinda nake tunani kake nufi, kana nufin y'ar tawa ce bata da mutunci?" Muhammad ya sada kansa a hankali ya girgiza kai ya ce" Ka yi hakuri baba, ba haka nake nufi ba, Baba ka ga wanene ELHAJI AL'WALID,, mutumen da Allah ya sa suke tare baban mutun ne mai daraja da ya dace ace da tana da wayo ta kame ta kilace kanta ya zamo ganninta sai mai sa'ar gannin, ba ta zamo tamkar piyawata ba, kowani gaula na iya saka datar hansin ya ganta tana tikar rawa a yanar gizo, kwaliyar da zata kashe makudan kudi da isa da takama itace zaka gani a yan cenjinka har ka shiga cmmnt section ka zageta ka zagi danginta hankali kwonce...., Baba yaran nan sun zubar da kima da daraja tasu ta ya'ya mata ta hanyar ta'amali da zamani suka shige suka kanainaye har suka fi mai kora shafawa, ya zamo harta bayin dakinsu babu wanda bai san kalarsa ba, sutura kuwa sai dai wace ba'a dinka ba, ama duka kaf wace aka dinka duniya ta sani, almajiran gidan nan sunna da vidios dinta a wayoyinsu inda take dirka rawa ...." Ya dan dakata dan babansu bai cika daukan abinda ya shafi dan uwansa da wasa ba A tausashe ya dora da fadi " Ta fito duniya ta nuna ita bata da wata kima da daraja da kamun kai, kuma ta fito ta yi wasa ta sanar da duniya mutun mai girma da daraja irinsa shine ke neman aurenta, kar a dauki bangaren mugwayen halayar da Allah baya so kuma take yi, a barta iya wannan ma ya isa ya sakata a damuwar da zata yi kuka, shin baba iyayensa basu da tunani ne da zasu tashi su yarda da aurenta haka kawai? ko dan shine mai abin hannu a gidansu zai zamo sunna ji sunna gani a kawo musu wannan badakalar a gidan su?, ai matar farko mai karko ake ajiyewa baba, idan yaso in har ya zama wajibi sai ka karra sai ka ajiye du wace hali ya kama, idan ta yi kyau halas in ta ɓaci kuwa baka da damuwa sai ta je inda ta fi wayo ko baba?" Babansa na sauraronsa, gaba daya abinda yake fada ya san gaskiyar yake fada, sai dai zuciyarsa ta ki yarda ta yarda cewar su Aba a kan gaskiyar su suke A sanyaye ya ce" Muhammad, na ji du abinda ka fada, ama ai ba shi zai basu damar rike yarinyar nan su hannata baiwa wani damar neman aurenta ba kuma su zo da wannan maganar ko?, fisabililahi da sun bata dama na tabbata da ta samu malamuncinta ko?" Muhammad ya ce" Baba, ka tabbata su suka riketa?, baba malamuncinta fa? da ba dan ina jin kunyar nuna maka Wacece ita ba da yau na shiga Tiktok din nan na fitar maka da su waye ya'yan nan, ai in dai kace kai wannan abin zaka bi ko? walahi kana cikin tashin hankali a rayuwa, Baba sai dai ta samu abokin lalacewar ba dai mijin aure mai nagarta ba" "Muhammad!" Mahaifinsa ya fada a kausashe Ya sada kai a hankali ya ce" Ka yi hakuri" Malan Abdullahi ya dauke kai yana fadin" Samo min numbar Elhajin ka bani shi mu yi magana ina son zuwa gidan Elhaji Ya'u , dazu yace a harhada malamai a je a fara sauka tun yau, y'arsa ta yi miji" NUMBAR ya lalubo ya danna masa kira ba tare da ya yi musu ba, sai dai a ransa yana ayana' Allah ya sa ya daga, abinda sai in masa kira ashirin bai daga ba, a tunaninsa maula zan yi? Allah ya kiyaye, Allah ya rabani da mataciyar zuciyar da zata sa in ringa maula a wajen kowa, gwara in yi dako' Ai kuwa da kyar Elhaji Mayga ya daga, shi kuwa bai yi masa magana ba kawai ya ba yayan nasa wayar ya fice a dakin ya basu space Murya ba dadi suka gaisa, malan Abdullahi ya sanar masa cewa yanzu su Elhaji Hamza suka fita daga gidansa Elhaji Mayga ya yi murmushi yana fadin" Su din da kansu? ko dai abin ya tashi ne na daughter? , dan na san kayan abincin nan da ake kawowa ai turowa ne ake yi a kawo maka ko?" Baba Abdullahi ya sauke ajiyar zuciya ya ce" Eh, ba kayan abincin bane, sun zo min ne da wani tashin hankali, kan maganar tsakanin shi Elhaji AL'WALID din da Mufeeda ne, sun ce wai za'a daura masa aure jibi ama da wata yarinya, shine suka zo su fada min wai ba sunna nufin an fasa fa ita bane, za'a yi da ita din daga baya" Da farko Elhaji Mayga ya daga kiran ne a cikin mutane, kuma yana amsa masa ne irin a gagaucen nan yana son komawa cikin mutanen, sai dai abinda ya fada ya saka shi dauke wuta na dakikai kafin ya ce" Yaya, dan dakata , Ni fa du ban gane ba, wai kana nufin shi Elhaji Hamza din ne ya zo da wannan maganar?" Malan Abdullahi ya tabbatar masa da haka din ne Zufar da ta fara tsatsafo masa ya ringa sharewa, sai kuwa yace da shi yana zuwa, ya kashe kiran ba tare da ya tsaya ya ji daga gareshi ba Shiru malan Abdullahi yayi na dan lokaci sai kuma ya mike ya shiga ciki saboda su je gidan Elhaji Ya'un, wayar dai ya rike a hannunsa saboda ta yiwu dan uwan nasa ya yi kiransa ko da wani aike ne da ya danganci Mufeedan, yana tausayawa yarinyar nan sosai saboda halayar da d'ansa ya fada gaskiyar kennan, yau ko yaya iyayen zasu iya da ita? ko yaya zasu yi da ita idan ta ji wannan magana? gashi abu kwana kusa jama'a yaya za'a yi da rigimarta? ( Wato shi Baima san tana garin kwana da kwanaki ba) ........................................................... A irin wannan lokacin yammaci bayan AL'WALID ya yi sallar la'asar a masallaci suka koma boutik da abokinsa suka sake zaunawa kan abinda ya shafe su sunna tataunawa a kan harkar kasuwanci ne kawai, Bayan sun gama AL'WALID din ya mike yana mika dan tarin gajiyar da yake ji, bai yi barci yadda ya saba ba, baya tunanin zai iya yin barci nema yadda ya kamata shi yasa ya fito yake wannan aikin da yaransa ne ke yi masa, yau yake yi da kansa , wato yana bin manya manyan butik dinsa da ake masa tsaron harkar shige da fice yana dubawa da yannayin kasuwancin hajojinsa dan kawai tunanin da yake yi ya kauce masa, ama abin mamaki ko dan bako yake a lamarin gaba daya sai abin ke neman yi masa karan tsaye cakkkk a cikin zuciya Ya yi rayuwa ta shekara uku da matarsa, rayuwa ta soyaya, rayuwa ta kula da junna, soyayar da bai taba tunanin gannin katsewarta kwana kusa ba, Bayan shekara biyu da aurensu a lokacin tuni ita ta shige damuwar rashin gannin fashin sallah a tare da ita, shi kuwa har ga Allah a lokacin wannan bai wani dame shi ba dan ya san Yaushema aka yi auren, kuma budurwa ya dauki matarsa cikakiya , dole komai sai a hankali zai samu, shi yasa ya ringa nuna mata wannan fa ba matsalarsa bane, yana fatan in lokacin a samu yayi Allah ya basu mai albarka, haka kuma idan har lokacin bai yi ba ba zai daga hankalinsa ba watani kadan bayan yan rigingimunta suka samu karuwar da ake so, a lokacinma yana cikin karin yawaitar dukiyarsa........., domin ko a lokacin basu cika zama ba, sunne wannan kasar, sunne wancen Maman kurma bata yi wata jinyar laulayi ba, hakan ya sa suka ci gaba da more lamarinsu cike da kuma da kaunar junna, du irin yadda yake business man bai hanna shi bata full time din da ya dace ba, idanma tafiyar da ta dara sati ce itama ta sani ƙafarsa kafarta A haka haihuwa ta same su, a haka babar jarabawa ta same shi, domin nakuda maman kurma ta yi har ta tsayin sati biyu da kwana uku, kuma da zarar ya nuna abin ya ishe shi a yi mata tiyata saboda likitar ta nuna idan sunna so ana iya yi mata tiyata domin wani lokacin ba'a son doguwar nakudar nan, sai kawai ta kiya, hakama mahaifiyarta da take gidanta sai ta nuna bafa za'a fasa yarinya ba, a barta tana haihu da kanta. Ba zai ɗorawa wannan dalili matsayin sanadiyar matarsa ba, sai dai har yanzu bai ji a ransa cen cikin zuciyarsa zai iya sake sakewa da mahaifiyar matarsa ba, domin ko kai kurma ba shi ya lamunta ba, Elhaji ne ya dora dokar duk sati biyu sai an kai kurma ta yi kwana biyu wajen kakarta sannan a dawo da ita, ba dan ya kulaci kowa ba, a'a, sai dan nacin da mahaifiyar matarsa ta nuna mai tsananin gaske a lokacin da likita ya nuna akoy matsala tana bleading a gaggauta ciro abinda ke cikinta ko a rasa su gaba daya, a zuwan in aka gaggauta din ana iya samun daya a ciki, domin jinni take zubarwa mai yawa, kuma tsabar fitina da duhun kai irin na mahaifiyar matarsa tun da dare ta fara zubar da jinin uwar tace wai ai hakan na nufin abin ya zo, sai da yayi safiya ya je wajenta kamar yadda yake yi, dare kawai ke raba su matarsa tana kuka a boye ta sanar masa karfinta ya kare kuma jinni take zubarwa, wannan dalilin yasa ya ki sauraron kowa ya dauketa suka yi asibiti, ashe tuni lamari yayi nisan da sai dai a samu daya, kuma uwa ta ringa kuka ta ki a fasa wai fashin da idan an yi ake mutuwa? shi dai kadarar rayuwarsa da ta matarsa ce ta kasance a haka domin ana dauki ba dadin nan nakuda ta kankama , Samiha ta samu ta haifo baby ita kuwa jinni ya bale da muguwar balewar da ba'a so duka duka a cikin mintuna ashirin har an yi an gama ta bar duniyar..... Idannuwansa ya rintse a parken da motarsa take a cikin gidan su MUFEEDA, tunda ya zo ya dakatar da motar a nan ya afka duniyar tunanin abinda ya sa har yanzu ya gaza motsin kirki dan daukan matar aure........, da kuma jinkirin Baba Hamza, domin idan ba zai manta ba nan da shekara da rabi ya taba nuna masa ya dace a je a nemi auren Mufeeda a yi a gama, sai yace da shi yayi hakuri ya bashi lokaci Tunda ya zo mai gadi Ya shige ciki ya sanar da kannenta cewa Elhaji AL'WALID ne ya zo, hakan ya basu mamaki, daya ta shiga kunna abin kanshi da sauri, dayar kuwa ta yi dakin Mufeeda dan ta sanar mata, domin tun jiya da ta dawo daga gidansa a falo da kyar suka iya rarashinta, kuka take yi hade da fada mai tsananin gaske tana cin alwashin sai ta ga bayan duk wani wanda ke son gannin bayan Tarayyar ta da AL'WALID, karshe dai da mahaifiyarta ta wanke ta tasss a waya sannan ta daina kukan har ta shige dakinta ta mako kofar, ko abinci da aka yi na kari da na rana dakinta ake kai mata nata ana fitar da kayan idan ta gama , dama in ranta ya ɓaci hakan ne, da kyar take saukowa ta fito daga daki Firgigit ta yi a lokacin da kanwar Tata ta sanar da ita Dirowa ta yi daga saman gadon, gashin kanta ko ribom babu, jikinta kuwa sanye da rigar barci ne ko gwuiwarta bata kai ba kuma ko pant da breziya bata da shi a kasa, ta janyo wayarta ko bayi bata shiga ta wanke ido bale bakinta ba, ta fito tana dariyar kannenta dake faman zolayarta ta dan dakata ta ce" Yana ina? yana mota ko yana cikin falon cen????, oh my god na san yana so na, na san zai rarasheni"..................... Bata tsaya ta ji amsar su ba ta yi waje, bcz zuciyarta ta riga ta wanke da duk damuwar da take ciki......, a gaskiya idanma da maganar qualities din gayen nan da suka sa ta makale masa ta kasa barinsa akoy maganar soyayar......tana sonsa, tana sonsa sosai da sosai.... kannenta biyu, dariya kawai suke yiwa yannayinta, cikinsu aka rasa wace zata yi mata tunin suturce jikinta idanma ba zata tsaya ta yi wanka ta bi dukkan abinda ya dace ba, a haka din ta yi waje ta nufi inda motarsa take tana murmushi.......... 07/12/2024, 15:04 - samiraharounayacouba: 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *FARKON GANIN IDONA* 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *LABARI DA RUBUTAWA* *SAJIDA NIJAR*🇳🇪 *PAID BOOK* *Y'AN NIJAR ZAKU TURO KATIN AIRTEL KO TA SAHELCOM TA DARI A WANNAN NUMBAR 93811618 SAI A SAKA KU A GRUP, YAN NAGERIA ZAKU YI TRENSFER NE NA 500 TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GT Bank sai a bani shedar ta numbana kamar haka 93811618 , Sajida Nijar thank you 😍* LITATTAFAN MARUBUCIYAR DUK KARYAR KADA Y'AR MAHAUKACIYA NEMAN NA KAINA BANI DA ZABI DAGA TAFIYA ƊAUKAR SOJA BAK'A CE KUTKALE DUK NISAN JIFA MAGE IDAN KA RAINA INDA KAKE DUTSE NI ZAN LADABI ZAKIN SARAKAI WATA KOKOWAR DA CIWO A ZUCIYATA AURE YAƘIN MATA AZAL WATA TAFIYAR *Shafi na ashirin da huɗu (24)* *TALLAH, TALLAH, TALLAH* https://chat.whatsapp.com/KmdHXVV1oUlKAT6ldQEXOf YAR UWAH SHIN KINADA LABARIN WANNAN BUSINESS MAI SAURIN KAWO KUDI KIKA TSAYA HAR YANXU BAKI SHIGABA TOH BARI KIJI IDAN KINADA BURIKA A ARAYUWAR KI TOH MAZA KI SHIGO META FORCE DOMIN CIKAN BURIN KI DA KIKA DADE KINA SON KI CIKA TA GEFEN KUDI HAJIYATA IDAN KINA META FORCE KI KASHE KUDI BAKOMAI BANE A WURIN KI DAN HK KADA KIBARI KIYI WASA DA WANNAN DAMAR YIMAZA KISHIGO KEMA KI FARA SAMUN KUDI IN DOLLARS WATO MAZAJEN KUDI*💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼 👉0912 262 1080 LABARI Tunda ta taho kallo daya ya yi mata ya dauke dubansa ya samu kansa da waigawa ta wajen madubin motar yana hangen mutanen dake wajen mai gadin, domin mai gadin yaro ne , saurayi ne kuma irin samarin nan na zamani yan shan kida, hakan ya sa koda yaushe yana tare da abokansa ne sunna shan kade kadensu daga cikin gidan Idannuwansa da suke kara rinewar bacin rai ya bude ya dora a kanta a lokacin da ta bude motar ta shigo ta karyar da murya sosai ta furta" Bab....." Ido ya dan zubawa fuskarta yana tunani mai nisan gaske......., haka dabi'unta suke fa, kuma ba ruwanta a gaban kowa tana iya fitowa haka ba tare da ta riko wani abin da zai rufe jikinta ba Da ace Mufeeda da dan abi yarima a sha kida take tare ya tabbata da shafa fatihar kawai yi ne za'a yi saboda kar y'an ya'ya su zo a haka, domin da ace zai nuna wani abu yake so a wajenta bashi zata yi komai girman abin....., ita bata san cewa a yanzu fitar da tsiraici ya zama kauyanci ba? ita bata san cewa sunnansa ke yawo a tare da ita bane? , ita bata san cewa mace yake so mai daraja wace zata daukaka darajarsa , ta mutunta shi, ta girmama shi, ta bashi kula, ta kare mutuncinsa ta so ahalinsa ta so kurma, ta ba kurma tarbiya, ta ba kurma kula, ta zamo uwa abar koyi na dabi'u da dukkan wani abun alkhairi na kurma ba? mace yake so wace zai huce radadin shekarun da ya rasa matarsa, mace yake so wace zasu yi soyaya cikin nutsuwa da kwonciyar hankali, shi yasa ya yi hakuri har ya yarda da soyayar da take yi masa kafin a ya ji a ransa yana iya aurenta, sai dai gashi wata magana ta fito mai girman gaske, kuma ga wata fitina da yake son ganewa a bayane a idannuwansa a kan lamarin ta, dan a baya bayan nan da kuma jiya sai yake gannin wasu dabi'u daban da wa'inda yake tunanin nata ne ita Mufeeda. Wayarsa ya ajiye ya dan sake kallonta a nutse ya ce" Kin yi sallah ma kuwa?" ido ta dan zarro , sai kuma ta dan kikifta ido, 'Sallah kuma? wace ma wai tukunan? Ni ai tun ta jiya da na yi ban yi ba, to raina a bacen ina zan iya yin sallah' Ta ringa anbatar magangannun nan a cikin zuciyarta A bayane kuwa sai ta ce" Eh na yi, da na yi ne na kwonta" "Ok, je ki sako hijab ki dawo mu yi magana" Ya fada ya sake dauke kansa a kanta Bayan ta yi gajartacen tunani a kan ta je ko kar ta je ta yanke shawarar kira a miko mata, sai kawai ta yi kiran kanwarta ta ce" Baby ki dauko min wani abin da zan rufe jikina, da turare" Domin ita da kanta a yanzu da ta shigo motarsa kanshin turaren motar da na jikinsa sun saka ta ji kunyar nata yannayin, dan bata kanshin turare gaskiya, hasalima jikinta irin jikin nan ne da in dai ta yarda ta dauki dan lokaci bata saka turare ba take fara wari, haka jikinta yake, gashi yau wankan nema bata yi ba fa, tana cikin gadonta ne a nanade idanma ta ji hamatarta na son damunta sai kawai ta sa bargon ta goge jikin nata da kyau dan bata yi niyar yin wanka da wuri ba, so ta yi sai bayan magariba ta yi wanka ta shirya ta koma gidan , ta tabbata zuwa lokacin baba Hamza ya masa magana ya sauko, sai gashi ya zo Ido kawai ya zuba mata, a nan kusan motar ta saka abayar da kanwar ta kawo mata, sannan ta yiwa jikinta wanka da turare ta bude motar ta dawo ta saka shi gaba, kanwar Tata kuwa ko gaisar da shi bata yi ba ta koma, dama haka suke yan uwanta basu iya gannin mutun su gaishe shi ba ko waye shi, idan ka ga sun yi maka magana wata bukatar su ce ta kawo su. "Bab, ya na ga kamar ranka a bace ne? me yake faruwa ne?" Ta fada tana sake dubansa da kyau Dubansa ya sake saukewa a kan fuskarsa da kyar ya iya ba kansa hakuri ya jure sosai yana kallonta ya ce" Me ya sa bakya jin magana? Sau nawa zan yi maki maganar suturce jikinki ne?" A hankali ta ce" Bab na ga a cikin gida ne, kuma tare da kai ne?" Da haushin da yake ta rikewa baya son ta ga yannayinsa idan ransa a bace ya dubeta ya ce" Dan Allah ki yi shiru, idan har kin san maganar da zaki fadi bata da wani tsari gwara ki yi shiru, kina ganin a gida ne a gidan wadincen muharamanki ne? ko Ni muharaminki ne?" Hankalinta ne ya fara tashi dan irin yadda ta fuskanci ransa a bace yake sosai A hankali ta ce" To ka yi hakuri" Ya dauke kansa yana murza gaban goshinsa sannan ya sake dubanta ya ce" Mufeeda, zaki iya fitowa ki fada min abinda yake faruwa tsakanin ki da dangina?" Gabanta sai da ya fadi, ta yi tsuru tsuru tana kallonsa, hankalinta ya yi kololuwar tashi, cikin inda inda ta ce" Me suka ce na yi kuma?" Ya tsareta da kallon da ya sa ta sada nata idannuwan, domin du iya shegenta ta sani bata kawo masa garaje ko a yannayin dadi bale a irin wannan yannayin da ransa ke bace A nutse ya ce" Sai sun fada min wani abin zan tambayeki? kamar wasu abubuwa na rashin girmamawa nake gani a tsakani, wa'inda ba zan so ace haka din ne ba!" Mufeeda ta girgiza kai da sauri ta ce" Ni dai bayan wanda suka fada jiya ba komai, shima kuma dan sunna zagina ne nake yi musu haka dan kar in ringa kyale su su cuta min, dan Allah ka yi hakuri" Idannuwansa ya dauke a kanta ya zuba kan sitiyarin motar, ya kasa gane daga ina wata babbar baraka ta fito wace baba Hamza ya ki sanar masa ya biyo ta wannan hanyar , wato yi masa aure da yarinya yar kankanuwa wace sam bai hangi haka a rayuwarsa ba, Duda ya nuna bayan auren da dan lokaci za'a yi na Mufeedan, wace yake kyautata zaton zata iya rainon kurma, saboda idan sun koma gidansu ba zai iya barin kurma a nan ba, idan har yana da rabon samun wasu ya'yan a duniya zai so ace su tashi tsintsiya madaurinki daya su da kurma, ba wai kurma kadai ba harta Hajia inna ba barinta zai yi ba, ba dan ya raina abinda ake yi mata a nan ba, no, yana sonta daf da shi, yana son ganninta kusa da shi Idannuwansa ya lumshe ya Kwontar da bayansa a jikin motar a hankali ya ce" Mufeeda, ban san abinda yake faruwa ba, ban san me ya faru ba, abinda na sani shine shi baba baya yanke hukunci cikin duhu, kuma a duk sanda zai yanke hukunci yana yi ne cikin kiyayewa da kare hakkin kowa, yana cewa ne yana tsoron tsayuwar sa a gaban Allah, sannan yana tsoron cutar da d'an wani ko dan kar a cuci nasa.........., You see wannan abin yana iya sakani a wani hali na bacin rai da batawar tsarin rayuwa, becaus Ni da na yarda zan yi da ke saboda na yarda da soyayarki, na kuma yarda zaki rike min litle da Hajia ................" Ya ajiye maganar a hankali, ita kuwa gaba daya hankalinta a kansa, har zuwa maganarsa ta karshe, sai ya zamo farko farkon da ta fara fahimta kamar baya cikin nutsuwarsa ne ya shafe ta shiga tunani a zuciyarta kamar haka' Hum, Ni jaka ko? haka kawai in shafe shekarun ina jiran babar rana irin wannan, yanzu lokaci yayi ka hadani da wace zan ringa ruri a cikin gida ina ihu ina rubuce rubuce da kwatance kafin ta gane abinda nake son fada mata da kuma dangin yawu gidan zarnin fitsari da karnin tsufa? Allah ya sawaka zaka dawo hayacinka ne idan na shafe su a duniyar mu, ita da kanta tsohuwar nan ai dan ba kasar turawa bane da tuni sun maka mata allurar da zata dauke numfashinta dan tarin kauna da su barta a wannan yannayin, bale kurmar nan ai kaita zasu yi makarantar kwana ta kurame cen su karata, Ni kai nake so ba yan banzan danginka ba gaskiya, ina!" AL'WALID ya dube ta ya ga kallonsa dai take yi bata ce komai bayan ya dace ace ta furta wani abin ko menene A hankali ya ce" baki da abin cewa?" Mufeeda ta sauke ajiyar zuciya a hankali ta ce" Bab, ka daina fushin nan, ka ga ko a gida idan ka ga na yi fada an tabani ne, kuma su sun yi aiki da gannin Hajia zainab baba ce ko me ta fada maka zaka yarda, shine ta zo ta fada maka, kula Allah yana gani da ce basu tabani ba ba zan taba biye musu ba, ka yi hakuri ka ji?" Kallonta kawai yake yi, yana mamakin wani abu a cen kasan zuciyarsa, irin yadda take nunin Hajiar ma shari ta yi mata ko menene? Rasa abin cewa ya yi kawai ya dauke kansa ya ce" Ok, kina iya tafiya" Dubansa ta yi da sauri tana fadin " Bab in tafi kuma? bamu gama firar ba fa" Ya juyo zai bata amsa aka dan kwonkwasa gefen da take zaune Zuge glasss din motar ta yi tana kallon kanwarta, zata tambayeta lafiya? kanwar ta bata waya tana fadin" Dady ne" Amsa ta yi ta karra a kunnenta ta ce" Hello dad" Mahaifinta bai wani tsaya sun yi doguwar magana ba ya ce" Mofi kina jina?, na yi kiran direbobinku da masu tsaron ku, zaku taso yanzu yanzu ku kwana a kwani sai ku karaso Niamey gobe" Da mamaki ta dubi wayar ta mayar kunnenta ta ce" Dady yanzu fa ka ce? to yaya za'a yi in koma yanzu bayan shi yana garin bai tafi ba fa, lafiya dai ko?" Uban ya ce" Shi din ubanki ne? nace yanzu yanzu zaku taso kar ki yarda ki bata min rai kin ji na fada maki!" Mahaifiyarta ce ta amshi wayar da sauri tana fadin" Hello Mofi ? ke me yasa kike da gardama ne? ance ku taso yau yau kina neman wata maganar? ku taso akace in kun zo ko menene ai kya ji ko?" Rai bace ta ce" Momy, wai wani irin mu taso yau? yaya zan cewa bab yau zan koma? kin san ai ban taba barinsa shi kadai a garin nan ba ko? haba dan Allah ko meye ai sai a fada min a wayar ko? bana kin akoy abinda zai sa ku tasoni haka tunda gaki kina magana da ranki haka shima dady ko?" Rai bace uwar ta ce" Ok, ya maki kyau, ke ba bakya jin magana ba? ya yi maki kyau ki zauna din du abinda ya biyo baya ke kika gano!" Kitttt ta katse kiran tana fadin" Walahi yarinyar nan sam bata da hankali, ban san abinda ke cikin kwakwaluwarta ba, ta san dai idan akace ta taso yanzu yanzu ba banza ba ko?" Elhaji Maiga ya dubeta ya ce" Me tace? ba zasu taso ba ko?" Hajia maimuna ta ce" Ka san ai ba zasu taso ba, ka dan halinta ka kyaleta idan dai har maganar auren nan da gaske ne in aka daura sai ta tataro ta dawo, ba yau ba nake fada maka ya dace yarinyar nan ta koyi kama kanta ta iya kama mutuncin kanta, ka nuna min babu abinda y'arka zata aikata ka yarda da ita, kuma dan ta nunawa wanda take so kulawa ai ba laifi bane, gashinan, babu abinda zubar da kai ke janyowa ai dama sai wulakanci, nan ka tashi ka je wajen kakansa ka yi rokon kudi a lokacin da la shiga matsalar nan, babu irin abinda ban nuna maka ba ka nuna ai kun zama daya, da waye kuka zama dayan? kai da waye? yau ko Mufeeda yake aure ai ba zaka yi haka ba bale Elhaji kana mantawa soyaya ce! soyayarma wace taka y'ar ta fi so din fiye da shi!" " Ok, madallah da ke, nace madallah da ke Hajia maimuna, kennan yanzu ne lokacin ki ringa min wasu zaceceku? na je na tambayar da ban tambaya din ba da yanzu muna cikin wani hali a tunaninki?, na fada maki zan kama hanya jibin in sha Allah zan je garin idan ta zo na fada mata na rarasheta zan je da kaina in gani, , ba zan kyaleta din ba, so kike yi in kyaleta ta ji maganar nan a gari ta samu paralyse ko?" Sake aika kira yayi a wayar Mufeedan, a lokacin kuwa Mufeeda a gaban AL'WALID ta ringa dauki ba dadi da kanwarta tana faman fadin babu inda zata je in su zasu tafi su tafi Mamaki ke neman kashe shi a zaune, na irin yadda take magana haka bayan sakon daga iyayenta ne Gannin kiran ya sa ta daga ta karra a kunnenta tana sauraro Rai bace uban ya ce" Mufeeda, in nace ki taso ke kin san baban dalili ne zai sa in ce ki taso kai tsaye haka ko?, ki taso ku taho " MUFEEDA ta ce" Dady, Ni fa ba zan zo ba tunda bai tafi ba, dady baka san yan matan garin nan bane gaskiya ba zan zo ba, gayanan zaune fa muna tare yanzu haka, ka bari in na ji yaushe zai tafi sai in taho" Uban ya yi dan shiru yana jin maganar gayanan zaune ya ce" Waye yake zaunen?" Mufeeda ta ce" Bab din" Elhaji Maiga ya ce" Kina nufin Elhaji AL'WALID din ne a wajenki ko ke kike gidansu?" Mufeeda ta ce" A'a shi ya zo, gayanan a mota a zaune" Tunanin mahaifinta ya kasu kashi biyu, ya rasa amsar da zai ba kansa shi da kansa ya kusa kasa gaskata cewa AL'WALID ne ya zo, dan bai ga dalilin zuwan ba tunda ance zai yi aure ai, dan haka ya ce" Bani shi" Mufeeda ta karyar da wuya ta ce" Aya dad, dan Allah kar ka sa yace in taho ka san idan ya ji cewa zai yi sai na taho, plz ka barni har ya tafi mana" Gannin ba bashi shi zata yi ba sai kawai ya kashe kiran ya shiga neman layin AL'WALID din da fatan Allah ya sa ya fita da wayarsa Ta dan jima tana ringin, idannuwansa a lumshen nan da suke bayan ta dawo cikin motar sunna hakanan bai daga su ba , bai kuma rufe su ba, gaba daya mamakinta na neman goge masa harda Wayar ya daga ya karra a kunnensa ya yi salama cen kasan makoshinsa Amsawa Elhaji Maiga ya yi sannan ya ce" Barka da hutawa Elhaji, ina fatan komai lafiya" AL'WALID ya furta" Alhamdulilah Aba, ya aiki" Elhaji Maiga ya furta" Alhamdulilah" Sai kuma ya dan dakata sannan ya ce" Dazu yayana ya kirayeni yake fada min wata magana, cewar su Elhaji baba Hamza sun same shi da wani batu, shine na so ta taho ita dan ka san komai na iya faruwa, to kuma sai tace wai kunna tare, ko dai ba haka abin yake ba?" AL'WALID ya bude idannuwansa da kyau dan jin wai Baba ya je ya fadi sakon nan, eh lalle da gaske baba yake, hummmm A nutse ya ce" Sakon da aka bayar, haka abin yake" Daga haka ya yi shiru yana sauraron irin yadda Elhaji Maiga ke faman fadin Innalilahi wa inna ilaihi raj'une Da kyar Elhaji Maiga ya ce" Me ya faru tsakaninku ne? wani laifi ta yi?, kuma na ga tace gakanan a wajenta ko ta sani ne?" AL'WALID ya dage girarakinsa sannan ya dubi Mufeeda da ta kasa kunne tana sauraronsa, ga kanwarta a tsaye tana jira ta ji yaya zasu wuce din ne su je su shirya kayansu ko kuwa? A nutse ya ce" Ba abinda ta yi" "Bab, wai lafiya?" Mufeeda ta fada a hankali cike da marairaicewa ba kamar yadda ta gama yiwa iyayenta tsayaya ba Mahaifinta ya yi gagawar fadin" Kana ji? dan Allah kar ka sanar mata, ka saka ta taho gida kawai, idan yaso ko menene ma ji daga baya, in ta ki kuwa bari Ni in taso dan na san halinta a kanka, ina so in zo Ni dinma mu yi magana saboda abin nan ya sakani a duhu, ko me ta yi ai sai a yi magana a yi mata magana ba in ji magana haka daga sama ba, dan Allah ka saka ta taho yau , yanzu yanzu" AL'WALID ya fitar da dan huci sannan ya dubi Mufeeda Har ga Allah zuwan nan da ya yi ya so ace ya samu amsoshin da yake so, wa'inda daga nan idan ya je gida zai samu Baba tsoho a kan maganar bai ki maganar auren zabinsa ba, ama kuma a hade da Mufeeda a daura, gaba daya sai ta ringa bashi wasu amsoshin da suka saka shi sake shawara da dogon tunani, domin ba zai taba yarda ya yi gigin aikata aikin nan ba " Dan Allah ka ji? kar ka kashe yi mata maganar ina ji, ta amsaka ina jinta, dan Ni tace ta kiya wai" Mahaifinta ya fada a hankali, kana jin muryarsa a yannayin damuwa yake ciki A hankali AL'WALID ya sake dubanta, tarin mamakin iyayenta da kuma ita din kanta na damunsa, ya san ya sha yi mata kashedin bai dace dan kawai zai zo gida ta zo ba, bayan iyayenta basa gari, sai ta nuna ai yayi daidai da lokacin hutunta ne, kuma idan ta zo uncle dinta da matarsa na nan, hutu ne kawai suke yi su juya, ya sani bata taɓa tafiya in yana gari ba, wani lokacin tare suke juyawa a jirgi sai dai sauran su dawo da mota, ama bai taba Sannin a haka yarjejeniyar abin yake ba, da ta fita daga mota tana magana yana jinta, domin motar a bude ta barta kuma tana magana sama sama kamar tana magana da kanninta ne, domin idan kana da mutunci ko abokin ka ba zaka yiwa magana irin haka ba, shin so hauka ne? wannan so din ne kuwa take yi ko wani abin ne?????????? A nutse ya budi baki ya ce" Mufeeda dama wayar da kika gama kina watsa hannaye a waje da dady kike?" Mufeeda ta dube shi da wani saurin irin na dazu , a lokacin da ya mata tambayar nan Yanzu ma da inda inda ta ce" A'a fa, bab ba shi bane ba fa, mai aikinmu ce take bani soko in ji shi, shine nake yi mata fada" Tissu din dake cikin aljihun rigarsa ya lalubo ya kai wajen fuskarsa yana dan gogewa ya ce" Ok, yayi, ki je ku tafi Niamey yanzu, ku gyara kayan ku direbobin su fitar da motocin su kai a duba su sannan su amshi katin mai su cika a gidan man Litle na bakin hanyar fita daga Damagaran, ku sauka lafiya" Kallonsa take yi idannuwanta na cikowa da hawaye, kanwar Tata kuwa tana gama jin haka ta juya tana fadin" An gama, tunda ogan ya bada umarni yar rainin hankali kawai!" Kicibisss suka yi da Jaruke ta fito da gudu gudu da wayarta a hannunta jikinta na rawa Wayar ta kubce ta fadi, da sauri ta rarumo tana fadin" Innalilahi ke dan ubanki kauce, mun shiga uku,lalle yarinyar nan khalisat take ko wa? ta gidan su honorable y'ar iska ce,kuma walahi kiyayar da take yiwa Mufeeda ba karama bace, ke ji fa abinda ta yi posting a Tiktok, wai daurin auren ELHAJI AL'WALID jibi, yarinyar nan dole mu ci ubanta , mune zamu bata hankali banza wawuya!" Rikota auta ta yi tana zarro ido ta riko damtsen y'ar uwar tata sama sama ta ce" JARUKE , ashe mahaukaciya ce ke?, aure fa kika ce? ELHAJI AL'WALID din dake cikin mota gayacen? Aure? jibi? shi da wa to? kan ubancen ke lalle wannan yarinyar bata san da su wa take magana ba , what!" Mufeeda dake masa hawayen ita ba zata je Niamey yau ba ta juyo da sauri, saboda mota dai a bude take, kuma magangannunsu sama sama ne, ba wani a hankali bane, maganar da suke fada kuwa tsaf ta ji, hakan ya sa zuciyarta ta yi wata irin bugawar da ta ji zufa na keto mata a zaune Bata iya cewa komai ba kawai ta fita ta nufi inda suke, Tana karasawa bata tsaya wata wata ba ta wankawa JARUKE mari , rai bace, hannayenta har sunna rawa, fuska tamke ta ce" 07/12/2024, 15:05 - samiraharounayacouba: 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *FARKON GANIN IDONA* 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *LABARI DA RUBUTAWA* *SAJIDA NIJAR*🇳🇪 *PAID BOOK* *Y'AN NIJAR ZAKU TURO KATIN AIRTEL KO TA SAHELCOM TA DARI A WANNAN NUMBAR 93811618 SAI A SAKA KU A GRUP, YAN NAGERIA ZAKU YI TRENSFER NE NA 500 TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GT Bank sai a bani shedar ta numbana kamar haka 93811618 , Sajida Nijar thank you 😍* LITATTAFAN MARUBUCIYAR DUK KARYAR KADA Y'AR MAHAUKACIYA NEMAN NA KAINA BANI DA ZABI DAGA TAFIYA ƊAUKAR SOJA BAK'A CE KUTKALE DUK NISAN JIFA MAGE IDAN KA RAINA INDA KAKE DUTSE NI ZAN LADABI ZAKIN SARAKAI WATA KOKOWAR DA CIWO A ZUCIYATA AURE YAƘIN MATA AZAL WATA TAFIYAR *Shafi ashirin da biyar(25)* *TALLAH, TALLAH, TALLAH* https://chat.whatsapp.com/KmdHXVV1oUlKAT6ldQEXOf YAR UWAH SHIN KINADA LABARIN WANNAN BUSINESS MAI SAURIN KAWO KUDI KIKA TSAYA HAR YANXU BAKI SHIGABA TOH BARI KIJI IDAN KINADA BURIKA A ARAYUWAR KI TOH MAZA KI SHIGO META FORCE DOMIN CIKAN BURIN KI DA KIKA DADE KINA SON KI CIKA TA GEFEN KUDI HAJIYATA IDAN KINA META FORCE KI KASHE KUDI BAKOMAI BANE A WURIN KI DAN HK KADA KIBARI KIYI WASA DA WANNAN DAMAR YIMAZA KISHIGO KEMA KI FARA SAMUN KUDI IN DOLLARS WATO MAZAJEN KUDI*💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼 👉0912 262 1080 LABARI Tana karasawa bata tsaya wata wata ba ta wankawa JARUKE mari fuska tamke ta ce " Uban me kike fada ? kina da hankali kuwa?" JARUKE ta rike kuncinta, rai bace ta ture Mufeeda tana fadin" Shine zaki mareni? , kali abinda na gani a Tiktok a page din khalisat din nan ta gidan su honorable, shine zan gwada maki, kalli fa wai cheri zai yi aure wai!" Ido ta rintse ta sake daga hannu ta tsinkawa JARUKE marin da ya sa JARUKE daka tsalle ta yi wurgi da wayarta kasa wayar ta fashe, da ihu ta ce" Innalilahi ke kina da hankali kuwa?" Bude gefen da yake ya yi ya fito daga motar, saboda har sun fara tarawa kansu mutane, ya nufo inda suke a lokacin Mufeeda ta nunawa JARUKE yatsa ta ce" Walahi, walahi idan bakinki ya kuma danganta mijina da wannan maganar sai na shake ki, walahi kar ki ja in yi sanadiyar barinki duniya , ki kula, ki kiyaye!" Tsayawa ya yi a bayanta, a kausashe ya ce" Kina cikin hayacinki kuwa? me kike fada?" JARUKE da ta fara tsorata da yannayin yayar Tata ta dube shi da sauri a tsorace" Big brother walahi babu abinda na yi mata, wai khalisat din gidanku ne ta ɗora wata magana a Tiktok shine abin ya daga min hankali na taho in kawo mata ta gani shine take marina" Da sauri autar ta karɓe maganar tana fadin" Kema me yasa baki bari ta ga abinta da kanta ba, tunda ta san sun tsaneta sai ta iya da su, ama kin san ai babu abinda ta fi tsana irin maganar da kika fada a rayuwarta ko?" Mufeeda kuwa tunda yayi maganar nan da sauri ta dauko wayar JARUKE ta shiga, duda screen din ya fashe haka ta shafata cikin dabara ta shiga ta dana kan abin ta fara kalla sannan ta kawo masa, hannayenta har sunna rawa ta miko masa , kirjinta kuwa yana sama da kasa tarin bacin rai da tashin hankali ta ce" Ka gani? da nake fada maka su suke tsokanata su suke jana da fitina ka gani ko? wai zaka yi aure, wai jibi zaka yi aure tana gayatar ilahirin mutanen Nijar da ketare, duba ka ga a cmmnt section ana ta tambayarta ba'a gane ba aure? da wa? bata ba kowa amsa ba sai wannan da yace ashe gari zai yi tumbatsar mamaki auren honorable da Mufeeda kalli amarta, kalli abinda ta rubuta, wai ba da Ni bane...., ka ga abinda take yi min ko? walahi yarinyar nan ba zan taba yafe mata ba, du abinda take min sai na rama, in ita tana yin haka ne dan ta bata min rai bata san baban abu take tabowa ba? ba damuwa, zata ga abinda zan yi mata!" Gaba daya Mufeeda ba a hayacinta take ba, irin yadda take magana sama sama ido waje jikinta har yana rawa kawai yake kallo daga shi har kannenta Kai ya girgiza ya juya zai yi tafiyarsa, danma yama ta yi a inda suke tsayen innuwa ta karaso da sun sha dukan rana da noncence din Mufeeda Ya kama marfin motarsa zai shiga ta yi gagawar riko hannunsa tana fadin" Bab yanzun ma laifin nawa zaka gani ko?, yanzunma gani zaka yi nice mai laifi ko? ka duba fa ka gani irin abinda take min" "MUFEEDA!, CIKA NI!" Ya fada a mugun kausashen da ya sakata sakin hannun nasa Tana duban fuskarsa Rai bace ya dago hannunsa da ky din dake ciki ya nunata ya ce" Gaba daya baki da nutsuwa? gaba daya baki da linzami a harshen ki? Ni zaku mayar shashasha ke da kannenki? Ni zaku fito kunna ihu a gabana kunna wulakanta junna da ahalina? ok, dan khalisat ta ɗora haka a Tiktok shine wannan daga Muryar? i said shine na furucin zaki halaka y'ar uwarki? da matata kike a yau a gidana yaya zaki yi kennan in hakan ta fito maki?" Kanta ke sarawa, babu abinda ke jijiga nutsuwarta irin fadansa a duniya, sai kuma furucinsa masu tsauri ne sosai yau a kunnayenta Da sauri ta shiga murza goshinta tana kallonsa, sai kuma ta girgiza kanta tana furta " No, no No, ta san abin nan da ta yi baban abu ne da zai fidani a hayacina, ta sani sarai ta yi, su burinsu su ga bayana ne kawai , burinsu kennan fa! bab yaya zaka ce da matarka nake, dama Ni ba matarka bace? kuma ko matar taka nake ai ba wannan maganar, aure fa take nufi, kai ka yi aure da wata macen ina duniya? hahahahhaa lalle khalisat!" Tunda suke bai taba kai hannunsa shi AL'WALID da kansa a jikinta ba sai yau, a yau dinma dan ya dawo da ita hayacinta ne ko menene? gaba daya rainin wayonta nema yake yi ya wuce misali, abinda ba zai taba dauka ba, Shi bai taba duban budurwa da nufin zai zauna da ita, ita kadai ba a duniya, karya ne, kuma ko macen aure wace suka zauna har Allah ya raba basu taba yin magana makamaciiyar wannan ba, to a kan mema zata nemi ɗorawa kanta ciwon da bashi da magani? ciwo ne, baban ciwo ne marar Tabas, domin shi da kansa bai taba tunanin za'a kawo masa magana irin wannan a rayuwarsa ba, har yanzu matar da akace za'a aura masa din fa bai tantanceta ba, ta yiwu ta leko ta koma za'a yi saboda daga inda ta tsaya ta hararesu ta juya baya tunanin tana da wadataciyar tarbiyyar da zai yi zaman aure da ita, shi kuwa ba zai dauki raini da wulakanci ba! kwarai zai je ya samu moma karama kan abinda ta yi, bai dace ba, ta yi neman fitina, Duda bai san girman abinda ke tsakaninsu ba, ama bai kamata ta ɗora abin nan a Tiktok ba, kai subahanallah bai san me suka dauki social media ba, ace kai jira kake yi komai ka kai ka watsa duniya? kai baka da sirri ne a rayuwa? komai sai ka kai ka watsawa duniya? mtsssssss Habarta ya dago ya saka idannuwansa cikin nata, ga kannen nata kuwa yuuuuuuu a gefensu a tsaye, A kausashe ya ce" Na taba yi maki alkawarin koda Allah ya sa mun yi aure daga ke ba kari?" Mufeeda kallon cikin idannuwansa kawai take yi Ya dora da fadin" Ki yiwa kanki adalci, ki kiyayi furucin bakinki, idan har kina cikin hayacinki kin san cewa ko alkawarin aure ban taba yi maki ba, saboda Allah keda komai ba Ni ba, du yadda zan so zama da ke sai ya aminta, kin sha son na yi alkawarin nan na fada maki bana alkawarin abinda ba Ni nake da shi ba, kina tune? i mn kina cikin hayacinki kina tune?" Mufeeda ta lumshe idannuwanta, a kausashe yake yin maganar, ya dan duko da tsayinsa daidai ita, ya kare tsakaninsu da kannenta, sai dai a kausashen kuma kasa kasa sosai ta yadda duk wanda ya ji abinda suke fada balakin son jin gulmarsa ba kadan bace, hakan ya sa gaba daya tsigar jikinta ke tashi, kanshin turarensa ya idasa hade jikinta, A hankali ta rike damatsunan hannayensa, a lokacin ne kuma JARUKE ta kashe musu hoto , domin su ji suke sasantawa ake yi harma ana daf da shan minti A nutse ya dora da fadin" Ban taba saka maki sasari na, ina cikin manema aurenki ne nah?, ko a yanzu bata cenza zani ba, sai dai yannayinki na yau ya sa ba zan je da bukatar a hade bukatar gidanmu da tawa ba, dole zan karbi bukatar gidanmu kafin in gama gane tawa bukatar, domin kwarai ta yaro kyau take bata karko!......., Mufeeda ba karya khalisat ta ɗora ba, jibi zan daura aure, ba yana nufin na rabu da ke bane, ki nutsu ki je ku shirya ku tafi , kin fahimta?" Auta ta zabura ta matsa ido waje ta ɗora hannaye saman kanta kirjinta na bugawa wato lokuta da yawa idan sunna nuna mata AL'WALID na basu tausayi in suka tuna halayarta da kuma aurensu shi da ita, du sunna nufin zata wahalar da shi zata saka shi a wani hali na abin tausayi sai tace da su basu san waye AL'WALID ba, da suke ganninsa nan shiru shiru ya fi kowa iya rigima, kuma baya tsoron uban kowa idan abin yayi ya tashi kansa tsaye yake yi sai dai du abinda zaka ji ka ji, gani suke yi a wai ne, domin su dai wani lokacin har ya zo kasar ya bar kasar maganar kirki bata hada su, dan sai su ga ko kallonsu baya yi bale yace da su sannunku su kuwa dama ba gaisar da mutun suka iya ba gaskiya ko waye kai in ba kai ka fara ce musu sannu ba sai dai ku ringa kallon junna da su, haka suke, du basa yarda gani suke yi wai ne sai yanzu da yake tsaye kikam a gaban YAYARSU da suke tsoro kamar me,domin Mufeeda irin yaran nan ne yan balaki, ko a cikin kawaye ta adabi kawaye ba maza ba mata bale a cikin gida, ko a gidansu ita ake yiwa biyayya kuma in abu ne in ta yi tsaye tace ba zata yi ba ba fa zata yin ba sai dai mahaifinsu yace zai lalabata daga baya ta yarda a yi, babu mai shigar mata daki ko mamansu, babu mai taba kayanta , bale da Allah ya haɗa soyayarsu da AL'WALID gaba daya abin sai ya idasa rikicewa girman kai,, isa, fada , kala kala, ko a cikin gari an santa yawanci kawayenta mrs AL'WALID suke kiranta da shi, dan kuwa babu wanda bai santa da haka ba, sai gashi idonta idonsa bayan yanzu yanzu ta gama alwashin yar gidansu ta ɗora ne dan ta daga mata hankali dan ta tsokaneta , ya dubeta, ido cikin ido ya rike habarta a tsaye a gabanta ya sanar mata? su kam yau ai sunne suka shiga uku ba kowa ba "A........Au......Aure dai aure? Mufeeda ta fada bayan ta dantsa faratunanta a cikin damatsunan hannayensa, tana jan numfashi da kyar sannan ta sake matse dan space din da ya rage musu ta hade jikinta da nasa dan bata jinsa da kyau , kuma tana da bukatar jin nasa da kyau din Idannuwansa ya dauke daga fuskarta ya ja baya, ama cikin ikon Allah da wata bakuwar masifar kamar an mana musu gam, sai ta sake matsowa ta matse shi Du yadda yake gudun nuna mata bacin rai a yau so take yi sai ya nuna mata, gaba daya jikinta kuwa rawa yake yi kamar an jona mata chkng A hankali ya ce" Ki ja baya" kai take girgizawa tana kallonsa ta ce" Dan jiya mun yi fada da yan gidanku ne zaka ce zaka yi aure? dan ka daga min hankali ko? idan ka yi aure bab ai ka san zaka sakani a uku ko? bab me na yi da zafi haka? dan kawai ka rikitani ne zaka ce zaka yi aure? wani irin aurenma wai...na gaske ko na wasa......................? bab dubeni dan Allah dubeni dubi fuskana da kyau mu yi magana du bana ganewa , ban ganewa bab.....bab......., aure? walahi idan zaka horani ka guji irin wannan horon, in wasa kake min ka daina, zaka kasheni ne, kana iya kasheni ne, dubi kirjina, taba kirjina ka ji, bab du laifin da zan yi maka gwara ka zane min jiki da ka haɗa kanka da wata macen ko Wacece , bab kana tunanin a duniya akoy wata mace da zaka haɗa kanka da ita? ko wace ta shani kafin ni dan bata duniya walahi da sai na yi mata abinda zai gigitata!, bab du yarinyar da zata rabeka ta rabarwa kanta masifa da balaki, domin walahi walahi sai na gigita farin cikinta, sai na wulakantata, sai na sakata ta shiga uku........ ka ga ka bari dan Allah, ka cire belt dinka ka zane min jiki in haka zai sa ka huce da wannan maganar ka ji????" Ta karashe tana son ɗora kanta a kirjinsa bayan ta yi dage, sannan ta ɗora hannun nata a wajen belt din dake kugunsa hawaye na zuba a fuskarta tamkar an kunna pampo, tunda take bai taba fadin abin da ta ji ta gigice irin na yau ba, bai taba fadin abin da ya nemi sakata a wani hali irin na yau ba AL'WALID ya rike hannunta da wani irin saurin da bai taba Sannin yana da shi a jikinsa ba, da sauri ya zuba mata kausasun idannuwansa da matsanancin mamakinta, ina zata kai hannunta? innalilahi wa inna ilaihi raj'une....... Allah ya tuba tunda marigayiya ta rasu ai babu macen da ta kara matse masa waje irin haka sai yau, lalle badalar yarinyar nan yawa ne da ita in aka ɗauki kalaman bakinta kuwa kamar ba addinin musulunci a tare da ita Matsar da ita yayi da kyau ya shige motarsa ya rufe da karfin da ya sa ta rintse ido sannan ya kunna motar ya figeta ya fice a gidan, dan kuwa shi dai bai taso ya ga ana dukan macen da ake yiwa kallon wace za'a iya hada gado da ita a gidansu ba, da ace ya ga haka tabas da yau jikin Mufeeda sai ya gaya mata na wulakancin da ta yi masa da raini! Kofar da mai gadi ke maidowa zai rufe take kallo bayan ya fita, lokaci daya numfashinta na neman gagarar kofar hancinta JARUKE ta kasa yin zuciya, abu da d'an uwa ta karaso murya a sanyaye ta ce" Mofi, plz Mofi mu je ciki" Mufeeda ta juyo tana kallonsu, ta juya ta kalli wannan ta kalli wannan, muryarta mai zafi yau ta nema ta rasa, murya na yi mata gargada a hankali ta ce" Kun ji me yace? wai aure zai yi jibi? kun ji kuwa? wai ko dole zai amshi bukatar danginsa? dan Allah wai dan ya daga min hankali ne ya fada ko da gaske ne?" Gaba dayansu sai suka gaza magana , dan auta tuni jikinta ke rawa Mufeeda ta sake dubansu ta ce" Bai san irin darajar da yake da ita a rayuwata bane, da ba zai taba hada min kansa da wata halittar ba, kun ga Baima gane irin kishina a kansa bane ko? bab bai sani bane, ama dan Allah kirawo direba su zo mu bi bayanshi, fushi ne kawai yayi , na tabbata da zarar ya huce shikenan zai daina maganar nan, dan mun yi fada da su ne fa yayi fushin nan, kun san yana da shakuwa da su sosai baya so a taba masa dangi, plz baby yi kiran Cross mu bi bayansa plz" Baby ta gyada kai ta amshi wayar Mufeedan dake hannun JARUKE ta shiga neman layin, JARUKE kuwa tana tsaye Mufeeda na kai kawo, hawayen nan bai tsaya mata ba ta ce" Bai san irin addu'ar da nake yi bane du ranar da zan yi sallah ko? bai san cewa ina addu'ar da wata ta rabe shi gwara gawarsa a gabana ko? bai san ina cema Allah bana so ba? hum, lalle, bab kennan, ......" Sai kuma ta yi turus tana duban su JARUKE ta ce" JARUKE, yi min kiran Dady, dan Allah yi min kiransa, wannan nacin da yayi kan mu taso yanzu yanzu in ji na menene..... innalilahi JARUKE kirjina zafi yake yi, kar aje maganar nan gaskiya ce....?" Sai kawai ta cire abayar dan ta fara rike mata numfashi, ta barbaza gashin kanta ta ce" Kan baban bur'''''''''''''''', JARUKE bani shi bani, wayo Allahna zan mutu, wayo zuciyata wayo na mutu na lalace, wayo Allahna zan mutu, zan mutu, hello, walahi inaga da gaske yake, hello, hello dady, aure bab zai yi da gaske? shi yasa kace mu taho ko? dady kana jina kuwa.....? walahi ko Wacece sai na halaka..................................................................wayo kirjina numfashhhhhhhhhhhh......." Ta saki wayar KASSSSS , ta rike kirji tana wani irin numfashi Ihu yan uwan nata suke yi, hakama mahaifinta da mahaifiyarta a wayar ihun suke yi, domin uban ya daga ne ta warci wayar "MUFEEDA, Mufeeda, Mofi! ta mutu, ta mutu!" Auta ke fada da karfi tana sakin ihun kuka Da karfi JARUKE ta kamata tana jijigawa itama tana ihun ta mutun, masu gadi da abokansa ne suka karaso da gudu suka shiga tataba Mufeeda a yannayin da take ciki na rashin wadataciyar sutura , nan suka tabbatar musu da bata mutu ba, a lokacin ne kuma wayar mai gadin ta kwashi ringin, croossss da ihu ya sanar masa ya bude masa kofa dan sunna waje A guje ya je ya bude suka shigo da gudu da motocinsu , nan suka cicibeta suka yi mota da ita, sunna waya da Elhaji Maiga kamar zai fado ta cikin wayar yana sanar musu gayanan, su GAGAUTA kaita babar asibiti gayanan zuwa Asibitin suka nufa da ita, da kannenta rungume da ita, ba wai iya Mufeeda ba, harta JARUKE dake da makamancin halayar Mufeedan zuciyarta tafasa take yi, alwashin dake ranta kuwa mai tsananin gaske ne, ta daukarwa ranta cewa idan har da gaske aure AL'WALID zai yi sai ta jigata matar nan ko y'ar uban waye! (Wannan kennan) Tuki AL'WALID yayi gaba daya zuciyarsa a cinkushe Ba dan komai sai dan irin lokacin da ya bata yana kallon ikon Allah da tarin surprise na halayarta, furucin bakinta kuwa tamkar ba wace ya sani mai hakuri da biyaya ga umarninsa ma ba wai na iyayenta ba, a tunaninsa Mufeeda ko wuta iyayenta suka hura suka ce ta fada zata fada ne tsabar biyaya, ashe haka take magana da iyayenta? kuma tsabar raini ta dube shi tace da mai aiki take magana, to ko mai aikin ce wace ta zama a tsakaninta da mahaifinta ai ba karama bace, kuma shakuwa akoy tsakani , koda mai aikin ce ai ba baiwarta bace da zata yi mata magana a haka, idan da tarbiya kuwa Bama zata yi haka din ba, sai furucinta a kan maganar auren nan, a tunaninsa idan ya sanar mata eh zata iya daga hankali, ama in har ya nuna mata abin nan ya zo ne kai tsaye maganarta na nan, zata bar maganar a wuce wajen ko? sai gashi cikin ikon Allah magangannu da yannayinta kamar na wace bata cikin hayacinta....., hum Mufeeda kennan, ita da zarar ranta ya ɓaci ko hankalinta ya tashi sai ta ringa furuci irin haka kennan? , Tabas ya san yana kaunar yarinyar saboda tunda ya hadu da ita cikin kyautata masa da y'arsa take, in anguwa ta je sai ta yiwa litle kyautar wani abin, kulun cikin yiwa litle siyaya da nuna soyaya take, dole zai so ta, saboda tana kula da dukkan abinda yake so tana kuma taya shi so, a wannan zuwan ne ya fuskanci abubuwan nan, sai ya ji du ta sire masa! hummmmmm Tunda ya tunkaro gidan ya hangi babar kofa a bude, kuma abin mamaki mutane na dan kai kawo kamar ana yin wani abin Sojawan dake tsaron kofar sunna gannin motar suka sara masa, ya tsayar da motar a lokacin da daya ya zo ya sake sara masa sannan ya gaishe shi da kula ya amsa, a nutse ya ce" me yake faruwa a gidan ne?" Sojan nan ya ce" Baki ne ke zuwa, ance a bude gida a kuma bar kowa shiga na shirye shiryen auren naka ne sir" Ido ya dan zarro, kafin a ransa ya ayana' toh fa' Sai kuma ya zubawa gidan ido, kafin ya daga birkin ya dan shafa accelerator ya gangara ciki a hankali yana yi yana gaisawa da masu aiki da masu gadi da direbobi dai da sauransu Tun bai bude motar ya fito ba ya ringa jin rurin kurma da gudunta, dan haka ya bude motar ya zuba mata ido Da gudu ta karaso , ta sha kitso harda kunshi a hannayenta, ta shiga nuna masa tana dariya sannan ta masa alamun tambayar wai aure zai yi jibi? ta nuna da yan yatsunta kafin ta kafe shi da ido Dariyar da take, da farin cikin da take kawai ya zubawa ido, a hankali abinda ya faru da shi da Mufeeda ya ringa wankewa, har ya bi kyawawan hakoran kurma dake waje da ido kafin ya samu kansa da sakin murmushi yana dubanta ya dan rage tsayinsa ya dan bude murya da kuma hannayensa ya ce" Farin cikin ki yau ya saka Ni farin ciki litle, waye ya maki kitso?" Dariya ta yi tana son sake yi masa tambayar wai aure zai yi? sai dai da ya bangarar da maganar a dole ta yi shiru dan mahaifinta ya yi mata horon da idan ta dauko magana in bai bi ta kai ba to fa baya so su yi maganar, hakan ya sa tana dariya ta nuna masa baban falon kakanin nasa ta duka da sauri ta rubuta" Baki sun zo, ta ko'ina sunna zuwa, tunda ka fita da safe aka fara baki, papa harda auntyn Maradi ta zo da yaranta duka" Dogon rubutun ya bi da kallo, sai yayi murmushi kawai ya kama hannunta ya yi mata nunin ta je zai je masallaci, domin an fara kiraye kirayen sallar magariba, a ransa yana tunanin ko ina ta bar ipad dinta da take rubutu a ciki ta nunawa mutun? lalle yau tana cikin farin ciki da har ta iya fitowa babu ipad din nan, farin cikin nan nata ya saka shi a madaukakin farin ciki har ya manta abinda ya baro na takaici. A gidan Aba 07/12/2024, 15:11 - samiraharounayacouba: 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *FARKON GANIN IDONA* 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *LABARI DA RUBUTAWA* *SAJIDA NIJAR*🇳🇪 *PAID BOOK* *Y'AN NIJAR ZAKU TURO KATIN AIRTEL KO TA SAHELCOM TA DARI A WANNAN NUMBAR 93811618 SAI A SAKA KU A GRUP, YAN NAGERIA ZAKU YI TRENSFER NE NA 500 TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GT Bank sai a bani shedar ta numbana kamar haka 93811618 , Sajida Nijar thank you 😍* LITATTAFAN MARUBUCIYAR DUK KARYAR KADA Y'AR MAHAUKACIYA NEMAN NA KAINA BANI DA ZABI DAGA TAFIYA ƊAUKAR SOJA BAK'A CE KUTKALE DUK NISAN JIFA MAGE IDAN KA RAINA INDA KAKE DUTSE NI ZAN LADABI ZAKIN SARAKAI WATA KOKOWAR DA CIWO A ZUCIYATA AURE YAƘIN MATA AZAL WATA TAFIYAR *Shafi na ashirin da shida (26)* *TALLAH, TALLAH, TALLAH* https://chat.whatsapp.com/KmdHXVV1oUlKAT6ldQEXOf YAR UWAH SHIN KINADA LABARIN WANNAN BUSINESS MAI SAURIN KAWO KUDI KIKA TSAYA HAR YANXU BAKI SHIGABA TOH BARI KIJI IDAN KINADA BURIKA A ARAYUWAR KI TOH MAZA KI SHIGO META FORCE DOMIN CIKAN BURIN KI DA KIKA DADE KINA SON KI CIKA TA GEFEN KUDI HAJIYATA IDAN KINA META FORCE KI KASHE KUDI BAKOMAI BANE A WURIN KI DAN HK KADA KIBARI KIYI WASA DA WANNAN DAMAR YIMAZA KISHIGO KEMA KI FARA SAMUN KUDI IN DOLLARS WATO MAZAJEN KUDI*💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼 👉0912 262 1080 LABARI A gidan Aba Wuni aka yi aka ta shirye shirye da kai kawon da ya'yan suka gaza fahimtar ko na menene, Da yama ta yi gidan sai ya dinke da ya'yan gidan Hajiar Larabawa da duk wasu wa'inda suka shafi Mama, hakan ya sa yan matan suka ringa yiwa kansu tambayoyin to wai me ya sa suka fi yawa bayan ance auren karimeme ne kuma ita babu dangin mahaifiyarta ko kadan? , karshe dai Lubna ce ta dube su a matsayinta na wace ta fi su fahimtar abinda yake faruwa ta ce" Ku kuwa, kun ga Mama baba itace mamanmu gaba dayanmu, kuma kun ga baba da maman karima basa shiri, sun yi fada, Karima tace zanetama ya yi ko?, to kuwa kun ga dole a rasa danginta, kuma mutanen gidan Hajiar Larabawa kuwa dole ai su cika gidan nan, in baku manta ba shi baban namu da kansa ya sha cewa koda Mama bata gidansa Hajiar ai mamansa ce, hakan na nufin ko baa akoy zumuncinsu shi da Hajia da gidan nan, to kuwa dole ya'yan gidan su cika gidan!" Khadija dake zaune ta rafka tagumi a cikinsu ta cire kai, gaba daya bayanan Lubna bai wani shige ta ba, bale da ta ga yau samarin gidan tunda safe an tafi da su wajen mai dinki wai, su kuwa dama ba kasafai ake daukan awonsu ba, yawanci ma mai musu ɗinkin tana da awonsu idan ka rame kadan , ko ka karra kiba kadan ne kake sanar mata shikenan kuwa in ta yi maka dinki dasss da shi, domin da ta ki fara yi musu ɗinkin zamani nema suka so sakata a wani hali , dan so suka yi su daina bata ɗinkin, sai Mama ta sa y'arta ke musu, itama yan mata ce mai tafe da zamani, ake kamanta musu na zamanin ama kuma ba'a mugun dame sun nan , shi yasa Khadija ta fi ganewa a yi mata bubu ta kashe dauri, cewa take yi gwara ta san su ta jibga a kayanta dinkunna ne classss masu hawa kowani kamar jiki kuma ba baba ba yaro du wanda yake so idan ya dinka zasu yi masa kyau, da ta saka buhunnan sket din da ake yi musu hawan jinni ya kamata Shekeke ta kalli Lubna ta ce" Ke, kin ga wace ta zo? cousine sister din Hajiar Larabawa, kin san a ina take ai ko? ba sai na fada maki ba, kuma kin san ai basa shan innuwa daya da Abanmu, ke dai kin ga bari in karra leko Maman ko bata da lafiya ne? kuma abin mamakin bata da lafiya za'a ringa cenja su kujeru? ke wai kin ga falon kamar ba na gidan nan ba fa, Ni kam sam ban son abin nan wollah!" Lubna ta rafka tagumin itama, Karima ta ce" Tashi ki gano mana manan, du kun karra birkita min lisafi, na rasa ta inda zan kama walahi " Khadija ta mike ta dauki hijabinta ta zumbula a saman farar rigar dake jikinta, rigar damamiya ce a jikin nata sosai, kuma harta shap din pant dinta da breziya ana gani, haka take sakata ta lafta hijabi, idan sun zauna daga su sai su a dakin dayarsu sai ta cire......, ita kam haka Allah ya haliceta, tana son saka yan iskan kaya kamar yadda Mama ta yiwa kayan nata sunna, dan kuwa karfi da yaji ake basu dama su je su dan zazago kayan sakawa da cikin gida, dan ba rayuwa zasu yi dawamamiya da atampa ko lesh ko shada ba, dole an saka na shan iska, idan fa suka zaba aka gama an gama dauki ba dadi da ita, domin kalar kayan da take daukowa ba irin na ya'yan Elhaji bane gaskiya. Lubna ta girgiza kai ta ce" Ji wata shegiyar riga, Allah sai na cira rigar nan idan kika cireta!" Khadija ta gyatsina kunci ta yi gaba tana fadin" Sai in cira taki nima Malama ku ji kai neman balaki ina zaman zamana, mu ji da abinda ke damun mu ma kunna son saka mu a uku!" A lokacin da ta nufo baban falo, a lokacin Hajia iya ta nufo coridor din da abin turaran wuta suka hade da Khadija Da sauri khadija ta riko hannun iyar, tana buɗe hijabinta turaran na shigarta kasa kasa ta ce" To, ikon Allah, abin alkhairi dumu Dumu haka, iya harda ke a gidan namu ko dai yah baba zai yiwa Hajia amarya ne bamu da labari ne Ni Dije?" Iya tsohuwa ta janye abin turaran wutar tana zarro ido ta ce" Na ga Manzo idan na yi hali na gari, ke ki RUFAN asiri kar rabon a yi ya kawo Ni gidan nan, ban fa rike kaskon nan da kyau ba, a kanki kuwa a yanzu dai Elhaji sai ya kar da tsohuwa rami, wuce mu je kawali an fara kiraye kirayen sallah maza mu je " Khadija bata gane komai ba iya ta tunkudarta dakinta ta rufe daga ciki ta zauna ta ce maza ta shige bayi ta yi wanka sosai ta hado da alwallah Mamakin abin ya kama mara zuciya, dan ba zata tuna lokacin da ta ga iya a dakunnansu ba, bata taba gani ba, iya mutun ce mai matukar kamewa da rikekaffafuwanta inda Allah ya ajiyeta, tana zumunci da su sosai ama idan ta zo bakin baban falon, wani lokacin nan dinma bata shiga take juyawa, cewa take yi babu abinda zata shiga dakin yara ta yi, ita uwa ce ba zata shiga dakunan iyayensu ba, babu ruwanta da wannan katsalandan din, Sai gashi yau har a dakinta, ta kuma sakota gaba ta yi wanka? to dai ta san tarin tsaftar iya, dan a wajenta ta dauko dabi'ar yin wanka sau uku bayan ba matar aure take ba, har ga Allah a gidansu idan ka samu ka yi na safen nan sai na dare da mamansu ta koya musu karfi da yaji, ama da take zuwa gidan iya ta dauko sirfar wanka na uku a saman na biyun nan dan a cike gayun a bayyane A nutse ta darji jikinta ta dauro tawul ta fito bayan ta dauro alwallah Tana fitowa iya tsohuwa ta ce" Ina suturarki?, dauko abaya bak'a ki saka maza y'ar albarka Karasawa ta yi ta dauko abayar, ta ciro pant da breziya ta juya ta koma bayin ta rufo sannan ta saka ta dawo tana duban iya ta ce" Iya wai me ake yi a gidan nan?" Iya ta dafe haba ta ce" Kya barni da tambaye tambaye y'ar nan ? maza yi sallar , mu du mun yi kunna daka kunna kirba wani balaki? yi maza , yi ki gabatar abokiyar taya fira a kabari" Khadijah na duban iya ta zumbula hijabinta ta karasa saman dardumarta, ta karra kallon iya ta ga ta dage kai sai kawai ta kabbarta sallar ta nutsu ta shiga gabatar da sallar magariba Murmushi iya ta yi ta sake dubanta kafin ta gyada kai ta ciro turaran da mama ta bada a yi mata ta gyara zama Khadija na gamawa iya ta karasa ta zuba turaran a wuta ta saka mata a cikin hijabinta tana kallonta ta ce" Zauna da kyau ya bige ki" Zuwa wannan lokacin tsoro ya fara shigarta, bata gama tantance komai ba aka kwonkwasa kofar Iya ta je ta bude tana amsawa kafin ta bada hanya Mama Fatima ce ta shigo tare da auntyn asibiti, suka karaso fuskokinsu washe da fara'a Mama Fatima ta kama khadija dake kallonsu ta cire mata hijabin dake kanta , auntyn asibiti ta ware sabuwar atampa baba suka rufa mata Tsoro ya dirar mata, lokaci daya gigita ta nemi zautar da ita A tsorace ta damki hannun Mama Fatima, wace ta rungumota jikinga a hankali ta ce" Anmy, ki taka sawayena samu kai ki falo ne" Tsoro ya sake darsun mata,, murya na rawa ta ce" Mama Fatima me za'a min a falon?" Mama Fatima ta yi murmushi ta ki bata amsa suka karasa da ita falon, a lokacin yan uwanta kaf sunna falon da duk wani d'an uwa na jini da abokan arziki, uwa uba harda Hajiar Larabawa wace bata jima da karasowa ba, gefenta lalle ne jike, da turare da atampa sabuwa ta saka amarya a lalle Sai da suka kaita gaban Hajiar Larabawa suka gurfanar da ita, Mama Fatima ta zauna ta riketa da kyau kasa kasa ta ce " Kar in ga kin bude fuskar ki, ki nutsu, ki yi shiru da bakinki, a gaban iyyayenki da kakaninki kike, kar in ji wata firirita Anmy " Khadija zufa take yi kamar an kunna pampo a jikinta, jikinta rawa yake yi kamar ba nata ba, gaba daya hankalinta ba a jikinta ba, gaba daya daf take da fita a hayacinta, domin wannan abu dake faruwa da ita shine abinda ake yi a gidansu idan za'a saka mace a lalle, wato kunshin amarya, wannan abin ne ake yi,to wai jama'a haukacewa suka yi ko kawunnansu sun bugo ne sun hadeta da Karima? bafa ita bace amaryar Karima ce! A tausashe Hajiar Larabawa ta dubi gefen da su Mama suke zaune cikin shiga ta alfarma, wato du bidirin nan da ake ciki ya'yan Mama ne kawai basu shirya ba, sunne basu san wainar da ake toyawa ba, a cikin gidan Mama lamari yayi nisa tuni su sai yanzu aka saka kowace shiryawa, mazan kuwa dama sunna tare da mahaifinsu tun dazun ya ce su je neman aure zasu tafi. A tausashe Hajiar Larabawa ta ce" Kun yi mata dukkan abinda ya dace? kun sanar da ita dukkan abinda ke jiranta?" Mama ta sada kai a hankali ta ce" Bata san komai ba hajia" Hajia ta yi mata kallon mamaki, ta dubi amarya wace ke zaune itama cikin uwar kwaliya ta ce" Hajia baku sanar da y'ar taku cewa aurenta jibin nan ne ba?" Amarya ta yi dan murmushi a hankali ta ce" Ai bamu samu zama ba hajia" Hajia ta ta gyada kai, ta dubi inda aka rufe khadija a tausashe ta ce" Khadija , ashe baki san ke amarya bace, kai wannan ango namu Ni na san dama nice zai zaba kawai" Wajen ya dauki dariyar barkonci, yan uwanta kuwa suka kalli junna a zabure sannan suka kalli inda take A tausashe Hajiar Larabawa ta ce" Masha Allah, bismillah ku sakata a lalle" Lokaci daya masu kira suka dauki gudar da ta saka su Lubna fashewa da kuka da gudu suka karaso inda Khadija take suka duka suka rukunkumeta tamkar ana yin bankwana ne ta dindindin Rashin sani ne? firgici ne? abin dai ba karami bane da ya gigita yan matan nan har suka idasa gigita khadija , wace ta fashe da kukan itama jikinta na mugun rawa, bale a lokacin da iya ta bude fuskarta aka dauko lallenmu na Hausa aka shiga shafa mata, kanta, kirjinta, hannayenta, kaffafuwanta, ana yi ana wankewa da ruwa ana shafa turare sannan ana gogewa da sabuwar atampar nan Ana gamawa Khadeeja dake zaune ita daya a tsakiya, yan uwanta zagaye da ita sai kukan nan take yi kamar ranta zai fita, haka summa kukan suke yi sosai da sosai, ana daukan vidio ne dan ajiyewa tarihi Khajida ta juyo da sauri ta rukunkume su Lubna a raunane ta ce" Me yake faruwa? Lubna aure za'a min? to da wa wai?" Sai kuma ta sake su ta rarafa da sauri ta rukunkume Hajiar Larabawa ta ɗora kanta a saman kirjinta ta fashe da wani kukan da ya sa Hajia share kwallah a hankali ta ɗora hannunta saman lebenta kasa kasa ta furta" Shiiiiiiit, kar in ji maganar ki a nan" Ta mika hannu ta amshi sabuwar atampar nan ta lulubeta da ita a tausashe ta ce" Allah ya miki albarka Takwarraty, Allah ya sa gidan zamanki ne na alkhairi, Fatima a hanna daukan vidion nan hakanan, kama min ita kaita daki ta huta" Mama Fatima ta kamata a hankali ta mikar da ita sannan ta nufi coridor da ita, inda yan uwanta suka bi bayansu da sauri har kamar zasu doke junna dan tashin hankali A hankali Mama ta dauke idannuwanta daga hanyar da suka bi, ta kakaro murmushi tana duban mutane, Ba'a jima ba Hajiar Larabawa ta ce a kirayi baba Umar ya mayar da ita gida, dama yana kofa yana jira Kamata suka yi , da Mama da Mama Fatima suka mikar da ita sannan suka taka da ita a hankali suka fito da ita har inda uncle Umaru yake dan shi zai karasa da ita motar su tafi A tausashe Hajiar Larabawa ta ce" Usaina, ki kula da yarinyar nan, ki barwa Fatima bakin ki tarda yaran nan, Usaina ki ja abinki a jiki, ki yi kokari ki nusar da ita, Usaina ki kula, ki saka mata girman mahaifinta a zuciyarta da idannuwanta, Usaina ke kin san me nake nufi, kuma sarai a furucin y'ayanki kin fahimci sunna da wani abu mai nauyi a zuciyarsu dangane da mahaifinsu, na sani mutun shi yake janyowa kansa komai tunda har suka iya kwasa suka bi ki suka bar mahaifinsu, kin rike su ya'ya, ama kuma mijinki uba ne cikake wanda a kusa kusan nan yayanmu suka rasa irinsa, ki yi hakuri Usaina, ki yi hakuri, na san kina gannin jarabawa mai girman gaske a rayuwa, kuma ki sani a tsaye nake a kanki da addu'a ba dare ba rana, sai dai tunda ina raye har yanzun, dole nice zan taro abinda zaki so kaucewa saboda bacin rai koda Ni dinma bana son ganninki a irin wannan yannayin, ga kudaden da Anmy ta je da su ranar da kuka yi yaji, Allah ya karra hakurin zama, a karra jurewa a ci gaba da biyaya, in sha Allah mahakurci mawadaci ne Usaina, zaki tsinci abinki tun a duniya sannan ki tarda kyakkyawan sakamako gobe kiyama, Allah ya yi albarka, ya sakata dakinta lafiya, kar a manta wunin gobe ko kofa kar ta fito, sannan a kula da dukkan abubuwan tsari , a kiyaye komai, Allah ya tsare" Da amen suke amsawa gaba dayansu A tausashe Mama ta ce" Hajia Ni ba zan amshi kudin kawarki ba, dama abinku naku ne ai" Nanma suka yi dariya Hajiar Larabawa ta yi murmushi ta ce" Su takwarraty sai na je gidanta ma hade ko Usaina? ko kuwa sai na zo daurin auren? haka fa tace in na yarda aka yi mata auren dole zan iya rasata in shiga uku, gashi an hadu da Ni za'a ci amanar ta" Mama ta sada kai tana murmushi, mama Fatima ta ce" Hajia ki yi zamanki ki huta muna nan ai, ita da zata dauke abinta, ai kin ji cewa take yi in ta yi aure zata tara kudi ta maki ginin larabawa sai ta kai ki tana siyar da kosai tana siyo maki kayan shayi, Anmy kennan manyan gari" Du suka saka dariya, sannan ya kamata suka tafi a hankali , su kuwa sunna tsaye sunna kallonsu har suka shige mota uncle Umar ya tayar, mai gadi Ya bude musu suka wuce Ajiyar zuciya Mama Fatima ta sauke a hankali ta ce" Ki je wajen su Anmy, ki zauna a wajenta, dan Allah aunty banda fada da jan warning, ki yi hakuri da ita ki kuma nusar da ita, bana son amaryar gidan nan ta fahimci komai, kin dai ga irin abinda suke yi ita da yan uwanta so suke yi a kula su, iya tsohuwa tace kar wanda ya kula su, ta fadawa matan anguwar nan kar ta ji kar ta gani, kin ga kuma sun ji gasucen aikace aikacen su suke yi, sun ce zasu yi safiya su je kasuwa siyan kayan miya gobe " Mama ta sauke ajiyar zuciya a tausashe ta ce" To shikenan Fatima, ama a nan zaki kwana? malan fa?" Mama fateema ta yi gaba tana fadin" Na ce masa sai bayan sati biyu" Mama ta zarro ido tana dariya ta ce" Kin isama, yarinya mu je dai in gama samun nutsuwa ki wuce ki je dakinki, zaki yi bayani ne na kusa fara maki irin na Hajiar Larabawa" Haka suka shige sunna dan barkwancinsu Mama fateema ta yi wajen baki ita kuwa Mama ta shige bayan ta yafito iya tsohuwa dan kar su nemeta su ga bata nan, ta sanar mata zata je ta rarashi y'ar dakin nata , iya kuwa tana dariya ta ce" Je ki rarasheta, ai na ga ta tsorata kamar ba da ita muke koyar surfen tsakar gida idan mai gida na nan kalarsa daban da wanda baya gida, sai kuka take rusawa yar ashata" Mama ta kama baki kasa kasa ta ce" Iya, wai Anmyn ce take abin nan?" Iya ta yi dariya ta ce" Ke dai hade min ta wajena tsaf mikata daki, sauran abubuwan ma ji da shi innar ya'yan Ya'u" Murmushi Mama ta yi ta nufi cikin, a ranta tana ayana' o, gidan nan ba iya ina son jin me suke aikatawa kuma yanzu ina tsoron kar in juyowa kaina fitina, harda wani surfen tsakar gida na gaban mai gida? Allah na tuba ya'yan yanzu tafe suke da fitinu, Allah ya sa itama Anmyn ba tafiyarsu daya da Karimar ba , dan kuwa lamarin abin tsoro ne ' Dakin ta bude a lokacin da Khadija ta kwonce , kanta a saman cinyar Karima tana magana muryarta cen ciki ta ce" Ba zaku gane ba, Ni na san mutuwa zan yi, ashe har haka babanmu ya tsane mu?, me yasa ba zai bamu lafiya mu yi rayuwarmu bane a gidansa ? aure ai yi zamu yi in lokaci yayi ko? ama ace dole sai an yi mana auren hadi? an daukowa Karima wanda bai yi mata ba ta bijire Ni yanzu ba'a bani damar in ga wanda za'a banin Bama , Allah idan dai fitinar nan ta ki mutuwa Allah ka zabi daya ka dauka kawai, ko Ni din ko uban nawa dan ka fi kowa son'mu " KARIMA ta dungure mata kai ta ce" Ke walahi in baki daina addu'ar nan ba zan ci ubanki!" Da sauri Lubna ta ce" Ta sakamu gaba sai kuka take sakamu, kuma yanzu tana neman mu da fitina, Anmy salon mu taba lafiyarki jiki ya haye maki ko? ba laifi , dan so dama ai babanmu baya son'mu mun sani, ki daina kukan hakanan mana, kin san dai Mama zata tayamu yakarsa ko? zata tsaya mana, zamu kai makiyi kass tabass!" Kan mama sai da ya fara sarawa, sun tsundumu a duniyar tashin hankali basu san ta jima a tsaye a kansu ba suke magangannun da suka san ba zata taba lamunce musu yi mata shi ba Hankalinta yayi kololuwar tashi da jin furucin bakin yan ƴaƴanta A hankali ta karasa cikinsu ta yi zaman da bata shirya ba tana cire hijabin dake jikinta dan tsabar shiga wani hali na matsuwar zuciya "Innalilahi mama yaushe kila shigo?" Lubna ta fada tana zabura zata matsa dan ta sani in dai Mama ta jiyo furucin bakinsu tabas dakan danyar kubewa zata musu a dakin nan ba ruwanta da amarya ko yayun amarya gaskiya A zabure Anmy ta mike zaune tana buɗe idannuwanta ta ce" Ke dilla Mama kuma?"..... Ai kuwa sai gannin Maman ta yi a zaune tare da su, da sauri ta rika neman hijabinta ta ce" Mama, sannu da zuwa yaushe kika zo?, innalilahi Allah ga Anmy, Allah ka ji kaina ba dan na mutu ba..." Mama dake kallonsu, murya a raunane sosai ta langwabar da kanta tana dubansu ta ce" waye yace muku baya son ku? waye yace muku zai muku zabin tumun dare?, kun san Allah a kusa kusan nan ban ga mai son yaya irin mahaifinku ba, kuma ba zai taba yi muku zabin tumun dare ba, ko waye yace muku ku je ku zauna da shi ku je, ina da yakinin sai kun yi masa godiya....." Ta ajiye maganar tana dubansu, idannuwanta na cika da kwallah ta ce" Ku barshi da fadansa, da dukansa, bayan wannan me yake muku? ya tsare muku ci, sha, sutura, ya muku ginni mai kyau ya kilace ku, ya tsaya kan ilimin ku na addini da na boko, idan kana son gannin bacin ransa a tabo ku, me kuke nema da uba sama da haka?, Mahaifinku uba ne tsayaye , tsaurinsa ya samo asali daga irin yadda aka raine shi shima, yanzu haka kuke zama kunna zagin min shi?".........Sai kawai hawayen nan suka bale mata, saboda bata da baban firgici sama da wannan, ita fa tana girmama yadda yake tafe da ya'yansa, wasu furucin nasa ne ke daga mata hankali wa'inda take addu'ar ya daina a kan ya'yansa saboda rayuwa, ama ace ya'yan nan su zasu yiwa rashin mutunci har haka? fisabililahi me suka yi musu da zafi har haka? (Uhum' Hajia mama kennan, ke dai Allah ya baki hakuri ama kam ai abubuwa kam mijinki na yi sai dai a yafe masa kawai🚶🏿‍♀️🚶🏿‍♀️🚶🏿‍♀️) *ALLAH, KA SA CIKIN YAN KUNGIYAR BATI DA AKE FITARWA NOVEL DIN NAN A SAMU MASU SIYA YA RAB, AMEN AMEN AMEN KU TAYANI DA AMSAWA AMEN* 07/12/2024, 15:11 - samiraharounayacouba: 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *FARKON GANIN IDONA* 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *LABARI DA RUBUTAWA* *SAJIDA NIJAR*🇳🇪 *PAID BOOK* *Y'AN NIJAR ZAKU TURO KATIN AIRTEL KO TA SAHELCOM TA DARI A WANNAN NUMBAR 93811618 SAI A SAKA KU A GRUP, YAN NAGERIA ZAKU YI TRENSFER NE NA 500 TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GT Bank sai a bani shedar ta numbana kamar haka 93811618 , Sajida Nijar thank you 😍* LITATTAFAN MARUBUCIYAR DUK KARYAR KADA Y'AR MAHAUKACIYA NEMAN NA KAINA BANI DA ZABI DAGA TAFIYA ƊAUKAR SOJA BAK'A CE KUTKALE DUK NISAN JIFA MAGE IDAN KA RAINA INDA KAKE DUTSE NI ZAN LADABI ZAKIN SARAKAI WATA KOKOWAR DA CIWO A ZUCIYATA AURE YAƘIN MATA AZAL WATA TAFIYAR *Shafi na ashirin da shida (26)* *TALLAH, TALLAH, TALLAH* https://chat.whatsapp.com/KmdHXVV1oUlKAT6ldQEXOf YAR UWAH SHIN KINADA LABARIN WANNAN BUSINESS MAI SAURIN KAWO KUDI KIKA TSAYA HAR YANXU BAKI SHIGABA TOH BARI KIJI IDAN KINADA BURIKA A ARAYUWAR KI TOH MAZA KI SHIGO META FORCE DOMIN CIKAN BURIN KI DA KIKA DADE KINA SON KI CIKA TA GEFEN KUDI HAJIYATA IDAN KINA META FORCE KI KASHE KUDI BAKOMAI BANE A WURIN KI DAN HK KADA KIBARI KIYI WASA DA WANNAN DAMAR YIMAZA KISHIGO KEMA KI FARA SAMUN KUDI IN DOLLARS WATO MAZAJEN KUDI*💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼 👉0912 262 1080 LABARI A tsorace du suka dubeta, dama kawunnansu a kasa tunda ta fara maganar, jin gargadar murya ya saka du suka dago a tsorace Hannu Khadeeja ta ɗora a kai ta ce" Innalilahi, kuka kuma?" Da sauri Lubna ta sauka kasa daf da kafar maman ta mika hannu tana janyo sauran, du suka sauko suka duka kawunnansu a ƙasa Murya a raunane Lubna ta ce" Mama, kuka kuma dan Allah kar ki mana kuka mu fada fushin Ubangiji, ki yi hakuri ba zamu kuma ba" A hankali Khadeeja ta sake dago idannuwanta ta dubi fuskar mama, zuciyarta ta shiga babalewa, a hankali ta mike ta fada jikin Maman muryarta na rawa sosai ta ce" Ko da wasa ba zamu so gannin hawayenki ba, bale da gaske, dan Allah ki yi hakuri, in sha Allah ba zamu kuma ba " Mama ta lumshe idannuwanta tana yiwa Allah godiya da ya yi mata arzikin da idan ta nuna bacin ranta ko menene sun barshi kennan A tausashe bayan ta zaunar da Khadeeja ta kuma zaunar da yan uwanta ta dube su ta ce" Ku gane, dole a yi muku fada, dole a dake ku idan ta kama, wannan shine baban gatan da zamu yi maku, saboda rayuwa babu kwaba, babu hannawa ai ba rayuwa bace" KARIMA na duban Mama, tunaninta na rabuwa waje waje, ba zata manta ba du idan suka yi laifi aka musu duka da fada mahaifiyarta na fadin babu ubanda ta haifawa da za'a kashe mata, ta sha cewa idan ta dawo gidansu zata hanna mahaifinsu dukansu dan bai isa ya dakesu tana tsaye ba, takan ce na anfanin a saka yaro a gaba a yi ta zagi ana duka? me yasa za'a yi ta Dukansu? takan ce du mai dukan ya'yansa baya sonsa, gwara a kyale yaro da kansa zai gane in laifi yake yi ya daina, takan ce da ita mamansu itace ke ziga babansu ya dake su, a gabansu ta nuna ba haka ba, ama itace ke hada su Mama ta ce" Ku sani, Ni da kuke tunanin wai zan yi muku yaki da shi ba abokin gabana bane, na fada muku ba abokin gabana bane, kuma ban fi karfin mijina ba, biyayya nake yi masa dan aljannata tana karkashin kaffafuwansa, Mahaifinku bashi da wata riba da zai ci dan kun lalace ko wani abin ya same ku, shine wanda zai fi kowa shiga tashin hankali idan wani abu ya same ku a rayuwa, mahaifinku shi ya fi kowa son gannin kun zama wani abu na alfahari a duniya, a mizanin da kuka kai kuwa kun isa aure, auren da za'a yi muku shine baban rufin asirinku , darajar ku, a gidan duniya dan ya samo muku mijin aure shine alkhairin da zai yi muku mafi girma a rayuwa......., ku sani walahi da ace Karima tunda farko ta nuna min bata son mijin da aka samo mata da ba'a samu matsalar da aka samu ba domin ko yayane zamu samu mafitar da ta dacewa damuwar , muna zama da shi, muna shawarar abinda ya dace da ku, ba daba bane shi da kuke gani kuma zai fi kowa son ganninku cikin farin ciki, kun fahimta?" Su kawai suke ganewa, Karima gaba daya kwakwaluwarta ta cushe, Maman take kallo tana sauraron kalamanta, ta shiga cikin yannayin fashin baki da don lalle a yannayin Mama da kalaman Mama sai ta tono munafurcin da mahaifiyarta ke fadar tana yi musu a rayuwa, hakan ya gagara A hankali Mama ta ce" Ku yi masa biyaya shine kawai abinda zaku yi dan ku birge shi, ku yi mana biyaya shine abinda Allah ya umarce ku da shi muddin ba abinda ya sabawa Allah muka zo muku da shi ba, yana da niyar aurar da kowace a wannan shekarar dan haka ku shirya, a wajena baku da wata mafaka da ta wuce mu yi masa biyaya, in sha Allah zamu ci riba baki daya kun fahimta? maza ku biyu da kuke sallah ku tashi ku dauro alwallah ku yi, ke kuwa Lubna ke da Karima ku gyara muku wajen kwonciya, bari in je in gyara muku abinda zaku ci in zo" Mikewa mama ta yi ta fita, khadija kuwa ta nufi bayi, ita kuwa y'ar uwar tasu wato Ummu ta nufi dakinta dan a bude ta barshi da nufin dauko dardumarta sannan ta rufo KARIMA jikinta a mugun mace yake, ta dubi Lubna a hankali ta ce" Lubna, ina cikin wani hali, Lubna ina cikin wasu tunanika da suka cinkushe min kwakwaluwa, Lubna anya kuwa zan ga da kyau? idan ina gaban Mama zuciyata na cika da kaunarta, da tausayinta, da begen ta tamkar wace ta haifeni, saboda a tare da ita bana gannin wani bakin hali ko bakin ciki a kaina, idan kuma na bar inda take na je gidan su Mama sai a ringa ganar da Ni wani abin daban..........gaba daya an hade min lissafin rayuwa" Lubna na dubanta, a hankali ta ce" Ban san me ake fada maki ba, ban san girman zugar mahaifi a kan ya'yansa ba, dan Ni tawa mahaifiyar a kulun nuna min take yi tunda Mama ta ci kashina da fitsarina uwata ce har a gaban Allah, idan na saba mata Allah ne zai saka mata, Karima ke ba mahaukaciya bace, zan so ki yiwa kanki adalci, ki yiwa Mama, abu daya na sani Mama haihuwarmu ce kawai bata yi, walahi du wanda yayi mata butulci sai Allah ya saka mata.., kina kallon iri........" Shiru ta yi saboda tahowar Khadeeja, domin idan Khadeeja ta ji yanzu wasan zai watse, koda wasa ka fadi wani abu a kan mama ta rikeka kennan, in babu yadda zata yi da kai zata kai karar ka wajen Allah ne, idan kuwa tana iya dira ta rike maka kwalar riga an gama, wasan ya tashi dan walahi sai inda karfinta ya kare, dan sun sha fito na fito da Karima idan ta ga Mama ta yi musu fada Karima ta yi gaba tana turo baki, takan ce mata ke kam kamar y'ar iska, Mama ai uwarki ce, shikenan ta kirkiro hanyar da zasu daku da KARIMA, kuma yawancin lokuta Karima na kuka ake amsarta dan idan ta daneta sai an kwaceta Sallar ta kabbarta , ta yi isha'i sannan ta yi shafa'i da wutir, ta je ta kwonta a shinfidar Mama ta lumshe idannuwanta, ta afka duniyar tunani mai girman gaske....., gaba daya gani take yi ne an gama dukanta sannaan an hannata kuka, gani take yi an gama kashe mata rayuwa ita kam sai ceton Ubangiji, a irin mazan da Aba ke zabowa mutun fa harda wanda baya ra'ayin a yi karatu?, idannuwanta ta rintse a cen kasan zuciyarta ta ayana' Ya Allah, baki da mafaka, bani da matsera sai wajenka, gashi maganar aure ake yi sunnan mafi soyuwa a wajenka, ya Ubangiji Ni din ban isa in take ko in ki yiwa iyayena biyaya ba domin ina fatan samun rabauta a wajenka, ya Allah ka sa ko wanene alkhairina ne, ya Ubangiji ka sa ba'a bani mai kudi ba, domin na riga na sarewa auren mai kudi a rayuwa, ya Allah ka bani wanda zamu fahimci junna, zamu yi wasa da dariya, idan ta kama sai na toya kosai dan mu samu abin ci in dai da kwonciyar hankali zan toya, ya Allah ka sa mijin da babana ya bani mai sanyin hali ne, Allah ka bani ikon yiwa iyayena biyayya....... Tana jin lokacin da ake ta yi mata magana dan ta tashi su ci abinci ta yi likimo ta ki tashin , Mama tace su kyaleta su ci su kwonta , tana yi tana duba lokaci, gidan an ragu sosai sai iya su da Mama fateema da kuma kannen amarya domin a lokacin da suka so tafiya da suka fuskanci Mama fateema a nan zata kwana shine suma suka ce ai a gidan zasu kwana, ita dai Mama fateema bata shige dakin Khadeeja da nufin kwonciya ba sai da ta gama aikace aikacen da ya dace tasss sannan ta shige ta rufe ta yi kwonciyarta, dan a lokacin karfe takwas ta wuce na dare SU ABA Tunda ya sa suka yi shiga ta manyan mutane ya fito da su daga gaban Mama ya zamo a tsorace suke , domin koda suka zo gidan bawan Allahn nan wanda sarai habubacar ya gane gidan su Mudansir ne su Dukansu a tsoracen suke , kuma sun kama kansu kowane da abinda yake ayanawa a cikin zuciyarsa Tsakin da Aba ya yi a zaunen nan ya fi cikin kwondo, ya tambayi lokaci a wajen Mubarack ya fi a irga, wanda ke rike da wayoyinsa, yana yi yana sake duban wajen da aka basu abin zama da lemu ya ja wani uban tsaki ya dubi Muhammad ya ce" Muhammadu ka ga Ni aka sauke da lemu a wajen nan, sai kace dan yinwa? to wai an sanar masa sakona na jiya kuwa?" Muhammad ya sada kai ya kasa bashi amsa, shi kuwa ya dube shi shekeke kafin ya dauke kai ya ce" Yan buro'uba ya'yan gimbiya du baku da isashiyar tarbiya, ina magana kana wani sune kai kamar da gaske, bayan a cikinku aka samu mai son mai jan ido" Su dai Allah ne ya kawo su wannan lokaci sun sani, kuma shine zai raba su lafiya da shi wannan ma sun sani, sunna fatan Allah ya raba su lafiya tun kafin ya sauke haushinsa a kansu, su basu san me suka zo nema nan din ba, kuma ance mai gidan na nan, ama a kala sun dauki sama da awa a zaune, cikin ikon Allah mai gidan bai fito ba, sun rasa abinda yake faruwa ,sunna fatan ko menene Allah ya kawo musu shi da sauki An sake daukan kusan minti goma, Har Aba ya mike fuuuuuu yana baza babar riga zai kama hanyar fita aka yi salama daga kofar shigowa ta cikin gidan aka shigo Elhaji Umaru Musa ne ya shigo da farar jalabiyarsa , bayansa kusa Mudansir ne da ya'yan Mudansir din da kuma kanninsa biyu, suka karaso suka zauna kusa da su Abubakar, shi kuwa Elhaji Umaru din ya tarbi Aba da ya dakata ya mika masa hannu yana fadin" Asalamu alaikum Elhajin Allah, Barka da dare, a yi hakuri, a yi hakuri ban san kai bane a lokacin da Madame ta sanar min na yi bako an kawo min abinci ne, sai da na kamala na fito mun zauna zamu yi shawara da yara aka sanar min bakon fa kaine kuma kana nan" Aba ya amshi hannun nasa suka gaisa yayi murmushi bai ce da shi komai ba ya koma ya zauna Bayan sun zauna Elhaji Umaru ya ce" Elhajin Allah maman yara ke cewa bakon na Mudansir ne? ina fata lafiya?" Aba ya dubi Mudansir dake sine kai, shi walahi yaron sai yake masa kama da yan daudu, kuma jan ido kam eh gaskiya jan ido gareshi ama shi fa bai ga jan ido na dakankan namiji, kardai aje dan shanye shaye ne Karima da uwarta suke so?, ji yake kamar ya janyo shi ya ci ubansa, inama ace fada ya kaure a nan ya hada shi da ubansa ya musu dukan tsiya su Sidik su kama masa, dan walahi dai a yadda yake gannin uban Mudansir din nan shima ba wani abun kirki zai yi ba Kai ya dauke ya fuskanci Elhaji Umar ya ce" Kwarai Elhaji, tafiya ce ta dole ta kawo Ni gidanka, a kan yaran nan na zamani, yarinyar wajena na yiwa miji, ta bi dare ta bi yaron wajenka gayanan, karshe dai na tsinci abubuwa mararsa dadi a wayar da ba Ni na bata ba, shine ya bata ba da izinina ba, shine na zo in SAMEKA dan mu san yadda za'a yiwa tufkar hanci" Elhaji Umar ya dubi yaron nasa cike da jin haushin shima zai yi abinda yayansa ya musu kennan? ya ce" Mudansir? kaima sahun da Lukman ya bine ne zaka tono? kaima y'ar mutane kake son lalatawa? Mudansir an yiwa yarinyar miji shine zaka je ka dauketa daga gidansu? wannan din ai bai dace ba, kan me yasa kuke haka ne ya'yan nan?"" Aba yayi tsurutsuru yana kallon uban, a hankali ya ce" Elhaji yi hakuri, ama waye Lukman din?" Elhaji Umar ya ce" Yayansa ne ai, haka yaron nan ya je ya samu y'ar mutane ya hure mata kunne ya janyo mana masifa kala kala a gidan nan, dan haihuwarsa biyu da yarinyar karshe dai aka aura masa ita suke zaune gayanan kana ganninsa yara basu tafasa Bama suke konewa?" Aba ya yi wani irin kama an wanka masa mari ya turo hula gaba, ya mayar da ita baya, ya sake turota gaba, kai karshe ya cireta yana fifita ya ce" Shikenan, an gama da Ni, innalilahi wa inna ilaihi raj'une abin yayi nisa ashe nake neman bakin zaren, kannin dan iska ai dan iska ne, kai bayan tarin sakwanin daren farkon ku ka ga daren ko baka gani ba?" Wata irin kunya ta sa samarin ya'yan b aba kasa kallonsa, shi kuwa Aba gannin ya'yan Elhaji Umar sai wani shanshan kanshi suke ya samu ya yi tsalan albarka ya riki Mudansir kafin ubansa ya mike ya sakar masa rankwashi a tsakiyar kai ya jijiga shi yace" Dan ubanka amsa daya nake so, ka ga daren farkon nan da y'ata ko a gaba?" "Subahanallah Elhaji ya da haka, sake shi dan Allah sake min yaro, tunda nake ban taba saka hannuna a kan y'ayana ba, Ni bana dukan yarana, dukan yaran me yake haifarwa banda kiyaya tsakanin ya'yan da iyayensu? sake shi, ko me ya yiwa yarinyar ka ai ana iya samun masalaha, ko me kake so sai a duba a gani idan zai yiwu ama ya zaka rike min yaro haka sake shi Elhaji kar abin ya kai mu da gannin bakin junna dan a kan y'ayana Ni sai in kai karar ka kuma a zo ana cewa na kai karar makoci" mahaifin Mudansir dake kiriniyar amsar Mudansir ke fadan haka da karfi ko Aba zai ji shi Aba ya sake riƙe Mudansir da kyau ya ki saki rai bace ya ce" Da ikon, da d'an naka , da yan anguwar masu gulma uwarku ta ci uwa tarrrrrrr! waye kai! wa ya tsaya maka a nan duniya? me ka tanada ? ka jima baka rufeni ba a kan y'ayana sai inda karfina ya kare, kai zaka daina langwui ka fada min ka ga daren farkon da y'ata ko sai na murde banzan abin uban kowa ya huta da mugun iri d'an yan iska?" Da sauri Lukman ya nufo da karfinsa yana fadin" Kai Elhaji ka sake shi mana, ai ba'a taba yin d'an iska daya ba, idan kana kiransa d'an iska ita y'ar taka mecece? ai ba da karfi ya dauko ta yayi iskancin da ita ba idanma yayin, ka sake shi walahi kar in........" A haukace Sidik ya dago, kafin Lukman ya kai karshen aya ya dauke shi da gigitacen mari , sannan ya ja zai kai masa naushi Muhammad ya rigaye shi, Sarkin fada kuwa dama tuni ya tare dayan yace" Kai, kar ka shiga harkar manya " Rai bace Sidik ya ce" Kar ka yarda, kar ka saki ka zagi ubanmu, ka barsu su yi magana, ka barsu su ganewa junna, ba ruwanka, idan kuwa kace da ruwanka ba laifi ka gwada walahi sai mun fitini rayuwarka !, kuma ai kunna da y'an mata a gidanku na rantse da wanda raina ke hannunsa in dai Ni jinnin Elhaji Ya'u ne sai na nuna muku shegantaka biki ce!" Aba ido yake zarrowa, yana kallon samarin ya'yansa a tsaye, haka kuma haba habar mutane ta fara yawaita yan bayar da hakuri da rabiyar fadan Baban kamili da ya shigo ne ya karaso inda su Aba suka sarke junna ya saka hannayensa yana fadin" Subahanallah, subahanallah subahanallah, ku saku, ku saku, subahanallah, haba haba jama'a da girmanku da mutuncinku kuke irin haka? haba dan Allah idan yara sun hada rikici ai zama ake yi a sasanta bale ya'yan nan namu na yanzu idan muka ce su zamu biya sai mun rasa wanda zamu gaisa da shi a titi" Tsakiyar su ya shiga, Aba yana haki ya dubi Sidik ya ce" Daukon hulata mu je, Elhaji Umar zan nuna maka mu irin namu son ya'yan ba irin naku bane, domin sonsu bai sa mun gaza tsawatar musu ba, kuma ka sani zan je in binciki y'ata idan har ya ga farkon daren nan da ita kafin daren yayi alkur'an sai na masa dandatsa, yaro kana da gaskiya ba'a dan iska daya, biyu ne, Ni na ga kattttt, ku wuce mu je , da neman aure muka zo tunda ta wulakantamu ta watsa mana kasa a ido ta nuna shi take so, sai dai ashe girman na jiki ne kawai Allah ya kawo da furfura , yaro kuwa kannin d'an iska ah d'an iska ne, mu je!" Mudansir a tsaye yake, jikinsa a mugun mace, gaba daya hankalinsa a tashe, yana kallo suka bar gidan, ya juya da sauri yayi ciki wajen mamansu ya saka mata kuka Hankali tashe take tambayar abinda yake faruwa? , a rikice ya ce" Mama, mahaifin Karima ne suka dawo ai, maimakun a bishi a laluma a kashe fitinar dake faruwa a sasanta a bani aurenta shikenan dan ya shakeni shine baba ya fada masa magana, Mama walahi kin ga mutumen nan ba zai taba bani Karima ba, kuma in fada maki sai ya saka bana a uku a cikin garin nan, dan kuwa du inda baba yake tunanin rigimar mutumen nan ya wuce nan!" "ina yake d'an naki? yana ina? Ni kam ya'yan nan sune zasu yi sanadiyata a duniyar nan, kai kuwa du ya'yan dake cike a garin nan ka rasa d'an wanda zaka bi sai ta wannan dan balakin? me take da shi da zai sa ka janyowa ubanka masifa? ka san waye shi? ka janyo bamu yi maganar fahimta ba ya bar gidan nan , ka san cewa shi a daku bata ce masa komai? wannan wace irin masifa ce?" Elhaji Umar Musa ke fada rai bace Hajia rukaya ta girgiza kai, rai bace itama ta ce" To ai kare ne ya take sawun kura, kaima wa'inda kake bin ai ba na rufin asirin bane, Ni dai zaku kashe ba kowa ba, Allah ya sa bai hadata da ciki ba dan walahi ba ruwana sai dai ku karata, na fada muku, kai da ka ji kunne baku da gaskiya ai sai ka bi hanyar da ta dace a samu masalaha, d'an naka yace yana son yarinyar, sai ka san yadda zaka yi ka daidaita rigimar" Daga haka ta yi wucewarta ciki, domin alkawarin da ta daukarwa kanta shine ba zata taba bari tashin hankalinsu ya taba lafiyarta ba. (Wannan kennan) Tuki Aba yake yi cikin shiru da tashin hankali, ya'yansa kuwa tunda suka shigo mota ya bi su da kallo yana karrawa babu wanda yace masa komai har suka karaso kofar gidansa , Sidik ya fita daga motar ya karasa a ƙafarsa, Aban ya bi shi da kallo ya ga irin yadda ya'yan nasa suka zama samari, sai da wani abu ya dan tsirga a zuciyarsa Kai ya dauke ya shigar da motar ya fice ya bar sauran da wani irin sauri bangaren su Hajia A HANKALI Muhammad ya ce" Kai wai ina akwatin Mama ne? da aka dawo da mu ba nace maka mu barta a kusa ba ta yiwu mu kuma yin yajin kwana kusa ba?" Dariya yayi yana hangen hanyar ya ce" Ko mun je maido mu za'a yi, Ni kam bari in boye dan na san yau ko wa yake gidan nan ba zai hanna gidan nan kamawa da wutar balaki ba, Allah ya sanyayawa Mamanmu baiwar Allah KARIMA sai janyo mata masifa take yi, ama ka san Allah, Elhajin nan da ya'yansa sai sun ga rashin mutunci, mu za'a tabawa uba?" Muhammad ya yi murmushi ya fita shima ya ce" Barsu, Wadinnan ai daidai muke da su, ku zo mu yi gyaran kofar nan tun yanzu dan gobe da wahala mu samu time, ina sauran samarin gidan ne?" Sidik daga ciki ya ce" kai ku bari a gama haya hayar cen, idan bai sakar mana uwa ba ma gyara masa gidan in kuwa ya koreta sai mu kara gaba, walahi idan Karima ta sake janyowa mama wata fitinar sai na zane banza marar hankali!" Haka dai suka yi zamansu sunna tataunawa kafin sauran su dawo daga aiken da Mama ta musu. A tsiyace Aba ya shigo yana ihun fadin" 07/12/2024, 15:13 - samiraharounayacouba: 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *FARKON GANIN IDONA* 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *LABARI DA RUBUTAWA* *SAJIDA NIJAR*🇳🇪 *PAID BOOK* *Y'AN NIJAR ZAKU TURO KATIN AIRTEL KO TA SAHELCOM TA DARI A WANNAN NUMBAR 93811618 SAI A SAKA KU A GRUP, YAN NAGERIA ZAKU YI TRENSFER NE NA 500 TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GT Bank sai a bani shedar ta numbana kamar haka 93811618 , Sajida Nijar thank you 😍* LITATTAFAN MARUBUCIYAR DUK KARYAR KADA Y'AR MAHAUKACIYA NEMAN NA KAINA BANI DA ZABI DAGA TAFIYA ƊAUKAR SOJA BAK'A CE KUTKALE DUK NISAN JIFA MAGE IDAN KA RAINA INDA KAKE DUTSE NI ZAN LADABI ZAKIN SARAKAI WATA KOKOWAR DA CIWO A ZUCIYATA AURE YAƘIN MATA AZAL WATA TAFIYAR *Shafi na ashirin da takwas(28)* *TALLAH, TALLAH, TALLAH* https://chat.whatsapp.com/KmdHXVV1oUlKAT6ldQEXOf YAR UWAH SHIN KINADA LABARIN WANNAN BUSINESS MAI SAURIN KAWO KUDI KIKA TSAYA HAR YANXU BAKI SHIGABA TOH BARI KIJI IDAN KINADA BURIKA A ARAYUWAR KI TOH MAZA KI SHIGO META FORCE DOMIN CIKAN BURIN KI DA KIKA DADE KINA SON KI CIKA TA GEFEN KUDI HAJIYATA IDAN KINA META FORCE KI KASHE KUDI BAKOMAI BANE A WURIN KI DAN HK KADA KIBARI KIYI WASA DA WANNAN DAMAR YIMAZA KISHIGO KEMA KI FARA SAMUN KUDI IN DOLLARS WATO MAZAJEN KUDI*💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼 👉0912 262 1080 LABARI A tsiyace Aba ya shigo yana ihun fadin" Innalilahi wa inna ilaihi raj'une, innalilahi wa inna ilaihi raj'une gimbiya! An ci amanata, an cin min ina barci, an ga daren farko, gimbiya! gimbiya kina ina" Mama dake saman salaya tana ta addu'a ta yi wuf ta mike har hijabinta na tadeta kamar zai kidaya m da kasss ta yi sauri ta rike tana haki ta shiga rarumar wurare tana neman ky din dakin nata bayan a daf da ita ta ajiye da zata fara sallah Da sauri Khadeeja ta mike zaune tana zarro ido, a lokacin da yake kara matsowa ihunsa na tayar da kowa a gidan Domin harta mama Fateema sai da ta zabura zata fito kuma sai ta dakata ta yi tsaye tana sauraro saboda wani tunani da ta yi cewar haka kawai ma matarsa tace yakan tada irin haka wani lokacin cikin dare yana matsowa suma sauran ya'yan sunna farkawa gaba dayansu a tsorace har gware suke yi sannan suka hade sunna kallon kofar da Mama ke kokarin budewa da ky din nata, cikin ikon Allah ta gaza kamo na dakin tsabar firgita da ta yi Murya a raunane Lubna ta ce" Mun shiga uku, waye ya tabo Aba?" Khadeeja ta yi tsuru , dama ba barcin ta yi ba, idannuwanta sun rine sosai, gaba daya daren bai fara Bama ama ganni take yi yayi tsayin gaske, dan ta kasa samun barci kasa kasa ta ce" Koma waye ya tabo mana rigima kuma shi da Allah gaskiya saboda Bama yannayin guje guje!" Kofar ya dora hannu yayi bugawar farko zai yi ta biyu Mama ta bude ta bayyana a gabansa tana haki ta ce" Lafiya? waye ya mutu? ko auren aka fasa?" Aba ya zarro ido yana kallonta ya ce" Bakinki ya sari danyen kashi na safe irin bakin nan, auren waye za'a fasa din? to ai ko mutuwa na yi na bar salahu a daura auren nan da kike tsaye kumatu na maki rawa kina janyo min alkaba'i ko kunya bakya ji!" Mutanen da suka biyo shi sunna tambayar lafiya? kanneen amarya ne su biyu ne suka kalli junna , sai amaryar da ta bude kofarta ta yi tsaye tana kallonsa dan ta san halin abinta, idan ta yarda ta shiga abinda ya shafi gimbiya da shi itace a matsala ba kowa ba A hankali Mama ta ce" Elhaji gani na yi dare fa ya tsala, kuma ai ka san gidan cike da mutane, dan Allah mu je" Aba ya girgiza kai ya ce" Ku kuka ga dare, mu a balaki muke, Mu je ina? gimbiya an wulakantani, an wulakanta maki Ni, an zage Ni tasss innalilahi wa inna ilaihi raj'une gimbiya yanzu aka shaƙar maki kwalata" Mama ta zuba masa ido, sam bata yarda wai an zage shi an kama kwalarsa ba, haka kuma bata so koma meye ya fada a idon bakin mutanen da suke gidan yau, labarinsa suke ji, harta fateema ba zata so ta ji ko ta ganni gannin idannuwanta ba, Allah ya taimaketa ma bata fito ba, ta kuma san ta farka dan kuwa hargagin Elhaji in ya fara ko me kake yi sai ka jiyo shi A hankali ta ce" Mu je bangaren naka mana Abansu? mu je dan Allah" Ya girgiza kai ya ce" Karima zaki miko min, ina take? ke dan ubanki mai jan ido ashe kannin d'an iska ne, maganar nan ta daren farko ya gani ko bai ganta ba wace kuke yi a wayar taki ? ita kawai nake son sani!" Mama ta zarro ido, lokaci daya ta dafe kai, ta rasa abinda zata yi, wata irin kunyar furucinsa ta rufeta, da sauri ta rike hannunsa bata tsaya wata wata ba ta ja shi kiiiiiiii suka dauki coridor din da zai kai su bangarensa yana tirjewa yana faman fadin ta bashi Karima kawai , ita kuwa tana janshi da karfinta sunna karra yin gaba Amarya na gannin haka da sauri ta biyo bayansu , cikin ikon Allah hakama yan uwanta suka mara musu baya dan kuwa wannan lamari su zasu so ganewa idannuwansu komai, cabdijan lalle ana gwarama a gidan nan Mama na kokarin bude bangaren nasa da ky din wajenta ya juyo yana duban kannen amarya da mamaki ya ce" To, ku kuwa ina zaku je? Nan din ai dakina ne " Da sauri amarya ta waiga, da ta ga kannenta sai da cikinta ya juya, innalilahi gidan wa zasu je su kuwa? Da sauri ta ja su suka koma ranta bace tana fadin " Ina zaku je? kunna gannin an tabo shi ne, ita kuwa so take yi ta tare shi ta rarashe shi ita kadai kamar yadda ta saba, Ni dai ina gannin tashi tsaye a wajen matar nan, kunna gannin abinda nake fada muku? gida a hannunta karfi da yaji nake rayuwa da su, dan na nuna musu nima na iya ne!" Kanwarta ta ce" Lalle mun ga katt, ki ga fa matar nan yadda take tare shi kar yayi magana a gabanki, walahi sai kin karra tashi tsaye in ba haka ba kina ji kina gani zata maido ki gidan lungu " amarya ta cije lebe a ranta tana ayana' sai dai mu kashe junna dan walahi ba zan bar gidan nan ba!' Mama na budewa ta sake danko hannun Aba ta sako shi ciki sannan ta rufe wajen ta juyo tana kallonsa Da tarin takaicin furucin cen da yayi Shima ita din yake kallo kafin ya tabe baki ya ratsa ta gefenta yana budewa ya ce" Aikin banza da an tabo ya'yan cen ki wani hayayakowa mutun , dadin abin y'ayana ne, ai na zata kina sakonni nan din wanka min mari zaki yi ai dan in gane tabataciya ce ke gimbiya, eh ajiye tarihi wanka min mari, shikenan ke da kin samu wani abin sai ki koma jarababiya Allah dai ya baki lafiya!" Mama ta dafe kai ta karasa wajen kujera ta zauna tana dubansa ta ce" Yanzu fisabililahi wannan furucin da ka yi a kan Karima ka kyauta? yau koda ace haka take meye anfanin kai da bakinka ka daga murya kana fadin haka? bale inada yakinin Allah ba zai bari ta ci amanarmu ba? haba dan Allah haba Elhaji haba, kawai dan dai ka sa in biye maka mu yi ta barin abin kallo har a wajen yayanmu? dan Allah ka rufa min asiri ka sasauta wannan abin!" Aba ya dubeta da kyau ya ce" Shikenan gimbiya, nace shikenan, in gama fada maki an ci kwalata, in fada maki an ce yayan yaron ya haifar da wata yarinya, kuma fa uban na zaune yake fada min hankali kwonce har yana fada min sau biyu aka yi abin, ke dai ga dukkan alamu shi wannan ba damuwarsa bace, tunda da suka fito ma yace shawara zai yi da ya'yan, ya'yan da ya san yan iska ne zai yi shawara da su? innalilahi an ci amanata" Mama ta ce" Walahi ka daina kiran ya'yan wasu da yan iska, kuma ka daina kiran naka hakanan, saboda shi fa d'an iska idan Allah ya haɗaka da shi sai ka raina kanka, kuma Elhaji da kake maganar ya haifar da yarinyar mutane ne d'an iska kuma kake mamaki dan babansa yace zai yi shawara da shi bayan laifin da ya masa ai ba damuwa bane, kaine kawai kake muzanta y'ayanka kake wulakantawa, in ba wannan ba yarinya ce ta yi laifi an hukuntata sai a bata lafiya a ci gaba da yi mata addu'a, ama sai abu kake yi kamar wayonka ne ya ankarar da kai ba Allah ba, da Allah yayi niya sai lokacin da yayi niyar a sani zai tona a lokacin da tafiya ta yi nisa da me muka isa mu yi? ama rufin asiri na huwan rahamanu ya taimaka ga y'armu nan a tare da mu a daki tana cikin nutsuwarta shikenan sai ka ringa neman tayar da fitina? Ni fa bana so ka aura masa ita, saboda wulakanci sai ya biyo baya tunda ta yarda suke neman shanshantar da junna ta nuna masa ta raina mu, nawa ake musu auren handin su je gidan mijin su ci gaba da soyaya da wanda suke soyayar kafin a musu mijin? nawa ake yi musu auren su kashe mijin? nawa ake musu su gudu su shiga duniya? nawa ake musu kafin a daura su kawo cikin da dole za'a amsa? ka cika neman fitina, ka mayar da ni wata iri ya zamo har yayanmu na tunanin da bashi da kyau a kanmu wai Ni zan ja da kai, Ni din me, ka ga Ni dai ka yi hakuri, ko menene ka yi hakuri ama Ni kam ka ringa kiyaye idannuwan mutane da na y'ayanmu!" Aba kallonta yake yi, lokaci daya ya karra yarda cewar du inda aka je aka dawo gimbiya nada wata kama, domin idan tana da wata kama bata tsoron uban kowa, bata gudun a yi abinda bai dace ba! in ba wannan ba ai sai in shaye shaye ta yi zata yi fito na fito da shi, ko kuwa bata gane me yake nufi ba? bari dai ya karra kwatanta mata A hankali ya ce" Gimbiya, daga gidan su Mudansir fa muke, kuma kin ji abinda ubansa ya fada" Nan ya kwashe komai ya fada mata Mama ta zuba masa ido ranta ya ringa bacewa matuƙa, hankalinta itama ya tashi ta ce" Shi har yana da bakin fadin haka kennan shi uban nasa? Ok, ya kai karar, nan zai gane bashi da wayo!, ya kai karar, wato mun zo masa da laluma shine zai mana tsiya? dan an tambayi d'ansa ya fadi abinda ake son ji zai nuna mana ya fi mu son d'ansa? idan bai kai karar mu ba nice zan kai tasa, in sha Allah gobe da sasafe zan kai kararsa in shi matsiyaci ne!" Ai kuwa Mama ta ringa sababi , har dira take tana karawa, du idan ta daka kaffafuwanta sai Aba ya dan zaunar da ita ya bi cikin da kallo a ransa yana ayana' na shiga uku, ji wata jarabar dama na san bata gane me nake nufi ba, ita dai in tana da wata kama du rikicewa take yi, an tabani ta fini fada, kamar ba ita ke fadan na yi fada ba, da da ita na je ta yiwu yanzu haka ana cen ana dakuwa da Gimbiya, Ni kam na auri masifafiya!' , fada take yi kamar an aikota, har sai da Aba ya gyara zama ya ce" Yi hakuri mana ke kuwa, jibi fa daurin auren Anmy, in muka kai karar gobe ai kin ga ba zamu samu nutsuwar bikin Anmy ba" Mama ta sake tabe baki ta ce" Ba ruwana da wannan, a daura aure mu wuce polise station din!" Aba ya girgiza kai ya ce" A'a, kin ga dai mijin Anmy baban mutun ne, a gama bashi tasa sai mu je a yi wace za'a yi da d'an dan iskan....., au da shi marar jin" Mama a ranta ta ayana' na shiga uku, yanzu da ban masa haka ba da yana nan yana fuzgewa ina riko shi, Allah ka kara haska min hanyoyin da zan bi dan in karra koyar zama da wannan bawa naka A bayane ta ce" Ba laifi ai akoy gata, aikin banza bari in je in duba maka ita, idan har abinda ake tunani hakane ban san irin dukan da zan yiwa Karima ba!" Ta mike tana huci, Aba ya rikota ya maidota ya zaunar ya ce" A'a, kyaleta, Ni gaba dayama wani tausayinki nake ji baiwar Allah, kin ci abinci kuwa? sannu gimbiya in sha Allah Karima da uwarta ba zasu kashe min ke ba, yi kwonciyarki a nan, Allah ya baki lafiya barta a gama taron nan sai mu ci uwata" Jikinta ne ya dauki wani irin nauyi , lokaci daya tunanin da take yi a kan hailarta ya dawo mata, haka kuma yannayinsa ya tabbatar mata, domin tunda Allah ya bata ƙaruwar Anmy shine ya fara sanar mata, haka wanda ya zube din nan shine ya sanar mata, kuma ta irin haka ne yake sanar mata, ya ringa fadin zauna ki huta, Allah ya baki lafiya kennan Wani irin nauyi da fargaba suka darsun mata, tunani take yi yaya haka? mutumen da take faman gannin rabuwarta da shi kuma shine a yanzu da shekarunta suka kai arba'in da hudu tana daf da rasa damar daukan wani cikin , wani abin ya samu? innalilahi ciki kuma? ita ai ta barwa matansa, ina ita ina ciki fisabililahi?....... innalilahi yanzu yaya zata yi kennan? kai gwara da za'a yiwa Anmy aure, da dan sauki, ta yi tafiyarta cen dakinta ita kuwa ta boye koma meye a yi shi a daka! Madarar da ya dauko mata ya bude ya mika mata sannan ya kwabe babar rigarsa ya ce" Gimbiya, yau y'ayanki sun bani mamaki, ashe yaran nan ba zasu bari a taba darajata su kyale ba? sun birgeni, cewa suka yi sai sun rama abinda aka yiwa Karimar ma ai" Dan tsai ta yi tana dubansa ta ce" Na'am? sai sun rama a kan wa? kai kuwa me kace?" Aba ya yi dariya ya ce" Ni ai daga yanzu na gane sunna iya zuwa shago su kula da dukiyarmu , bale kin ga Anmy fa ba zan iya barinta ita kadai a gidan nan ba, sai na saka ido sosai kar a salwantar min da yarina, kawai motoci zan siyawa kowane daidaya sannan in sakar musu kudi su je su rama, mu za'a nunawa kudi? aikin banza da ban siya musu ba dan kar su lalace ne ai!" Mama ta dafe haba ta ce" Wai su rama me? Allah ya kiyaye ba dai y'ayana ba, ka siya musu motar mun gode Allah ya karra arziki, ama bari in je mu zanta, ina zuwa ba zasu rama komai ba, su barawa Allah shine wanda ya san hanyar da zai shiryar da shi da ya'yansa, mu da muke da wasu ya'yan a gabanmu? fatan mu Allah ya raba mu lafiya da su, idan muka tsiro da haka ai mun yi garaje !" Tana mikewa ya sake mayar da ita ya ce" Dan Allah zauna min, ke sai neman balaki, to ai kya bari gobe ki musu fadan yanzu dai zauna ki huta" Ta rintse ido, du in yace ta zauna ta huta din nan sai kanta ya sara, yanzu abinda ta aikata kennan? kuma ga dukkan alamu abin nan ya dauki wata biyu, saboda watan da ya wuce bata ga jinni ba ga wani ya wuce, ita da farko ta zata tuni har ta shige monopose din ne, sai dai ta yi ta sauraron signe din monopose din bata ga daya ba, sai kuma ta fara haduwa da yannayin da take samu idan tana da junna biyu, lahauli ciki? innalilahi Aba ya nufi ciki yana fadin" Kakabe min shinfidar gimbiya bari in yi wanka mu gama maganar kayan dakin na Anmy, Ni fa sai na mata kuma na fadawa tsohon cen, hakama sai na yi Gara, ba ruwana sai na yi!, kayan yanka kuwa gobe da sasafe in sha Allah za'a kawo shanuwoyin, bari in fito mu yi shawara, ni har Elhaji Umar ya gwada min shawara da iyali? Gimbiya bari in fito a kirawo kowa da kowa mu yi shawarar nan muma!" Da sauri ta mike yana shigewa ta je ta gyara masa shinfidar sannan ta haye ta yi addu'a ta kwonta ta rintse ido, dan kuwa ba da ita ba, shawara? shi da wa? wai shawara , ya samu na makewa dai ya make ya saki na saki, a dai tado wata fitinar da ta fi karfinta, ba da ita ba walahi. Jim kadan Aba ya fito ya samu Mama ta yi barci, ya dafe haba kasa kasa ya ce" Gimbiya dai Allah ya baki lafiya, yanzu kuma na shiga uku da barcin nan sai ta samu lafiya, ke da ake so a yi shawara kuma kya yi barci? salon a ji ace ban saba shawara da ku ba? akoy gobe ai, bari dai in sake leko shadar da zan saka ta uban amarya, kai Allah kennan mai wanke zuciya, da Karima kadai na haifa da na mutu da bakin cikinta!" Mama na jinsa ya nufi dakin da kayansa suke , tun tana barcin gangan har na gaske ya yi awon gaba da ita A dakinta kuwa tana yin gaba da Mama Karima ta furta", innalilahi wa inna ilaihi raj'une me Mudansir ya janyo min kuma? walahi walahi kun ji na rantse tunda nake ban taba yarda mun wuce ka'ida da Mudansir ba" Khadija ta dubeta ta ce" Karima, ki yi kokari ki yi ta rokon Allah kar Allah ya sa a aura maki Mudansir, idan har kin ga aba ya huce ki same shi ki roke shi ya aura maki wanda ya zaba maki, idan ba haka ba Karima kin san in dai Aba ya aura maki Mudansir ba ke ba zuwa gidan nan da kowace irin fuska, Karima wuce ka'ida ya wuce ki ba saurayi dama ya ringa tarda ke makaranta? KARIMA school fa kike fashi kina binsa, ki yi fatan Allah ya wanke ki shine kawai sannan ki je ki amshi wanda Aba ya zaba maki shi zai sama maki kwonciyar hankali da Aba " Daga haka ta yi kwonciyarta zuciyarta na tuna mata nata abin son itama, Su Lubna kuwa babu wanda yace da ita ufan domin gaskiyar kennan, basu sakota a gaba bane dan tana ta nuna abin tausayi ce ita, ba dan wannan ba da sun jima da fitinarta, ta yi abin mamaki mai girman gaske ta yi abinda basu taba tunanin zata aikata ba, kuma ba wani zagaye zagaye a kan d'a namiji ne!. washe gari kusan karfe goma da rabi mahaifin Mufeeda ya sauka a garin Damagaran tare da direbansa da mahaifiyarta Direct asibitin da y'arsa take ya je, sun same su zaune karkashin runfar da ake zama ɗan a huta JARUKE na tsaye a gafensu mahaifinsu na tambayar abinda likitoci suka ce da kuma jikin Mufeeda Auta ta ce" Dady, allurar barci suka yi mata, saboda jiya har karfe uku na dare ana fama da ita, sun ce jininta ya hau kuma ta ki sauraron kowa, karshe dai suka sakata a allurar barcin ko an samu jinnin nata ya sauka Ransa ya karra ɓaci matuƙa, yana duban JARUKE ya ce" Me kuka sani ya haɗata fada da shi AL'WALID din?" Mahaifiyarta ta dube shi ta ce" Bana tunanin zata yi masa wani abu da zai sa har ya yanke irin wannan hukuncin a kanta, ko ba komai Mufeeda mai sonsa ce ba makiyiyarsa ba, ama ba komai itama yanzu sai ta kama kanta ta nemi mai sonta ta yi aurenta!" Da mamaki ya dubeta ya ce" Ta nemo wani? kema kin san abu ne da ba zai yiwu ba, walahi babu wanda zai kashe min yarinya, shi ya san ai tana sonsa, ko me ta masa sai ya yi hakuri dan a kusa kusa ba zai taba samun wace ke sonsa irinta ba, ku je wajen nata bari in je gidan nasu, a san yadda za'a yi da yarinyata ko a hade in bata hakuri a mata kishiya ko a yi da ita!" ya karashe yana ruruko idannuwansa, wa'inda kana gani zaka gane mutun ne mai fitina da wulakanci Ita dai uwar ranta a cinkushe yake, ta sani y'arta ta janyowa kanta wasu abubuwan, ama kuma har ga Allah ta ji haushin irin cin amanar da aka yi musu! sun dauki haka matsayin cin amana shi yasa ta so su kyale su, ama kuma uban ya nuna ba haka ba ---------------------------------------------------------------- Motarsa ya sake shiga suka dauki hanya tare da direbansa , motar sai kauri take yi na doguwar tafiya gashi ba'a shirya mata haka ba ama suka sake nufar gidan Su Elhaji AL'WALID Sai dai sun taki rashin Sa'a, a yau an bude kofar baya ne kawai ana ta wanke gidan da shirye shiryen ranar gobe, ya zamo a kofar da suka zo shiga manyan dakarun sojojin mu masu hautsina hanjin ciki ne suka samu, basu samu fuskar yin maganar da su Bama, kawai bakin bindiga aka nuna musu cewar motarsu ta juya, domin a wannan ranar du isarka da takamarka ba zaka wuce ta wannan hanyar ba sai an gama wankin gidan da ake yi, kuma wankin na dan lokaci ne sai dai rashin sani ya sa basu zauna jira a nesa da gidan ba ya koma asibiti ransa a mugun bace suka zauna tare da ya'yansa da masu masa aiki ya kudiri aniyar kafin nan kafin ta dawo hayacinta zai san yadda yayi ya hadu da Elhaji Hamza, dan kuwa shi kadai yake son gani, ya san idan ya sanar masa halin da y'arsa ke ciki tabas zai dube shi, zai sam masa mafita, bai wani nemi d'an uwansa ba dan ya san babu abinda zai iya yi masa!.......................... *Precius dy, wato Babar rana, Rana mai daraja* 07/12/2024, 15:13 - samiraharounayacouba: 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *FARKON GANIN IDONA* 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *LABARI DA RUBUTAWA* *SAJIDA NIJAR*🇳🇪 *PAID BOOK* *Y'AN NIJAR ZAKU TURO KATIN AIRTEL KO TA SAHELCOM TA DARI A WANNAN NUMBAR 93811618 SAI A SAKA KU A GRUP, YAN NAGERIA ZAKU YI TRENSFER NE NA 500 TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GT Bank sai a bani shedar ta numbana kamar haka 93811618 , Sajida Nijar thank you 😍* LITATTAFAN MARUBUCIYAR DUK KARYAR KADA Y'AR MAHAUKACIYA NEMAN NA KAINA BANI DA ZABI DAGA TAFIYA ƊAUKAR SOJA BAK'A CE KUTKALE DUK NISAN JIFA MAGE IDAN KA RAINA INDA KAKE DUTSE NI ZAN LADABI ZAKIN SARAKAI WATA KOKOWAR DA CIWO A ZUCIYATA AURE YAƘIN MATA AZAL WATA TAFIYAR *Shafi na ashirin da tara (29)* *TALLAH, TALLAH, TALLAH* https://chat.whatsapp.com/KmdHXVV1oUlKAT6ldQEXOf YAR UWAH SHIN KINADA LABARIN WANNAN BUSINESS MAI SAURIN KAWO KUDI KIKA TSAYA HAR YANXU BAKI SHIGABA TOH BARI KIJI IDAN KINADA BURIKA A ARAYUWAR KI TOH MAZA KI SHIGO META FORCE DOMIN CIKAN BURIN KI DA KIKA DADE KINA SON KI CIKA TA GEFEN KUDI HAJIYATA IDAN KINA META FORCE KI KASHE KUDI BAKOMAI BANE A WURIN KI DAN HK KADA KIBARI KIYI WASA DA WANNAN DAMAR YIMAZA KISHIGO KEMA KI FARA SAMUN KUDI IN DOLLARS WATO MAZAJEN KUDI*💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼 👉0912 262 1080 LABARI RANAR DAURIN AURE Daurin aure ne da bai taba tunanin zuwansa nasa ba a kwana kusa kusa, sai gashi an fadi ranar da aka yanke za'a daura masa shi, da macen da ba zai nuna kamaninta ba, harma safiya ta yi aka tisa shi a gaba da shirin da ya jima bai yi ba, shiri irin na manyan kaya masu darajar gaske, dinki mai darajar gaske, wanda Baba Hamza ne da kansa yayi tsaye ya ciro kala uku ya da jikokinsa manya su hudu zaba , wa'inda a cikinsu du sa'anin AL'WALID din ne, domin girmarsu da yayi bai wuce da yawan shekaru biyu ko uku ba, ya katse masa motsa jikin da ya je ya fara ya tiso shi a gaba ya sha shiga ta babar Gari da y'ar ciki harda kafa hula tamkar shine angon sai kanshi yake bazawa fuskarsa kuwa ya kwace da fara'a tamkar gonar auduga suka nufo baban falonsa nan ya samu brothers dinsa suma sun sha shiga ta alfarma sai fira suke cikin fara'a da farin ciki Dubansa ya sauke a kan Jameel dake kashe masa hoto yana fadin" Elhaji karami, bari a fara ajiye maka hotunan da zamu hada befor daurin aure, hanyar daurin aure, lokacin daurin aure da kuma after daurin aure" Dariya Badamasi yayi ya ce" Wannan zane haka? Elhaji karami yau babar ranar sai ka motsa jiki? idan ka tadawa kanka gajiya fa?" Al'walid ya sakar masa harara ya ce" Yaran nan ba zasu daina nemana da rigima ba, sunna manta ƴaƴansu ne ni ko baba?" Baba Hamza ya ce" Mu je dai, so kake sai na gaji dan in kasa katabus a wajen daurin auren bayan amarya zan gyalo sabuwa dal, mu je ka yi wankan" Dubansa ya yi a tausashe ya ce" Inace mu Hausawa Bama zuwa daurin auren mu" Baba ya yi masa kallon shekeke a nutse ya ce" Muna zuwa kam, mu je sai fa ka je daurin auren nan" Murmushi yayi ya shige cikin dakinsa ya rufo ya karasa direct bayi Wanka yayi cikin nutsuwa ya fito daure da tawul ya karasa wajen turarukansa yana goge ruwan dake jikinsa yana hangen wayarsa dake saman gado tana haske tana daukewa Karasawa yayi wajen wayar ya dauka ya duba domin numbar dake cikin wannan wayar numbarsa ce ta sirri "Allah ya sanya albarka a aurenka, ina nan har yanzu ina jiran ranar da zan amsa sunnan wace ta fi kowa kusanci a duniyar ka, i love You so much gudaliya" Message din dake cikin wayar kennan bayan miss call guda biyu A hankali ya lumshe idannuwansa kirjinsa na btng fiye da ka'ida Idannuwan nasa ya bude sakamakon alamun bude dakin da ake ta gwadawa duda an gane a rufe daga ciki ba'a hakura ba, wannan kuwa ya san aikin baba Hamza ne Karasawa yayi ya kimtsa jikinsa ta hanyar saka tufafin da aka ciro masa, sai dai bai dora babar rigar ba, hular kawai ya kafa bayan ya saka turarensa mai daraja da sanyi, sannan ya saka takalminsa kafa ciki ya riko rigar da agogonsa yana tafe yana sakawa hadi da soke wayarsa a aljihunsa Yana fitowa falonsa ya ja da sauri ya tsaya zuciyarsa na wani irin amsawa sakamakon cikar da falon yayi da dangi, wa'inda zuwan wasu bangaren nasa a irin wannan lokacin saboda fitowar da aka yi da Hajia inna saman keken guragu A hankali yake kallonta zuciyarsa na sake karyewa, a tsayen nan kuwa da yake sai ya kasa karasawa inda suke, domin ya jima rabonsa da ya ga an fidota, ita da kanta ne da ya matsa cewar a ringa fito da ita ta nuna masa a'a bata so a barta kawai, a dole ya hakura dan bashi da damar takura mata Ya Allah, wannan ita ya sani uwa, ita ya sani mama, saboda shi dama da aka haife shi dan gidan kanani ne, kulun yana nan tun yana baby , bale a lokacin Hajia lafiyarta kalau A kan Hajia ya tashi da zuciyar tara dukiya, tunda ta fara ciwo burinsa ya kaita asibiti da kudinsa, Duda Elhaji Hamza ba talaka bane, ama shakuwa da soyayya dake tsakaninsa da hajiarsa ya sa yake fadin shine zai kuma da lamuranta a nan duniya, shine zai riritata zai siya mata dukkan abinda take so Sai dai kashhhh, bai taba yarda cewa ba komai kudin ke iya siyawa mutun ba sai da ya gama tarawa yayi yawo dukkan kasashen duniya da Hajia aka rasa injin da zai tashi hajiarsa, Hajia duka duka shekarunta nawa? ama gatanan ciwo ya gama karar da komai nata sai imani da ibadar da ya rage mata A hankali ya sado dubansa inda aka kama hannunsa Hakoranta a fili suke tana watsa masa dariyar da ta samu yan kwanakin nan na farin cikin da yake gani kamar fa kurma na son zarce gona da iri Da sauri ta nuna masa time sai kuma ta yi gagawar rike ipad dinta wajen rubutun nan ta rubuta abu kamar haka" Tsohon mutun na ta fada Aba, gayacen a kofa kar ya sake zuwa bamu je an bamu sabuwar maman nawa ba, mu je Aba mu je" Bayan ya karanta dan murmushi kawai ya kakaro da hannayensa ya mata alamun ta yi kyau abinta, domin ta sha lesh ne dandatsetse wanda aunty sharifat ta zo mata da shi , dan Kurma bata da dinke dinke na kece raini, du kayanta yan waje ne da uban ke siyo mata ko Mufeeda, to waye zai yi mata dinke dinken, kowa yana abinda yake gabansa? Shigowar Mama Binta ne ya sa bayan gaishe gaishen junna da ake yi ta dubi AL'WALID tana murmushi ta ce" Ni kam wai ko ka fasa min kishiyar ne Elhaji karami? , ga Babanku cen zai fara cenza kamani, ka san amarya da shiga rai kar ka sa yayi tunanin za'a fasa bashi amarya ne mana" Dariya aka yi, a lokacin da yayi murmushi ya karasa inda Hajia take ya duka a hankali yana taba kaffafuwanta da aka saka mata su cikin silifasss, a Hankali ya ce" Inama ace kulun zaki ringa yarda ana fitar da ke Hajia" Hajia ta yi murmushi, an luluba mata sabon mayafinta masha ALLAH, ita da kanta da aka fito sai da ta rufe idannuwanta saboda wani irin suka da suka yi mata na jimawa bata ga rana ba, Elhaji karami ba zai gane ba, ba fa bata son fitowa bane, bata son sakewa kowa wani nauyi ne, saboda rayuwa, bata so kuma a ringa yi mata dan dole, domin ba zata taba so ace sun yi zaman kyautatawa junna dan dole ba, ba zata so su hidimta mata dan yaronta na jan ragamar kula da gidan nan ba, a'a, yau da gobe kuwa ta fi karfin wasa, idan ciwo ya zama abokin tafiya yana saka naci sosai, ya zo ya zauna daram ya ki tafiya, sai ya gama daidaita bawa sannan ya hakura ya tafi da kai, to fa a dan lokacin da zaka yi shi in baka kama jikinka ba ana iya samun matsala da tarihi marar dadi Zata yi magana baba ya dawo yana fadin" Kai, ku fito mana ku ku koma wajen baki, masu zuwa daurin aure kuwa motoci sun fara yin gaba, karfe takwas ta yi jama'a a gaggauta a gaggauta" Da dan sauro Hajia ta mika masa hannun dan tana iya motsa hannayenta da kuma kanta, kaffafuwan ne suka shanye A tausashe ta kama hannunsa ta ce" Allah ya yiwa aurenka albarka Elhaji karami, ka je ka amshi daurin auren nan, na tabbata ka amso alkhairi kuma zaka rayu da alkhairi, a dawo lafiya, yau ai zan wuni a falo da baki in sha Allah " Murmushi yayi yana jin karsashi na shigarsa, daidai Baba ya dubi Hajia Binta ya ce" Wai ba zaki ja kanwarki ki mayar da ita bane? yau na bani zasu rikita Ni" Da sauri ta karasa tana sake gyarawa Hajia inna rufarta ta ce" Kin ga mu je , mu je mutumen nan a kan amaryar nan tasa kar ya mana ba daidai ba" Ta ringa tura Hajia sunna dariyar rikicin da baba tsoho ya tashi da shi Fitowar suka yi tare harda Kurma wace sunna tafe tana faman hade hannaye sai ihun kuramenta take yi tana rokon a je da ita, mahaifinta na kallonta dai, ama bai amsata ba har suka fito ya ga irin yadda ake cika mota ana tafia, domin daga nan inda suke sunna hangen irin yadda baban get ya cika da baki da kuma yan tafiya daurin auren, masha ALLAH sai da abin ya bashi mamaki sosai, shi dai ya san ya dora gayatar daurin auren bisa umarnin Baba Hamza jiya da magariba fa, daga nan Baima taba wayar ba ya shigewarsa ne ya dan zauna ya huta, daga bisani kuma suka zauna da baba kan maganar inda za'a ajiye yarinyar, shi ya zatama daura auren ne za'a yi a gaba ta tare? gannin ba'a yi maganar inda za'a kaita ba, sai baban ke ce masa yana sane, yana so a fara kawota nan ne daga baya sai a kaita inda ake so, ama a yanzu yana so ta zo su rayu a gidan nan gaba daya......, kuma a jiyan ne ya fahimci wani abu, kamar fa baba ya shirya masa wani abu, domin a jiyan ya dan nuna masa alamun bayan daurin auren da kwana ko biyu yana son yin tafiya, zai baban cewa yayi to to masha ALLAH, kafin nan an sama mata passport ko? dan ka ga ai kafarka kafarta ita amaryar tamu....., to abin nan dai ya dai tsaye masa a rai, dan bai gama ganewa ba gaskiya A nutse ya dubi Kurma dake karra rokon a je da ita, da yan yatsunsa ya mata nuni ta tafi bangaren su Hajia Idannuwanta ta yiwa raurau zata fashe da kuka, nan take ya hade fuska hakan ya sa da sauri ta juya ta nufi bangaren Hajiar tana sakin kukanta mai haɗe da boda Baba ya masa alamun su je yana fadin" Kai wannan kuka na kurma dan Allah saurara ka ji? Allah mun tuba kamar ana barzar shinkafa, kurma rigima ne da ita walahi yaya za'a je daurin auren babanki da ke?" Dariar da bai shiryawa ba yayi yana duban babban da ya bude masa mota ya ce" A kalamanka babu abinda zan manta idan mun dawo in sha Allah, ka san yau na batawa Litle rai, ba laifi mun gode " Baba ya yi dariyar shima yana kallonsa ya ce" Ka rufa min asiri so kake yi ta daina min magana ? dama fa tun a cen nace ta yi hakuri maza ne ke zuwa abinda maman nata zata zo, sai cewa ta yi sai ta je shine na kyaleta ai dan na dan uban nata daidai da ita ne, gayanan kai da yan yatsu ka kori baiwar Allah, ba ta ki rarashi ba? mu je mu je ma dawo gidan da wahala ka ga hakoran kurma yau" Gaba daya yan uwa da aminan arziki suka rankaya gidan su Khadeeja daurin aure, kuma sun samu tarba mai daraja da mutunci, domin Elhaji Ya'u da ya'yansa da jama'arsa sun tarbe su da daraja da mutunta junna Karfe yara na safe da yan mintuna aka daura auren Elhaji AL'WALID da NANA KHADEEJA a gaban duban shedu, Daurin Auren da ya saka jama'a da yawa mamaki, domin wasu tunaninsu a ina KHADEEJA ta gidan Elhaji Ya'u ta hadu da Elhaji AL'WALID na gidan tv da Radio? domin ba kowane ya sanshi ba, ama ana jinsa a tv da Radio sai wajajen da sakonsa ke zuwa a boye..., an dai san hamshaki mai kudi ne na bugawa a jarida, an san fitatacen mutun ne da yayi shura, daidaiku suka san ya taba aure, wasu basu san da haka ba sunna dai tunanin itace matarsa ta farko, A cikin gida kuwa mata ne cike makil, tun daga kan dangi, da yan anguwa da abokan aikin Mama an cika sai kawo ake yi, inda amarya ke cen cikin dakan mama, mama FATEEMA zaune a bakin gado tana rungume da Khadeeja wace jikinta ya dauki zafi sosai na irin boyayan kukan da take yi, dan kuwa gaba daya abin ya zo mata wani iri, a yanzu nema da iya ta shigo da goro ta damkawa Mama FATEEMA a tausashe ta ce" Alhamdulilah, ta wajena ta zama mata a wajen Elhaji AL'WALID" ta ji sunnan ainahin mijin da aka aura matan, sannan ta ji abinda ke hade da sunnan Elhaji, nan fa hankalinta ya karra tashi, a zuciyarta ayanawa take yi' Innalilahi wa inna ilaihi raj'une Allah ya Allah ka sa mahaifiyarsa ce ta je Saudiya da shi aka haife shi aka kamo su aka koro su ta dawo gida take siyar da kunu da kosai dan su samu abinda zasu ci su yi rayuwa, ya Allah ka sa sunnan Elhajin da aka hada da sunnansa ba yana nufin abinda nake gudu bane, ya Allah kar ka sa ace mutumen nan mai kudi ne, ya Allah na tuba ka rufa min asiri...' Sai kawai ta sake saka musu kuka , suka ci gaba da aikin rarashi, abin takaicin yan uwanta yau ita suka yiwa tawaye ko? ko sunna gidan uban wama? A kofar gida Idan ka ga Aba a wannan rana zaka karanci tsantsar farin cikin da yake ciki a bayane a saman fuskarsa, Hakama baba Hamza, an gama daurin aure, wasu har sun juya gida ama baba Hamza sai sake gaisawa yake yi da mutane cikin farin ciki ya ki motsawa daga saman kujerar da aka fito musu na alfarma AL'WALID dake bin mutane da kallo, yannayin fuskarsa a sake saboda tarin mutanen dake zuwa sunna gaisawa da yi masa Barka, sai dai yannayin jikinsa a sake yake sosai da wannan rana....., tabas wata daraja ta sake hawa kansa a karro na biyu, daraja ce, domin aure sunnar ma'aiki ne, babar daraja ma kuwa mai wuyar sha'ani......, gashi dai ya ji sunnan matar da aka zaba masa, sunnan da sai da ya dan zabura a lokacin da aka fada domin wannan sunna dai da baba Hamza ya zaba ya aura masa sunna ne mafi daraja a cikin zuciyarsa, boyayan sunnan mafi daraja mafi soyuwa kuma wanda ya fi wahalar da zuciyarsa a duniya, Bai san yaya aka yi daga Karima da baba ya taba fada, sunnan ya koma Khadeeja ba, abinda ya Sanni shine sunnan nan in har ba sosai shakuwarsu ta zarce misali da baba Hamza ba, ba zai taba zabarsa ba, domin shine sunnan matar da ta saka shi kuka da girmansa da komai sannan yayi alƙawarin ba zai taba yafe mata ba, yayi alƙawarin a duniya zasu yi gaba kuma a lahira su tsaya a gaban Allah, yayi tirrr da ita kuma ya koreta, ya saka katanga mai tsaurin gaske ta karfe a tsakaninsu, yayi rantsuwar ba zata ji dadin haihuwar da ta samu da babansa ba, yayi rantsuwar AL'WALID nasa ne babu ita babu shi, yace idan ba dan sunnan da take da shi sunna ne mai daraja a duniyar masu daraja ba da harta sunnanta sai ya la'anta, sai ga wani abin mamaki sunnan da baya kamawa yau ya aura masa?......., sunnan MAHAIFIYARSA ne take dauke da shi, wato NANA KHADEEJA....., Uhum Kasa kasa ya ce" Ka tashi mu tafi mana Baba?" Baba Hamza ya dan girgiza kai ya ce" Ni ai a nan zan wuni Elhaji karami, wannan yaron idan yana taro ko abinci baya ci, ama in ina nan yana ci, ai gidan da jama'a su kawunka du sunna cen, ku je ku yi wunin ku zuwa yamma ko dan sahu ne na shigo in zo, a gaba a fitar da kunnu , wani kunnu mai daɗin gaske da Hajiar gidan nan ke yi, wai shi mardam sai na sha shi tukunan" Ido AL'WALID ya zarro yana kallonsa, a lokacin ne kuwa malan Abdullahi ya iya mikewa da kyar jikinsa yayi masa mugun nauyi a yanzu da ya gama gane abinda yake faruwa, ya juya jikin nan nasa ba karfi ya yi tafiya mai dan nisa sannan ya sha kwana yana ta tunani da tarababi a zuciyarsa ya ciri wayarsa da tunanin yayi kiran d'an uwan nasa dan ya ji shin yaya sun gama daidaitawa ko? dan bai taba tunanin mijin da Y'ar wajen Elhaji Ya'u ta samu ba shine AL'WALID din MUFEEDA. Kira yayi ta yi da kyar ya daga yannayin muryarsa a bace ya ce" Haba yaya kaima tunda ka yi kira sau daya ban daga ba ai ka san ina cikin wani abin ne ko?" Malan Abdullahi ya ce" Aya yi hakuri Elhaji, dama kira na yi in ji yaya lamarin nan na y'ar tawa?" Elhaji Maiga ya ce" Gatanan muna asibiti ama yau zasu sake mu, lamarin ta kuwa ba sauki gaskiya saboda abin nan ya taba lafiyarta , yanzu haka cikin rarashinta ne muke yi ka yi kira" "Subahanallah subahanallah subahanallah, asibiti? eh lalle abin yayi tsanani, subahanallah, ta yi hakuri komai na duniya maganinsa Allah, kuma tunda ka ga an yi haka to fa ba shine alkhairinta ba, ta yi ta addu'a Allah zai fitar mata da wanda ya fi shi alkhairi nesa ba kusa ba, kennan a cen asibitin ta Niamey kuke? sannu Allah ya sanyaya" Elhaji Maiga ba wani darr yace" A nan Damagaran muke gamunan a clinik lafiya, kuma maganar wai wanda ya fi alkhairi ai ba zai yiwu ba, shine dai alkhairin nata, gatanan ai na fada mata kar ta daga hankalinta yanzu zan sake komawa , kuma na sa a bincika min da yarinyar da yake fita bayan Mufeeda, zan samu iyayenta ko biyansu ne a yi su janye, kawai fa saboda sun samu y'ar matsala ne dan ta yi fada da wata khaleesat a gidan nasu ne ya yi mata haka, kakansa dama ba sonta yake yi ba, ba laifi da ya san irin son da yarinyar nan ke masa da ba zai taba yin wasa da ita irin haka ba, zan yi kiran ka ina zuwa na baza ne a min bincike ko y'ar waye suke soyaya yanzu zan tarda ubanta!" Malan Ya'u da sauri ya budi baki yana zarro ido ya ce" A'a, Elhaji........" Kittttt ya ji an katse kiran Da sauri ya ringa bin kiran hannayensa na rawa, sai dai ba'a dagawa karshema sai aka saka layin a Black list dan kuwa yaron wajensa ya fada masa idan ana fadin haka ana nufin an saka layi a Black list ne, shi Bama wai dan ya ji d'an uwan nasa na gari ba ama ko nemansa bai yi ba tsabar wulakanci ya dame shi ba, a'a, ko daya, abinda ya dame shi shine maganar da d'an uwansa yayi cewar zai samu yarinya ko y'ar waye ya tarda ita yayi gagawar dakatar da shi tun kafin ya raina kansa, domin kuwa tarin direba da masu bada tsaro ba zasu hanna Elhaji Ya'u gigita rayuwarsa ba, shi bai san aikin gama ya gama bane har an daura aure? Bayan wannan shi bai san waye AL'WALID bane da zai yi wannan garajan? gwara ya bi a hankali ta yiwu ya aure Mufeedan daga baya, kuma in ba rashin hankali ba kai ina ruwanka da aikata wannan abu? kwarai da gaske da lawan na kara ke ce masa yawon bin mata da hulda da su da zama a baban gari da sake da ibada ya taba kwakwaluwar Maiga hakane, to in ba wannan ba in ka san kanka ka san wani ne? Elhaji Ya'u direbobi ne bai dauka ba, bai kuma dauki masu yi masa hidima ba, ama idan kana neman boyayan mai mahaukatan kudi in ka zo nan ka tsaya, dama du manyan mutanen mu na kauye ai basu cika bayana dukiyarsu ba, gashi gidan balaki, idan bai nada masa duka ba lalle ya auna arziki, domin shi dai Maiga d'an uwansa ne abinda ba zai iya fada a kansa ba tarin dukiyar sa dan bai san adadin da ta kai ba, bayan wannan ya san rago ne na karshen zamani ga tsoro, sai burgar kudi, Elhaji Ya'u kuwa shima ya sanshi farin sani, shine ja gaban malaman sa Da suke yi masa rokon Allah harkar kasuwancinsa da kuma harkar ya'yansa, innalilahi wa inna ilaihi raj'une yaya zai yi ne? Cen tunani ya fado masa ya juya ya dawo da tunanin fara gannin su Elhajin sannan yayi gagawa ya dauki adaidaita ya je clinik din tun kafin Maiga ya janyowa kansa rigimar da zai bar garin nan da kaffafuwansa A lokacin da ya iso Elhaji AL'WALID na kallon baba a kausashe shi kuwa sai kai kofin kunnu yake bakinsa yana sha , abin kunnun du ya shafu a dan gefe da gefen bakinsa sunna fira da Elhaji Ya'u dariyarsu kawai ake ji, shima da kofin kunnun a hannunsa, Elhaji Ya'u yace" Kunnun nan na gimbiya dadin na taron sabga daban da na gida wanda take min fa tsoho, kai dai Allah ya mata albarka" Baba Hamza ya ce" Amen, ina fata ta zuba na babanta?" Elhaji Ya'u ya mike yana baza babar riga ya ajiye kofinsa kusa da baba Hamza ya ce" Bari in koma cikin dai in gani ka san yau ba kanta tana nan sai walwali take yi a cikin jama'a su gimbiya an aurar da y'a, bari in koma in gani Allah ya sa ta zuba din , inma bata zuba ba ai Khadeeja ta iya tana zuwa sai ta ɗora tukunya ta yi maka." Baba Hamza ya kama baki ya ce" Ka ga fa wani balakin, amaryar? kai dai Allah ya shiryeka" AL'WALID ya dauke kansa a ransa ya ayana' Kaima Allah ya shiryakan ai, Ni kam har yanzu na kasa gane kusancin nan naka da bawan Allahn nan, ama a yanzu na fara fahimtar soyaya ce daga Allah, sai a yi muku adu'a kawai' A mutunce suka gaisa sosai, AL'WALID ya bashi hannu suka gaisa sosai domin ya gane shi, uncle din Mufeeda ne, har ya shiga tunanin kennan ya san Elhaji Ya'u? Malan Abdullahi a hankali ya ce" *GA MAI BUKATAAR TALLAH IN SHA TA YI MIN MAGANA SAMAN NUMBANA KAMAR HAKA 93811618, DOMIN DAGA PAGE 30 TALLAR FARKO TA KARE IN SHA ALLAH, NA GODE* 07/12/2024, 15:14 - samiraharounayacouba: 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *FARKON GANIN IDONA* 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *LABARI DA RUBUTAWA* *SAJIDA NIJAR*🇳🇪 *PAID BOOK* *Y'AN NIJAR ZAKU TURO KATIN AIRTEL KO TA SAHELCOM TA DARI A WANNAN NUMBAR 93811618 SAI A SAKA KU A GRUP, YAN NAGERIA ZAKU YI TRENSFER NE NA 500 TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GT Bank sai a bani shedar ta numbana kamar haka 93811618 , Sajida Nijar thank you 😍* LITATTAFAN MARUBUCIYAR DUK KARYAR KADA Y'AR MAHAUKACIYA NEMAN NA KAINA BANI DA ZABI DAGA TAFIYA ƊAUKAR SOJA BAK'A CE KUTKALE DUK NISAN JIFA MAGE IDAN KA RAINA INDA KAKE DUTSE NI ZAN LADABI ZAKIN SARAKAI WATA KOKOWAR DA CIWO A ZUCIYATA AURE YAƘIN MATA AZAL WATA TAFIYAR *Shafi na talatin (30)* *TALLAH, TALLAH, TALLAH* https://chat.whatsapp.com/KmdHXVV1oUlKAT6ldQEXOf YAR UWAH SHIN KINADA LABARIN WANNAN BUSINESS MAI SAURIN KAWO KUDI KIKA TSAYA HAR YANXU BAKI SHIGABA TOH BARI KIJI IDAN KINADA BURIKA A ARAYUWAR KI TOH MAZA KI SHIGO META FORCE DOMIN CIKAN BURIN KI DA KIKA DADE KINA SON KI CIKA TA GEFEN KUDI HAJIYATA IDAN KINA META FORCE KI KASHE KUDI BAKOMAI BANE A WURIN KI DAN HK KADA KIBARI KIYI WASA DA WANNAN DAMAR YIMAZA KISHIGO KEMA KI FARA SAMUN KUDI IN DOLLARS WATO MAZAJEN KUDI*💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼 👉0912 262 1080 LABARI Malan Abdullahi a hankali sannan a sanyaye bayan ya zauna Kamar yadda Elhaji Hamza ya nuna masa wajen zama da dan mamaki yana fadin" To ikon Allah,malan Abdullahi kennan ka san yaron nan nawa? Elhaji Ya'u? ai yarona ne" Malan Abdullahi a sanyayen nan nasa yayi murmushi ya ce" Eh baba, Elhaji mai mai gidana ne , tare muke" Sai kuma ya dan sarara dan babban na addu'ar masha ALLAH haka ake so A hankali ya ce" Dama baba dangane da maganar wajen Mufeeda ne, shine nace wai tana asibiti da babanta , yanzu na same su" Baba ya dube shi da kula sosai ya ce" Subahanallah, asibiti? zazabi take yi?" AL'WALID ya dan juyo ya kalli Malan Abdullahi Malan Abdullahi ya girgiza kai ya ce" Lamarin nan ne ya Kwontar da ita, yanzu haka da na kashe yace wai zai tardo Elhaji ne dan ya sa a masa bincike, kuma ka san yaron naka shima ba baya ba, shine nace bari in sanar da kai dan a yi gagawar yiwa tufkar hanci saboda kar wata baraka ta shiga lamarin babu dadi" Da dan mamaki AL'WALID ya furta" Zai tardo Kakan kurma yace masa me?" Malan Abdullahi ya ce" Yana nufin su sasanta a daina maganar daurin auren ne, shine nace karma ya fara gwada a katse shi dan bana tunanin abin zai zo da sauki" Mamaki ya karra kama AL'WALID, ya dauke kansa daga kan Malan Abdullahi yayi dan murmushi kawai...'', wauh, wauh, wauh, abin mamaki, gaskiya abin mamaki, to shi Maiga a wa da zai shiga hurumin aurensa da wata? ko y'arsa ya aura yana da damar yanka masa irin wannan neman cin zarafin? what? yaya aka yi haka ta shiga tsakaninsu? bari shi ya same shi ya fada masa ya taba tsayar da shi ya masa alkawarin y'arsa kar ta kula kowa sai shi dan zai aureta? shi fa bashi da wannan, shi ba mahaukaci bane kuma ba mai son kansa bane, shi yasa baya ajiye kafa a gidan su yarinya yayi ta kai kawo, ko Mufeeda da ya yarda suka fara gannin junna dan ya yi niyar aurenta a lokacin kai tsaye ne, matsalar da ka samu tunda ta fara zuwa gidansu wajensa sai kawai baba Hamza ya ringa yau gobe yau gobe da maganar auren, Baba Hamza ya ce" Ikon Allah subahanallah, to, a'a a'a, kar yayi haka sai a zubar da mutincin junna , hakan kuwa babu dadi, in ba abinsa ba aure aka yi ai ba lalata ba, kuma meye hadinsa shi uba da mahaifan yarinya? kun ga kar a sako Khadeeja a lamarin nan, ko menene kawai ya same mu , inaga ka same shi kace ina kiransa, ai Ni zai gani Nine baban AL'WALID ba kowa ba ko?" Malan Abdullahi ya gyada kai ya ce" Hakane, to in banda abinsa shi da ake so a kawo masalaha ko menene a samu jituwa da fahimtar junna ai bai dace ya biyo ta haka Bama, gashi ina ta kiran layinsa baya dagawa, bari dai in tashi in je in same shi kawai tun kafin ya aikata wani abin" AL'WALID ya sake zubawa malan Abdullahi ido, kwarai shine mutun na farko da ya fara sani matsayin mahaifin Mufeeda kafin ya hadu da wanda ya haifeta, kuma a haduwarsa da wannan bawan Allahn ya ji a ransa Mufeeda matar aure ce, domin zuwansa na farko sai da aka masa binciken danginta ya samu tarba ta mutunci a wajen mutumen, a yanzu kuma ya idasa gane nisan bambancin halayarsa da ta d'an uwan nasa A tausashe ya ce" Ka barshi kawai ya zo din" Da sauri baba Hamza ya dube shi yana girgiza kai yace" Ya zo ina? ka kuwa san kakan kurma? tab, kana ji malan Abdullahi, ka same shi a wayar kawai kace ina kiransa ko ka je" Malan Abdullahi ya mike yana fadin" To to to shikenan bari in yi gaggawa in hau dan sahu ya kaini asibitin, an gode an gode Allah ya saka da alkhairi ya karra girma" Har ya juya zai tafi AL'WALID ya mike a nutse ya dan bi bayansa Sunna tahowa ya dubi direba guda ya ce" Abashe, kai shi inda zai je ka yi jiransa ya gama ka dawo da shi gidansa" Malan Abdullahi ya ringa godiya yana karawa , hakan ya sa AL'WALID ji a ransa tabas zai zo da kansa ya yiwa bawan Allahn nan wani abin da zai saka ya ji dadi koda na wuni daya ne, bi'izinillah zai ganshi , dan yana son mutun mai daraja irinsa. Juyawa yayi yana sake sakin wani murmushin, ya ciro wayarsa daga aljihu ya sake gannin msg daga numbar nan dai da ake yi masa msg shekara da shekaru, numbar da an bincika masa an gano da sunnan NANA KHADEEJA take aiki a computer, kuma daga layinsa ance bata neman kowa da wayar, shi dinma msg ne kawai ake yi masa da layin Karanta msg din yayi a nutse ya fita ya dannawa numbar Elhaji Maiga kira yana dan duban agogon hannunsa Tana fara ringin Elhaji Maigan ya daga yayi salama hadi da fadin" Barka da warhaka honorable, fatan an tashi lafiya" A nutse AL'WALID ya furta" Alhamdulilah, ga malan nan zai zo wajenka, ka ce masa na SAMEKA kawai, mu hadu a gidan Baba Hamza nan da awa daya plz" Mikewa Elhaji Maiga ya yi yana fadin" Ok ok Tom shikenan ganinan " Kashewa AL'WALID yayi ya juyo ya samu Elhaji Ya'u ya dawo wajen baba sunna maganarsu dai haka Karasowa yayi ya ji Elhaji Ya'u na fadin" Dama cewa na yi in hakan ya maka fa, Ni kar ka isheni da wa'azi haba malan daga cewa Ni zan kaita dakinta?" Baba Hamza ya nuna masa hannu ya ce" An ki a Barka ka kaitan, nace an ki a Barka ka kaitan, ina yayunta ne? su zasu tukata a hankali su kawota Ni kuma zan yi jira idan har ran ya kai bayan magariba in kaita dakinta da kaina, in kuwa na mutu mijinta zai kai abinda dakinta, ku ji kai, haka kawai sai ka kawota?" Elhaji Ya'u ya juyar da kai yana hade fuska ya ce" Kai dai sai neman mutun da fada, Ni ba zan biyaka ba!" Baba Hamza ya dafa ya tashi yana fadin" Ka biyanin mana, bari ka gani inaga mu zamu tarda mutumen nan asibitin nan" Elhaji Ya'u ya ce" Wani ne ba lafiya?" Baba Hamza ya gyada kai ya ce" Yarinyar nan ce Mufeeda akace tana asibiti, to kuma mahaifinta akace wai yace zai tardoka saboda maganar auren nan nasu da Khadeeja, bari dai mu je a sasanta abin" Aba ya yi turus yana kallon baba ya ce" To, wai uban yarinyar da suke soyaya?" Baba Hamza ya gyada kai yana gyara hularsa zai mayar kansa Aba ya janyo tasa hular ya kafa ya saba babar riga yace" To ai mu je kawai in kai kaina" AL'WALID ya dan zarro ido yana kallon Aba Baba Hamza ya dube shi ya ce" Ina zaka kai kan naka?" Aba ya cire kai yace" Wajen nasa mana ka san alkhairin dake kirana?, mu je dama ina son in auna nauyinsa!" AL'WALID ya dafe haba yana kallon Aba Baba ya nuna masa hannu ya ce" Kai baka gannin sirikinka ne a gabanka? kai kam Allah ya shiryeka, ba inda zaka je, kuma in aka yi rashin Sa'a ya zo nan in na ji ka yi wani abin Allah Ni da kai ne" Aba ya dube shi shekeke ya ce" Ka ga dai sai dai in maganin barci zan shiga likitocin gidana su maka min, ya zamo har ya zo ya tafi ban san inda kaina yake ba, in ba wannan ba ai Bama zai taba yiwuwa ba, to me hadina da shi? in yace da wani abin tsakaninmu ai sai mun warware shi tilassssss, ah kai ina!" Ya karashe yana tafa hannayensa ya wani ja uban muzurai ya hade fuska Lokaci daya addu'ar da yar budurwar nan ta yi ranar da ya zo gidan ta dawo masa a zuciya Ya ringa kallon Aba yana auna addu'ar Tata, lokaci daya murmushi ya kubce masa na gasken gaske Juyawa yayi ya karasa motar da aka bude masa ya shiga ya zauna a nutse ya kai hannunsa wajen habarsa yana duban abin motar a ransa ya ayana' Na zata tsabar fitina da rashin ji ne? idan dai yadda yake haka haka yake da su sai ta nemi tsari kam....., ko tana ina? ta yiwu ana cen da kawayensu ana gwali da murnar auren yayarta.....' Sai kuma ya dan yi tsai .....ya samu kansa da ayana' Zan so ace ......, yannayinsu ya zo daya....., ko ba komai......akoy fira' Murmushi ya sake yi a lokacin da Aba yake gyarawa baba Hamza rigarsa da kyau ya rufe musu mota sannan ya ja baya kadan yana fadin" Sauka lafiya tsoho, sai na kawota" Baba Hamza ya dafe kai a lokacin da mota ke tafiya ya ce" Ka zama shaida idan ya kawo Hajia karama da kansa yau sai na mareshi" Murmushi AL'WALID ya masa bai ce komai ba......., lamarinsu yana matukar dadada masa zuciya, ya zamo wani time da yake tsaye masa a rai cikin abubuwan da idan ya tuna yake samun nutsuwa da kwonciyar hankali a zuciyarsa Sunna da dan ja tsakanin gidan Aba da gidan Elhaji Hamza, hakan ya sa sun dauki kusan minti talatin a hanya kafin su karasa Sunna zuwa suka samu zama ake yi irin na bikin yan gata sosai da sosai a kofar gidan, jama'a cike take masha ALLAH, ana ta ciye ciye da shaye shayen kayan dadi ana fira mai ma'ana, karasowarsu ya sa dangi suka yi musu caaaaaaa, Bama kamar cousins da abokan da suka zo wajen taron, hakan ya rike shi ya zauna wajensu ana ta faman fadin ana son gannin amarya ance ba Mufeeda bace? wace wannan ta ciri tuta haka? shi dai sai dai yayi murmushi domin shi dinma yana cikin jerin wa'inda basu san amaryar ba, har sai da Jameel ya zo ya dan yi masa zance kasa kasa sannan ya mike ya musu salama da nufin yana zuwa A nutse ya taka ya nufi bangarensa, Cen ya samu Baba Hamza da Elhaji Maiga sunna zaune a falon da yake tarbar baki Yana shigowa Elhaji Maiga ya mike yana bashi hannu, shima ya amsa suka gaisa a mutunce kafin su zauna ya fuskanci Baba dake fadin " Ashe jikin yarinyar nan haka yayi tsanani? ance tun jiya da ka baro wajenta ta fadi a summe har yanzu ba ta yadda take, subahanallah ban ji dadin haka ba ko kadan, Baiwar Allah, Allah ya bata lafiya " Elhaji Maiga ya ce" Amen, walahi sai ka gani Elhaji , sosai take cikin wani yannayi marar dadi, kuka take yi kamar ranta zai fita, idan aka samu ta dan farka din bata ji bata gani, fadi take yi idan ba'a aura mata shi ba tana iya mutuwa, abin nan ban san yaya zan yi ba, na rasa gane girman laifin da ta yi, ko menene da ace an sanar min tun kafin a dauki matakin nan da na tsawatar mata ta fasa abinda ba'aso take yi din, a yafe mata a daura da ita dinma in sha Allah ba zata kuma ba" Baba Hamza ya wani karkatar da kai ya furta" Allah sarki, wayo baiwar Allah, ashe dai abin har haka yayi tsanani, innalilahi " A nutse AL'WALID ya dube shi, da yannayin girmansa da yayi ya fara yi masa magana, da girmama shekarun dake tsakanin su, bayan wannan da bai san me zai iya fada masa na amsar tambayarsa ba A nutsen sa ya ce" Yanzun ma, ka tsawatar mata saboda ko mijinta nake bata da iko da Ni........, Nd ban shirya kara wani nauyin iyalin a kaina yau ba, a bani time domin yannayinta ya sakani a shakun in har matar da zan aura Ni ne ko wanina bcz Ni mai dangi ne ., Allah ya bata lafiya!" Daga haka ya mike ya barwa baba Hamza babar rigar tasa a nan baki sake ya daga kai ya rakashi da kallo har ya gama hayewa matatakalar dakinsa ya wuce ciki Ido hudu suka yi da junna, bayan ya bacewa ganninsu, baba Hamza ya rasa me zai ce sai kawai yake kallon Elhaji Maiga a lokacin da yake fita da hannunsa, murya a hargitse ya ce" Innalilahi wa inna ilaihi raj'une, ko me ta yi? dan Allah Elhaji a bashi hakuri a kuma yi hakuri ko menene zata cenza, zata daina" Tausayinsa ya kama baba Hamza, domin ƙarara zaka ga tarin soyayar y'arsa dake dawainiya da shi A tausashe ya ce" In sha Allah zan yi masa magana kuma zai hakura, bi'izinillah idan ka ga bai aureta ba ka saka haka cikin kadarar Ubangiji ba ta wani ba, dan kuwa du yadda kake tunanin wani abu ne ta yi ya sa aka ki hada aurensu sai in Allah ya yarda ne za'a ki hadawar, abinda nake so da kai daya ne, idan kun samu nutsuwa ka yiwa Mufeeda tsawar da zata ji ka da kunnen basira, ka sanarwa Mufeeda cewa Ni Elhaji Hamza na ji magangannun da ta yi a ranar da aka kwontar da Hajia inna asibiti, na ji wanda ta yi a ranar da aka kawo kurma bata da lafiya tana amai har aman ya taba jikinta saboda ita da mahaifin kurmar suka daukota, ka sanar mata cewa na ji magangannun ta a ranar da na tsawatar musu cece ku ce ita da yaran gidan nan samari, kuma ka sanar mata na ji magangannunta na shekaran jiya ita da yan matan gidan nan, ka sanar mata Ni na yafe mata, haka kuma ina iya amsarta a ahalina idan har ta cenja, domin mutun ce ita kuma yarinya, sai dai ka sanar mata a yanzu fa a wani gaba ake da shine ya murje ido a kanta, ka sanar mata duk wani abu da ayyukansa ke hanna shi ganni a yanzu yana iya ganni saboda zan bashi umarnin idan har da hali a yi da ita din itama, ka sanar masa abin nan da take dauka mafi karami ta dauke shi abu ne na wasa take yinsa a vidio tare da kannenta idan har ya ganshi sai ya fara gigita lamarinta kafin ya barta bari na har abada, ka fada mata Ni Elhaji Hamza Nine ke dakatar da wasu lamura na fushi nasa, wa'inda idan suka taso masa nima ba barina yake yi ba dan kuwa ya sha tafiya sai ya huce in ganshi, idan har ta yi wasa a yanzu da yace sai yayi nazari a kanta bincikensa ya kaishi inda zai ga wasu abubuwan du isata da shi ba zan saka shi yin dole ba, dan shi a *FARKON GANIN IDANNUWANSA* zai dauki matakin da ya dace a kan lamarin, ka yi hakuri, ka yi hakuri a matsayinka na uba mun taba zuciyarka, ka yi hakuri ,, sannan kar ku je gidan mahaifin yarinyar da aka daura aure da ita yau, kar ku je, zuwan ba zai haifi d'a da ido ba ka ji? Allah ya muku albarka a gaishe min da ita da jiki" Mikewa baba yayi hakan ya sa dole Elhaji Maiga mikewar shima, zuciyarsa cike da dacin wannan lamari, ya rasa yaya zai bilowa abin, abinda ya sani shine sai da ya nemi uban yarinyar nan, ko nawa yake so zai iya bashi ya sa a saki y'arsa, idan kuwa ya ki ta laluma walahi zai ga ta tsiya, domin du hanyar da ta dace ya samawa Mufeeda nutsuwar zuciya zai bi, da farko farko ya zamo mai kwabarta a kan lamarin nan, daga baya shi da kansa ya gane y'arsa fa ta yi baban kamu, tun daga lokacin da aka bashi check din da ya gigitashi a gidan nan ya gama yin saranda da kansa yake fatan gannin lokacin da y'arsa zata zamo mata a wajen AL'WALID. ..............Wannan kennan 07/12/2024, 15:14 - samiraharounayacouba: *FARKON GANIN IDONA* PAGE 31 TALLAH TALLAH TALLAH TALLAH *Zumar 3in1 zumace ingantacciya mekyau megyara jiki sosai zatasaka kayi bulbul breast sugyaru hips yafito kiyi yar duma duma hajiya bazakigane abundanake fadaba dai kinshata zakigane* *08030861857* *Zumar breast Zumar hips duk munadasu masu inganci sosai da sosai* *Akwai pills na 3in1 shima aikinsu Daya da zumar 3in1 gawayanda basashan zumane mukayi daminsu* *08030861857* *Infection flusher Ingantacce maganine mai magance dukwata matsalar mara Kai harda rashin haihuwa yanayi banahaufi akai don angwada angani mace indai rashin niima ne na cutar sanyi yararaketa kuraje kaikayi dattin mara zonabaki infection flusher kisha mamaki yar uwa Insha Allah zakigodemin* *Kayanmu guarantee ne sai angwada akansan nakwarai location gombe munaturawa koinah Insha Allah* *08030861857* Kira KO WhatsApp Insha Allah LABARI A lokacin da AL'WALID ya shige dakinsa direct bakin bed dinsa ya karasa ya zauna a hankali ya shiga cakuda gashin dake kansa a hankali idannuwansa lumshe Lebensa da ya dan dantse ya karra daukan launin pink, a nutse ya ciro hannunsa ya kwonta saman bayansa yana sake lumshe idannuwansa lokaci daya ya shiga dogon tunani....... Yana kewa a duniyarsa, yana kewa sosai ta mahaifiya, haka kuma yana kewar matarsa Yana jin kamar ba cike yake ba a kulun idan ya tuna da mahaifiyarsa Wayar nan ya ciro daga aljihunsa a hankali ya shiga wajen msg dinta A jere suke , kowane da kwanan watansa da time din da ta turo masa Ya zamo idan tafiya zai yi yakan yawan duba wayarsa dan jiran sakon da ta saba tura masa, haka idan zai dawo ko in ya dawo yakan farka da tunanin samun sakonta Duda ba amsa mata yake yi ba A hankali ya danna numbar ya tura kira, sai kuma da sauri ya katse kiran yana sakin wayar a saman cikinsa hadi da rintse idannuwansa Kasantuwar ko yaya ka aika kira in dai ya dauki second biyu zuwa uku sai an nunawa mutun da ka yi kiransa lokaci daya wayar ta fara ringin, sai dai ana gannin an yi kira sau biyu bai daga ba sai aka turo masa da msg kamar haka "KA YI HAKURI, KA YAFE MIN, KA YI HAKURI GUDALIYA" Msg din ya karanta , a hankali ya lumshe idannuwansa yana jin irin yadda zuciyarsa ke dokawa Mikewa yayi da kansa a nutse ya shiga bin dakunnan dake saman, bayan ya gama dubawa ya dauki wayarsa yayi kiran aunty sharifat, a nutse ya ce" Umani, kunna iya zuwa ku ga dakunan, Ni zan fita" Aunty sharifat dake ta dakon jiran ya basu damar su duba dakunnan nasa dan su ga wane za'a warewa amarya sannan su ga abinda za'a saka wanda yake da bukatar sabo kuma su ga idan dakin nada bukatar wani gyaran , domin baba ya ce da su fa a nan zata zauna kafin ya bada damar a kaita gidanta wanda su Dukansu sun san ba a nan familly Hause zasu rayu ba, a tausashe ta ce" Ok son, ganinan" Daga haka ya katse ya shige bayi dan yayi wani wankan, cikin kankanin lokaci ya shirya cikin lalausan yadi sannan ya dauki ky din farar motarsa dake baya wajen dawakai, ya fito daga dakin nasa yana rike da kys din dakunnan kaf Aunty sharifat ya samu zaune da wayarta a hannunta Da murmushi ta tarbe shi a tausashe ta ce" Son, Barka da saukowa" Karasowa yayi har inda take ya zauna ya ce" Umani Barka da warhaka, ya hidima" Ta yi yar dariya ta ce" Alhamdulilah muna sha, yanzu muka gama waya da mahaifiyar amaryar ma ance wai a tura motoci daukan gadajenta, shine nace baba kuma yace kar a dauko wai, ban san yaya za'a yi ba yanzun" Ya yi dan tsai, a ransa yana mamakin ita wannan yarinyar komai nata sai an saka tsayaya? , sai kuma ya ture tunanin ya mika mata kys din baki daya ya mike yana fadin" umani, Ni kam bari in tafi inada wani uzuri mai girma a gabana, yadda kuka yi " Karba ta yi ta mike tana yi masa addu'ar Allah ya tsare bayan ta gama yi masa maganar a'a shi ango ina shi ina fita yau?, shi dai yayi murmushi ya tafi, dan abubuwan sun masa yawa kuma baya jin dadin zaman dakin haka kuma baya son tarin kwaramniyar dake waje, zai dai dan je gidan gona ya huta kadan sai ya dawo daga baya Aunty sharifat tare da yan uwanta suka bi dakunnan daya bayan daya, har ga Allah kowani daki dauke yake da set din gado da kujeru da cafet , kuma kaya ne rantsatsu, idanma da abinda za'a cenza bai wuce kafet da zannuwan gado ba, dan haka nan da nan ta yi kiran kamfani ta sa a kawo kafet kala kala da labulaye, zannuwan gado kuwa khalisat ta je da kanta baban store ta kwaso ta kawo , nan suka kwabe kwaliya suka shiga gyara domin akoy kura, guga ta kirki suka yiwa dakunnan sannan suka ajiye zannuwan gadon da sauran su, zuwa lokacin har yama ta yi suka saka kafet din da su labulaye sannan suka wadata gidan da turaran wuta da airfrchner suka rufe suka yi bangaren su Hajia Sunna zuwa tuni magariba na sanyo kai, dan haka kowace ta nufi bayi dan daura alwallah da kuma yin shirin tarbar amarya. Mahaifiyar khalisat bayan ta gama sallar magariba ta dauki wanka iya wanka ta baza turare sai walwali take ta sha dandatsetsen lesh, ta dauki jakarta da wayarta a ranta tana ayana' Hum, kawata kennan, na wuni cirrr dan in ga ko zata neme Ni ama shiru, zan ga iya gudun ruwanta, ace auren nan da Elhaji karami aka daura shi ama ba zata yi kirana ta min godiya ba? ta manta Ni na mata hanyar gannin Elhaji Hamza har ya tsawatarwa Elhajin auren da zai hada da y'ar Tata da aka ba Elhaji karamin yanzu da wani? mutane kennan, zan ga me take nufi da Ni' Ta samu baban filin gidan Elhaji Hamza cike makil da dangi, samarin sun yi shigar tufafi fari ne dan zuwa dauko amaryar, Duda auren nan basu shirya masa ba haka dai suka sanar du mai tufafi fari ya saka dan zuwa dauko amarya, aka yi Sa'a kuwa kusan kowa yana da shi, matan kuwa kowace ta saka abinda gareta dan tarbar amarya Shigewa ta yi cikinsu bayan ta tambayi Hajia Binta ba'a fitar da Hajia inna ba? ta sanar mata ai tana daki an mayar da ita dan ta huta, baba Hamza ma yana ciki saboda hayaniyyar ta yi yawa, ga dai kurma cen ana daura mata dan kwali Ta hangi kurmar tare da Raisa na yi mata dauri, ta samu waje ta zauna saboda su jiran amarya zasu yi, a lokacin ne kuma wayarta ta ringa neman agajin a daga Cirota ta yi daga jakarta ta duba mai kiran Baki ta tabe gannin sunnan mahaifiyar Karima, ta ki dagawa Sake kira ta yi, hakan ya sa ta daga tana fadin" Ranki ya dade ai na zata ba zaki neme Ni ba ana cen ana cikin abubuwan arziki, ai gamunan muna jiran isowar y'ar tamu" Mahaifiyar Karima da muryarta ta shake sosai tsabar kukan da ta ci ta ce" Kawata, ba zaki gane halin da nake ciki ba, innalilahi Wa inna ilaihi raj'une " Da sauri mahaifiyar khalisat ta mike tana dan fita daga cikin mutane ta ce" Subahanallah lafiya nake jin Muryarki haka? " Maman karima ta fitar da ajiyar zuciya mai zafi kafin ta ce" Yaya aka yi Elhaji Hamza bai sanar min cewa mijin da aka yiwa Karima Elhaji AL'WALID bane? fisabililahi ya mana adalci kennan? walahi da shine Bama zamu taba daga zancen ba, yanzu shine ya yi mana ja gaba muka je muka cewa babansu Bama so karshe aka ɗauki y'ar wannan azalumar da ta rabani da mijina uban y'ata aka ba Elhaji AL'WALID? to walahi ku sani kun shiga uku, idan yarinyar nan ta shigo muku da kisar mahaifiyarta kun shiga uku, domin kunna ji kunna gani sai ta raba ku da shi a duniyar nan, sai ta raba shi da kowa nasa ya zamo in dai ba ita da uwarta ba to fa babu wanda zai rabe shi a duniya" Cikin Hajia sai da ya nemi rikice mata a tsayen da take, ta ce" Ke ban fa gane ba, kina nufin y'ar matar Elhajin ce aka aura mana? y'arta ta cikinta? " Maman karima ta ce" Eh walahi ita fa" Hajia ya dafe goshi tana fadin" Innalilahi, wai dama da Karima ne aka so hada auren? ai kuwa lalle zamu fafata a gidan nan, dan walahi yadda kike fadin matar nan ba zamu taba bari ta ci galaba a kanmu ba!" Maman karima ta ce" Kawata, Bama zaki gane ba, zan shigo gidan jibi in sha Allah, ki ajiye wayarki kusa dan a barni shigowa, ya zama wajibi y'ata ta shigo gidan nan, idan Karima ta shigo kin san gida a hannunki yake, ya zama dole Karima ta shigo, ba zai yiwu ba, ba zai taba yiwuwa ace Khadeeja ce ta zata zauna da AL'WALID ba!" Hajia ta zarro ido, sunnan ya bata mamaki ainun, Khadeeja kuma?, to ai ko jikoki Elhaji ya soke sunnan nan bale da kansa da hankalinsa ya aurowa AL'WALID, eh lalle gaskiyar kawarta ne ba a hayacinsa yake ba tuni an gama da elhajinsu innalilahi, sai dai kuma kalamanta suka sa ta ce" To wani irin Karima ta shigo bayan ubansu daya da ita khadeejar?" Maman karima a kausashe ta ce" Ko ana ruwan muzuru da shaho sai Karima ta shigo gidan nan, dukkan hanyar da zan bi Karima ta halasta a wajensa sai na bi, ba zai yiwu ba, sai dai du abinda zai faru ya faru walahi!, ke dai sai na zo!" Daga haka ta kashe kiran, maman khalisat ta yi shiru da wayar a hannunta, gaba daya jikinta ya mutu murus, du irin zumudin da take ciki da farin ciki sai ta ji ya koma ciki, to ai wannan an yi gudun Gara an fada gidan zago kennan, innalilahi wa inna ilaihi raj'une, irin yadda kawarta ke fada mata karfin asirin matar nan komai ma ta iya yi gaskiya, cabdijan, bari a kawo amaryar su zauna da sauran su yi magana koda zuwa gobe ne, subahanallah ga sharifat da gardamar tsiya da ace ita wata ce da ba za'a sauki amaryar nan a bangaren AL'WALID ba tun yanzu, koda yake zasu zagine a yi ta musu girki Bama za'a bata damar yin abincinsa ba bale har ta barbada masa wata jarabar! (Wannan kennan) Jerin manyan motoci ne suka dira a kofar gidan Aba, tunda aka salamce sallar magariba , sun sha kwaliya irin ta motocin dauko amarya mai daraja A cikin gida kuwa ana fitowa daga sallar magariba Mama FATEEMA ta gama shirya Khadeeja dake cikin zazzaɓi, domin har allura Mama ta yi mata da yama saboda zafin jiki da take fama da shi ga amai dake dawainiya da ita na tarin damuwar abinda take ciki, uwa uba idan ta tuna yau fa ana nufin za'a rabata da Mama sai kawai hankalinta ya idasa tashi Mama na wajen su Karima tana rarashinsu ta ki fitowa domin ita ta fi kowa jin wani irin kewa da radadi a cen kasan zuciyarta, har sai da Muryar Aba ta karade falon yana gyaran murya yana kiran sunnan Maman kafin ta mike jiki a mace ta fito ta amsa shi, tana kallon sabuwar shigar da ya maka yanzunma, Dubanta yayi ya saki murmushi ya ce" Ina y'ar albarkar? an fa zo daukanta" Mama ta nuna masa dakinta murya a sanyaye ta ce" Tana ciki" Aba ya dubi Mama ya ga da gaske hawaye take tarewa, ga mutane nan na gida su sunna nan, harta dangin amarya du sunna nan sai an kai amarya ne zasu watse, ga yan matan mama du sun fito, ya yi y'ar dariya kadan ya ce" Gimbiya kuka zaki yi? kar ki yi, yi hakuri, abinda a gari guda ne? kin ga dai ba ke kadai bace kar ki yarda wani abin ya samu abinda ke....." Da karfi mama ta ce" Innalilahi wa inna ilaihi raj'une" Da sauri ya juya, dan wa bilahilazi ya zata wani abin ya shigo gidan, sai ya ga wayam, ya juyo yana kallonta ya ga da sauri ta yi gaba ta nufi dakin nata ta shige ta mako kofar Ido ya zarro ya sake kallon mutanen dake kallonsa ciki harda amarya da ta zarro idannuwanta kasa kasa ya ce" Anya matar nan kalau take kuwa? ita uwar Anmy din?" Amarya ta juya da sauri idannuwanta har sunna rufewa ta nufi dakinta, matan kuwa dake wajen sai suka shiga rangada guda sunna dariya, shima ya dage kafadu ya nufi dakin nata yana fadin" Daga yiwa y'a aure sai ki rikice? Anmy kam dakinta zata kwana yau gaskiya in sha Allah" Mama dake zaune tunda ta shigo Anmy na kwonce a jikin cinyoyinta a hankali ta sake shafa kanta kasa kasa ta ce" Na hada maki box din magungunnanki da alurai, ki cire damuwar dake ranki Anmy, abinda kika san dole ne zaki daga min hankali har haka? haba Anmy aure ne fa, kuma a gari daya muke, ki yi hakuri mana" Mama FATEEMA ta mike sakamakon shigowar Aba zata fita, Aba ya dubeta ya ce" Yi zamanki maman Hajia karama, ai ba za'a jima ba zaki kai y'arki dakinta" Ya karasa ya zauna ya zamo sun saka Khadeeja a tsakiya, a hankali ya sauke ajiyar zuciya yana kallon Khadeeja, bai san me yasa ba yake ji a cen cikin zuciyarsa sai ya yiwa yarinyar nan da gaske, bai san dalili ba yake ji a ransa yanzu ne ya dace ya karra yin sallar dare dan nema mata tsari a wajen Ubangijin samai da kasai....., yana ji a ransa kamar da wahala sabuwar rayuwar Tata bayan ya san a hannu mai kyau ya sakata A tausashe sosai ya ce" Anmy, taso ki ji" Khadeeja da ta dauke kukanta tunda ya shigo ta dago a hankali, rufar da aka yi mata na yayewa, ya zamo gashinta da ya sha wanki ya bayyana domin ko kunshi ba'a yi mata ba, mama FATEEMA tace gobe in sha Allah zata kai mai kitso da kunshi A tausashe ya ce" Ki yi hakuri kin ji? ki daina kukan haka , in sha Allah yadda na yi gaban kaina da ke kika yi min biyaya sai kin ji dadin auren nan, kuma sai y'ayanki sun maki biyaya kema da izinin Allah...." Mama fateema a tausashe ta ce" Allah ya amince" Aba ya dora da fadin" Anmy, za'a kai ki gida mai dauke da jama'a, baban gida ne da ya tara mutanen da suka ninka na nan, kin ga kuwa zaki hadu da kowani irin hali a ciki, abinda nake horonki da yi shine ki rike tarbiyyar da mahaifiyarki ta ɗora ki a kai, Anmy ki yiwa mijinki biyaya, ki girmama danginsa, ki bi su sau da kafa, ki yi hakuri ki rike adininki in sha Allah Allah ba zai jarabceni a kanki ba, in sha Allah Allah zai hada hankalinki da na mijinki, in sha Allah zaki ji dadin zama tare da danginsa kin ji?" Khadeeja ta gyada kai, idannuwanta sun kumbura dan kuka, a hankali ta bude ta kalli mahaifinta, sai kawai ta fashe da kuka ta ɗora kanta a saman ƙafarsa Elhaji yayi tsuru tsuru ido na cika da hawaye, ya juyar da kai ya yarfe yana sake hade fuska dan kar a yi abin kunya, a hankali ya ce" Ki rike azkhar, duk rintsi ki tabbatar da kin rike Allah daya , ko menene ki roka wajen Allah, sannan idan abu na neman fin karfinki ki sameni kawai in sha Allah zamu yiwa tufkar hanci" Ya idasa maganar a tausashe sai kuma ya dubi Mama da kanta ke kasa a hankali ya ce" Nace ki bar kukan nan Gimbiya ko dan abinda yake....." "Kai kai kai, innalilahi wai dan Allah ba zaka rufa min asiri da maganar nan ba, ...." Sai kawai ta mike ta yi waje ta nufi dakin su KARIMA suka hadu suke kukansu na rabuwa da Khadeeja domin yace yan matan ba zasu je kai amarya ba, sai zasu je gidan daga baya dan kar a daga mata hankali da yawa domin kukan da take yi idan aka ce za'a tafi a barta tabas wani abin ne kuma, iya iyayenta ya yarda su bita, sai yayunta da ya wakilta biyu da zasu riketa dan yace a tabatar da mama fateema ke janye da mayafinta, Muhammad da Sidik kuwa su sakata a tsakiya, haka ya tsara abinsa Aba ya sake kallon hanyar da mama ta bi zuwa yanzu ya gane salatinta na dazu, sai kawai yayi dariya yana kallon Mama FATEEMA ya ce" Au, ikon Allah, ki ga fa sai kace wace ta kunso shege, kama y'arki FATEEMA ku je , Allah ya saka da alkhairi ya bar zumunci, ke daina kukan nan kin fa fara isata, aikin banza abinda gobema ina shago kuma gidan naki kusa da ni ne?" Mama fateema ta saki yar dariya tana fadin" Au, tototo ikon Allah, to ai shikenan Allah ya bada lafiya" Khadeeja kuwa ita ba ta wannan take ba ta yi shiru tana ji tana gani aka lulubeta Mama FATEEMA na rike da ita, yayunta da suka sha dakakiyar shada suka sakata a tsakiya suka fito aka sakata a motar da aka kawo ta amarya suka dauki hanya kanta a saman kafadar Sidik ta rike hannunsa gam hawayenta wani na korar wani tana jin karar tafiyar motoci da odarsu na daukan amarya, auren da nan da kwana biyu bata san ya tabbata a kanta ba, gashi dai ya tabata, karin tashin hankalinta shine harta kanshin cikin motar ban tana ji ta gama gane ba karamar mota bace, ire irin motocin da babansu ke kira mai numfashi ne, innalilahi wa inna ilaihi raj'une, ita kam ina zata je??? A kofar gida su Aba tsaye suke da yan daidaikun mutanen da suka rage da sauran samarin ya'yansa, Mudansir ya karaso yana dan rabewa tunda ya sauka daga mota ya duka daga nesa yana gaisar da Aba hadi da fadin" Dala zuwa yayi dan yayi Barka da watse taro Allah ya bada zaman lafiya" Aba ya sake zuba masa ido, kasa kasa ya ce" Kai dan baba wannan kamar dan daudun nan?" Nasiru ya kalli Mudansir a hankali ya ce" Baba ba dan daudu bane ba fa, Mudansir ne wannan dai na gidan Elhaji" Aba ya gyada kai ya sake kallonsa ya ce" Oh to mai jan ido, sannu, daga ina ake ?" Mudansir ya sake sada kai a hankali ya ce" Baba dan Allah ka yi hakuri, dan Allah ka yafe min, ka ga har aski na yi na sauke gashin nawa kuma na daina saka wandon azdawn, dan Allah ka yi hakuri" Aba ya ce" To to, masha Allah, to tashi mana" Mudansir ya mike zai sake yin magana kennan jerin motocin su Mufeeda suka karaso kofar gidan Aba Tunda Baba Hamza ya yiwa Aba maganar hadin auren yarinyar wajensa da Elhaji AL'WALID Aba ya sakawa motocin su Mufeeda ido, wato ko numbar motarsa bai hardace ba kamar yadda ya hardace tasu, dan idan suka zo shiga har fitowa yake yi yayi tsaye yana kallo har su shige ya koma ya zauna yana tabe taben baki da ayana abubuwa kamar su an yi asara da ake tardo namiji, da su ko dai marainiya ce yarinyar nan bata da uwa bata da uba bata da dangi bata da abokan kwarai da zasu yi mata fada? da su aikin banza su za'a nunawa mota? dai da sauransu, hakan ya sa motocin na tsayawa ya gane su harma ya tuna da maganar dazu Ido ya zarro ya kalli Nasiru a lokacin da aka bude mota mahaifin Mufeeda ya fito cikin shiga ta kece raini, kasa kasa aba yace" Kai Nasiru shadata dai bata yamutse ba ko?" Nasiru ya dube shi da tunanin shadar sabuwa dal da aka saka yanzu yanzu me zata yi to? zai sake yin magana Aba ya gyara zaman hularsa a kansa kasa kasa ya ce" Shiga ciki ka yi sauri bayan motar wajen gimbiya akoy kotar nan da na saka mata wace nake koya mata fada da ita, dauko min ita, Nasiru idan ka yarda baka fito yanzu yanzu ba yau ko uwarka gimbiya ba zata iya amsarka a hanuna ba!" Ido ya zarro da gudu ya juya, sai dai yayi ciki da mugun gudu yana ihun fadin" Mama, mamanmu Aba yace a bashi kotar motarki walahi gayacen kar yayi kisa ya saka ki a uku, Mama" Mama ta zabura tsaye ita da su Karima suka yi waje, hakama su amarya suka fito da gudu, haka kuma Nasiru ya je da gudu ya dauki kotar yayi waje ya kai dan gaskiya ba zai yarda ya ki kai kotar nan ba, ko yayane Mama na tafiya ta barsu da aba watarana, idan har yace zai kama ka kuwa kyaleka yake sai babarka bata nan ya nadi banza amarya nata ido ne A lokacin da suka fito suka samu ELHAJI Maiga da masu tsaronsa biyu a gaban Aba, Elhaji Maiga bayan ya gama bin kofar gidan Aba da kallo bayan salamar da ya masa da isa yace" Dan Allah gidan Elhaji Ya'u nake tambaya" Aba ya ce" Nine ai Ya'un eh Nine, Wadinnan kuwa y'ayana ne, wancen kuwa saurayin yarinyata ne, eh mai jan ido shine" Elhaji Maiga ya dube shi da kyau domin yannayin da yake yin maganar kamar da raini raini ko mema zai kirayi abin?" Mama kasa kasa take kiran elhai? ama yayi mirsisi dan shi Baima gansu ba a bayansa suke a labe sunna dan lekowa sunna komawa ne, ita da amarya ne suke gaba gaba Elhaji Maiga ya ce" Ok, ina son magana da kai mai mahinmanci ko zamu shige ciki?" Aba ya girgiza kai ya ce" A yi a nan, idan an shiga ciki ana iya katse min hanzari ne ai" Duk yannayin Elhaji Ya'u bai ankarar da Elhaji Maiga waye a gabansa ba, sai da ya dan tabe baki ya ce" Dama dangane da y'arka ce da ka aurawa Elhaji al''''''''" Du girma irin na Elhaji Maiga, Aba bai gani ba ya sauke masa yan yatsu biyar ido waje ya kwashe babar rigar da ihu ihu yace" Y'ata? y'ata ka ambata, la ila ha ilalahu, Nasiru zaka ban kotar ko sai na ci ubanka " Abin ya zo musu a mugun bazatar da ya sa suka nemi gigicewa, Nasiru kuwa ya danka masa kotar, a lokacin da masu bashi tsaron suka so shiga suka ga kota rike da ihu suka ringa tura Elhaji Maiga da tumbin ya hanna shi gudu, shi kuwa Aba ya aniya sakar masa rankwashi a molon kai har sai da suka saka shi mota Elhaji Maiga na maida numfashi Aba ya dan turo kai ya ce" Ka ga, idan bakinka ya kuma ambaton Anmy sai na........." Kwal shima ya sakar masa rankwashi da ihu ihu yana fadin "innalilahi ashe mahaukaci ne? mu je mu je ku tashi motar mu tafi!" Aba ya dafe kai bayan ya auna musu kotar nan ya daga murya yana fadin" Ka cira bata nuna ba, ka zo ka kawo gayata, ka jirayi nawa zuwan dan sai na amsa gaya!" Ya juyo ya ga har za'a yi masa taronsa na kansa domin har an fara tsayawa kallon ikon Allah su da abu baya zama sabo a wajensu! Idannuwansa suka sauka a kan amarya, domin bata san cewa Mama ta juya ba da ya'yanta tunda ta ga ya kwashe babar rigar, ita kuwa ta tsaya gannin abinda ya turawa buzu nadi Aba ya murza ido yana kallonta ya ce" Innalilahi, ke ji sababi ke kuwa uban me kike a cikin karti?, a gabanki aka min rankwashin? innalilahi wa inna ilaihi raj'une, Gimbiya, gimbiya an wulakantani an min rankwashi a gaban yarinyar nan, kai ku kuwa uban kowa ya watse!" Ya fada da hargagi a lokacin tuni amarya ta fada gida da gudu tana haki ta yi dakinta shi kuwa ya nufo gidan sama sama yana fadin " 😒Bama zai bari yan kai amarya su dawo mu ji yaya suka baro Anmy baiwar Allah ba, Bama zai bari mu ga yaya aka amshi Anmy ba, ba zai bari mu ga yaya za'a hadu ba, Bama zai barmu mu ga shaukin ba🙄🙄🙄🙄 kai! kai dai Elhaji Ya'u Allah shiryeka😒 07/12/2024, 15:14 - samiraharounayacouba: *FARKON GANIN IDONA* PAGE 32 TALLAH TALLAH TALLAH TALLAH *Zumar 3in1 zumace ingantacciya mekyau megyara jiki sosai zatasaka kayi bulbul breast sugyaru hips yafito kiyi yar duma duma hajiya bazakigane abundanake fadaba dai kinshata zakigane* *08030861857* *Zumar breast Zumar hips duk munadasu masu inganci sosai da sosai* *Akwai pills na 3in1 shima aikinsu Daya da zumar 3in1 gawayanda basashan zumane mukayi daminsu* *08030861857* *Infection flusher Ingantacce maganine mai magance dukwata matsalar mara Kai harda rashin haihuwa yanayi banahaufi akai don angwada angani mace indai rashin niima ne na cutar sanyi yararaketa kuraje kaikayi dattin mara zonabaki infection flusher kisha mamaki yar uwa Insha Allah zakigodemin* *Kayanmu guarantee ne sai angwada akansan nakwarai location gombe munaturawa koinah Insha Allah* *08030861857* Kira KO WhatsApp Insha Allah Mama dake zaune a falo ta buga tagumi ta dago tana kallonsa, daga shi sai rigar ciki hannunsa rike da babar rigar, dama bai jima da korar babar yarsa ba yace ba zata kwana ba ta je dakinta in kuwa hauka ake ta kwana, haka mijinta ya zo ya dauketa suka tafi yana yi mata dariyar kayan da ta kwaso wai ita ana biki a gidansu zama yayi daf da Mama ya ce" Gimbiya ana wulakantani a kasar nan, tashi zaki yi tunda an gama auren Anmyn mu je ki samo mana jujun da zai ci min uban mutanen nan biyu, kin ga da uban mai jan ido, da kuma uban wannan mararsa mafadan? sai na yi shara'a da su, Ni zasu wulakanta? gimbiya kin ga har gida ya kawo min farmaki ya sakar min kwonda a kai sannan ya dakar min tumbi innalilahi wa inna ilaihi raj'une " Mama ta sake saka dayan hannun ta talabe habarta , sai kawai ta fashe da kuka wiwi har tana ɗora hannun a saman kai A rikice Aba ya mike yana fadin " Kalu innalilahi wa inna ilaihi raj'une, ke kuwa meye haka? wannan ai shashanci kennan dan kawai kin aurar da yarinyar maimakun ace warhaka muna nan muna cin tsire sai ki dora mana kukan sababi? gaskiya wannan bai dace ba aure fa kika yiwa y'ar nan Gimbiya!" Mama ta mike bata bashi amsa ba ta yi ciki tana rusa kukanta, har ga Allah idan ba kukan zata yi ba me zata yi? wannan mutumen so yake yi ya kasheta, shi kulun baya rasa abin yin dambe? ace yanzu yanzu aka tafi kai y'arsa dakinta yan rakiya basu dawo ba ya kwabe babar riga ya daku? wala haula wala kuwata ila bilah, ina zata saka mutumen nan? kai Dole ma su rabu, rabuwar dai zasu yi, aikin banza aikin wofi Aba kuwa da ya rakata da ido sai ya tabe baki ya juya ya yi tafiyarsa saboda ai abin arziki suke ciki yau, ba zai tsaya a mayar da shi shashasha ba ana masa kukan godiyar Allah ba, aikin banza dariya ake yi ba kuka ba idan aka ji dadin duniya, bari ya koma yayi jiran su Fateema su dawo ya ji yaya suka baro y'ar albarka? Allah dai ya yiwa haihuwa da irin arziki albarka. A gidan Baba Hamza Baban get a bude yake, hakan ya sa sunna zuwa suka ringa shigewa da gudu har suka layu a wajen da suka tsara zasu layun Masu guda na yi, masu daukan vidio na yi a lokacin da yaya Sidiku ya bude ya fito da Khadeeja yana talabe da ita a hankali ya furta " Anmy, kar ki fadi fa, ki daina kukan nan kuma alkur'an zan kifa maki mari" Muhammad ya dan harareshi kasa kasa ya ce" Easy mana Habu, ka barta ta zuba bacinta yau ai ranar ta ce" Mama FATEEMA da ta gama gyara jakar Anmy ta hannu da ta riko a tausashe ta ce" To bismillah, kar ku manta ta yi addu'a a duk wajen da za'a shiga, kuma ku tayata, mu je" Ya zamo yanzu Mama FATEEMA na take sawayensu ne dan zata fi gani da kyau, su kuwa samarin gidan Aba sunna talabe da kanwarsu suka nufi matan gidan Elhaji Hamza dake zazaune domin Imane ce ta sanar da su nan za'a fara zuwa, sai su yi musu jagora zuwa dakin Hajia inna, daga nan sai a kaita dakinta A hankali suke tafe da ita har suka karaso gaban kakanni da iyayen AL'WALID A nutse suka duka da ita a gaban iyayen bayan makeriyar famillyn ta sanar masu su waye su Hajia Binta da su aunty shareefat a duniyar AL'WALID Kan Khadeeja a kasa yake, hannayenta cikin na yayunta, Mama fateema a tsaye cikin girmamawa ta fara gaisar da su kafin a tausashe ta ce" Ga jika kuma y'a a wajenku, ga mata a wajen jika kuma d'a a wajenku wato Nana KHADEEJA Elhaji Ya'u, Allah ya bata ikon yi muku biyaya, a yi hakuri , a yi hakuri da yarinta, a yi hakuri , ke kuwa ki bi manya ki wanye lafiya da kowa shine darajar ki a gidan nan" Hajia Binta ta yi murmushi, domin irin yadda aka riko amaryar ya birgeta sosai, yayunta dake duke da ita sun birgeta suma sosai hakan ya nuna mata akoy tarbiya a tare da yaran, a tausashe ta furta " Allah ya miki albarka kishiya, Allah ya sa kin shigo gidanki a Sa'a, Allah ya tsare ki daga dukkan abin ki, Allah ya baku zuri'a dayiba" Da amen ake amsawa, ita kuwa idannuwanta a rintse suke kawai kanta na sarawa Mahaifiyar khalisat, wato Hajia z ta ce" Masha Allah, a bude mana amaryar mu gani mana? ko du kishin ne ya sa aka kunshe ki?" Da sigar tsokana ta fada a baibai, domin tun a nan ta so gannin amaryar, sai Hajia Binta ta yi gagawar hannawa tana yar dariya ta mike ta ce" Bismillah, mu je na yi maku jagora zuwa dakin Hajia inna" Ita dai tun a nan ta ringa jin kaffafuwanta tamkar zasu gaza daukanta, a haka dai ta rabawa yayunta nauyinta suka talabata suka nufi cikin baban falo da ita sannan suka dauki hanyar dakin Hajia Inna Bayan Hajia Binta ta shiga ta basu damar shigowa Baba Hamza na zaune saman kujera daf da gadon Hajia inna aka kawo Khadeeja aka dukar da ita kusa da su a tausashe Hajia Binta ta dan janye mata rufarta kadan ta ce" Wannan shine kakan mijinki, mahaifin mahaifinsa, wannan kuwa dake jingine itace Hajia inna, wato mahaifiyar mahaifin mijinki, Allah ya yiwa mahaifinsa rasuwa, sai su , sai mu, muna yi maki Barka da shigowa ahalin Elhaji AL'WALID ELHAJI BASHIR ELHAJI HAMZA" Wata irin sarawa kanta yayi, ba dan komai ba sai dan jero elhajin da aka yi a jere, domin har yanzu bata gane a wani irin gida suke ba, bata gane a wani irin daula suke ba, dan idannuwanta a lumshe suke, haka kuma kanta a sade, ga yannayin da take ciki ya hanna mata dagowarma bale ta tsare kowa da ido har ta gane abinda yake faruwa A hankali baba Hamza bayan yayi murmushi ya ce" Allah ya miki albarka Anmy, Allah ya kade duk wata fitina ya karro duk wani alkhairin dake tare da ke a ahalina, .....ku kaita ta huta in sha Allah ai ma hadu ko Hajia inna?" Hajia inna ta yi murmushi a hankali ta furta" In sha Allah ma hadu y'ata, a kaita bangarenta Hajia, Allah ya saka da mafificin alkhairi, sannunku da dawainiya...." Ta karashe tana duban Mama FATEEMA dake duke itama Mama fateema a tausashe ta ce" Allah ya karra lafiya da nisan kwana, mun barku lafiya" Daga nan suka mike aka fitar da ita yayunta suka sake riketa bisa jagorancin Hajia Binta da aunty shareefat y'arta suka nufi bangaren AL'WALID Bayan fitarsu da yan mintuna Hajia inna na kallon kasa a hankali ta ce" Kakan AL'WALID" Baba Hamza dake jan carbi ya dago ya ce" Na'am ta cen cikin zucin kakan AL'WALID" Murmushi ya kubce mata, wato duk girman mutun in dai yana cikin hayacinsa halayarsa na tare da shi, baba Hamza ba dai barkwonci da sakin fuska wa iyali ba A tausashe sosai ta ce" Baka tunanin lokaci yayi da zaka yi hakuri?, baka tunanin girma da daraja irin na uwa? kar ka manta aljanarsa tana karkashin kaffafuwanta, Allah fa babu ruwansa da ga laifin da ta yi tunda ba shi d'an nata ta yiwa ba, Duda abin ya shafe shi ama kai ka san Allah sai ya tambayeshi tsakaninsa da mahaifiyarsa...., Elhaji uwa ce fa, dan Allah ka karashe nuna masa soyaya ta hanyar bashi damar gyara mu'amalarsa da mahaifiyarsa, tana raye, ta jima da fitowa daga gidan gyaran halin, abin yayi tsauri da yawa Elhaji , babu wani Abu tsakanin biyayar d'à da mahai........." "Ramatu, ki yi hakuri ki bar maganar nan, Allah ya tashe mu lafiya" Baba hamza ya fada a kausashe sannan ya Mike ya juya ya yi tafiyarsa a hankali fuskarsa a daure sosai A hankali hajia Inna ta ringa shafa gashin kurma dake kwonce tana barcin gajiya, domin yau ta sha ciriniya sosai , domin biki ta yi da iyayen nata kananu wato y'ayan su aunty shareefat , kuma kowane yana nan nan da ita, ......ajiyar zuciya take saukewa a hankali zuciyar tata a matukar kuntace da wannan Lamari Shine an taba yin Haka ne? Baba hamza bashi da gaskiya domin Dukan tsaurin abinda ta yi ita da ubangijinta ne, kuma mijinta sai da ya ringa fadin ya yafe mata, Ama tunda Allah ya dauki ransa Baba hamza ya duka gaban gawarsa ya kifa Kai yayi kuka sosai , yana mikewa ya Mike da kiyayar baiwar Allahn nan mai munin gaske, Kiri Kiri ya hadata da hukuma, kuma ya rabata da d'anta, Tabas ta tafka kuskure mai tsaurin gaske, sai dai wannan Allah kadai ya san hukuncin da zai yi mata, Bama kamar idan ta tuna cewar shi marigayi da bakinsa da hankalinsa ya ringa maimaita cewar ya yafe mata, ta yiwu bata da wani laifi a wajen Allah fa, kar aje idan an tashi a babar ranar da take tabasss Baba Hamza da AL'WALID su shiga uku a kan laifin da suke gannin su aka yiwa...., ita dai ta yi kuka ta yi kuka mai tsananin gaske na rashin tilon d'anta, a hankali kuma ta yi hakuri ta bar komai, daga bakin lokacin da aka karra yi mata karatun fari fari cewar Allah na amsar bayinsa a lokacin da ya so, sanadiyar tafiyarsa ce kawai ta biyo ta hanyarta sai ta yi ta astagfari tana karra kusanta kanta da Allah, ta rungume AL'WALID har Allah ya kawo su wannan lokaci A hankali ta furta " Ya Allah, ka yi min maganin damuwata, idan har mijina da jikana zasu shiga wata fitina sanadiyar laifin da wanda aka yiwa ya yafe ka shirya su ka sasauta fushin su ka sa su gyara kura kuransu " A haka ta yi ta jan carbi, mutane da daidaya na yi mata salama ta yi musu fatan alkhairi sannan ta ba hajia zainab salamar yan kawo amarya da kanta saboda farin cikin wannan rana, kyauta ta musamman, ta sanar mata ta sanar da uwar amaryar maganar lefe da dukkan wasu kyautuka a gobe ne za'a yi, dama haka suke su, sai kin kwana a dakin d'ansu kike samun wannan kyaututuka Hajia Zainab na fita waje ta samu ta sake kiran maman Karima ta idasa fitar da ita a hayacinta, bale da ta sanar mata tarin abin alkhairin dake jiran Amarya sai kawai ta yanke jiki ta fadi numfashinta na wani iri kuka na dane mata kirji, bale da ta daga kai ta ga rufar karan dake dakin sai ta ji kamar dakin zai rufu da ita, innalilahi wa inna ilaihi raj'une gaskiya an ci amanar ta, ba'a fada mata ba da yanzu itace ke gaban lamarin nan? innalilahi wa inna ilaihi raj'une Elhaji AL'WALID din da kansa? lalle dole ta halastawa Karima shiga gidan nan ta kowace fuska! 07/12/2024, 15:14 - samiraharounayacouba: *FARKON GANIN IDONA* PAGE 33 TALLAH TALLAH TALLAH TALLAH *Zumar 3in1 zumace ingantacciya mekyau megyara jiki sosai zatasaka kayi bulbul breast sugyaru hips yafito kiyi yar duma duma hajiya bazakigane abundanake fadaba dai kinshata zakigane* *08030861857* *Zumar breast Zumar hips duk munadasu masu inganci sosai da sosai* *Akwai pills na 3in1 shima aikinsu Daya da zumar 3in1 gawayanda basashan zumane mukayi daminsu* *08030861857* *Infection flusher Ingantacce maganine mai magance dukwata matsalar mara Kai harda rashin haihuwa yanayi banahaufi akai don angwada angani mace indai rashin niima ne na cutar sanyi yararaketa kuraje kaikayi dattin mara zonabaki infection flusher kisha mamaki yar uwa Insha Allah zakigodemin* *Kayanmu guarantee ne sai angwada akansan nakwarai location gombe munaturawa koinah Insha Allah* *08030861857* Kira KO WhatsApp Insha Allah LABARI Da kyar Mama FATEEMA ta iya raba Khadeeja da yayunta a bakin baban falon Gidanta da zasu shigar da ita domin dama sun baro sauran baƙin yan rakiyar amaryar tun a wajen su Hajia, Hajia Binta da aunty shareefat da Mama FATEEMA da su Sidik ne suka yi mata rakiya har nan, su dinma bakin baban falonta suka ja suka tsaya, du yadda Mama FATEEMA ta so su kaita har ciki suka nuna zasu dawo , idan mai gidan na nan zasu shiga in ya musu izini, su kuwa Aba ne da kansa yace da su bakinsu kofar falonta kar su shiga ciki, yayu suke kar su yi abin rashin hankali Kukan da take yi ya saka Muhammad juyawa da sauri hawaye na bale masa, yaya Sidik kuwa ya sauke ajiyar zuciya ya ringa kai kawo dan jiran Mama FATEEMA su tafi tare Murya biyun nan kawai take ji na mama Binta da aunty shareefat har lokacin da suke hawa da ita matatakalar gidan kanta na sake sarawa har suka karasa da ita bakin gadon da Mama fateema ta saka ta yi addu'a kafin su zaunar da ita. A nutse Aunty shareefat ta yaye mata mayafin nan da aka luluba mata ta janyo kujera ta zauna tana fadin" Masha Allah, masha ALLAH, Big son dina ya dauko tauraruwa a cikin taurari, yadda fatarki take da haske Allah ya sa hakama zuciyarki take, bismillah dan kwonta ki huta" A lokacin ne ta kama hannayen Khadeeja dan ta kwontar da ita, nan ta ji zafin jikinta Da yannayin damuwa ta furta" Subahanallah, jikinta zafi sosai Hajia , zazabi take yi ba?" Mama FATEEMA ta yi dan murmushi ta ce" Eh tana dan jin jiki ne da tunanin rabuwa da gida, ama alhamdulilah zata ware ne ai" Hajia Binta ta ce" Aya subahanallah, kaikai haba dai kishiyaty kar mu yi haka mana, Nanma ai gida kika zo, kin ga shareefat tashi je ki gani ki sama mata shayi mai zafi, bari Ni kuwa in je in samu wayata in yi kiran likita, ina na ga ta zama kishiyaty ba lafiya " Mama FATEEMA dai tana murmushi har suka fice kafin ta zauna tana duban Khadeeja da ta rufe ido ruff kamar wata tsohuwar makauniya ta ce" Ai sai ki bude idon, dan na kula kamar gam kika mana masa?" KHADEEJA sai ta zo budewa sai ta mayar ruf ta rufe, murya a raunane ta ce" Mama FATEEMA, idan na bude ne wani abu da bana son gani nake gani, sai sanyin raba nake ji ko dai ruwan nunar mangwaro muka samu ya daki zanar dakin nawa?" Mama FATEEMA ta zuba mata ido, sai kuma ta dubi dakin , ta sake kallonta lokaci daya tana tuna cewa Khadeeja fa bata da ra'ayin auren mai rufin asiri ma, ta fi son wanda zasu nema a ci tare, A nutse ta ce" A'a a irin wannan lokacin? sanyin ac ne ai" KHADEEJA ta langwabar da kai a hankali ta ce" Kalu innalilahi , Uhum, Lalalala, Allah innalilahi, to me ya haɗa inda za'a kaini da sanyin ac? Allah ya Allah Safa Safa fa na roka" Mama FATEEMA ta saka hannu kusan idannuwan na Khadeeja ta dan buga kumatunta, hakan ya sa ta bude ido da suka rine mata tana kallon Mama FATEEMA, lokaci daya kuma ta mike daga zaunen da take tana kallon dakin , sai kawai ta sakawa Mama fateema kuka tana fadin" Innalilahi shin da na yi addu'ar ban yita a daidai bane ko me yake faruwa? wannan gadon da shirin dakin nan ai na mai karfi ne, mama FATEEMA walahi bana son mai kudi, ina Ni ina auren mai kudi?oh shine na ji sun ja sunnansa da layin Elhaji ? kennan su yan zuwa sallah su dawo ne ba yan zuwa Saudiya neman kudi ba? innalilahi wa inna ilaihi raj'une sai da nace Allah ya sa d'an angula ne, mama tashi sahunmu a likafa mu gudu in sanar da baban gidanmu sai dai ya yi dakan kullin dije da Ni ya matse mai a siyar, ba fa zan zauna a gidan nan ba!" Mama FATEEMA baki da hanci a bude ta saki tana kallon wace ke lange musu kamar zata summa, wace yanzu haka jikinta zafin tsiya ne da shi, itace ta budi baki take kora mata hadisin abin mamaki sala sala Mayafin da ta yane a jikinta ta karɓe ta yi mata zama irin na dangwararwar nan, ta dan duko ta nuna mata yatsa a kausashe ta ce" Na rantse zan cire sunnanki gefe, in yafo halin gidan Larabawa in ari na ubanki in daka ki a dakin nan, Au ni zaki wulakanta, Ni zaki rainawa wayo? ai du balakin ubanki ba zai rabaki da gidan nan ba bale ke biyu biyar!, saurareni da kyau tunda kina cikin hayacinki, ELHAJI AL'WALID na gidan tv ne aka aura maki kuma zama daram, kina jina Anmy nace zama daram, ki ji da kyau ki kuma bude idannuwanki ki hankalta da kowa a gidan nan, kin san me ake nufi da gidan yawa ai, to ki iya takunki ki rike addu'a, ki girmama na gaba da ke , sannan ki ja mutuncin kanki da darajar kanki, ba a gaban kowa zaki saki jiki ki yi fira ba, haka kuma kar wanda ya ringa tsallake falon kasa ana tardoki nan, ki kama girkin mijinki a hannunki, ki kama kula da mijinki, ai ke ba shashasha bace kina gannin yadda mahaifiyarku ke tsaye a kan komai na Babanku, wannan kadai ta rike ta ciri tuta ba boka ba malan, biyaya, kula da kai , kula da mijinta kawai ya sa du tsiya mijinta yana ta tata, Anmy zan ringa zuwa, eh dole zan ringa leko ki saboda jinnin Ya'u dake jikinki jinni ne mai karfin gaske dake iya hadasa maki irin ciwon masu iskokai bayan kalau kike, ga kat nan kin langwabe mana kamar zaki mutu? , ki nutsu kin zo dakinki kennan!" Ta karashe tana mikewa ta warci mayafinta Har ta juya ta sake juyowa ta nunota da yatsa ta ce" Ga magungunnanki da alurai, wanda ya zama lalle ko yi zaki yi, kar ki sha magani da yawa, ga cake dinki a jakar ki, ba kowa zai baki abinci ki ci ba, ki bari ki yarda da mutanen gidan kafin ki ci abin hannun mutane....., zan zo da mai kitso da kunshi gobe in sha Allah saura in tardo ki da wannan bak'ar rigar da kika ce ita zaki saka da za'a kawo ki dakinki sai kace mai takaba!" Ta karashe tana sakar mata harara ta yi waje Ido Anmy ta zarro har Mama FATEEMA ta rufo mata kofar tana ji sunna magana da Hajia Binta, Hajia Binta na tambayar jikin nata, sannan ta ce Aunty shareefat tana hado abinci ita zata je ta salami baki sannan ta samu Elhaji karamin saboda likitan da suka samu namiji ne kawai macen wayarta a kashe, idan yace ya shigo ya duba marar lafiyar sai ya shigo kawai Baki ta turo a zaunen da take ta rasa wani tunani zata yi Innalilahi, haka aka yi da ita? Mutumen da ake ƙiyasta kudinsa ba na nema bane na yanka ne? to na yanka mana shi da kansa ya san me ya mallaka kuwa? ita za'a yiwa auren in an tuna da ke a maki trensfer din gigitatun kudin da zasu hannaki fita daga gidan duk tsiya? ita za'a yiwa auren rufa rufa auren rike daraja dan ace kana da auren? ita Anmy itace Aban Hajia yar ta Larabawa ya yiwa haka?? to kuwa zata yi jiransa ko waye ya bata takarda, ita fa ba da ita ba auren rikitatun masu kudin nan su hadasa maka hawan jinni da kannanun shekarunka, ita bata ce tana yi ba, bata yi, babu wanda zai yi mata wannan balakin ana zaman kalau. ba'a isa ba! Jakar da akace Tata ce ta dauka tana dubawa, sai kuma ta saki murmushi, du irin zafin jikin nan nata da ciwon kai da take ji bai hanna ta dan sarkaya jakar a hannunta ba ta wani cire kai, sai kuma ta saki murmushi a ranta ta ayana' su matan aure manya, har za'a fara bani jaka? uhum Elhajin Hajia kennan zan dawo gidan ne ka yanka banza' Budewa ta yi ta bali maganin zazzaɓin ta sha a hankali ta haye saman gadon tana yin bismillah hadi da latsa katifar a kasan zuciyarta ta ayana' Katifar kuwa Dar da ita, a saman ki zan kwonta in yi dani kafin mai gidan ya salameni' Sai kuma ta dan turo baki tana tunanin irin yadda ake bayanin amarya a daren farko, ita dai abinda ta sani shine ba wannan maganar gaskiya, ba dai yanzu ba koda an gantan, ita fa magana zasu yi ta zani da gemu da shi wanda akace an bata, in tsoho ne ya dubi furfurarsa ya saketa ta komawa aba, idan yaro ne wato ya'yan masu kuɗi mararsa kunya ta yi tsaye yayi tsaye, babu wanda take tsoro a daku ba abinda zai ce mata ya salameta salim alim ta san inda dare ya yi mata!, kwonciya ta yi da abayar da ta saka aka kawota tana jin anya zata iya barci da ita kuwa? domin bata saba dogon Zama da kaya masu nauyi ba. ............................................................... Kasantuwar ya san tsohuwar al'adar yan gidansu na cika dare idan an kawo amarya ya sa yayi zamansa a cikin gari har sai da sawaye suka dauke a cikin garin ma sannan ya nufo gidan yana tuki a nutse yana dan daukan tufar dake ajiye cikin farar leda yana ci saboda yinwar da yake ji, lokaci daya kuma idannuwansa na sauka a kan wayarsa dake ta haske tana karawa alamun shigowar kira Sai da ya tsayar da motar a nan filin gidan kawai yana gannin yadda ma'aikatan ke ta nufar dakin shara da kwondon shara ya dauki wayar yana gannin sunnan kaka B, wato Hajia Binta ne ya daga a tausashe yayi salama Hajia Binta ta amsa sannan ta ɗora da fadin" Ranka ya dade ina ka buya haka ka bar amaryar tamu ita kadai gata ta zo da zazabi kuma mun rasa docter Maryama sai docter Najeeb muka samu muna ta nema mu ji ya shiga ya dubata ne ko mu kaita asibiti?" Dan jim yayi, sai kuma ya bude motar ya fita da ky din a tausashe ya ce" Na shigo gidan, ina zuwa" Daga haka ya kashe kiran ya nufin bangaren nasa a nutse yana dan dagawa masu yi masa sannu da zuwa hannu har ya shige bayan mai tsaron babar kofar ta bude Karasawa yayi bangaren baki , domin har zuwa lokacin sunna nan da Docter a zaune Hannu ya ba Docter yana duban aunty shareefat da Hajia Binta ya ce" Uman AL'WALID baki yi barci ba?" Aunty shareefat ta ce" Ina zan iya yin barci d'an shareefat yarinyana ba lafiya kuma ko abincin da na kai bata ci ba? , waiya nake gannin hannunka ba komai? ina yar ledar nan baka da ake shigowa da ita? Docter gane min hanya?" AL'WALID ya dan yi murmushin dariyar da Docter yayi ya ce" Gaskiya sir ya muke ganninka hakaa?" Ya girgiza kai kawai ya nufi hanyar sama yana fadin" Bari in yi mata magana" Su kam ci gaba suka yi da fadin ba fa zai yiwu ba a yi mata maganar ba laifi ama kuma a fitoma a ganar da su maganar hannu sumul ba leda mai dauke da zukul hamama. A hankali ya bude dakin da yake kyautata zaton shine nata bayan ya buga sau biyu a hankali ba'a bude ba Fitilar dake kashe ya saka hannu ya kunna ya shiga neman inda zai ga mutun A kwonce take ta ba kofar baya, kwonciyar Tata ta dage rigar abayar nan dake damunta har kusan cinyoyinta, ta saki gashin kanta dake daure ta rungume filow, wato saman filo din ta hayar da kirjinta hakan ya sa gashin kan nata bazuwa a wuya da gefen kafadunta zuwa saman shinfidar Idannuwansa ya dan dauke a hankali ya kalli kasa, sai dai cikin ikon Allah idannuwan nasa suka sake dauko duban nasa suka mayar saman wace ke kwonce, wace ya ringa jin wani dan abu na ratsa jikinsa kamar wanda yake jin sanyi haka dai..... A hankali ya karaso wajen gadon yana kallon abin maganin dake ajiye Dukawa yayi ya dauka ya karanta maganin, kil fevr ne, sai ya ajiye ya sake dubanta da tunanin yaya zai tashe ta?, gata da sunnan da bai san ko bakinsa zai iya kamawa tashi daya ba A hankali ya dan bunbuga gefen filon ya bude baki zai fadi sunnanta da ke tashi mana, ta yi wata irin juyowa tana fitar da idannuwanta waje, lokaci daya kuma ta gwara goshinta da goshinsa sai kuma ta koma ta yi wani zama tana fitar da ido hadi da murza gaban goshinta Kallonta yake yi bayan ya bude idannuwansa da ya rintse, a hankali a hankali kamanin mai jifa suka dawo tarrr a idannuwansa Duda wasi wasin da ya shiga ransa domin wannan sai ta cika idannuwansa sosai Da sauri ya dauke idannuwansa ya mike a nutse ya furta" Sorry, Ba ke nake nema ba, ina sister din naki......, ya Salam, ina zuwa" Sai kawai ya kama hanya ya nufi waje dan komawa ya tambayi wa'inda suka kawo yarinyar inda suka ajiyeta suka bar kanwarta a dakin da yake kyautata zaton nan ne zasu saka amaryar tunda shine dakin dake jikin nasa, kuma ya san dai da wahala ace koda kanninta zasu kwana a gidan nan yau sun kwana daki daya, ai an jima da daina wannan lamari, sai dai kuma ta yiwu haka din ne, ta yiwu mai jifar ce tace sai a dakin amaryar zata kwana tunda kamar ai rigima gareta yarinyar Baki bude Anmy ta bi bayansa da kallo, lokaci daya ta zabura ta mike tsaye ta furta" Innalilahi, sak irin masu ƙarfin nan na Indiya sai dai shi saje gare shi, to waye wannan? ga dare ya latsa gani Ni kadai ko dai aljanni ne? innalilahi bari in yafa rufar nan in nemi cikin jama'a in shige kar a kashe Ni a yiwa Mama asara abu daya jal kamar rai ????" Da sauri ta diro ta dauki rufar da aka yi mata ta amare ta dan yafa ta saka slifas dinta da aka kawota da shi ta juyo da dan sauri ta kama hanyar fita Tunda ya dawo ya tambayi a wani amaryar take suka sanar masa dakin dake jikin nasa, yayi tambayar ok tare da kanwarta take ne? aka sanar masa a'a ita daya ai aka kawo tana kwonce da bak'ar abaya sai ya samu kansa da dan zuba musu ido, sai kuma ya juyo wajen Hajia dake tambayar ko jikin yayi tsanani ne kawai su haye sama da Docter? Docter din ya juya ya kalla, lokaci daya kuma suka juya inda suke jin tafiya, saukowar Anmy, mayafin kanta na sauka daga jikinta tana dube dube da tunanin inda zata auka a guje dan samun tsira Idannuwansa ya lumshe sakamakon bayyanar baki sidik din gashin kanta fili, a irin wajen da ba kowa ya dace ace ya gani ba, duba da ita din ta dauki daraja mai girman gaske a yau , wace ta amsa sunnan tasa!, kuma ya zama wajibi a kiyaye hakan ba dan kishi ko wani abu mai zafi ba, a'a, sai kawai dan a kare hakkin addini........, hakan ya sa ya dan dubi aunty shareefat kasa kasa ya ce" Zamu kaita asibiti" Daga haka ya mika hannu ya kashe fitilun falukan gaba daya saboda ragewa idon da ya kurawa y'ar mutane ganni, domin docterma kallon y'ar mutane ne yake yi bayan kamar hakan shiga gagarumin hurumin addini ne Bayanuwar duhun nan ya saka Anmy kamewa, sai kuma ta bude baki sama sama ta furta" Kai, innahu mine sulaimana wa innahu bismillahi rahamanin rahim, ko dakin abin na fado gaba daya ne?'''" Aunty shareefat da mahaukacin mamaki da wani farin ciki suka lulube zuciyarta na abinda ya faru, da kashe fitilar tasa da maganar cewa sa je asibiti da itan ta mike a hankali ta ce" Mu je Hajia, docter bismillah" Hajia ta yi mirsisi ta ki tashi ta ce" A'a shareefat, wai me ya samu wutar ne? ya zamu je haska cen wajen Muryar yarinyar nan fa nake ji , ga wayata haska in gani" A hankali bayan ya rike wayar ta hajia ya ce" Uman AL'WALID mana" Da sauri Aunty shareefat ta kama hannun Hajia dariya na kubce mata ta ce" 07/12/2024, 15:14 - samiraharounayacouba: *FARKON GANIN IDONA* PAGE 34 TALLAH TALLAH TALLAH TALLAH *Zumar 3in1 zumace ingantacciya mekyau megyara jiki sosai zatasaka kayi bulbul breast sugyaru hips yafito kiyi yar duma duma hajiya bazakigane abundanake fadaba dai kinshata zakigane* *08030861857* *Zumar breast Zumar hips duk munadasu masu inganci sosai da sosai* *Akwai pills na 3in1 shima aikinsu Daya da zumar 3in1 gawayanda basashan zumane mukayi daminsu* *08030861857* *Infection flusher Ingantacce maganine mai magance dukwata matsalar mara Kai harda rashin haihuwa yanayi banahaufi akai don angwada angani mace indai rashin niima ne na cutar sanyi yararaketa kuraje kaikayi dattin mara zonabaki infection flusher kisha mamaki yar uwa Insha Allah zakigodemin* *Kayanmu guarantee ne sai angwada akansan nakwarai location gombe munaturawa koinah Insha Allah* *08030861857* Kira KO WhatsApp Insha Allah LABARI Da sauri Aunty shareefat ta kama hannun Hajia dariya na din kubce mata ta ce" Hajia mu tafi mana" Hajia ta mike du ta shiga tunanin abinda yake faruwa dan ita bata gane komai ba, haka kuma kukan yarinyar kasa kasa na tashi hankalinta na son tashi, haka dai suka bi bayan shareefat din ita da Docter Najeeb Sai da ya ga rufowar kofarsu sannan ya mika hannunsa a nutse ya kunna wutar ya shigo falon ya ja ya tsaya yana kallonta Da sauri ta dago kanta da ta cusa cikin kaffafuwanta tana mururai ta zuba masa ido Shima kallon nata yake yi, ya ki yayi magana yana hankalce da yannayinta, farko addu'a take yi sai ta dan faki idonsa ta tofo masa, sai kuma ta karra sada kai, har ya zamo yar ido da ido ne take tofa masa addu'ar, ta mike ta nufi inda yake ta miko dan hannunta da nufin taba kirjinsa da shi dan so take yi ta tabbatar cewa mutun din ne Gocewa yayi ya shiga tafiya a hankali ya ce" Kar ki taba Ni!, kin wani yada mayafinki a wajen da ba kowa ne yake muharaminki ba, ke bakya tunani ne?" Khadeeja ta zuba masa ido, ta ga ya nufi inda abin rufarta yake, sai ta samu kanta da furta" Allah dai ya sa ba kai ne ake nufin wai an bani ba" Daga ita din, da furucin bakin nata sai da suka sake dukansa a inda bai shirya ba, kai ku ji da fitina, an bata? ko an bashi? Tsayuwar yayi yanzunma ya harde hannayensa yana kallon wace ke magana Khadeeja ta dafe gaban goshinta, ta rintse idannu, a hankali ta ce" Dan Allah ka yi hakuri ka bani amsa, dan Allah kai ne? to ai ganganci kennan haihuwa da damuna, Ni din banza zan zauna da mai kyau? Hau ya fada min hala da zan zauna da mai kyau kuma mai kudi, inaga lokaci yayi da za'a yi abinda ya dace, in sha Allah daga nan sai in yi waje dama na kula kayana kala uku kawai aka sako min, an ba babanmu idan ya fito kasuwa inma ba'a bani ba na yafe , ah kai ina" Ba wai da karfi kalaman ta ke fita ba, hasalima ta karkatar da kai yadda ka san tana kukan tashin hankali domin harta muryarta a tausashe sosai take furucin da ita, sai hannunta dake murza gefen wuyanta , gashin kan nata kuwa ya zubu gefen da ta karkatar da kan Sake juyawa ya yi a nutse ya shiga haurawa da mayafin nata a hannunsa Ido ta dan zarro, lokaci daya ta shiga tunanin to ko dai baya jin Hausa? kar dai aje Balarabe ne? da an ga balaki to ita a larabcin nan banda dajajatun me ta gama fahimta? ta san dai ba zata ce da shi anstun ba, ta'alll kuwa yayi tsauri a miji ko? ya Allah, lokacin a bani Yaren nan a harshena yayi, gaba daya ta manta dazu fa yayi mata tambaya kuma da Hausar yayi magana, sai ta shiga haurawa da dan gudu gudu ta wani lankwashe murya tana karewa tsayinsa kallo ta ce" Ji mana, am, AM, asalamu alaikum ya ustaz, inni an.............." Juyowar da yayi ya saka ta ja da karfi abin tiles ya j kafar Gaba daya ta salama, t rintse ido ta riga ta ganta a kakarye kasa , sai kuma ta ji an yi mata wani irin janyowa an dan cirata sannan an hade bayanta da jikin kofar da ya so budewa ya shiga Da sauri ta bude idannuwanta, kuma a tsorace tana kallonsa Idannuwansa ya dauke daga fuskarta a hankali ya ce" Mema sunnanki?" Anmy dake zarro ido a hankali ta ce" kha.... Khadeeja" Idannuwan nasa ya maido kan fuskarta da lebenta da ya ambaci sunan nan A hankali ya ce" Bayan shi, baki da wani sunnan?"" Khadijah ta rintse ido gumi na taruwa a gaban goshinta a hankali ta ce" Sunna ce min Mama, ko Anmy" Dan buda ido yayi kadan a kan fuskarta sai kuma ya dan rage masu girma kadan ya ce" Ni baki haifeni ba, " Sai kuma ya dan matsa kadan daga matse mata wajen da yayi kasa kasa sosai ya ce" Ki shiga ki saka hijab baba mu je asibiti" Khadijah ta rasa ina zata tsoma ranta, ta dube shi ya fi a irga, da kyar bayan ta dan motsa ta ce" Me zamu yi a cen?" A kasan zuciyarsa aya ringa ayana' In dai wannan mai jifar ce ai kya yi abinda ya fi haka, fisabililahi ke bakuwa kece zaki sakani a gaba da tambayoyin nan? Ni kam baba me ya faru da kai ka hadani da aiki?' Yana dubanta da duban da ya sakata kasa yi masa wata tambayar Sai hannayenta da ta dan watsa a raunane ta ce" An hada min komai fa, yanzu na sha maganin , idan an jima in na ji da fever din zan yi allura" Bai san dalilin da ya sa du in ta yi magana yake bin bakinta da kallo ba, bayan Hausa dai ce take yi ba wani bakon Yaren ba Hanya ya bata da ido ya yi mata alamun ta je dakin nata hannunta take murzawa bakinta na motsi kadan kadan , sai ta dan yi tafiya sai ya juyo tana son cewa a bata abar kuma wani irin shayinsa ya darsun mata a zuciya Kasa kasa ya samu kansa da furta" Banda addu'ar in karye, banda jifa ta baya, kin ga ai ban maki komai ba" Da sauri ta ja ta tsaya, ta juyo da wani irin sauri ta zuba masa ido, bakinta na dan rawa ta ce" Kai ne?" Murmushi kawai ya yi ya bude nasa dakin ya shige da zannin nata, hakan ya sa Khadeeja daskarewa a waje daya lisafinta na neman kuncewa Sai kuma ta juya da sauri ta nufi dakinta ta bude ta shiga ta rufe ta karasa bakin bed ta zauna a hankali ta ringa sauke ajiyar zuciya....... Ba zata taba mantawa ba ranar da ta yi addu'ar nan a kan kunnen mutumen da aka kawo zai auri Karima Ana nufin wannan ne? ya salam Karima dama basaja aka yi maki dan a ga ko zaki amince da irin zabin da kike so? KARIMA shine irin mafarkinki ba nawa ba, Karima kin sakani a wani hali na yaya zan yi, ina zan kai mutun irin wannan? ina zan kai shi? KARIMA kece daidai da shi, ke ce kika dace da shi...Ya Allah.....Da sauri ta rungume hannayenta a kirjinta sakamakon wani irin bugawa da zuciyarta ke yi mai tsananin gaske, zazzabin da ta ji saukinsa ya nemi sake rufo mata, a dole ta ja abin rufa ta kudundune jikinta a ciki tana addu'a dan samun saukin wannan abu da bata taba jinsa a rayuwarta ba sai yau. A bangarensa kuwa yana shiga dakinsa ya samu waje ya zauna da zanninta a hannunsa yana sauke wani murmushi da ya tsaya a saman lebensa Ba komai ke saka shi jin dariya a ransa ba sai irin yadda wai ta yi tsaye take Larabci, uwa uba ko ya salameta ko me? To ta je ina? ai ko babu ran baba tsoho a yiwa kushewa, ko jaki ya daure a gidan nan an bashi ruwa bale mutun, mutun dinma y'ar kakan kurma? uhum, lalle yarinyar nan ta zo da bidi'a mai karfin gaske, zai yi mata addu'ar samun linzami a harshe da kuma ikon yiwa uban kurma biyaya saboda rayuwa ai ana yin biyayar auren nan dan Allah ne ba dan wani ba, in ba abin yarinyar nan Bama shima ai irin na kakaninsa aka yi masa, jeka daki ga matarka cen, bai san inda aka jefa shi ba sai hali ya bada damar karantar hali a zama irin na yau da gobe mai binciko da boyayan sirri komai girmansa Mikewa yayi ya bar komai nan saboda yayi abinda ya saba kafin ya kwonta, gashi yau ko su Hajia bai leka ba, irin wannan lokacin ya san ta yi barci daga ita har Litle Bayan ya gama komai ya zo ya kwonta ya dauki wayarsa yana dubawa, nan ya samu misss call din Mufeeda birjik a wayar Ya dan jima yana dubawa kafin ya fita a nutse ya dana wajen wanda ke kula da harkar sirinsa ya yi msg kamar haka " Ina son bincike a kan dukkan abinda ya shafi Mufeeda nan da sati Daya" Daga haka ya sauke connexion din ya lumshe idannuwansa yana neman barci, Duda wata zuciyarsa na yi masa maganar ya leka dakin mai jifa ya ga jikinta? sai wata ta yi hanni da hakan ta nuna masa zai leka idan an jima ai, ta yiwu yanzu ta jima da kwontawar harma ta samu barci A gidan malan Abdullahi Karfe goma sha biyu harda minti arba'in da wani abu , ama gidan babu wanda keda alamun kwonciya saboda fitinar dake faruwa wace ta same su rana tsaka, to rana tsaka zasu kirayi abin mana tunda basu saba gannin haka ba, tun daga Elhaji Maiga har autar gidansa ne a gidan nasu, domin tunda ya koma a birkice ya Sa aka basu salama bayan likita ya duba shi ya sanar masa Elhaji Ya'u bai fasa masa molon kai ba sai ya sa aka salami Mufeeda dake cikin aikata musu hauka tubran tunda kanwarta ta tabatar mata aure fa an daurawa AL'WALID shi a yau, ita dinma take ihun a salameta dan kuwa aiki ne ja a gabanta, ta yi rantsuwa ta maya ta ci alwashin ko ita ko wace AL'WALID ya aura, ba zata taba yafewa yarinyar ba, uwa uba idan wani sashi na zuciyarta ya hasaso mata shi da yarinyar da ya aura sai zuciyarta ta yi kamar zata daina aiki, tabasss yannayinta abin tausayi ne domin shi so bai bar kowa ba, idan ka cire furucin bakinta dake sakawa a daina jin tausayinta sauran lamarin komai ya shigo ne a daidai lokacin da ba lalle zuciya ta amince ba Duban Malan suke yi su biyar dake zaune a saman shinfidar tabarmar da aka shinfida ya gama yiwa Mufeeda tofi ko Ayar Allah zata sa ta nutsu, a nan ne mahaifinta ya fitar da rikitaciyar maganar da shi dai ya yi masa kallon ashe Maiga baka da hankali? ama kuma ya kasa furta koda A ne yana duban kasa, sai matarsa dake kallonsa kirjinta na dokawa dan wannan abu kam ba zata taba bari mijinta ya aikata ba Elhaji Maiga ya ce" Abdullahi kai fa nake sauraro, ka duba ka ga halin da y'arka yake ciki, ya dace ka yi kokarin nan ko a dace" Muhammad ya yinkura a nutse ya ce" Baba gaskiya wannan ba hurumin malan bane, wai me zai hanna a kwabi yarinyar nan a koya mata hakuri da juriya da addu'a har a ga an cinyewa jarabawa? mema ta taɓa ganni na gigitar rayuwa ne Ni ita?, dan girman Allah a haka tana tunanin ko auren nata yayi zai mutuntata ? shikenan ita ba'a ce mata a'a ko me ta yi niya amsa ake yi ace da ita shine daidai? fisabililahi a garin hausawa muke sannan musulmai ne mu, ina hadin malan ya je ya nuna zai je kauye neman maganin da zai dawo ya yi mata dan ta hadu da matsalar iska, ya zamo a nuna mamanmu bata nan kennan ina zata je? ana neman alfarmar ta je gidan da mutumen suka yi soyaya ya tare da matarsa yau yau ta zauna wai har malan ya samo maganin saboda ba za'a iya tafiya da ita Niamey a haka ba, fisabililahi sai kace muna garin da babu mafada shikenan yanzu ko su suka nemi ta je ta zauna a gidansu ai an kiya bale ace mune zamu nemi alfarmar a wulakantamu? shin ba'a aiki da daraja da mutunci ne? wai kudin dai shine kawai mai mutunci fisabililahi? yaya za'a yi ace a yi wannan abin ita yaya zata je ta rayu a gidan ne hankali kwonce? bafa alkhairi zata aikata ba dai shari saboda idannuwanta sun riga sun rufe, kunna ganni sai kiransa take yi kamar wace ba zuciya a kirjinta???? dan Allah baba ku duba lamarin nan ku yi shawara mai kyau, kamata yayi ace kun kwabi Mufeeda, ku nuna mata ba fa lalle abinda kake so bane Bama yake zame maka alkhairi, ku nuna mata ta gyara halinta ta je ta kadaice kanta ta nemi mafita a wajen wanda ya haliceta, na rantse Allah zai kawo mata sauki cikin ruwan sanyi ta same shin da shi da zuciyarsa da dukiyarsa kaf ba tare da an wulakantar da kai ba" "YANZU Abdullahi kana zaune d'anka ke wulakantani? Muhammad baka san waye Ni ba ko? dan ka ganni a cikin gidan nan a zaune da iyalina ne zaka raina min wayo? kai har me ka sani da rayuwar da duniyar baki daya? me kake takama da shi da har zaka budi baki ka ringa nuna min cewa y'ata bata da tarbiyya a kan abinda yake gaskiyar ta? kai har ka isa ka shiga tsakanina da d'an uwana?, me kake takama da shi ne? kai ka isa ka hanna shi sama min mafita? Mufeeda sai ta je ta zauna a gidan nan ta yadda za'a yi gagawar daura nata auren da shi itama, babu ruwanka da maganar wai ya so ta ko akasin hakan, karma ya so tan mana!, kai ka san irin son da yake yiwa Mufeeda? duk inda y'ar mahaukacin nan ta fito asiri aka yiwa AL'WALID da har ya kai kansa gidan wannan mutumen ya auri y'arsa, da gani yadda bashi da kyau haka itama y'ar take!, Abdullahi a gabanka ko? ko dai da gaske yake ba zaka yi min wannan alfarmar ba?????? ina sauraronka yaronka har yayi girman da zai shiga tsakanina da kai????" ELHAJI Maiga ya fada sama sama, ya zamo Malan Abdullahi kansa a kasa jikinsa har rawa yake yi ya rasa madafa ga tashin hankali Dagowa yayi lokacin da Muhammad zai karra yin magana a kausashe ya ce" Wato Ni zaka saka a gaba da kanina ka wulakanta? to shikenan gama, karasa abin fadin dake ranka sai ka rufe mu da duka" Matarsa ta sake dubansa , yau kam ta gaza hakura, a hankali ta ce" Malan" Da sauri ya dubeta idannuwansa har sun tara kwallah ya ce" Na'am Humaira? kema yau kin fito ki wulakantanin ne?" A hankali ta sada kanta, kirjinta na zafi sosai, innalilahi wa inna ilaihi raj'une wannan wace irin jarabawace mai zafin gaske da kulun ta kasa cinyewa, ? mu'amalar mijinta da d'an uwansa kazantaciyar mu'amala ce da musulunci baya so, sam ba zumunci bane kaskanci ne da wulakanci da raini da shiga hakin mutun Malan Abdullahi a raunane sosai ya dubi Elhaji Maiga ya ce" Kana nufin in je in samu Elhaji Hamza da batun Mufeeda ta je ta dan zauna min in je kauye in samo magungunnan da suka dace dan a yi mata magani, in nuna maman yaran nan ta tafi biki gida, kuma ba za'a iya yin tafiya da ita yarinyar ba?, haka dai kake nufi?" Elhaji Maiga ya ce" Eh haka yayi Abdullahi " Malan ya sauke ajiyar zuciya a tausashe ya ce" Yanzu me zai hanna mu samu wata mafitar? yaya zamu ɗorawa yarinya ciwo irin wannan da bashi da dadi ko kadan ? a ganina ba mafita bace, in dai shawarata kake so in bayar, me zai hanna mu saurari bayanin shi Elhaji Hamza din tunda da kansa yace zai yi magana? ko ba komai idan suka neme mu da kansu zai fi ko Maiga? duba da yannayin nan na rayuwa ko yaya kake gani?" Mufeeda ta ɗora kanta saman mahaifiyarta ta daki kuka mai tsuma mai saurare, hakan ya sake dagula lissafin mahaifinta, har jikinsa rawa yake yi ya dubi malan a kausashe ya ce" 07/12/2024, 15:14 - samiraharounayacouba: *FARKON GANIN IDONA* PAGE 35 TALLAH TALLAH TALLAH TALLAH *Zumar 3in1 zumace ingantacciya mekyau megyara jiki sosai zatasaka kayi bulbul breast sugyaru hips yafito kiyi yar duma duma hajiya bazakigane abundanake fadaba dai kinshata zakigane* *08030861857* *Zumar breast Zumar hips duk munadasu masu inganci sosai da sosai* *Akwai pills na 3in1 shima aikinsu Daya da zumar 3in1 gawayanda basashan zumane mukayi daminsu* *08030861857* *Infection flusher Ingantacce maganine mai magance dukwata matsalar mara Kai harda rashin haihuwa yanayi banahaufi akai don angwada angani mace indai rashin niima ne na cutar sanyi yararaketa kuraje kaikayi dattin mara zonabaki infection flusher kisha mamaki yar uwa Insha Allah zakigodemin* *Kayanmu guarantee ne sai angwada akansan nakwarai location gombe munaturawa koinah Insha Allah* *08030861857* Kira KO WhatsApp Insha Allah LABARI A kausashen nan ya ce" Kana nufin dai ba zaka yi ba?, ba laifi ku tashi mu je, ku tashi" Matarsa ta fara mikewa tana sake turo dauri gaba, dan dama ba shiri suke yi da yan gidan ba baki daya, saboda ita bata son mutun mai kumbiya kumbiya da son nuna shine na Allah din nan jikin Malan Abdullahi gaba daya ya kwashi rawa kamar zai kifa ya mike yana hada hanya da kyar ya riko Elhaji Maiga ya ce" Ka yi hakuri Maiga, mafita na so sama mana da ta fi wannan, ama tunda haka kake so in sha Allah sai ka saka ranar da zamu je sai mu tafin, ama wai kana tunanin zasu fi jin maganata Ni talaka ba kowa ba a kan taka??? " Wani irin hawaye ya kuncewa Muhammad, ya sada kansa kirjinsa na zafi sosai, mahaifiyarsa kuwa tuni dama ta yi ciki tana kukan dake fitowa tun daga cikin zuciyarta......., wato basa Sannin su ba kowa bane sai sun hadu da wannan bawan Allah da yake jini dan uwa shakiki na wanda yake jagora a duniyarsu, sun iya talaucinsu hakan ya sa ko a anguwa ana mutunta su banda idan wannan bawan Allah na kasa, in fa ya zo basu da sukunin zuciya saboda a gabansu yana iya wulakantar da jagoran rayuwarsu Elhaji Maiga ba kunya ba komai ya ce" Sai da na gama yin dogon nazari kafin in kawo maka wannan maganar, walahi sun fi jin kunyarka fiye da tawa saboda ilimin addinin musuluncin da Allah ya baka, baka ga ko gaisheka AL'WALID zai yi sai ya dan rage tsayinsa ba? kuma ai ba kai ka haifi Mufeeda ba ko? kawai daraja ce irin ta wanda ya riki Alkur'ani Allah ya baka, in dai ka je din zasu dubeka da daraja fiye da Ni, ba na je ba? a falonsa na baki fa ya barni da kakan yayi hayewarsa sama , kawai ka shirya Gobe nake so mu je, in sha Allah gobe ma zo mu dauke ka mu wuce" Malan Abdullahi ya gyada kai a sanyaye ya ce" Na zata a nan zaku kwana ai duba da dare yayi?" Elhaji Maiga ya dan dafa kafadarsa ya ce"A nan? To a ina su zasu kwana? ka ga Ni ina iya kwana a dakinka, matsalar sune ba zasu iya kwana a nan ba, ama zamu zo din goben kawai in sha Allah" daga haka suka wuce da iyalansa malan Abdullahi kuwa yana tsaye kamar an dasa shi a wajen, da kyar ya juyo ya ga Muhammad kansa a KASSSSS Zuciyarsa sai da ta yi rauni sosai, ya karaso ya zauna daf da shi a sanyaye sosai ya ce " Ka san me yasa nake ta hakuri ina cin kowani irin kashin Maiga? saboda amanar da mahaifiyarmu ta bari a tsakaninmu da alkawarin yin zumunci da junna har muma mu bar duniyar a lokacin da take cikin ciwo, ka san a da ba haka yake ba, kai ko farkon soyayar yarinyar nan da wannan mutumen shine ke tsawatar da wasu abubuwan , daga baya ne abin ya cenza ya zama wani iri, inaga tun lokacin da ya fada muguwar damuwar nan da aka kusa rufe shi saboda kudin gwamnati shi Elhajin ne ya shiga lamarin bayan ya bashi kudi masu ƙarfin gaske , to sanadiyar sa har girma ya samu a ma'aikatar tasu, shine dalilin da yasa ya zama baya ji baya gani a kan lamarin da ya shafi yarinyar nan da maganarta da mutumen nan, kuma ban ga laifinsa ba ai kowa da yadda yake daukan rayuwa, idan kana kara mutun kuwa ai bashi da kamarka da zarar anfanin da kake masa ya kare ne kuma sai ka ga ya bi wani sarkin, wato wani dan adam din sai Allah kawai, kana ji Muhammad? na san ciwon kaina fa, Sannin ciwon kan nawa ne ya sa na jajirce a kan dole sai na yi zumunci dan in kasance cikin wa'inda Allah zai duba da rahama sanadiyar wannan zumunci nawa...., in ka kula ba haramun bane mu yi haka din, saboda a hannun mata masu nagarta ne zamu sakata in har an anshemun, kuma in har auren nan ya tabbata Allah ya san me ke boye a cikinsa...., dan Allah Muhammad Ku yi hakuri kun ji? komai nada lokaci ku tayani samun ladan zumuncina, ku kawar da kai ku min addu'a, idan kuna haka mahaifiyarku gazawa zata yi, in ta gaza kuwa in bi ina in ji sanyi????, ku yi hakuri Muhammad ka ji?" Muhammad da girmansa da komai ya fashewa mahaifinsa da kuka yana sada kansa a hankali ya ce" Baba ka yi hakuri dan Allah ka ringa kiyaye idannuwan mu, baba mun gaza, walahi zuciyarmu ba zata iya ba, mun ga na yarinta mun ga na fara girma, yanzu mun fa kai wajen da burinmu sisin wani ma ba zaka Duba ba bale tasa, baba burina a rayuwa in ga na kai wajen da zan daga martabarka kaima ta hanyar aljihu, dan na kula an riga an yi rikicewar da idan baka da komai kai ba kowa bane, sai dai kashhhh du dogon karatun da na yi na jajirce ba dare ba rana na gama aiki ya gaza samuwa sai dan buga bugar nan, ta yiwu a haka zamu gama har mu mutu, alhamdulilah a haka dinma tunda har Allah ya bamu ci, sha da sutura, kwadayi ne da burin gannin samun ci gaba a kulun nake karra rokon karri, in sha Allah zamu tayaka, ama ka ringa kiyaye idannuwan mu baba, zan zo in raka ka, dan walahi zuciyata ba zata taba samun nutsuwa ka bi shi kai kadai ba, domin ya riga ya san cewa har kasa ta nade kai nasa ne komai tsiya kuma kana tare da shi , yana iya yi maka du abinda ya so" Malan Abdullahi ya sauke ajiyar zuciya a sanyaye ya ce" To shikenan, jibeka kato da kai kana rusa min kuka share hawayen tashi maza ka je gidanka, bari in je in bada hakuri Ni dinma " Ya karashe yana murmushi, shi dai Muhammad ya share hawayensa ya mike ya ja babur dinsa ya fitar sannan ya nufi gidansa zuciyarsa cike da kunci da riko mai girman gaske na uncle dinsa, du yadda mahaifinsa zai guji abin nan ba zai yiwu ba, ba zai taba iya gannin girman mutumen nan ba saboda a gabansa yake wulakanta iyayensa. Washe gari a gidan Aba Tunda safiya ta yi amarya ta samu Mama a dakinta bayan ta nemi izinin shiga ta bata dama ta zauna tana dubanta ta ce" Hajia maganar salama da aka bada na masu kai amarya jiya, ai kin san kanaina basu je ba saboda Elhaji yace ba zasu je ba, ama kuma sa yi jiran nasu ai ko? tunda dai sunna gidan nan komai aka yi da su" Mama ta dubeta ta ce" Salama?" Amarya ta ce" Eh, ba na ji jiya da suka dawo sunna cewa Elhaji ga adadin kudin da aka basu dan kawai sun kai amarya?, wai wanene aka aurawa Anmy haka?" Mama ta dubeta da dan mamaki , sai kuma ta basar ta ce" Salamar dai zan anso masu a wajen su Fateemar, ai ba zata taba ba sai ta zo an ba kowa in sha Allah kar ki damu" Amarya ta dan tabe baki, ba wai asalin maganar salamar ce ta kawota dakin ba, zuwan nata biyu ne, so take yi ta san waye takamaimai mijin da aka aurawa khadija da har za'a dauki makudan kudaden nan a basu dan kawai sun kaita dakinta? Sannan tana so ta gane maganar cikin nan, domin abubuwan nan biyu sunne ke hannata barci a kwanaki biyun nan , yadda take gannin rana haka take gannin dare idan ta shiga dakinta, gashi ita ko batan wata bata yi da shi ba tunda ta zo gidan, kuma ai ya haihu da sauran matan ko? Bayan Khadeeja ma ai ya haihu da wasu biyu , ko dai tsabar kiyayar matar nan tana iya yi mata abinda zai hannata haihuwar ita? hankalinta na mugun tashi idan ta yi wannan tunanin, ta yi kiran malamanta kowane ta bashi damar yi mata bincike mai sunna bincike dan kuwa in har ita ta yi mata asirin nan walahi sai an daga musu Alkur'ani a gidan dan ba zata yarda ba. Amarya ta ce" To ai baki bani amsar sirikin namu ba, wannan baban kamu da muka yi haka?" Mama ta dakatar da jan carbin da take yi, a nutse ta fuskanci amarya ta ce" Sunnansa kawai na sani kamar yadda kika sani, ko wanene kuma wannan Sannin gaibu sai Allah sai kuma lokaci zai bamu damar Sannin halayarsa, ko kuwa idan a kagauce kike ki samu mijinki ku yi bayani, ki yi hakuri carbi nake ja kafin yan kai Gara su taru a hau wani aikin kuma" Daga haka Mama ta sake jan hijabinta da kyau ta ci gaba da jan carbinta a nutse Kasa magana amarya ta yi zuciyarta na kunna sosai, kawai sai ta juya ta fice a dakin tana ayana' ba zaka taba Sannin abinda ke cikin wannan munafukar ba, a gama taron nan ki gani zan je da kaina a min binciken da ya dace a kanki kuma zan dauki matakin da ya dace!, in kuwa wani cikin ne da ke shima sai ya bi dayan in dai ina raye' Bayan ta fita Mama ta jima tana kallon kofar da ta bi ta fita kafin ta sauke ajiyar zuciya ta dan hada tagumi na tunani......, wato ita dai ba zata taba so ace ƴaƴanta sun biyo hanyar da ta bi ba, shi yasa tun jiya har zuwa yau cikin tunani da addu'a take, tana yi musu fatan inma auren wata mijinsu zai yi kar a hade su, ita kam bata ji da dadi har ga Allah, bale wannan yarinyar so take yi karfi da yaji sai ta kaita inda za'a ce lah Usainar da kanta ce ta yi abu kaza? Ajiyar zuciya ta sake saukewa kawai ta mike gannin takwasss ce zata yi ta cenza hijab dinta ta feshe jikinta da turare ta nufi bangaren Elhaji saboda ta ji bayani a kan masu kai garar dan ta tabbata yanzu sa hadu a je a kai a gama, cen kasan zuciyarta kuwa da Anmy ta kwana, tana ta tunanin yaya yarinyar take? duba da bata da lafiya. A nutse ta tura kofar bayan ta bude daga baya ta shigo, sai ta ja ta tsaya sakamakon muryarsa da take ji yana fadin" Yauwa Habu, irin kallon nan da ka yi a gidan cen shi zaka fara yi, ya zama wajibi mu ci uban mutumen nan, uban budurwar mijin Anmy ai kishiyanmu ne, in an jima karfe hudu na yama ku hau shadojin nan ku sameni a shago mu shiga motar mu je, Ni da ALLAH ya bani zaradan samari, in sha Allah sai mun ci ubansa, ku tashi ku je ku fara shiri" Sunna mikewa mama ta shigo da sauri tana dubansu ta ce" Kai, innalilahi wa inna ilaihi raj'une, kai ku dawo min nan ku dawo" Zaratan samarin nasu biyar suka dawo kawunnansu a KASSSSS saboda sun gama hardace Muryar mamansu ta zaman lafiya da akasin haka Aba ya dubeta ya ce" To Gimbiya lafiya da shigowar sasafe haka?" Mama ta dube shi , eh lalle, haka fa, zai ce haka kam A tausashe ta zauna tana dubansa ta ce" Yanzu babansu fisabililahi ka kyauta kennan? me kuma kake son koyawa yaran nan? kar ka manta fa du abinda ka koya musu zasu zo su baka harda a gida ne ko ba dade ko ba jima" Ran Aba ya fara ɓaci yana dubanta ya ce" Kin ga gimbiya ki kiyayeni? kin ga ki kiyayeni? su bani harda kamar yaya? so suke su shiga wuta ne? na ga ai ubansu ne Ni Ko?, to bari ki ji y'ayana sun san zafina, nan na zo jiya nace maki an min rankwashi an harbeni a tumbi kika yi biris da Ni, yanzu da Allah ya bani masu tsayawa a bayana in ja abinda ya dace in ja sai kuma ki ce a'a? mutumen nan har nan ya tardoni ya wulakantani a gaban yan anguwa, kin san irinsu kuwa idan suka sakoka a gaba ka kyale ka shiga uku?, to dai ki ji da kyau walahi gadin y'ata zan yi, kafarta kafata, yanzu zan shirya in fita saboda tsaro, kuma ki sani daidai nake da ke da duk wani wanda zai ce a'a, aikin banza ma kennan a tardoni har nan in ce a'a? baki isa ba gimbiya, kin yi tsugul, kuma ya batun da muka yi da ke na kai karar uban Mudansir? ai mun ce in an gama bikin nan zamu ke ki samo mana wani mai ilimin munafukan yahudawan ya yi mana tsaye a rufe uban yan iska, yaya kina kan batun ki ko Ni zaki cuta ki min halayar masu jan kunne?" Mama ta yi tsuru tsuru, a zuciyarta fadi taken Innalilahi na shiga uku, ashe bai manta abin nan ba?, mu kai ƙarar baban Mudansir? na shiga uku Ni Usaina mutumen nan sai ya kasheni hankalinsa zai kwonta?' A bayane kuwa ta dubi yaran ta ce" Kai ku tashi maza ku je ku yi shirin makaranta, ku ajiye min kayan nan a nan!" Sumui sumui suka mike suka yi waje, ta juyo inda Aba ya rike kugu tana kallonsa a tausashe ta ce" Haba mana baban su Sidiku, jiya jiyan nan fa ka karra rike daraja a gari ka yi suruki, kuma sai a hangoka kana dambe fisabililahi ba zaka ji tsoron sirikin naka ya gani ba?" Aba ya zabga mata harara ya ce" A'a!" sannan ya nufi ciki Mama ta zarro ido tana kallonsa ta bi bayansa a tausashe ta ce" Da kunya mana, haba mana, kaine fa sirikin AL'WALID guda" Aba ya ja ya tsaya ya juyo ya nuna mata yatsa ya ce" Kin ga gimbiya ki rabani da jaraba? kin ga ko? in kin hanna y'ayanki bina ai Ni kadai na isa in janyo maki fitinar, Allah kuwa sai na je, sai fa na hadu da mutumen man na masa jijigar da zai raba y'arsa da mijin y'ata dan karya ne a mana kishiya Allah kuwa!" Ya shige dakinsa ya mako kofar ya bar Mama baki sake da hanci kamar ta yi summar tsaye Ikon Allah, wanzan baka so a jikinka kennan, kishiya dai kishiya ce yake nufi ? lallema, lallema Tana nan zaunen nan ya fito ya sha dakakiyar shada sabuwa dall, sai buga kanshi yake ya kafe hula a kansa ya harareta da gefen ido kasa kasa ya ce" Aikin banza da bata kishin mijinta, bari in je a ja gaban garar nan mu kai , in yi dukkan abinda ya dace , babu fa wanda zai dagawa y'ata hankali in kyale shi ko waye shi!" Ya yi gaba ya bar Mama baki bude tana kallon sa Da ya fito ya samu Mama Fateema da Hajia iya sun zo sun sha shiga ta alfarma , sai kawai yace su tashi su tafi Mama FATEEMA ta mike tana fadin" To yaya bari in sanar da Hajiar, bata dakinta ne" Aba ya wani dauke kai ya ce" Wai wace wancan? Ni zata wulakanta ko FATEEMA? Ni zata hanna fada ? kyaleta kawai mu yi tafiyarmu wancen bata kishin mu mu je, mu tafi" Mama fateema a dole ta bi bayansa saboda guguwarsa ba zata iya ba, suka fita suka shiga babar motarsa ya shige gaba yana hararan ya'yan da hannu ya musu alamun zasu hade ya warci motarsa ya karra gaba, shi da yan uba sai dai hange! _________________________________________ Barci mai cike da mafarkai irin wannan ta jima rabonta da irinsa, sai dai lokacin sallar asubahi na yi ta farka da kasala da ciwon mara na al'adar da ta dan dawo mata kamar yadda ta saba yi mata Wanka ta yi na kirki ta darji jikinta sannan ta fito ta bude akwatinta ta ciro fari kal din leshhh da Abansu ya musu tsarabarsa daga Dubai dandatsetse mai sanar da darajarsa da an kalle shi A nutse ta kimtsa domin ta san ko yayane a yau tana iya yin bakin fuskar da zasu dan kawai su kalli amarya domin amarya akoy farin jinnin wannan Zama ta yi ta shiga hada allurar da zata yiwa cinyarta tsigar jikinta sai tashi take yi saboda ba son allurar take yi ba, sai dai kuma rashin son nata ba zai bari ta bar kanta cikin ciwo ba tana ji tana ganni a irin wannan gidan kare kukan ka Ta gama hada allurar ta ji dan kwankwasawa, tun bata bada damar a shigo ba aka murda aka shigo hakan ya sa ta yi tsaye tana kallon mai shigowar hadi da dan kashe girman idannuwanta A nutse ya shigo, da salamar da ta fito daga makoshinsa kawai ya dan tsaya ya sauke dubansa a kanta Walwalin da leshin ke yi kadai ya isa ya dauki hankalin mai kallo, ga wani dauri da ta kashe da ya saka shi sake binta da kallo kafin ya dan kalli wajen kaffafuwanta sai kuma ya dauke dubansa ya karasa inda ta mike tana dan kallon gefe da gefe zuciyarta na kwasar barin nan irin na dazu Allurar dake hannunta ya bi da kallo, kafin ya sake kallon gashinta dake sake a bayanta Kadara ce mai zafin gaske, subahanallah rikakiyar kadara ce mai zafin gaske yarinyar A hankali ta bude bakinta kasa kasa ta furta" Barka da safiya" Murya ce a sanyaye, murya ce mai zakin gaske, murya ce mai nutsuwa........Ya Salam. Kasa amsawa yayi, ya dan dubi agogo ya ga karfe tara ce ta yi, dama ya shigo cikin dare ya ji jikin da zafi, ya jima ma a zaune kafin ya tafi dakinsa dan kar ya katse mata barcin, da asubahi kuwa da zai je masallaci sai da ya nufo dakin nata ya ga fitila a kunne sai kawai ya wuce dan an fara tayar da Sallah ,sai yanzu ya dawo bayan ya ga baba Hamza da Hajia inna sun yi fira sosai, a bangaren Nasa ma ya samu litle da aunty shareefat, sunna falon kasa yanzu haka, shine ya hayo ya shigo dan ya ga jikin nata ya kuma sanar da ita bakinta dan ya ga kamar abin kari ne suka kawo A hankali ya mika hannu ya amshi allurar , yana kallonta da kula sosai ya ce" Mu je asibiti" Khadeeja ta lumshe idannuwanta, ba zata iya ba, bafa zata iya da bugun zuciyar nan ba, du idan ya budi baki sai kirjinta ya doka......................... innalilahi wa inna ilaihi raj'une A hankali ta ce" Allurar ce zan yi " Sauke seringin yayi daga saman allurar a nutse ya dan sake kallonta sai kuma ya girgiza kansa kawai bai sake ce mata komai ba ya nufi inda kayanta suke ya dan tsaya cike da tunanin abinda ya dace ya yi?, sai kawai ya dauki abinda yake kyautata zaton hijab dinta ne, ya juyo inda take din nan ya karaso Yakan samu nauyin harshe dan bai san sunnan da zai yi kiranta da shi ba, a lokacin da ya budi baki zai yi magana wayarsa ta ringa neman agaji A nutse ya ciro ya karra a kunnensa a hankali ya furta" Babah" Kanta ta daga tana kallon sajen fuskarsa , da amon muryarsa, a hankali ta ɗora dubanta a jajayen lubanansa a lokacin da ya furta" Gara kuma?" Baba Hamza ya ce" Eh walahi ka ga manyan motoci biyu sun shigo shake da abinci , gayanan shi uban yan rigimar ya min tsaye sai shasheka yake wai ya gaji da loda buhunnan shinkafar a bashi ruwa ya sha, Ni kam ya raina min wayo Allah kuwa, wai Gara, bayan nace masa kar a yi" Karbar wayar kawai Aba yayi yana sakin murmushi ya ce" Asalamu alaikum wa rahamatulah wa barakatuhu " AL'WALID ya dan yi kasa da dubansa, irin yadda ta zuba masa fararan idannuwanta masu ɗauke da kwali sai da tsigar jikinsa ta tashi, haka kuma ya samu kansa da dan riko hannunta lokaci daya ya dan sado ta yadda zata ji Muryar a tausashe ya ce" Wa alaika Salam wa rahamatulah, Barka da safiya Aba" Aba ya wani saki murmushi ya ce" Fatan an tashi lafiya , ya gajiya, ya taro? ina Hajia ƙaramar fatan tana nan tana biyaya sau da kafa ko in ci ubanta?" Daga shi har itan ido suka zarro, da sauri ta hade hannayenta idannuwanta waje har hancinta ba gogar nasa kasa kasa sosai ta ce" 07/12/2024, 15:15 - samiraharounayacouba: 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *FARKON GANIN IDONA* 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *LABARI DA RUBUTAWA* *SAJIDA NIJAR*🇳🇪 *PAID BOOK* *Y'AN NIJAR ZAKU TURO KATIN AIRTEL KO TA SAHELCOM TA DARI A WANNAN NUMBAR 93811618 SAI A SAKA KU A GRUP, YAN NAGERIA ZAKU YI TRENSFER NE NA 500 TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GT Bank sai a bani shedar ta numbana kamar haka 93811618 , Sajida Nijar thank you 😍* LITATTAFAN MARUBUCIYAR DUK KARYAR KADA Y'AR MAHAUKACIYA NEMAN NA KAINA BANI DA ZABI DAGA TAFIYA ƊAUKAR SOJA BAK'A CE KUTKALE DUK NISAN JIFA MAGE IDAN KA RAINA INDA KAKE DUTSE NI ZAN LADABI ZAKIN SARAKAI WATA KOKOWAR DA CIWO A ZUCIYATA AURE YAƘIN MATA AZAL WATA TAFIYAR *Shafi na talatin da biyar (35)* *TALLAH, TALLAH, TALLAH* https://chat.whatsapp.com/KmdHXVV1oUlKAT6ldQEXOf YAR UWAH SHIN KINADA LABARIN WANNAN BUSINESS MAI SAURIN KAWO KUDI KIKA TSAYA HAR YANXU BAKI SHIGABA TOH BARI KIJI IDAN KINADA BURIKA A ARAYUWAR KI TOH MAZA KI SHIGO META FORCE DOMIN CIKAN BURIN KI DA KIKA DADE KINA SON KI CIKA TA GEFEN KUDI HAJIYATA IDAN KINA META FORCE KI KASHE KUDI BAKOMAI BANE A WURIN KI DAN HK KADA KIBARI KIYI WASA DA WANNAN DAMAR YIMAZA KISHIGO KEMA KI FARA SAMUN KUDI IN DOLLARS WATO MAZAJEN KUDI*💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼 👉0912 262 1080 LABARI "Dan Allah kace eh ina yi, Abanmu zai iya zane ni da safiyar nan, gashi zazabi nake yi" Ta furta kasa kasa sosai, furucinta na dukan fuskarsa, A hankali ya samu kansa da lumshe idannuwansa, a hankali yana dan sake dubanta kasa kasa ya ce" Alhamdulilah Aba, ama ka ga ai irin haka ke sakamu yin addu'ar kary....." Da wani irin sauri ta zarro ido ta saka hannunta ta rufe bakinsa tana girgiza masa kai Ido ya tsura cikin idannuwanta har sai da ta sada dubanta ba shiri A tausashe bayan ya yi aiki da hannun nata ya dan ciji yatsar ta saki bakin nasa ya ce" Ganinan fitowa dan Allah kan maganar garar nan, yaya za'a bamu mutun kuma a bamu abinci?" Aba ya wani cira kai ya ce" Kai haba dai, ai abinda yake faruwa ka ga an riga an gigitamu da harkar garar nan, ka kuwa san har saki ake yi saboda garah? Shine dai aka dan kokarta karba zaku yi kar ka biyewa tsohon nan " AL'WALID ya katse kiran saboda gaba daya yarinyar nan so take yi ta shiga jikinsa dan ta ji me Aba ke fadi, gaba daya yarinyar nan ta gama hadewa da shi sai faman mane kunnayensu da junna take yi dan ta ji da kyau abinda ake fadi a ta dayan barin A hankali ta dago da ta ji shirun yayi yawa ba amon Muryar Aba, shima kuma yayi shiru Dan baya ta ja tana fadin" A'uzubulahi" haka kuma tana dan kikifta ido da janyewa daga jikinsa Dubanta yake yi dai bai iya cewa komai ba, A hankali ta ce" Walahi ban san har ka manemin ba, ina jin Muryar Aba, subahanallah ya zaka mane min?" Ido kawai ya dan fitar yana dubanta, sai kuma ya yi murmushi ya dan nuna kansa, har zai yi tambayar da take harshensa sai kuma ya juya da dan hanzari saboda ba fa zai yiwu a bashi garah ba, yaya za'a yi wai a baka y'a sukutum kuma a hada maka da abinci? kennan ance ka ci ka koshi ka kirta mata rashin mutunci ko? Har ya kama kofar ya dakata ya juyo , a hankali ya ce" Hajia karama, ki saka hijab din ki sauko mu je asibitin....., ba shawara na nema ba fa..........." Daga haka ya sakar mata kofar ya fice Khadeeja ta saki bakinta harda karkata kai bayan ya bar dakin Gaba daya jikinta kanshin turarensa yake yi, innalilahi idannuwanta kuwa har gizo suke yi mata A hankali ta dauki hijabin tana kallo, lokaci daya kuma ta saka, ta dauki jakar hannunta ta rataye ta rataya ta juyo a hankali ta nufi hanyar matakala tana ayana magana kamar haka' Inama ya'yan gidanmu su ganni da jakar nan a haka ina saukowa? hahahaha su ga matan aure na saukowa daga dakinsu" Hango iya da ta yi da mama fateema ya sakata saka dariyar farin ciki da gudu gudu ta karaso tana fadin" Wayo Allahna dadi, iya? mama? wuni kuka zo min hala?"" Iya ta zuba mata ido tana sake jan mayafinta ta dan leka inda su aunty shareefat suka nufa sunna kokarin kawo abincin kari kasa kasa ta ce" Zan ga Annabi idan na yi hali na gari, to wai ko irin yadda kudi ya rasa daraja hakama budurci? y'ar nan mu ai sai mu yi sati a karkace ama ya'yan yanzu sai ki ga daram abinsu sunna da wata wakar yan soyayya" Mama fateema ta kawar da kai tana yin kamar bata ji ba, Khadeejama ta yi kamar zata nutse kasa, haba dan Allah, wani budurcin kuma? wai ita iya bata gannin babar mutun a zaune ne? Iya ta sake dubanta ta ce" Kin ga, zuwa na yi in karra jaddada maki kin ga shigo ko yaji idan kika yarda kika daka sai mun kifar da d'an iska, ba zaki min bakin cikin ziyara ba, ah to, ina fatan kina tune da lesson din da kika dauka a saman majalisa" KHADEEJA ta sada kai kasa kasa ta ce" Iya dan Allah ki bari mana" Iya ta saka y'ar shewa suka tafa ta ce" Allah mai alkhairi dama y'ar nan da kisarta aka haifota kuma ta rike koyarwar samun mafita, ki ga dan Allah yadda ta yiwa ido Fati" Mama FATEEMA kam ta ga abin ba na karewa bane ta sauke ajiyar zuciya ta ce" Uhum, yaya jikin naki? ban kirayi mai kitso da kunshin ba nace sai na zo mun ga sauƙin jikin" KHADEEJA ta shagwabe ta koma jikin Mama Fateema ta ɗora hannunta a wuyanta ta ce" Mama karama taba wuyana, sai ki gasa biredi a jikina , ai sauki kam babu gaskiya yanzu haka asibiti za'a je dan Allah kar a min kitson nan" Murmushi aunty shareefat ta saki bayan sun karaso tana nunawa kurma Khadeeja ta yi mata alamun itace ta je mana su gaisa, haka kuma lokaci daya tana amsa gaisuwar da Khadeeja ke yi mata da kula, sannan ta sake fadin" Litle jeki mana, ga maman naki, ki je...., daughter ya kwanan sabon gidanki? ina fata jikin ki da sauki?" Khadeeja dake kallon kurma, itama kurmar ita take kallo, a dan nesa da ita domin a tsorace take da matan da ake haɗawa da mahaifinta, Mufeeda na yi mata kisan mumuke ne, ta taɓa amsar ipad dinta ta rubuta mata sai ta kasheta da wuka idan tana zuwa inda suke fira da babanta ta tarda su, ta sha fakar ido ta dungureta da karfin tsiya, kuma bata yi mata a gaban mutane shi yasa yanzunma a tsaye dai take ama ta kasa zuwa kusan Khadeeja Khadeeja ta dubi aunty shareefat dake hada mata kayan kari a wasu plate na alfarma a tausashe ta ce " Aunty, kanwarki ce? bata magana ne?"" Aunty shareefat ta yi murmushi ta ce " Kurma ce, ama tana karantar lebe, kuma tana rubuta amsa a ipad dinta....., no ba kanwata bace, jikata ce, y'ar Elhaji karami ce wato AL'WALID " Da sauri Khadeeja ta kalleta tana neman karin haske, domin mamaki ya kamata da tambayar kanta nan take cewar dama yana da wata matar? Aunty shareefat ta dan dubi kurma ta ga ba ita take kallo ba dan haka ta ce" Mahaifiyarta ta rasu ranar da ta haifeta" KHADEEJA ta Dubi kurma zuciyarta na cika da rauni da tausayin yar matashiyar yarinyar wace kamar ka tabata jinni ya fito tsabar hutu Dan matsawa ta yi a gefenta ta kalli wajen ta ga zai isa ta zauna ta dubi Litle a hankali ta nuna mata gefenta sannan ta ce" Zo ki zauna....., kin ji? yaya sunnanki?" Kurma sarai ta karanci me tace, ama ta kasa motsawa, sai ta kalli aunty shareefat ta kalli su Mama Fateema da aka yi sevng din abinci sannan ta kalli Khadeeja, har sai da Aunty shareefat ta dubeta da kula sosai ta ce" Je mana litle, ba nace maki mamanki ce ita ba?, je mana ta miko hannu kar ta gaji ko?" "ki je ki fada mata sunnanki ko ?" ta karashe tana ajiyewa Khadeeja nata abincin bayan ta janyo dan karamin table A hankali litle ta karasa kusan Khadeeja Khadeeja ta kama hannunta a hankali ta dan rike shi da kyau tana kallon fuskarta ta ce" Me sunanki?" Litle ta ciro ipad dinta ta shiga wajen rubutun wps ta rubuta mata sunnanta kamar haka "My name is Rahamatulah AL'WALID" KHADEEJA ta zubawa sunnan ido, haka kawai sunnan ya birgeta da mahadinsa, ta sakar mata murmushi tana dubanta ta ce" Ni kuma i'm NANA KHADEEJA EL YA'U" litle ta dan dubeta a dan tsorace saboda sunnan da aka yi mata hannin kamawa koda wasa, sai kuma ta kalli aunty shareefat da sauri ta yi rubutu a ipad dinta ta mikawa aunty shareefat KHADEEJA na kallonta da dan mamaki ta ce" Aunty me ta rubuta?" Aunty shareefat da jikinta ya dan yi sanyi ta dago daga karatun abin ta dan dubi Khadeeja tana basarwa ta yi murmushi ta ce" Ba komai daughter, ki karya mana" Mama fateema ta ce" Ai fa in dai Anmy ce idan ta samu fira ba lalle ta tuna cikinta ba, dauki ki karya mana ke da baki da lafiya?" Da sauri kurma ta amshi ipad din ta mikawa Khadeeja ta dan yi abin kuramen nan ta bata Khadeeja ta karanta maganar kamar haka " Kai, kaka S ta kama sunnan Maman mama bayan yace zai min duka idan na yi maganarta a rayuwata" Cikin wani yannayi ta dago tana duban kurma wace ke kallonta itama , cike da son karrin bayani Aunty shareefat ta mike tana fadin" AM, bari dai in kaita wajen su inna ko ta barki ki karya" Khadeeja ta basar itama sunna hada ido da mama fateema ta mata alamun ta yi shiru hakan ya sa ta yi murmushi kawai tana kallon kurma wace ta toge ta ki bin Aunty shareefat din Ta nuna zaunawa zata yi Mama fateema da kula sosai ta ce" Aunty shareefat a barta wajen mamanta mana kafin ta dawo da kayanta nan ko Amu?" Kurma ta ringa gyada kai tana kallon Mama Fateema dake yi mata murmushi tana son gane lalle lalle idan aka barsu daga ita sai ita zata ci gaba da yi mata murmushin ne ko zata yi mata irin na Mufeedan Jiki ba karfi Aunty shareefat ta zauna , tana kokarin turewa itama a ranta tana ayana' Ya Salam, litle sai ta janyo wata fitinar ne? koda yake yarinya ce ita ina ruwanta ga kuma wannan larura Tata wace masu irinta yara dama sunna da wuyar sha'ani , Allah ya rufa asiri' Kadan Anmy ta taɓa abincin, ita kurma kuwa dama da zasu shigo ta ajiye robar kosanta da Kakan kurma ya shigo mata da shi tunda zasu shigo, yau da wahala ma idan zata je cin kosan dan ta yi damm, ama ta san kakan kurma zai ajiye mata wani ne sai in ya ga bata zo nema ba zai bada sadaka ko ya cinye abinsa Su Mama Fateema ne suka tashi sunna kokarin tafiya Khalisat ta shigo da sauri bayan ta yi salama ta gaishe da mutane ta yiwa Anmy gaisuwarta daban da girmamawa sosai ta karasa kusan Aunty shareefat ta zauna jiki a mace ta ce" Aunty, kin kuwa san cewa su MUFEEDA ne suka zo da iyayenta?" Da sauri Aunty ta kalleta, hakama kurma dake kallon bakinta sai da gabanta ya fadi sosai Aunty shareefat ta ce" Ban gane ba, wace Mufeedan? ta zo neman uban meye kuma?, ina shi son din yake ba yana tare da Kakan kurma da baba ba?" Khalisat ta girgiza kai ta ce" Kakan kurman ai bai jira Big Son fitowa ba ya yi tafiyarsa Shago yace idan su Aunty baki sun fito su same shi a cen, kawai ana tsaye dai ana tatauna cewa dole za'a amshi Gara da su Mama mai gadi Ya zo yace security sun sa a tambayo idan a bar su malan Abdullahi shigowa iyayen Mufeedan, ke dai shi big son abin mamaki ma ya bashi bai bada amsa ba sai baba ne yace a barsu su shigo mana baki ne?, in fada maki sai gasu sun shigo, su hudu a mota inaga mahaifinta da ita, da shi malan Abdullahi da direba ne, sai kuma wani a mashin dinsa, walahi aunty baki ji yadda hankalina ya tashi ba, yarinyar nan fa yar balaki ce Walahi tana iya bin hanyar da za'a daura mata aure da Big Son a yau, da kuwa mun shiga uku!" KHADEEJA na magana da Mama FATEEMA ne ama gaba daya hankalinta a kan abinda yake faruwa dan har jikin khalisat rawa rawa yake yi Aunty shareefat ta bige bakinta tana mikewa ta ce" Daughter Muna zuwa, bari mu dawo mu je asibitin nan kin ji? ina zuwa yanzu" Ta wuce gaba kasa kasa tana cewa Khalisat " Ba fa zai yiwu ba, na rantse tunda baban Imane ya barni in yi sati a gidan nan sai inda karfina ya kare, ba fa zai auri yarinyar nan ba ko da uban me take takama, karya take yi ta zo ta wulakanta mana iyaye a gabanmu da bayan idannuwanmu sannan tace jikansu zata aura, ai shashashai muke kennan, walahi ba zai yiwu ba!" A nutse Mama Fateema ta dubi Khadeeja bayan du sun fice sun bar su su kadai sai kurma da ta rafka tagumi hankalinta du ba a jikinta ba A tausashe ta ce" Ba ruwanki da komai, ba ruwanki da shiga abinda ba'a saka ki ba, kuma koda abinda muka jin ne ba wani damuwa kin ji? kawai ki ci gaba da addu'a sannan ki yi biyayar aure sau da kafa....., zan yi kira a numbar wani a gidan nan dan in ji ki, idan kin sake warwarewa sai mu zo a yi kitso da kunshin nan Umani, Ni da nake so a ringa yi maki su du sati bibiyu? ina so in ga uwata ta fi kowa kyau da ɗaukan wanka kin ji ko?, kuma sun ce yau zasu kai kayan akwati da dai tadarsu ta yiwu yau dinma mu dawo idan kuwa sai mun gama yi maki dinkunna zaki ganmu to, Ni dai zuwan da bana so in yi shine wanda zan ji kina wani abin marar dadi, alkur'an sai na bata maki Anmy kin dai sani sarai ko?" Khadeeja ta dan turo baki, gaba daya zuciyarta lokaci daya ta ringa cinkushewa da wani tunani marar dadi da tsari wanda bai dace ace tana yi ba...., dan bata ga dadin abin da ta ji da har zata ji daci dan an yi magana irin haka, to akace ma yana da y'a bata ji komai makamancin haka ba sai maganar wannan sunna zai tsaye mata a rai?, ama kuma abinda mama karama ke so da wahala fa, haba dai, Yaushema aka aurota da har za'a fara yi mata tunanin kishiya? a bari ta dan saje da gidan ta gama gane lungu da sakon gidan mana kafin a hada mata wata rigimar , biyaya? wannan ai dole ce, ama kuma ba lallene ta juri wani abin ba gaskiya kan uba! Mama FATEEMA da iya suka tafi, Khadeeja ta dawo ta zauna a kusa da kurma da ta yi wani iri du ta fita hayacinta, ga tsoron an barta daga ita sai Khadeeja wace take tunanin ba idannuwan kowa tana iya cuta mata kamar yadda Mufeeda ke yi mata, ga tsoron ta bi su dan idan akoy dan adam din dake bata tsoro a duniya bayan Mufeeda ne, sai kawai ta sada kai ta yi tsomomo da ita A hankali Khadeeja ta mika hannu ta taɓa hannunta, hakan ya sa ta dago da sauri kuma a tsorace Khadeeja ta dan zuba mata ido a tausashe ta ce" Tunanin me kike yi?" Kurma ta sauke ajiyar zuciya, a hankali ta rubuta abu kamar haka" Tsoro nake ji, sun ce wai ta zo, kar aje din ta auri babana ta kasheni da tace, Ni tsoronta nake ji" Karantawa Khadeeja ke yi kirjinta na amsawa, a hankali ta dago tana kallon kurma, sosai ta so jin komai daga bakin kurmar , kuma ta san abu ne mai sauki saboda kurma ba wata baba bace da zata iya bambance wasu abubuwan a yanzu, du abinda aka tambayeta tana iya fada kanta tsaye, sai dai kuma haka kawai sai yannayin kurma ya bata tausayi, a bayane yake yarinyar a tsorace take, hakan ya sa Khadeeja cire hijabinta ta kama hannayen kurma tana dubanta a tausashe sosai ta ce" Hey, akoy wanda ya isa ya kashe wani ne bayan Allahn da ya halice shi?" Kurma ta girgiza kai hawaye na bale mata, ta rubuta abu kamar haka " AA, ama ita din har dukana take yi, kuma tace idan na fada sai ta yanka Ni, tsoronta nake ji sosai" Khadeeja lokaci daya ta ringa jin wata irin tsanar matar Duda bata taɓa ganninta ba itama rubutun ta yiwa kurma kamar haka' Kar ki ji tsoron duk wani mugun mutun, dan bai isa koda kwarzane yayi maki ba sai da amincewar mahaliccin ki, in sha Allah ba zan kuma bari ta yi maki komai ba, nice nan zan zaneta da bulala kin ji kawata?' Bayan kurma ta gama karantawa ta dago tana duban Khadeeja, sai ta saki murmushi a hankali ta zauna daf da ita sosai sannan ta yi rubutu kamar haka" Ke mamana ce in ji papah, dan Allah ki zama mamana, nima ina son samun Mama irin na kawayena" Zuciyarta a hankali ta ringa narkewa da kauna da tausayin Kurma......, bata karra ce mata komai ba sai ɗora kanta da ta yi a saman kafarta ta shiga dan bubuga bayanta, zuciyarta na jin a yanzu ko waye ya nufo yarinyar nan da wani abin marar dadi tabas zata tarbe shi ta amshi abin sai dai ya ilatata, a ranta take jin lalle ba zata iya kyale duk wani mai son cutarwa yarinyar nan ba, lokaci daya ita khadeeja da ta amshi auren da take gannin bata isa a yi mata shi ba da bakon mutumen da har yanzu basu yi zaman minti talatin ita da shi a hayacinta ba, har ta amshi yarinyar sa ta cikinsa harma take ji a ranta kamar tana iya amsa kiran Mama Duda itama yarinyar ce idan har wannan babyn ta kirayeta da sunnan......Ya rab........................................kaunar abinda bata haifa ba ya gama mamaye zuciyarta , harma take ji a ranta ta yi Y'A. Tunda motar nan ta shiga da babur din Muhammadu d'an gidan akaramakalahu Abdullahi cikin gidan sirikinsa shi Elhaji Ya'u ya gaza zaune, ya gaza tsaye, ya kai wajen shagonsa ya fi a irga, dukkan wata hanyar da zata kai shi gidan nan ya yi tunani ya rasa karshe ya fito ya ja ya tsaya yana duban salihu ya ce" Wai ina tsoho yau fa ya ki fitowa hankalina du a kansa" Salihu ya ce" Ai zai fito Elhaji ka manta har karfe biyu yake kaiwa wani lokacin bai fito ba sai in ya fito sallar azahar yake zuwa nan din ya zauna" Aba ya dube shi shekeke ya ce" Karya kennan, ai warhaka tuni tsoho ya isheni da surutu, bari dai in leko shi bawan Allah " Salihu ya ce" Hakane kuma, ama inaga baki ne suka yi yawa a gidan yau shi yasa bai fito ba" Aba ya yi turussss yana kallonsa , sai kuma ya duka ya shuri buta dake ajiye ko ruwan kirki bata da shi ya ce" Kai salihu dan Allah hannani zuwa in gidan cen gidan mijin y'arka ne, shegu yan saka ido har ka san lokacin fitowarsa kennan? to bari in je in shiga bayi a gidan in ka isa hannani " Salihu dake fitar da cafet din wata mata dake jira ya dan dubi Elhaji ya ga ya yi gaba yana baza babar riga , ya kama haba yana fadin" Mun shiga uku, zuwa zai yi, walahi dama na san tunda motar matar nan ta shiga ba fa zai iya zama ba, Ni banma san me kuma hadi bayan an gama zumuncin ya auri wata,, kora yake Elhaji daidai yake da ku, Allah dai ya takaita, su Elhaji sai zagaye ake dan kar mu saka ido mu ce an shiga gidan y'a shine aka fake da neman Elhaji.....hhhhh" A cikin gida, a falon Hajia inna bayan an fito da ita, su Hajia Binta da su Hajia zainabu duka sunna nan, ya zamo harta yan matan gidan sun taho du sun nufi inda AL'WALID ke zaune sun likun masa kowace na jiran ko ta kwana, su dukansu cike da mamakin hijabin dake jikin Mufeeda, kuma fuskarta har ta fada na rama, kuncinta kuwa yayi wani irin dau da shi kamar kosai tsabar ja, tunda suka zauna kuwa idannuwanta a kan AL'WALID wanda suke dan maganar harkar gonaki da albarkatun gona na bana da malan Abdullahi da baba Hamza bayan gaisuwa irin ta girmamawa da suka yiwa junna bayan zuwan su da neman alfarmar a basu lokaci sunna son yin magana Baba Hamza ne ya karewa falon kallo, a tausashe ya dubi Aunty shareefat ya ce" 07/12/2024, 15:16 - samiraharounayacouba: 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *FARKON GANIN IDONA* 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *LABARI DA RUBUTAWA* *SAJIDA NIJAR*🇳🇪 *PAID BOOK* *Y'AN NIJAR ZAKU TURO KATIN AIRTEL KO TA SAHELCOM TA DARI A WANNAN NUMBAR 93811618 SAI A SAKA KU A GRUP, YAN NAGERIA ZAKU YI TRENSFER NE NA 500 TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GT Bank sai a bani shedar ta numbana kamar haka 93811618 , Sajida Nijar thank you 😍* LITATTAFAN MARUBUCIYAR DUK KARYAR KADA Y'AR MAHAUKACIYA NEMAN NA KAINA BANI DA ZABI DAGA TAFIYA ƊAUKAR SOJA BAK'A CE KUTKALE DUK NISAN JIFA MAGE IDAN KA RAINA INDA KAKE DUTSE NI ZAN LADABI ZAKIN SARAKAI WATA KOKOWAR DA CIWO A ZUCIYATA AURE YAƘIN MATA AZAL WATA TAFIYAR *Shafi na talatin da takwas(38)* *IDAN KINA DA BUKATAR TALLAH KI TUNTUBENI TA LAYINA KAMAR HAKA 93811618* LABARI Baba Hamza ya dubi su AL'WALID a tausashe ya ce" Bari in kai shi shago in dawo, ina zuwa" Aba ya wani sakar masa harara yana cewa" Ka yi zamanka makaho ne Ni yi?" Baba Hamza ya masa banza da hannu ya nuna masa su tafi Haka Aba ya juya ya kama hanya baba na bin bayansa suka nufi waje Bayan fitarsu ne AL'WALID ya dubi Malan Ya'u da har yanzu hankalinsa bai gama dawowa jikinsa ba, du yayi wani sokoko, gaba daya ba a hayacinsa yake ba ya ce" Baba, tun yaushe kake cikin irin wannan halin tsakaninka da D'an uwanka?" Malan Ya'u ya dago ya dubi AL'WALID, sannan ya dubi Muhammad da kansa ke kasa saboda tsabar tsoron abinda zai biyo baya na budar bakin da yayi ya fadi gaskiyar abinda yake faruwa bayan ya san cewa mahaifinsa na iya yin komai a kan shiga tsakaninsa da d'an uwansa ama ya aikatan saboda shi dinma ya raina shi ya raina umarninsa? Murya a raunane ya ce" Mene Elhaji?" AL'WALID ya dan goge hancinsa a tausashe ya ce " Ka yi hakuri, jinninka ne, baka da wani makusanci sama sama shi a nan gidan duniya, ama ina son Sannin tun yaushe ka yarda ka zama abin wasansa ? i mn abinda zai iya wulakantawa ya dora maka dukkan abinda ya yi niya a lokacin da yayi niya koda kuwa wannan abin na daya daga cikin abinda Allah Ya haramta.........., ka yi hakuri ka yi hakuri ama karya ai Allah ne ya haramta mana yinta ko? shine zai saka ka sabawa Allah saboda wani dalili?" Hankalin malan Abdullahi ya tashi sosai, ya zubawa AL'WALID ido cike da tunanin kardai ace shi fa Elhaji AL'WALID Baima yarda da maganar rashin lafiyarta ba? Murya a dan hargitse malan Abdullahi ya ce" Elhaji yaya zan yi? a kulun ina kokarin gannin koda zumunci ne mun rike mun bi umarnin Allah koda sau daya ne, ta yiwu mu samu rabauta ta hanyar zumuncin...." "BABA, ba komai bane zumunci, wani abin wulakanci ne saboda abinda zai ba mutun damar kowani motsi ya ringa tuna maka da wata yar taimako da ya taba yi maka, ko ya ringa saka ka aikata abinda kuke gannin karami ne dan cinma manufarsa kaskanci ne...." Ya dan dakatar yana duban baba a tausashe ya ce" Mutuncinka fa? mutuncin y'ayanka da?, shi zumuncin ai ba haka aka bayyana siffarsa ba, kuma wannan da kake gani a zaune ba laifi yayi maka ba, Baba idan abu ya zama shirme a koyi cewa A'A a abin koda kuwa zai batawa mutun........" Ya sake yin shiru yana jiyo tafiyar baba Hamza saboda a bude ya bar falon , haka kuma yana jiyo Muryar Mufeeda na amsa waya , ya dora da fadin" Ni ba kwallo bane, da za'a ce dole sai an ciyo Ni, ba Nine kadai namiji a duniya ba, nd ina cikin hayacina har yanzu , ka yi hakuri kana iya sanar da shi cewa a yanzu na gama gane an riga an dage sai an kai ga matsaya ne saboda abinda idan na furta sai kunya ta kamani., inada lmt wanda idan aka kai shi karshe ba zan kyale ba, ......a bani lafiya shi nake da bukata, a daina saka iyayena a lamarin da bashi da wani importance, ban saka mata zobe ba, ban bada dabino ba, plz a barni da maganar nan tun ban yi aiki da hanyar da nake da ita dan dakatar da abin ba!......." Baba Hamza da ya shigo da salama yana tafe ne yana dariyar yadda suka kwashe da Aba, domin da suka fito Elhaji Maiga na jikin motarsa tsaye da sigari a hannunsa wace yake zukawa, daga shi har shi sai da suka tsaya da mugun mamaki shine fa Aban yace ashe da d'an iska ake gardama?, to kuwa ba zasu bashi auren AL'WALID ba, shi kam baba tun nan ya ringa masa dariya yace da shi sai an bada, shine fa aba yace kishiya za'a musu? ba'a isa ba, karshe da ELHAJI Maiga ya hango su sunna rikicin da sauri ya buya inda basu ankara na, domin har motar Aba ya leka bai ganshi ba yana fadin Ni fa kawai tumbina da ya harba zan rama, sai da baba Hamza ya ja shi suka fice ya raka shi har shago ya masa kwakwaran kashedi da fadin cewa gayanan dawowa ama kar ya ga ƙafarsa a gidan cen, shi ko kunya baya ji ne? a gaban sirikinsa yana fadin magangannun nan?, shine fa Aban yace shi kam Elhaji ai abokin zaman majalisarsa ne, dan ya auri y'arsa ba shi zai cenza wannan alakar ba Baba na neman zama a ransa yana ayana' Allah ya sa ba maganar suka tattauna ba, dan kuwa ba zan so su kaishi inda zai nuna hali ba, domin kuwa in har ya nuna hali akoy matsala, du hakurin nan da yake yi sai ka raina shi saboda bai san a yi hakuri ba sai idan Allah ya sa shi yana kusa ne yake tsawatarwa a bari dan an isa da shi ba dan an kayar da shi ba Fitowar Mufeeda ido yayi mata jajir ya saka su kallonta banda AL'WALID da ya yi mata kallo daya ya dauke kansa Murya a birkice ta ce" Wai me na muku na kiyaya ne a gidan nan baba?, babana yace ka hanna zamana a nan idan na zauna din me zan yi da zai cutar da wani a gidan ne?, dan me yasa kana yiwa kowa uzuri banda Ni? ka tambayi ra'ayinsa mana kafin ka dauki mataki Baba" Innalilahi wa inna ilaihi raj'une, da ta san waye AL'WALID da bata yi tsaye a gabansa ta dagawa baba murya haka ba, domin hannayensa har rawa suke yi ya mike tsaye da hannunsa ya nuna mata hanyar fita ya ce" Mu je waje" Baba yayi gagawar fadin" a'a fa, kana ji Elhaji karami zauna zauna, " Mufeeda cike da dacin zuciya da bakin cikin halayar tsohon nan ta dauke kanta ta juya din ta nufi wajen saboda yace su je ne, idan kuwa su je ne haka din take so itama, dan tana son magana da shi, dama sai da ta fadawa babanta ya kyaleta da rigimar nan ita zata shawo kan abinta da kanta ama ya kiya, ta so yayi tafiyarsa , ta ci gaba da zuwa da komawa kamar yadda ta saba a da, domin a haka ne zata cimma matsaya ta kuma amshi AL'WALID dinta, sai ya nuna ya fi so ace tana cikin gidan, gayanan mahaukacin brother din nan nasa da dan iskan dansa sun zo sun musu shirme a nan, ama ba komai ko kasheta AL'WALID zai yi a shirye take ya dawo mata irin na da, so ai ba karya bane, ita fa Bama ta kawo maganar wata a zuciyarta, ta riga ta ajiye haka matsayin yayi ne dan ya horata, har akoy yarinyar da zata kaita wani abu ko ta fita matsayi a wajensa ne? shekara nawa suke tare ko ita ba dukkan abinda take so ta samu a wajensa ba, bale bakuwar yau yau? su zuba su gani. Dan murmushi kawai ya yiwa Baba Hamza ya juya ya bi bayanta Bai tsayar da ita ba sai da suka yi nisa kadan da bangaren su Hajia inna , a lokacin ne kuma Khadeeja da kurma suka fito daga bangarensa , khadeeja na rike da hannun kurma wace suka gama tsara zasu je su kwaso kayanta a dakinta su dawo da shi nan, domin tun dazu firarsu ne suke sha, harta docter da ta zo ta dubata ta tafi sai da suka birgeta, aunty shareefat kuwa wani farin ciki take ji a ranta da yarda cewar in sha Allah kurma ta yi uwa, haka kuma da Khadeeja tafe su je haka kawai ta ji a ranta eh barima ta barta su je din ko Mufeeda ta ganta, dan ta tabata idan ta ganta ko y'ar faduwar gaba ce sai ta yi, saboda zata ga cewa ita Tata tsarin halittar ba komai bane a gaban ANMY!, kuma zata ga abinda suka gani gaba dayansu cewa ANMY fa zata samu abinda ke ba wasu matan wahala cikin ruwan sanyi, koda yake dama ance idan ka ga ana gardamar kokowa babu kasa ne a wurin (☹️ Allah ya sa haka karin maganar take) "BAB" Mufeeda ta fada bayan ta langwabar da kanta hawaye na bale mata Idannuwansa da suka yi ja ya dora a saman fuskarta, lokaci daya yana jimke hannunsa ya dan dago mamakinta ya ce" A gabana?, Baba kike dagawa murya? ashe baki da tarbiya?" Da irin abun kukan nan mai tafe da yannayin rarashi wanda ya ba su Khadeeja damar jiyo muryarta ita, domin tunda suka gansu Kurma ta yi tsayuwar jin tsoron Mufeeda, ita kuwa Khadeeja ta samu kanta da zuba musu ido , Bama kamar mutumen da dazu ya fito daga dakinta, ta shaki numfashinsa ya shaki nata, ya hadasa kusancin da a yanzu a duniya idan bata da lafiya muguwar rashin lafiya ne kawai Mama, da yan uwanta yan mata ke kawo fuskarsu daf da Tata dan su ji abinda take fada, hakan ke sakawa har idan numfashinta ya fito ya shige hancinsu, itama kuma har ta shaki nasu, ama shi a yau , ido bude kai sake cikin hayacinsa ya bata wannan abin , ya saka wannan baban kusancin da ya soki kirjinta har ya barta da wani irin tunani mai girman gaske, suturar dake jikinsa ta matukar haska shi ta yadda a yanzu ma ya karra haska idannuwanta, a hankali ta bi kusancin dake tsakaninsu da ido kafin ta sake zuba masa idon shi, dan haka kawai wani baki da munin macen da suke tare yaa rufe mata ido., Mufeeda ta ce" Bab, ai ba zaginsa na yi ba, ba kuma magana na......." "Ke har kin isa ki zage shi ne?, " Ya fada a kausashen da ya sakata dan ja baya tana rintse ido saboda fargaba, sai kuma ta bude idannuwanta tana fashe masa da kuka da sauri ta miko hannayenta zata kama nasa, ya janye yana sake yi mata wani kakausan kallo ya ce" Na fada maki, dabi'ar taba jikina itace babar dabi'ar da na tsana a tsakanina da ke saboda ina kokarin kiyaye hakkin adinina, Mufeeda bana son abinda zai sakani a yannayin bacin ran da zaki yi mamakina ama kina Kai ni wajen da zaki ga haka, kina ji.......ki tafi gida , idan kin je ki wuce tare da su dady Niamey, zan neme ki." Daga haka ya juyo da nufin yin tafiyarsa ne idannuwansa suka sauka a cikin na Khadeeja dake tsaye a inda take idannuwanta tsai cikin nasa Idannuwan nata ta lumshe a hankali ta cire daga cikin nasa ta kama hannun kurma a hankali ta ce" Mu je mu dauko kar yama ta yi litle am" Kurma ta juyo dan ta ji Khadeeja ta dan matse hannunta ne ta dubi Khadeejar sai ta ga ba magana take yi ba dan haka ta sake juyawa inda babanta ke kallonsu, Duda ba wai kallon kafewa da idon nan bane, ama ya dan kalle su ne, ya juya ya sake kallon su din nan Mufeeda tunda ta ga irin kallon da yake musu, da kuma yannayin shigar Khadeeja, da kurma dake hannunta, da kuma alamun daga ɓangaren da suka fito hankalinta yayi mugun tashi Kallon Khadeeja take yi irin kallon nan na neman makusa a yan sekwani, kuma ta gani kam, kwarai ta ga makusar, haka kuma lokaci daya idannuwanta suka gama rufewa, kishi? kishi balaki ne, kuma idan ana so babu abinda ke yin iyaka da abin so din nan sai kulawarsa , .....kwarai Mufeeda na cikin baban tashin hankali saboda abin yayi mata yawa ne da ya hadu da rashin mafada da kwaba, a irin wannan lokacin babu abinda ta fi buƙata irin rarashin uwa da kwaba da nuna gaskiya a bayane, shi kuwa uba ya zamo karma ya bada fuskar jin wannan lamari , domin idan har abu ya kai inda yake to kuwa a duniyar mu ta hausawa, idan kuwa ya kai inda yake tabas hukunci ne zai dauka mai tsananin da sai hankalin kowa ya tashi sai dai son zuciya da kwadayin abin duniya ya saka ita uwar ta manta cewa Mufeeda fa sunnanta yarinya a duniyarsu, kuma koda akoy buri na son mallakar baban mutun da dukiyarsa da kyansa din nan, akoy soyaya mai tsananin gaske dake rike zuciya da dukkan wani tunani, basu sani cewa ba a halin da take ciki tunda har ta iya duban idannuwansu su iyayenta ta sanar musu cewar eh fa so din take yi mai tsanani ya dace su dawo hayacinsu su nemi mafitar tsira da mutuncinsu da na y'arsu ba, sai suka ga ai babar hujja ce da zasu tayata yakin samun abinda take so, sai suka sake turata cikin ramin domin ai abinda take so din nan ba wai ita kadai ce ke so din ba, a'a, su din sun fita bukatar a yi abin saboda datin duniya mai hada uwa da uba fada ya riga ya lashi harshensu. A hargitse ta dawo gabansa ta bangaren da yake kallon su Khadeeja zuciyarsa cike da tunanin ina zasu je suka fito? me yasa suka tsaya suke kallonsu? lafiya?, me yake faruwa? me yasa da ta yi musu kallo daya ta dauke dubanta? me yasa bata tsayar da idannuwanta a kansa ya zamo du motsinsa sai ya ga shi take kallo ba? me yasa bata fashe da kuka dan ta ganshi da wata ba? me yasa hankalinta bai tashi ba? eh ya san Yaushema aka hada su, ya san basu ma san junna ba da har haka zai iya faruwa ba, ama darajar aure ai ta isa ta sa a nuna an damu da shi harma a yi masa kuka dan an ganshi da wata ko? ya dace a nuna masa mahaukaciyar damuwa da haka din saboda shi dai a iya haka da ta fito da mayafi filin gidan nan bayan hijab yace ta saka da zai fito sai ya ji wani abu a cen cikin ransa irin na kare hakkin addininsa ya dane masa kahon zuka "Itace?" Mufeeda ta tambaye shi a hankali tana nuno inda su Khadeeja suke Innalilahi wa inna ilaihi raj'une, shi kam yau ya ga jaraba, wai da bata tafi ba?, .....shine kallon da ya sauke a kanta da wani mamakin nata da tunanin wannan anya ba sai ya aikata mata halin da mata ke kiran an wulakantansu ba kuwa ko ta bashi lafiya? Sai dai bai sani ba, bai san har inda mace mai so da kuma ta gaza dane zuciyarta da tsananin kishin abin sonta ke iya zuwa ba, har sai da ya ga Mufeeda ta cire hijabin da ta sako har ake mamakinta da shi ta nufi inda su Khadeeja ke kokarin tafiyarsu dan ta gaza hakurin ci gaba da tsayuwar nan ta juyo kurma ta mata alamun su tafi fa.........., sai ji ta yi da karfi an.............. fizgo hannunta dake rike da kurma an juyota sannan aka miko hannu da nufin za'a shake mata wuya Cikin hanzari ya nufo su, dan babu abinda ya ayana sai zata karya y'ar mutane, sai dai yana daf da karasawa inda suke din ya ja ya tsaya yana zaro ido cike da matsanancin mamakin gannin lokaci daya Khadeeja ta tare hannunta ta damki tsintsiyar hannun ta dantse da karfe da faratunanta ta mika dayan hannunta ta riko wuyan Mufeeda, ba wai rigarta ba, a'a wuyanta ta rike taf, hakan ya sa mayafinta itama zamewa, ama bata bi ta kansa ba saima sakin hannun da ta yi ta nemi kai Mufeeda kasss lebenta kuwa a dantse yake, idannuwanta ta zarro mata su sosai kamar zaka yiwa d'anka hukuncin nan dan ya tsorata din nan, a kausashe ta ce" In sha Allah daga yau kin daina kai hannunki jikin wata da nufin neman fada ko Wacece!" Kakarin Mufeeda ya ankarar da shi daga summan tsayen da yayi, da kuma karasowar babanta da gudu gudu tumbinsa sai motsi yake dan a tsaye yake jikin motarsa yana haangensu yana jiran Mufeedan, ya wuce su da nufin kama Khadeeja ya bambareta daga jikin Mufeeda yana fadin" Innalilahi wa inna ilaihi raj'une ke saketa, Mufeeda me ya aike ki fada da y'ar mahaukaci? saketa saketa sakar min y'ata!" Da sauri AL'WALID ya rike hannunsa yana jan baya da shi hadi da aika masa kallon da tunda suke bai taba yi masa irinsa ba, lokaci daya ya karasa inda suke din ya saka hannayensa biyu ya kama na Khadeeja ya cirata daga ita har hannayen nata ya dawo da ita jikinsa lokaci daya ya dago habarta ya.......🥹🥹🥹🥹🥹🥹 🚶🏿‍♀️🚶🏿‍♀️🚶🏿‍♀️🚶🏿‍♀️🚶🏿‍♀️🚶🏿‍♀️🚶🏿‍♀️🚶🏿‍♀️🚶🏿‍♀️🚶🏿‍♀️ 07/12/2024, 15:16 - samiraharounayacouba: 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *FARKON GANIN IDONA* 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *LABARI DA RUBUTAWA* *SAJIDA NIJAR*🇳🇪 *PAID BOOK* *Y'AN NIJAR ZAKU TURO KATIN AIRTEL KO TA SAHELCOM TA DARI A WANNAN NUMBAR 93811618 SAI A SAKA KU A GRUP, YAN NAGERIA ZAKU YI TRENSFER NE NA 500 TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GT Bank sai a bani shedar ta numbana kamar haka 93811618 , Sajida Nijar thank you 😍* LITATTAFAN MARUBUCIYAR DUK KARYAR KADA Y'AR MAHAUKACIYA NEMAN NA KAINA BANI DA ZABI DAGA TAFIYA ƊAUKAR SOJA BAK'A CE KUTKALE DUK NISAN JIFA MAGE IDAN KA RAINA INDA KAKE DUTSE NI ZAN LADABI ZAKIN SARAKAI WATA KOKOWAR DA CIWO A ZUCIYATA AURE YAƘIN MATA AZAL WATA TAFIYAR *Shafi na talatin da tara (39)* *IDAN KINA DA BUKATAR TALLAH KI TUNTUBENI TA LAYINA KAMAR HAKA 93811618* LABARI A hankali ya furta" Hajia karamahhhh???" Khadeeja ta dago idannuwanta da kyar ta saka a cikin nasa, kirjinta zafi yake yi har yanzu abinda ya tsaye mata a wuya bai fada ba, ga maganar nan da ta ji ya fada mata kamar haka " Ki je gida zan neme ki" A hankali ta ɗora hannunta a saman nasa dake rike da habarta ta janye, wani haushinsa na tukota, innalilahi wa inna ilaihi raj'une wannan ai an kasheta, ita daga mai labewa da barira y'ar ajinsu yana cin amanarta yana rantsuwar walahi ba soyaya suke yi ba, sai wanda aka dauka aka yi mata dole ashe yanada wace suke tare? Sangartar da Lubna ta fi tsana a rayuwa da lamarin Khadeeja idan ta yi fada ta gama ta yi ta sheka musu kuka in an raba fadanta da kyar suke rarashinta sai tace wai wani abu a kirjinta bai fada ba , ta yiwu ko sai ta ga abokin fadan nata ya summe zata ji abin ya fada matan ne ta yi, a hankali ta fara shashekar, a lokacin kuwa tuni aunty shareefat ta kirawo matan gidan sun fito hankali tashe Tana kallon nan nasa tana shashekar nan kawai ta fashe da kuka ta dantse lebenta da karfin tsiya ta dubi wajen da Mufeeda take ta sake dubansa Aunty shareefat ta rikota da sauri tana sallalami hankali tashe tana duba jikinta,domin su basu ga ainahin abinda ya faru ba, rabiyar fadan ta gani ta auna ta kirawo mutanen gidan dan so take yi sosai Mufeeda ta idasa lalata rawarta da tsale, a rikice take fadin" Ta ji maki rauni ne? mama dan Allah sake kira min likitar nan , kin ga tana kuka ta ji mata rauni" Khadeeja da takaicin lamarin masu kudin nan ta ce" Aunty dan Allah kar a kirawo likita, aunty ya rabamu , ya rabamu dan Allah a barmu , aunty a barmu" Su kam kama gane bayanin suka yi sai da Elhaji Maiga rai bace har yana magana yana furzar da yawu ya ce" An ki a hada kun, wato ki jinyatata ko? ba za'a hadakun ba, aikin banza bari ki ji, daga ke har ubanki sai na rufe ku, ba zan yarda ba, sai na kai karar ku, mahaifinki ya dake Ni, ke kin dakar min y'a" Matan nan kusan a tare suka dauki salati, Mama Binta hannu a baki cike da jin kunya ta dubi AL'WALID dake tsaye yana sake kallon ikon Allah, ga wata dariyar kukan da Khadeeja ke yi da mamakinta na kama shi, domin da farko ya tsorata da kukan ne ko ta soka mata wani abu? yanzu kuwa ya ji dalilin kukan sai kawai ya gyada kai yana kallonta , furucin Elhaji Maiga kuwa ya idasa kashe shi da dariya shi kam ina zai saka ransa ne? ga bana Hamza yana ta salalami, Muhammadu a tsaye yana kallon uncle din nasa da haushi, babansa kuwa a nesa a labe Mama Binta ta ce" Big Son me yake faruwa ne?" AL'WALID ya yi murmushi kawai yana sake kallon Elhaji Maiga da ya idasa nuna masa waye shi Aunty shareefat rai bace ta ce" To ka kai karar mana, dan Allah ka kai karar, ai koda an saurareka a wajen karar kai zaka kule kanka, saboda kakan kurma dai nan gidansu ne ka ga babansa nan, a gidansu ka tardo shi ka zage shi du a gabanmu mune shaida, ita kuma Maman kurma ai a gidanta ta tardota ta fara kai mata duka, wannanma mune shaida sai ka kai karar mu ga waye zai kule kansa da kansa, mu je, daughter mu je daina kukan" Elhaji Maiga du bambaminsa sai yayi tsit ya raka su sharefa da kallo da tarin mamakin sharin da za'a masa, ah to shari mana wai kuma wancen mahaukacin ne dan gidan nan???? Baba Hamza da dan yannayin fusata ya ce" Ni du ban so abin nan har ya kai nan ba, yaya za'a yi ta magana daya ne? ka ga Elhaji karami kawai ka min maganin abinda ka hadani da shi tunda na yi nasiha, na bada hakuri , na yi rarashin an ki a duba furfurata a ji maganata, saima nema da ake yi a nuna min ban isa ba, to ba zan lamunci haka ba, na so a yi hakurin, kwarai na so a duba maganata aka kiya, bafa zan lamunci a ringa kama yan ya'ya da kokowa ba saboda abubuwan da kunnayena suka ji idan har aka aikata har da kai sai na yi shara'a domin kaine ka sanyo min fitina a cikin gidan nan har ka bada dama ake dauki ba dadin nan, " AL'WALID ya nufi inda baba yake a tausashe bayan ya rike hannunsa ya ce" Na jima da nuna maka ka fita batun ka bari in yi ka kiya baba, na jima da gane cewa ba kowa ke gane idan ana yi masa uzuri ba, yanzu ka je wajen kakan kurma ku zauna zan zo" Ai kuwa baba Hamza ya juyawarsa yana kallon kurma dake tsale tana biyar bayan iyayenta da kakaninta sun nufi bangaren KHADEEJA yayi dan murmushi, domin rabonsa da ganninta haka tunda ya fada mata babanta zai yi aure ta yi murna sosai daga baya ta shigo tsoro, sai kuma yanzun nan , karshema sai ya ga ta dankara da gudu ta rigaye su shigewa ya tabbata labari ne cike da cikin ipad za'a dauko dan a bayar da labarin nan sala sala, sai kawai yayi murmushi yayi tafiyarsa Sai da ya bar wajen AL'WALID ya dan daga murya ya ce" Malan bismillah mana karaso plz" Malan Abdullahi ya fito yana rabe rabe har sai da Muhammad ya riko hannunsa ya shiga tsakaninsu da d'an uwan nasa AL'WALID ya fuskance su a nutse ya ce" Alhamdulilah, zuwa yanzu babu abinda ba'a nuna min ba, kuma na fahimta sosai, Malan dan Allah a yi hakuri a daina shiga duk wani abu da zai janyo zubar da mutunci, kuma a yafewa Muhammad yama yi kokari gaskiya, domin iyaye daban ne, darajarsu kuma a idannuwan ƴaƴansu mai girman gaske ce, ba kowa ne zai jure wasu abubuwan da suka wuce misali ba" ya sake duban su Elhaji Maiga ya ce" Elhaji, idan har ana bukatar magana da Ni a nemi layina in sha Allah, saboda nan din bana so ko da wasa irin haka ya sake faruwa.. , bismillah mu je " Ya musu nuni da hanyar tafiya fuskarsa a hade SOSAI Gaba dayansu babu wanda jikinsa bai yi sanyi sosai ba, saboda du abinda ake yi bai taba yi musu irin haka ba, ita kuwa Mufeeda gaba daya jikinta rawa yake yi, a yanzu ta wuyanta take yi fiye da komai , dan haka ko da mahaifinta ya ja hannunta binsa ta yi muryarta ko fita bata iya yi da kyau suka karasa motarsa A nutse AL'WALID da yayi waya ya ce" Muhammad, ku dakata a kai malan " Muhammad sai da ya sauke ajiyar zuciya saboda dama tsoransa kar aje kafin su ajiye shi su yi masa abinda zuciyarsa zata idasa bugawa, Elhaji Maiga ya fada mota ko magana bai yiwa direbansa ba ya ja suka tafi Mufeeda na sake fashewa da wani kukan A tausashe AL'WALID bayan motar ta zo ya dubi Muhammad ya ce" Ga katina Muhammad, ka same Ni ranar monday da takardunka, ka zo da sassafe mu fita" Daga Muhammad har malan sai da suka ji sun wartsake, malan ya ringa godiya yana hawaye AL'WALID yayi murmushi ya ce" Malan Allah ya karra lafiya, zan shigo gidan da baba in sha Allah, idan an je an fara shirin kaura...., dan Allah a kula da lafiya a kuma kauracewa duk wani abinda zai taba lafiya da nutsuwa...., malan babu mai yi sai Allah a duniya, kuma musulunci bashi da tozarci, baya yarda da tozarci" Daga haka kawai ya wuce wajen direban dake tsaye suka yi magana ya sanar masa idan ya ajiye su ya ba Muhammadu ky din motar ya hayo taxi ya dawo, ya sake ja baya ya harde hannayensa ya musu salama hadi da dakatar da kukan da malan ya fashe da shi, Muhammad kuwa kamar bakinsa zai yage dan dariya da farin ciki, sai maimaitawa yake yi Allahu akbar, shi dai yana tsayen nan yana kallonsu har suka tafi Da farko ya so fita, sai kawai ya ji ina zai je? cen kasan zuciyarsa ke raya mana ina zai ne kuma? sai kawai ya samu kansa da juyawa ya nufi bangaren nasa a nutse ya shige har baban falon da salama Saminsu yayi kamar wa'inda ke wata sabga, fira suke yi da dariya su khalisat kuwa kamar zasu tashi sama dan farin cikin abinda shi ya gaza ganewa Zama yayi cikinsu aka bashi abinci a nutse ya dan taba sai kuma ya mike yana kallon aunty shareefat ya ce" Maman AL'WALID me likitar tace ne?" Aunty shareefat ta ce" Zazabi ne d'an shareefat ai da sauki yanzu haka sunna sama fa ita da y'ar sun dage tun yanzu litle zata kauro, mun so ta bari har a kwana biyu dai ta gama cin amarcinta lafiya sai kawai ta gudu sama" Shima maganar sai da ya ji kunya sai kawai ya basar, ya yi saman ba tare da yace komai ba, kaka Z kuwa har kamar ta tashi ta bi shi dan ta ga abinda zai yi a saman, sai dai ba hali dan ita kadai ce ta zauna cikin yaran , sauran du sun koma wajen Hajia Inna dan su kwontar mata da hankali, itama ta kasa ta tsare be saboda kawarta dake ta damunta kan dan Allah kar ta yarda ta bari wani abu mai sunna shakuwa ko makamancinsa ya shiga tsakaninsu, da dazu zata zo gidan da ta sanar mata Elhaji Ya'u fa ya zo, yanzu haka yana shago sai tace sai da yama idan ya rufe zata zo dan kuwa tana tsoronsa kamar me. A nutse ya shiga dakin bayan ya dan kwonkwasa Samunsu yayi zaune tsakiyar cafet sunna buga game a ipad din Kurma Tunda ya shigo kurma ta mike tana ta watsa haƙora ta shiga yi masa yarenta, wanda shi idan ka ga ta masa rubutu to a rikice take ta yadda ba zai gane yarenta ba, saboda yana gane dukkan abinda take nufi da alamun da take yi da yan hannayenta Murmushi kawai yayi saboda fada masa take yi Mamanta ce, kuma bata dukanta dai da sauransu Da hannayensa ya yi mata tambayar akoy wanda ke dukanta ne dama? Sai kawai ta dan juyar da kanta ta ki cewa komai Ajiyar zuciya ya dan sauke da hannunsa ya yi mata alamun ta je kasa gayanan zuwa Juyawarta ta yi da dan gudu gudu ta fita ta rufo dakin A nutse ya dan murda ky a kofar , hakan ya sa KHADEEJA dake kallon kasa dagowa da sauri ta zuba masa ido "Ki je zan neme ki" Ya sake amsawa a kunnenta, hakan ya sa ta mike tsaye da sauri ta juyar da bayanta idannuwanta na cika da kwallah, ta share tana tuna kashedin da Lubna ta taba yi mata da ta yi mata kukan iya shege dan ta ga Abdul karim da budurwa, cewar idan akoy abinda zata yi ya ga damarta ya rainata shine ya gane tana sonsa sosai da sosai, lokaci daya kuma ta samu kanta da yima kanta tambayar "SO? WANI IRIN SO?" Tunda ta mike ya bi rigar dake jikinta da kallo har zuwa inda rigar ta tsaya ya samu kansa da shakun karasawa inda take, domin ya jima rabonsa da gane cewar lafiya kalau yake sai yau da duk wani ntc ya kunce masa daga kallon nan da yayi har ya ji kirjinsa na amsawa da karfin da ba zai iya dakatar da shi ba......, ama....., ama.......sau nawa yana gannin mace da riga irin haka wace ta lafe a jikinta sosai, bai ji haka ba sai yau?????? A hankali ya ce" Yaya zaki shake y'ar mutane a gaban babanta kuma ki yi kuka Hajia karama?" Khadeeja ta ji wani takaici ya shake mata wuya, ta juyo da dan hanzari dan bata san cewa daf da ita yake sosai ba tana fadin" A gaban babanta ko a gaban masoyint......" Diffff ta tsayar da maganar saboda kusancin yayi yawa sosai A nutse yake kallon gashin idannuwanta dake kallon kasa kirjinsa na sake dokawa hannunsa na dama ya makala a bayanta a hankali ya sarkafo shi, sannan ya dan duka ya saka dayan ya dauketa cimak Da sauri ta rike gaban rigarsa hakan ya sa ta yamutsa rigar dan a tsorace ta cimuimuye rigar tana rintse ido domin kawai ta zata zubar da banza zai yi ya huta da fitsara saboda ai kamar rashin kunya ne zata yi masa shi kuwa shine baba a gidan nasu ai, kuma dai babanta ai ya zamo mai kai duka ne in ana haya haya gaskiya shi yasa ta yi jiran jin nata itama yau, sai ta ga daukanta ne aka yi, kuma aka yi tafiya da ita har wajen gadonta A nutse ya shinfidar da ita, sannan ya dan rankwafa kusan fuskarta yana gannin yadda ta rintse ido da karfin tsiya ya furta" Ba'a hararan miji fa, babu kyau, kuma Ni ban iya fada ba hajia karama" Idannuwanta ta bude wa'inda suka cika da wata kwalar da bata san ko ta mecece ba, a hankali tana dubansa ta ce" Me yasa ba zaka ce min Khadeeja ba?, " Bakinta da ya furta sunnan yake kallo, a hankali ya lumshe idannuwansa kasa kasa yace" Hajia ƙaramar ya fi dai" Khadeeja ta dan zubawa karan hancinsa ido tana dane hannunta dake so sai ya taba , haka kuma tana hanna tsoron kusancinsu bayana ta dan turo baki a hankali ta ce" A'a, sunnana yana da dadi sosai, sunnana yana da daraja sosai, sunnana ya...." "SHUIIIIIIIIIIIITTTTTTT" Ya fada a hankali yana dora yar yatsarsa a saman lebenta hadi da kafe leben nata da ido Gabanta ya yanke ya fadi, lokaci daya kalaman da Aba ke fada yana fada suka fado maka a lokacin da yake fadin KARIMA mai jan ido? wato mashayi ko hariji? , a lokacin da Mama ta damki hannunsa suka fita daga cikinsu suka je suka sasanta Idannuwansa sun tsoratata, yannayinsa ya tsoratata, a lokacin ta ga wata jijiya a gaban goshinsa wace bata sanshi da ita ba, bugun zuciyarsa kuma ya kara kaimi fiye da dazu....lokaci daya tsoro ya gama mamayeta na yannayinsa A hankali ya furta" Baki da lafiya, ki huta plzzzzzzzzzzz, idan zaki fito zuwa bangaren su Baba, ku saka hijab Hajia karamahhhhhhhhh, kin ga gidan cike yake da mutane kuma du ba yara ba....................." Buga kofar da aka yi a karro na biyu ya katse maganarsa a dole ya lumshe idannuwansa yana dan juyawa dan daidaita kansa sannan ya ja baya sosai ya bata space, wanda da yayi sai da ajiyar zuciya ta kwace mata, tsoron da take ciki ya karu, zazabinta ya karru ta ji kamar zata summe A nutse ya juya ya dan kalli yannayin jikinsa , Wata irin kunya ta kama shi a nutse ya dan juyo ya kalleta, sai kuma ya yi murmushi ya nufi hanyar fita daga dakin gaba daya yana jin kansa na neman daukan ciwo, wato abinda ya jima bai ji bane ke son bayano masa lokaci guda Da ya bude dakin yana gannin kurma sai ya kasa fita saboda ya jima rabonsa da fita da shiri mai sunnan shiri koda ta kwana, hakan ya sa a yanzu du ya tsargu da kansa Kurma ta masa nuni sannan ta yi masa yaran kurumcinta wanda ya gane cewar kaka Z ce tace ya zo Ya dan dubi kurma da tunanin kaka Z kuma? lafiya? kai ko dai kurma bata gane ba?, shi dai yayi mata nunin ta je gayanan , bayan ya ji ta fara sauka ya fito ya rufe dakin ya nufi nasa dan sai ya cenza tufafi , lokaci daya yana duba wayoyinsa dan tunanin ko sun yi ta kiransa , ko babu lafiya? dan bai ba dalilin da zai sa a irin wannan lokacin kaka Z ta yi kiransa ba in dai ba wani abu mai mahimmanci bane............................. 😍😍😍😍😍😍😍😍 07/12/2024, 15:21 - samiraharounayacouba: 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *FARKON GANIN IDONA* 🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺🌸🌺 *LABARI DA RUBUTAWA* *SAJIDA NIJAR*🇳🇪 *PAID BOOK* *Y'AN NIJAR ZAKU TURO KATIN AIRTEL KO TA SAHELCOM TA DARI A WANNAN NUMBAR 93811618 SAI A SAKA KU A GRUP, YAN NAGERIA ZAKU YI TRENSFER NE NA 500 TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GT Bank sai a bani shedar ta numbana kamar haka 93811618 , Sajida Nijar thank you 😍* LITATTAFAN MARUBUCIYAR DUK KARYAR KADA Y'AR MAHAUKACIYA NEMAN NA KAINA BANI DA ZABI DAGA TAFIYA ƊAUKAR SOJA BAK'A CE KUTKALE DUK NISAN JIFA MAGE IDAN KA RAINA INDA KAKE DUTSE NI ZAN LADABI ZAKIN SARAKAI WATA KOKOWAR DA CIWO A ZUCIYATA AURE YAƘIN MATA AZAL WATA TAFIYAR *Shafi na arba'in (40)* *IDAN KINA DA BUKATAR TALLAH KI TUNTUBENI TA LAYINA KAMAR HAKA 93811618* LABARI Dakinsa ya wuce yayi wanka a gagauce saboda lokacin sallar azahar ne sannan ya fito ya saka jalabiya bak'a sidik doguwa sannan ya dauki karamar wayarsa kawai, wace ke dauke da layinsa na sirri ya fice a dakin ya sauka kasa Ya tarar da aunty shareefat da kaka Z kadai, aunty shareefat na danna wayarta ta ki tashi ta tafi ne dan haka kawai irin yadda kaka Z ta nace a kirawo shi ya dan so daga mata hankali, ko dan ya zamo sunna da shakuwa sosai da AL'WALID ne, ko menene? haka kawai dai ta ga rashin dacewar haka din bale da yana hawa suka hada ido da sauran yan uwan suka saka dariya da ido suka yiwa alamun su tafi, sai gani suka yi mamansu Hajia z ta kasa mikewa karshema sai ta saka kurma ta kirawo AL'WALID din, ko da ta nuna a barshi mana zai tarda su idan da wata maganar sai kaka Z ta nuna a'a a je a kirawo AL'WALID din tana jiransa, shine fa har sun fita kawai ta dawo tana call ta ki tafiya A nutse ya karaso yana duban agogo Gannin yanzu za'a kira sallah ya ce " Kaka Z, zan je masallaci in dawo, idan na zo sai mu yi maganar" Hajia z dake bin sabuwar suturar da ya cenzo da kallo ta yi gagawar fadin" Aa big son dama lokacin sallar ne ya gabato nace bari dai a kirayeka kar aje ka rasa jam'i" Aunty shareefat ta kalleta da dan mamakin furucinta, sai kuma ta kawar da kai bata ce komai ba Shi kuwa murmushi kawai yayi ya fice dan kar ya rasa sallah Hajia z ta mike tana dan tabe baki tana jin kamar ta je saman ta gano abinda ke faruwa, sai dai ta san idan suka hau sama abu ne mai girman gaske zai kai su, dan tunda aka kawo amaryarma ita bata je saman ba, tun dai gyaran da aka yi rabonta da saman nan Aunty shareefat na kallonta har ta fice kafin ta mike ta danna abin kiran mai aiki tana ta tunanin me yake faruwa ne haka kuma da kaka Z? Mai aikin na zuwa ta dubeta da kula ta ce" Maman baby a tabbatar da an gyara wajen nan sosai, sannan a kula kar kowa ya wuce falon nan, idan baki ne a ajiye su a falon baki kawai, in an jima zan zo kafin mu je kai kaya, a barta ta huta bata da lafiya, ko baki suka zo kar a tashe ta plz,.idan tana da bukatar wani abu na gwada mata komai zata yi muku magana, kar a bari kanshi ya katse a ringa sakawa ana kula da wutar kin ji maman baby?" Maman baby ta dan duka tana fadin" In sha Allah Hajia, a fito lafiya" Aunty shareefat ta fice, ita kuma Maman baby ta yi kiran mutun biyu cikin ma'aikatan suka shiga sabon gyara da kwashe kaya , su fa tunda suka gane cewar ba wannan mai zuba musu wulakanci bace uban gidansu zai aura hankalinsu ya kwonta, dan kuwa cikinsu babu wace bata yiwa alkawarin kora ba idan an yi aurensu ita da Elhaji, su kuwa aikin nan shine rufin asirinsu nan gidan duniya A bangaren Hajia inna suka ringa jera akwatunnan da zasu je su kai gidan Aba, domin da farko sun so a ajiye mata abinta kawai a nan sai baba Hamza ya nuna a'a sai an je an kai idan yaso yadda iyayenta suka tsara mata za'a yi, wannan dalilin ya sa suka jere saitunnan akwatunnan da kamfanin dake hada musu harkar lefe suka hada babar motarsu ta kawo, kuma yanzu haka motar na nan sai an kai kayan gidan Aba sannan zata tafi , saboda idan motocin gidan za'a saka za'a laya motoci ne dauke da kayan , motocin iya mutanen familly zata dauka kawai Hankalin kaka Z sai da ya tashi sosai da ta ga irin uban kayan da aka dankarawa KHADEEJA, Na fa halayarta bane kyashi da bakin ciki, hasalima tsoro ne ya fi jagorantar zuciyarta da tunanin ana daf da raba su da yaron su mai kaunar su, ta dauki vidio sosai da sosai ta tura a wayar maman karima tun kafin ta gani da idannuwanta sannan ta sanar mata cewa ta hau online ta ga kayan KHADEEJA. Maman karima na cikin dama fura zata sha ta ajiye ta kunna data hannunta har yana rawa ta shige whatsup din sannan ta shiga daukan vidion dake cikin wayar Tun a vidion farko zufa ta keto mata, ta zuba ido tana kallo har ta gama kallo kawai ta ajiye ta hade kanta da gwuiwarta ta fashe da kuka mai tsananin gaske Mahaifiyarta da ta shigo da kora dan jiran ta gama dama furrar ta zuba mata ne ta karaso tana fadin" Ke kuwa ta yabuwa me yayi zafi da ba wuta ba wannan zafin zuciya haka? kukan me kike yi ke kadai a nan a zaune ? " Maman karima ta dubi mahaifiyarta ta ce" Yanzu inna kiyayar Elhaji har ta kai nan? ya dauki miji irin wannan ya ba KHADEEJA bayan ga karime a gabanta itace baba?, " Inna ta zauna da kyar tana bismillah ta ce" To, to , to, wato ba zaki rabu da lamarin gidan Elhaji Ya'u ba ko? ba zaki taba dadara da shiga lamarin gidansa ba ko? salon ki janyo min mafisa ya zo har gidan nan ya hade mu ya zane mu? kin ga ta yabuwa idan har kin gaji da zama da Ni ki maida Ni kauye in lalaba rayuwa har in koma ga ubangijina, inma ba mantuwa ba irin taki kin manta karime din ya fara zaba yace ya bata mijin ama a nan a filin gidan nan ta bugo maki tace da ke miji ba kowa bane , kika yi tsalan albarka kika nuna ta bijire? ai ba wannan maganar a yanzu kice ba haka ba?" "Inna" Ta fada da karfin da ya saka uwar zabura tana kallonta A kausashe ta ce" Inna, walahi, walahi ba zan yarda ba, ko naman jikina zai yanka gutsi gutsi ba zan yarda ba, sai Karima ta shiga gidan nan" Da tsoro uwar ta ce" Ta shiga wani gida? ke kina cikin hayacinki kuwa?, Karima fa yar uwar Khadeeja ce uba guda, idan ba mutuwa ta yi ba mijinta ba zai taba halastawa Karima ba!" Mikewa ta yi ta dauki wayarta ta shiga aikawa Hajia z kira ta ce" Du wanda ya kama shi za'a yi, abinda na sani shine ya zama wajibi Karima ta shiga gidan nan, ko ana kare jini biri jini ne!" Hajia zainab na daga wayar maman karima ta ce" Kawata, idan an jima kar ki bi su kai kayan nan dan Allah, ganinan zuwa gidan dan ki min jagora Wajen Khadeeja" Hajia z ta ce" A'a me zaki yi a wajenta ke kuwa? ki bi komai a hankali, Ni ina gannin gwara ki zama ta hannun damanta kin ga ko menene kya kwashi rabonki" Maman karima ta girgiza kai tana dafe kugu ta ce" Ga dukkan alamu baki yarda da abinda na fada maki ba, baki yarda cewa yarinyar nan da kika gani ba walahi sai ta yi sanadiyar da ko hanyar inda kuke zai daina kallo, kin ga magana tsakaninku da shi sai ta gagara, jinnin Usaina ce fa, jinnin asiri jinnin munafurci, sai ta sa ya manta kowa da komai sai ita sai uwarta da danginta da ta zaba,, fada maki ne nake yi , ke kin ga yaya nake da mijina kafin ta zo gidanmu, da ta zo masifa kala kala ta Kunno Kai, a yanzu ko sunnana Elhaji ya ji sai ransa ya bace, an fada maki banza ta barni? tun daga lokacin da na bar gidan nake zubawa malamai kudadena dan a karya asirin da ta min ama har zuwa yanzu abu ya gagara, bari ki ji cikin kawayenmu a kulun kece abin mangari, ko taro in dai naki ne babu wanda ke jiran katin gayata kai kanmu muke yi, idan har wannan rayuwar ta farin ciki kike son zubarwa ki je ki kama wace bata daga tabas irin rawa, rayuwar kunci da bakin ciki, rayuuwar a jika kwaki a kora da ruwa kuda na wawar nasa sauro na cizon rabonsa ba damuwa sai in tayaki addu'ar komawa zaman lungu da ƙatuwar budurwa a gabanki, dan kin sani ne babu mai rike maki y'arki a cikin gidan nan" Jikin Hajia Z ya karra yin mugun sanyi, ita da yanzu ta gama fadin kalar kayan da zasu saka su uku matan Elhaji Hamza idan zasu je kai kayan nan, dan Hajia inna ce da kanta tace da su tana rokon alfarmar su tafi su kai kayan jikansu su da kansu, yanzu yaya zata yi kennan? Jiki ba karfi ta ce" Ki kasance cikin shiri da sun fara tafiya sai ki taho" Maman karima ta saki murmushi a nutse ta ce" Ko ke fa" Hajia z ta ce" To ama, wai yaya zaki yi hakan ya kasance Ni fa bana cikin abinda ya shafi allhakin rai fa? kuma yaya zaki yi ki shigo ba tare da wani ya ganki a cikin yaran shago ko shi da kansa mai shagon? tunda kurma tana cen fa hakan na nufin bai tashi ba har yanzu bai koma gida ba" Maman karima ta tabe baki ta ce" Kin ga, Ni nikaf dina kawai zan dauka in saka baban hijab ba zasu gane Ni ba, kuma maganar yadda zan yi ta halastan kuwa wannan Ni na sani, sai dai ba boka babu malan zan bi da kirsa ne idan ta gagara in gwada karfina a kanta Ganinan zuwa jira zan yi a nesa kadan da an bude baban get din zan shigo!" Bata tsaya ta ji daga gareta ba ta katse kiran ta shige daki daya jal ta dauko hijabinta zumbulele da nikaf dinta Mahaifiyarta da jikinta ke rawa ta ce" Ta yabuwa, ki guji muguwar kadara ko in kirayi hakan da janyowa kai jafa'i, ta yabuwa ke dai in ba Yaren kudi ba bakya gane komai? rayuwar da kike ciki ce kike zagi haka ta yabuwa? ai kuwa babu baban arzikin da ya wuce rai da lafiyar da kike da shi, ki kiyaye kar su kubce maki cikin garari ta yabuwa, meye a arzikin banda fitina da tashin hankali" Bakin gyauton dake jikin uwar kawai ta kalla ta gyada kai ta ce" Ba laifi, idan arzikin ya samu dama ke babu inda zaki je dan baki iya ci ba, gayanan ai da na je rabo ki daga kwonciyar tabarmar kaba a kauye da gudu kika biyoni kika zo koke cin dadi, da na rabu da gidan Elhaji kin fi Ni kuka dan jar miya ta kare, yanzu kuma da bakinki kike maganar wai kudi ba farin ciki bane? ama kuwa in ba dan uwata ce ke ba yau da ban san me zan gaya maki ba, hummm!" ta yi gaba da sauri ta barta nan tsaye tana kiran sunnanta ( Allah ka rufa mana asiri duniya da kiyama, Allah kar ka jarabcemu da ya'yan da ba zasu ji kunyar harshensu a kanmu ba, Allah ka shirya mana zuri'a ka rufa mana asiri duniya da kiyama) Hajia Z na gannin wayar ta mutu kawai ta yi kai kawonta sau biyu ta rasa madafa sai kawai ta cire dan kwalin kanta ta yi flashing din khalisat ta ajiye wayar a nan ta yi bayi da sauri ta rufo ƙatuwar buta ta cika ta bude WC ta saurara, tana ji an shigo ta aniyar zubawa a cikin WC din tana kakari da karfinta dan ta jiyota Khalisat ta karaso da sauri kusan bayin tana dan fadin" Subahanallah, Mama? lafiya?" Hajia Z ta yi shiru ta karra abinda take yi har sai da ta ga sosai Khalisat ta rikice sannan ta wanke fuskarta hadi da dan jika gaban rigarta ta fito tana numfashi sama sama ta rike hannayen khalisat da ta miko ta rikota da kyau suka nufi bakin bed dinta ta zaunar da ita tana fadin" Mama lafiya? subahanallah yanzu fa na neme ki akace kin nufi daki" Hajia Z ta make murya sosai ta ce" Bari khalisat cikina ne ya dan juya min fa sai na shigo na shiga bayi, tun dazu amai ne nake yi da gudawa" Hankalin khalisat ya tashi sosai domin nan da nan ta fita ta kirawo mama B suka dawo tare Hajia Binta cike da tausayawa ta ce" Subahanallah Hajia wani abin kika ci ? bari a yi kiran docter subahanallah " Hajia Z na nishi ta ce" Nima ban sani ba, Ni dai kawai abin ya kece min, baki ji murdawar da cikina ke yi ba" Mama B ta ce" Subahanallah bari in je in yi kiran docter in dawo" Da sauri ta ce" A'a Hajia, haba Hajia daga ciwo sai a taso Docter? " Kaka B ta ce" A'a fa Hajia amai da gudawa ai abin tsoro ne yanzu da yana iya fitar da ke a hayacinki?, ai shi matsalarsa akoy saurin karar da ruwan jiki" Hajia Z ta ce" Duda haka a dan bari zuwa an jima idan bai tsaya ba sai a kirawota, Ni yanzu damuwatama bai wuce tafiya kai kayan nan ba, kin ga kayana har na fitar fa, gashi har lokaci yayi ke har kin shirya, ban san yaya zan yi ba" Hajia B ta ce" A'a haba dai, ciwo ai yana gaba da komai Hajia, ki huta bari in je mu tafi mu dawo, khalisat ta zauna a wajenki sai in ringa kiranta ina ji daga gareta jikin naki, kin ga Hajia inna ma masu aiki ne ke wajenta du tafiya zamu yi" Kai ta gyada ba tare da ta so an Bara mata khalisat ba, dan ba zata taba son kowa ya san shirin su da kawarta ba, ama kuma ta san tunda aka riga aka ce haka din idan ta kawo wata gardamar za'a iya fassarata ne Haka Hajia Binta ta wuce ta sanar da sauran abinda yake faruwa, du suka lekota kafin su wuce, Hajia inna ce kawai basu sanarwa ba, ita kuwa dama in ba abu ya zama baba ba basu cika fada mata ba dan kar a daga mata hankali, domin abu karami ke daga mata hankali motocinsu na tafiya tun ba'a rufe get ba ta shige bayan an yi mata tambayar wace ita ta sanar cewa daga gidan su amarya aka aikota ta kawo sako, ta nuna musu leda dauke da abu, dan haka suka bata dama ta shige Tunda ta shigo ta sanar da Hajia Z, wace ta mike da sauri tana neman dan kwalinta da hijabinta Da sauri khalisat ta mike tana kokarin kamata ta ce" Sannu mama, mu je in raka ki ya murda ko?" Hajia Z ta dan dakata ta dubeta ta ce" Au, a'a da sauki ai , kin ga yi zamanki ki yi game dinki ina zuwa, na yi bakuwa" Yannayin da take da kuzari da magana da kuzari ya saka khalisat dubanta da dan mamaki ta ce" To ama mama ko Wacece ai sai a sanar da ita baki da lafiya sai ta dawo ko?" Da dan hasala ta ce" Ke Khalisat!, Ni Lafiyana kalau, nace kuma ki zauna ta yabuwa ce ta zo, ina zuwa!" Daga nan ta saka hijab dinta ta fice a dakin ta bar khalisat tsaye da mamakin abinda ya faru, ta yabuwa? mahaifiyar Karima kennan sister din amaryar AL'WALID, wace suka zo kwanaki wajen baba cewar babanta ya mata miji bata so? Mikewa ta yi ta fito dan du sai take gannin kamar maman nata ba lafiyar gareta ba dan dai kawarta ta zo ne ta fito, domin khalisat akoy sarkafar uwa "Rike min kwanon nan da na dauko, maganin nan ne na sako a ciki saboda kar su hannani shiga su ja min tsayuwa a kofa, na ga Elhaji Ya'u tsaye da Elhaji Hamza da kurma sunna ta dagawa masu tafiya da kayan hannu kamar sunna tsaye bakin hanyar da shugaban kasa zai wuce" Maman karima ta fada da sauri Hajia Z ta amsa ta tura shi nan lungu ta ce" Magani kuma? na me? kin san sai da na yi karyar rashin lafiya sannan suka tafi suka barni? mu je bangaren nata Ni dai ko menene kar ki yi abinda zai ja min matsala a gidana da mai gidan nan, saboda walahi kin ga yana kyale komai ya wuce banda abinda ya shafi yaron nan, sam baya yafe abinda ya shafe shi, kennan kin ga ko menene ya zamo wanda hankali zai dauka, kin dai ji na fada maki" Ta yabuwa ta tabe baki ta ce" Ba dai kin tabata babu abinda ya shiga tsakaninsu ba? domin a nan ne matsalar take, idan kuwa wani abu ya shiga tsakaninsu karma mu je mu batawa kanmu lokaci in je in shirya mata shirinta na kanta wanda zai halastawa y'ata shigowa gidan nan, dama gidan nan na Karima ne, kwacewa suka yi ita da uwarta!" kaka Z ta dubeta da kyau, idan tana fadin haka sai ta ji kamar ta janye daga lamarin nan dan ita fa babu wanda zai sakata a hakin rai, ba ruwanta da wannan gaskiya, koda yake bari dai ta bitan yanzu ta ga nufinta, hanya kawai ta nuna mata suka fita sunna dari dari kamar munafukai abinka da marar gaskiya Khalisat da kirjinta ke bugawa har shasheka take yi ta tashin hankali ta juya da sauri ta koma dakinta tana zarro ido hadi da fashewa da kuka ta ce" mama? me yake faruwa? mama me yake damunki? me ya saka ki a cikin wannan abin na tashin hankalin Mama? mama big son bai cencenci haka daga gareki ba, mama me yake faruwa ne Ni? innalilahi wa inna ilaihi raj'une me yake faruwa ne??????" Basu samu wahalar shiga ba saboda Hajia Zainab dake jan ragamar tafiyar Sunna shiga suka so karasawa baban falo , sai mai aiki ta tare su take sanar da su sakon Shareefat Hajia Z da haushi ta ce" Ke dilla kauce min kuma ki ce mata ta yi baki bana son shashanci, Wacece shareefat a gabana? " Gefe mai aikin ta ja kanta a kasa ta ce" Ki yi hakuri Hajia, dama mai gidanma da ya zo sai da ya Bara mana salahun kar wanda ya hau saman bale mu yi kiranta" A tare suka ruko ido har sunna hada baki wajen fadin" Yana gidan dama????" Rabi inee lima anzalta ilaya min khairin fakir 🤲🏻😍🥰 07/12/2024, 15:21 - samiraharounayacouba: Mai aikin ta dube su da yannayin tsamtsamta da lamarinsu, domin ita ba yarinya karama bace, da wahala a yi wani abu ya shige mata duhu ko yayane A hankali ta ce" A'a, ya fita dazu" Hajia Z da wani haushi ta zabga mata harara ta shige tana fadin" Irin ku baku iya cin ribar zance ba, yaya zaki ringa magana a dunkule ne? , je ki aikinki ai ga waya nan bari in yi kiran dakin nata da shi" ta karasa wajen wayar dake ajiye tana nunawa maman karima wajen zama wace ke kallon falon kamar kanta zai cire Da kyar ta iya daidaita kanta ta je ta zauna tana share hawayen bakin ciki tana jin Hajia zainab na waya da Khadeeja, Khadeeja dai Khadeeja ce ake yiwa yar murya, Khadeeja dai ta gidan Elhaji Ya'u da aka haifa a gabanta ce yau take aure a gidan nan? ina ba zai yiwu ba! Kashewa Hajia zainab ta yi ta karaso ta zauna daf da maman karima tana fadin" Ki sha mana jus din, kuma ki saki fuskarki in dai so kike yi ta saki jiki da ke, Ni walahi bana so kowa ya same mu a nan dan bana son wata fitina da ya'yan gidan nan domin ba yarda suke yi a taba shi ba ko kadan" Maman KARIMA ta tabe baki a ranta tana ayana' haka fa, kwa ji da shi, nice nan zan dawo zama gidan, walahi ganninsa sai ya gagareku, kuma zan barku a kusa ne ina ciyar da ku da abinda na ga dama, ko anguwa zamu je sai jin zama mai rike min jaka, zan ga karyar arziki ne!" A nutse take saukowa daga benen tana sauke dubanta a kan bakin da akace sun zo, bale da akace Mamanta ce sai ta yi tunanin ko mama Fateema ce ta zo, dan ba zata yi tunanin Mama bace domin bata hasasota nan kusa, ko YAYARSU da aka aurar da kyar ta yarda ta je, sai tace wai dan Allah a ganta a gidan y'arta ace mata me itama tace me? A nutse ta sauke dubanta a kan Maman karima dake washe baki tana fadin" Masha Allah yarinyana sannu da hutawa" Mamakinta ya kama Khadeeja, sai dai bata nuna ba, ta sauko da kyau tana lure da gabansu ta ga an ajiye musu kayan tarba dan haka sai ta zauna a nutse tana dubansu ta ce" Barka da yama kaka Z, Barka da warhaka maman gidan inna" Wannan sunna na maman gidan inna na bata haushi sosai a ranta, wai dan wulakancin ya'yan Elhaji Ya'u kulun sai sun jaddada mata Wacece ita Danewa ta yi tana murmushi ta ce" Na'am y'ar albarkana, masha ALLAH hutawa ake yi ashe har kusan magariba?" KHADEEJA ta yi murmushi kawai ta ce" Ya su Inna, fatan sunna lafiya" Maman KARIMA karra kallon shigar jikinta take yi, wannan suturar Karima ma nada irinta, sai dai a yanzu da take jikin Khadeeja kamar na Khadeejan ya fi na Karimar kyau, ko dan da abin kyalin amarci ne ko menene? Ta basar tana fadin" Alhamdulilah tana gaishe ki, ai yanzu haka zuwa na yi in kawo maki sako in wuce saboda kar magariba ta shigo min a wannan anguwa taku mai karnuka" Khadeeja ta gyara zama da kyau ta tsura mata ido da kyau da duban da ya saka maman karima dan kawar da kanta daga fuskar Khadeejan saboda sai da ta ji wata fargaba da tsoron kallon yarinyar, shi yasa yarinyar nan take matukar bata haushi, komai nata irin na mahaifiyarta ne Hajia Z ta mike tana dan yin gaba ta ce" Jika bari in yi jiran maman naki a waje ta yiwu sirri zaku yi, kin san aminiyata ce, Ni din banda lafiya ne shi yasa suka je kai kayan naki banda Ni, Ta yabi idan kin taso ina jiranki sai mu je in sa direba ya kai ki gida" Maman KARIMA ta gyada kai, Khadeeja kuwa a tausashe ta ce" A huta gajiya " Sai da ta fita maman karima ta matso sosai kusa da Khadeeja, wanda hakan ya sa Khadeeja dan muzgutawa tana dubanta Maman karima kasa kasa ta ce" Haba gwara da ta bamu waje yarinyata, domin maganar mu sirri ce, Anmy kin san abinda ke tafe da Ni kuwa?" Khadeeja ta girgiza kai tana dubanta Kasa kasa sosai ta ce" Zuwana mai mahimmanci ne matuƙa, kin san ku yara baku san duniya ba, ku abinda kuka fi maida hankali a kai kawai ku yi kwaliya ku birge miji, bayan shi namiji sai ana da baban sirrin da za'a iya rike shi da shi, sirri mai darajar gaske irin na malaka da magungunnan mata, kin ga wannan a wajen wata mata cen cikin jeji na samo shi, ki rike shi da kyau ki tabbatar da kin yi aiki da shi a matsayin abinda zaki zuba masa a sobo , ki yi zubawa uku ina mai tabbatar maki an gama, kin san yadda na dauke ki haka na dauki KARIMA, abinda zan yiwa Karima na taimako haka zan yi maki a rayuwa shi yasa na je na hado maki wannan gagarumin maganin" Kallonta kawai Khadeeja take yi A shekarunta na yarinyar bayan bayanta sai ta auna ta ga ai kamar maman karima bata yi tunani Ba, ko kuwa wani abu na damunta da bata sani ba Misali, tunda suke in haduwa goma zasu yi da ita zagi goma ne, zagi kuma babu kalar wanda bata yi mata, ta yi mata ta yiwa mahaifiyarta, inama dadin da ya haɗa su har da haka zai faru? Na biyu abinda take magana a kai ai ita bata sanshi ba,bata taɓa saninsa ba a wajen mahaifiyarta, a yanzu da mahaifiyarta ta yi mata aure ba zata yarda ta sanshi daga wajen wani Bama bale wai maman KARIMA Na uku abinda ya fi tsaye mata a rai shine menene dalilin maman karima na aikata haka? me take nufi? me take boyewa?, to ta san tana da mallakar ne bata malake babansu ba ko ta samu wani ta malake hakananma? a me ta dauki iliminta a me ta dauki hankalinta, to in har zata fada cikin irin wannan ramin sai Hajia iya ta yi kukan barinta zama cikin mata masu aji mata masu daraja manyan matan anguwar su da suka rike biyaya, iya zama , kisa, sada kai, iya ey yane dan zama lafiya da miji ba wai wannan hanyar ba, to ai ita da ace ma haka ta ga Mamanta na yi sai ta amshe itama ta yin ai Sai na karshe shawarar da take tunanin ya dace ta dauka....., shin ta amsa ne ko a'a????? Bude kofar da shigowarsa ya saka su duka duban hanyar da ya shigo din Da sauri Maman karima ta boye daurin maganin kirjinta na amsawa , saboda bata taba tunanin zuwansa a irin wannan lokacin ba Shigowa ya idasa yi da kula ya amsa gaisuwar da Maman karima ke yi masa har kamar zata duka daga zaunen da take, sannan ya sake dora dubansa a kan Khadeeja da shigarta ta fi komai fizgarsa.......Ya rab, ko dan ya jima rabonsa da mace a cikin falo wace zai je ya dawo ya tarrdo ta yi kwaliyar tarbarsa ne ya sa ko me yarinyar nan ta saka ke daukan jikinta?, a gaskiya an tafi da shi, ya yaba sosai, kwaliyar ta yi kyau A tausashe Khadeeja da ta dan dubi fuskarsa ta dan sada kanta kasa kasa ta ce" Barka da warhaka, wannan mamanmu ce , sako ta kawo mana mai mahimmanci shine zata bani" Da sauri Maman KARIMA ta dubeta jikinta na son daukan rawa Sarai ya ga yannayin maman Karimar sai dai bai tsaya ya jima ba ya nufi hawa sama bayan ya furta" Masha Allah, mun gode mama Allah ya saka da alkhairi, A huta lafiya " Irin yadda kirjinta ke luguden kida hakama jikinta ke rawar balaki, zufa kuwa ta keto mata nan da nan Tana gannin ya haye ta dubi Khadija da kyau ta ce" Ni zaki wulakanta ki nemi tona min asiri?, daga zuwa kawo maki abin alkhairi shine zaki nemi falasani?" Khadeeja ta yi kamar bata gane ba ta ce" Mama, ki yi hakuri dan Allah, na zata ai idan ya ganima murnar hakan zai yi ya yi maki godiya shi yasa na sanar masa" "Tafi cen munafuka, wato ni zaki tabatarwa kin tsotsa a jikin mugun iri ko? ba laifi zamu hade ne, ban gama da ke ba!" Ta mike tana fada da zafi zafi sannan ta juya fuuuuuuuuuuuuuu ta yi tafiyarta Khadeeja ta jima tana kallon hanyar da ta bi, a hankali ta budi bakinta ta furta" La'ila ha illalahu Allahu Akbar, la'ila ha ilalahu wahadahu la sharika lahu, lahul mulku wa lahul hamdu wa huwa ala kullu shai'in kadir, la'ila ha ilalahu wala haula wala kuwata ila bilah" har kafa bakwai A karkashin zuciyarta ta ayana' Ya Allah, Ni baiwarka ce mai rauni, gani a sabuwar rayuwar da ka hukuntani kasantuwa a cikinta, kai ka san me ka boye a ciki, ya Ubangiji ina da niyar yiwa iyayena biyaya,, ina da niyar yiwa mijina biyayya....., ya Allah ka tsare Ni ka dafa min ka sanyaya min dukkan abinda ke cikin kadarar aurena, ya Ubangiji duk wani mai nemana da alkhairi ya rigayeni samu kafin in samu, idan shari yake nemana da shi ya rab ka dorani samansa ka tsare ni, ka sa sai dai idan na juya ya ga bayana' Wani karfi ta ji ya karra shigarta, a nutse ta dauki wayar dake ajiye daf da karamin table ta danna numbar kicin kamar yadda aunty shareefat ta koya mata , sunna dagawa ta yi musu salama sannan a tausashe ta ce" maman baby a zo a kwashe kayan, sannan yau me kuke girkawa ne? ina nufin na mai gidan??" Maman baby ta ce" Za'a yi masa samosa da miya ne Hajia" Khadeeja ta dan yi tsam, a tausashe ta ce" Har kun kwaba?" Maman baby ta sanar mata cewa a'a, dan haka ta ce" Ok ba damuwa kar ku kwaba, duba da dare ne idan ya samu abinda ba na fulawa ba zai fi, saboda harkar kwonciya barci, ina zuwa bari in ji me zai ci sai in sauko mu girka ko in sanar maki maman baby" Maman baby cike da farin ciki da girmamawa ta ce" In sha Allah Hajia sai kin sauko Allah ya sauko mana da ke lafiya ya tsare" Murmushi KHADEEJA ta yi ta ajiye kiran , a nutse ta mike ta sake kallon falon ta ga bashi da wani dati, haka kuma kanshin turarensa na nan, sai kawai ta juya ta shiga haurawa sama tana jin tuni an fara kiran sallar magariba sai ta nufi nata dakin da dan hanzari dan ta yi wanka ta yi sallah kafin ta je inda yake din saboda sallar ta shigo ba za'a yi komai ba sai an yita MAMAN KARIMA kuwa na fita ta nemi Hajia Z bata gani ba ta fito ta nufi bangarenta kamar zata kifa har yanzu jikinta na rawa Da ta shiga ta samu Hajia Z din na falonta tana duban hanya hankalinta du ba a jikinta ba domin da ita ya fara haduwa , ta sanar masa maman su Khadeeja ce ta rako Duda bata da lafiya shine zata koma bangarenta, jikinta sai rawa yake yi dan tsoron kar aje ya shiga ya samu wata barakar da zasu shiga uku gaba dayansu. Maman KARIMA bata zame ko'ina ba sai kasa tana rike ciki ta ce" Innalilahi wa inna ilaihi raj'une" Kaka Z gaba daya ta rakito itama, wannan karron cikin nata na juyawar gasken gaske ta ce" Na shiga uku, me yake faruwa?, me ya sameki kina mata? shikenan zaki kashe min aure ki sakani a uku" Maman karima ta ce" Zainaba ba zaki gane ba, balaki ne ya shigo maku gidan nan, yarinyar nan har ta dame uwarta ta shanye, zainabu kin kuwa san ce masa ta yi sako na kawo musu shi da ita? innalilahi wa inna ilaihi raj'une Ni zata saka a uku? Wannan yarinyar sai ta fi uwarta balaki, tun bata tafasa Bama har zata kone?, " Hajia Z ta ce" mene? ki ce ya amshi abin? wai meye kika kullo a ledar? to walahi ba ruwana ko me kika kawo babu hannuna a ciki, walahi ba ruwana" Maman karima ta ce" me fa ya amsa? ban bashi ba , ki daina irin haka kina karra tsoratani dan Ni tsorona daya kar ta fada masa abinda na fada mata ya sa a kamoni a gidan nan" kaka Z ta mike tana zarro ido ta ce" Shine kika nufo nan? tashi tashi ki kama hanya dan du inda suke ma yanzu sun kusa karasowa Ni ba baki jaza min ba wata fitinar, ma yi magana ta waya" Haka tana ji tana ganni kawarta ta koreta dan kar ta sakata a matsala, ta fito zuciyarta cike da daci ta kama hanya a kafa tana ayana' shikenan, zan je in samu Karimar in fada mata bata da miji sai wannan balaraben mai kudin, zamu hada kai mu yako abinda ya dace, zaki yi bayani ne zainab!' Khadeeja Ta gabatar da sallar ta cikin nutsuwa ta zauna tana dan jan carbinta ta ji an bude kofar dakinta A hankali ta dago ta dubu mai shigowar Yanzunma wata shigar ce a jikinsa mai nutsuwa da shiga zuciyar mai kallo, haka kuma da wata fantsamemiyar waya a hannunsa , dayar kuwa a kunnansa ne a hankali ya furta" Maman AL'WALID gani ai zan nuna mata" Ya dan yi shiru , a lokacin ne kuma ta mike daga saman salayar ta ninke ta sake dubansa ta ji ya furta" To shikenan" Kiran ya katse , idannuwansa a kanta, a yanzu hijab ne ruwan madara a jikinta ,, daga kasan hijab din doguwar riga ce ja irin mai dogon hannun nan, irin riga da hijab din nan da ake yi ne, sai Safa mai ruwan madara a kafarta..........., elle est juste magnique ( kawai a hade take ), kallonta kadai ya isa ya sanyayar da zuciya Karasowa yayi inda take a nutse ya kama hannunta sannan ya nufi wajen kujerar dake dakin ya fara nuna mata wajen zama, ta zauna din, sannan ya zauna dan daf da ita wanda hakan ya sa ta ji nauyi sosai da kunya, harma ta sada kanta tana dan kallonsa ta kasan ido Kasantuwar wify ne a gidan gaba daya sai kawai ya kamo ya bude vidion da aunty shareefat tace ta yi ta turo a nuna mata ya kunna mata ya mika mata ya zuba mata ido , domin vidion na fara haskawa ta zubawa vidion ido lokaci daya yannayin fuskarta na ta'allaka da yannayin wa'inda vidion ke haskowa har aka kai kan su Lubna dake baban falo da Mama A hankali ta zuba musu ido, girarakinta na dan yamutsewa hadi da fara'a a fuskarta......, lokaci daya tana sake kallonsu har aka wuce su, da dan sauri ta dago tana mika masa ta ce" Papah litle Please, dawo min da su Please" tana fada din hawaye na sauka daga idannuwanta hakan ya sa ya fuskanceta da kyau a hankali ya amshi wayar ya ajiye ya ce" To menene na kukan?" Khadeeja ta sada kanta, sai kawai ta shiga shashakar kuka ta ce" Ina missing dinsu sosai........., rabona da jin muryarsu tun da aka daura aure, ita kuma Mama tunda ta min....., tunda ta min nasiha........" Ido ya dan zarro a hankali ya ce" Why? baki da kudi a waya ne?" Kanta ta dago ta dube shi, a hankali ta ce" Wayar ce bani da ita ai" Fuskarta yake kallo, a lokacin da ta sake dago idannuwanta dan kallon tasa sai ya dauke nasa idannuwan sannan ya lalubo wayar tasa ya shiga numbar aunty shareefat whatsup ya danna mata video call Aunty shareefat ta daga tana fita daga cikin mutane , ganninsu zaune ya sakata sakin murmushi ta ce " Big Son???" A tausashe ya ce" Maman AL'WALID, kun fito ne?" Aunty shareefat ta girgiza kai tace" Walahi sun ki yarda mu juyo wai kakan kurma yace sai ya zo, yana hanya shi din dai muke jira, ba zan iya rigimar kakan kurma ba idan muka taho din a kaina zata kare" Ya dan dage girarsa yana son tambayar to me zai musu idan ya zo din? sai ya share kawai a hankali yace" wai kuka take yi tana son gannin Mama da sisters dinta...., ko in kawota ne?" Aunty shareefat ta dan zarro ido a hankali ta ce" Yanzu? a'a bari in kai wayar ki gansu ta vidio call Daughter kin ji? in yaso daga baya sai ki zo kin ji?" Khadeeja da ta dan raba kusancinta da shi bata san lokacin da ta matso tana murmushi hadi da gyada kai ba, shi kuwa sai kawai yake kallon wannan kasan idannuwan nata yana sake mamakin dimple a kasan ido jama'a? Zuwa ta yi ta shige ta karasa har inda su Mama suke ta yi salama sannan ta shiga a lokacin Mama na tufke gashin Lubna, lubnar na fadin" Mama Allah zan je kitson goben in sha Allah zan je" Mama ta ce" Karma ki je Lubna, da hannayena ai sai in maki a gida tunda ba zaki je ki yi mai kyau ba" Dariya Aunty shareefat ta yi bayan ta shigo ta ce" Mama da ya'yanta kin boye a nan Mama, kai na jima rabona da in ga mutun mai kunya irin taki masha ALLAH, kin ga ga Hajia karama fa a waya tana rigimar Mamanta" Mama ta dan zabura domin kawai sai gannin mutun biyu ta yi a zaune sunna kallonta, da sauri ta duke tana rufe fuska ta ce" Innalilahi" Ai kuwa Khadeeja dariya take har tana kwonci a saman jikinsa ta nuna masa ta ce" Walahi an shamaci Mama, Lubibin mama kitson karfi da yaji ake maki? ina karime an mata, je ina yar rainin wayon nan take, wai ya aka yi na ga kwana ɗaya tak da bana nan Mama ta karra fari?" Yan matan kuwa ina, ihu da kokowa suka karbe wayar tuni suka yi waje da gudu, aunty shareefat kuwa dariya take har tana kama ciki ta ce" Mama dago ai sun tafi da wayar " Mama ta dago tana dafe haba ta ce" kai auntyunsu fisabililahi ya zaku biyewa yarinyar nan?, na zata ita kadai ce ai" Aunty shareefat ta ce" A'a Mama, tare take da shi ai , kai walahi Mama kin ban dariya" Ita dai Mama ta yi murmushi zuciyarta na sakuwa da tunanin a wani hali Khadeeja take? dan kuwa ita du gani take yi Khadeeja na cikin matsi da takura saboda har yanzu kallon jaririyarta take yi mata Yan matan mama tunda suka fuskanci wanda ke kusa da ita sai suka ringa gaishe shi da girmamawa sannan sai su yi shiru, sun kasa ci gaba da ihun da suka fara da murnar gannin junna, hakan ya saka shi murmushi ya dan mike ya bacewa gaban camerar, sai dai a yanzun sai ita ta kasa motsin kirki domin a kujerar dake facing din Tata ya zauna ya zuba mata ido Lubna na murmushi ta ce" Innalilahi su iyani a gidan miji, ke hijabin meye wannan kika maka kamar zaki je fatawa, iyeah dage mu ga kwaliyar mana? su Anmy an samu duniya ko tunamu bakya yi ko? dazu da muka cewa Mama muna son zuwa wajenki tace mu je mu fadawa Aba, ke dai mun zata ya saku ne kwana biyu da yake cikin haba haba na dariya, Karima tace da shi Aba muna son zuwa gidan ANMY, wa bilahilazi da ya makota sai da Mama ta wuni tana diga mata maganin ciwon kunne......" Ai kuwa suka bushe da dariya har Karimar saboda dazu ne fa rabon a yi, ya dawo gida yana fadin a tashi a shiga shirye shiryen tarbar baki, ya sako su Mama a gaba yayi kiran su Mama Fateema ya basu kudi masu yawa yace maza a je a siyo zabi a zo a soye, jus kuwa dama na kwali aka jibge, yana ta haba haba din nan ne suka je zungui zungui suka yi tambayar nan, ai ita da ta yi tambayar da ya makota da su din da suka bale a guje sai wajen babarsu, ya bi su cen din ya dudura ashar dinsa son ransa tana tsaye tana kallon sa, har cewa yake yi mutun ya jawa ya'yansa kunne ko ya'yan kuka su janyowa uwarsu jifa , shi ai yanzu zai saka ido sosai kar a je a rikita masa y'a a gidan mijinta Du yadda Khadeeja ta so dane dariyarta sai da ta gaza, ta saka dariyar tana rufe bakinta, hakan ya saka shi zarro ido yana sauraron na wayar dake bada dukan da dayarsu ta sha abin mamaki sunna sheka dariya Kasa jurewa yayi ya amshi wayar ya kalle su, ai kuwa da sauri Lubna ta mikawa Karima, Karima ta sakarwa ameerah, ameerah ta mikawa ummi sunna sunne kai, da sauri ummi ta kife wayar tana zarro ido kasa kasa ta ce" Mun lalace ashe yana nan?" Ya katse kiran ya karasa inda take ya zauna yana murmushi ya ce" Ikon Allah, ya zaku ringa yi maka dariya?" Khadeeja ta dago tana kokarin hanna kanta dariyar ama ina, tana nuna masa ta ce" Ka kuwa san yadda Aba ke maka? da baiban hannu yake yi, idan ya kauda maka hannun nan ko waye kai sai ka hantsila, ga KARIMA da tsoron duka, ko yaya aka yi ta yarda suka sakata a gaba wajen wannan jihadin????🤣🤣" ta idashe tana yin wata dariyar har tana dantse lebenta A hankali yake dauke dubansa a kanta, sai kuma ya maido, dariyarta na saka shi a cikin wani yannayi na shaukin dake son fin karfinsa A hankali ya kama hannunta guda ya matsota jikinsa sosai, lokaci daya dariyar Tata ta dauke ta kalli fuskarsa ta bude baki murya a dan hargitse ta ce" Au, dama nace me za'a dafa ne?, abinda zaka ci yau. da d.............." Hade sauran maganar ta yi sakamakon bakon al'amarin da ya ziyarci lebunanta wanda bata taɓa kawowa ranta shi ba, lokaci daya kirjinta ba wani irin bugawa sannan ta so janyewa A hankali ya saka dayan hannunsa ya sake hade jikinta da nasa ba tare da ya saki lebunnan nata ba, idannuwansa kuwa a lumshe suke tamkar ya samu wani gagarumin abin da yake ƙishirwa, hakan ya hanna masa gannin kokarin sumewar da take yi ya ci gaba da shafarinsa har sai da kiran sallar isha'i ya shige kunnayensa sannan ya dakatar da abinda yake yi a hankali idannuwansa lumshe kirjinsa na bugawa da sauri da sauri Idannuwan nasa ya bude ya sauke dubansa a kan fuskarta dake duke kamar zata nutse, jikinta kuwa rawa yake yi kamar an jona mata chkng Murmushi ya dan sauke, a nutse ya mike daga saman kujerar dan kar ya rasa sallah domin ya san da sai ya sake dauro alwallah, dan haka ya dan duko inda kanta ke kasa a hankali ya ce" Kar ki shiga kicin plz......., nd abinda zan ci a yau......ai yana tare da ke" ( Innalilahi nan kwate ce ta rubuta😭😭😭😭🚶🏿‍♀️🚶🏿‍♀️🚶🏿‍♀️🚶🏿‍♀️🚶🏿‍♀️🚶🏿‍♀️🚶🏿‍♀️🚶🏿‍♀️) Kai baka san baba Ya'u ba ko? kaikaikai han, to ai hikenan ba zamu ce maka komai ba ka yarda dai ka aikata, ka yarda!☹️☹️☹️🙄🙄🙄🙄 41 07/12/2024, 15:25 - samiraharounayacouba: Ido ta zarro ta sake sunne kai har sai da ta ji karar rufe kofar ta zabura a tsorace ta yi tsuru tsuru sai kuma ta ringa furta " Innalilahi na shiga uku, wayo me kennan? na Bani me yake nufi? wayo Allahna " Tana tsugunen nan gaba daya jikinta na rawa rawar nan har aka tada sallar isha'i sannan ta mike kamar an zare mata laka ta nufi bayi saboda yin wanda da dauro wata alwallah , ba dan ta tabbatar hakan ya zame mata wajibi ba, a'a, ko daya, dan dai kawai a cire shaku ne! A gidan Aba kuwa bai jima ba ya shigo gidan fuskar nan tasa tamkar gonar auduga ya karaso yana sake yin salama, matan na amsawa Kaka B ce ta ce "Barka da isowa kakan kurma, sannu da karasowa" Aba ya saki murmushi ya ce" Barka kadai Hajiar tsoho ya hakuri da tsohon cen? , ba fa kurma bace bb ce Hajia" Aunty shareefat ta ce" Kai yaya yanzu baban naka ne ake hakuri da shi? a'a ai babanmu shine damo Sarkin hakuri" Aba yayi dariya ya ce" Na rabaki, mutumen nan ina hakuri da shi sosai da sosai, yauwa y'ar albarka bari in ga gimbiya, ina take ne? Gimbiya" Da sauri ya wuce ciki, aunty amarya dake dakinta tunda aka ringa shigowa da akwatunnan nan ta kasa zama ta yi dakinta ta zauna ta ringa sauke ajiyar zuciya mai zafi ce ta yi wuf jin muryarsa ta fito tana tsane ruwan da ta yi saurin diba a kofi ta shafawa fuskarta ta dube shi tana fadin" Barka da zuwa Elhaji, ai zuwa na yi na yi sallar isha'i, gamu da baki masha ALLAH " Aba yayi murmushi kasa kasa ya ce" Wa bilahilazi duba ki ga abin arziki, kai shi fa mai kashin arziki haka ne, du tsiya sai ya nuna kansa sai abinsa ya bi shi, koda yake a jikin uwar ne, tunda nake ban taba baiwa mace sama da million daya kudin kayan aure ba sai ita, ga Khadeejan larabawa ta bi layi, ina take ne? wai me kike a dakin ne Gimbiya?" Ya karashe yana nufar dakin Mama ya kama ya bude ya shige Amarya ta rintse idannuwanta wani abu na sake tokare mata kirji, har yanzu ta kasa sabawa da halayar mijinsu, karya ne yayi magana daya a ta biyun bai yaba matar nan ba, karya ne yayi magana bai sako maganarta a ciki ba, ta rasa me ta fi ta, me ta fi sauran matansa, a da ta kaiwa mahaifiyarta kukan cin fuska ne, sai mahaifiyar Tata ta sanar da ita cewa wasu mazan basu iya kara da danne harshensu wajen yabon matansu ba, hakan ke sakawa a yi ta samun sabani saboda wasu ba zasu taba iya amincewa da haka ba, itama da farko ta so yi masa bore a lokacin da take amarya ya ringa rakata yana nuna mata ai ba abinda take tunani bane wace ma wata gimbiya? sannu a hankali ya daina wannan din yake fitowa kiri kiri yace yau fa za'a yabi gwani, dan bakin ciki ya rintse ido nai. shi yasa take cewa bokan Usaina bashi da imani da tausayi ko kadan, ya kwashe komai ya dora a kan Usaina kadai, kuma dan balaki an kasa karya mata alkadarinsu, har sai tana tunanin an ci riba sun fara dambatuwa kwana biyu sai ta ga sun daidaita! A hankali ta karasa bakin kofar zata saurara aka bude kofar su Lubna suka fito da dan gudu gudu hakan ya sa suka gwaru da amarya da ta duko kunnenta zata yi sauraro Aba dake tsaye ya gama cewa wai uban me suke yi sun zo sun likun mata basu san halin da take ciki bane ko bakin ciki za'a masa Allah ya dube shi ne shi bai gane ba, ya nuna musu kofa yace kafin ya irga uku kar ya ga kafar daya a dakin , ya sa suka rukuto a guje suka bude suka gwaru da amarya wace ƙarara suka fara gannin irin yadda ta duko kunnenta da kuma mikewar da ta yi a tsorace Hannaye Aba ya tafa yana zarro ido ya ce" Lah munafuka, innalilahi wa inna ilaihi raj'une munafuka, labe kika koya? yaushe kika fara labe? innalilahi wa inna ilaihi raj'une dama labe mana kike yi? la ila ha ilalahu Muhammadu rasululahi Sallallahu alaihi Wa Salam, ke hala har a bangarena idan aikin gimbiya ne leke kike mana? kardai aje irinku ne ke daukan vidion abokanan zamansu dan su yada su kashe musu aure? ke ko dai gimbiyar kike so ne Ni wala haula wala kuwata ila bilah yau na shiga uku" Da sauri Mama dube shi , a tsorace ta kalli inda yan matan suke ta ga tuni suka karrawa bujensu iska saboda ita rayuwa lalabata ake yi, bale da aka fito maka a mutun aka nuna maka hanyar da zaka bi ka tsira da Mutuncinka idan ka tsaya aka motsa maka kwakwaluwa ai ka gama janyowa kanka tsiya Wata irin ajiyar zuciya ta sauke ta kai zaune tana fashewa da kuka tana fadin " walahi sai ya lalata min tarbiyyar ya'ya da mugwayen kalaman bakinsa , wayo Allahna wayo na shiga uku" Shiru yayi yana kallonta kasa kasa ya ce" Kukan gaske ne ko na wasa?" Mama ta dube shi hawaye na zubowa ta ce" Kukan wasa ne, nace na wasa ne baban Ishaq, yanzu ba zaka rufawa kanka asiri ka rufa min ba mu hadu mu tatala yan yaran nan har Allah ya rabamu da su lafiya? shine kake budar baki kana inkayi da kalamai ire iren Wadinnan a gaban yaran nan?, yaya kake so ne gobe idan ka ji sun fada suma? yanzu fa mutun ake kiwo ba daba ba , haba dan Allah, ke kuwa....." Ta nuno amarya da ta yi tsuru tsuru ta ce" Ke ba zaki yiwa kanki wa'azi bane mu zauna lafiya? ke ba ruwanki da hakin mutun, haka kuma ba ruwanki da na Allah? haba dan Allah, kin iya yin abinda zai zo kulun ya hautsina mu ya hadasa mana tashin hankali a cikin gidan nan ya hade daga Ni har ke ya yi fata fata da mu kuma ki dora min da cewa nice ke janyo maki bakya tsoron Allah ne? ki sani duniyar nan ba matabata bace, ki aikata alkhairi ma lalube ne bale ki dage kan lalle sai kin kuntatta min!" Ta dakatar saboda ji da take kamar zata kifu, ta ɗora da fadin " Me zaki labe ki ji? me kike son ji? me yasa zaka barta a kofa ka rufo kofa ne? du laifinka ne, kai ke janyo min magana, du matsalata kai ne, kai ne ke sakani a damuwa, kai ne ke janyo min ana zagina, Ka zage ni, matarka ta zage ni, yan cikin gari su zage ni, du dan ina aurenka ? na gaji......na gaji.....na gaji........." Ta karashe tana dukewa hadi da fashewa da wani kukan A hankali Mama Fateema ta shigo bayan ta janyo hannun amarya ta kara kofar dakin ta rufe, ta nufi inda Mama ke duken nan ta duka ta kama hannunta a hankali ta ce" Aunty, haba Aunty, dan Allah dago ki dubeni, innalilahi wa inna ilaihi raj'une me yayi zafi ne har haka? me yake faruwa ne?" Kamar yarinya karama Mama ta fada jikin Mama Fateema bata bata amsa ba tana kukanta A hankali Mama Fateema ta kalli Elhaji da jikinsa ya mutu murus kamar an yi masa tsinanen duka, a sanyaye sosai ta ce" Baban ANMY, a taimaka a je a duba bakin nan wasu har sun tafi fa, Hajia Binta da aunty shareefat din ne kawai ke nan ,, kar su gaji da zama" Wata irin ajiyar zuciya ya sauke, ya dubi takardar check din da ya shigo da ita, muryarsa kasa kasa sosai ya ce" Dama zuwa na yi in tambayeta nawa ya dace a dora matsayin tukwuicin masu kawo kaya?, ban san me ya faru kafin in shigo ba har ya tunzura min hankalinta haka....., Ki yi hakuri Gimbiya " Ya karashe yana dubanta da kyau, wanda hakan ya karya mata zuciya ainun har ta zuba masa ido a boye tana ji kamar ta mike ta bashi hakuri, sai dai ta ki mikewar , sai Muryar Mama Fateema da ta ce" Ka yi hakuri yaya, in sha Allah ko menene zai wuce, ka yi hakuri dan Allah, a saka abinda Allah Ya hore, Allah ya karra budi" Kai ya gyada ya juya zai fita ya ga amarya a tsaye tana jijiga Wani haushinta ya kama masa wuya ya daga hannu zai kwadeta ta yi kusan su Mama da gudu Rai bace ya nunata da yatsa ya ce" Ke kam wai uban me kike min a gidan nan banda hada husuma? na rasa ya aka yi kike nan har yanzu ko dai zuwa kika yi kika min asirin duk rintsi kar na sau ki?, Ni zaki hada da matata ko? Ni zaki yiwa labe ki hadani rigima da Gimbiya bayan ba Laifina bane?, du masu yiwa gimbiya karyar tana min asiri Allah tsine musu albarka su ji duniya uban kowa ya huta, to idanma asirin take min sai me? ta je ta yi na yafe mata duniya da kiyama, yo a halin nan nawa idan ya zamo du duniya bani da wanda ke taroni ai dan wuta konane zan zama, ke kam tabas yau ba zaki kwana a gidan nan ba, kawai ki je gidanku na....." "Kin gani ko? walahi idan ka saki matar nan nima na saku" Mama ta fada da karfi tana mikewa tsaye Da sauri ya saba babar rigarsa ya juya bayan ya harareta ya ce" Aikin banza aikin wofi, wai shishiginma ka rasa wa zaka yiwa sai kishiyar dake sonka da tsiya, sai ki bitan in gani, ke bari ki ji, cikin nan dake saka ki wulakantani sai dai ya ji kunya dan ubansa, yanzu haka namiji ne dan kutumar uba zai nunan kishi tun a ciki, zaka zo ka bani lafiya da matata, du wani mai kin zaman lafiyar gidana kuwa gwarama a yi garkuwa da shi ko a rage mugun iri, sai an jima!" Ya yi gaba ya mako musu kofar sai da suka zabura su Dukansu Shiru ne ya wanzu a dakin, mama ta kalli amarya amarya ta kalleta kafin ta juya ta fice ta nufi dakinta kamar zata tashi sama Mama Fateema ta bi Mama da kallo har ta zauna bakin gadon ta a nutse ta karasa kusa da ita tana dubanta a tausashe ta ce" Kin kuwa san cewa kina daf da wuce gona da iri? ko da gaske hormone din ne ke fitar da ke a hayacinki?" Mama ta dubeta ta ce" Ban gane ba" Mama Fateema ta ce" Aurenki kike son kashewa?" Mama ta tabe baki ta ce" Idan auren ya mutu ba shikenan ba kowama ya huta?" Mama Fateema ta yi murmushi ta ce" Uhum, harta yannayin maganarki ta koma irin ta mijinki, ke yanzu a irin wannan zafin zaman da kika koya waye zaki aura ku yi zaman lafiya in ba shi din ba?, bayan wannan ke yanzu gani kike yi kina iya juya baya ki bar mutumen da zaku tashi ku daku da junna rana na yi ki aika masa abincinsa cikin kiyaye saka magi da yaji saboda kar su yi masa ila, ki wuni kina hidimar ya'yansa da suka gama saye maki zuciya kike yin yaji da su, ke yanzu aunty har tunani kike yi cewa zaki kwashi yan ya'yan nan ku kaura gidan Hajiar Larabawa da ranta ku mata me?, aunty kennan da akace yana asibiti fa jikinki haka yake rawa....., to walahi bari ki ji idan me kike tunanin ya zama ko ya mayar da ke ko wani tunaninki na baki cewar kina iya yin rayuwa nesa da shi ki farka, ya riga ya mayar da zaren kalar ɗinkin, ya riga ya mayar da ke mahadin rayuwarsa, gwara ki gyara takunki ki yi rayuwa da shi cikin kiyaye shiga hakin wasu matan nasa, domin idan kika biyewa baban su Anmy tsaf zaku shige inda ba'a so saboda shi ba ruwansa abinda yake tunani yake fada!" Ta saurara ta sake dubanta ta ce" Aunty, cikin harkar farin cikin nan da ake ciki ne zaki bari har ta bata maki rai haka? aya a tunanina a yanzu ko shine yake neman daga maki hankali sai ki ba iska ajiyarsa ki yi abin arzikinki ki gama, aunty Anmy fa kika aurar, tana dakinta, tana gidanta aunty, shikenan sai ki bijiro da rigimar da baki yi ba a da?, kece ke cewa hakuri shine maganin komai, ke kike ce min babu abinda hakuri baya yi, shin a da ba ciki ba ko mutuwa kike yi kina farfadowa yana duban wani fushinki ne?" Ta dan dakatar tana kallon Mama, a sanyaye ta ce" Kin san cewa ba wai dan ya yiwa Anmy miji mai arziki bane yake gudun bacin ranki, kin fi kowa Sannin cewa Dukiyar ka ba itace zata saka Elhaji Ya'u ya dubeka ba, kin sani cewa addu'ar ki, hakurinki, jurriyarki ne suka kawo ki wannan lokacin da mijinki har a yau aka wayi gari Allah ya saka masa gudun bacin ranki, shikenan kuma sai ki nemi lalatawa? aunty ni'imar Allah fa kina ciki, Allah ya horar da Yaren nan yi maki biyaya, ya saka musu kaunar ki a zukatansu, ya haɗa kanki da su, daga mazan har matan, a gidanki baki rasa ci, sha , ko sutura ba, to kuma ai dole idan aka taba dadin da yawama an jarabci bawa ko?, haba Aunty " Mama ta lumshe idannuwanta, a hankali ta furta" ya Salam, Fateema walahi bana Sannin inda hankalina yake zuwa da zarar na hasala a wannan dan tsanin, Fateema labe fa matar nan ke min, kuma shi kuwa shine ya bude baki a gaban Yaren nan yake sakin zancen da ko iya mu ne ya dace ace ya kiyaye saboda kar ya bamu kafar da zamu koyi ire irin abubuwan nan" Mama Fateema ta fuskanceta da kyau ta ce" kin fa san halin mijinki, bai ci ace ya baki wahala ba ke kam, kin fa san shi sarai" Bubuga kofar da ake yi ya saka su dakatawa mama ta bada damar a shigo Shigowa Aba yayi yana dan tsayawa ya yi murmushi ya ce" Sannu FATEEMA, sannu, dama madara ce na saka habubacar ya karbo mata mai sanyi dan na san ba abincin take iya ci ba yanzu" Mama Fateema ta mike tana fadin" Masha Allah baban su Anmy, nima tafiya zan yi dare na yi, sai gobe in sha Allah sai mu zo a cire na kaiwa din, a kai mata na bukata tunda bai fi kala shida da aka tafin mata da su na kwaliya ba, sauran du na zaman gida ne kawai muka zuba mata" Aba ya gyada kai ya ce" Hakane madallah Allah dai yayi albarka Fateema sannu da aikin lada, kema ga taki takardar nan Allah ya bada ladan zumunci" Mama Fateema ta noke tana fadin" Haba dai yaya, a Barka da hidimar Nanma kadai ta isa ai, masha ALLAH ana ta kokari ai, kuma fa kyautar nan kashi kashi mun samu harda ta mamaki, a'a gaskiya" Aba ya hade fuska ya ce" Kya karba ko sai raina ya bace?, idan gimbiya ta baki zaki wani tsaya jayayya ne?" Mama dake cike da jin nauyin fushin da ta nuna dazu yayi yawa ta ce" Sannu da kokari Elhaji, ki amsa kawai Fateema Allah ya karra budi, ki gaishe da malan in sha Allah zan shigo nima jibi idan na sauko daga asibiti" Aba ya saki murmushi yana zaunawa ya mikawa Fateema ta amsa sannan ya ciro madarar yana ajiyewa Mama ya ce" Madallah gimbiya kin saku Allah ya karra sanyaya mana fushin nan ya raba lafiya" Murmushi kawai ta yi ta amshi madarar suka shiga shawarar inda zasu ajiye kayan nan da yadda za'a yi a kai mata abinta dan cewa yayi komai za'a kai mata na dinkawar da za'a diba a kai dinki kadai za'a cire. .......................................................... Tunda suka gama sallar nan Anmy ke neman fita hayacinta, domin gana daya jikinta ya mutu murus, wani irin tsoro ya kamata saboda yannayin da yake nuna mata a bayane ba na wasa bane Baban kwanon da aka zuba bankararun kajin ya bude a nutse tare da janyo madarar cikin kwalin ya ajiye ya sake dubanta a ransa yana tunanin Allah ya sa dai ta kai 18, yannayin ginuwar jikinta yana nuna cewar ta girma, sai dai yana tunanin hakan a ransa dan ba zai so ace bata kai ba, A hankali ya dubi yadda ta kasa cin abincin kasa kasa ya ce" Eat" Abincin ta kalla, haka kawai ta tuna irin yadda ake bayanin daren farkon nan a gidan iya, wani tsoron ya sake kamata , a nutse ta sake sada kanta ta furta" Bana jin yinwa" Murmushi yayi ya fito mata da cinya guda yana dubanta ya ce" Hajia karamah......, ha, bude bakin" Shagwabe fuska ta yi ta sake sunne kai cike da jin kunya, kasa kasa ta ce" Madarar kawai zan sha, bana cin abinci mai nauyi da dare saboda bana son tumbi" Hannunta da take wasa da shi ya rike, a hankali ya dago habarta ya kai mata naman nan, sai da ta amsa ta cira ta shiga taunawa sannan ya dan saki murmushi ya ci gaba da ciyar da ita, har sai da ta nuna ta koshi ya bude mata madarar sannan ya ce" A nan din nan...." Ya fada yana kai hannunsa wajen cikin nata dake lafe , a tausashe ya dora da fadin" , tumbi zai zauna tabbassss, saboda ajiyar da zan yi mai dalilin zamansa ne" "Ya Salam " ta furta a hankali sannan ta mike da sauri ta nufi gadonta cike da jin kunya ta haye ta lulube jikinta kirjinta na dokawa tana ta addu'a tana hangensa yana cin abincin shima har barci ya fara fuzgarta A nutse ya gama cin abincin nan ya rufe komai sannan ya mike ya je yayi brush ya cenza jalabiyar dake jikinsa zuwa kayan barci riga da wando ya sake yiwa kansa wanka da turare sannan ya dan dakata yana ayanawa cewa' Ya rab, ka kareni da alkhairan dake tare da ita, ka sanya albarka a tarayata da ita, ka bani ikon fita hakinta ko wani iri........, ka sa ban fi karfinta ba:'''''' A nutse ya fice ya sake duba ko'ina a saman, dama ya gama da kasa tun kafin ya hayo, sannan ya koma dakinta ya shige ya rufe a nutse ya karasa inda take barci ta bude fuskarta dan bata saba yin dogon barci fuska a rufe cikin abin rufa ba Murmushi ya yi, irin yadda bata matse masa waje na birge shi, ba kamar Mufeeda ba, ita Mufeeda akoy son taba jikin mutum, da ba dan ya jajirce ya hannata haka ba da ta jima da mayar da wannan laifin ba komai ba a tsakaninsu A nutse ya daga abin rufar ya shiga bayan ya kashe hasken dakin sannan ya janyota jikinsa Cikin nutsuwa ya ringa kokarin ganar da ita manufarsa tunda ta farka da ta jita a jikinsa ta so zamewa ya rungumeta ya hannata hakan a hankali ya shiga shafa jikinta murya a kurya sosai ya furta" Ki ban dama Hajia karamah, ki amince min in samu nutsuwa a tare da ke" Sanyi jikinta yayi ta yi shiru tana sauraronsa jikin nata na rawa domin yare ne da ya fi karfinta yake bata A nutse AL'WALID ke gigitar da duniyarta, Motsi ne yake aikatawa na kwararre a kan lamari da wanda bai taba gwadawa ba, dukkan wani rikicewarta kuwa na dan koyo da tsoron dake bayyana a kan fuskarta na kayatar da shi..........A hankali ya cika lebenta da ya dauki ja ya tsare fuskarta da kallo cikin nutsuwa ya silala hannunsa cikin rigar barcinta wace dama sakakiya ce sosai ya ringa yin sama da hannayensa ya halastawa kansa taba ababen da tunda suka fara tsiro a kirjinta ko ita dake dauke da su bata yi musu kallon kurulah bata gane yaya ainahinsu yake domin wani lokacin ko wajen wankesu sai ta ringa jin kunyar su, a yau ya dage rigar jikinta gaba daya ya zuba musu ido, ya yi musu kallon kurulah kafin ya lumshe rikitatun idannuwansa jijiyar goshinsa ta motsa a hankali ya idasa kashe yar karamar wutar jikin gadon ya nemi haukata mata tunani ya hade lebensa a dokin wuyanta ya ringa aikata mata aiki da garaje wanda ke sakata shidewa....lokaci daya ya kafe bakinsa a wajen nan da tunda ya rike bai saki na, hakan ya sa ta idasa sadakarwa ta rike damatsunan hannayensa numfashinta na sauka a gagauce a gagauce....... Tun tana hardacewa har abin ya girmami tunaninta, du juriya da dauriyarta suka kare a lokacin da ya yi addu'ar saduwa da iyali ya tabbatar da ita a matsayin gonarsa a lokacin ne ta rainawa kanta wayo har ta yarda cewa mata sun iya tarar aradu da kai da har suke yiwa abin nan fadi tashi sunna kokarin ganin sun zama karshe a zuciyar abokan rayuwarsu ashe ba komai a lamarin sai wahala? ita kam an shamaceta an yi daya da ita ba kari, Du irin yadda suka samu horo a wajen Aba ta daina ihun kukan dukansa tun tana karama a yau sai gata baba da ita da komai ta aniya ihun neman ceto? ashe idan ana ja in ja abin jan ne bai samu ba? HUM........... Ajiyar zuciya take saukewa na tarin wahalar da ta sha , rungume a cikin kirjinsa bayan tsayin lokacin da ya dauka yana faman koyar da ita tukin babar motar da bata taba hawa ba. A hankali ya bude nauyayun idannuwansa ya zuba a kan fuskarta da ta dauki ja, a sanyaye ya furta" so sweet Hajiahhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhh..... plz zan karra....." To ai hikenan😭😭😭😭😭😭😭😭😭 abinci ce Hajiar? iyi? 42. 07/12/2024, 15:26 - samiraharounayacouba: KHADIJA ta sauke ajiyar zuciyar galabaita kirjinta na dokawar balaki a ranta ta ayana' Sai dai idan kasheni kuma kake so ka yi Aban litle" Murmushi yayi gannin ta rintse idannuwan ruffffff, ya saketa a hankali ya mike ya nufi bayi da tawul dinta a hannunsa ya shige ya karasa wajen pampo ya shiga tsaftace jikinsa A nutse ya gama dukan abinda ya dace ya fito ya suturce jikinsa sannan ya yaye bargon a hankali ya rike hannunta da ta kawo da sauri zata rike tana neman fashewa da wani kukan murya a raunane ta ce" Dan Allah kar ka karra, ba zan iya ba, ban taba yi ba......"" Tausayinta ya kama shi, aya, ta yarda cewa karawar zai yi kennan, haba dai ya fi kowa sannan bata taɓa Sannin wannan lamari ba, yaya zai karra ? ai du maitarsa a kan abin dole zai hakura har waje ya saba idan ya so sai a sasaba yadda ya dace, a tausashe ya rungumota jikinsa kasa kasa ya ce" Ba zan karra ba hajia karama, zan tayaki kimtsa jikinki ne saboda idan har da halin tsaftace jiki bayan wannan lamari ya fi a tsaftace shin fiye da a kwanta da shi " Lufff ta yi tana sake sauke ajiyar zuciya cike da jin kunya, Duda ya dan rufa mata tawul sai dai jinta take a bude sosai a gabansa daga ita sai tawul..... Kula ya bata mai cike da tsafta da tsantseni, a lokacin da ya gama dukkan abinda ya dace ta fannin kularta ido kawai take binsa da shi cike da mamakinsa......., ko dan ya taba yin aure? kai a'a, tana gannin wannan kulawar da yake yi mata an bashi tarbiyyar haka ne, domin da ba'a bashi ba a irin yadda yake da dukiya ba zai taba na bi ta kan mace ba wai dan sun samu kadaicewa, sai dai ta yi ta kanta . A hankali ya duko inda kanta yake yana kallon idannuwanta da ta lumshe A tausashe ya ce" Likita.....ko kin karu?" Idon ta rintse da karfi a hankali ta ce" Ya rab Aban litle plz....." Ya saki murmushi ya ce" Daga tambaya? wai dan in kirayi doctor" Idannuwan nata ta bude tana dubansa, a hankali ta ce" A'a ba sai an kirayeta ba............zan ware ne in sha Allah " idannuwansa ya lumshe mata matsayin amsa, sai kuma ya dan dora yatsarsa a kusan girarta a hankali ya ce" Babu abinda ya kai rike mutunci wahala a wannan zamanin, shi kuwa mutuncin nan yana da matukar girma a duniya ta........, Karamah thank you..............zan kula da ke, zan girmamaki, zan darajanta ki, zan kare dukkan martabarki ........." Ya dan dakatar da magana ya saka idannuwansa cikin nata a tausashe ya ce" Zan kaunaceki mudin rainah" Wannan bakon yannayin da take ji tunda ta hadu da shi a gidan nan matsayin miji ne ta karra ji, a hankali ta lumshe idannuwanta tana jin sanyi na ratsa gaban jikinta, a hankali ta sada kai kirjinta na amsawa Duda a kwonce take sai take ji kamar yawo ake yi da ita, hakan ya sa ta gaza daga idannuwan nata tana jin yadda yake shafa wajen girar nan nata har barci mai dadi ya fuzgeta Gefenta ya koma ya kwonta sannan ya sakata jikinsa, dan zai so yayi mata mugun sabon da wasu mazan masu shegen wayo ke yiwa matansu, wato kwonciya cikin jikinsu, saboda wayo irin nasu ko dai ace neman fitina duk inda mace ta je barci zai iya gagarar idannuwanta, idanma kuma aure ne ya karra ya haɗata da bushewar ido duk daren da zai kwana nesa da ita.....wannan sabo yana da wahala sosai da sosai (Rijalu yan baiwa)........ Da safe bayan ya gama da bangaren su Hajia ya fito ya dawo bangarensa dauke da flsk din da aunty shareefat ta kawo ya nufi dakin Khadeejar a nutse ya kwonkwasa Rurin kurma ya saka shi dan zarro ido ya bude dakin ya shiga da tunanin su litle nan aka diro? tun dazu yake nemanta akace yau fa da wuri ta fita wajen mai kosai shine ya dawo da nufin zai lekata ta window din dakinsa ya ga me take jira bata shigo ba duba da kakan nata bai fito shago ba warhaka ai A tunaninsa idan ya shigo zai sameta a cikin abin rufa ne tana fama da kanta sannan ya samu Kurma na damunta, sai ya same su zaune saman cafet sun saka plate sun zuba kosai mai zafi Khadeeja na dan karkace domin zamanta ba irin na kurma bace ta dauki guda ta dangwala yaji tana faman sai kurma ta bude baki ta saka mata shine kurma ke ta dariya tana nunawa ita fa ba baby bace, Khadeeja kuwa ta nuna baby ce mana gatanan yar karama, shine suke gardamar kurma sai ihu take a matsayin firar kenan Turaran wutar dake bin dakin ya saka shi kai dubansa inda bed din yake, sai ya ga an cenza zannin gadon da na rufar, gaba daya an cenza komai , dakin ya kawatu sosai Murmushi yayi a nutse ya karaso inda kurma ke gaishe shi da yarenta, Khadeeja kuwa tana murmushi tana kallonta tana sada kai har ya zauna a gefensu yana kallon kosan ya furta" Me ? cinyewa zaku yi ku barni?" Khadeeja ta saki murmushi tana duban wayoyi har uku da ya ajiye a daf da ita a hankali ta furta" Barka da safiya, ya gajiya" kosan da ya dauko ya nufi bakin litle ta zarro ido tana dubansa hadi da turo bakin shagwaba ita a dole ta girma ya saka shi yin dariya yana boye bakinsa dan kar ta karance shi ya ce" Dama mamanki nake son ba, dan kar ki ga ana soyaya ki fasaramu ne Litle, Madame ha in baki...." Khadeeja ta yi dariya saboda yadda yake boyewa kar kurma ta karamceshi abin dariyar ne walahi, lokaci daya tana kallon yar karamar wayar dake ta ruri tana neman agaji ama ya ki dagawa ta ce" Kaikaikai, Aban litle zan fada mata fa" Dariyar yayi shima bayan ya dago ya dubi Litle da ta tsare su da ido, ya dan dubeta da kyau a nutse ya ce" Zaki je gidan mamy? " Kurma ta dube shi da mamaki, gidan mamy yace fa?, wato kakarta ta wajen uwa, gidan da idan dai tana son zuwansa sai dai a yi ta shirya irin tambayar da za'a yi dan kar ransa ya ɓaci saboda haka, domin ba so yake yi ba, sai gashi da kansa yana cewa ko zata je,? Khadeeja ta dube shi ta ce" Ina ne gidan mamy?" AL'WALID ya yi murmushi ya ce" Gidan kakarta" Khadeeja ta yi dan tsai ta ce" Aban Litle, ka barmin ita mu gama sabawa mana plz, " AL'WALID ya dan tabe baki sai ya juyar da kai a hankali ya ce" Ni din fa?, sai mun gama sabawa....kin cenza min sunna daga Aban litle zuwa zumana misali.....ko wani wanda ya fi shi dadin amo haka......., shikenan sai ta dawo ama yanzu duba fa fisabililahi safiyar da Litle ta yi, to kin ga babu wanda ya isa ya hannata gabanan zuwa kawo maki kosan nan na gado, fisabililahi kuma ai akoy abincin safe da ya dace ace zuwa gaba kadan ana ba Maraya AL'WALID yana ci......." Khadeeja ta rufe baki da sauri tana zarro ido ta ce" Innalilahi na shiga uku da baban Litle " Yayi yar dariya yana sake kallon wayar nan ya mike ya nufi bayi dan wanko hannunsa domin shima sai yayi ra'ayin cin dagben da Aunty shareefat ta yi musu da hannayensa Kiran nan kuma ke ta shigowa, Khadeeja ta sake kafe kiran da kallo tunani kala kala na shiga zuciyarta, Ko dan basu saba saurin samun waya a hannayensu bane ya sa ta ji ra'ayin dagawa? ko kuwa dai wani abu a ranta ke so lalle sai ta daga din?, ita dai kawai ta ji ra'ayin dagawar dan haka a nutse ta janyo wayar ta daga ta karra a kunnenta a lokacin da kurma ta zarro ido a tsorace ta shiga yi mata alamun a'a , a'a, kar ta daga, ba'a taba wayar nan, babu mai taba masa wayar nan, yayi hanni da taba masa wayar nan, ita kuwa bata gane ba sai wata murya da ta jiyo , Muryar na rawa, Muryar kamar ta datijuwa a rikice ta ce" Innalilahi wa inna ilaihi raj'une, gudaliya ka daga kirana yau? Alhamdulilah alhamdulilah Alhamdulilah innalilahi wa inna ilaihi raj'une, tabas ko yanzu ciwon nan ya kaini kiyama zan je ba tare da tunanin nan a raina ba, ka sani na yafe maka duniya da kiyama, sai dai gudali bani da lafiya , sosai banda lafiya gudali dan Allah ka yafe min nima, ka bari in ganka" A tsorace Khadeeja ta juyo inda ta ji motsi a bayanta ta zuba masa ido kamar yadda ya tsaya yana kallonta da sauraron abinda ake fada a cikin wayar "Hello GUDALIYA? AL'WALID dan Allah ka min magana, idan muryarka nake son ji sai dai na yi ta sauraron na rediyo? dan Allah ka min magana yau daya ka ji?" Daga dayan bangaren aka fada ana dan sakin shashekar kuka Jikinta ne ya dauki rawa hadi da mutuwar gaɓɓai A hankali ta mike ta karasa inda yake tsaye ta mika masa wayar kasa kasa ta furta" Ka yi magana, Aban Litle?" Wayar ya amsa a hankali ya datse kiran sannan ya dora idannuwansa da suka cenza launi a kanta a hade ya furta" Kar ki kuma taba wayar nan" Daga haka ya soke wayar a aljihunsa ya fice a dakin Tunda ya fita daga dakin ta zubawa kofar ido ta kasa kwakwaran motsi har sai da kurma ta kamo hannunta ta dawo da ita inda ta tashi suka zauna ta yi mata nuni da ta ci abincin mana? A nutse ta kalli abincin sai kuma ta kalli kurma ta mika hannu ta dauko ipad dinta, domin zuwa yanzu ta iya rubuta abu a ciki saboda kurma ta koyar da ita A hankali ta rubuta abu kamar haka ' Me yasa ba'a taba wayar nan?, Wacece ke magana ta cikin wayar? koda yake baki ji me take fada ba ama akoy wata na magana ta wayar" Kurma na karantawa ta dubeta, sai ta rubuta amsa kamar haka' Mai sunnanki ce, Maman Abana ce, an hannani yin maganarta , kema idan Aba ya ji ki sai ya yi maki duka baya sonta " Maganar nan ta doke ta sosai wace kurma ta rubuta mahaifinta baya son Mahaifiyarsa, gaba daya hankalinta ya tashi ta rasa inda zata saka ranta, kashema sai ta haye gadonta ta bar abincin da kurma ta kawo da na mahaifinta a nan ta ki kula komai. Wasa farin girki, kusan karfe goma sha biyu aka hayo mata da wasu girkin, Nanma ta bada umarnin a fitar da shi saboda ba zata ci ba, wanda dukkan abinda yake faruwa ana sanar da shi komai da komai, tun daga kan abin karin da aka fitar Aunty shareefat ta yi fadan ba'a ci ba me yasa basa cin abinci? hankalinsa ya kai kan abin, nan ya binciki kosan nan ya ga shima ba wani cinsa aka yi na, shine ya ba maman baby umarnin lokacin cin abinci na yi ta tabatar da an kai dakin Hajia karama, kuma ta sanar da shi idan ta ci, shine ta sanar masa cewa bata ci ba, ya bada umarnin ta je ta ji ko wani abu take sha'awar ci ne? A nutse Maman baby ta dawo ta nemi izini ta shiga ta samu Khadeeja na zaune jikin abin gadonta A nutse ta rage tsayinta dan girmamawa ta ce" Madame, ko a girka maki wani abu ne?" Khadeeja ta dubeta, damuwar da ta sakawa ranta ce ta yi sanadiyar zubowar zazabinta, ga ciwon da take da shi a kasa ga kuma kin cin abinci....., uhum, lallema mutumen nan bai san cewa tana iya kai gobe bata ci ba? ya sunna magana da farin ciki dan an daga wayar da take kyautata zaton waya ce mai darajar da ta fi komai daraja a duniyar dan Adam duba da mai kiran mai darajar ne, sai ya ja kashedi yayi tafiyarsa? ikon Allah, taba sane ta ki shan maganin ta ki yin komai sai kwonciya kawai da take famar yi A hankali ta ce" Maman baby mike mana dan Allah, a'a ki barshi bana jin yinwa ne" Maman baby hankalinta ya tashi, saboda tunda Khadeeja ta zo bata wulakantansu ba, hakan ya sa suma suka damu da ita A tausashe ta ce" Hajia ko jikin ne ba dadi a kirawo likita???" 'Ikon Allah, wato su dai a gidan nan kowace tusa a kirayi likita, su basa bari su yi ibadarma ta ciwo da an tabu sai magani?, hum A hankali ta ce" A'a maman baby ba komai na gode" Maman baby ta mike ta fice ta je ta dauki wayarsu ta aiki ta yi kiran mai gidan tana rage tsayinta sosai ta ce" Barka da hutawa Elhaji," Dan gyaran murya kawai yayi , dan haka da girmamawa ta ce" Inaga Hajia bata da lafiya ne, dan ta ki cin komai, kuma bata sha'awar cin komai" Idannuwansa dake da nauyi sosai ya bude , a inda yake a irin wannan lokacin yana nesa sosai da gida , ama zai fito ya zo dan ya kula da ita, kafin nan a tausashe ainun ya ce" A sanar da Hajia inna , ko kaka B, ganinan zuwa" Daga haka ya kashe kiran yana dafe kansa a office dinsa A yau bai yi niyar nan da nan ya leka ba,, sai dai hankalinsa ya tashi sosai ta yadda ya fita tare da direba ba tare da ya shiryawa fitar ba bayan ya fito daga wajen su Hajia inna Kuma tunda ya zo din ya zamo baki sai shigowa suke yi, du irin yadda ya sanar ba aiki ya kawo shi ba abin ya gagara Wayar da ya ajiye ya dauka ya danna numbar mai yi masa bincike ya tura kira Tana fara ringin ya daga da salama A hankali ya amsa , sai kuma yayi shiru ya kasa yin magana Mai yi masa binciken ne ya furta" Elhaji in zo ne?" AL'WALID ya bude rinanun idannuwansa a hankali ya ce" Bata da lafiya, me yake damunta?" Sarai ya gane wace yake nufi, domin idan zai yi maganar kowa yana yi kansa tsaye banda nata, dukkan abinda ya shafeta yana hargitsa duniyarsa da gigitashi ne, sai dai ya kasa dubanta saboda abinda ya girma da shi mau zafi a cen karkashin zuciyarsa da ya shafeta A hankali ya ce" Ban sani ba, rabona da ita tunda na kai mata abincin watan nan ta sigar boye kamar yadda muka saba" AL'WALID a hankali ya ce" Ka je, idan har bata da lafiyar ne ka kula....." "Ok sir " ya fada da girmamawa yana mikewa A hankali AL'WALID ya furta" Ka kula da dukkan abinda ya dace , ka tabbatar da ta samu condition din da take da buƙata " Daga haka ya katse kiran yana rintse idannuwansa ya bude da sauri saboda hoton da ya fado masa a lokacin a baba Hamza ya dauke fuskarta da mari a ranar da ya ja hannunsa ta ja, ya ja ta ja, ya dauke fuskarta da mari ya hankadata ....a lokacin ne kuma yan sanda suka karaso, ta duke ta mika masa hannayenta tana fadin" AL'WALID zo....., zo in rungumeka, zo yarona......." A lokacin ne kuma ya tura shi cikin daki ya juyo inda take suka yi maganar da suka yi ............. Mikewa yayi ya nufi wajen frij dan ya jika makoshinsa kansa na sarawa , zuciyarsa kuwa na dokawa da maganar cewa bata ci komai din nan ba Yana shan ruwan ya dauko wayarsa baba ya danna numbar dakin Hajia inna Jim kadan aka daga mata kiran aka karra mata a kunnenta A tausashe ta ce" Aban kurma ya aka yi ne?" Ajiyar zuciya ya sauke, a hankali ya ce" Wai bata ci abinci ba, tun jiya fa...., hala bata da lafiya ....ko kuma fushi take min?" Hajia inna ta dan daga idannuwanta ta dubi mai aikinta da ta mana mata wayar, a tausashe ta ce" Na sa mamanku ta kawo min ita nan, zata ci .....kai din ka ci ne???" Sai yanzu ya tuna cewar shima ai ba cin yayi ba, ama kuma a yanzunma bai ji zai ci ba Hajia inna ta yi murmushi tana sake daga idannuwanta ta sauke a kan Aunty shareefat dake rike da hannun Khadeeja wace ke langwabe a jikinta , kasa kasa ta ce" Ka tabatar da ka ci wani abin......, Shareefat me yake damun yarinyana? kawota nan kusa da Ni....." Ta fada a kan kunnayensa dan ya gane cewar an kawotan kuma ya san cewa za'a bata kula in dai tana tare da su din A hankali ya kashe kiran ya zauna saman kujera yana sake lumshe idannuwansa......... Bai san dalili ba, haka kawai ya damu da son Sannin Allah ya sa ba fushi ne ya sa ta ki cin abincin ba . Khadeeja ta zauna da kyau a kusa da Hajia inna tana tunanin kamar an kawota dakin nan, sannan ta sake gaisar da Hajia inna wace ta sa aunty shareefat ta kawo mata kunu mai dumi Hajia inna na hankalce da irin yadda take yin iya yinta dan ta zauna da kyau ama kuma ta gaza, sai ta dan dauke dubanta tana yin murmushi a lokacin ne kuma aunty shareefat ta dawo da kunnun tana zama ta ce" Daughter, asibitin nan da dole ne mu je, jikinta da zafi inna kuma wai ba za'a tafi asibiti ba" Hajia inna ta yi murmushi ta sake duban Khadeeja da ta amshi kunnun ba tare da ta yi musu gardama ba, a tausashe ta ce" Kin sha pain killer ne? koda paracetamol?" Khadeeja ta kalli Hajia inna da sauri, sai kuma ta kalli aunty shareefat wace da farko bata wani dauki maganar a kan komai ba har sai da Khadeeja ta yi duban nan ne ta dan dubeta da kyau tana dan buda ido kai ta sada tana fadin" Ciwon kai ne inna zai wuce" Inna ta gyada kanta a tausashe ta ce" ALLAH ya baki lafiya, Duda haka mamansu sama mata abinda zai dauke mata zugi, ciwon kan nan sai da magani Allah ya baki lafiya" Aunty shareefat ta mike ta fita tana murmushi, Khadeeja kuwa gaba daya sai ta tsargu, ta ringa jin kamar ta ringa rantsuwar cewar ciwon kai ne kawai ke damunta, sai dai Hajia inna ta yi shiru tana dan jan carbinta Ajiyar zuciya ta sauke ta ci gaba da shan kunnun fukawar domin yayi mata dadi a bakinta, dama ita mutun ce mai son abubuwa na ruwa ruwa A tausashe Hajia inna ta ce" Wani abu ya faru ne yarinyata?" Khadeeja ta sake duban Hajia inna, ta mike tana ajiye kofin Kunun nan ta zo ta dauki abinda ake gogewa Hajia inna bakinta ta duka ta goge mata da kyau ba tare da kyankyamin komai ba sannan ta koma ta zauna tana sada kai ta ce" Ba komai inna" Hajia Inna ta yi murmushi zuciyarta na amsar Khadeeja sosai da sosai, a tausashe ta ce" To kwonta mana kya fi jin dadin jikinki" Khadeeja kam ta gama sarewa, ta dubi inna tana marairaicewa ta ce" Inna babu komai fa, dana waya ce aka bugo na daga na ji Muryar wata na fadin bata da lafiya ta yafe masa , tana cewa GUDALIYA...to shine ya daga min hankali dan kamar bata da lafiya sosai ne" Hajia inna ta dubeta da sauri saboda sunnan da ta fada Sunnan nan ai sunnan da mahaifiyarsa ce kawai ke kiransa da shi, wanda ta rada masa tunda ta haife shi, tana kiransa GUDALIYA dan haka ta dubeta ta ce" GUDALIYA? kin tabbata sunnan da kika ji kennan?" Khadeeja ta fuskanci irin firgicin da ya samu inna, dan haka ta sake fuskantarta da kyau ta ce" Eh walahi haka aka fadi" Inna ta lumshe idannuwanta, ta sake budewa, ta dubeta a hankali ta ce" Mai kiransa GUDALIYA mutun daya ce, wato KHADIJA ce Mahaifiyarsa......, ama a ina take? me yake damunta? innalilahi wa inna ilaihi raj'une, ya Allah ka sa yaron nan kar ya hadu da tabewa irin ta rashin kusanci da mahaifiya, ya Allah ka sa kakansa ya gane abinda nake nuna masa, ya Ubangiji ka taimakeni ka sa ya gana da mahaifiyarsa kafin su koma gareka" Khadeeja ta ji maganar Hajia inna ta sake sakata a tunanin tabas akoy wani baban abu dake faruwa mai girman gaske, sai dai damuwar a nan itace anya ita ta isa ta ji maganar? idan ta jin tana da wani power na neman mafita kuwa?, mutumen nan daga tambayarsa Wacece ke kira gayanan ya sa kafa yayi tafiyarsa ba ruwansa da ita bale ya ji yaya jikinta......, to dama ai auren hadi ne, eh auren hadi ne ai, ta yiwu wace ya cewa zai nema din nan ya je nema.............Ya Salam Jikinta ne yayi sanyi sosai tana duban yannayin da inna ke ciki, domin hawaye ke bin kumatunta A hankali ta karasa ta kama Hajia inna a nutse ta jinginar da ita tana yi mata sannu, sannan ta ciro tissu ta zauna daf da ita tana sake duban yannayin jikinta tana tunanin tun yaushe take cikin paralyse? ikon Allah A tausashe bayan ta goge mata har zuwa bakinta a sanyaye ta ce" Ki yi hakuri Inna, ki daina kuka, ko menene mafita zata fito in sha Allah, dukkan tsanani yana tare da sauki....., to ama inna dama Mama tana raye?" Inna dake sauke ajiyar zuciya ta dubu Khadeejar, a hankali idannuwanta suka sake cika da kwallah ta ce" 43 🥹🥹🥹🥹🥹🥹🥹😔🥰 07/12/2024, 15:32 - samiraharounayacouba: Murya a raunane sosai Hajiya Inna ta ce" Tana raye,.....khadeeja na raye sai dai ban san a duniyar da take ba, rabona da ita tunda ta fito daga prison ta zo aka hannata shigowa gidan nan a lokacin shi Alhaji karamin baya kasar ma" Sai kuma ta dakatar da maganar tana ta sauke ajiyar zuciya hawaye na bin kumatunta Jikin khadeeja ya karra yin sanyi hankalinta ya tashi ainun, a hankali ta kama hannun Hajiya bayan ta fitar da kayan aune aunenta tana dubanta a tausashe ta ce" ki yi hakuri Hajiya, in sha Allah dukkan tsanani yana tare da sauki" Hajiya kam ta kasa rike hawayen idannuwanta saboda abu ne da ya fi komai daga mata hankali a kusa kusan nan, a yanzu bata da wata damuwa sama da wannan, saboda ko ciwon ta ta yi waje ta ajiye shi bata tuna shi bale ya daga mata hankali, ta riga ta hakura da lamarin ciwonta ta mayar da hankali wajen sake kusanta kanta da Allah fiye da tunanin zata samu lafiya wata rana a duniya, to wacece wata ranar ? Ai an dauki shekaru ma, ko WA'INDA basu yi doguwar jinya irin Tata ba sunna iya rasa kaffafu a irin shekarunta bale ita da ta dauki shekaru a kwance. Damuwar halin da wannan yaron ke ciki ya fi komai daga mata hankali, domin ita fa babu wata magana da zata shiga tsakanin tunaninta a kan lamarin nan, karewar magana wanda abin ya faru da shi ya budi baki yayi ta nanata Ya yafewa matarsa, tana kuka yana kuka har ya bar duniya shikenan sai sunne zasu dauki gaba da shi su saka d'anta na cikinta a cikin lamarin? To kuwa tana tsoron a yi daya cikin biyu, idan ita bata je ta tarar da fushin Allah ba, tabbas su sa je su tarar more specially shi d'anta na cikinta, domin ba'a hada kowa da UWA, fin karfin yayi yawa, fushin yayi tsanani da yawa, kuma Alhaji Hamza ya kasa gane tsananin biyayar da yaron nan ke masa ba iya kaishi ga halaka , duniya na ta ja har sai an wayi gari a lokacin da ba za'a iya samun wata dama bane za'a nemi yin dana sani ko mene? Subahanalah. shigowar aunty shareefat ta same su khadeeja na zaune a kujerar nan a nutse tana sake duba magungunan Inna da komai da komai bayan ta aunata ta duba date na expire din magungunan ta ga har lokacinsu ya cinye ta sake duban Hajiya Inna da mamaki , zata yi magana aunty shareefat ta ce" Ah ga dukkan alamu jiki da sauki daughter AM, ga maganinki ki sha , Inna lafiya ake hawaye ? " ta karasa ta talabi Hajiya Inna da kyau tana dubanta hadi da taba jikinta, duda zata yi mamaki kwarai matuka idan akace saboda jikin ne Hajiya Inna ke kuka, domin ita dai a kusa kusa bata ga mai juriyar babarsu ba a kan ciwo da jarabawar rayuwa, du halin da take ciki takan yawan yin murmushi ta furta alhamdulilah ala kulli halin. Gannin hawayenta yanzu ya sa ta ji hankalinta na neman tashi ama sai ta yi iya yinta ta dane A hankali khadeeja bayan ta hadiyi maganin ta ajiye kwalbar ruwan ta fuskanci aunty shareefat a tausashe ta ce" Mama, magungunan Hajiya du na ga date din su ta wuce, ko wa'inda take sha a wani wajen ake ajiye su ba a box din asibitinta ba?" Aunty shareefat ta sauke ajiyar zuciya ta ɗan sake riƙe hannun Hajiya a tausashe ta ce" Daughter AM, Hajiya ai ta jima rabonta da shan magani, shi yasa kika gansu a nan a ajiyen nan" Khadeeja ta dubi Hajiya da dan mamaki, ta sake duban aunty shareefat wace ke ta hankalta da yanayin Hajiyar A hankali ta ɗora da fadin" Kin ga Hajiya ko? Rana daya ta ce a barta haka, a lokacin da ciwon nan ya sameta kin san hauka hauka muka yi, mune wannan asibitin, munne wannan likitan, munne wannan kasar, munne wancen kasar, munne na Hausa, ya zamo kulun cikin huda ta ake yi kuma kulun cikin hadiyar magunguna take, ga na Hausa a gefe a lokacin ko malaman sai mu basu taimakon magunguna saboda irin yadda baba ya cika dakin cen nata da magungunna na taimako daga mutane mabanbanta daga kasa kasa, sai dai cikin ikon Allah sauƙin na shaƙar numfashi ne kawai, sannu a hankali ya zamo komai bata iya yi, har sai da ake ta faman yi mata massage ne aka samu take motsa hannayen ta da kanta ita da kanta....., to a lokacin da yake yi mata ne ta dakatar da komai tace ta gaji, a barta haka, a kyale ta haka, babu yadda bamu yi ba take ta gaji ita fa a barta haka, a lokacin Alhaji karami ya kusa shekara bai yi tafiya ba, kulun cikin nacin lalaba da rarashi kan dan girman Allah ta yi hakuri a ci gaba da neman magani sai Hajiya tace ita fa a barta ciwonta ai kawai na rai ne, ciwon da ake neman magani baya sauki kawai kaima ka san abokin tafiya ne, dan haka a barta, karshema ya zamo da mun dauko maganar magani sai ta fara mana kuka, gashi hawan jinnin da hankalinta ya tashi yake motsawa, sai kawai muka hakura muke bi da adu'a sai idan mun ga ciwon ya tashi sai mu yi kiran likita idan ya zo ya dubata ya bata dan abinda zai kwantar da ciwon shikenan " Ta karashe maganar tana dan shafa gefen fuskar Hajiya Inna a raunane ta ce" Innata, bari in kirawo maki docter, kin ga jikin ki ya motsa ko? In je in kirawo shi?" Hajiya Inna ta bude idannuwanta da suka rine sosai, a hankali ta ce" Shareefat, ba zan ga likita ba , ko ya zo ba zan gan shi ba, in dai har babanku ba zai janye fushinsa a kan mahaifiyar yaron ki ba , ba zan ga likita ba, ba kuma zan sha maganin ba, dama ai na zame masa kaya idan na mutu tai zuwa gobe shikenan sai a kaini a birne sai ya ci gaba da kwana rayuwar da ya fi so wace babu wanda ya isa ya kwabe shi ko ya bashi shawara " aunty shareefat hankalinta ya sake tashi, hakama khadeeja saboda irin yadda jinnin hajiyar ya hau , ko mai kannanun shekaru ce tana bukatar magani da wuri, bale ita da take cikin jinya A hankali aunty shareefat ta ce" Innata, kar ki hada ciwon ki da fushi, dan Allah yauma ki yi aiki da halayyar ki da ta fi komai burge mu da zame mana abin koyi wato hakuri da adu'a , ina da yakinin Allah ba zai bar big son cikin wannan rayuwar saboda shi din mai addini ne, mai alkhairi ne, mai jin kan talaka ne, mai tausayin marayu ne," "SHAREEFA kina sane da labarin wanda sallah ce yake yi da karatun Alqur'ani a kebatacen waje dan samun nutsuwar yin ibada cikin nutsuwa da kwanciyar hankali , ama saboda mahaifiyarsa ta zo ta kirayi sunansa sau daya, ta sake dawowa, ta kuma dawowa da bai amsa mata ba ranta ya bace ta yi fushi ta yi addu'a cikin fushin nan, karshe du ibadar tasa Allah ya jarabe shi da kaucewa layi?, ai ba'a garaje da lamarin uwa, duk wanda ya dauki uwa da wasa walahi walahi ya gama tabewa, komai talaucin mahaifiyarka, komai mummunan halayanta , ka yi kokarin ka ka yi mata biyayya har Allah ya raba ka da ita lafiya, idan ka kuskure ka yarda ka saba mata Allah ne zai hukuntaka, SHAREEFA in tambaye ki, idan AL'WALED ya rasu a yau kunna da abin yaki ko Muryar da zata daga amo ku daka tsawa a saurareku a wajen da aka halicce ku ne? Ku yi kokari ku yi ta kanku fa, walahi walahi ita ta ji dadi saboda wanda ta yiwa a gaban ku ya yafe mata, kuma hukuma ta amsheta ta je ta yi kaso har na shekaru goma sha takwas, sauran maganar kuma inaga tsakaninta da Ubangijin ta, wanda in dai zata yi kyakkyawan tuba zai yafe mata, shi kuwa fa d'anta? Menene hujarsa na rashin kasancewa da mahaifiyarsa da yi mata biyayya a kan hanyar da bata sabawa Allah ba a gaban ALLAH?" Hajiya Inna ta katse aunty shareefat ta fadi maganganun nan tana fashe mata da kuka jikin aunty shareefat na rawa ta juya da sauri ta fita dan nemo babansu, domin idan Hajiya Inna ta rikice din nan tana daga musu hankali sosai ne. Khadeeja kanta jikinta rawa yake yi, ta zauna daf da Hajiya Inna ta rike hannayen ta , hawayenta na zuba ta gefen kumatunta a raunane ta ce" Inna, dan Allah ki yi hakuri, in sha Allah komai zai daidaita kin ji Inna? Ama idan kika tsayar da shan magani da gannin likita Inna ciwon tsanani zai yi, Inna idan ba rai ya bar gangar jiki ba'a tsayar da neman magani, bale ai Bama cire rai da rahamar Allah ko a cikin tsananin azaba muke, da ace an yarda an ci gaba da massage din nan Inna ina mai tabbatar maki cikin ikon Allah da yanzu ke da kanki kike yiwa kanki komai saboda gayanan jijiyoyin sunna saki har sun saki na wuta da hannaye, wallahi da sosai an samu kuzari, Inna muna yaki bakin rai bakin fama ne fa, koda yanzu zamu mutu idan muka anfani kanmu da kanmu zamu fi jin dadi fiye da ace muna kwance ne munna jira, Inna babu abinda ke saurin kashe bawa irin tunani, damuwa da tashin hankali dan Allah Inna ki bani dama docternki ya ci gaba da zuwa ya bani kula da massage din in ringa maki a hankali har Allah ya bamu nasara a samu ki ringa motsawa da kanki, dan Allah innnn" Riko hannunta da Inna ta yi da dan karfi ya saka khadeeja dakatar da maganar da take yi tana dubanta a lokacin kuma suka jiyo Muryar aunty shareefat na fadin" Khaleesat je wajen kakan kurma idan baba na cen ki kirawo shi, kuma ki cema Mama b jikin Inna ne ya tashi" A hankali Inna ta ce" Khadeeja....., Ba fa zan sha ba ki yi hakuri, in dai har babanku ba zai janye ba nima ba gudu, ba ja da baya!, idan na bar masa duniyar zai fi jin dadin nunawa jikansa sosaya, makauniyar soyaya!" Khadeeja hawayenta ya tsananta, kumatunta suka yi wani irin ja sai murza hannayen Hajiya Inna take yi tana jin kirjin ta na mugun bugawa da tarin tsoro da tashin hankalin abinda ke iya faruwa, Ba'a wani dauki lokaci ba su baba Hamza suka shigo da AL'WALED, wanda zuwansa kennan, ya kasa hakura be a dole ya garzayo ya zo dan ya ga jikin khadeeja Da kyar ya iya hakuri baba Hamza ya rigayeshi shiga dakin sannan ya shigo, cikin hanzari ya karaso inda khadeeja ke rike da hannayen Hajiya Inna tana murzawa a hankali a hankali ya duka gaban gadon ya hade hannayen duka biyu a cikin nasa, wato na khadeejar da na Hajiya innar a hankali yana murzawa, ta dubi khadeeja wace zubar hawayenta ke kokarin kasara dukkan kuzarin da ya shigo da shi A hankali ya sake riƙe hannayen a tausashe bayan ya dauke idannuwansa daga cikin na khadeejar wace ya saukar mata da muguwar kasala da wani karin rauni a zuciyarta har ta kasa kallonsa tsai cikin idon, ya sauke kan fuskar Hajiya Inna a hankali ya furta" Ne yake damun zuciyata ne? Me ya daga hankalin sarauniyar AL'WALED ne?" HAJIA Inna dake jin Muryar baba Hamza na cewa docter ya zo yanzu yanzu ko me yake yi ya bari ya zo ta ɗan daga Muryar ta daidai karfinta ta ce" Sai ya zo ya sakani a coma sannan ya dura min maganin ta hanci, au bata baka sakona ba shareefat? Bata sanar da kai ba cewa nima na kiya ba? Alhaji to bari in sanar da kai, na rantse harshena ba zai dandani magani ba idan har baka janye maganar da ka yi shekarun da suka wuce a kan yaron nan da mahaifiyarsa ba sai dai in mutu a haka!" Gabansa ya yanke ya fadi, hakama gaban Al' Walid Da sauri ya dubeta hankalinsa na neman tashi, khadeeja ta ja hannunta dan tana din fita domin babu kowa a daki sai su kadai, ama yana rike da hannun ya ki saki kuma gashi kamar za'a yi tashin hankalin da ya girmami kwakwalwarta Jikin baba Hamza nan da nan ya dauki rawa yana duban ta ya ce" Ama ba nace kar a saki a min maganar nan ba? Me ya haɗa maganar nan da rashin lafiyar ki? Me yasa zaki daga min hankali a kan abinda kika san ba zan taba dubawa ba?" Aba ya'u dake falo sai baza riga yake yi yana dan karkatar da kai sai kuma ya dubi Hajiya Binta da aunty shareefat ta dakatar kasa kasa ya ce" To wai ba asibiti za'a Kaita bane? Khaleesat tace jikinta ne kuma sun yi shiru a daka leko mana manan matar tsohon cen" HAJIA Binta ta yi murmushi ta nufi coridor din a lokacin da Hajiya Inna ta ce" HAKANE, babu wani abu mai mahimmanci sai maganar lafiyata? Hamza ba zan sha din ba!" Da karfi AL'WALED ya jimke hannayensu , yana fitar da idannuwansa yana duban Hajiya a hankali ya furta" Innata " HAJIA Inna ta Dube shi ta dauke kanta a lokacin da ran baba Hamza ya sake ɓaci ya nunota da yatsa ya ce" Nine zaki kama sunnana gatsau ki ce ba zaki yi din ba? Nine zaki yiwa rashin kunya a kan gaskiya ta? To shikenan kar ki sha maganin, nace shikenan ki yi yadda kika zaba!" Daga haka ya juya yana jefa kaffafuwansa da kyar idannuwansa na neman rufewa ya fito corridor a nan HAJIA Binta ta dauki salalami saboda yadda ya kusa makuwa da kasa da kyar ya rike garu Da sauri ta nufo shi ya daga mata hannu ya ce" kar ki saki ki tabani, ba dai du bakinku daya ba? Ki je ki ce mata kar ta sha maganin sai me, nace sai me? Na rasa gogo da malam ma na rayu rasssss gani? Babu abinda zai sameni ku je ku yi yadda kuke so, ba zan janye kudurina ba!" A dole AL'WALED ya mike bayan ya sassauta musu jimkar da ya musu ya dan duko ya kama hannun Hajiya a hankali ya dora a gefen fuskarsa ya dan shafa Muryarsa kasa kasa sosai ya ce" Idan kika yarda kika min wasa da lafiyar ki, Nine zaki rasa Inna........ za'a maki abinda kike so, ama ki ga docter, zai zo yanzu idan ya bada magani ki sha shi" HAJIA Inna ta turo baki tana dauke kai, ya bita da kallo cike da mamakin fushinta na yau, tabbas HAJIA Inna na cikin mutane masu sassaucin da ya sani a duniya wa'inda suka yi ƙaranci a rayuwarmu ta yanzu. A hankali ya dubi Khadeeja da kanta ke kasa, fuskarta ya talabo wanda hakan ya sa ta dago idannuwanta da sauri ta saka duban ta a cikin nasa Idannuwansa ya lumshe kasa kasa ya furta" A sassauta min, dan Allah a sassauta min hukuncina" Hawayen da ya cika idannuwanta ya sake balewa, a hankali ya sauke ajiyar zuciya ya hade hannunta da na Hajiya kasa kasa ya furta" ina zuwa" domin Muryar Alhaji ya'u ce sama sama yana fadin" kai, innalilahi kai meye wai, bude idon bana son lumshe lumshen nan haka kaji ke yi su cuci mutun sai dai ka shafa ka ga sun bar duniyar, ka ga bude min idannuwanka, wai meye? Lafiya lafiya muka rabu da kai fa, waye ya taba min uba?" Ya fada da karaji saboda irin yadda Alhaji Hamza ke shasheka kamar mai cutar athma Alhaji Hamza Muryarsa na rawa ya rike hannun elhaji ya'u ya ce" wai ba zata sha magani ba saboda matar da ta kashe mata d'anta, wai ba zata sha magani ba bayan ciwonta ya tashi, mu tafi, mu yi tafiyarmu, kaini wajen Usainar larabawa in yi zamana a cen" Talabarsa aba yayi hankalinsa na neman tashi ya ce" Kai ina, lumshe lumshen nan ne bana so, wace ba zata sha maganin ba, sai ta sha ko wacece Ni za'a dagawa hankali a sa ubana ya ringa lumshewa?, ka ga ringesa a nan in Shiga in ba wace ta ki shan maganin maganin ta sha in fito mu yi tafiyarmu, nima ba zan Barka ba kar a kashe min kai a min asara ina dalili!" Yana aniyar ringesar da baba Hamza AL'WALED ya karaso ya tsaya yana kallonsu kafin ya gyada kai yana tabe baki ya karaso ya rike hannun aba dake zarro ido ya ce" 07/12/2024, 17:26 - samiraharounayacouba: Murya a raunane sosai Hajiya Inna ta ce" Tana raye,.....khadeeja na raye sai dai ban san a duniyar da take ba, rabona da ita tunda ta fito daga prison ta zo aka hannata shigowa gidan nan a lokacin shi Alhaji karamin baya kasar ma" Sai kuma ta dakatar da maganar tana ta sauke ajiyar zuciya hawaye na bin kumatunta Jikin khadeeja ya karra yin sanyi hankalinta ya tashi ainun, a hankali ta kama hannun Hajiya bayan ta fitar da kayan aune aunenta tana dubanta a tausashe ta ce" ki yi hakuri Hajiya, in sha Allah dukkan tsanani yana tare da sauki" Hajiya kam ta kasa rike hawayen idannuwanta saboda abu ne da ya fi komai daga mata hankali a kusa kusan nan, a yanzu bata da wata damuwa sama da wannan, saboda ko ciwon ta ta yi waje ta ajiye shi bata tuna shi bale ya daga mata hankali, ta riga ta hakura da lamarin ciwonta ta mayar da hankali wajen sake kusanta kanta da Allah fiye da tunanin zata samu lafiya wata rana a duniya, to wacece wata ranar ? Ai an dauki shekaru ma, ko WA'INDA basu yi doguwar jinya irin Tata ba sunna iya rasa kaffafu a irin shekarunta bale ita da ta dauki shekaru a kwance. Damuwar halin da wannan yaron ke ciki ya fi komai daga mata hankali, domin ita fa babu wata magana da zata shiga tsakanin tunaninta a kan lamarin nan, karewar magana wanda abin ya faru da shi ya budi baki yayi ta nanata Ya yafewa matarsa, tana kuka yana kuka har ya bar duniya shikenan sai sunne zasu dauki gaba da shi su saka d'anta na cikinta a cikin lamarin? To kuwa tana tsoron a yi daya cikin biyu, idan ita bata je ta tarar da fushin Allah ba, tabbas su sa je su tarar more specially shi d'anta na cikinta, domin ba'a hada kowa da UWA, fin karfin yayi yawa, fushin yayi tsanani da yawa, kuma Alhaji Hamza ya kasa gane tsananin biyayar da yaron nan ke masa ba iya kaishi ga halaka , duniya na ta ja har sai an wayi gari a lokacin da ba za'a iya samun wata dama bane za'a nemi yin dana sani ko mene? Subahanalah. shigowar aunty shareefat ta same su khadeeja na zaune a kujerar nan a nutse tana sake duba magungunan Inna da komai da komai bayan ta aunata ta duba date na expire din magungunan ta ga har lokacinsu ya cinye ta sake duban Hajiya Inna da mamaki , zata yi magana aunty shareefat ta ce" Ah ga dukkan alamu jiki da sauki daughter AM, ga maganinki ki sha , Inna lafiya ake hawaye ? " ta karasa ta talabi Hajiya Inna da kyau tana dubanta hadi da taba jikinta, duda zata yi mamaki kwarai matuka idan akace saboda jikin ne Hajiya Inna ke kuka, domin ita dai a kusa kusa bata ga mai juriyar babarsu ba a kan ciwo da jarabawar rayuwa, du halin da take ciki takan yawan yin murmushi ta furta alhamdulilah ala kulli halin. Gannin hawayenta yanzu ya sa ta ji hankalinta na neman tashi ama sai ta yi iya yinta ta dane A hankali khadeeja bayan ta hadiyi maganin ta ajiye kwalbar ruwan ta fuskanci aunty shareefat a tausashe ta ce" Mama, magungunan Hajiya du na ga date din su ta wuce, ko wa'inda take sha a wani wajen ake ajiye su ba a box din asibitinta ba?" Aunty shareefat ta sauke ajiyar zuciya ta ɗan sake riƙe hannun Hajiya a tausashe ta ce" Daughter AM, Hajiya ai ta jima rabonta da shan magani, shi yasa kika gansu a nan a ajiyen nan" Khadeeja ta dubi Hajiya da dan mamaki, ta sake duban aunty shareefat wace ke ta hankalta da yanayin Hajiyar A hankali ta ɗora da fadin" Kin ga Hajiya ko? Rana daya ta ce a barta haka, a lokacin da ciwon nan ya sameta kin san hauka hauka muka yi, mune wannan asibitin, munne wannan likitan, munne wannan kasar, munne wancen kasar, munne na Hausa, ya zamo kulun cikin huda ta ake yi kuma kulun cikin hadiyar magunguna take, ga na Hausa a gefe a lokacin ko malaman sai mu basu taimakon magunguna saboda irin yadda baba ya cika dakin cen nata da magungunna na taimako daga mutane mabanbanta daga kasa kasa, sai dai cikin ikon Allah sauƙin na shaƙar numfashi ne kawai, sannu a hankali ya zamo komai bata iya yi, har sai da ake ta faman yi mata massage ne aka samu take motsa hannayen ta da kanta ita da kanta....., to a lokacin da yake yi mata ne ta dakatar da komai tace ta gaji, a barta haka, a kyale ta haka, babu yadda bamu yi ba take ta gaji ita fa a barta haka, a lokacin Alhaji karami ya kusa shekara bai yi tafiya ba, kulun cikin nacin lalaba da rarashi kan dan girman Allah ta yi hakuri a ci gaba da neman magani sai Hajiya tace ita fa a barta ciwonta ai kawai na rai ne, ciwon da ake neman magani baya sauki kawai kaima ka san abokin tafiya ne, dan haka a barta, karshema ya zamo da mun dauko maganar magani sai ta fara mana kuka, gashi hawan jinnin da hankalinta ya tashi yake motsawa, sai kawai muka hakura muke bi da adu'a sai idan mun ga ciwon ya tashi sai mu yi kiran likita idan ya zo ya dubata ya bata dan abinda zai kwantar da ciwon shikenan " Ta karashe maganar tana dan shafa gefen fuskar Hajiya Inna a raunane ta ce" Innata, bari in kirawo maki docter, kin ga jikin ki ya motsa ko? In je in kirawo shi?" Hajiya Inna ta bude idannuwanta da suka rine sosai, a hankali ta ce" Shareefat, ba zan ga likita ba , ko ya zo ba zan gan shi ba, in dai har babanku ba zai janye fushinsa a kan mahaifiyar yaron ki ba , ba zan ga likita ba, ba kuma zan sha maganin ba, dama ai na zame masa kaya idan na mutu tai zuwa gobe shikenan sai a kaini a birne sai ya ci gaba da kwana rayuwar da ya fi so wace babu wanda ya isa ya kwabe shi ko ya bashi shawara " aunty shareefat hankalinta ya sake tashi, hakama khadeeja saboda irin yadda jinnin hajiyar ya hau , ko mai kannanun shekaru ce tana bukatar magani da wuri, bale ita da take cikin jinya A hankali aunty shareefat ta ce" Innata, kar ki hada ciwon ki da fushi, dan Allah yauma ki yi aiki da halayyar ki da ta fi komai burge mu da zame mana abin koyi wato hakuri da adu'a , ina da yakinin Allah ba zai bar big son cikin wannan rayuwar saboda shi din mai addini ne, mai alkhairi ne, mai jin kan talaka ne, mai tausayin marayu ne," "SHAREEFA kina sane da labarin wanda sallah ce yake yi da karatun Alqur'ani a kebatacen waje dan samun nutsuwar yin ibada cikin nutsuwa da kwanciyar hankali , ama saboda mahaifiyarsa ta zo ta kirayi sunansa sau daya, ta sake dawowa, ta kuma dawowa da bai amsa mata ba ranta ya bace ta yi fushi ta yi addu'a cikin fushin nan, karshe du ibadar tasa Allah ya jarabe shi da kaucewa layi?, ai ba'a garaje da lamarin uwa, duk wanda ya dauki uwa da wasa walahi walahi ya gama tabewa, komai talaucin mahaifiyarka, komai mummunan halayanta , ka yi kokarin ka ka yi mata biyayya har Allah ya raba ka da ita lafiya, idan ka kuskure ka yarda ka saba mata Allah ne zai hukuntaka, SHAREEFA in tambaye ki, idan AL'WALED ya rasu a yau kunna da abin yaki ko Muryar da zata daga amo ku daka tsawa a saurareku a wajen da aka halicce ku ne? Ku yi kokari ku yi ta kanku fa, walahi walahi ita ta ji dadi saboda wanda ta yiwa a gaban ku ya yafe mata, kuma hukuma ta amsheta ta je ta yi kaso har na shekaru goma sha takwas, sauran maganar kuma inaga tsakaninta da Ubangijin ta, wanda in dai zata yi kyakkyawan tuba zai yafe mata, shi kuwa fa d'anta? Menene hujarsa na rashin kasancewa da mahaifiyarsa da yi mata biyayya a kan hanyar da bata sabawa Allah ba a gaban ALLAH?" Hajiya Inna ta katse aunty shareefat ta fadi maganganun nan tana fashe mata da kuka jikin aunty shareefat na rawa ta juya da sauri ta fita dan nemo babansu, domin idan Hajiya Inna ta rikice din nan tana daga musu hankali sosai ne. Khadeeja kanta jikinta rawa yake yi, ta zauna daf da Hajiya Inna ta rike hannayen ta , hawayenta na zuba ta gefen kumatunta a raunane ta ce" Inna, dan Allah ki yi hakuri, in sha Allah komai zai daidaita kin ji Inna? Ama idan kika tsayar da shan magani da gannin likita Inna ciwon tsanani zai yi, Inna idan ba rai ya bar gangar jiki ba'a tsayar da neman magani, bale ai Bama cire rai da rahamar Allah ko a cikin tsananin azaba muke, da ace an yarda an ci gaba da massage din nan Inna ina mai tabbatar maki cikin ikon Allah da yanzu ke da kanki kike yiwa kanki komai saboda gayanan jijiyoyin sunna saki har sun saki na wuta da hannaye, wallahi da sosai an samu kuzari, Inna muna yaki bakin rai bakin fama ne fa, koda yanzu zamu mutu idan muka anfani kanmu da kanmu zamu fi jin dadi fiye da ace muna kwance ne munna jira, Inna babu abinda ke saurin kashe bawa irin tunani, damuwa da tashin hankali dan Allah Inna ki bani dama docternki ya ci gaba da zuwa ya bani kula da massage din in ringa maki a hankali har Allah ya bamu nasara a samu ki ringa motsawa da kanki, dan Allah innnn" Riko hannunta da Inna ta yi da dan karfi ya saka khadeeja dakatar da maganar da take yi tana dubanta a lokacin kuma suka jiyo Muryar aunty shareefat na fadin" Khaleesat je wajen kakan kurma idan baba na cen ki kirawo shi, kuma ki cema Mama b jikin Inna ne ya tashi" A hankali Inna ta ce" Khadeeja....., Ba fa zan sha ba ki yi hakuri, in dai har babanku ba zai janye ba nima ba gudu, ba ja da baya!, idan na bar masa duniyar zai fi jin dadin nunawa jikansa sosaya, makauniyar soyaya!" Khadeeja hawayenta ya tsananta, kumatunta suka yi wani irin ja sai murza hannayen Hajiya Inna take yi tana jin kirjin ta na mugun bugawa da tarin tsoro da tashin hankalin abinda ke iya faruwa, Ba'a wani dauki lokaci ba su baba Hamza suka shigo da AL'WALED, wanda zuwansa kennan, ya kasa hakura be a dole ya garzayo ya zo dan ya ga jikin khadeeja Da kyar ya iya hakuri baba Hamza ya rigayeshi shiga dakin sannan ya shigo, cikin hanzari ya karaso inda khadeeja ke rike da hannayen Hajiya Inna tana murzawa a hankali a hankali ya duka gaban gadon ya hade hannayen duka biyu a cikin nasa, wato na khadeejar da na Hajiya innar a hankali yana murzawa, ta dubi khadeeja wace zubar hawayenta ke kokarin kasara dukkan kuzarin da ya shigo da shi A hankali ya sake riƙe hannayen a tausashe bayan ya dauke idannuwansa daga cikin na khadeejar wace ya saukar mata da muguwar kasala da wani karin rauni a zuciyarta har ta kasa kallonsa tsai cikin idon, ya sauke kan fuskar Hajiya Inna a hankali ya furta" Ne yake damun zuciyata ne? Me ya daga hankalin sarauniyar AL'WALED ne?" HAJIA Inna dake jin Muryar baba Hamza na cewa docter ya zo yanzu yanzu ko me yake yi ya bari ya zo ta ɗan daga Muryar ta daidai karfinta ta ce" Sai ya zo ya sakani a coma sannan ya dura min maganin ta hanci, au bata baka sakona ba shareefat? Bata sanar da kai ba cewa nima na kiya ba? Alhaji to bari in sanar da kai, na rantse harshena ba zai dandani magani ba idan har baka janye maganar da ka yi shekarun da suka wuce a kan yaron nan da mahaifiyarsa ba sai dai in mutu a haka!" Gabansa ya yanke ya fadi, hakama gaban Al' Walid Da sauri ya dubeta hankalinsa na neman tashi, khadeeja ta ja hannunta dan tana din fita domin babu kowa a daki sai su kadai, ama yana rike da hannun ya ki saki kuma gashi kamar za'a yi tashin hankalin da ya girmami kwakwalwarta Jikin baba Hamza nan da nan ya dauki rawa yana duban ta ya ce" Ama ba nace kar a saki a min maganar nan ba? Me ya haɗa maganar nan da rashin lafiyar ki? Me yasa zaki daga min hankali a kan abinda kika san ba zan taba dubawa ba?" Aba ya'u dake falo sai baza riga yake yi yana dan karkatar da kai sai kuma ya dubi Hajiya Binta da aunty shareefat ta dakatar kasa kasa ya ce" To wai ba asibiti za'a Kaita bane? Khaleesat tace jikinta ne kuma sun yi shiru a daka leko mana manan matar tsohon cen" HAJIA Binta ta yi murmushi ta nufi coridor din a lokacin da Hajiya Inna ta ce" HAKANE, babu wani abu mai mahimmanci sai maganar lafiyata? Hamza ba zan sha din ba!" Da karfi AL'WALED ya jimke hannayensu , yana fitar da idannuwansa yana duban Hajiya a hankali ya furta" Innata " HAJIA Inna ta Dube shi ta dauke kanta a lokacin da ran baba Hamza ya sake ɓaci ya nunota da yatsa ya ce" Nine zaki kama sunnana gatsau ki ce ba zaki yi din ba? Nine zaki yiwa rashin kunya a kan gaskiya ta? To shikenan kar ki sha maganin, nace shikenan ki yi yadda kika zaba!" Daga haka ya juya yana jefa kaffafuwansa da kyar idannuwansa na neman rufewa ya fito corridor a nan HAJIA Binta ta dauki salalami saboda yadda ya kusa makuwa da kasa da kyar ya rike garu Da sauri ta nufo shi ya daga mata hannu ya ce" kar ki saki ki tabani, ba dai du bakinku daya ba? Ki je ki ce mata kar ta sha maganin sai me, nace sai me? Na rasa gogo da malam ma na rayu rasssss gani? Babu abinda zai sameni ku je ku yi yadda kuke so, ba zan janye kudurina ba!" A dole AL'WALED ya mike bayan ya sassauta musu jimkar da ya musu ya dan duko ya kama hannun Hajiya a hankali ya dora a gefen fuskarsa ya dan shafa Muryarsa kasa kasa sosai ya ce" Idan kika yarda kika min wasa da lafiyar ki, Nine zaki rasa Inna........ za'a maki abinda kike so, ama ki ga docter, zai zo yanzu idan ya bada magani ki sha shi" HAJIA Inna ta turo baki tana dauke kai, ya bita da kallo cike da mamakin fushinta na yau, tabbas HAJIA Inna na cikin mutane masu sassaucin da ya sani a duniya wa'inda suka yi ƙaranci a rayuwarmu ta yanzu. A hankali ya dubi Khadeeja da kanta ke kasa, fuskarta ya talabo wanda hakan ya sa ta dago idannuwanta da sauri ta saka duban ta a cikin nasa Idannuwansa ya lumshe kasa kasa ya furta" A sassauta min, dan Allah a sassauta min hukuncina" Hawayen da ya cika idannuwanta ya sake balewa, a hankali ya sauke ajiyar zuciya ya hade hannunta da na Hajiya kasa kasa ya furta" ina zuwa" domin Muryar Alhaji ya'u ce sama sama yana fadin" kai, innalilahi kai meye wai, bude idon bana son lumshe lumshen nan haka kaji ke yi su cuci mutun sai dai ka shafa ka ga sun bar duniyar, ka ga bude min idannuwanka, wai meye? Lafiya lafiya muka rabu da kai fa, waye ya taba min uba?" Ya fada da karaji saboda irin yadda Alhaji Hamza ke shasheka kamar mai cutar athma Alhaji Hamza Muryarsa na rawa ya rike hannun elhaji ya'u ya ce" wai ba zata sha magani ba saboda matar da ta kashe mata d'anta, wai ba zata sha magani ba bayan ciwonta ya tashi, mu tafi, mu yi tafiyarmu, kaini wajen Usainar larabawa in yi zamana a cen" Talabarsa aba yayi hankalinsa na neman tashi ya ce" Kai ina, lumshe lumshen nan ne bana so, wace ba zata sha maganin ba, sai ta sha ko wacece Ni za'a dagawa hankali a sa ubana ya ringa lumshewa?, ka ga ringesa a nan in Shiga in ba wace ta ki shan maganin maganin ta sha in fito mu yi tafiyarmu, nima ba zan Barka ba kar a kashe min kai a min asara ina dalili!" Yana aniyar ringesar da baba Hamza AL'WALED ya karaso ya tsaya yana kallonsu kafin ya gyada kai yana tabe baki ya karaso ya rike hannun aba dake zarro ido ya ce" 07/12/2024, 17:27 - samiraharounayacouba: Ta fice a dakin ta nemi sauka kasa, domin ta sakawa ranta in dai bai dakatar da ita ba zata tafi ta yi kwonciyarta wajen HAJIA Inna hankali kwonce ne, idan har zai iya yaki da zuciyarsa har ya bude baki yace wai ya tsayawa mahaifiyarsa dukkan bukatunta a tunaninsa bukatun nan na yau da gobe ne kaɗai uwa keda bukata a wajen d'a? To kuwa zata nuna masa itama aiki irin na yarinya da danyen kai irin na y'ar ya'u! Shi da kansa bai gane cewa bin bayan yarinyar nan yayi ba sai da ya riko hannunta ya dauko ta daga kokarin saukar da take yi daga dwstr ya koma daki da ita ya zaunar da ita ba sai da ya saka idannuwansa a cikin idannuwanta da ta yiwa kalar tana daf da fashewa da kuka ya fahimta Ido ya dan zarro mata bayan ya yi mata nuni da hannunsa ya ce" kar ki soma, kar ki saki hawayen nan su zubo" Kai ta gyada sai kuma ta fashe masa da kuka ta shige kirjinsa tana matso kwalar dole a shagwabe tana furta" ba zan bari su zubo ba hawayen, ba zan bari ba, AM sorry elhaji karamihhhhhhhhhhhhhh" Gaba daya neman fita a hayacinsa yayi, rikicewa ya nemi yi, du irin girman shekarunsa da tunanin cewa a yanzu a duniya babu, karya ne, ba'a yi ba ba za'a yi ba irin abin nan, gayanan yana samunsa ba tare da shi kansa ya fahimta ba A birkice ya dago fuskarta ya share fuskar ya mika hannunsa ya janyo wayar tasa a hankali ya rubuta numbar mahaifiyarsa bai ko dubi lokaci ba ya aika kira sannan ya saka handsfree ya ajiye wayar a tafin hannunta RINGIN daya jal wayar ta yi aka daga, sai dai yau ba'a fara yin magana ba sai saurarawa da aka yi ana jira a ji maganar mutun Da ido khadeeja bayan ta langwabar da kanta ta masa alamun yayi Magana mana?? A hankali ya sauke jajayen idannuwansa a kan wayar, sai kuma ya sake duban ta, yadda ka san itace ke rike da wani abu da zai saka shi yin magana , tana sake langwabar da kanta ya budi baki a hankali ya furta " Asalamu alaikum" Zumbur ta mike daga kwoncen da take a gadon alfarmar dake dakinta, a hankali ta furta" Wa alaika salam, gudaliya......, kai ne? Ya Allah, ya Allah......." Sai kuma ta yi dif, da sauri ta furta " kaine ka yi kirana? Kai da kanka? Kana ina? Baka da lafiya ne? Wani abu ya sameka ne? Ina kake ne? Ina baba ne? Ina Hajiya Inna? Ina matarka? Kowa lafiya dai ko? Ina mamanka karama? Gudali kana ji na?" A hankali ya lumshe idannuwansa, sai kuma ya mike da sauri ya fice a dakin gaba daya Da ido ta raka shi rike da wayar a hannunta, ga maman sai hello hello take yi A hankali ta furta" Alhamdulilah Mama, lafiyarsa kalau, yaya jikin ki?" Shiru ne ya wanzu a wajen na dan lokaci jin Muryar mace A hankali Mama ta ce" Alhamdulilah, na zata shine ya min magana, to ama ai babu mai kirana sai yaronsa kawai, shi kuwa bai jima da barin gidan nan ba tare da iyalinsa, Ni na yi zaton kamar muryarsama na ji....." Maganganu dai a rarrabe, a sanyaye ainun, ga ajiyar zuciya wata na korar wata A hankali khadeeja ta ce" Mama shine ya kira, mun yi kiran ki ne dan mu ji sauƙin jikin ki" Ido mamansa ta bude sosai sai kuma ta saki murmushi hadi da hawaye a hankali ta ce" Gudaliya ne ya kira? Kai, ashe zai yi kirana? Alhamdulilah" Khadeeja ta yi murmushi zuciyarta na sake karyewa da tausayin matar nan, a hankali ta ce" zai yi kira Mama, zai zo ma da kansa Mama in sha Allah zai zo da kansa ne Mama" A hankali mahaifiyarsa ta kankame hannayenta Muryarta na rawa ta ce" Yaya sunnanki yarinyana? Ke ce matarsa ko?" Khadeeja ta sauke ajiyar zuciya a hankali ta ce" Eh, sunnanmu daya da ke Mama" Mama ta sake bude ido da mamaki tana maimaita maganar khadeeja ta ce" kina nufin sunnanki Nana khadeeja?" Khadeeja ta gyada kai a nutse ta furta " Eh" Mama khadeeja ta langwabar da kanta a hankali ta ce " Ta yiwu baba ya yafe min, tunda a da cewa yayi ko mai sunana ba zai kuma bari a yi a gidansa ba, sai gashi ya aura wa jikan da ya fi so mai sunan nawa? Ikon Allah tabbas zuciyarsa ta ɗan sassauta min, ta yiwu tun da raina zan ga ya yafe min ne ko yarinyana?" Khadeeja ta gaza sake bude baki saboda kukan da take ji na neman sake kamata Mama ta ce" ina son gudaliya sosai yarinyana, kema ki so shi ɗan Allah saboda kiran nan nawa da kika sa yayi na tabbata ba ƙaramin tasiri kike da shi a zuciyarsa ba, dan Allah ki so shi, ama ki ji tsoron Allah kar ki yi masa mummunan so wanda bashi da anfani irin wanda na yiwa mahaifinsa " A hankali khadeeja ta ce" Mama" Mama khadeeja ta yi gaggawar amsawa A hankali ta sake fadin" Mama, kowani bawa da yannayin kadararsa, ki yi hakuri Mama, ki yafewa baban litle, in sha Allah zamu zo" "Ban taba kwonciya barci ba tare da na fadawa Allah cewar idan na mutu a cikin daren nan na yafewa gudaliya gaba da baya ba yarinyana, haka bana fara wuni ban fadi haka ba, Ni ce nake da bukatar yafiyarsa, nice nake da bukatar yarona a tare da Ni, Allah ya baki ikon saka shi dubana yarinya ta, Allah ya yiwa rayuwar aurenku albarka, kwarai kin sakani farin cikin da na jima ban yi ba, Allah ya nuna min ranar da zan ganshi a gabana" A hankali khadeeja ta furta" Amen ya Allah " Haka dai suka ɗan sake yin magana kafin su yi salama Khadeeja ta jima a zaune tana duban wayar kafin ta mike ta nufi wajen kayan turarukanta A nutse ta yiwa jikinta wanka da turare, sannan ta juya ta dauki hijabinta ta saka ta kashe komai ta bar wayoyin a nan ta rufe dakin nata ta nufi nasa zuciyarta na bugawa da tsoro, sai dai ta riga ta sakawa ranta cewa abinda bai kashe wasu ba, ba zai kashe ta ba, A nutse ta tura ta shiga a hankali tana yin salama hadi da nemansa a dakin da tunanin ko baya nan? A nutse ya kunna fitilar gefen gadonsa yana sake zuba mata jajayen idannuwansa A hankali ta mayar da kofar ta rufe sannan ta nufi inda yake gabanta na faduwa a duk takun da zata yi dan kusanta kanta da shi A hankali ya lumshe idannuwansa a lokacin da ta hayo gadon sakamakon hannayenta da ta saka a wajen fuskarsa tana kallonsa Kasa kasa ta furta" Ka yi hakuri, Aban litle Please, ba zan kuma ba" Hannunsa ya sa ya janyota da karfi har sai da goshinta ya daki kirjinsa ya sakata a cikin jikinsa sannan ya yi shiru Irin yadda kirjinsa ke dokawa ya saka ta rintse idannuwanta a hankali tana shafa bayansa Sun dauki lokaci a haka, har ta yi tunanin ko barci ne ya dauke shi? Sai dai rikon da ya mata a kirjinsa bai sassauta ba hakan ya sa ta gane idonsa biyu Cen cikin kuryar murya ya furta" Ita ta sha maganin nata? Ko wannan ciwon ma kin shan zata yi? Yaya jikinta ne ?" Khadeeja ta dago fuskarta tana dubansa, a tausashe ta furta" ai ta samu maganin ta , mama na jin Muryar ka sai da ta yi dariya na kashe kiran" Idannuwansa ya lumshe yana sauke ajiyar zuciya, a hankali ya sake matsota jikinsa yana jin wani irin nutsuwa na ratsa zuciyarsa, cen kasa ya furta" Ni menene a tsakanin hannayena da fatar ki hajia karamahhhhhhhh?" Khadeeja ta yi sauri sake kallonsa, wannan karon ta taki rashin Sa'a shima ya bude idannuwansa a kanta Da sauri ta lumshe idannuwanta a hankali ta furta " a'a fa, kai da baka da lafiya?" "Na fada maki?, kalau nake ai, kuma so nake yi mu yi mu daga tumbin nan, idan ba'a yi aiki da kyau ba, ba zai dagu da wuri ba" Ido ta zarro a hankali ta nemi juyawa, sai dai bai bata dama ba a nutse ya rabata fa hijabin nan kas akasa ya ce" aa, babu wani abin karuwa a bayan nan, nan din dai ya fi ....., kin san me?" Khadeeja ta bude idannuwanta tana kallonsa A tausashe ya furta" i love You......." Khadeeja ta wara manyan idannuwanta a kansa....... A hankali ya furta" haka kawai......, na tsufa, a wani taso min tsumi......, mu yiwa musulunci hidima hajia karama bani dama mu kashe arnan nan" Murmushi ya kubce mata, da sauri ta boye fuskarta tana jin yadda yake yawo da hannayensa a sasan jikinta .........ya zamo tun tana jurewa har ta idasa shigewa jikin nasa ba tare da ta tuna azabar da ta sha a jiya ba,.....kai a matsayinta Na likitama ta ɗan cewa tana iya dake jure wata azabar kawai....mema ya fi ran baban litle ne? Sai dai jikin yayi tsamin......da wannan suka baje zance har sabo ya karra jadada tare da shedar albarka da tunatarwar kauna uwa uba gurnanin maza mai tsayawa a zuci (😭😭😭😭🥺😫😫😫😠😉🙁😁😁😁) __________________________________ Washe gari kusan karfe bakwai da rabi Mama ce ke kicin tana faman juya kunnun gyadar da za'a kaiwa baba Hamza , tana yi tana ankara da girkin da ta ɗora wanda za'a diba a kai masa da kuma wanda za'a ci a gidan dan kari Shigowar aba ta hudu ce kenan yana kai kawo da wata tsangalaliyar jalabiyarsa fara da katon carbinsa yana lekowa yana komawa, wannan shigowar da yayi ya ja ya tsaya yana kallon mama dake ta aikinta ya ce" Rainani ma ake son yi, so ne ake yi a wulakantani kawai a kuma wulakanta min uba, sai da nace maki bashi da lafiya yau ki yi safiya ki masa kunnun nan ko zai sha, ama tsabar wulakanci irin naki gimbiya ga rana ta hudo tsuntsaye sun koma lambu ubana bai karya ba" Mama ta sauke ajiyar zuciya a tausashe ta ce" ka yi hakuri baban Sadik, girkin nan ne ke daukan lokaci wajen gyaransa, ama na gama ai dan Allah ka dan kara hakuri kadan" Tsaki aba ya ja ya shigo da kyau yana fito da kulolin masu Kyan gaske da abin zubawar, ya juyo yana murmushi ya ce" gimbiya gimbiya, wadannan kwanonin yaushe kika siye su? A ciki zan kai masa saboda kallonsu kadai zai sa tsohon cen cin abinda ke ciki" Mama ta ɗan dakata ta Dube shi ta ce" zaka kai? Wani irin zaka kai? Ama ka san yanzu anmy ke aure a gidan nan ko? Kuma mijinta na gari, ya zaka ringa shiga lokacin da ka so ne? Jiya fa nan ka ce min a gabansa ka ringa abin nan, haba baban anmy kar ka janyo mata magana mana, kuma ka manta ne jiya na fada maka yau za'a kai mata kayanta tare da sisters dinta harma na sanar maka maman kareema fa ba lafiya ya dace ta je ta ganta kace ai sai dai su je tare da yan uwanta kai baka yarda da ita ba?, yaya za'a yi daga kai yarinya sai mu yi ta shige da fice a gidan nan fisabililahi?" Aba ya yi shekeke yana kallon ta kafin ya dage kansa ya ce" Ai sai ki yi, ku yan gargajiyar nan sai balakin saka ido, gimbiya ina daf da kai karar ki inda za'a min maganinki WALAHI, wajen uwata!, au yaushema Aka haifi hajiyar? Kafin ta zo duniya ma ina tare da ubana, zuwan ta babu abinda zai hanna, abinda bangarensa daban nasu daban? Ni tunda nake shiga Allah ne shaidata ban ganta Bama, Ama yau zan je in ga dakinta da kaina in sake fada mata idan bata yiwa elhaji karami biyayya ba ubanta zan ci, bari dai in saka dogon wando a kasa in tafi juye min duka kafff, kara mulda masa madarar nan dan so nake yi ya mike sak, babu mai kashe min uba!" 😉😉😉😉 Hello jama'a, kun san me? Da muka dawo ne comment ba karfi.....shine lamarin sai a slow...., Ama ga bonusssss 46 07/12/2024, 17:27 - samiraharounayacouba: Ajiyar zuciya kawai Mama ta sauke ta mayar da hankali ta yi abinda yace din suka shigo tare da Abubakar ya kwashi kayan ya tafi kaiwa mota A nutse take biye da shi har suka karaso wajen mota ya bude ya shiga A tausashe bayan ta saka kanta kadan ta ce" Aban Sadik, dan Allah idan ka je ka GAISHE da baban, sannan dan Allah ka yi hakuri ka yi tunanin da kace zaka yi a kan lamarin yaron nan mai neman auren Karima" Kai ya gyada bayan ya tabe baki ya ce" to gimbiya zan yi tunani a kan aurawa y'arki mai jan ido tunda kin dage kin kuma hanna yayanki zuwa dauko min fansa, wato an sakani a tsakiya sai dai in yi yakin Ni kadai....ba laifi ai" Mama dai bata ce komai ba dan ta san ita ke so ya dubi maganar ta, domin ko a jiya da dare sai da ta zaunar da karimar ta yi mata tambayoyi a kan lamarin, kuma ta yarda cewa itama tana son saurayinta sai dai idan an hanna tarayarsu ne kawai, wanda hakan na iya haifar da wata ilar Bayan sun tafi ta juya ta nufi baban falonsu a nutse Tana shigowa ta tarar da Karima tsaye tana kallon amarya dake zaune itama tana kallon ta, sai dai yannayinsu kamar magana Amaryar ke yi dan a irin tsayuwar da karimar ta yi kamar wani abu Amaryar ta fada da ya sakata a wani yannayi na mamaki haka Bata wani tsaya ba tana tafe ta ce" Karima babanku yace kunna iya biyawa ku ga jikin maman naku sai ku wuce gidan na anmy, dan haka idan kin gama ki dauki manyan kula ki zuba mata abinci na dubiya" Karima jiki a sanyaye ta ce" to mama" sai kuma ta dubi amarya wace ta tabe baki tana yi mata kallon sama da kasa ta ce" Ba kin gani ba?, ana anfani da ke ana cutarwa mahaifiyarki da ke din da kanki, Karima kina gani fa, ke aka zabawa mijin nan Ama matar nan ta cira ta kullu ya juye kan y'arta, in har maganar gaskiya ake bi kafin y'arta ba lubna ce a tsakani ba? In abinda take miki nufin gaskiya ne cewar dan kin kiya aka bashi daya daga cikin y'an uwanki a kan me aka tsallake aka rasa wace za'a bashi sai khadeeja?, sai ki je ki zubawa maman naki abincin ki kai mata, salon gobe a yi mata gorin yunwa ace abinci sai an kai mata daga gidan tsohon miji, ke baki Sani bane a ciki ake barbada masifar dake hadasu fada har ya ringa zane maki uwa, kin wani zo kin zabi uwar wani a kan taki, ai sai ki karra hima " Tana gama fada ta mike ta nufi cikin dakin cin abincin su tana dana wayarta zuciyarta cike da farin ciki da tunanin ko yayane zata saka kiyaya tsakanin gimbiya da yaran nan, idan ta ga irin yadda suke mata mama mama wani takaici ke kule mata zuciya, yan rainin hankali ita kuma sai dai su kirayeta da amarya, sai kace ba matar ubansu ba! Dan kuwa su samarin sarai ta kula wani gani gani suke yi mata, Bama kamar idan sunna yar rigima da gimbiya irin kallon da suke yi mata har tsoro ke ratsa ranta kar aje wata rana su maketa kamar ta taɓa mahaifiyarsu, ita da kanta gimbiyar in sunna waje ko me za'a yi bata biyewa dan da bakinta ta taɓa nuna musu cewar su guji idannuwan yara, yara fa sun girma, ba zata so a basu muguwar tarbiyya ba ko a basu wata kafa da zasu raina daya a cikinsu ba, Karima ta dan jima a tsaye kirjinta na dokawa kafin ta juya jiki a mace ta nufi corridor din dakunan su Lubna ta gani a tsaye rike da abaya a hannunta Irin kallon da lubna ke yi mata ya sa ta ji gabanta ya dan fadi Sai dai ta ga lubnar ta yi dan murmushi ta ce" Ke fa nake nema, ashe kina falo? Dan in ce maki ne mu saka wannan abayar ta wajen aba wace aka kawo mana a cikin kayan saudiyar da aka bugo masa, zamu fi yin kyau" Karima ta yi murmushi ta nufi dakinta tana fadin" To" Daga haka bata karra komai ba, ita kuwa lubna ta rakata da ido kafin ta juya ta shiga dakinta ta rufe ta zauna bakin gado Ta jima tana dan tunani kafin ta sauke ajiyar zuciya a hankali ta ce" Allah ya sa wannan karon ki yiwa kanki adalci, Allah ya sa a cikin halayyar masu harin zuciyarki ki iya jajircewa ki dubi zahiri ki yiwa wace ke rungume da ke adalci Karima" Sai kuma ta sauke ajiyar zuciya ta ajiye rigar ta mike ta shiga shirin shiga wanka Lokaci daya kuma ta sauke ajiyar zuciya hadi da murmushi mai tsada a lokacin da ta tuna firarta da mama a jiya da dare, tambayar da ta yi mata kan idan tana da wanda take so? Da ta tabbatar mata cewa babu, sai ta tambayeta shin zata iya zaman aure da ƴaƴansu na bangaren mahaifiyarta? Wato dan mijin mamanta ne baba, lauya ne mai zaman kansa , sannan dan kasuwa , kuma bai taba yin aure ba har yanzu dai yana jira ne tun lokacin da ya cewa babansa yana sonta akace yayi hakuri har ta girma sai yayi hakurin, kuma cikin ikon Allah aba ne da kansa da maman tace masa to lubna fa? Sai yace lubna ai da mijinta , shin ta manta wanda ya yiwa alkawari? Shi yasa ai ya zabawa AL'WALED khadeeja dake bi mata saboda ita da mijinta ai, .....abinda ya tsayar da lamarin aurensu suma na Karima da ummi ne kawai........., Ummi yace zai bata dama ta hadu da wanda ya zaba mata idan sun daidaita shikenan, Karima ce har yanzu ya ki ya ba saurayinta fuska, yaron kuwa kamar wanda ya fada jarabawa a kan karimar, hatta mahaifinsa jira yake yi yace an basu damar su nema masa aurenta dan kuwa sun gane da gaske yake ba da wasa ba. A nutse ta shiryawarta, sannan ta bude dakin da ake ta buga mata ummi na fadan WALAHI zasu yi tafiyarsu ne idan bata fito na, dan kuwa har sha daya ta yi basu fita ba Sai da mama ta yi musu nasiha sosai sannan ta ce" Ta yiwu ku samu su Fatima a cen, dan sun tafi su tuni da kayan nata, Allah ya dawo da ku lafiya" Lubna ce karshen mikewa ta amsa da" amen mama, ai kuwa bari mu yi gaggawa saboda mu tayata ayyukan gyara kayan nan" Daga nan suka karasa mota suka shige, Abubakar ya ja su Mama ta sauke ajiyar zuciya ta yi murmushi, wato Karima bata zubawa mahaifiyarta abincin ba, bata wani rike a ranta ba saima zuwa da ta yi ta duba asibitin da zata yi aiki yau ta hau shiri saboda tana son fara fita aiki a yau. Kofar gidan su Karima suka tsaya, suka fita gaba dayansu suka shiga gidan ba tare da sun sanar mata da zuwan su ba, domin Karima dai a yanzu ba waya a hannunta shi yasa ko uwar sai da ta bi ta wata hanya kafin sako ya samu gimbiya cewar bata da lafiya saboda ta sani ta hanyar nan kawai ce zata iya gannin y'ar Tata har su yi maganar da take so su yi, ba wani rashin lafiya kalau take, ta bi duk wata hanya ne dan ta samu gannin Karima abin ya gagara shine ta biyo ta nan ko a dace A filin gida suka same su sunna shan innuwar dalbejiyar dake cikin gidan, kakar Karima na yamutsa tafasa da kulli, mamanta kuwa tana shan koko a kwano da ludayin roba Gaisheta suka yi su duka , sannan suka tambayi jikinta Kakar Karima dake mamakin gannin ya'yan elhaji ya'u su duka ta kalli y'arta a dan tsorace da tunanin yauwa ga dalilin da ya kawo ya'yan elhaji gidan nan gaba dayansu Lubna a tausashe bayan sun zauna maman Karima na yi musu tayin kokon ta ce" alhamdulilah mama, ai sai da muka karya sannan muka fito ma" Maman Karima ta tabe baki ta ce" Dama na san ai ba iya sha zaku yi ba lubna bismillar dai na muku saboda ido , ina zaku je haka?" Lubna jikinta yayi sanyi dan ita ba haka take nufi ba, a hankali ta ce" Gidan anmy ne zamu je" Maman Karima ta Dube ta a yatsine ta ce" kina nufin gidan khadeeja?" Lubna ta dago ta Dube ta, ta dubi Karima, sannan ta dubi ummi da Sadik Maman Karima ta girgiza kai ta yi murmushi ta ce" uhum, koda yake ai dama HAKANE idan mai kudi aka aura har uwar yarinya sai ta je bale yayunta, Ama kuwa elhaji ya bani mamaki da har zai tura ku gidan da kanwarku ke aure, koda yake ba komai shi din a gaban mai gidan kanwar taku shima ba kowa bane face mai neman arziki da neman sunna" Abubakar ya dubeta da mamakin halaya irin na matar nan, sai kawai ya mike yana fadin" Ga dukkan alamu lafiyar ta samu, Allah ya sa a wuni lafiya, idan kun tashi ina mota" Sai kawai ya wucewarsa dan ba zai iya zaunawa matar nan na zagin iyayensa a banza a wofi ba, shi yasa sam baya son harkarta, ta cika fitina da neman balaki, yaya za'a yi wai ka zagi uba a gaban d'ansa? Yana daf da ajiye fadan mama gefe ya fara tijara a kan darajar su WALAHI! Yana fita lubna ta yi murmushi bayan sun raka shi da kallo ta ce" Allah ya karra lafiya maman gidan iya, zamu wuce" Daga haka ta mike tana riko hannun ummi suka kama hanyar fita basu tsaya sun jira abinda zata ce Bama bale har ya bata musu rai Karima a sanyaye ta ce" Mama, baban namu ne kike zagi haka? Kin san ai ba zasu iya jurewa ba ko mama? Haba mama" Mamanta ta zabga mata harara ta ce" ke dan Allah rabani da gafalalun yan uwan nan naki yan bakin ciki, kin san ai ba tsoronsu nake ji ba bale in kasa fadin gaskiya, Ni yanzu maganar da nake so mu yi da ke a kan wannan auren da aka kwace a hannun ki aka ba wancen y'ar gidan jajayen mahaukatan, kin yi tunanin abin yi ne ko shima sai na maki?" Da mamaki ta dubi mahaifiyar Tata da kyau sannan ta dubi kakarta, a hankali ta ce" Mama ban gane ba" Kakarta ta tabe baki tana sauke ajiyar zuciya ta ce" ke kya fada, ai lamarin uwarki ba karami bane, sai fatan Allah ya rage wahala" Rai bace ta yabuwa ta ce" kin ga dai iya ba da ke nake ba, ke Karima dubeni nan, kin san dai ba zama zaki yi kina ji kina gani khadeeja na aure a gidan nan tana auren elhaji AL'WALED ke kuwa a hadaki da wanda bai taka kara ya karya ba ko?, dan a wulakancin ubanki yana iya baki yaron shagonsa dan kawai ya wulakanta Ni ya nuna min iyakata" Karima ta yi wani sakalau, kafin ta ce" To mama ko wa aba ya zabi yanzu ai sai mu masa biyayya, kin dai ga rashin yi masa biyayar abinda ya janyo, bayan wannan Mama ai anmy haka Allah ya tsara itace matar elhaji AL'WALED din, Ni yanzu kin ga adu'a nake yi Allah ya sa a min zabin alkhairi mama, Ama ina ga kamar mudansir ne za'a bani saboda ko jiya sai da Mama ta min tambayoyi a kansa" Rai bace maman Karima ta ce" Ki yiwa Allah ki min shiru da maganganun rashin sanin ciwon kai irin naki, ke in ba nemawa kai balaki ba yaron da akace dan iska ne shine zaki wani ce shi? To ko ubansa waye a gaban mai aikin gidan elhaji AL'WALED bale shi elhaji AL'WALED din ? Ke ki saurareni da kyau, ba zaki taba auren yaron nan ba na fada maki, elhaji AL'WALED zaki aura " A zabure ta dubi mahaifiyarta, Muryarta na rawa ta ce" mama, to ko dai Ni ba y'ar baban mu bace?" Iya ta juyar da kai tana share hawaye ta ce" sai ki bata amsa, sai ki amsa mata, ko dai ita ba jinninsa bace? Saboda maganganun ki kamar na mahaukaciya ko kuwa wace bata je islamiyya ba, ke ko baki je islamiyya ba ai kin san a addinin musulunci yan uwan junna basa auren miji daya in ba daya ta rasu dayar ta maye gurbin yar uwarta ba?" Rai bace maman Karima ta mike ta kama hannun Karima suka shiga ciki, a tsaye ta dubeta ta ce" Karima ki dubeni da kyau ki saurareni, na tabbata elhaji AL'WALED ba zai dubi yarinyar nan a yanzu ba, saboda ta yi kadan ya dubeta har ya haɗa shinfida da ita a yanzu, idan har kin yi abinda nake so da ke to kuwa y'ar uwarki zata kada duniya ke ki maye gurbin ta, Karima ke Ni fa sai kin shiga gidan nan da ranta ko babu, kece matarsa, ke aka fara ambatawa ba ita ba, tsafin uwarta da bin bokaye da kisa ne ya sa ta cusa y'arta ke aka mayar da ke gefe ake son hadaki da ɗan dan isaka a cuceni, ke kadai nake da ita a duniya WALAHI sai kin auri mai kudi, ga wannan wayar da na ajiye maki, karama ce na siyeta na saka maki layi , ki boyeta a jikin ki kar ki yarda a sani, Karima na tabbata elhaji AL'WALED irin namijin da kike so ne, ga tsayi, ga kyau, ga kwarjini, ga dukiya, ke ce kika ce cencenci jan ragamar gidan nan ba wancen yarinyar ba , kin fahimta?" Yadda ka san wace aka kumcews nitikan kai haka Karima ke kallon mamanta har Muryar Abubakar ta karade gidan yana fadin" Karima zamu wuce fa, idan kin gama kya biyo mu" Wani ashar mamanta ta lauyo tana fadin" dan banza mai mugun hali ai ka bari mu yi magana , gatanan fitowa " Shi dai ya yi tsaye yana kallon dakin har ta girgiza Karima tana fadin" kina jina kuwa?" Karima ta yi luuuuuuuuuu kamar zata fadi, ta rike kofa da kyar sannan ta gyada kai Mamanta ta yi murmushi ta ce" yauwa yar lelena maza wuce ku tafi zan yi kiran ki in kara baki bayanan da suka dace, ki tabbatar da tun yau kin fara abinda ya dace dan fitar da wancen y'ar nacin, yau yau zan je ƙauyuka neman taimako maza jeki kar su tafi su barki su hadaki da wancen marar adalcin mai zabuntar ya'yan " Da kyar take daga kafarta ta fito ta nufi inda Abubakar ke tsaye yana kallon yannayinta Gaba ta yi ta fito ta karasa wajen motar ta tsaya ta kasa shiga, har sai da Abubakar din ya bude mata motar yana kallon ta ya ce" ki shiga mana" Kai ta jijiga ta daga kafar da kyar ta shiga , ya rufe motar ya shiga ya ja su, yana tafe yana kallon ta ta madubi yana sake sake a ransa, yan uwanta kuwa da suka cika da haushin tsayar da su din da ta yi sai suka saki gannin yannayinta, ama sun yi mata dukkan tambayoyin da suka dace ta ki basu amsa sai kawai suka yi shiru sunna kallon hanya Sun iso lafiya ya saka motar har ciki suka sauka sannan ya fito ya nufi shagon mahaifinsa dan ba shiga zai yi ba shi A falonta baba suka same su, harda mama fateema bata tafi ba saboda mai kitso da kunshin da ta zo da su ake yanyatsarawa y'ar Tata duda yannayin galabaita da ta sameta a ciki na bakuwar rayuwa da rashin sabo da abu, bai hanna ta sa ta sauko an shiga yi mata kitso da kunshin ba, bayan ta yi mata shayi mai kauri ta bata magani sai kawai aka shiga yi mata shiri irin na amaren a yau. Ba ƙaramin farin cikin gannin yan uwanta ta yi ba, har sai da suka yi hawaye da suka rungume junna suka kasa sakin junna , wannan ta taɓa kumatunta, wannan ta taɓa hannayenta , idan wannan tace ta rame sai wannan tace ba wani ta dai karra haske ne kamar zabaya, har sai da Mama fateema ta sa suka zauna sannan aka ci gaba da kitson a tsaye , wato mai kitson ta mike tsaye ta ci gaba da kitsawar , su kuwa sunna tayata tufke jelar kitson ko a gama da wuri sai hakuri suke bata na rakin da take yi cewar zafi kitson Karima a zaune take a tare da su, sai dai gaba daya bata tare da su Yarinyar kamar bata cikin hayacinta ne, du ihun da suke sai dai ta saki murmushin yake wanda ya sa mama fateema lura da yannayinta har ta yi mata tambayar ko bata da lafiya ne? Nan su lubna suka sanar mata kalau take, daga gannin jikin mamanta dai suke ta yiwu ko jikin maman nata ne, da wannan suka jajanta mata da bata hakuri , Ama ina ita gaba daya kwakwalwarta a hautsine take bata gane komai Kasancewar kitso ne na kwarariya kuma mai sauri zuwa karfe biyu tuni an gama kannanun kitso yasss tamkar an yi su da allura, mai kunshi kuwa dama ta jima da gama daura mata dan itama akoy sauri kuma ga mama fateema a gefe na tayawa hakan ya sa suka gama aka saka mata matashi ta ringesa kadan suke shan fira da sisters dinta domin Mama fateema ana gama komai suka tafi da masu kitson da kunshin zata mayar da su da salamarsu da AL'WALED ya bari tun kafin ya fita , ta sanarwar khadeeja zata sake duba jikin hajia Inna da na baba Hamza kafin ta wuce Firarsu suka ci gaba da yi, khadeeja dake ta hankalice da yannayin y'ar uwarta a tausashe ta ce" mimi what hpn? Shirun ki yayi yawa, kuma sun ce maman gidan iyar a zaune kuka sameta, baki da lafiya ne?" Sai da ummi ta tabbata ta zabura ta kalle su ta ce" na'am?" Kallon junna suka yi da mamaki, khadeeja ta ce" baki da lafiya ne?" A hankali ta girgiza kanta, sai kuma ta mike tana fadin" Lubna mu tafi, kaina ke masifar ciwo" Da mamaki lubna ta ce" da tsakiyar ranar nan? Kanki kuma?" Khadeeja ta dago tana dubanta ta ce" ke wai lafiyarki kuwa? Bakya gannin yadda jikin ki ke rawa ne?" Karima ta koma da sauri ta zauna ta hade kanta da gwuiwarta ta fashe da wani matsanancin kuka jikinta na rawa sosai Har rigaye rigayen zuwa inda take suke sai da lubna ta tunawa khadeeja kunshinta sannan ta dakata jikinta na rawa Lubna Muryarta a raunane ta ce " Menene? Dan Allah fada mana menene?" Karima sake hade jikinta take yi ta kasa magana sai kukan da take yi , kawai sai suka hade suka shiga yi su dinma, kuka na gaske ba na wasa ba Du yadda maman baby ta so rarashinsu abin ya gagara sai kawai ta fice ta nufi bangaren hajia Inna dan ba zata iya kallonsu a haka ba Zuwan ta bangaren hajia Inna ta samu Aba da AL'WALED da baba Hamza a zaune sunna tattaunawa, hajia Inna kuwa idannuwanta a kulle tunda suka shigo bude idannuwan bata yi ba bale tace da su Ku ci kanku Baya ta ja dan gannin bakin dake dakin, sai dai tuni baba Hamza ya ganta da kula sosai ya ce " Maman baby ce? Shigo mana, " Jin haka ya sa hajia Inna bude idannuwanta tana dan juyo da kanta barin da maman babyn ta shigo ta duka tana gaisar da iyayen dakinta Da kula ya ce" Ya aiyuka ya uwar dakin naki? ALLAH ya baku hakurin zama da junna , ina fatan yau dai ta ci abincin ko?" Maman baby ta yi murmushi ta ce" eh baba yau ta taɓa ai da yake muna da baki Masha Allah a bakinta suka ringa bata ma," Sai ta ɗan yi shiru sai kuma ta ce" Dama hajia, hajia karamar ce da yan uwan nata suke kuka ban san menene ba, na yi na yi dai na gaza basu hakuri shine nace ko a fadawa Maman elhaji karami? " (Wato aunty shareefat) Hajia ta kalle ta da kula ta ce" Kuka? Ko cewa suka yi zasu tafi?" Aba ya dubi baba ya fi a irga yana ta so ya ji wai su waye ke kukan ne? Ama abu ya gagara, sai da AL'WALED ya kasa jurewa ya mike yana fadin" Bari in gani, idan kukan kar su tafi ne ai sai kakan kurma yayi hakuri dan gaskiya ba zasu tafin ba" Yana fada yana ficewa ne, hakan ya sa aba zarro ido a fili ya ce" ji wata jaraba to kukan na uban menene ni ? Oh ya'yan nan idan ba ubansu na ci ba du kansu a tukunya? Ina zuwa" Sai kawai ya mike ya fice da saurin tsiya, ko baba Hamza bai saurara ba bale hajia Inna da ba'a jin maganar ta da kyau sai an nutsu A hankali hajia Inna bayan ta turo baki ta ce" ka ga ka je ka hanna d'anka gigita min jikoki, na fada maka idan ya yarda ya dakar min jikoki ni da shi ne, shi da ba'a girma a gidansa, Masha Allah a jikin KHADEEJA ina wajen duka in ba fitina ba?" Baba Hamza dake neman sulhu ya mike yana fadin" To to bari in ja shi mu je waje ma, Allah ya baki hakuri, ki sha maganin dan Allah, zamu yi maganar na maki alkawari kuma zan yi adalci a maganar" Hajia Inna ta tabe baki shi kuma yayi murmushi ya fice yana fatan samun saukin rigimar nan a wajen Allah, sannan kamar yadda suke ta dauki na dadi da kakan kurma yanaga ya zama wajibi ya dubi lamarin, ya zama wajibi ya yi hakurin nan, ya zama wajibi ya ba AL'WALED dama ya fuskanci mahaifiyarsa, shi sai dai Allah ya musu hisabi dan baya jin ko a yanzu ya yafe mata raba shi da gudan jinninsa da ta yi a kan ganganci da son zuciya irin nata. Aba ya juyo ya kalli Sadik ya fi a irga tunda ya janyo shi cikin gidan yace da shi maza ya shiga ya irga uku a cikin hudun da zaman gidan nan bai zame musu dole ba ya fito masa da su, a sume ko a hayacinsu, ama shine Sadik ke tafe a nutse dan uban babansa kamar yana curt? Dawowa yayi fuuuuuuuu ya tankada keyarsa sama sama ya ce" Habu ubanka, zaka daga kafa ko sai na ci uwaka gimbiya a gidan nan? Dan ubanka sai sun kashewa anmy aure zaka san balaki ake shirin hada min a ciki? Dan ubansu to kukan da suke tayata na ba zasu fito ba na wani munafurcin ne? Ka sanar da su, su fito ko in shigo na rantse sun san Dukansu a nesa da gimbiya ba karamar azaba zasu sha ba yan kundun uba kai!" Da gudu yaya Sadik ya shige get din farko yana shasheka, daidai baba Hamza ya zo yana fadin" Duka? Yau da an daure mu daga Ni har kai dan WALAHI kakarsu tace in sanar maka idan ka daki jikokin ta ba zata kyale ka ba, kuma ka dai ga a fusace take" Aba ya kalle shi shekeke ya ce" kai fa kamar tsoron marar cen kake ji fa ko?, mu je mu dake sun a yi abinda za'a yi" Baba Hamza ya girgiza kai ya ce" mu dai je mu rarashe su, haka kaima" Da mamaki ya kame haba ya ce" A yi haka? Ai da kunya in shiga gidan anmy in ji gimbiya " Baba Hamza ya girgiza kai dan takaici kawai ya nufi ciki yana fadin" Ai sai ka yi" Aba ya wani wawaiga sai kuma ya shiga bin bayan baba Hamza a ransa yana ayyana ' ai bata nan , idan ta ji kuma ƴaƴanta suka fada mata zai daki hancin yaro ne, shi ba shashasha bane ehe !' Samun su yaya Sadik yayi sun yi shiru da kukan, kowace kumatunta sun mata ja, sunna zaune kawunansu a kassss, AL'WALED na murmushi saboda amsar da khadeeja ta bashi da ya tambayi ba'asin kukan bayan ya sa sun yi shiru tace Karima ce ke kuka kuma ta ki fada musu abinda aka yi mata Salama yayi, suka gaisa da AL'WALED da kula saboda sun san junna sosai tun daga ranar daurin aure, sannan ya karasa daf da su ya duka kasa kasa ya ce" kwa ci ubanku ne, zaku yi na kirki kukan ga ɗan larabawa cen shigowa, in ba masifa ba ku ba zaku yi abinku ku kadai ba sai kun sako wani a ciki? Du y'ar da ta ja min duka sai na rama a kanta ne!" 47 07/12/2024, 17:29 - samiraharounayacouba: A tausashe sosai ya ce" Yi hakuri kakan kurma, babu fa wanda ya taba maka uba, shine dai da rigimarsa" Aba ya girgiza kai ya ce" Elhaji tabbas an taba min shi, kuma jikkata ba kurma bace" AL'WALED yayi murmushi yace" to a yi hakuri, Allah ya huci zuciyar kakan litle, ce masa ya tashi mu je bangarensa dan gaskiya kamar yau rikicin nasa mai girma ne sosai kuma bana so" Aba ya turo baki yana harare harare ya karasa ya kama baba Hamza ya mikar da shi yana fadin" ko in goyaka ? Ni kam da an bamu dama mu ba wace ta ki shan maganin nan magani dan bana son du wani abinda zai hada shi da lumshe lumshen nan" Shi kam murmushi kawai yake yi yana biye da su a nutse suka wuce ɓangaren Baba hamzan tare A dakin HAJIA Inna kuwa khadeeja bata saki hannunta ba, haka HAJIA Binta na zaune daf da ita bayan ta gama yi mata kuka da rantsuwar sai ta amshi magani sannan a tausashe ta ce" In dai shi din kike so mu yiwa rikici ai ba da lafiyar ki zaki yi mana wasa ba, ki sha maganinki idan ta kama mu gudu mu buya wani wajen zamu gudu, na san me yake damun ki na san cewa dama akoy ranar da zaki gaza kawar da kan da kika jima kina yi a kan gaskiyar ki, ki yi hakuri yar uwata" Khadeeja ta yi mamaki matuka da gannin wannan lamari, dama wai akoy abokan zaman dake yiwa junna magana irin haka har ya zamo furucin bakinsu abin daɗin sauraro ne saboda fitar amonsa dake tafe da kauna da mutunta junna? Ikon Allah, to ai su a gidansu ko su ga ana gaba da junna ko kuwa su jiyo maganganun da suka saka suka gama yarda cewar kishiya masifa ce daga nan ba ragi ba kari, domin har fata suke yi a tsakaninsu cewar idan sun yi aure Allah ya sa mazansu ba irin mahaifinsu bane daga su kar ya karra musu wata wace zata fitine su ta hanna musu zaman lafiya a cikin gidan auren su HAJIA Inna kam ajiyar zuciya take saukewa har doctor ya zo, ta kuwa amince din ya dubata sosai sannan ya bata magani bayan ya sake yin nasiha a tausashe wace zata saka hankalinta ya kwonta harma ya yarda ya danka magungunan a hannun khadeeja a lokacin da ya gane cewar likita ce , likitar ma mai baban mukami Sunna nan tare da ita har barci ya dauke ta bayan ta sha maganin saboda yana saka barci ne, sannan suka gyara mata komai suka fito A nutse khadeeja ke biye da Mama b, har suka zo baban falon inda suka tardo mutanen gidan du a falon sun yi jigum jigum sunna jira Murmushi ta yi bayan du sun hada baki kan masu tambayar yaya jikin sai masu tambayar ko ta yarda likita ya ganta? A tausashe HAJIA Binta ta ce" Alhamdulilah, har ta samu barci, ku tashi ku je ku yi shirin sallar nagariba lokaci ya matso , SHAREEFA ke ki zauna min in je in kimtso in dawo , sannan ki sake ba y'arki magani itama jikinta fa da zafi kuma Please idan na zo sai a rakata ɓangaren ta huta, bai dace tun yau ta hadu da dagawar zuciya irin haka ba" Du yan matan da samarin gidan suka wuce sunna yiwa HAJIA Inna fatan samun lafiya aka bar aunty shareefat kadai da khadeeja, wa'inda suka dauro alwallar suma suka gabatar da sallar a nan aunty shareefat na jira HAJIA Binta na zuwa suka mike dan ta raka khadeeja bangaren ta saboda ta huta A nutse suka koma bangaren nata, tana jin irin yadda kaf gidan ke kanshi, suka karasa falo sunna amsa sannu da zuwan da maman baby ke musu ana jere musu abin sha da na ci A nutse aunty shareefat ta fuskanci khadeeja bayan sun zauna a falonta ta ce" Daughter, Ni in ba dan kin gaji sosai ba da mun yi magana mai mahimmanci" Khadeeja da har Muryarta ta yi laushi sosai ta ce" A'a Mama, muna iya yi ban gaji ba" Aunty shareefat ta sauke ajiyar zuciya a tausashe ta ce" ban san ko idan na fada maki abin nan zaki ga kamar abin bai shafe ki ba, ko kuwa ki yi tunanin a kan me zan fada maki? Ni da kaina zan fada maki abinda tunda baba Hamza yayi mana kashedin ko da wasa baya son zancen a gidansa muka haka rami muka birne maganar , wato a yau zan taka dokar nan saboda na fuskanci tabasss zuwa gaba abin na iya neman fin karfin mu , dan ina tsoron fushin wanda baya fushi, haka kuma ina tsoron maganganun ta saboda gaskiya ta fada, zan sanar maki abinda yake faruwa tsakanin mijinki da mahaifiyarsa da kakansa.....ta yiwu ke ki iya yin wani abu a kai domin ko ba komai kusancin mace da miji ya fi karfin wasa" Khadeeja ta sauke ajiyar zuciya tana yiwa Allah godiya da ya sa zata ji abinda take son ji din nan cikin sauki ba tare da ta jigata da neman hanyar da ta dace ta fara bi ba, dan kuwa ta sani in ba sani din ta yi ba bata da wani abinda zata iya yi, kuma ba'a yi sabon da zata budi baki ta ringa musu tambayoyin nan, shi din da kansa wuni ta yi tana tunanin shin idan har ta nemi shiga lamarin nan ba zai iya taka mata birki mai tsananin gaske ba? Duba da ko auren su ai na hadi ne bale tace son da yake yi mata ya isa ya sa ya saurareta koda baya so, abu daya ta sani ba gudu ba ja da baya dole sai ta dauki matakin da ya dace a kan lamarin A tausashe sosai ta ce" Shekarun da suka shige, kusan shekara talatin da tara kennan a lokacin da ran baban yayanmu ɗan gidan HAJIA Inna, wanda shine namiji daya tall a cikinmu, har yanzu kuwa da aka yi aura Khaleesat Allah bai kawo wani namijin ba, ........., Khadeeja kin san shakuwa kam dole za'a samu tsakanin marigayi da baba Hamza, sun shaku sosai da sosai shakuwarsu a bayyane take khadeeja, akoy soyaya mai tsafta da biyayya a lamarin wanda ya sa Baba ke daraja duk wani abu da ya shafi yayanmu....." A hankali ta sauke ajiyar zuciya ta ce" Kin san jarabawar bawa babu irin yadda bata zuwa, a lokacin da Allah ya bashi matar aure sai ya jarabeshi da mace mai tsananin kishi, kishin da ya kazanta, kishin da ya wuce gona da iri...saboda khadeeja a lokacin da baiwar Allahn nan ta shigo ahalinmu hatta shakuwar dake tsakaninmu da shi sai da ta nuna bata san zancen ba, ina hadin mace da namiji duniya ta riga ta rikice kawai idan ya zo sanunsa in baya nan a yi hakuri banda kiraye kirayen waya da bin sawu da nufin ba'a ganshi ba an zo a ganshi ne......wannan lamari ya gigitamu Daughter am, saboda a lokacin shi daya ne namiji a cikinmu, shine yayanmu kuma ya ja mu a jiki fiye da tunanin ki, Bama kamar Ni, saboda du irin yadda take korata idan na nufi inda suke bana iyawa sai na buya ya fito, idan ya ganni yayi ta masifa , dan a kaina ya taba yi mata saki daya saboda wani lokaci da ta mareni ta zageni bata san tare da shi muka zo gidan ba ya ji komai ya ga komai" Ta sake sauke ajiyar zuciya ta ce" shi yasa ake so, ko me bawa zai yi ya ringa sasautawa, domin duk abinda aka ce za'a zazafa sai an ga ba daidai ba Khadeeja...." Kwalar dake idannuwanta ta share Muryarta na rawa ta ce" Babu abinda bai tsare mata na zaman duniya ba, ci, sha, sutura , bukatun badangarci na yau da gobe wa'inda suka zamo gishirin zaman rayuwa domin yana son matarsa shima, duda irin yadda ta fita a ran iyayenmu mata harda mazan , karshe ta sa Baba ya zuba mata ido saboda fitintinun da ya budi baki wani lokaci yayi mata nunin ta kama kanta, idan aure d'ansa yayi niyar yi zai yi ne, ya zamo a hankali ta fara yaki da baba ta hanyar kauce duk wani abu da zai hada su, ta dauke duk wani kokari dan girmamawa da samun zuciyar baba, ta sake ninka fitintinunta na tsananin kishinta, ya zamo ta yi da yan gida, ta yi da yan anguwa, ta yi da yan office, duk wani wanda ya ratsa duniyar mijinta in ba HAJIA Inna bace sai ta nuna cewar mijinta za'a so.....sannu sannu karamin abu har ya giga ya zama katoton da lokaci ya kure har mai aukuwa ta auku....." Aunty shareefat ta lumshe idannuwanta hawayenta ya tsananta , ta bude baki ta ce" Khadeeja, ki kiyayi mugwayen kawaye, ki guji duk wata hanya da za'a ce a bi da karfi a samu biyan bukata, kin ga idan kika rike Allah WALAHI sai dai a daka a bari babu yadda aka isa a yi da ke, kuma bukatunki a wajensa ne kawai zaki samu su biya cikin salama....., khadeeja muna rayuwar lafiya lafiya yayanmu ya so wata yarinya a lokacin ya so aurenta ko Allah zai sa matarsa ta daina abinda take yi ta nutsu, saboda a lokacin AL'WALED fa shekarunsa shida , ama ta kasa dainawa kuma tun haihuwarsa Allah bai kawo wani cikin ba, ko shi yasa ta daure ciki yake tafka ba dadin nan?, ke dai magana na fitowa fitina ta tashi, tashin hankali, wulakanci, rikici, duk wani nau'in balaki sai da ta sauke ko an janye maganar, ama aka ki janyewa, karshe sai ta afka tashin hankalin bin malamai dan a kade abin domin ita fa abinda ba zata taba yarda da shi ba kennan shine a yi mata kishiya!" "Khadeeja, kin san irin yadda duniya ta rikice, bale a lokacin sosai yayanmu ke karra samun budi, dukiya kuwa kin san dama tana tafe ne hatsari kala kala, a cikin abokan nemansa aka samu wanda ya shiga rigar boka , ya san hanyar da ya bi ya samu yardarta har ya ringa bata karamar gubar da tunda ta fara sakawa yayanmu a abinci ciwo ya sako shi gaba, a hankali a hankali har aka kwonta, abu ya ki ci, ya ki cinyewa sai karra gaba yake yi, ga wani irin amai da yake yi mai baki baki, hakan ya sa likitoci karkata binciken su kan guba duda baba Hamza ya ja ya tsaya cewar babu rami me ya kawo zancen rami? Domin shi baba din ya hanna yayanmu cin abinci a waje, idan ba na hannun matarsa ba to kuwa sai na hannun Hajiya Inna ko mama b, daga su ba'a bashi kowani abinci Daughter am....." Aunty shareefat ta idasa tana sakin kuka a hankali ta ci gaba da fadin" ashe ba'a isa a zagaye abinda Allah ya kadartowa bawansa ba? Ashe shi yayanmu hannun da ake gannin ba zai taba ciyar da shi wani abin ba shine ke bashi guba?, a lokacin da aka tsare abinci in ba na asibiti ba sai wanda ita kadai ta yi ne aka gane, wai ace yana asibitin a kwoncema bata hakura da dan tsakura maganin mallakar da boka ya bata ba a zuwan ta malake mijinta sai ita sai duniyarta a duniyarsa?, ashe bata san cewa bokan nan Bama boka bane ba? Rana daya aka gane abinda ke boye, a lokacin ne kuma da aka titsiyeta hankali tashe ta fadi abinda yake faruwa harma ta warci abincin ta ci tana fadin yaya za'a yi ta bashi guba? Sai dai ita nata karfin jinnin bai kai nasa domin a nan ta yanke jiki ta fadi har sai da ta sha karin ruwaye daban daban ta dawo hayacinta........." "Khadeeja, tun daga lokacin KHADEEJA ta fita hayacinta, tun daga wannan lokacin ta idasa firgicewa saboda tashin hankali, ta gaza yarda cewar guba ce take ba yayanmu ba, gashi inda tace take gannin bokan an je komai ba'a samu ba dake nunin an taba rayuwa a wajen, bincike ake yi ba ji ba gani hakan ya sa ita dinma idannuwan hukuma ke kanta, ga tsangwama da tsana daga wajen mu baki dayanmu, ba'a maganar Baba hamza dan a lokacin da ace ba'a yi da gaske ba sai dai yayi kason ranta......, bamu tana shiga tashin hankali irin na lokacin ba, KHADEEJA bata taɓa shiga tsakanin mutuwa ko rayuwa irin na lokacin ba, kuma ina mai tabbatar maki daga lokacin bata kuma samun nutsuwar zuciya ba har zuwa yau, domin an hannata gannin d'anta, an hannata gannin wanda mu sheda ne so din nan fa tana yi masa mai tsananin gaske, ta rasa dama a wajen danginta, sai ya zamo ta shiga tsaka mai wuya mai wutar fasara" Aunty shareefat ta fuskanci khadeeja da kyau ta ce" kin san me yasa na baki bayanin nan tun daga farkon sa?" Khadeeja ta girgiza kai tana duban aunty Aunty shareefat ta ce" saboda ki fahimceni da kyau, domin saura kwanaki biyar yayanmu ya bar duniya Allah ya bashi sauki irin sauƙin da yawanci masu jinya ke samu idan lokacin tafiyar ya matso, domin har zaunar da shi aka yi, ya sha madarar da baba ke bashi da kansa, a lokacin gana dayanmu muna dakin nan, a gabanmu ya nemi izinin baba ya bashi dama ya ga matarsa, da baba ya kiya ne yayi furucin da ya sa Baba dubansa ya kasa magana, har HAJIA Inna ta je da kanta ta janyo hannun Khadeeja ta kawo ta dakin, a gabanmu bayan ta duka gabansa tana kuka ta sanar masa komai da yanayin mutumen nan ya lumshe idannuwansa a sanyaye yayi mata nasiha sosai da sosai , khadeeja a gabanmu ya mika mata hannu ta je inda yake ya rike hannayen ta ya janyota jikinsa , a gabanmu ya furta mata kalmar yafiya, shima ya nemi tata yafiyar, khadeeja ya yafe mata laifin da aka bi ta kanta aka aikata, kuma ya fadi sunan mutumen wanda har yanzu yake rufe a gidan kaso, khadeeja tun daga lokacin matarsa ke gefen sa, du irin fushin da baba ke ciki bai iya hannawa ba, saboda a hankali jikin ya karra rikicewa lokaci ya tafi har mai aukuwa ta auku....., yayanmu ya rasu..., rasuwar da ta kasa fita daga ran Baba, saboda a lokacin da aka kai yayanmu gida bayan matarsa ta farfaɗo kamar zata yi hauka tana kuka kamar ranta zai fita, a lokacin ne kuma baba Hamza ya yi mata iyaka da gawar mijinta, tana ji tana ganni aka tafi da mijinta gidan gaskiya, bayan an yi kwana uku tana zaune a falo zata ba AL'WALED abinci baba ya shigo falon ya kwabe abincin, a lokacin ne ya yanke mata hukuncin da ya shiga tsakaninta da d'anta" "Daughter am, a lokacin ne baba ya sanar da ita ba ita ba abinda ta haifa da cikinta, a lokacin ne ya raba hannayensu, ya nuna mata kofa bayan ya kwashi takardun dukiyar mijinta kaf ya watsa mata , ya sanar da ita bata da wani muhalli a duniyarsa da ta jikansa, A ranar ne kuma aka kamata , aka saka mata ankwa aka kai aka garkame, bayan doguwar Shari'a aka yanke mata hukuncin kaso na shekara goma sha takwassss da diyar dukiya , shi kuwa wanda ya bata abin aka yanke masa hukuncin daurin rai da rai..........." Aunty shareefat ta dubi khadeeja da hawaye ke bin kumatunta a sanyaye ta ce" KHADEEJA, tabbas maganar HAJIA Inna gaskiya ce, idan aka yi wasa wace ake yiwa jifan mai laifi na iya tsira mararsa laifin su fada halaka HAKANE....., mu yi aiki da ilimin mu da addininmu, hukuncin baba a tsakanin uwa da d'an nan yayi tsaurin gaske...., an san cewa ita ta raba shi da nasa d'an, an san cewa nasa d'an itace silar barinsa duniya, ama kuma daga wannan sai wane?, ita nata d'an yana raye kuma Allah ya umarce shi da ya yi mata biyayya, shin idan wai aka rasu a haka me za'a cewa Allah?" Khadeeja ta sada kanta, shikenan gaba daya zuciyarta ta idasa fita a nutsuwarta...., kuka take yi sosai domin du lamarin nan ya gama firgitata A hankali aunty shareefat ta ce" ki yi hakuri Daughter am dan Allah ki yi hakuri kin ji?, na fada maki ne saboda ki taya mu, ta yiwu ke ki iya, walahi ba zan so mutun mai daraja irin tasa da tarin alkhairai ya afka tasku sanadiyar fushin kakansa ba, lokaci kuwa ba shi yake jira ba, ba kakansa yake jira ba" A sanyaye khadeeja ta ce" Mama, ta yaya zan iya taimakawar? Mama kuma da kuke tare da shi tun yana yaro baku iya cenza wani abin ba Ni da na shigo rayuwarsa kwana uku kawai anya zan iya yin wani abu?" Aunty shareefat zata yi magana aka bude kofar baban falon ya dano kai a nutse da waya a kunnensa yana amsa kira , sannan ya dakata ganninsu a falo ya juya ya amshi sakon da aka riko masa da hannunsa ya yi alamun a juya sannan ya karaso lokacin da suka mike daga auntyn har ita a nutse ta furta" Barka da shigowa, " Sai kuma ta kalli aunty ta ce" A huta gajiya Mama, sai na shigo" Daga haka ta juya a nutse ta shiga haurawa Rakata yayi da ido a hankali ya kalli aunty shareefat wace ke kallonsa kasa kasa ya ce" inaga ko tsawa ce na yi mata dazun nan? Fushi dai ne Hajiya karama ke yi da ni maman AL'WALED " Aunty shareefat ta yi murmushi ta ce" Amaryar ake yiwa tsawa yaron shareefat? Ka yi gaggawar neman kanka big son" Murmushi ya yi yana shafa kansa ya ce" Dama yanzu na ajiye kakan kurma, ya Salam kakan kurma gidan rigima, da kyar suka hakura shi da baban nasa kamar an musu laifi, kuma muna zuwa gidan muka tarar da wani saurayi ya zo , sai da ya bani tausayi ya duka yana kuka yana bashi hakuri wai yana son yarinyar wajensa, kakan kurma cewa yayi ina shi ina ba mai jan ido y'a? Hum nadai yiwa yaron alkawarin idan na yi bincike na ga nagartarsa zan bashi ita" Aunty shareefat ta saka dariya tana tafa hannu ta ce" wai baka san waye kakan kurma ba ke nan? Ai bana gajiya da shi, idan na zo zuwa nake yi in share kafa in sha dariya kala kala, saima idan ya kawo karar gimbiya nan zaka sha dariya , shi da baba kuwa kamar sa daku haka suke wuni ama da zarar daya bai ga daya ba zaka ga ya bi bayansa" Yayi murmushi kawai Aunty shareefat ta ce" bari in je in yi isha, take Care big son " A hankali ya furta" Good night mam" Bayan ta tafi ya dan jima yana kallon kulolin abincin dake jere A hankali ya karasa yana kallo da tunanin shin yayi kiran masu aikin su hauda masa kayan abincin ne ko kuwa ya zuba? Gannin yana ta tsaye sai kawai yayi kiran maman baby ya sanar mata a kai dakin madame sannan ya haye saman ya nufi dakinsa Wanka ya yi, dan rabonsa da shi tun na safen nan, cikin nutsuwa ya cenza tufafi da turare ya dauki sakon nan da wayarsa daya sannan ya rufe ko'ina ya nufi dakinta a nutse ya tura bai nemi izinin ba ya shige a hankali ya rufe ya ajiye ledojin a hankali ya karasa inda take tsaye kanta duke tana ta faman daidaita gashin ta da ta gama busarwa ta shafa mai, caje shi ne zata yi ta daure A hankali ya saka hannayensa ta wajen cikinta ya rungumeta tsammmmm cikin nutsuwa ya kai kansa wajen dokin wuyanta a hankali yana hannata furgitan da ta yi ta hanyar furta" Ninehhhhhhhhhhh HAJIA karamahhhhhhhh" Khadeeja ta lumshe idannuwanta tsigar jikinta na mikewa, a hankali ta sauke ajiyar zuciya turaransa na sake shigewa hancinta Juyo da ita yayi a hankali yana duban idannuwanta kamar yadda ta saka nata cikin nasa.......... A nutse ta hade lips dinsu sannan ya lumshe ido ya shiga bata kular da ta dace, har sai da tsayuwar ta nemi gagararta sannan ya aureneta ya nufi wajen kujerar nan ya zauna da ita a jikinsa a hankali ya janyo ledar nan ya ciro kwalin wayar dake ciki , ya bude ya fitar da wayar wace tuni an saka layi da komai a ciki ya kunna wayar a hankali ya saka a tafin hannayen ta kasa kasa ya ce" ga wayar ki, kin ga numbobinki nan" Ya fada yana nuna mata a karamar wayar da ya dauko din daga dakinsa Murmushi ne ya subuce mata, wayar baba da ita, duda ba sanin harkar waya ta yi ba ama tana gannin a wajen kawayenta kuma sunna cewa iPhone 16 ta fito ama ta yi mugun tsada, rike ta sai manya, sai ta ga a jikin kwalin wayar haka aka rubuta A hankali ta furta" Allah ya saka da alkhairi, Allah ya karra budi ya......." Janyota da yayi jikinsa ya saka ta ɗan katse maganar, a tausashe idannuwansa a lumshe ya furta" Amen, but ni ba godiya nake so ba, i'm sorry , ki daina fushin haka" Khadeeja ta dago ta zubawa fuskarsa ido, a'a Masha Allah ashe ya kula da fushin nata har ya yi magana a kai? Hakan na nufin fushin nata yayi dan tasiri kennan?, bari ta gwada wani abin ko a dace A hankali ta ɗan turo bakinta gaba kasa kasa ta furta" AA, ba zan iya daina wannan ba har sai mun yi kiran wayar Mama, ina so in gaisheta" Murmushi yayi yana dagota ya janyo wayar Tata ya ce" abu mai sauki, saka mana numbar idan ma bidiyo call zamu yi sai mu yi" Khadeeja ta ɗan noke kafada kasa kasa ta ce" Ba fa ta Aban larabawa ba, Mama dai Mama wace ta yi kira da safe, ina son jin yaya jikin nata" A hankali yake kallon ta har ya ajiye hannunsa daga miko mata wayar, sai kuma ya dan dauke dubansa Sun jima a haka har ta ga bafa zai ce komai ba, sai kawai ta sauke ajiyar zuciya a hankali ta furta" i'm sorry" Sannan ta mike daga saman cinyar tasa ta juya da nufin tafiya Kasa hakura yayi, yana yadda yake din nan kasa kasa ya ce" ama ai dazu nace maki kar mu kuma yin maganar ko?" Khadeeja ta dakata, a sanyaye ta juyo tana dubansa, a hankali ta furta" Kana nufin kar mu kuma yin maganar mahaifiyarka?, to wace magana zamu yi mai daɗin Tata?, ai inaga babu wata magana da ta kai Tata dadi ba......., idan har za'a yi kiran maman gidan Abanmu a ji sanyi a zuciya to kuwa za'a yi kiran Mama ta gidan nan a ji sanyin nan.........." Ta ajiye a hankali maganar, sannan ta ɗora da fadin" in ba baban princesse ba, kwallon mangoro ai shi ke bada itaciyarta......., Anya kuwa zuciya zata dadada idan aka wayi gari litle na raye sai dai babu wani abinda ke hadata da mahaifinta? " "An gaya maki babu abinda ke hada mu ne?, HAJIA karama bana son fitina da jan magana, duk wani abu da kika sani na duniya yana hada mu da ita, ko rashin lafiyar ai an je an Kaita asibiti , babu abinda na rage ta da shi a duniya, " Ya katse khadeeja yana dan fada da dan karfi Da ace ba rainon gidan aba bace yannayinsa zai saka ta yi shiru ba zata kuma tayar da maganar ba, sai dai a yanzu sai kawai ta sada kai, kuka a duniya khadeeja ta yi na banzama bale mai dalili, tana dagawa hawaye ya gama wanke fuskarta a raunane ta furta " Ka yi hakuri.........." Sai kawai ta fashe da kuka ta ajiye wayar nan a hankali gudun fashewa ta juya da dan gudu gudu ta bude dakin bata rufe kan ba, bale ta ɗan yafa mayafi ta fice a dakin ta.......... 😠😠😠😠. Daf nake da zane yar nan, koma saka hijab😕😕😕😕😄......., happy juma'at 46 07/12/2024, 17:30 - samiraharounayacouba: Ajiyar zuciya kawai Mama ta sauke ta mayar da hankali ta yi abinda yace din suka shigo tare da Abubakar ya kwashi kayan ya tafi kaiwa mota A nutse take biye da shi har suka karaso wajen mota ya bude ya shiga A tausashe bayan ta saka kanta kadan ta ce" Aban Sadik, dan Allah idan ka je ka GAISHE da baban, sannan dan Allah ka yi hakuri ka yi tunanin da kace zaka yi a kan lamarin yaron nan mai neman auren Karima" Kai ya gyada bayan ya tabe baki ya ce" to gimbiya zan yi tunani a kan aurawa y'arki mai jan ido tunda kin dage kin kuma hanna yayanki zuwa dauko min fansa, wato an sakani a tsakiya sai dai in yi yakin Ni kadai....ba laifi ai" Mama dai bata ce komai ba dan ta san ita ke so ya dubi maganar ta, domin ko a jiya da dare sai da ta zaunar da karimar ta yi mata tambayoyi a kan lamarin, kuma ta yarda cewa itama tana son saurayinta sai dai idan an hanna tarayarsu ne kawai, wanda hakan na iya haifar da wata ilar Bayan sun tafi ta juya ta nufi baban falonsu a nutse Tana shigowa ta tarar da Karima tsaye tana kallon amarya dake zaune itama tana kallon ta, sai dai yannayinsu kamar magana Amaryar ke yi dan a irin tsayuwar da karimar ta yi kamar wani abu Amaryar ta fada da ya sakata a wani yannayi na mamaki haka Bata wani tsaya ba tana tafe ta ce" Karima babanku yace kunna iya biyawa ku ga jikin maman naku sai ku wuce gidan na anmy, dan haka idan kin gama ki dauki manyan kula ki zuba mata abinci na dubiya" Karima jiki a sanyaye ta ce" to mama" sai kuma ta dubi amarya wace ta tabe baki tana yi mata kallon sama da kasa ta ce" Ba kin gani ba?, ana anfani da ke ana cutarwa mahaifiyarki da ke din da kanki, Karima kina gani fa, ke aka zabawa mijin nan Ama matar nan ta cira ta kullu ya juye kan y'arta, in har maganar gaskiya ake bi kafin y'arta ba lubna ce a tsakani ba? In abinda take miki nufin gaskiya ne cewar dan kin kiya aka bashi daya daga cikin y'an uwanki a kan me aka tsallake aka rasa wace za'a bashi sai khadeeja?, sai ki je ki zubawa maman naki abincin ki kai mata, salon gobe a yi mata gorin yunwa ace abinci sai an kai mata daga gidan tsohon miji, ke baki Sani bane a ciki ake barbada masifar dake hadasu fada har ya ringa zane maki uwa, kin wani zo kin zabi uwar wani a kan taki, ai sai ki karra hima " Tana gama fada ta mike ta nufi cikin dakin cin abincin su tana dana wayarta zuciyarta cike da farin ciki da tunanin ko yayane zata saka kiyaya tsakanin gimbiya da yaran nan, idan ta ga irin yadda suke mata mama mama wani takaici ke kule mata zuciya, yan rainin hankali ita kuma sai dai su kirayeta da amarya, sai kace ba matar ubansu ba! Dan kuwa su samarin sarai ta kula wani gani gani suke yi mata, Bama kamar idan sunna yar rigima da gimbiya irin kallon da suke yi mata har tsoro ke ratsa ranta kar aje wata rana su maketa kamar ta taɓa mahaifiyarsu, ita da kanta gimbiyar in sunna waje ko me za'a yi bata biyewa dan da bakinta ta taɓa nuna musu cewar su guji idannuwan yara, yara fa sun girma, ba zata so a basu muguwar tarbiyya ba ko a basu wata kafa da zasu raina daya a cikinsu ba, Karima ta dan jima a tsaye kirjinta na dokawa kafin ta juya jiki a mace ta nufi corridor din dakunan su Lubna ta gani a tsaye rike da abaya a hannunta Irin kallon da lubna ke yi mata ya sa ta ji gabanta ya dan fadi Sai dai ta ga lubnar ta yi dan murmushi ta ce" Ke fa nake nema, ashe kina falo? Dan in ce maki ne mu saka wannan abayar ta wajen aba wace aka kawo mana a cikin kayan saudiyar da aka bugo masa, zamu fi yin kyau" Karima ta yi murmushi ta nufi dakinta tana fadin" To" Daga haka bata karra komai ba, ita kuwa lubna ta rakata da ido kafin ta juya ta shiga dakinta ta rufe ta zauna bakin gado Ta jima tana dan tunani kafin ta sauke ajiyar zuciya a hankali ta ce" Allah ya sa wannan karon ki yiwa kanki adalci, Allah ya sa a cikin halayyar masu harin zuciyarki ki iya jajircewa ki dubi zahiri ki yiwa wace ke rungume da ke adalci Karima" Sai kuma ta sauke ajiyar zuciya ta ajiye rigar ta mike ta shiga shirin shiga wanka Lokaci daya kuma ta sauke ajiyar zuciya hadi da murmushi mai tsada a lokacin da ta tuna firarta da mama a jiya da dare, tambayar da ta yi mata kan idan tana da wanda take so? Da ta tabbatar mata cewa babu, sai ta tambayeta shin zata iya zaman aure da ƴaƴansu na bangaren mahaifiyarta? Wato dan mijin mamanta ne baba, lauya ne mai zaman kansa , sannan dan kasuwa , kuma bai taba yin aure ba har yanzu dai yana jira ne tun lokacin da ya cewa babansa yana sonta akace yayi hakuri har ta girma sai yayi hakurin, kuma cikin ikon Allah aba ne da kansa da maman tace masa to lubna fa? Sai yace lubna ai da mijinta , shin ta manta wanda ya yiwa alkawari? Shi yasa ai ya zabawa AL'WALED khadeeja dake bi mata saboda ita da mijinta ai, .....abinda ya tsayar da lamarin aurensu suma na Karima da ummi ne kawai........., Ummi yace zai bata dama ta hadu da wanda ya zaba mata idan sun daidaita shikenan, Karima ce har yanzu ya ki ya ba saurayinta fuska, yaron kuwa kamar wanda ya fada jarabawa a kan karimar, hatta mahaifinsa jira yake yi yace an basu damar su nema masa aurenta dan kuwa sun gane da gaske yake ba da wasa ba. A nutse ta shiryawarta, sannan ta bude dakin da ake ta buga mata ummi na fadan WALAHI zasu yi tafiyarsu ne idan bata fito na, dan kuwa har sha daya ta yi basu fita ba Sai da mama ta yi musu nasiha sosai sannan ta ce" Ta yiwu ku samu su Fatima a cen, dan sun tafi su tuni da kayan nata, Allah ya dawo da ku lafiya" Lubna ce karshen mikewa ta amsa da" amen mama, ai kuwa bari mu yi gaggawa saboda mu tayata ayyukan gyara kayan nan" Daga nan suka karasa mota suka shige, Abubakar ya ja su Mama ta sauke ajiyar zuciya ta yi murmushi, wato Karima bata zubawa mahaifiyarta abincin ba, bata wani rike a ranta ba saima zuwa da ta yi ta duba asibitin da zata yi aiki yau ta hau shiri saboda tana son fara fita aiki a yau. Kofar gidan su Karima suka tsaya, suka fita gaba dayansu suka shiga gidan ba tare da sun sanar mata da zuwan su ba, domin Karima dai a yanzu ba waya a hannunta shi yasa ko uwar sai da ta bi ta wata hanya kafin sako ya samu gimbiya cewar bata da lafiya saboda ta sani ta hanyar nan kawai ce zata iya gannin y'ar Tata har su yi maganar da take so su yi, ba wani rashin lafiya kalau take, ta bi duk wata hanya ne dan ta samu gannin Karima abin ya gagara shine ta biyo ta nan ko a dace A filin gida suka same su sunna shan innuwar dalbejiyar dake cikin gidan, kakar Karima na yamutsa tafasa da kulli, mamanta kuwa tana shan koko a kwano da ludayin roba Gaisheta suka yi su duka , sannan suka tambayi jikinta Kakar Karima dake mamakin gannin ya'yan elhaji ya'u su duka ta kalli y'arta a dan tsorace da tunanin yauwa ga dalilin da ya kawo ya'yan elhaji gidan nan gaba dayansu Lubna a tausashe bayan sun zauna maman Karima na yi musu tayin kokon ta ce" alhamdulilah mama, ai sai da muka karya sannan muka fito ma" Maman Karima ta tabe baki ta ce" Dama na san ai ba iya sha zaku yi ba lubna bismillar dai na muku saboda ido , ina zaku je haka?" Lubna jikinta yayi sanyi dan ita ba haka take nufi ba, a hankali ta ce" Gidan anmy ne zamu je" Maman Karima ta Dube ta a yatsine ta ce" kina nufin gidan khadeeja?" Lubna ta dago ta Dube ta, ta dubi Karima, sannan ta dubi ummi da Sadik Maman Karima ta girgiza kai ta yi murmushi ta ce" uhum, koda yake ai dama HAKANE idan mai kudi aka aura har uwar yarinya sai ta je bale yayunta, Ama kuwa elhaji ya bani mamaki da har zai tura ku gidan da kanwarku ke aure, koda yake ba komai shi din a gaban mai gidan kanwar taku shima ba kowa bane face mai neman arziki da neman sunna" Abubakar ya dubeta da mamakin halaya irin na matar nan, sai kawai ya mike yana fadin" Ga dukkan alamu lafiyar ta samu, Allah ya sa a wuni lafiya, idan kun tashi ina mota" Sai kawai ya wucewarsa dan ba zai iya zaunawa matar nan na zagin iyayensa a banza a wofi ba, shi yasa sam baya son harkarta, ta cika fitina da neman balaki, yaya za'a yi wai ka zagi uba a gaban d'ansa? Yana daf da ajiye fadan mama gefe ya fara tijara a kan darajar su WALAHI! Yana fita lubna ta yi murmushi bayan sun raka shi da kallo ta ce" Allah ya karra lafiya maman gidan iya, zamu wuce" Daga haka ta mike tana riko hannun ummi suka kama hanyar fita basu tsaya sun jira abinda zata ce Bama bale har ya bata musu rai Karima a sanyaye ta ce" Mama, baban namu ne kike zagi haka? Kin san ai ba zasu iya jurewa ba ko mama? Haba mama" Mamanta ta zabga mata harara ta ce" ke dan Allah rabani da gafalalun yan uwan nan naki yan bakin ciki, kin san ai ba tsoronsu nake ji ba bale in kasa fadin gaskiya, Ni yanzu maganar da nake so mu yi da ke a kan wannan auren da aka kwace a hannun ki aka ba wancen y'ar gidan jajayen mahaukatan, kin yi tunanin abin yi ne ko shima sai na maki?" Da mamaki ta dubi mahaifiyar Tata da kyau sannan ta dubi kakarta, a hankali ta ce" Mama ban gane ba" Kakarta ta tabe baki tana sauke ajiyar zuciya ta ce" ke kya fada, ai lamarin uwarki ba karami bane, sai fatan Allah ya rage wahala" Rai bace ta yabuwa ta ce" kin ga dai iya ba da ke nake ba, ke Karima dubeni nan, kin san dai ba zama zaki yi kina ji kina gani khadeeja na aure a gidan nan tana auren elhaji AL'WALED ke kuwa a hadaki da wanda bai taka kara ya karya ba ko?, dan a wulakancin ubanki yana iya baki yaron shagonsa dan kawai ya wulakanta Ni ya nuna min iyakata" Karima ta yi wani sakalau, kafin ta ce" To mama ko wa aba ya zabi yanzu ai sai mu masa biyayya, kin dai ga rashin yi masa biyayar abinda ya janyo, bayan wannan Mama ai anmy haka Allah ya tsara itace matar elhaji AL'WALED din, Ni yanzu kin ga adu'a nake yi Allah ya sa a min zabin alkhairi mama, Ama ina ga kamar mudansir ne za'a bani saboda ko jiya sai da Mama ta min tambayoyi a kansa" Rai bace maman Karima ta ce" Ki yiwa Allah ki min shiru da maganganun rashin sanin ciwon kai irin naki, ke in ba nemawa kai balaki ba yaron da akace dan iska ne shine zaki wani ce shi? To ko ubansa waye a gaban mai aikin gidan elhaji AL'WALED bale shi elhaji AL'WALED din ? Ke ki saurareni da kyau, ba zaki taba auren yaron nan ba na fada maki, elhaji AL'WALED zaki aura " A zabure ta dubi mahaifiyarta, Muryarta na rawa ta ce" mama, to ko dai Ni ba y'ar baban mu bace?" Iya ta juyar da kai tana share hawaye ta ce" sai ki bata amsa, sai ki amsa mata, ko dai ita ba jinninsa bace? Saboda maganganun ki kamar na mahaukaciya ko kuwa wace bata je islamiyya ba, ke ko baki je islamiyya ba ai kin san a addinin musulunci yan uwan junna basa auren miji daya in ba daya ta rasu dayar ta maye gurbin yar uwarta ba?" Rai bace maman Karima ta mike ta kama hannun Karima suka shiga ciki, a tsaye ta dubeta ta ce" Karima ki dubeni da kyau ki saurareni, na tabbata elhaji AL'WALED ba zai dubi yarinyar nan a yanzu ba, saboda ta yi kadan ya dubeta har ya haɗa shinfida da ita a yanzu, idan har kin yi abinda nake so da ke to kuwa y'ar uwarki zata kada duniya ke ki maye gurbin ta, Karima ke Ni fa sai kin shiga gidan nan da ranta ko babu, kece matarsa, ke aka fara ambatawa ba ita ba, tsafin uwarta da bin bokaye da kisa ne ya sa ta cusa y'arta ke aka mayar da ke gefe ake son hadaki da ɗan dan isaka a cuceni, ke kadai nake da ita a duniya WALAHI sai kin auri mai kudi, ga wannan wayar da na ajiye maki, karama ce na siyeta na saka maki layi , ki boyeta a jikin ki kar ki yarda a sani, Karima na tabbata elhaji AL'WALED irin namijin da kike so ne, ga tsayi, ga kyau, ga kwarjini, ga dukiya, ke ce kika ce cencenci jan ragamar gidan nan ba wancen yarinyar ba , kin fahimta?" Yadda ka san wace aka kumcews nitikan kai haka Karima ke kallon mamanta har Muryar Abubakar ta karade gidan yana fadin" Karima zamu wuce fa, idan kin gama kya biyo mu" Wani ashar mamanta ta lauyo tana fadin" dan banza mai mugun hali ai ka bari mu yi magana , gatanan fitowa " Shi dai ya yi tsaye yana kallon dakin har ta girgiza Karima tana fadin" kina jina kuwa?" Karima ta yi luuuuuuuuuu kamar zata fadi, ta rike kofa da kyar sannan ta gyada kai Mamanta ta yi murmushi ta ce" yauwa yar lelena maza wuce ku tafi zan yi kiran ki in kara baki bayanan da suka dace, ki tabbatar da tun yau kin fara abinda ya dace dan fitar da wancen y'ar nacin, yau yau zan je ƙauyuka neman taimako maza jeki kar su tafi su barki su hadaki da wancen marar adalcin mai zabuntar ya'yan " Da kyar take daga kafarta ta fito ta nufi inda Abubakar ke tsaye yana kallon yannayinta Gaba ta yi ta fito ta karasa wajen motar ta tsaya ta kasa shiga, har sai da Abubakar din ya bude mata motar yana kallon ta ya ce" ki shiga mana" Kai ta jijiga ta daga kafar da kyar ta shiga , ya rufe motar ya shiga ya ja su, yana tafe yana kallon ta ta madubi yana sake sake a ransa, yan uwanta kuwa da suka cika da haushin tsayar da su din da ta yi sai suka saki gannin yannayinta, ama sun yi mata dukkan tambayoyin da suka dace ta ki basu amsa sai kawai suka yi shiru sunna kallon hanya Sun iso lafiya ya saka motar har ciki suka sauka sannan ya fito ya nufi shagon mahaifinsa dan ba shiga zai yi ba shi A falonta baba suka same su, harda mama fateema bata tafi ba saboda mai kitso da kunshin da ta zo da su ake yanyatsarawa y'ar Tata duda yannayin galabaita da ta sameta a ciki na bakuwar rayuwa da rashin sabo da abu, bai hanna ta sa ta sauko an shiga yi mata kitso da kunshin ba, bayan ta yi mata shayi mai kauri ta bata magani sai kawai aka shiga yi mata shiri irin na amaren a yau. Ba ƙaramin farin cikin gannin yan uwanta ta yi ba, har sai da suka yi hawaye da suka rungume junna suka kasa sakin junna , wannan ta taɓa kumatunta, wannan ta taɓa hannayenta , idan wannan tace ta rame sai wannan tace ba wani ta dai karra haske ne kamar zabaya, har sai da Mama fateema ta sa suka zauna sannan aka ci gaba da kitson a tsaye , wato mai kitson ta mike tsaye ta ci gaba da kitsawar , su kuwa sunna tayata tufke jelar kitson ko a gama da wuri sai hakuri suke bata na rakin da take yi cewar zafi kitson Karima a zaune take a tare da su, sai dai gaba daya bata tare da su Yarinyar kamar bata cikin hayacinta ne, du ihun da suke sai dai ta saki murmushin yake wanda ya sa mama fateema lura da yannayinta har ta yi mata tambayar ko bata da lafiya ne? Nan su lubna suka sanar mata kalau take, daga gannin jikin mamanta dai suke ta yiwu ko jikin maman nata ne, da wannan suka jajanta mata da bata hakuri , Ama ina ita gaba daya kwakwalwarta a hautsine take bata gane komai Kasancewar kitso ne na kwarariya kuma mai sauri zuwa karfe biyu tuni an gama kannanun kitso yasss tamkar an yi su da allura, mai kunshi kuwa dama ta jima da gama daura mata dan itama akoy sauri kuma ga mama fateema a gefe na tayawa hakan ya sa suka gama aka saka mata matashi ta ringesa kadan suke shan fira da sisters dinta domin Mama fateema ana gama komai suka tafi da masu kitson da kunshin zata mayar da su da salamarsu da AL'WALED ya bari tun kafin ya fita , ta sanarwar khadeeja zata sake duba jikin hajia Inna da na baba Hamza kafin ta wuce Firarsu suka ci gaba da yi, khadeeja dake ta hankalice da yannayin y'ar uwarta a tausashe ta ce" mimi what hpn? Shirun ki yayi yawa, kuma sun ce maman gidan iyar a zaune kuka sameta, baki da lafiya ne?" Sai da ummi ta tabbata ta zabura ta kalle su ta ce" na'am?" Kallon junna suka yi da mamaki, khadeeja ta ce" baki da lafiya ne?" A hankali ta girgiza kanta, sai kuma ta mike tana fadin" Lubna mu tafi, kaina ke masifar ciwo" Da mamaki lubna ta ce" da tsakiyar ranar nan? Kanki kuma?" Khadeeja ta dago tana dubanta ta ce" ke wai lafiyarki kuwa? Bakya gannin yadda jikin ki ke rawa ne?" Karima ta koma da sauri ta zauna ta hade kanta da gwuiwarta ta fashe da wani matsanancin kuka jikinta na rawa sosai Har rigaye rigayen zuwa inda take suke sai da lubna ta tunawa khadeeja kunshinta sannan ta dakata jikinta na rawa Lubna Muryarta a raunane ta ce " Menene? Dan Allah fada mana menene?" Karima sake hade jikinta take yi ta kasa magana sai kukan da take yi , kawai sai suka hade suka shiga yi su dinma, kuka na gaske ba na wasa ba Du yadda maman baby ta so rarashinsu abin ya gagara sai kawai ta fice ta nufi bangaren hajia Inna dan ba zata iya kallonsu a haka ba Zuwan ta bangaren hajia Inna ta samu Aba da AL'WALED da baba Hamza a zaune sunna tattaunawa, hajia Inna kuwa idannuwanta a kulle tunda suka shigo bude idannuwan bata yi ba bale tace da su Ku ci kanku Baya ta ja dan gannin bakin dake dakin, sai dai tuni baba Hamza ya ganta da kula sosai ya ce " Maman baby ce? Shigo mana, " Jin haka ya sa hajia Inna bude idannuwanta tana dan juyo da kanta barin da maman babyn ta shigo ta duka tana gaisar da iyayen dakinta Da kula ya ce" Ya aiyuka ya uwar dakin naki? ALLAH ya baku hakurin zama da junna , ina fatan yau dai ta ci abincin ko?" Maman baby ta yi murmushi ta ce" eh baba yau ta taɓa ai da yake muna da baki Masha Allah a bakinta suka ringa bata ma," Sai ta ɗan yi shiru sai kuma ta ce" Dama hajia, hajia karamar ce da yan uwan nata suke kuka ban san menene ba, na yi na yi dai na gaza basu hakuri shine nace ko a fadawa Maman elhaji karami? " (Wato aunty shareefat) Hajia ta kalle ta da kula ta ce" Kuka? Ko cewa suka yi zasu tafi?" Aba ya dubi baba ya fi a irga yana ta so ya ji wai su waye ke kukan ne? Ama abu ya gagara, sai da AL'WALED ya kasa jurewa ya mike yana fadin" Bari in gani, idan kukan kar su tafi ne ai sai kakan kurma yayi hakuri dan gaskiya ba zasu tafin ba" Yana fada yana ficewa ne, hakan ya sa aba zarro ido a fili ya ce" ji wata jaraba to kukan na uban menene ni ? Oh ya'yan nan idan ba ubansu na ci ba du kansu a tukunya? Ina zuwa" Sai kawai ya mike ya fice da saurin tsiya, ko baba Hamza bai saurara ba bale hajia Inna da ba'a jin maganar ta da kyau sai an nutsu A hankali hajia Inna bayan ta turo baki ta ce" ka ga ka je ka hanna d'anka gigita min jikoki, na fada maka idan ya yarda ya dakar min jikoki ni da shi ne, shi da ba'a girma a gidansa, Masha Allah a jikin KHADEEJA ina wajen duka in ba fitina ba?" Baba Hamza dake neman sulhu ya mike yana fadin" To to bari in ja shi mu je waje ma, Allah ya baki hakuri, ki sha maganin dan Allah, zamu yi maganar na maki alkawari kuma zan yi adalci a maganar" Hajia Inna ta tabe baki shi kuma yayi murmushi ya fice yana fatan samun saukin rigimar nan a wajen Allah, sannan kamar yadda suke ta dauki na dadi da kakan kurma yanaga ya zama wajibi ya dubi lamarin, ya zama wajibi ya yi hakurin nan, ya zama wajibi ya ba AL'WALED dama ya fuskanci mahaifiyarsa, shi sai dai Allah ya musu hisabi dan baya jin ko a yanzu ya yafe mata raba shi da gudan jinninsa da ta yi a kan ganganci da son zuciya irin nata. Aba ya juyo ya kalli Sadik ya fi a irga tunda ya janyo shi cikin gidan yace da shi maza ya shiga ya irga uku a cikin hudun da zaman gidan nan bai zame musu dole ba ya fito masa da su, a sume ko a hayacinsu, ama shine Sadik ke tafe a nutse dan uban babansa kamar yana curt? Dawowa yayi fuuuuuuuu ya tankada keyarsa sama sama ya ce" Habu ubanka, zaka daga kafa ko sai na ci uwaka gimbiya a gidan nan? Dan ubanka sai sun kashewa anmy aure zaka san balaki ake shirin hada min a ciki? Dan ubansu to kukan da suke tayata na ba zasu fito ba na wani munafurcin ne? Ka sanar da su, su fito ko in shigo na rantse sun san Dukansu a nesa da gimbiya ba karamar azaba zasu sha ba yan kundun uba kai!" Da gudu yaya Sadik ya shige get din farko yana shasheka, daidai baba Hamza ya zo yana fadin" Duka? Yau da an daure mu daga Ni har kai dan WALAHI kakarsu tace in sanar maka idan ka daki jikokin ta ba zata kyale ka ba, kuma ka dai ga a fusace take" Aba ya kalle shi shekeke ya ce" kai fa kamar tsoron marar cen kake ji fa ko?, mu je mu dake sun a yi abinda za'a yi" Baba Hamza ya girgiza kai ya ce" mu dai je mu rarashe su, haka kaima" Da mamaki ya kame haba ya ce" A yi haka? Ai da kunya in shiga gidan anmy in ji gimbiya " Baba Hamza ya girgiza kai dan takaici kawai ya nufi ciki yana fadin" Ai sai ka yi" Aba ya wani wawaiga sai kuma ya shiga bin bayan baba Hamza a ransa yana ayyana ' ai bata nan , idan ta ji kuma ƴaƴanta suka fada mata zai daki hancin yaro ne, shi ba shashasha bane ehe !' Samun su yaya Sadik yayi sun yi shiru da kukan, kowace kumatunta sun mata ja, sunna zaune kawunansu a kassss, AL'WALED na murmushi saboda amsar da khadeeja ta bashi da ya tambayi ba'asin kukan bayan ya sa sun yi shiru tace Karima ce ke kuka kuma ta ki fada musu abinda aka yi mata Salama yayi, suka gaisa da AL'WALED da kula saboda sun san junna sosai tun daga ranar daurin aure, sannan ya karasa daf da su ya duka kasa kasa ya ce" kwa ci ubanku ne, zaku yi na kirki kukan ga ɗan larabawa cen shigowa, in ba masifa ba ku ba zaku yi abinku ku kadai ba sai kun sako wani a ciki? Du y'ar da ta ja min duka sai na rama a kanta ne!" 47 07/12/2024, 17:31 - samiraharounayacouba: Da sauri khadeeja ta Dube shi tana zarro ido ta ce" Kana nufin baban mu? Innalilahi wa Inna ilaihi raj'une, ke Karima Allah ya isa, banza kawai zaki bude baki ki fadi kukan da kike kafin ya shigo ko sai ya tardomu nan ya karya banza?" Karima da jikinta ya kwashi rawa a tsorace ta ciro wayar nan da ta boye ta mikawa ƴaƴansu bakin nata na rawa ta ce" Ka ga fa, ka ga fa abinda maman gidan iya ta bani, dama ka ga irin abinda amarya ke fada a kan mamanmu? Kuma maman gidan iya itama ta ce.........." "Ai ba sai kin fada ba, ku tashi mu je kawai" Lubna ta kasteta da sauri, ba dan komai ba sai dan gudun janyowa kansu abin a dasa ayar tambaya a kan ahalin nasu baki daya, wato tana matukar jin kunyar a ji irin abinda wasu daga cikin mutanen da Allah ya kadarta musu zama na zagin mamansu du irin yadda take zaune da su, tana jin kunyar abin tana jin takaicin abin, tana jin ciwon abin sosai a ranta.................... Khadeeja dake kallonsu bayan Lubna ta mike tana mikar da sauran ta ce" ke lubna ba a nan zaku kwana ba?, ga fa aba nan za'a bude masa shi da baba innalilahi" Da sauri ta rarafa ta karasa daf da AL'WALED tana jin zufa na cike hannayenta saboda tsoron kar aba ya wujijiga rayuwarsu a nan AL'WALED ne ya bita da kallo, sai ya saki murmushin yadda take masa alamun ya fa ceceta, sannan ya kalli kakan kurma da ya tsaya daga bayan babansa sosai yana leke ya ce" ku tashi mu je ai yama ta yi kar gimbiya ta mana fada" Murmushi ya kwace masa , a tausashe ya ce" Kakan kurma me zai hanna a bar mana su su kwana a nan din?" Aba ya dan zarro ido yana girgiza kai ya ce" kai haba dai , kai kuwa ai an kwana biyu koda sa zo su saka maku ido, yanzu dai ban ma tambayi haka a wajen gimbiyar ba, idan mun je abinda tace sai a yi ko baban bebe?" AL'WALED ya yi murmushi yana kallon yadda suke zagayawa sunna ficewa da gudu har Sadik din , sai ya mike a tausashe ya nufi wajen aba yana fadin" Bari in raka su, Aba ga amanata" Ya fadi kasa kasa sosai sannan ya fice saboda baya so su tafi bai kwontar musu da hankali ba, duda bai fahimci komai ba ama zai saka su kwontar da hankalinsu babu abinda zai faru Sunna fita khadeeja ta duka kanta a kasa tana gaisar da su baba da tambayar jikinsa Ya amsa da kula sosai sannan ya yi mata fatan alkhairi Aba dake sakin murmushi ya wani kawar da kai ya ce" Masha Allah uwata, Allah ya maki albarka ke kam, a yi ta biyaya Allah ya muku albarka" Khadeeja ta sake sada kai tana mamakin bata samu ashar ba????, a'a , wai da gaske???? Mamaki..................... Sunna gamawa suka fice daga falon sai kawai ta mike ta haye sama dan kunce kunshin nan , danma mai lalle ta sanar mata da zarar yayi awa biyu ta cire lalle ne mai kyau kuma an masa hadin da ya dace, gashi yanzu har ya fi awa hudu, tsoron ta daya kar aje ya kwabe....., kai ai zata yi kiran gidan ne ta yiwa Karima rashin mutuncin kukan da ta saka su...., sai dai a cen cikin zuciyarta ta san akoy abinda yake faruwa, akoy abinda Lubna ta Hanna Karima fada, wannan maman wannan maman sai ta kashe y'arta da masifa kala kala, yanzu in ba neman ta kashe y'ar ba a kan me zata bata waya? Du irin abinda ya faru ta manta kenan? Han. Cikin gaggawa suka karasa gidan , sunna tafe Karima na fada musu irin abubuwan da mahaifiyarta ta fada mata, wanda gaba daya ya tsorata su, harma Sadik ya yi aiki da wayar Tata yayi kiran mamansu dan ya ji ko tana asibiti? Da ta shaida masa sai gobe zata hau da sasafe sai kawai ya karasa da karkashin sa, jikinsa na rawa, harma da irin abubuwan da amarya ta fada baya jin yau zai kyale ta!, Tsakanin shigowar su gidan da shigowar aba tazarar bata fi ta minti goma ba, shima dan AL'WALED ya dan dakatar da shi ne da ta yiwu su yi kawowa daya saboda uban gudun da ya yi da motar Yana zuwa ko kashe motar bai iya tsayawa yayi ba ya fice ya shige gidan da sauri ya nufi bangaren Mama dan ya tabbata du inda suke sunna dakinta Da mugun sauri amarya ta duke ta shiga tsince tsincen karya a kofar dakin Mama saboda a labe take dan ga ji dalilin da ya sa suka shigo hannayen junna a rike Karima na kuka kamar ance ta yabuwa ce ta rasu Tsayawa yayi yana kallon ta da wani mugun takaicin ta, sai kuma ya bude ya shige dakin na mama ya bar kofar a bude hammmmm ya karasa inda gaba daya suka yi bayan Maman suka rukunkumeta kowane gabansa na faduwa sunna faman fadin "Aba dan Allah ka yi hakuri" Kai ya dauke daga irin yadda ya ga Mama na kallonsa da shirin ko ta kwana, ta yiwu gimbiya ta kai dukka a kan ƴaƴanta, dan haka sai ya zauna din yana ta tuna maganar Baba Hamza da AL'WALED, da baban cewa yayi sai ya biyo shi ma, shine ya kiya saboda ba fa lafiya gareshi ba. Zama yayi a kan kujera yana duban Mama a hankali ya ce" wai me yake faruwa?, kin ga shi yasa ban so fitar yaran nan ba, gaba daya so ake yi a lalata min tarbiyyar yarana, me yake faruwa ne dan Allah?" Mama ta sake duban yannayinsa, kwarai maganarsa a hankali ta bata mamaki, dan haka ta nutsu a hankali ta ce" Dan Allah ka yafe mana ka yi mana uzuri, sannan ka yi hakuri ka saurari yarinyar nan, ina rokonka idan ka ji ko menene ka yi abinda ya dace cikin nutsuwa babansu" Aba ya gyada kai yana kallon Karima da aka nuna a ransa ya ayyana ' na shiga uku, yauma itace? To wannan ko dai ita zata kasheni?' Karima murya na rawa ta ce" Aba, dama dazu ne da safe aunty amarya ta tareni a falo tana cewa........" "Karima banda wannan, ki fadi iya na ke da mamanki dan Allah" Mama ta fada a tausashe tana dubanta Aba ya dubi Mama, sannan ya dubi Karima ya ce" Ki fada min komai, in dai adalci ake so in yi cikin nutsuwa a fada min komai, idan ba haka ba wallahi nima ba zan daga muku kafa ba" Karima da sauri ta ci gaba da fadin duka kaf abinda amarya ta fada mata, sannan ta kawo kan na mahaifiyarta jikinta na rawa tana kuka shima ta fada ta idashe da fadin" Aba, sai su ringa cewa zata cutar da mu, zata wulakantamu, Aba idan har tana cutar da mu ai da ta jima da rabamu da duniya, su masu fadin sunne suka ci kashin mu da fitsarinmu?, Aba masu fadin nan mu da su in an hadu ne kawai a kitsa mana abubuwa.... , mama itace komai namu, lafiya da rashin lafiya, dadi da rashin dadi, Aba Ni ba mahaukaciya bace ina hankalce da abubuwan nan tunda na bijire maka, ita maman namu ta manta itace ta sa na ƙi auren ama yanzu take nuna wai laifin mama ne da kai? Aba ina take so in saka raina, yaya zan yi? A kulun idan ta sakani abu in na dan so kwatanta mata haza furucin bakinta ke dakatar da Ni domin idan ta budi bakinta furucin da take yi yana daf da wace ke iya tsine min a kan kudurinta....wayo allahna......" Karima ta karashe tana ɗora kanta a saman kafar mama ta fashe da wani kukan mai zafin gaske Aba ya jima yana kallon Karima, kafin ya daga dubansa ya sauke kan fuskar Mama dake hawaye saboda kukan ya'yan nata, ya mayar da dubansa kan yaran nasa baki daya Tunda yake bai taba jin mutuwar jiki da tashin hankali mai raunata zuciya irin na yau ba, da kyar ya iya daidaita kansa a hankali ya ce" Ba komai, ki daina kukan hakanan kin ji karimar Aba???" Kai......, ai hatta Mama sai da tsigar jikinta ta tashi, ita fa ta shirya ne ta san zai hade su ne yau ya ci uban kowa a dakin nan, sai kuma suka ji haka? A tausashen nan Aba bayan ya girgiza kai ya ce" Karima, tashi ki dubeni nan mu yi magana" Karima ta tashi kanta a kasa ta rakube jikin Mama tana sauraron aba Aba ya ce" Kin san dalilin da yasa na ki aura maki wannan yaron? Saboda binciken da na yi a kan jajayen idannuwansa ba na komai bane sai na shaye shaye da yayi......, eh ya yi zamu ce saboda a yanzu baya yi........, ko a abinda Elhaji AL'WALED ya sanar min ance rabonsa da harkar tunda rigimar nan ta kutso masa........, Ni damuwata a lamarin nan kar aje daina shan da yayi dan ya shiga halin a yarda da shi cewar baya sha ne...., kar aje in dauki y'ata da na dauki shekaru ina bata kula in mikata hannun mashayi, ......kin san meye ilar auren mashayi , ba zan so ace kin fada hannun mashayi ba Karima...., sai dai kuma dole zan yi masa uzuri in bi shi da kyakkyawar addu'a da kyakkyawan zato duba da irin yadda yake zarya a kofar gidan nan, kuma tunda na saka masa dokar kar na ji kar na ga ya sake yin magana da ke bai sake din ba, bayan yana son yin hakan....sai nake kyautata zaton ta yiwu idan na bashi din ya kula min , ya tausaya min , ya rike min...., saboda a duniya bani da sama da ku daraja a zuciyata , Bani da sama da yayana da mahaifiyarku gatanan a cikin zuciyata, Allah shine shaidata kuma....." Ya ajiye maganar a hankali kamar yana tsoron kar wani ya ji, inda gaba daya suka wara idannuwansu a kansa A hankali ya ce" Idan har kina son shi, ki san da zaki iya zuwa ki tarar da halayyarsa kala kala da ba zasu iya birgeki ba, wa'inda zasu iya baki wahala sosai, kin san halin yan hayaki akoy wuyar sha'ani, Ama idan kin jure kin kawar da kai, kin yi addu'a zaki zauna da abinki lafiya harma ki ga cenji wata rana...., in dai zaki yi koyi da mamanku Karima babu namijin da ba zaki iya zama da shi ba ina mai tabbatar maki, saboda ita ta zauna da Ni da zuciya daya du halayana ta zauna da Ni Karima....." Ya sake ajiye maganar yana kallon Mama wace ta ringa jin wani katon miki na cikin zuciyarta na wankewa a hankali a hankali......, duhun dake tsakanin fuskarsa da idannuwanta ya ringa yayewa....., a hankali ta ɗan langwabar da kanta tana dubansa Aba ya fuskance ta da kyau ya ce" kina son mudansir ? Zaki iya zama da shi?" Karima ta sada kanta, kirjinta na bugawa...., gaba daya maganganun mamanta da na amarya suka idasa gogewa a ranta ta ringa ayyana ' ashe mu dukka yana son mu? Ashe dama Aba yana son mu?' A hankali ta ce" Aba, in dai ka yarda da shi zan zauna da shi, idan baka yarda da shi ba wallahi ko wa ka zaba min zan amsa" Aba ya gyada kai a tausashe ya ce" Masha Allah, to maza ku tashi ku je ku yi tilawa kafin nagariba ta yi, in sha Allah a yau sai na daura maku aure, Allah ya muku albarka" Su dukka sai da suka kalle shi da sauri, sai dai ba damar tsayawa daga umarninsa, sai habubakar dake kallon mama cike da tsoron to wai basu gane ba daurin auren harda su ko me? To su kuma ina su ina aure yanzu???? Da yan matan yake ko? Fisabililahi su ai basu kawo zancen mai jan ido a ransu Bama Gaba daya suka fice a dakin , mama dake kallonsa a hankali ta ce" Yau me yake damun dodona? Sanyin nan ya min yawa Aban Sadik" Aba ya yi dariya yana kallon ta , a nutse ya ce" Yaya ba zan yi sanyi ba? Gaba daya kin gama da duk wani rigimana....., sai dai daya ba zaki iya Hanna Ni ba, Usaina na saki amarya saki daya, ta je gida ta koyi hankali, idan har ta nutsu ba laifi ma dawo da ita idan bata nutsu ba na gama zaman aure da ita" A tsorace mama ta mike ta karaso inda yake , a lokacin kuma tana hangen amarya ta gaza zaune ta gaza tsaye sai yawo take yi tsakanin dakinta , kofar dakin Mama da falo, kuma maganar nan radau a kunnayenta dan haka a tsorace ta juyo tana nufo dakin ba tare da ta ankara da hakan ba Rai bace aba ya ce" ki dakata a inda kike, idan kika yarda ko ke ko maman yaran nan wani yace zai dameni a kan hukuncin nan wallahi wallahi zan cikashe maki uku ....., idan kin je gidan naku ki sanar musu zan shigo ne da kaina, saboda mahaifinki mutumen kirki ne kwarai zan bi sahu in sanar masa duk abinda kunnayena da idannuwana suka ji, idan kina so ki fita ki ce matata ta da na sake ki, Allah ne zai saka mata, ke sheda ce da ba dan ita ba da na jima da yarda kwallon mangoro kuda ya daina bina, tunda har ba zaki gane ba sai ki ci gaba, ama Ni Elhaji ya'u ba mahaukaci bane, sarai na san matar rufin asiri da wace idan da mamora ne zata rabi jikina!" Daga haka ya mike , sai kuma ya dakata ya juyo yana kallon Mama ya ce" zan nemi mahaifin mudansir yanzu, su zo da dukkan shedunsu idan sun shiryawa hakan, sannan zan yi kiran mahaifin Usman da Hafiz, ki yiwa yayanki fatan alkhairi in sha Allah ita Karima a yau zan daura nata, su kuwa biyun zan basu damar zuwa gobe in sha Allah saboda ina son saka mai gidan nafisa da mai gidan anmy a lamarin gidan nan zasu ja gaba tare da baba Hamza " Daga haka Aba ya wucewarsa ya bar amarya nan duke tana rusa kuka mai haɗe da ihu tana bashi hakuri , ama ya yi wucewarsa dan ba fa zai saurareta ba, ta gama fice masa a rai ba zai dubeta ba yau. Mama gaba daya jikinta ya idasa mutuwa, ya Salam.....sai ta tsinci kanta a yannayi biyu, farin cikin gannin irin yadda Karima yau ta nuna ita y'ar halak ce har ta tabbatar mata cewar wahalar shan dukan da ta yi a kansu bata yi a banza ba tunda sun dauketa uwa har cikin zukatansu, da farin cikin irin yadda Aba yau ya fuskanci matsala ya samu mafita cikin ruwan sanyi, da farin cikin jin daurin auren ƴaƴanta , sai kuma firgicin sakin matarsa da yayi, wanda rantsuwarsa ta saka doke ta tsaya da neman saka shi mayar da matarsa Murya a tausashe ta dubi amarya ta ce" ki yi hakuri dan Allah, in sha Allah zai dawo da ke dakin ki " Amarya ta dago daga duken da take tana duban mama da tarin kiyaya ta ce" ki rike kayan munafurcinki, in kin bar malaman ki sun barni a dakin nawa ko? Da Ni kike maganar Usaina!" Mama ta girgiza kai bayan ta sauke ajiyar zuciya a nutse ta ce" Na shaida babu abinda ya isa ya sameni face wanda Allah ya kadarto min a rayuwa, babu abinda kika isa ki yi min wanda Allah bai rubuto min shi a zanen kadarata ba, na zauna da ke da zuciya daya har zuwa yanzu, idan zamanmu bai kare ba ina rokon Allah ya karra bani ikon zama da ke da zuciya dayar nan....ki je ki yi du abinda zaki yi......tawakaltu Allahlah" Amarya ta sake cije lebe tana wawurar abinda take iya dauka saboda a yau zata je gidansu dan ta dauki matakin da ya dace da irin wulakancin da mama ta janyo mata, koda jikinta duka kunne ne ba zata taba yarda cewar ba mama ce ta sa aka sake ta ba, to ta yayama zata yarda da abinda yace bayan an shanye shi? Yau ai mahaifiyarta zata karra gannin tugun kishiya a fili a bayyane idan ma bata yarda ba yau zata yarda.........( Ai kaza bata jin as as......, abinda kake yi kuma ba zaka taba yarda cewa wani ba shine makaminsa ba a rayuwa......du Wanda ya auri wannan rayuwa kuwa tabasssss zai ga karshensa....... Allah ya rufa mana asiri.........). Kusan karfe takwassss na dare bayan su baba sun fito daga masallaci sai suka sauka a dakin HAJIA Inna bisa umarnin shi baban Tunda suka shigo baba ke kallon hajia Binta da hajia innar da mamakin su, a ganninsa an masa laifi kuma a fi shi fushi? Kaka b tsabar fitina ta hade kai da kaka Inna sunna masa fushi bayan shi aka yiwa laifi ......., hum ba komai, ko a yanzu da ya tambayi yau din ta sha maganin ne? Kaka b ta ce bata sha ba harda gyatsina baki da dauke fuska....., kuma dai ga dukkan alamu gaskiyar kennan, saboda gayanan jikin kamar ba sauki A hankali bayan ya dubi AL'WALED dake kallon tsofaffin nan da mamakin wai da gaske kakansa ne za'a gigita? Ya ce" Ai da ta karbi maganin ta sha komai ma zai wuce ne, Ama shikenan tunda dai Ni ake wulakantawa a kan gaskiyata ba laifi, da hajia karamar ta zo duba lafiyarta ai dai ta yarda ko?" Kaka Binta da ta zamo itace mai bada amsar ta wani sake dauke kai ta ce" Bata yarda ba, gaskiyar kenan bata yarda ba, da suka zo ita da kurma basu jima Bama nace su yi tafiyarsu bangarensu ta tafi da y'arta sunna cen, jiki kam sai gyaran Allah kawai" AL'WALED ya dubi baba, baba ya Dube shi, a ransa ya ayyana ' to fa, ga dukkan alamu harda Ni za'a gigitan, to ai ita maman ta kurma ba idasa sabawa ta yi da ainihin gidan nata ba, baiwar Allah abu sai wahalar da ita yake yi.....ya dace ace du dare tana karbar lelcara a haka za'a tsallake a wuce wajen , Ama idan ana hadota da y'arta tun yanzu ya zama wajibi ta yi tafiya zuwa nesa tare da malamin nata wato Ni, ta haka ne zata iya tsallake wannan lokaci mai tsaikon tsiya har ta zama y'ar garin' Baba Hamza ya girgiza kai ya ce " Shikenan na gode, ba dai a kan maganar yaron nan da Mahaifiyarsa ne kuke wulakantani ba ko? Har ya zamo abincina masu aiki ne kawai ke yi? Dadin abin Ni ba tsohon da bashi da gata bane, abinda na so zan ci daga hannun d'ana a kuma lokacin da na so, sai ku zama sheda na janye maganar da na yi a kan tsakaninsa da mamansa......, yana iya yin du zumuncin da yake so da ita, ama Ni bana son ganninta, a kiyaye min ganninta, idan gidan nan zata zo a fada min sai in je gidan d'ana in kwana in ta gama na dawo....." Daga haka baba ya mike ya juya zai yi tafiyarsa Da sauri hajia Inna ta bude idannuwanta tana duban AL'WALED ta ce" Dan Allah riko mana shi mana dan gidan shareefat" AL'WALED da abin ke bashi dariya da tausayi dama bai yi niyyar barin tsohon nasa tafiya ba, a tausashe ya ce" Baba, dan Allah ka tsaya" Baba ya tsaya din Ama ya ki zama ya ce" Me kuma za'a ce in yi ban yi ba? Ina ce shine kawai damuwar?" Hajia Inna a raunane ta ce" Kai Bama la tsoron in mutu kan safen shine zaka ringa fushi da Ni? Haba dan Allah Elhaji, dan Allah ka yi hakuri, dan Allah ka sassauta zuciyarka a kan lamarin nan, duniyar kanta nawa take?" Baba Hamza ya nuno yatsarsa ya ce" Kar ki min rashin kunya kuma, Ni ne nan zan fada maki nawa duniyar take tunda Ni yayanki ne, shekara nawa na baki? Kar a nemi a min rashin kunya kuma" Kaka b ta kame haba tana kallonsa AL'WALED ya mike a nutse ya kamo hannunsa ya kawo shi daf da gadon ya zaunar da shi sannan ya duka a kusa da shi sosai ya kama hannayensa a tausashe ya ce" Ka yi hakuri baba, Ama furucinka ko Ni ba zan iya yarda cewar ka huce ba, Baba ..... Mama ai y'arka ce, kai sheda ne har ya bar duniyar matarsa a gefensa kuma yana sake jaddada maka ya yafe mata......, idan har lokacin yafiyar ne yayi dan Allah ka yi ta kirki baba, kar ka manta Allah na son mai yafiya, da Allah ya amshe babana ai ya baka mu......., wani kaf Allah ke amsa ya barshi shi kadai ya rayu tsayin lokaci , shi sai yace me baba?......, Please idan har zuciyarka bata saki a kan lamarin nan ba its ok....., a bar maganar....but tsakaninka da su hajia ka yi hakuri ka bar fadan haka na roke ka" Ya hade hannayensa biyu ya Dube shi da jajayen idannuwansa sannan ya mike a nutse ya ce" Ku yi hakuri zan je in kwonta" Su duka da ido suke kallonsa, gaba dayansu zukatansu bugawa yake yi, saboda irin yadda fuskarsa ta nuna abinda ke zuciyarsa a kan lamarin nan...., sai dai kamar yadda ya jima da ɗaukan girma ya dauki hakuri ya dauki kawar da kai tun yana da kannanun shekarunsa a yau dinma a kan wace ta fi kowa kusanci da zuciyar tasa ya sake kawar da kan, ya sake daukan hakurin da komai da komai a kansa ya juya zai tafi da dacin zuciya a kan lamarin A hankali Nana Hamza ya ce" AL'WALED......, zo" AL'WALED ya juyo yana kallonsa a hankali ya dawo ya sake dukawar a gabansa A hankali baba Hamza ya dago fuskarsa yana kallonsa a tausashe ya ce" Ka yi hakuri ka ji? Na yafe mata, na jima da yafewar....., ina ji a raina ne kamar ba zan iya ganninta ba....., Ama in sha Allah zan yi kokarin yin hakan....., ka je ka sameta ka yi mata biyayya ka so ta......., a baya na taba ce maka ko abu ta baka kar ka ci ko?, to ka ci......, na tabbata a yanzu ita da kanta tana taka tsantsan da rayuwa ba zata cutar da kai ba." Hannayen nasa ya sake hadewa ya rasa bakin magana sai wata irin ajiyar zuciya da yake saukewa, yana ta murza hannayen na baba a jikin fuskarsa......., sai kuma ya mike da sauri ya fice a dakin wanda hakan ya sa suka kalli junna , kaka b da sauri ta sauko ta duka gaban dan tsohon mijinsu dan su rarashi abinsu a daka bakinsu alekum. Ko da ya iso bude masa kawai ake yi har ya zo inda zai bude da kansa ya bude ya shige yana kokarin neman hawa sama dan isketa dakinta domin a tunaninsa tana dakinta ne. ....sai ya sameta a falonta ta dantsatsa uwar kwsalya cikin shiga mai kyau da alfarma ga kanshi na tashi a jikinta, tana jiran shigowarsa ne.....domin yana shigowar ta mike tana murmushi, sai dai kunya ta hannata zuwa ta rungume shi kamar yadda ta tsarawa kanta tunda ta raka kurma dakinta ta yi barci ta yi mata addu'a ta je nata dakin ta yi wanka da shiryawar nan dan ta tarbe shi, wanda ta sakawa ranta cewar zata yi haka dan ta sake kusanta kanta da zuciyarsa ne........................ A hankali ya karaso inda take tsaye, sai kuma ya saka hannu ya janyota jikinsa ya rungumeta tsammmmm a cikin kirjinsa........, Muryarsa ta fito a hankali ya ce" Baba ne......, yace ina iya zuwa in ga Mama......, Hajia karamahhhhhhhh.............da gaske yake ya yafewa Mama" Da sauri ta dago fuskarta tana kallon tasa, sam ya ki a kalli idannuwansa saboda irin halin da yake ciki mai girman gaske ne........, da wani irin farin ciki ta ce" Alhamdulilah, papah litle alhamdulilah......, plz mu tafi.....mu tafi yanzu plz....." 49 07/12/2024, 17:38 - samiraharounayacouba: Murmushi ya saki mai tafe da wani irin ajiyar zuciya sannan ya kai zaune da ita a jikinsa a hankali ya ce" idan muka je ta yiwu ta kwana bata rintsa ba....kuma kin ga bata da lafiya....., in sha Allah zamu tafi da asubahi domin ina gama sallar aubah zan dauke ki mu tafi....." Khadeeja ta kwontar da kanta a saman kirjinsa a tausashe ta ce" Allah ya nuna mana rohi....., bari in kawo maka abincinka nan" Mikewa ta yi, shima sai ya mike din yana kallon ta yana fadin" Mu je in taya ki dauka mu ci a dakina....." Hakan ne ya faru, sun ci a dakinsa bayan nan sun yi bruch suka kwonta ya rungumeta a jikinsa yana dan shafa jikinta a hankali har barci ya dauketa A nutse ya zubawa fuskarta ido , du wani tunanin zuwan alkhairin duniyarsa idan yayi sai ya ga tana shigowa hakan ya same shi...., irin yadda du motsinta cikin hikima take jefo maganar maman nasa kuwa ya ringa bashi mamaki da mamakinta da tunanin kamar wace ta wuce shekarunta......., sai dai hakane, mata Allah na halittarsu ne da hikima , sai wace ta zubar da nata ne zata auri wata rayuwar daban.................... Sai da ya gama yiwa Allah godiya da bashi wace ta maye gurbin iyalinsa mai albarka mai kula, mai hankali da tarin ilimi....mai addini, tabbas ya san ya more, jiran da yayi ya ci ribarsa. Alwallah ya dauro ya haye salaya dan baya jin in zai iya rintsawa a yau, gaba daya farin cikinsa ya sa ji yake yi kamar ya yi ta ihun murna hadi da kuka wiwi irin na wanda aka yiwa mugun duka...., sai dai hakan ba zai samu ba sai wani irin farin ciki da annashuwa dake tasowa tun daga cikin zuciyarsa Kwana yayi yana ibada, bayan ya wuce masallaci da asubahi a yau hatta yan anguwa sun karra sannin yau rana ce ta musamman a duniyar bawan Allahn nan mai yawan kyauta, domin kyauta ta bajinta du Wanda ya fito dan yin ibada ya sameta a wannan safiya. Da wuri ya wuce bangarensa bayan ya gama da bangaren hajia Inna, ya damu wani abin farin cikin , domin tuni sun shirya, uwa uba an fitar da girki cewar Mama din za'a kaiwa, sai kawai yake gannin abin bako a duniyarsa, Da wuri wuri ya gama shiryawar shima ya sauko ya karasa bangaren hajia Inna dan sun tafi cen din Ya yi shiga ne ta dakakiyar shada da hula, kanshi turaransa kuwa shi ke sanar da isowarsa waje da zarar ya doso wajen Samunsu yayi sunna zaune sunna fira dakin hajia innar a cike domin du wa'inda ke gidan sunna nan Sake gaisawa suka yi a dan tsaitsaye ya juya bayan ya furta" Sai mun dawo" Da sauri kaka z ta mike tana fadin" ai kuwa mu je da wuri wuri saboda a samu a tattauna sosai a gidan" Du kallon ta suka yi, domin su Dukansu sun tashi da niyar binsa, baba Hamza ne Yace a'a yau dai a barshi su tafi shi da matarsa da y'arsa sai aunty shareefat, itama cewa yayi da zarar ta ga komai ya daidaita ta samu ta silale ta zo ta fara shirin tafiya saboda mijinta yayi kira ta tarda shi Niamey , shine hajia z zata yi kamar bata ji ba tace bari su yi su tashi su tafi? Khaleesat kallon mahaifiyarta take yi a zuciyarta tana ayyana ' ina tsoron wasu abubuwan idan na ga kina yi mama, bayan kin min alkarin cewa ba ke ba ire Iren abubuwan nan tun ranar da kuka fito ke da kawarki daga ɓangaren big son, ke da kanki kika min alwarin nan bayan na yi maki dogon bayani da tuni da hannunka mai sanda a kan lamarin da ya shafi big son da duniyar baba Hamza......, sai dai gashi nan a yanzu ma kamar baki gane ba mama....dan Allah ki rufa min asiri mama , kar ki ja abinda baba Hamza zai tsane ki a duniyarsa da Ni baki daya' Kaka b ce ta ce" A'a, ki zauna kawai......, jikale tashi y'ar albarka ku je mota, bari ki ga in taya maman naku kula da masu saka kayayyakin da aka fitar din, Allah ya muku albarka, mu ma je daga baya in sha Allah" Kaka z ta dan dubi hajia b sannan ta zauna tana jin gwuiwarta na sacewa, a ranta kuwa tunani take yi anya ba SHAREEFA bace ta fadawa mahaifiyarta wani abu dangane da comportement dinta ?, a kwanakin nan wasu abubuwan saima an yi an gama take sani, bayan a da ko menene ana ƙoƙarin sanar mata itama dan a fita hakinta......, a yanzu kuwa sai abinda ba za'a rasa ba in ya zama wajibi ta ji take ji, nan fa suka gama yiwa baba Hamza fushi ita Bama ta da labari, koda yake ko a lokacin da hajia Inna keda dan karfi karfi haka suke yi sai ace wai a hade masa kai, ita kam bata biye musu dan bata ga dalili ba, su suke yin hakanan har su yi su gama ita tana cencanar dan tsohon ta...., to ama ai bata isa ta raba tsakaninta da big son ba wallahi, sai dai kowa yayi ta kansa a lamarinsa. Mota uku suka fita da ita saboda irin yadda baba ya da a cika kayan tsarabar da ya shafi abinci kala kala a motoci biyun nan, bai san cewa a gidanta tun kafin store ya kai rabi ake sake sake shi, koda yake datako ne irin na manya masu daraja da suka san ana ungo koda a wajen da ake da shi ne ya sa ya yi wannan motsin......, hakan kuwa ya matukar birge jikan nasa dake Hakimce a bayan mota hannunsa rike da hannun anmy dake gefensa, a gaban motar kuwa aunty SHAREEFA ce rike da litle tana saman cinyarta zaune ta cika motar da Yaren bebencinta sai ihun murnar nan take yi tana dake tambayar shikenan itama yau zata je ta ga maman nan da aka hannata maganar ta? Ashe dai zata ga maman babanta ??????, farin ciki zallah take cikinsa , kuma babu wanda ya hannata dan kuwa kowa zuciyarsa cike da tunanin wannan rana yake Sunna isowa mai gadin ya karaso har wajen motocin ya duba da kyau, ai kuwa yana gannin wanda ke motar ya je da gudu ya bude idannuwansa waje cike da wani irin farin farin ciki marar misaltawa saboda a gidan nan daga masu aikinta da mai gadin ta babu wanda bai san labarin gudaliya da abinda ya faru ba, dan su har tunani suke yi ko ta zauce ne? Zuwa take yi ta zauna kawai ta yi ta yi musu labarin gudalinta, shi yasa mai gadin ya ringa amsa mata taimako na dangana a wajen mahaifinsa baban malamin addini, da adu'o'i masu daraja wa'inda ke saka mata nutsuwa da sake kusantar kanta da Allah. Tunda motocin nan suka tsaya masu aikin suka fara lekowa dan gannin su wanenen a mota fiye da daya a gidan nasu yau????, domin babu mai kawo musu ziyara sama da yaron uban gidan nasu....., shi kuwa bai taba zuwa da mota sama da daya ba......, sai dai sunna cikin wannan tunanin uwar gidan nasu da yauma ta tashi da begen yaron nata tana ta dakon karfe goma ta yi ta yi kiran numbar matar yaron nata kamar yadda yanzu ta mayar da haka kamar ibada, saboda lokacin na yi take kira ta yi ta fira da ita, itama yarinyar ya zamo idan bata yi kiran Bama itace ke kiranta tun daga lokacin da suka yi waya da daren nan shakuwa ta shiga tsakanin su mai girman gaske, a yanzu itama ta fito dan gannin su wanene a motoci sama da daya, a lokacin ne kuma su aunty shareefat suka fito, sunna kallon ta , haka shima ya bude bangaren nasa Ama kaffafuwansa sun kasa daukarsa, idannuwansa a kanta daga inda yake zaune , dan shi yana hangota rasssss, a fili a wajen da ba wani shamaki, duda yakan ganta a ire Iren lokutan rashin lafiya idan tana cikin daki yakan tsaya daga jikin madubi ya kalleta son ransa, ko idan ta tada rikicin sai ta ganshi yakan je inda take daga nesa ya zauna yana hangenta, sai gashi yau yana kallon ta a kusa da kusan da babu wani shamaki a tsakani Da sauri ta sauko daga matakala ukun dake hanyar ta karaso tana kallon aunty SHAREEFA da fuskarta ta bayyana da fafadan murmushi ta yi iya yinta ta cire duk wani rashin jituwa da ya faru tana duban matar d'an uwanta da fuskar da ta fi sauki a lamarin tana mamakin lokaci da damuwa irin yadda suka iya motsar da mutun su saukar masa da tsufa , duda ba laifi a yanzu ta kai shekara hamsin ko kusan hakan a duniya......Ama kuma bai kai ta yi irin tsufan nan da ya bayyana a tare da ita ba....., A hankali ta ɗan daga hannunta sai kuma ta mayar jikinta a hankali ta ce" Kamar Shareefat?....., anya ? Shareefat ai ba zata taba zuwa inda nake ba, shareefat fushi take yi da Ni itama...., maman gudaliya fushi take yi da Ni itama" A hankali shareefat ta ɗan mayar da kanta gefe cike da tausayin gannin kamar matar yayan nata ta ɗan samu matsala a ƙwaƙwalwa ta ce" Ni ce auntyna, ni ce Na zo, " A hankali a hankali kuka ya bale mata tana shashekar kukan nan masu aikinta suka karaso sunna kokarin hannata kukan ta Kiya tana kallon aunty SHAREEFA ta kama hannunta ta ce" SHAREEFA, nice na kashe shi akace ko? Wallahi ba kashe shi na je yi ba, kin ga yaya za'a yi Ni khadeeja in kashe Muhammad? Haba dai Ni khadeeja ba zan iya kashe mumu dina ba, wallahi na nemi maganin nan dan in masa kadawar madara in shanye na rasa.....kin kawo min maganin ne? Kin kawo? Ina gudalinki? Ina gudali? Ki fada masa Allah kuwa ba zan iya kashe mahaifinsa ba...." Da sauri aunty shareefat ta kamata hawaye na bale mata , kurma kuwa ta ja baya tana kallon su, a hankali ta ce" Ku sake ta " Masu aikin nan suka saki mama khadeeja Aunty shareefat tana dubanta ta ce" ki daina kukan haka auntyna, kin kuwa ga waye ya zo maki yau? Zo ki ga gudalinki, taho ki ga gudalinki " Tana fada tana rikota da kyau ta nufi bayan motar a hankali da ita , ita kuwa jikinta nan da nan ya dauki rawa, sunna karasawa bayan motar suka same su, khadeeja na rike da hannunsa tana murzawa a tausashe tana fadin ya fito, ya gyada mata kai ama ya kasa fitar, sai ganninsu suka yi sun karaso daf da daf da ƙafarsa daya da ya fitar waje Jikinta na mugun rawa ta saki hannayen aunty SHAREEFA ta riko damtsen hannunsa guda, sai kuma ta saki ta kama fuskarsa, ga saki ta rike hannayensa...... A hankali ta ringa shidewa tana kokarin har kama sunnansa a lokacin da ya rike hannayenta ya zubawa fuskarta ido hawayen da yake ta tunanin a inda zai same su suka shiga bin kumatunsa ba tare da ya san fitarsu ba, murya a raunane sosai ta saka dariya hadi da fashe da kuka mai tsananin gaske kafin ta rukunkume shi da runguma mai matukar shiga jiki, kukanta hadi da hailalarta suka saka saka gaba daya mutanen dake wajen nan kuka, shi kuwa hancinsa a jikin tufafinta yana rike da ita tsam a jikinsa , da kyar ya iya samun amon Muryarsa ya furta" Maman gudaliya....." Mama khadeeja ta karra fashewa da wani kukan wanda da kyar aka samu ya lafa mata, sai dai ta ki sakinsa a haka dole ya sauko da ita a jikinsa a rike kankam suka nufi falon nata sai tambayoyi take tana ta rike kuncinsa tana Ta faman tambayoyi da neman afuwa , suka zauna a kujera yana rike da hannayenta a hankali yana bata amsoshinta, du idan tace masa ya san dai ba zata kashe babansa ba da gangan ko? Sai ya rike hannayenta ya gyada mata kai , da kyar dai suka samu ta dan lafa , har ta iya gannin khadeeja da kurma , wace ke lafe a jikin khadeeja , nanma farin cikinta ya karu , Sai godiya take yiwa su khadeeja da aunty SHAREEFA, sai tambayar su hajia Inna take da su baba da su hajia Binta, kai du wani da ta sani sai ta tambaye su shi, su kuwa sunna bin yannayinta a hankali da tausayawa sunna bata amsa, hatta abincin da suka zo da shi nan aka zuba , AL'WALED ya sauka saman cafet, ta kuwa sauko itama ta zauna a nan din tana rike da hannunsa guda, ya ringa saka mata abincin nan a bakinta yana yi mata murmushin da Allah kadai ya san irin farin cikin dake lulube a cikin murmushin, inda khadeeja hankalinta ke matukar kwonce ta samu wata irin nutsuwa ta ratsa mata zuciya, du idan ta dago suka hada ido sai ya faki ido ya sakar mata murmushi ko kuwa ya wani lumshe mata ido , ya zamo daga dan nesan da suke yana bata kulawarta itama.............. (Allah ka yafe mana, Allah ka sa a kadarar rayuwarmu babu ta rai, ya Ubangiji ka sanyaya mana zanen kadarar rayuwar mu) A gidan baba tsoho kusan karfe takwassss su Aba suka same shi a falon hajia Inna shi da malan Abdullahi suke sanar masa duka abinda ya faru, cewar a jiya dai an daura auren Karima, sauran kuwa yau da yama za'a daura da komai da komai Baba Hamza ya ringa mamakin lamarin maman Karima da irin abinda ta so saka y'arta, cike da mamaki ya ce" To wai mutane a me suka dauki duniya ne?, dama yaya na auren mijin kanwa da rai da komai?, yarinyar nan ko dai ta samu matsala a kwakwalwarta ba'a sani ba? Ka san wani lokacin fa ba'a gane mutun hauka yake yi sai tafiya ta yi nisa" A tausashe malan Abdullahi ya ce" Hum, ai kam haka dai na yi tunani da yarinyar nan ta wajen maiga, ka san cewa wai hannunta ta yanka irin abin nan da ake yi dan a kashe kai? Kai dai Allah ya rufa asiri aka ganta da wuri ba rabon a yi baban tabewar , wato a kashe kai, maganar da nake maka yanzu haka sunna waje ita da maman nata da mahaifin nata wai an Kaita asibitin waje , sun ce ana yi mata séance na thérapie dai a yadda Muhammadu ke fada min, yarinyar ta zama bata cewa um bale um um, da na kwatantawa uban ya dace a fuskanceta a tsaga mata gaskiya a kuma dawo da ita hayacinta a yi kokarin sake dorata a turbar gaskiya sai cewa yayi shi bai sabawa ya'yansa haka ba, in barshi zai daidaita abinsa a hankali, abinda dai ya sani shine in dai ya samu yadda yake so Bama zasu dawo rayuwar Nijar ba bale har ta ringa tuna Elhaji, to kuwa ka ga ai ba'a nemi sauki ba, Kai da zaka rungumi addu'a da tsarkake zuciyarka ka kusanta kanka da Allah ko ka samu sauki sai ka karra dauko wani abin ai dole zuciya ta ki samun sukuni " Baba Hamza ya girgiza kai cike da alhini ya ce" Ikon Allah, wai kenan shi sai kace rainon faransa?" Aba ya tabe baki yana sake baje goron dake gabansa yana Kasafi dan karma tsohon nan ya cuci matansa da kansa yake rabon nan ya dago zai yi magana hajia zainab ta shigo tana fadin" Ki shigo mana na ce maki a nan yake elhajin ai, shigo mana" Maman Karima dake dizgar kuka rike da huhun goron da su Sadik suka kai mata yanzu cewar wai an aurawa Karima dan shaye shaye ta nufo gidan nan dan ta san a yanzu kaf damagaran babu wanda zai iya tsawatarwa mutumen nan dama da wannan bawan Allahn, shine ta zo da muradinta a karo na biyu cewar ya sa a sakar mata y'a su ba shi suke so ba, ta shigo idannuwanta na gannin dishi dishi ta dago zata yiwa hajia zainab magana idannuwanta suka sauka a kan mutanen dake falon Huhun goron ta saki, lokaci daya ta kalli hajia zainab a zabure, ta juya da nufin ficewa ta ji an barar da ita kamar an yi watsi da kayan wanki A furgice ta nemi mikewa daga yashen da take lokaci daya da ita din, da baba hamzan, da malan Abdullahin, da hajia zainab din sunna furta innalilahi Da sauri baba Hamza ya furta" Kai, yaron nan, kai, kar in gani , kar in gani" Ina ai Aba sai ya zama kurman da gangan, ya riki wuyan maman Karima ya matse da kyau ya ringa kasa mata mari yana fadin" Ban shiga tsakaninki da ahalina ba? Ban ce da ke idan kika kuma shiga lamarin gidana sai na wulakantaki ba?, au ji kike yi da wasa nake? To yau zaki ga bariki tabas yau sai na summar da ke....., kin zata na yi sanyi da baki ganni a gidanku ba? Ai dama na san ko yaya zaka yi da jaki sai ya ci kara shi yasa na yi hakuri har ki tardo Ni dan gimbiya tace idan fada kai aka tardo a wajen iko sunnansa attaque a domicile, ni da nake so in summar da ke in karkatar da ke kuwa in dai bana son rigima da iko ai na yi jira ki zo, ta yabuwa Ni zaki tardo gidan ubana ki zageni? Yau sai na daidaitaki ta yabuwa yau sai na ci kakan ubanki ta yabuwa......" Da kyar baba Hamza ya iso inda suke , su malan Abdullahi sai ihun ya saketa suke ya musu kunnen uwar shegu, yana zuwa ya samu ya riki hannunsa ya daga dayan yace " idan baka saki yarinyar nan ba zan dauke fuskarka da mari!" Ya dantse lebe yana hararan gefe yayi wuyuuuuuuuuuuuu zai danna mata cizo baba Hamza ya sake tarewa sama sama ya ce" (Innalilahi, su'ali......shin aba dama kwontan bauna ka mana har muke tunanin ka shiryu?????😭😭😭, innar karimar zaka ci kakan ubanta??????😭😭😭😭) 😍🥰🥰🥰🥰🥰, morning nah people🥰, muna daf da shafa fatihar farkon gannin idona🥰🥰🥰🥰 50 07/12/2024, 17:38 - samiraharounayacouba: Baba Hamza na tarewa ya ce" La, malan Abdullahi kama shi ya tashi kama shi, cizonta zaka yi?, Ama d'an nan ka ji kunya, tayar da shi" Malan Abdullahi ya duka ya nemi jijikar aba, ama ya kasa sai da baba Hamza ya daga hannu zai kwade shi sannan ya dafa ya tashi da kafa ya harbeta a boye yana dantse lebe ya je ya harde hannu ya zauna Baba Hamza yayi kugin kiran mai aiki da suke ta neman lekowa ama sun kasa saboda tsoron kar ace me suke nema a nan?........, Da sauri daya ta karaso tana satar kallon Aba da kuma maman Karima dake baje, hajia zainab jiki sai rawa yake ta kasa tsaye ta kasa zaune sai kawai ta saki salati ta kalli Aba ta kuma dubi ta yabuwa a baje , danma mutun ce mai saka irin dogon wando a cikin tufafinta ai da ta yabuwa yau a fili take Alkur'ani Baba Hamza ya ce" Je kirawo min Binta !" Daga haka ya sake komawa gefe yana duban Aba da hararansa da kuma duban Hajiya zainab yana nazarinta Ba'a jima ba hajia Binta ta karaso da baban hijab dinta Tana zuwa ta shiga yin salalami hankalinta a tashe ta ce " Lafiya wannan wacece ke nishi haka? Me ya faru?" Baba Hamza ya dubeta ya ce" Binta, so nake ki zama sheda saboda ita wannan ban san abinda yake damunta ba, koda yake kuma na ga kamar a cikin lamarin nan take!" Da kuma wani yannayin na a fusace yake ya dora da fadin" To kam babu ruwana, ba zai yiwu ace kulun ana bin yaro da fitina ana neman karya masa kara a ido ba dan an ga ba abinda yake cewa a nemo daga masa hankali, kin dai ga a jiya yarinyar nan waya ta ba y'ar wajen ta, har take ikirarin ko ta wani hali y'ar Tata sai ta auri elhaji karami....bayan nan ta zo ta sakani gaba muka je ta ce y'arta bata son elhaji ƙaramin tana da saurayinta wanda take so, yanzu dan jiya an aurawa y'ar saurayin nata kuma yanzu ta dawo da wani batun......., ba zai yiwu a Hanna masa jin sanyi ba, ba zai yiwu a Hanna shi tarbiyantar da ya'yansa ba, kina ina lokacin da yake fadi tashi da abinsa? Me kika sani a jin kai da tarbiyya da tausayin ya'ya ke? Matar da take rike da y'arki tun tana zanen goyo take fadi tashi da ita ce zaki nunawa yatsa ke? Ai kuwa idan ba'a cewa Usaina sannu ba, ba za'a zageta ba, dan Ni nan da kika ganni Mutun ne mai matukar girmama mutane masu adalci......, bana son fitina ko kadan....., yaron nan kuwa ba yankashi zan yi in cinye ba, du abinda kika ce yayi na masa fada da farko a yanzu kuwa banda abun fade sai fatan alkhairi da addu'ar Allah ya sa auren ya zama alkhairi......" Ta yabuwa a birkice tana nishi ta dubi baba Hamza ta fashe da kuka ta ce" Yanzu baba du irin dukan nan da ya min zai tashi a banza kenan harma a ga laifina?, baba shine kadai d'anka kennan?, wallahi ba zan yarda ba sai an bi min hakina, saboda ko hukuma ta ga yadda jikina yayi hulu hulu da shedar mari sai sun rufe shi!" Baba Hamza ya kame baki ya ce" Ba mai rufe shi, gidansu kika tardo shi ai, kuma ki ji da kyau y'arnan Ni baban kowa ne, Ama idan baka da gaskiya Ni ba ruwana da kai, ki je ki yi hakuri ki sha magani idan kin warke ki dawo mu zauna , Ama yanzu kam a fusace nake da ke" Hajia Binta ta dubi hajia zainab ta ce " Kamata ta tashi mana hajia, kamata....., a yi hakuri kakan kurma , a yi hakuri baban kurma, Allah ya huci zukata, ku mu je" Baba Hamza ya sake dauke kai ya ce" Ke kuwa zainab zaki min bayanin wannan lamari, kin ga yanzu nake tunanin ranar da kika rakata kika ce dakin y'arta ta zo gani, kuma gashi kin rakota yau ta sake kawo karar an aurawa y'arta mijin da ba na kanwarta ba....., kin ga idan na same ki da wani laifi ba zan kyale ku ba gaskiya, dan bana son du wani abin da zai zama fitina a cikin yayana!" Hajia zainab da sauri ta sunne kai suka kama ta yabuwa ta mike suka fice suka nufi bangaren hajia zainab da ita Bayan sun zauna hajia Binta ta dube su da kula ta ce" Me yake faruwa ne zainab? Dan ban fahimci komai ba saboda kin san ai idan ransa ya bace ba tsayawa yake yi a gane me yake nufi ba" Hajia zainab da takaicin ta yabuwa ya gama kumeta ta ce" Hajia Ni ai ban san abinda zai faru ba kenan, Ni da ta zo hankalinta tashi tace in mata rakiya ne kawai na rakata, Ama kema tunda kika ga yana nan yi baya abinki tunda kin san halayyar mijinki, shikenan sai ki shiga? Kuma wallahi elhaji fa baya wani uzuri a kan abinda ya shafi elhaji ya'u kina gani dai abinda yace" "To menene elhajin ke cewa za'a lalata tarbiyyar ya'ya?" Hajia Binta ta fada tana sake duban su Nan ma sai hajia zainab ta bangarar da zancen, haka ya sa hajia Binta dubanta cikin ido ta ce" Ama kin san ai elhaji baya fada a kan rashin gaskiya, yana dai da wuce gona da iri a fushi Ama bai taba yin na rashin gaskiya ba, me yake nufi da batun yaya ta auri mijin kanwa?" Hajia zainab ta mike tana fadin" Ta yabuwa tashi kawai ki tafi, hajia Binta a bar maganar kawai ta wuce, shikenan Allah ya sanyaya, abu bai yi dadi ba , ba za'a kuma ba" Khalisat na tsaye tana kallon mahaifiyarta ido cike da hawaye , mahaifiyar Tata ta juya ta ringa jan ta yabuwa har suka fice Jiki a mace khalisat ta zo ta zauna daf da Hajiya Binta wace ta raka su da kallo cike da zargin yannayinsu dan tun kafin su fice sun fara fada kamar zasu bigi junna Murya na rawa ta ce" mama dan Allah ki raba mama da wannan matar, wallahi zata sakata a halin da ba shikenan ba kuma a zo a samu matsala kin dai san baba a kan lamarin big son baya daga kafa, kuma abin ne gaba daya sai kace na wa'inda basu da addini? To mama sai in ce haka tunda iyayena ne ba zan raba musu kalmar rashin hankali ba, mama wai da farko y'arta aka so ba big son, ta Kiya ta sa aka Hanna, yanzu da aka bashi wannan kanwar Tata shine kuma uwar ke so a mayar da abin kan y'ar, har take cewa mama wai ai maman ita Hajia karama muguwa ce, yar bin malamai ce da sauran su ...., kin ga ranar da suka fito din nan daga ɓangaren ta bayan mama ta mata rakiya sun hade da baba ta shigo a tsorace muka yi magana ta ce min shikenan ta fita daga lamarin, Ama kuma kuma kin ganta ko? To wallahi ki fada mata ta fita a batun nan dan baba ba zai kyaleta ba, tana gani dai ko mahaifiyarsa da ya tsorata da lamarinta sai yanzu ya hakura bale ita ko?" Hajia Binta ta gyada kai ta ce" Gaske, biri yayi kama da mutun....., to ai shikenan ba laifi tashi ki tafi, zamu yi magana da ita ne" Mikewa ta yi ta yi tafiyarta tana barin kukanta zuwa dan bata ga amfanin wannan rayuwar ba, sam bata da dadi, yau ko ba za'a ce mata komai ba ai zata ji nauyi da kunyar d'an halak. Hajia Binta jiranta ta yi har ta dawo, tana son sake layancewa ta dubeta da kula ta ce" Bismillah zauna mana Hajia" Hajia zainab ta zauna gabanta na dan faduwa Hajia Binta ta dubeta da kula sosai ta ce" Ki yi hakuri, ki kiyaye dan Allah, kin san rayuwa ta lalace, idan kuma kana abu ka fara duba kanka , wani mutumen a ganka da shi ma ba alkhairi bane a kai kanka bale wa'inda kake tare da su, shi kuma dabi'a da kika gani mugun sabo ne da ake dauka a zamantakewar yau da gobe...., kina da ilimi, kina da hankali, kar ki yarda wani abu ya kutso Maki da har wata zata shigo daga waje ta janyo maki zubewar mutunci da daraja a idannuwan yayanki da jikokin ki, shi kuwa du abinda ake boyewa lokaci na falatso shi fili, gwara ki ajiye komai ki yi hakuri ki kuma yi addu'a, na tabbata abinda ya sa kika fara mai girma ne, a yanzu ma ina so abu mai girma ya sa ki daina irin soyayya ta jika da kakarsa wato ke da AL'WALED...., ki yi hakuri shawara ce idan ya bata maki ki gafarceni " Daga haka Hajia Binta ta mike ta yi tafiyarta , dan ba zata kuma tsayawa jin komai ba, idan har Hajia zainab ta yiwa kanta adalci zata kiyaye, in tana so kuma kar ta kiyaye din duka zabinta ne, hukuncin ta zai zo daidai da irin taka tsantsan din da ta zaba. A wajen baba Hamza ya jima yana rarashin Aba, shi kuwa malan Abdullahi baki bude yana kallon su, baba Hamza ya ce" Malan Abdullahi ina matukar tausaya yaron nan a rayuwa, yana kokari sosai, ka duba fa ka gani dole sai an saka masa y'a a wani hali, da ba dan gyaran Allah ba da me maganar ko ta wani hali zata haifar ?, hum, ciro wayar ka yi min kiran elhaji ƙaramin in sanar masa idan sun fito su same mu gidan naka wajen daurin auren shi da iyalin nasa" Aba ya ciro wayar yana wani murmushi ana faman fadin hakuri ne da shi , sai kuma ya dago yana duban baba ya ce" Shi da wa?, su kuwa ina suka je aure sati biyu kadai?" Baba Hamza ya ce" Kai sati Uku ne, sun tafi wajen maman shi elhaji ƙaramin ne" Aba ya Dube shi da sauri ya ce" La'ila ha ilalahu, ashe dai ka mutu a salihi? Ai na dauka uku zaka sakani ka mutu kana gaba , ashe dai zaka shiryu?" Baba ya kai masa rankwashi yana fadin" Kai kam an yi fitinane wato Nine zan mutu ina gabar da wani? Ni ai ban taba kwonciya da kowa a raina ba " Aba ya tabe baki yana buga numbar AL'WALED ya mika masa ya ce" Kai dai Allah ya taimakeni daga yau an fara amsar sallarka, ga elhajin " 51 07/12/2024, 17:39 - samiraharounayacouba: Baba Hamza zai rama ya jiyo Muryar AL'WALED a tausashe yana salama Amsawa yayi da kula , a tausashe ya ce" Barka da warhaka baban kurma, ya ka samu mahaifiyar taka" AL'WALED ya sauke ajiyar zuciya a hankali ya ce" Alhamdulilah baba, " Baba Hamza ya ce" Ya akayi na ji Muryar taka wata iri?" AL'WALED ya dan mike zai fice ta yi wuf ta mike ta riko hannunsa tana biye da shi, hakan ya sa ya dakata yana dubanta a hankali ya ce" Alhamdulilah, ba komai" Baba Hamza ya ce" Masha Allah, yauwa dama kana ji, jiya an daura auren mai kukan nan ne, yau kuma zamu daura na biyu, shine nace idan kun fito ku wuce cen gidan mu hade dan nima yanzu wucewar zamu yi mu shiga gyare-gyaren kofar gidan" AL'WALED ya dan yi murmushi ya ce" Harda kai a gyare-gyaren?" Baba Hamza ya ce" Eh ka san sai ina dan nunawa, kuma bakin yan daurin aure biyu ne ka ga kuwa taron zai yi yawa ne" AL'WALED ya gyada kai, a tausashe ya ce" Ok, Ama inaga Ni sai dai daga baya na leka" Baba Hamza ya ce" A'a fa, kai fa sirikin gidan ne, bai dace ace yanzu ana abu babu kai ba" AL'WALED ya sake duban mahaifiyarsa dake rike da hannunsa tam tana kallon fuskarsa, a hankali ya ce" Baba......" Baba Hamza yayi dan tsam, jin yannayinsa..... A hankali ya ce" Lafiya kuwa?, me yake faruwa?" AL'WALED ya sake dubanta, kirjinsa na daukan dan nauyi, a hankali ya ce" Tunanin da nake....yadda zata amince mu tafi....,kuma dole sai ta fara gannin likitan.......likitan ............likitan .............hummmmmmmmmmm, dole sai ta ga Psychologue " Ya fada cen kasa sosai yana dan kawar da bakinsa dan baya so ta ji Baba Hamza jikinsa yayi wani irin mutuwa da sanyi kalau A hankali ya ce" Ka kawota nan....., sai mu ga abinda ya dace a yi mata" Idannuwansa ya bude sosai yana jin wani abu na ratsa zuciyarsa, a hankali ya dan jimke hannun mamansa , a tausashe ya ce" Are U sure?" Baba Hamza ya ce" Yes, ........ka kawo min ita nan, idan da hali sai ku zo wajen daurin auren, in ba hali idan na dawo ma zauna, Ama ita Hajia karamar ka sa a kawota " AL'WALED ya lumshe idannuwansa bayan ya sauke ajiyar zuciya ya ce" Thank you, thank you father" Baba Hamza ya ji zuciyarsa ta karye sosai har sai da idannuwansa suka cika da kwallah, a tausashe ya ce" Sai kun zo" ya katse kiran yana sauke ajiyar zuciya sannan ya dubi elhaji ya'u dake kallonsa Aba ya ce" Kuka zaka yi? Menene?" Baba Hamza ya dan kalli gefe ya ce" Ta yiwu maman nasa ba lafiya ne, nace Dai ya kawota nan dan a kula da ita, " Aba ya ce" Aya Allah ya bata lafiya, eh ya kawota gaskiya inma aljannu ne sai mu ringa yi mata rukiya, Allah dai ya bada lafiya, tashi mu je" Baba Hamza ya mike yana fadin" Bari in yiwa marikan nawa salama sai mu tafi " Shi dai malan Abdullahi mu'amalar bayin Allahn nan birge shi take yi sosai, su ke firar shi kuwa yana murmushi har suka gama suka tafi A bangaren AL'WALED kuwa ko sallah sai da ya zama sai su khadeeja sun rike ta sunna rarashinta sannan ya samu ya tafi masallaci , shi da kansa ana gamawa yake dawowa ya sake zaunawa su dora firar daga inda suka tsaya, sai ta koro da bayani sak sai kawai ta saki layi ta kamo wata firar cen, idan ta yi haka sai ya samu kansa da rike hannayenta a tausahshe yana dubanta , zuciyarsa na tsintsinkewa, a hankali yayi kokarin dawo da ita maganar da take yi, wani lokacin takan dawo , wani lokacin kuwa ta manta kenan sai dai ya yi hakuri ya lumshe idannuwansa yana ta kama sunnayen Allah da neman taimakonsa da nema mata lafiya a ransa da kuma sake nema mata afuwa . A tausahshe ya tambayeta idan zata bi shi? Gida wajen baba Hamza? A dan birkice ta ce" Wajen baba? Baba zai sa a sake rufeni shikenan in daina ganninka, ka ga baba yace nice na kashe babanka wai, yaya za'a yi in kashe babanka? Ai litle ma sheda ce da mai sunnana a lokacin ai sunna nan ko khadeeja?" Anmy ta sauke murmushi a tausashe ta ce" Mama, ba zaki yi haka ba ai, kuma baba ne da kansa yace a kawo masa y'arsa ya ganki, ba zai sa a rufe mana ke na, muna son ki mama" Kamar wata yarinya haka ta ringa murmushi tana fadin" Ko khadeeja? Kin tabbata?, baba fa ya tsane Ni fa" Anmy ta girgiza kai da kula da tarin tausayin mijinta da mahaifiyarsa ta ce" A'a Mama, baba yana son ki, ke y'arsa ce ai ya fada ma" Mama ta ringa gyada kai, aunty SHAREEFA ta mike ta ja masu aikin mama suka je dakinta suka duba abinda zata anfana du suka kwaso mata, sannan ta saka masu aikinta su shirya summa zuwa dare a zo a dauke su saboda maman da su ta fi sabawa zasu ci gaba da kula da ita a cen dinma...., da wannan suka tarkata suka yi baban gida Sunna zuwa suka tarar an gyara bangaren da su Hajia suke, dama bangare bangare ne a appartement din, wanda suke bangare biyar ne harda na baba, su Hajia kuwa su uku ne , baba bai yi ta hudu ba, sai kawai aka sakata a dayan bangaren, su Hajiya Binta suka tarbeta aka turo Hajiya Inna itama harda ita a yan tarbar Tata, cike da tausayawa yannayin da ta dawo, domin da farko buya ta ringa yi a bayansa tana cimuimuye rigarsa tana leko su ta jikinsa tana faman fadin a sanar musu bata kashe mijinta ba, ba zata kuma ba, idan ma ya dawo ba zata kashe shi ba kuma, sai a hankali ta yarda ta fito, harma ta saki jiki a hankali da su har ya zamo ta zauna cikin su, kuma yanzu da suke gidan ya yi iya yinsa har ta fahimci cewar yanzu yana nan tare da ita zai je yayi wanka ya dan huta ne sai ya dawo, harma ta yarda ita da kanta ta ringa masa byby tana rike da hannun kurma har ya tafi sannan ta sake yin tsuru tana kallon su Hajiya dake kokarin ganin ta ɗan sake da su , su dinma. A lokacin da suka wuce dakin Khadeeja yana cire tufafin jikinsa domin ya sanar mata ta shirya su je gida, za'a yi daurin auren sisters dinta, du irin yadda take cikin zumudi sai ta boye a hankali ta rungume shi ta baya ta yi shiruuuuuu Irin yadda kirjinta ke bugawa a hankali a hankali ya saka shi juyo da ita ta gabansa ya rungumeta sosai a kirjinsa yana dan sauke ajiyar zuciya Murya a tausashe ta ce" In sha Allah, mama zata samu lafiya, kar ka saka damuwa a ranka plz" AL'WALED ya sauke ajiyar zuciya, a hankali ya ce" Kamar mama ta samu.....kamar ta samu tabuwar hankali.....Hajiya karama ko jinnin mahaifina ne yak..." "Bata kashe shi ba, wanda ya kashe shin ai yana gidan yari har yanzu, kowace mace da irin yadda take tafiyar da kishinta, kar ka yi mamaki akoy wace ko mahaifiyar mutun tana iya yin kishi da ita......, laifinta daya ne kuma wanda ta yiwa ya yafe mata....su waye mu da zamu dubeta da shi? Mama bata kashe aba ba, ba ita ta kashe shi ba Aban litle" ta fada a tausashe tana sake shiga jikinsa....., shi kuwa yana ta sauke ajiyar zuciya kamar wanda dama abinda yake jira ya ji kennan kamar bai san abin ba, kamar wanda fadin abin magani ne a wata cutarsa A hankali ya dago habarta ya kura mata ido, sai kuma ya sauke ajiyar zuciya hadi da murmushi kasa kasa ya ce" Ina son ki....." Khadeeja ta lumshe idannuwanta tsigar jikinta na tashi A hankali ya sake furta" Ina son ki Rohi" Yanzu kam har sai da ta jimke hannayenta a jikinsa da dan karfi A tausashe ya ce" Idan kina haka....., ba zamu iya zuwa wajen daurin auren ba fa....., sake gwadawa zan yi ko ma samu ciki " Yanzu kam sai kawai ta dake shi da gudu ta yi bayi tana dan ihun jin kunya, wanda ya saka shi sakin murmushi ya bita da kallo kafin ya sauke ajiyar zuciya yana jin zuciyarsa na sakewa sosai da sosai sannan ya fice ya je nasa dakin shima dan ya shirya Kusan sallar magariba suka fito daga gidan suka dauki hanya, a dole suka dakata dan yayi Sallah a masallaci, dan ya dauke mata kewa Sai kawai ya kamo mata tiktok ya bude mata data ya fice tare da direba Kallo ta shiga yi hankali kwonce, lokaci daya kuma msg na shigowa a WhatsApp dinsa , msg din kuma na numba daya ya fi shigowa yana karawa harda callll kamar jira ake yi ya bude datar Har ta share wani call din ya sake shigowa, a lokacin ta gyara zata dauki hoto da wayar ne cikin tsadadan lesss dinta mai ruwan Golding, sai kawai ta shige msg din dan tace zai bada amsa idan ya dawo, Sai gannin voice note ta yi rututu, da hoto da kuma missss callll da rubutacen sako Abinka da wayar da ba'a saita mata harkar bude hoto ba, tana shiga hoton ya bude da kansa ne , kuma abinda ta gani a hoton shi ya nemi dauke ganninta hadi da jinta lokaci guda, har ya zamo kura nasa idon da ta yi bata san cewa an fito daga masallaci ba har direba ya bude ya shigo, har sai da ya bude shima zai shigo ya ganta a gefen da take, wato bayan direba take zaune kasa kasa ya ce" Madame dan matsa , ba zaki zauna a bayansa ba, ko ya baki in ja ne?" Khadeeja ta dago da sauri saboda sai a lokacin ta ji mutun, kuma ta ji Muryarsa Irin kallon da ta masa ya saka shi ɗan dubanta da kula ya furta" Are You ok?" Ama khadeeja ta kasa ce masa uffan, sai matsawa da ta yi tana kashe hasken wayar kirjinta na wata irin masifafiyar bugawa kamar zai balo ya fito daga kirjinta Gaba daya jikinta rawa yake yi, gumi na neman wanke mata jiki, du kuma sanyin acn cikin motar sai ta ji kamar iska ta yi mata kadan, kamar ana zafin balaki Du irin yadda ya ringa tambayar ko lafiya? Khadeeja ta kasa amsa shi sai farcen karamar yatsarta da ta saka a bakinta tana ta faman cirewa har ta fara cizon yatsar Kasancewar sun kusa gidan ne aka fara kiran sallar da wuri suka iso, sunna isowa bata tsaya ta saurari riko hannunta da yayi ba sai kawai ta fice tana ajiye masa wayar a nan saman kujerar ta yi ciki kamar zata kifa, ko kula bata yi da Aba dake kokarin fitowa da kunnu a baban faranti na baba da aka gama yanzu yanzu ba Da sauri ya bude motar zai fita, sai kuma ya dakata ya dauki wayar yana kallonta da tunanin me kenan?, yanzu yanzu fa yana magana da matarsa lafiya kalau Allah ma kuwa...., me yake faruwa me aka yi? Me ya rikitata? Ko bata jin dadin jikinta ne? Aba kuwa har zai dura ashar ya gane wace dan haka ya wani saki murmushi ya ce" Ke anmy ya zaki wuce babanki a kan hanya? Dawo mu gaisa yaushe rabona da ke yar albarkana tun fa jiya ko? Dama ina so mu yi zance na uba da y'a in ji in komai kalau bari in ba tsohon cen kunnunsa in zo kafin yan daurin auren su karaso saboda cewa na yi a daura idan aka fito daga sallar isha'i" Khadeeja dake haki bata iya cewa komai ba sai gyada kai da take yi, wani irin jirri na dibanta da jin karnin kunnun aba har cikin kwakwalwarta da kirjinta, bayan ta gyadawa Aban kai sai kawai ta shige tana rufe fuskarta da sauri ta bi ta bayan gida ta nufi ciki ta baya , tana shiga ta shige dakin Mama ta banko kofar ta cire mayafinta ta yar a nan , ta cire dan kwalin ta yar ta ringa haki kamar mai kamun athsma ta ɗora hannu a kai zata fasa ihu mama dake tsaye da dan kwali zata daura shigowar khadeejan ya sa ta dakatar da mamaki tana binta da kallo da sauri ta ce" Subahanalah, ke? Lafiyarki???" Khadeeja ta juyo da karfi, dan wallahi bata zata, zata samu wani a dakin ba, a hankali take girgiza kai, sai kawai ta duke a nan ta fasa kukan da take ji zai kashe ta idan bata yi ba A tsorace mama ta furta" innalilahi wa Inna ilaihi raj'une anmy lafiya? Me yake faruwa? Me ya damu mijin naki? Ina babanki? Innalilahi wa Inna ilaihi raj'une, me yake faruwa??????" A tsorace mama ta nufi kofar dan a gaskiya tsoro ya kamata mai karfin gaske, har sai da Khadeeja ta dago tana kukan nan ta ce" Mama sunna waje, innalilahi mama wallahi hotonsa ne da wannan wace akace budurwarsa ce, mama ya rike habarta, wallahi ya rike habarta innalilahi wayo Allahna zan mutu na shiga uku na lalace" Mama ta juyo da karfi ta yi turus tana kallonta, daidai nan lubna ta shigo bayan ta buga da salama zata yi magana itama ta ja ta tsaya haka kuma da sauri ta maida kofar ta rufe ta shigo da kyau tana fadin" Subahanalah, mama lafiya? Me ta yi kika doke ta?" Mama ta gyada kai, cike da takaici ta yi kyaftu ta nuno su da yatsa ta ce" A'a yankata na yi, nace yankata na yi Lubna, kin ga na rantse idan ta yi wasa da Ni dukanta zan yi a gidan nan, Ni zaki kashe ina ta kaina ki fasa min kukan iskanci kukan jin dadi a kan kishin miji? Ke yanzu dan kin ga hoton mijinki da budurwa ne kike yin wannan? To ai gwarama ki daina saboda namiji ai ba dan ke kadai aka halicce shi ba, idan ma kika saka haka a Tanko ai wahalar da kanki zaki yi, in ba iya shege irin naki ba ke ubanki nawa yayi? Kenan dai ba zaki nutsu ba ko?, ai na zata kin nutsu anmy, na zata kin nutsu fa, ashe da sauran ki ko? Ki yi aniya ki daga min hankali in nada maki na jaki a gidan nan!" Mama na gamq fada ta daura dan kwalinta ta dauki hijabinta ta zumbula ta fice tana mako musu kofar Da sauri Lubna ta karasa ta kama Khadeeja tana mikar da ita a tausashe ta ce" Anmy, shigowa da kula kuma? Waye ya taba min ke?" Khadeeja ta RINGA shasheka ta ce" Yaya za'a hannani kuka? Kin kuwa ga hoton? Kin kuwa san wacece ita a duniyarsa? Ana ta dauki ba dadi da shi a kanta fa, yaya za'a yi ba zan damu ba?, kin san a yaya na ga hoton? Jikinsa da nata a hade, jikin Aban litle mai daraja ya hade min da nata? Shikenan an cuceni, an gama da Ni, an gama cutata, shikenan an wulakantani, wayo zan mutu, taba kirjina ki ji inaga shikenan lokacin yayi......." Lubna ta dubeta shekeke kafin ta nuna mata yatsa ta ce" ke da kaniya ban hannaki kuka a kan namiji ba?" Khadeeja da tarin takaici ta ce" To ai sai ku kashe Ni ku huta, an gaya miki baban litle namiji ne?" Lubna ta dubeta da mamaki ta ce" na bani, kamar ya????" Khadeeja ta ce" Ina nufin wallahi ba banzan namijin da ba za'a yi masa kuka bane, to in ban yi masa kuka ba in yi me? Wallahi mijina ya isa a masa kuka, kuma sai na nemo ta dan ubanta na daki banza, wayo Ni wayo kaina" "Eh lalle bari mu sake dukawa a yi mana auren nan, dan wallahi wannan lamari da ya gigita Anmy ba karami bane, gwara dai a mana auren nan mu tafi mumaa" Lubna ta fada tana dauke kanta hadi da dan girgiza kai Khadeeja ta yi sororo tana kallonta ta ce" Ama dai kin san Ni ba y'ar bace kar ki fasarani mana" Lubna ta tabe baki ta mike tana isa wajen kayan mama ta dauko turarukan da mama ta tanadarwa khadeejar tana fadin" Sai dai kar a kuma , su anmy ai an gama shiga gari, ga dai kayan karin gyaran zaman auren nan, kin ga kayan nan wallahi makudan kudade mama ta kashe ta siya maki su , wasu muka hada maki da kanmu, wallahi ki kula da kyau ki yi anfani da su yadda ya dace, idan sun kare kuma sai ku kawo kudin ku a muku wasu dan ba zamu tsaya muna muka bati ba" Khadeeja ta dubeta tana janyo hannunta ta ce" Lubna, dan Allah ki zauna ki kwontar min da hankalina, walahi ban nuna masa komai ba fa, kuka ne na yi dan in huce da" Lubna ta dubeta da kyau ta ce" Kin tabata baki yi a gabansa ba???" Khadeeja ta gyada kai tana kallonta Lubna ta sauke ajiyar zuciya a tausashe ta ce" Haba kema, anmy a gabanmu sau nawa idan aba ya fara neman aure irin yadda mama ke yi?????, shikenan ke da bama neman auren ne yake yi ba sai ki gigice haka? Ina amfanin kokarin da mamanmu ke yi dan ta jure ta cije ta yi watsi da komai zai je a wajenki ????, kina gani aure aba zai yi Ama a kulun darajar mama daban take, a gabanki ai irin hidimar da zai yiwa mama ma daban ce, ke shaida ce ko hudubar da yake yi idan ya hade mu da sabuwar matarsa da mama a kan tsakanin matarsa da mama ma daban ce....., ke yanzu a ganninki da mama zuwa ta yi du auren da zai yi ta ringa iface iface ta ringa biye masa da ta kawo warhaka cikin hayacinta?....., wallahi da tuni ya fitar da ita a hayacinta inma wai tana gidan nan....., dan kuwa tsaf zai masheta birin wasa in dai Abanmu ne...., kuma ba shi kadai ba, in fada maki kaf maza haka suke, abinda kika san baki isa ki iya Hanna su ba gwara ki hade ki yi watsi da abin ki yi sabgar gabanki ina mai tabbatar maki sai kin fi kima da daraja a duniyarsu fiye da wace suka gano din suka auro din, kuma in aka yi rashin dace ta shigo da rawar kai wallahi dai ta zama kamar tinkiya a gaban nasu fa" Khadeeja ta sauke ajiyar zuciya a hankali ta ce" Ni da so samu na yi, karma yayi yan matan" Lubna ta yi murmushi tana rike hannayenta a tausashe ta ce" Ba zan so ki fara da haka ba, dan zaki wahalar da kanki, ki wahalar da iyayenmu, sannan ki wahalar da mu....., kin ga du abinda ake zumudi ba dare ba rana bako ne, idan ya riga ya zama na yau da kullum anfani ake yi da shi ɗan abu ne da ya zama dole a yi amfanin da shi a rayuwa........, anmy misali abinci.....du ranar da kika ga sabo yaya kike ji a ranki? Ama idan kika jera kwanaki kina anfani da shi fa? Wani lokacin zaki cenza shi har na kwanaki kafin kuma ki ji ya mugun biyo maki a rai......, to ki dauka haka.......du kyan mace, du takamarta ana wayar gari mijinta ya so wace bata kama farcenta a komai ba....., zaki ga wani auren idan namiji yayi ana cewa ikon Allah wai kin ga Amaryar? Saboda an raina yannayinta duba da uwar gidan yadda take, wannan kuwa ba wani abin mamaki bane ai Anmy, yannayin namijin kenan, abinda ku baku gani ba shi ai ya gama kanowa, wato bakon gida, bakon wuri, sabon waje, shine zaki ga da an kwana biyu kuma komai ya daidaita kun dawo kun zama daya sai kuma a koma kan maganar wace ta fi iya hakuri, iya tafiyar da shi, iya girki da tatali da komai ta fi kwatar zuciyarsa......., to kin ga kuwa mutanen da Allah ya basu irin wannan baiwar mai zafi zaki ce ki saka damuwarsu a ranki, tabasssss zaki halaka kanki a banza saboda su ba wannan ne damuwarsu ba, idan suka riga suka hango ki kame kanki ki yi ta addu'a shi ya fi alkhairi, ba sai kin zubar da darajar ki, ki bari ya gama gane ki ba, daga baya ki ce zaki wani ja zare...., wani zaren? Wanda kika gama tsinkawa a gabansa! Ai kin gama bude masa komai ya gane cewar sai da shi zaki rayu, in wata ta rabe shi kina iya mutuwa meye kuma zaki birge shi da shi....., Ni Bama zan yarda ya gane kishina a kansa ba Allah kuwa" Khadeeja ta ringa samun kwarin gwuiwa, har ta ji zata yi masa uzuri ta ji me hoton ke nufi idan har ya yi mata maganar....saboda ta kula Aban litle yana da kula sosai da tausasawa........ A hankali ta ce" Ke wai ya aka yi tumbin gimbiya na ga ya karu? Ita da bata da tumbi?" Lubna ta zarro ido ta mike tana fadin" bari in yi kiran su Karima su kauro nan mu hadu, dan Ni kadai ba zan iya da lamarin ki ba, ke kam kin kunna yanzu kuma kin tashi daga rikicin da kika shigo da shi zaki janyo mana ruwan da ya fi karfin mu? Matar elhaji dai ai kin san ta fi karfin mu daga ita har mijinta....ya maki kyau" Khadeeja ta ringa tafa hannu tana tunanin magana dai da babansu ya ringa fadi ta tabbata kenan? La'ila ha ilalahu ashe dai ba ita bace auta? Eh lalle duniya........ A kofar gida Bayan sun gama gaisawa da mutanen dake nan ya samu waje ya zauna dan nesa da baba Hamza da d'ansa ya shiga wayarsa saboda gaba daya tunaninsa ya gama bashi cenjin mood dinta ya shafi wayar nan, duda a dogon nazarinsa ya kasa gano mahadin abin, sai dai da ya gama tunanin ya idasa gane cewar ta yiwu ko an samu rashin Sa'a wani abu ya zo wayarsa ko kuwa wani kira ta samu? Sai kawai ya shiga wayar gadan gadan A cikin whatsup fada, yana shiga ya samu msg din dake ciki Kirjinsa sai da buga a lokacin da ya ga hoton dake ciki, da voice note din yaronsa da msg da kuma tarin missss callll Kai ya dago a hankali ya sauke dubansa a kan baba dake shan kunnu yana ta baje baki......., ga elhaji ya'u sai amsa waya yake yana karra tabbatarwa jama'a ai yanzu za'a daura da yardar Allah sai kawai ya samu zuciyarsa da ayyana masa abu kamar haka' oh my god........., hoton nan.....yaushe aka dauke shi?..... Yaushe ya faru......., ya Salam.....shi ta gani? ......a haka ta gani???......ya rab kar dai ta yi tunanin cewa Nine na dauki hoton nan da manufar da ake so a cikin hoton.......' A nutse ya danna wajen voice note din ya shiga saurara kamar haka...... 52 07/12/2024, 17:39 - samiraharounayacouba: Bayanan dake cikin voice note din suka saka shi turawa yaron nasa kira ya dan yi shiru Daga dayan bangaren tana fara RINGIN ya daga yayi salama hadi da gaisar da AL'WALED din AL'WALED ya amsa a nutse kafin ya ce" Wani mataki ka dauka? Dan ban gama sauraro ba" A nutse ya ce" mun yi gaggawar sakawa an rufe mata account din nata, sannan mun nemi layinta , yanzu haka kai nake jira in ji idan a tura a dauko ta ko a kyale ta" AL'WALED ya dan dubi wajen da su aba suke a tausashe ya ce" A amshi wayarta, sannan a tuhumeta idan da wanda ta turawa......, sai a goge kawai....koda yake lamarin social media ai baya wani goguwa, a dai sanar da mahaifinta sai a basu dama idan sun gyara fine, in basu gyara ba kuma sai in je da kaina" "Okay sir " ya fada da girmamawa , sannan AL'WALED ya katse kiran yana dan juya wayar a hannunsa tunaninsa gaba daya a kanta da tunanin irin rashin kunyar kannun mufeeda...., wai harda rubuta in sha Allah angulu sai ta koma gidanta na tsamiya?....., to ai shi ba shashasha bane da zai tashi yana ji yana gani ya kai kansa wannan waje......., Allah ya rufa asiri....... Wato abin har ya kai a nemi taba kimarsa da darajarsa a duniya? Koda yake duniyar nan ta yanzu abin ya zama abin tsoro, sai adu'a kawai , domin hatta malamai ba'a bari ba. Bayan sun fito daga masallaci nan aka taru aka gabatar da daurin auren, cikin lokaci kankani aka ringa watsewa ya zamo sai na gida kawai da sirikan Aba dake faman salamar baki suma Aba na kada kafa ya ce" Allahu akbar shikenan na mika musu yayana kaf, ka san Allah tsohon nan idan suka saki suka yiwa yayana kishiya zuwa zan in dauko abina dan babu wanda zai dagawa yayana hankali !" AL'WALED ya dubi Aba, hakama Baba, baba ya nuno Aba da yatsa ya ce" injin dai ba hudubar da kake yi musu ba kenan?, ina fata ba abinda kake kitsa musu ba kenan?" Aba ya turo baki yana dauke kai, AL'WALED yayi murmushi a hankali ya sake duba hoton nan yana ayyana abu kamar haka' Allah ya sa ta iya yafe min.......bani da hujjar kare kaina....tunda har ga hoto nan.... Allah ya sa kar ta min tunanin zina , ya rab ka sassauta min fushinta' Su dai suke ta ihun murna, shi , shi kadai ya san halin da yake ciki har aka watse ya rage su kawai, domin hatta mijin yayarsu sun wuce shi da matarsa da ƴaƴansu, baba Hamza kuwa ko dare baya dubawa bale ya tuna amare yake tare da su fisabililahi??? Sai kusan karfe tara baba Hamza ya mike bayan Aba ya shige dan kirawo Anmy Ba'a jima ba ta fito tana turo baki gaba , ita daya dinta dan har Yan uwan zasu rakota Mama tace yanzu fa kuma fita sai sun samu izini zasu ringa yi , a dole ta taho da gudu saboda ashariyar da Aba ya tafka gannin ta ki mayar da hankali ta fita bayan mijinta na jira dare yayi ai kau?, shine dalilin turo bakinta a lokacin da ta fito tana sake jan mayafinta ta lulube jikinta da kyau da shi, shi kuwa Aba ya ɗan dakata ana zuba kunnun baba Hamza Baba Hamza a gaba yake zaune, direba a gefen direba, su biyu kuma ne zasu shiga baya, inda AL'WALED ke tsaye idannuwansa kyam a kan fuskarta har ta karaso ya sauke ajiyar zuciya ya bude mata motar yana ta kallon fuskarta , a lokacin Aba ya fito da abin kunnun nan ya yi turus yana kallon ikon Allah, AL'WALED na kallonta har ta gama cire ciren kanta sannan ta shiga inda ya bude matan fuska na dada daukan ja dan wallahi sai ta ji kewar Yan uwanta da mahaifiyarta kai harda Aba sun rike mata kirji, shi kuwa du sai yake tunanin fushin hoton ne har yanzu shi yasa idannuwansa a kan fuskarta , yana sassauta tasa fuskar sosai dan so yake yi Tata dinma ta sassautu irin haka Ama ta Kiya ta daureta, ga idannuwanta dake ta cika da hawaye..... Mayafinta ya duka ya gyara da kyau ya sake kallon fuskarta dan ta rufe idannuwan tunda ta shiga motar, karshema sai kawai ta ɗora kai a saman cinya ta shiga shashekar kukan iya shege Aba ya daga kafa da sauri ya karaso yana lekowa da kyau ya ga AL'WALED ya shiga motar shima yana kokarin dagota a tausashe ya furta" Anmy......" Sai a lokacin baba Hamza ya jiyo shashekar kukan ya juyo yana fadin" Subahanalah Y'ar baba kuka? Waye ya taba min ke" Har ga Allah bata san cewa baba Hamza na motar Ba, sai ta ji nauyi na son lulubeta da kunya, shi kuwa Aba kawai sai ya shiga salalami ya mika kansa da hannunsa ya zungureta yana fadin" Anmy? Ubanki, to uban me Aka maki da zaki mana kukan iskanci? Ke ba zaki daina kukan godiyar Allah ba ko?, innalilahi wa Inna ilaihi raj'une, fito in ci ubanki dan mun kwana biyu ban gagaure ki ba? Kina kallo baban mutun ya bude maki mota anmy? Kina kallo Anmy kike dauke masa kai? To uban me Aka maki nenene Ni Anmy ?, lah'ilah ha ilalahu elhaji ƙaramin zaki yiwa fitsara ?????" Elhaji karami da ya tare zungurar da aka yiwa matarsa kafin ya dubeta ya ga da sauri tana kokarin kama kanta sai zarro ido take ya ji wata dariya na son kubce masa Ama ya dane ya dubi baba Hamza ya ce" Baba gaskiya Ni dai ka Hanna d'anka irin haka, Ni na yi mata laifi fa, Ni dai bana son irin haka fisabililahi ya haka" Baba Hamza ya girgiza kai ya ce" ai in fada maka gaskiyar magana ko? Yaron nan baya jin magana ko kadan, kuma bashi da hakuri ko diz, in ba neman fitina ba matar mutane zaka RINGA ta fito ka abinnanan ashariyarta? Ba laifi ai gaka ga ita nan, ka tabata in har ka taba lafiyar y'ar nan zaka gane hukuma a aljihun elhaji karami take, dan kuwa sai hukuma ta karar da mu baki daya tasssss sai mu ga ta tsiya, ta yiwu ma yarinya kukan rabuwa da yan uwanta take yi a wani fasarata, to bude moto ai dole ya bude mata mota kai baka ga irin yadda larabawa ke yiwa matansu bane? Iyi?" Aba ya gyada kai yana fadin" Direba bude in bata kunnun nan ta rike in koma gida , dan Ni kam ban kalli yama ba, a kan me to ? Gwara in bar muku wajen kafin ku hadani da tashin hankali!, Anmy ko dubeni nan......" Ya fada yana kai hannunsa dunkule wajen hancinsa , ita kuma ta Dube shi a sace tana sake dan matsawa kusan AL'WALED Da hannunsa ya mata nunin sai ya fasa mata hanci kafin ya mika mata kunnun yana fadin" Yar kaniya, wa bilahilazi ki yiwa mijinki biyaya ko in zaune ki, fuska uwa kosan gwana " AL'WALED ya amshi kunnun yana sake turo baki shima dan shi kam kakan kurma ya gama fin karfin sa, gashi suruki bale ya ja masa warning a kan matarsa, fisabililahi haka za'a RINGA cin zalinsu ana saka musu shiga halin firgita?????, ai ba'a kyauta ba gaskiya. Direba ya ja su suka wuce , sunna tafe baba Hamza na mita da rarashin khadeeja, AL'WALED kuma na rike da hannunta guda kadan kadan sai ya furta" Sorry Anmy......." Wato tunda ya ji sunnan sai ya ringa fada yana dan kallon fuskarta har suka karaso gida Direct bangaren mahaifiyarsa suka wuce, Khadeeja sai toshe hanci take yi saboda kunnun nan da ta rungumo gaba daya yau karninsa take ji, sunna zuwa ta ba aunty SHAREEFA shi wace ke nan har yanzu tare da mama Khadeeja da kurma tana fadin" Wayo mama dan Allah a zubar da abin nan, yau ban san me aka cika yayi mugun karnin nan ba, wallahi gana daya gidan Aba yau saboda karnin nan falo baya zaunuwa, ban san me aka saka a ciki haka ba, bayan daga madara sai gero da gyada ake yinsa" Tana mika mata tana maganar ne tana nufar wajen da kurma ke kwonta ta yi barci, sannan ta ce" mama ina Maman take? Ko ta yi barci?" Aunty SHAREEFA da ta bude kunnun har hancinta take dan kaiwa gefe kadan tana ja dan ta ji karnin nan da Khadeeja ke fada Ama cikin ikon Allah ita bata ji komai ba sai ta dubi Khadeeja ta ce" Yanzu ta koma tace zata yi sallah ne, wuni ta yi tana sallah sai tace wai nafila take yi, kin san sai a hankali abubuwan nan zasu daidaita........, Daughter Ama menene ke karnin?" Khadeeja ta dubi aunty SHAREEFA da mamakin gannin zata zuba kunnun nan, daidai lokacin da su baba Hamza suka karaso saboda sunna tafe sunna dan fira ne a kan abinda kanwar mufeeda ta ɗora a social media, baba Hamza na kwontar masa da hankali yana nuna masa ai rayuwar KENNAN, yanzu ta zama abin tsoro, jira ake yi kawai a hadu da abinda za'a likawa mutun Sharif komai kankantarsa a mayar da shi gagara misali. Sunna shigowa ya ce" Maman Elhaji karami kunnunki ne?" Aunty shareefat ta yi dariya tana fadin" Baba sannu da zuwa, baba kunnun nan ya min dadi, sai da na so zuwa in koyo shi a wajen Hajiya, ka ga har zan wuce ban samu na je ba, ji na yi Daughter na cewa wai karni shine zan dandana maka" Baba ya dubi Khadeeja dake ta gyare gyare a falon, duda ba wani dati ama ta yi nan ta yi nan, ta gyara wannan abin kujerar ta gyara wancen dai ta ki zama ya ce" Yar baba kunnun nawa? A'a gaskiya babu abinda ya haɗa kununa da karni" Khadeeja da mamaki ta dubi wajen aunty shareefat, ai kuwa kamar an sake shaka mata audugar mai digar jinni ta ji wani irin mugun karni ya rike mata wuya, da sauri ta tare bakinta saboda wani amai da ya zo mata , da dan gudu ta yi waje dan bata san inda zata nufa ba a falon ta duka tana karkarin aman, aman kuwa na zuwa da karfin sa Su Dukansu sun tsorata da yannayinta, baba Hamza da sauri ya ce" SHAREEFA, kunnun nan wani abu ya shiga ciki ko?" Aunty shareefat ta ce" A'a baba, wallahi bashi da komai kunnu, Ni kanshin flvr ma nake ji na madara mai sanyin kanshi, Daughter ko baki da lafiya???" Ta fada tana sake riƙe ta ta zaunar da ita bayan sun dawo falon, AL'WALED hankalinsa na neman barin gangar jikinsa, sai dai kunya da kawaici suka sa ya yi shiru ya sada kai , sai dai ki ga ya dago ya sauke mata raunanun idannuwansa ya dan dauke kan Khadeeja da sauri ta saka fuskarta a jikin aunty SHAREEFA ta ce" Mama wari kunnun nan, karni sosai mama dan Allah a rufe shi" Baba Hamza ya je da sauri ya dauke kunnun ya rufe bayan ya duba shima ya kai hancinsa dan kusa kadan bai ji karnin ba, yayi kiran mai aiki ya bata yace ta kai wajen Hajiya Inna ta tabbatar da ta saka a hannun Hajiya innar a ajiye masa , sannan ya dubi aunty SHAREEFA dake ta kallon Khadeeja sai kuma ta saki murmushi ya ce" SHAREEFA ko a yi kiran likita ya dubata? Kar aje zazzaɓi ke damunta..........." AL'WALED ya ciro wayarsa yana fadin" Eh, bari in yi kira" Aunty shareefat ta Dube shi , lokacin da Khadeeja ta yi lamo kasa kasa ta ce" Mama wallahi lafiyata kalau, kunnun ne ba daidai ba yau ban san me suka saka ba, kar a yi kiran likitan nan plz " Aunty shareefat ta ce" Big son, ka barshi fa, ciwon ba ciwo bane ai" Ya ɗan dakata yana duban aunty SHAREEFA din, wani irin a barshi ciwon ba ciwo bane? Ya Allah........ Baba Hamza ya ce" SHAREEFA kina gannin aman da ta yi fa, kuma dare ne kar sai an zo kwonciya hankali ya tashi ko?" Aunty SHAREEFA ta dubi baba, a tausashe ta ce" Baba, in dai bata hadu da madara ba...., hankali ba zai tashi na.........., abin laulayi ne" Da sauri khadeeja ta dago fuskarta ta kalli aunty SHAREEFA, ba ita ba, hatta AL'WALED da sauri ya kalli maman nasa, sannan ya dubi Khadeeja wace ta mike mursisisi daga langwabewar da take yi, kamar an kamata da wani ta RINGA zarro ido ta mike tsaye tana jan mayafinta da sauri ta wuce bayan ta ɗan sosa kai ta yiwa aunty shareefat kallon za'a yi mata hadin zancen da ba shi KENNAN ba a tona mata asiri....., sai kawai ta wuce har kamar zata kifa da mugun sauri Baba Hamza me zai yi banda dariya, dan wallahi irin yadda take zarro idon kuma ta yi wufff ta gudu sak babanta, kai jama'a jinni ba ruwa ba......, AL'WALED har ya mike, mahaifiyarsa ta fito, fitowar kuma da saurin tsiya ta zo ta yi raffff da hannunsa tana sake labewa a bayansa ta ce" Tun dazu nake boye tsoro nake ji in fito baba ya koreni...., ka fada masa ba Ni ba? Ka fada masa? Dan Allah kar ya hadani da yan sanda, dan Allah kar a maida ni kurkuku ba zan kuma ba, Ni Bama zan kuma yiwa kowa magana ba bale in amso magani ko? AL'WALED dina zo in goyeka ka yi barci in je in dawo daga anguwa kafin babanka ya zo, ina AL'WALED yake? Waye ya dauke min jaririna?????" Da sauri aunty SHAREEFA ta mike ta nufe su ta kama masa ita suka zaunar da ita, a tausashe ta ce" Aunty, ba nace maki idan kin ji tsoro ki yi ta hailala ba? " Sai kuma ta dubi AL'WALED a tausashe ta ce" Abinda na fahimta idan ta tsorata ne take fara ire Iren haka, ka ga ko yanzu ai tana ta tsoron haduwarta da Baba, ka ga nan da nan ta firgice, haduwar tasu ce" AL'WALED ya dago saboda baba da ya zo shima daf da su ya zauna ya sauke idannuwansa a kan baba Baba Hamza cike da tausayawa da tsoron duniya da tuna yannayin Khadeeja a da , mace har mace, ga kyan, ga komai, Ama yanzu ga yadda ta dawo a tausashe bayan ya kama sunanta ta kalle shi a tsorace sosai a hankali ya ce" Ki kwontar da hankalinki, babu wanda zai rufe ki, kin ji? Ni ai babanki ne ko? Ki daina kukan nan sai ya daga min hankali ya kuma dagawa AL'WALED dinki hankali ko?...., Allah ya baki lafiya Khadeeja" Maganganun sa sun lafa yannayinta sosai, saima ta koma dariya tana faman maimaita baba yace babu mai rufe KHADEEJA, baba yace babu mai rufe KHADEEJA ko AL'WALED A haka suka ɗan dauki lokaci tare da ita sannan AL'WALED ya Kaita har shinfidarta ya kwontar da ita, ya yi ta yi mata addu'a sannan ya baro dakin nata mai kula da ita ta shige saboda tare da ita take kwana koda jikin na motsawa cikin dare ita ke kula da ita. Aunty shareefat ta raka su tana sake yi masa nasiha da hakuri da kadara da ci gaba da adu'a da nuna masa ba komai bane wannan zai wuce na dan lokaci ne in dai har an yi kokarin sadata da likitan da ya dace sannan aka bi ka'idojin da suka dace Shima sai da ya raka baba har dakin Hajiya Inna sannan ya wuce nasa bangaren cike da son zuwa ya ga fuskarta, sai dai sai da yayi wanka da dan gaggawa sannan ya karasa dakin nata cike da zumudin hakan Saman gadonta ya sameta , barci ya ki zuwa , gaba daya kanshin turaransa, domin fatar jikinsa take burin su Manu da nata da kuma hancinta , sai ya zamo sai juyi take yi tana sake duba kofar dakin har ta ji an bude an shigo sannan ta ji hayowarsa hakan ya sa ta sauke boyayiyar ajiyar zuciya kunya na sakata sake Mane idannuwanta A hankali ya shige cikin abin rufar nata ya dagota ya dora saman kirjinsa yana bin idannuwanta da kallo .............., A hankali ya ce" Ummumumumuummmmmmm.., ashe ashe Anmy an iya amsar sako????, tashi fada min wai hakane? Kwallonmu ya fada raga....tl me bab" 🥹🥹🥹🥹 Wayo soyayya 👣👣👣👣🥹🥹🥹 53p Sauran mu 2 page in sha Allah 🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰 07/12/2024, 17:39 - samiraharounayacouba: Da sauri ta dago tana kallon fuskarsa, a hankali ta ce" Banda komai fa, kunnun nan ne yayi karni yau" Murmushi yayi yana duban idannuwanta shima a tausashe ya ce" Kunnu bashi da karni, hancin nan ne baya so....., kin kuwa san irin yadda nake mafarkin karin samun baby?....... Litle ta fi Ni zumudin haka....., anmy...........ina so" Khadeeja ta yi murmushi ta kwontar da kanta saman kirjinsa ta yi shiru cike da tunani a cikin zuciyarta A hankali yake shafa kanta yana dan jin saukar numfashin ta A tausashe ya ce" Ba zaki tambayeni abt hoton da kika gani ba" Khadeeja ta yi tsammmmmmmmm, kafin ta dago tana kallon fuskarsa, zuciyarta cike da son sannin amsar maganar nan, sai dai kuma ta kasa budar baki dan bata san me zata ce masa ba A hankali ya ce" Babu wani abin tashin hankali a ciki....., banma san dalilin daukar hoton ba saboda a lokacin ina yi mata magana ne dan ta dawo hayacinta daga irin abinda take fada...." Sai kuma yayi shiru cike da mamakin kansa, kai, yanzu fisabililahi anmy shekarunta nawa?, in ba aure da daraja mai girman gaske ba kato da shi ya bude baki yana fadin abinda ba'a tambaye shi ba har kokari yake yi ya gane idan an fahimce shi kuma an yafe masa?????? Allah mai iko A hankali ta iya budar bakinta......cen kasa kasa ta ce" Kusancin yayi yawa Aban litle....., ya yi yawa sosai...kuma ita ba matarka ba.... , ka ga ai muna da litle ba zan so ta ga hoton nan ba ko kadan......kuma.....kuma......" A hankali ya juye da ita yana kallon fuskarta cike da kiyaye ɗora Mata nauyinsa ya furta" Kummmmmmmmma..........???????" Khadeeja ta Dube shi, da kyau cikin idannuwansa, a hankali ta furta " Kuma, a lokacin da na gani .....sai na ji kamar zan summa dan bacin rai" Ido ya saka cikin nata yana karra matse fuskokinsu, a tausashe ya ce" Why......? Bakya so ki ga irin haka??????" Ajiyar zuciya ta sauke mai sanyin gaske kawai ta kasa bashi amsa, saboda zuciyarta dake so ta bude baki ta fallasa halin da take ciki a kansa A hankali ya ce" Anmy......?" Khadeeja ta bude idannuwanta sosai tana kallonsa Kasa kasa sosai ya ce" Ki so Ni plz......" Khadeeja ta ɗan yamutsa idannuwanta tana kallonsa da yannayin son karfin haske A hankali ya hade lebensa da nata hadi da lumshe idannuwansa ya shiga kisssing din leben pasionatly ............., clmly, swly, a hankali ya cire leben nasa idannuwansa a kashe sosai ya tura hannunsa cikin rigarta yayi sama da shi a hankali har kan dan kululun abin kirjinta ya dora yar yatsarsa ya shiga zagayawa a hankali a hankali a hankali , wanda hakan ya saka ta ɗan lumshe idannuwanta kirjinta na amsawa , jikinta na daukan salon takunsa....yannayinta na amsar sakonsa, ta bude raunanun idannuwanta tana kallon lumsasun idannuwansa wa'inda take jinsu kamar zasu ja ta su hadiyeta a cikin su......, a hankali ta sauke ajiyar zuciya a lokacin da ya furta" Ina so ki so Ni" "Anmy.....ina da bukatar ki so Ni..... plz" Da sauri ta kai hannunta ta rike gefen fuskarsa lebenta na dan rawa........a hankali ta furta " I love You......i really lv U johan" Idannuwansa ya lumshe kafin ya sakar mata murmushi a nutse ya kai lebensa wajen wuyanta ya ringa sinsinawa yana lasa....a hankali a hankali har ya kai wajen kirjinta....... Gaba daya a wata duniya take mai wuyar fasara, mararta kuwa har wani dumi ta dauka mai kyan gaske, saima da ta tsinci lebunansa a balagagen kirjinta ta idasa yarda cewa kadararta mai kyau ce......, lokaci daya ta ringa kai hannaye tana gabatar da aikin da babu wanda ya koya mata haka ta tsinci kanta a ciki, a hankali a hankali ta ringa karbar lamarin nan har ya zamo an zo baban fagen da har yanzu bata idasa gogewa da sabawa ba, Allah ma ya taimake ta abokin tafiyar ya gama gane cewa motar tasa nada bukatar lalabawa kafin a darza da gudu, sai kawai yake bi a hankali har sai ta gama yarda cewar ba za'a haki rijiyar da karfi ba sannan ta saki jiki an gama sabawa sannan ake haka , a lokacin kuwa ita da kanta burinta ta ga ta birge maza sai kawai ta jure ta cize da bada kai bori yayi ta ci gaba da hawa. Asuba ta gari matar baban kurma. Washe gari da wuri ta gama duk wani abinda ata ɗorawa kanta na hidimar gida, cike da farin ciki da tarin zumudin irin alkhairan da mijinta ya baibayeta da shi da sanyin safiyar nan ta hanyar mallaka mata wasu manyan plazas dinsa guda biyu dake jere na harkar kayan daki da kuma kayan kicin....., ga ganleliyar mota, ga zabi da ya bata a kan lamarin makaranta, shi yace da so samu ne ta bashi dama su je su dawo Sai ya je da kansa a kan karatunta Ama ta yiwa su aba shawara, wannan lamari shi ya sake bata wata irin kwarin gwuiwar gama girkinta, ta dauki na mama Khadeeja ta kai da kanta, ta samu Aunty shareefat ta shirya direba take jira ya Kaita , nan ta ji cewar tare zasu je idan suka yi mata rakiya sai a Kaita gida saboda ta jiyo shawarar da su Aba zasu yanke a kan batun tafiyarsu da ake cikin shirinta wace mama Khadeeja zasu fara saukewa a likitar da za'a rike ta na dan lokaci sannan su wuce shi da ita mosku, wannan dalilin ya sa ta wuce ɓangaren Hajiya Inna ta bata abincinta, ta bata maganinta sannan ta saka man zafin da take yi mata massage da shi ta yi mata na adadin minti talatin cike da kula da kiyaye dokokin aikinta sannan ta musu salama ta koma ta ɗora abayarta a saman suturarta ta je ta gaisar da baba Hamza sannan ta kama hannun kurma da aka shirya sunna tafe sunna fira da su khalisat wa'inda gaba daya zasu tafi rakiyar Aunty Shareefat din Aéroport suka nufa , a cen suka samu AL'WALED da abokinsa sunna fira, cikin mutuntawa suka gaisa ya karra gaisar da Khadeeja da mutuntawa harda yar tsokanar da bata wuce misali ba sannan suka yiwa Aunty rakiya har wajen da ake dakatawa idan banda kai za'a yi tafiya ta rungume su daya bayan daya sunna yin salama, da kula sosai ta ce" Daughter, a yi ta hakuri, Allah ya baku zaman lafiya, sannan ki yi kokari ki kiyaye lafiyarki fa, dan kuwa Ni zan zamo kishiyar da bata da kishin kishiyarta ko kuwa Amaryar dake zumudin jiran ango, Allah ya baki lafiya" Khadeeja ta sada kai cike da jin kunya, su khalisat kuwa banda zarro ido babu abinda suke yi, AL'WALED kuwa yayi murmushi suka gaisa da Aunty SHAREEFA a tausashe ya furta" Safe flt mam " Aunty SHAREEFA ta yi masa murmushi ta furta" In sha Allah, tk cr big son, sai mun hade a whatsup" Daga haka suka yi hanyar da zasu shiga jirgi ita da yarinyar ta, su kuwa suka juya wajen motocinsu Sai da ya rufe bangaren da ta shiga ya dan ja baya yana kallo suka tafi sannan ya juya ya nufi tasa motar suka daga shi da abokinsa saboda abinda zasu je su yi da ya shafi kasuwanci Kusan karfe tara tuni sun iso gidan Aba, a lokacin Aba na falo tare da su Mama da su Karima ana ta maganar harkar kayan daki ya sa sun zauna dole dan ya nunawa gimbiya shi mai adalci ne, sunna iya zabar kalar kayan da suke so ma, dan ya fada mata baba Hamza yace shi zai yi gara ta ringa faman fadin ko yayi shima sai ya musu irin yadda ya yiwa Anmy, kiri kiri ana son nunawa kamar baida adalci Jin irin kirarin da mai aiki ke yiwa Khadeeja tana faman yi da marabartarta ya saka shi zabura, har zai mike ya koma yana dafe kirji ya furta" Na shiga uku, gimbiya idona zai rufe, bana gani da kyau, bana ji da kyau innalilahi wa akace a gidan nan da sanyin safiyar nan? Gimbiya masu kuɗi fa barcin safe suke yi uban me ya tado anmy daga gadonta warhaka? Gimbiya uban me anmy ta zo nema gidan nan da safiyar Allah? Iyi? Ina mijin nata? Kar dai yar nan Ni zata sakawa hawan jinni ta kashe auren nan? Innalilahi wa Inna ilaihi raj'une" Sai kuma yayi wufff ya mike ya tsallake Lubna ta hanyar dirawa ya leko Khadeeja dake kwasar kariyar kurma da mai aiki a dole sai sun yi magana, yan matan baba Hamza kuwa sunna mota sunna tsegumi kafin su shigo yau sai duniya ta ji sunna jiran jika kwana kusa, shi yasa basu shigo ba Wuf yayi ya janyo abayar Tata ta baya ya janyota ciki yana zarro ido yace" Anmy ki yiwa Allah ki ce min ba ke bace? Ke dan ubanki me ya kawo ki gidan nan da safiyar Allah???" A guje ta yi wajen su lubna tana zarro ido ta ce" Kai, me kuka yi za'a hada da Ni? Wallahi Ni yanzu na zo Aba babu abinda na aikata a gidan nan" Mama takaici ya sakata tafka tagumi tana kallon su Aba ya ce" Na sani, zuwan naki nake son jin dalili, inace jiyan nan kuka bar gidan nan? Warhaka ai Elhaji karami bai motsa Bama bale ya sauko , shine ke shashasha zaki sauko? Ba'a koya maki sai ya sauko zaki sauko ba???" Da sauri ta ce" Wallahi Aba ya sauko, daga aéroport fa muke, mama Shareefat muka raka shine yace a kawo Ni a ji shawarar da zaka yanke a kan maganar karatuna, wai zamu yi tafiya yana so ace sai mun dawo zan ci gaba da zuwa makaranta Ama idan ka amince in kace a'a sai in ci gaba da tafiya shi ya je ya dawo , kuma Aba plazasss dinsa biyu na harkar saide saiden kayan daki da na kicin ma wai ya bani gama takardun da komai" Aba ya zarro ido yana kallon ta sai kuma ya kalli mama lokaci daya yana sakin murmushi hadi da dariya ya karaso inda suke zaune su duka ya'yan a kassss ya zauna hakan ya sa du suka zarro ido Ya talabe haba sai kuma ya dago ya sake kallon Mama da ta zarro idon itama yayi yar dariya ya ce" Ikon Allah, ashe dai da ake cewa ya'yan nan watarana kawayena ne haka ne?" Mama ta Dube shi da kyau ta ce" Kawayenka kuma?" Aba ya ce" Eh mana, kin ga fa da na zauna din nan sai na ga du shawararmu daya da su, Allah mai iko" Sai kuma ya kalli Anmy ya ce" Uwata, kika ce mema? Wai tafka tafkan shagunan nan na bakin baban titi masu walwalwal tagwaye su biyu su ko wadine?" Khadeeja ta ciro takardun da litafinsu ta mikawa Aba Aba ya mikawa mama ya ce" Karanta min da kyau, bana son bata koda ta digo ce" Mama ta bude ta duba, gayanan hatta sunanta da komai, ga dukkan alamu an gama komai kawai bata aka yi, ta karanta masa din kuwa yana kallon takardar kamar shima karantarwar ya iya Sai kuma ya talabe haba kafin ya ja hanci ya ce" Innalilahi kai innalilahi, gimbiya kina tune da marigayiya tace a cikin ya'yan nan da nake gani in rungume su du dukiyata ana iya samun wanda ya dame Ni? Kin ga zancen manya ya fito.... Allah jikan marigayiya yau ga abin cikin kwan ya fi kwan dadi? Wallahi na haifo atajira, y'ar nan zata fi mai nema ba dare ba rana, yanzu Hajiya uwata wannan din naki ne???" Mama da tarin gannin ikon Allah ta ce" Haba Aban su " Aba ya kalle ta ya ce" To yan sa ido meye" Mama ta ce" Ba fa ita kadai bace, dan Allah ka tashi ka hau kujera kuma ka saka albarka ya wadatar" Aba ya dubeta da kyau kafin ya ce" Ke kam harda bakin ciki inaga a lamarinki yau ga balaki, ke gwara in maido abokiyar zamanki ta ringa tayani murna, wai menenene Ni ake son wulakantani ? Kin kuwa san me shagunan nan ke nufi? Ko dan mijin Anmy ya fi mijinki kudi zaki mana ba daidai ba? Kai a dai cenza hali wallahi...." Sai kuma ya dubi Khadeeja da mamaki ke son kashe ta ya ce" Uwata......." Daga ita har su lubna suka kalli junna, wannan shine sabon salo La'ila ha ilalahu Aba ya wani tausasa murya ya ce" In ce kin karya kafin ki fito?" Khadeeja ta daga kai da sauri Aba ya mike ya zauna yana wani girgiza kaffafuwa sai kuma ya daki murmushi ya ce" To in ba abin uwata ba , ina ke ina wani karatu na bata lokaci da mana talauci? Saboda karatun boko fa har hauka ake yi, ke dai ai kin iya allura kin iya abubuwa da yawa, kya yiwa mijinki da yayanku, ki wuce ki bi mijinki ku sha yawon ku mu kuwa sai mu tsare shagunan, to ai karatu na talaka ne gaskiya , kuma matar talaka ke aiki!" Da takaici mama ta ce" Elhaji Ni kake yiwa habaici?" aba ya dubeta sai kuma ya dafe haba ya ce" Allah ya baki hakuri, Ni kam du bana wani son rigima wallahi" Mama ta dubi Khadeeja da kyau ta ce" Anmy, Allah ya saka da alkhairi ya karra budi, Ama kin ga karatu kam sai kin yi shi yarinya , da yake a cikin hutu Yan section dinki suke kina iya sanar masa sati Uku gareki na hutu, a yi abinda za'a yi a gama a sati ukun idan Allah ya aminta a ci gaba da karatun, saboda shi karatu ai yana da anfani, ilimi ne, koda ba zaki yi aikin gwamnati ba kya iya jagorantar asibitinki idan kina da rabo, daga ke har yan uwanki babu wace zan yarda a dakatar da karatunta , kun dai ji na fada muku karma wani abu ya shiga kanku , du kudin y'a sai ta yi karatun talaka!" Aba ya dubi Mama a zabure ya ce" Gimbiya da Ni kike?" Mama ta dauke kai tana turo baki Aba ya mike yana kokarin rage murya saboda su khalisat da suka nufo ya ce" Baki isa ba, ai ni ba dan boko bane, Ni dan a bi dokokin addini ne, ban yarda da bokon banza bokon wofi ba, ai idan mijinta yace ya haramta bokon an gama magana ko? To zan same shi ya Hanna in ga tsiya, aikin banza, bani ki takardun mu " Ya warce takardun ya bi ta dogon layin corridor yana bude takardun yana kallo kamar wanda ya iya karantawa Gaba dayansu bayansa suka bi da kallo har ya bacewa ganninsu kafin su juyo su kalli junna, lubna ta fashe da dariya tana rike ciki ta ce" Cabdijan, uwata ya hanya" Anmy ta kai mata duka tana kwabe fuska, Mama kuwa ta saki murmushi ta ce" Kai, mijin nawa kuke kwaikwayo???" Gaba dayansu suka saka dariya har maman saboda wallahi sai yanzu abin ya tukota da dariya, kai mutumen nan ko? Mutumen nan tashin hankali ne, Allah ya kyauta masa, Ama lamarinsa ko? Sai addu'a, nan mama ta Dube su da kula ta ce" Ina fatan kin yi godiyar wannan kyauta?" Khadeeja ta gyada kai tana dan sada kai alamun jin kunya Mama ta ce" Allah ya anfana, Allah ya sanya albarka, ya buda maku baki daya....." Ta ɗan dakata ta ɗora da fadin" In ba abinsa ba, ai yanzu shi yake da iko da hukuncin da ya dace ya yanke da rayuwar ki,.... koda yake hakan da yayi ya saka na ji nutsuwa sosai a zuciyata, ya tabbatar min ko muna nan ko Bama nan zai kula da iliminki da tarbiyyar ki, Allah ya da kuma mazanku su nuna min wannan adalcin, Allah ya da su yi tsaye a kan lamarin ilimin ku da tarbiyar ku, dan zan so ace gaba kuka kara ci daga hannuna " Murmushi kawai suke yi, ita ke yin addu'ar tana amsawa saboda nauyin da maganar ta yi musu, sannan ta mike tana nufar waje tana fadin" Bari dai in gano wannan kishiyar da zulai ta rike min a waje, litle zo mana....." Daga haka ta bar su sunna ta fira da dan iface ifacensu har sauran yan matan suka shigo aka hadu da su ana ta fira, daga nan ma suka shirya suka wuce gidan hajiyar larabawa bayan ta yi masa texte ya bata izinin tafiyar, su dinma du sun samu izinin hakan tun da safe saboda tun a jiya kowace ta samu dankareriyar waya daga Aba. .................................................... Bayan kwana biyu suka daga zuwa kasa mai tsarki, su uku ne kawai suka yi tafiyar , a nan ne suka bar mama a baban asibitin lafiya karkashin kulawar Docter Nawell, saboda a asibitin ba'a yarda da yan jinya, kuma adadin lokacin da suka dauka zasu kula da ita sati biyu ne, bayan sati biyun zasu ga idan zasu karra wani lokacin ko zasu salameta daga haka, daga nan su kuwa suka shiga yawace yawacensu kasashen waje dan shakatawa da yayada manufa ta sati biyu kacal saboda tuni sun cinye sati dayan a Saudiya Sati biyun nan sun yi shi cikin nutsuwa da kwanciyar hankali, sati biyun da ya sa suka sake shakuwa da junna fiye da tunani, domin ko waya zata yi da gida ta whatsup da lokacin da take yi, haka idan suka yi kiran gida suka yi fira da baba Hamza da su Hajiya , sannan ta tatauna da likitar da ta kawo da kanta wace ke kula da lafiyar Hajiya kafin ta dawo shima da lokacin da suke yin call din nan sunna gamawa suke kashe wayoyin su koma ibada mai zaman kanta mai daraja wace ta ringa saukar mata da zazzaɓi kala kala da sirfa iri iri wace ke karra tabbatar masa da zancen mama shareefat harma ya ji hankalinsa ya sake kwonciya cike da zumudin irgen kwanaki a zuciyarsa tare da Binta da addu'ar samun lafiya A lokacin da wa'adin lokacin da suka diba ya cika na lafiyar mama Khadeeja Hajiya zainab ce ta zo ta dauketa suka juya saboda shi ogan basu gama nasu hutun ba, sai waya da yayi da likitar ta tabbatar masa cewa alhamdulilah jiki da sauki, a hankali a hankali ana iya samun abinda ake so, dumumuwan nan babu yanzu, idan aka ci gaba da kiyaye dukkan abinda akace in sha Allah zata samu sauki sosai, magungunanta na tsayin wata uku ne, tana gama shanyewa a dawo da ita su karra dubata su gani.... Hankalinsa ya karra kwonci a lokacin da suke yin waya da ita ya zamo bata ringa rigimar ya zo ya zo ba kamar yadda take yi da farko farkon baro ta da yayi ba. Cikin ikon Allah duka gama hutunsu suka juyo gida, a nan kuma anmy ta shiga cikin lamarin laulayi sosai da sosai wanda a dole aka bata hutu a makarantar saboda ita kam tana da laulayi har sai da kowa ya ringa tausaya mata , hatta yan uwanta da suke gidajensu bini bini sun lekota, Lubna ce kawai dake wani garin sai dai su yi VIDIO callll A cikin wannan tsannin na watanni hudu kafin cikinta yayi kwari ta ga soyaya da kula daga wajen AL'WALED da danginsa baki daya dukkan lalurar laulayinta sunna tare da ita sunna nan nan da ita....., a kullum Aba zai miko mata kosai da koko da take sha harda rubutun addu'a na samun lafiya, baba Hamza kuwa zai shigo mata da guzurin aya ne, da sauransu harda goro na tashin zuciya ......, mijinta kuwa hannayensa a bude suke har ya zamo ta rasa bakin magana sai dai kawai ta rungume shi a jikinta ta yi ta sauke ajiyar zuciya, Uwa uba kakaninsa da iyayensa kanana a zo kan mama Khadeeja wace bini bini zata leko ta ga jikin KHADEEJA saboda halin galabaita da take ciki ya Hanna mata zuwa ta leko su sai in ta gaji da dakunan ta ɗora masa rigimar ita zata je ne sannan yake yarda ta lalaba su je ita da kurma wajen Hajiya Inna su zauna su yi mata fira daga nan su leka sauran da kuma mama Khadeeja, har yayi kwari ta fara samun ƙarfi, inda shekarar karatunta ya zamo sai dai wata shekarar ta sake saboda wata hudu cirrr ta yi ba a aji ba, karatun likita kuwa ya fi karfin ka tsallake ranaku ka ce zaka ci gaba da ganewa........ Kwonci tashi kayan Allah Kwonci tashi mai cinye kwanaki....., an wayi gari Mama ta sauka lafiya a asibiti , ta samu baby boy dinta, wanda suka yi tafiyar su asibiti asirinsu rufe ita da kanwarta ta haihu suka kunso abinsu suka dawo sannan ta yi kiran Aba ta sanar masa, domin nakudar bayan sallar asubahi ta sakota gaba, ta rufe bakinta Allah ya taimaketa har ya bar gidan bata nuna ba, sai kusan karfe daya na rana ta nuna , saima da ta kama hanya ta sanarwar mama fateema suka hade a asibitin.....komai ya kankama ta samu lafiya, harma ta yi awa hudu bisa kulawar likitoci sannan suka dawo gida ne ta sanar masa a lokacin kuwa yama ta yi sun baza tabarmu a kofar shago sunna tattaunawa, aba na sauraron baba Hamza dake fadan ya dawo da matarsa sintirinta ita da iyayenta ya ishe shi hakanan, Gimbiya da kanta sau uku tana masa zancen, idan ma horo ne ya isa hakanan, shi kuwa ya wani dauke kai ya bashi keya yana kada kafa, a lokacin al Walid ya karaso majalisar ya zauna shima saboda har sun saba da zaman yamar nan, in dai sunna gari to kuwa da shi ake yinsa shima, shine kira ya shigo ya kuwa daga yana murmushi ya ce" Gimbiya sarautar mata, Gimbiya mai Ni , ya aka yi? Yanzu ubana ke batun in maki kishiya danma na bijire masa.....ya aka yi ko in zo?" AL'WALED ya sunne kai kawai yana murmushi a lokacin da kukan jariri ya karade wajen saboda handsfree da ya maka Ido ya zarro ya ciro wayar yana dubawa ya ce" Ke yanzu asibitin kika je bayan su da kansu sun ce an baki juyin haihuwa? Haba Gimbiya wai menenene Ni kike so mu yi balaki iyeah? Kina jan kafa da kyar kika je amsar haihuwar wata idan ta daka maki kafa a rumbu kuma ace min me????" Mama ta yi murmushi a tausashe ta ce" Ka dai ga kawai idan ka tashi sai ka zo gida, na sauka fa" Baba Hamza ya dan zarro ido, hakama Aba, AL'WALED kuwa ya dago da sauri , dan kuwa bayanin cikin Gimbiya ai aba ya gama sanar da suruki sala sala Aba ya ce" Daga ina kika sauko din? Innalilahi kar dai ace haihuwa kika yi Gimbiya? Na shiga uku wannan kukan ai na gardi ne, wai Gimbiya kin haihu? Namiji????" Mama fateema na dariya ta karbi wayar saboda mama sai murmushi kawai take yi abinta ta karra a kunne ta ce" 😫 Yana mana bankwana ka dai yafe mana😁😁😁😁 farkon gannin idona😍😍😍😍 54....... 07/12/2024, 17:39 - samiraharounayacouba: Ta ce" Wallahi yaya ta sauka gamu a gida, gayanan boy yana ta tsala kuka wai wanka Hajiya iya ke masa" Aba ya yi wuuuuuu ya zabura yana fadin" La'ila ha ilalahu, kai Gimbiya an yi yar bakin ciki yanzu bata bari na Kaita ba?, hahaha Baba Hamza ta sama min? Allah ya miki albarka Gimbiya kin haifo min ubana, ganinan zuwa gidan dama na san abinda ke cikin nan dan ubansa namiji ne" Baba Hamza baki har kunne faman fadin alhamdulilah yake yi shima yana kokarin tashi, AL'WALED kuma sai murmushi yake yi yana kallon su Baba Hamza ya ce" Mun tafi sai yadda ta yiwu kuma" AL'WALED yayi dariya yana girgiza kai ya furta" Allah ya raya mana, zan zo in dauke ka da dare ko?" Baba Hamza ya ce" In sha Allah, bari in je in ga takwara, ka sanar da yan gidan " Shi dai yana kallo , ba ya Hanna aba tuka su ba yau aba ya fitar masa da lasisin tukinsa ya masa karatu sala sala, sai kawai ya bi su da adu'a ya ci gaba da jiran sallar magariba, yana burin ya shige ya sanar da tasa mai tsohuwar ajiyar itama dan ya ga murnarta, a yanzu take da wata bakwai Ama Tata ajiyar ma ta turo sosai ana nan ana ja sai fatan rabuwa lafiya, yanzu haka sunna nan ita da y'ar sunna soye soyen yama ......, wani murmushin ya saki, idan ya tuna irin yadda yanzu litle ke farin cikin kasancewar Khadeeja mamanta farin ciki da kwanciyar hankali ke mamaye kirjinsa, ko watan da ya wuce sai da ta kaita wajen kakarta ta wajen uwa ta sanar masa da sunna callll, sannan ta nuna normal ne ta yi haka a matsayinta na uwa a wajen kurma, tana da yancin daukan décision din da ta dace da y'arta in har ba zata cutar da ita ba, sannan ta nuna cewa kwana biyu zata yi, zata je ta dauko abinta, sai kawai ya bita da kallo irin yadda ta wani daure fuska ta dauke kai........Anmy....... Khadeeja.......kwarai yana tare da mace daya tamkar dubu.................. Allah ya karra lafiya . Bayan sallar magariba ya shigar musu da wannan abin farin cikin wanda ya sa Khadeeja ta nemi daka tsalle abinta na murna sai da mama khadeeja ta yi gaggawar rikota tana dariya ta ce" ki rufa min asiri takwara ke yanzu ai idan murna ta wuce ta dariya daga zaune a yi hakuri a yafe maki ita" Hajiya Inna me zata yi banda dariya a hankali tana dan motsa kaffafuwanta da sandunnanta biyu, dama motsin ne suke yi na dole wanda idan ba'a yi ba Anmy bata bata lafiya shi yasa itama da ta ga lokacin a motsa jikin yayi sai ta yi iya yinta su shiga motsawar kuma cikin ikon Allah kullum karra gannin sauki ake yi AL'WALED ya zauna saman kujera yana murmushi , kurma ta zauna daf da shi tana sake tambayar a ina ne wai aka samu babyn? , yana murmushi ya kwatanta mata cewar ai kakarta mai kiranta kishiyale ce ta kawo baby....., ai kuwa yarinya ta wuce bangarensu tuni bayan ta sanar cewa ita kam zata hada kayanta sai gidan kakan kurma Al' Walid ya mike yana fadin " Anmyn litle dauko hijabinki mu je mu dauko baba sannan mu gano baby, idan ya so kwa je ku wuni gobe in sha Allah" Sosai kurma ta ɗora musu rigimar ita fa sai ta je da kaya, da kyar suka mata wayo ta dauki kala biyu suka kama hanyar gidan Aba Da suka karaso sun samu samarin gidan a kofar gida sunna firarsu da dariya sama sama Saukowar kurma ya sa habubakar sakin murmushi ya mika mata hannu yana fadin" Ga y'ar Habu ta iso, zo nan yarinyana, " Muhammad yayi dariya ya ce" wallahi Sadik sai son girman tsiya, idan ya ga amu ya ringa wani budewa shi mai y'a, Ni so nake yi a bamu ita, ka ga fa yanzu gidan nan ba mace itama mama maimakun ta karro mana wace zata maye gurbin su Anmy sai ta karro mana gardi , mu KENNAN babu mai mana sangarta a gida du yah baba ya kawar da su? Allah ni ina son girl" Sidik ya tabe baki ya mike yana rike da hannun litle dake faman ihun wai an kawo baby? Ita fa ta kauro gidan nan tunda an kawo baby, ya ce" ai sai ka yi, abinda auren kawai dai sunnan an kai su ne, ita wannan bini bini an kawota, ita Karima dama ta auri mijin tace dan iskanci lokacin da ta yi niya zai kawota ta ga babarta, ita Ummi ai ta fi uban kowa kaniya saboda rainon cikin a nan take yi , Lubna kanta in ba dan aba ya bi su da gudu ba kai ka san da kullum tana kan hanyar Nijar to Nijeriya, shine zaka ce basa nan? Ni ai kallonsu nake yi ina shiryawa saboda idan na yi aure babu y'ar da zata mayar da Ni mijin Hajiya!" Wuce su Khadeeja ta yi da gaggawa ta fara shigewa falon zata wuce ciki tana tura tulun cikinta Aba ya kalli baba Hamza da sauri ya kalli inda ta wuce din, kasa kasa ya ce" Ji y'ar nan yadda take tafe da kadarar mutane, ya dace in ci ubanta yau" Baba Hamza ya girgiza masa kai yana sake rungume jariri ya ce" ka ga, wallahi ka kiyayi matar AL'WALED, idan ya kyale mu furfurar karya ke habata, ka ga murmushin nan da yake yi? Na munafurci ne kadan muka taba masa mata zai kai ya rufe a yi abinda za'a yi, ba kunya gare shi ba fa a kan matarsa, kana ganni ai idonka na gane maka, sai ka yi aniya ka taba masa mata harda ciki ka ga aiki da cikawa " Aba yayi tsuru yana kallonsa lokacin ne kuma AL'WALED ya karaso tare da su Sadik da ya dakatar suka gaisa da kurma wace ta nufi wajen baba Hamza direct tana buɗe babyn farin ciki kamar ta yi me Aba ya gyada kai kasa kasa ya ce" Ni abinda ke bani mamaki da suke kai mace gari wai su yi jiranta, sai kace wace ta shanyeka? Ta isama yo Ni an isa ma???" AL'WALED yayi kiskirim yana sauraron su saboda irin yadda ake magana kasa kasa ya tabbata hali ake yi, wato gulmarsa Baba Hamza ya ce" Kai ka ji tsoron Allah, kai da kake kwana a kofar asibiti fa an gaya maka ban gane ka ba? Ko so kake yi a yi a bayyane kowa ya ji?" Aba ya zarro ido harda zabura yana kallon baba Hamza kafin ya dauke kai yana mikewa ya kama hannun kurma ya dawo da ita daf da shi yana fadin" Zo, a nan ke kadai ce ta Allah, meye a jakar in gani???" AL'WALED na murmushi ya ce" Wai tufafi ta kwaso, tana jin ance an samu karuwar nan ta rikice mana da kyar ta yarda aka dauko biyu, banma san ta inda zan yi mata wayo mu juya ba" Aba ya ce" Elhaji karami ku juya ina? Inace sun shiga baban hutu kuma dama ba yau ba nake ce maka tunda ka kwace uwata ka bani jikata mana? In ba'a bani ita gaba daya ba a bani na dan lokaci mana dan Allah dan Annabi iyeah? Ni menenene ya sa ake son daga min hankali ne???" AL'WALED ya dan zarro ido sai kuma ya kalli baba Hamza wanda ya dage kafadu yana sake taba hancin Hamza karami AL'WALED ya yi murmushi ya ce" Shikenan Aba in Allah ya yarda gobe sai maman nata ta zo mata da wasu kayan sai ta yi hutu " Aba ya saki murmushi ya ce" Allah dai ya maka albarka ya karra daukaka da dukiya masu yawa yadda zaka kara aure ka yi ta zubo min su, yauwa batun zuwa ka ga ka iya ce mata a'a fa, kar a fi karfin ka a gidanka, idan tace abu kace ke an ki ba'a yi gidana ne ko na waye, kana iya tsayawa ka hade fuska ka ce sai ka zane mutun ka zane banza, ko kuwa ka samu ka zane din ai Anmy kanwarka ce ka girme ta idan ka zaneta babu abinda za'a yi human right din sun ci ubansu " Habubakar ya furta" La'ila ha ilalahu " yana zarro ido hadi da kame baki Aba ya Dube shi ya ce" Kaima ka ci ubanka , to me kake nufi? Ba za'a ɗora mutun a hanyar da ta dace ba? Kai ji karma ku turon matanku gidan nan ku rike abinku ranar sunnaa hade , duda Gimbiya tace ba'a taro ama sai na yi tunda ba shege bane , ita ke kunya to Ni Allah na tuba ai babu wanda zai ce min ya haka wai wani ta aurar da su anmy ace tana yi sunna yi? To sai me? In dai da lafiya badi ma in sha Allah ina fatan Gimbiya ta haihu ko baba??" Da AL'WALED din, da Sadik din sai suka mike a tare har sunna kallon junna kafin su kama hanyar waje, Aba ya kame haba ya ce" Ni suka bari ina zuba kamar mai sakin danyan magana?" Baba Hamza ya Dube shi da harare ya ce" Kai dai Allah ya shirye ka, baka jin magana sam, wato idan kana tsoron dakar masa mata kar a rufe ka shine zaka koya masa ya daka shi ko? Ai shima rufe shin za'a yi, wato kai kana lalaba taka a daki a waje kana hargagin karya kake so a ringa musu? Ba ruwana du Wanda ya janyo rigimarsa Ni yanzu sai dai in ce Allah ya kyauta dan in ya yarda ya daga mata hankali ta masa fushi ba zan bata hakuri ba, Ni yanzu abinda ya fi damuna ma takwara, kar aje ka ringa masa ihu ka gigita shi wallahi " Aba ya Dube su daga shi har takwran kafin ya mike yana kama hannun litle ya ce" Mu je, tashi mu yi tafiyarmu mu barsu da bakin halinsu, in ba dan ba dan ba ai da sai ka je da takwaran naka ku karata, matsalar shayarwa ne kawai zai hanna, Ama gardi kam ai ya fado da kafar dama ubansa zai ci wallahi!" Yayi tafiyarsa abinda, baba Hamza kuwa na dariya kawai yana girgiza kai A dakin mama kuwa tunda yan matan suka hade ta hade fuska tana tambayar me suka zo yi yau kuma? Sai suka ki cewa komai saboda lamarin mama sai ita, karshema sai ta ja warning tana fadin" Bana son shashanci har an ce mun saka muku ido kowani motsi kunna gida, kar na kuma gannin kaffafuwanku a gidan nan sai na neme ku, kun dai ji na fada muku" Karima ta shagwabe fuska ta ce" Mama Ama ai yanzu dalili ne ko mama, kuma ai dole ma zo mu yi shirye shiryen biki da ranar bikin" Mama ta sakar mata harare ta ce" Karima ki kiyayeni ban saka ku ba, Ni babu bikin da zan yi , ku tashi maza ku je ku yi abinda ya dace dare na sake yi kun wani zo kun sakani a gaba!" Ai kuwa bata wani sauraresu ba ta Kore su sai fada take yi da famar fadin Bari babansu ya shigo babu mai mata taron sunna haba shekarunta nawa yanzu? Kawai ya shafa fatiharsa a masallaci a rabar da naman wa makota shikenan , baba kuwa Allah ya raya . Ba shiri kowace ta bi mijinta suka juya gida Sunna zuwa ta nufi bangarenta ta kimtsa kamar yadda ta saba, domin kokari take yi sosai da sosai , sam bata bari ta jibge ba, hakan ya sa take samun dadin jikinta sosai da sosai Tana cikin saka turaran wuta a dakinsa ya shigo yana murmushi da wayarsa ya hasko mata Aunty SHAREEFA da ta yi masa VIDIO call Ai kuwa ta gyara rigar rijinta da kyau ta zauna tana amsa kiran , shi kuwa ya zauna daf da ita yana kallon yadda suke fira har suka gama suka yi salama sannan ya kashe kiran ya mikar da ita ya nufi wajen bed da ita yana kokarin cire mata rigar nan ya ce" Mu je in murza miki kaffafuwanki kin gaji sosai maman litle" Khadeeja ta yi murmushi tana rike hannunsa ta ce" Fisabililahi Ni nace na gaji?" AL'WALED ya sake riƙe mata hannun ya karra nufar gadon da ita yana murmushi shima ya sabule rigar Khadeeja da mamakinsa ta ce" wai Aban litle da wannan tulun cikin me yake jan ra'ayinka????" AL'WALED ya dubeta yana jin dokin jikinsa na sake murdewa a tausashe ya shiga neman rikitata kasa kasa ya ce" Kin fi kyau a haka....., kuma Allah ya taimakeni mai hannani ihu ta je wajen kakanta..... Anmy......... Zo mu bashi madara ko ya karra karfi yayi ya fito ko?????" Murmushi kawai ta yi, du irin yadda cikinta ya girma haka take jurewa ta bashi hadin kai, danma tunda cikin ya kai haka shi da kansa sai yake daga mata kafa, Ama fa idan ya tara abin baya ji baya gani sai ya amayar, bale yau da litle ta tafi ai ita ta kawowa aiki dan kuwa babanta sai ya baje kolinsa a duk inda hali ya bada. Washe gari bayan sun karya tana zaune kaffafuwanta saman cinyarsa yana amsa waya da abokinsa da zai shigo garin kan harkar kasuwancinsa ita kuwa sunna faman chating ta whatsup da yan uwanta har ya gama wayar ya ajiye itama ta ajiye tana dubansa saboda maganar da ya fara A nutse ya ce" Bab a ina kike son haihuwa? Wace kasa zamu je?" Khadeeja ta Dube shi da dan mamaki ta ce" Maleek khalbi, wace kasa zamu je kuwa da ta wuce nan?" Ya ɗan sake duban ta da kulawa ya ce" Bakya so mu je wani wajen?" Khadeeja ta girgiza kai a hankali ta ce" Na fi so a nan, kusa da su Hajiya , hankalina zai fi kwonciya, ka ga daga baya sai mu tafi idan da rai da lafiya" Murmushi kawai yayi yana ji a ransa anya a yanzu zai iya yin wata tafiyar kuwa? Baya jin in har zai iya yi, saboda ba zai taba lamunta nakuda ta taso mata baya kusa ba, yana addu'a ba dare ba rana kar Allah ya sake nuna masa ranar da ya nuna masa a kan maman litle, ranar da ya kawo matarsa haihuwa ta haihu aka bashi jaririyar a hannunsa mahaifiyarta kuwa aka lulubeta aka yi mutuware da ita, tabasss ya shiga halin tashin hankali mai wuyar fasara, yana fatan Allah ya jikanta sannan ya sauke duk wata mai junna biyu lafiya. Sannu a hankali ta ci gaba da rainon cikinta, a gidan aba kuwa sai da yayi taronsa Ama ba mai yawan nan ba, dan kuwa ita mama bata yi Bama sai yan anguwa da suka ringa lekowa ana sake yi mata Barka da ban gajiya har aka gama aka watse, sannan ta Hanna su Khadeeja zuwa sai zamansu suka yi, ita kunya take ji, ya'yan nan kaf dinsu wata kama ce da su kawai sai su zo su jeru? A'a Allah ya kiyaye ba zata kwashi abin kunyar nan ba gaskiya Kwonci tashi asarar mai rai, a lokacin da cikin Khadeeja ya kai haihuwa ya zamo hatta baba Hamza baya wuni bai lekota ba, bini bini zaka ga wani ya leko yace dan a gaisa ne, ita abin har dariya yake bata, irin kulawar kuwa da mijinta ke bata ya fi komai kwontar mata da hankali da saka mata nutsuwa , ya zamo bata wani fargaban haihuwar , ta gama fawalawa Allah komai tana jiran lokaci Yau asabar, sun tashi da karfe daya na rana da nufin sauka kasa dan su ci abinci, a lokacin da ta zo saukowa daga gadon bayanta ya rike mata, wata irin rikewar da bata taba jin irinta ba kafin ya sakar mata tauna mai zafin gaske da radadi Du yadda ta gwanance wajen boye masa nakudar tsaye da take fama da ita lokaci zuwa lokaci a yau sai da ta durkushe daga gadon tana rike bayanta hadi da sakin salati cen cikin wuyanta tana rintse ido Tawul din da yake goge hannunsa da shi bayan ya sa turaren hannu yayi yawa ya ajiye da sauri ya nufota yana kamata hadi da fadin" Subahanalah, Anmy lafiya????" Khadeeja na kokarin jurewa ta ji kai abin fa ba na dannewar nan bane dan haka a hankali ta ce" Bayana ke ciwo Aban litle, wayo marata, cikina" Lokaci guda ya rasa abinda zai yi cikin neman a kama masa ita da kuma neman kamata shi kadai, da kyar ya iya rarumar wayarta ya dannawa kaka b kira cikin dan gaggawar magana ya sanar mata Ai kuwa itama da sauri ta mike tana fadin" Ka kwontar da ita kafin in zo, kar ta zauna gamu nan zuwa idan nakudar ce sai mu wuce asibiti" Nan da nan ta sanarwar du Wanda ya dace ya ji sannan ta wuce da gaggawa bayan ta sanar da su cewa su yi hakuri bari ta je ta gani sai a ga abinda ya dace, dan kuwa hatta Mama khadeeja gaza motsi ta yi nan da nan ta dauki carbi ta ringa ja jikinta na rawa, dan zata iya cewa ta fi mai cikin nan kwana da zulumin haihuwar nan a ranta, kullum kuwa cikin haɗawa Khadeeja abin zubar da zaki take yi, a yanzu da kyar ta iya rike kanta dan kunyar su Hajiya da nauyinsu, kar su ga du irin yadda suke tsaye a kan jikan nasu da matarsa zata nuna musu zakewa, ama Allah kadai ya san irin yadda zuciyarta ke bugawa Tunda aka kawota gidan nan Hajiya Binta bata taɓa shiga dakinta ba sai yau, Allah ya sa shigar jikinta mai kyau ce, haka shi dinma dan haka bata wani ji nauyi sosai ba duba da ta rai ake yi yanzun Yannayin da ta samu Khadeeja a dole ta shiga sauke kayan haihuwa nan da nan ya rungumota jikinsa suka kama masa suka karasa mota suka dauki hanyar asibiti, baba Hamza kuwa da aba suka shige motar aba sidik ya ja su, sunna tafe sunna hailala kamar zasu je idi Kasancewar ta jima cikin nakudar tsaye, kuma mama ta nuna mata ta cije ta jure ta yi ta doguwar tafiya ta rike addu'a in sha Allah za'a samu mai sauki ya sa sunna isa asibiti tun a kan kwana kai ya fara badowa, hakan ya rikita AL'WALED, Hajiya Binta kuwa sai kawai ta gyarata da kyau dan kar ta dane kan har suka isa asibitin likitoci da gudu suka turo gadon mararsa lafiya aka dorata suka tura suka yi ciki da ita, shi kuwa har ya fito sai kawai juwa ta nemi kwasarsa har sai da Aba ya riko shi tam yana girgiza kai ya ce" Ka rufa mana asiri ka mike wa bilahilazi kar ka saki ka yi mana lumshe lumshen idannuwa a wannan halin da ake ciki yau ga tashin hankali" Baba Hamza ya kama masa suka kai shi saman kujera sannan suka saka shi a gaba da nasiha , Hajiya Binta kuwa tana ciki wajen da mata ke jira da kayan haihuwar tana ta addu'a kuma tana jiyo duk wani motsin da ake yi a ciki har kunnayenta suka jiyo mata ihun jariri, lokaci daya ta mike tana ta hamdallah sannan ta tsaya har aka sake amsar kayan baby aka koma tana zaunen nan har kusan minti Talatin kafin a fito da jariri boy ya sha kayan sanyi Masha Allah kato da shi, sai mahaifiyarsa da aka fito da ita itama a saman kujerar tukawa domin tuni an fitar mata da jinni an yi mata dinki, haihuwar da shiryatan bai wuce awa daya da rabi ba komai ya gama cikin ikon Allah aka kaita dakin hutu da ƙarin ruwa dan ta karra karfi Cike da farin ciki kaka b ta kai musu jaririn, AL'WALED kuwa ya zuba mata ido a lokacin da take fadin" Alhamdulilah alhamdulilah, ga yaron mu, ga yaron mu ta samu lafiya har tana dakin hutu , Masha Allah alhamdulilah" Wata irin ajiyar zuciya ya sauke kafin ya tare babyn yana sake zuba masa ido, sai kuma ya mike ya mikawa su aba ya nufi ciki yana bin bayan Hajiya Binta dake waya da su Mama Khadeeja tana fadin ai in Allah yayi nan da awa hudu sa dawo gida a ɗora ƙatuwar tukunyar wankan jego . Aba ya zubawa yaron ido kafin ya kalli baba Hamza ya ce" Ka ga d'a kamar na turawa, Ni gaba daya ma tsoron Allah ya kama Ni, ikon Allah wai yau uwata ce da d'a" Baba Hamza ya ce" A'a cewa zaka yi yau kai ne da jika na hudu, haka batun yake ka tsufa malan" Aba ya Dube shi shekeke sai kuma ya mike yana fadin Bari dai in sanarwa Gimbiya, ana cen ana munafurci wai ba'a damu ba , yanzu haka tana cen tana karkarwa a daki ita kadai, bari in sanar mata sannan in je in dauko takwarar Tata in Kai mata ita dan na tabbata ta Larabawa yanzu da tana iya tashi da ta cira mun ganta a nan dan tsabar soyayar jika, Ni kam da sauki gaskiya ban iya wannan rashin kunyar ba" Shi dai baba Hamza bayan ya yiwa yaro addu'a yana sake maimaita sunnan da babansa ya gama yi masa rada yanzun nan yana jin wata irin kaunar yaron na ratsa sasan jikinsa.....ikon Allah kamar an sake bashi mahaifin AL'WALED a lokacin da yana jariri, kamanun har sun ɓaci, ashe zai ga wannan ranar, kai shi ko yanzu ya bar duniya alhamdulilah an ga duk ribar da ake jira........yaro ya yi kama da mai sunnansa kamar har ta baci A daki Hajiya Binta guduwa ta yi waje ta bar masoyan nan sunna sinsinar junna, ko tace yana zaune saman kujera sai faman sinsinar hannayenta yake yi yana ta duba cikinta yana murmushi A tausashe ya ce" Sannu Anmy....., Allah ya miki albarka, ya raya mana boy" Khadeeja ta lumshe ido sannan ta sakar masa murmushi a hankali tana sake riƙe numfashi dan ji take yi idan ta yi wasa ɗinkin nan tsaf zai barke mata su shiga uku. A tausashe ya ce" Kin ce a saka masa sunnan Marigayi ko? Na masa huduba da sunnan, Ama me zaki ringa kiransa da shi ?" Khadeeja ta Dube shi cike da jin dadin ya yarda da ta roki ya saka sunnan Marigayin dan su farantawa baba Hamza da shi kansa da kaf ahalin gidan nan, a tausashe ta ce" Litle tace ameer ya fi, cikin biyu muka zaba Khalifa ko Amir" Yayi murmushi yana zaunensa darr bashi da jiyar fitowa sunna shan firarsu , summa a waje sunna shan tasu da kuma gulma har aka maido babyn saboda sanyi sanyin waje sannan suka yada tabarma sunna jiran tuwo daga gidan Gimbiya har a sake su, dan sun ce su ai sunna nan kawai sa koma gidan da mai haihuwar......... Sun dawo gida lafiya , nan fa gida ya shiga kwasar yan Barka, domin hatta Mama a ranar ta zo ita da kurma wace ta haɗa y Nata y nata ta yi musu bankwana cewar ta koma gidansu kuma tunda dai mamanta ma ta kawo babyn, a ranar kuma aba ya kawo hajiar larabawa wace ta yi ta farin ciki tana ƙara rungumar baby , danma basa nan za'a yi sunna domin zasu je umarah ne wace Khadeeja ta biya musu harda uncle Umar da kuma mama fateema, su kam me zasu ce da auren nan banda fatan ALKHAIRI? Sunna matukar addu'ar fatan ALKHAIRI da karra dangon soyaya da zumunci sosai da sosai. Bayan kwana bakwai aka zana taron sunna, aka yi taro na mamaki, taron da ya yi kamar na daurin auren koma sama da haka domin du Wanda bai samu halartar daurin auren ba ya samu halartar na sunna, ciki harda dangin mama Khadeeja , domin tunda ta samu lafiya suka je harda baba Hamza suka rinqa bi gida gida sunna neman afuwar danginta , wannan dalili kuwa ya haɗa kwai da kwarwata shagali ba'a cewa komai sai hamdallah Bayan taro ya watse ya rage mai jego dake bayi ana faman yi mata wanka mai zaman kansa domin irin yadda ake dana mata ruwan zafi da tawul sai ta baka tausayi, kaka b kuwa ta dage sosai sai dana mata take sai da ta gamsu da gashin sannan ta fito ta dauki hijabinta ta dauki Ameer a hannun babansa tana fadin" Bari in Kai shi Hajiya Inna zata gasa shi, ka san kowa da abinda ya fi kwarewa Ni ban iya wankan jarirai ba, Hajiya zainab kuwa ana cen ana famar salamar baki , iyayen nan naku kuwa dama ai sunna cen ana fama da waya wai harda su Shareefat a rawa kai Allah ya kyautawa iyayen zamani" Murmushi yayi yana ɗan sake gyara mata rungumar baby din ta fice sannan ya mike ya fitarwa Khadeeja da kaya mararsa nauyi hadi da pant da auduga tare da turare kayan da turaran fesawa sannan ya same zaunawa yana jiranta Mintinan kadan ta fito daga wankan, ta nade gashinta a tawul karami...., sannan ta nado wani a jikinta, ta yi jajajir sai fitar da hucin ruwan wankan take ta karaso direct inda kayan suke tana fadin" Papah litle me ake min a dakina fisabililahi?" Murmushi ya saki yana sake gyara zama ya ce" Zuwa na yi in ga matata ko ba'a yarda ba???" Khadeeja ta saki murmushi tana buya wajen gado ta saka pant din, shi kuwa har dogon wuya yake yi sai da ta dago suka yi ido hudu ta sune kai da kunya ta ce" Kai dan Allah a'a fa" Ya saki murmushi mai sauti yana mika mata hannu ya ce" Wai ya aka yi kike yin ja dauuuuuuu kamar an silalaki??" Khadeeja ta saki dariyar da bata shirya ba ta zo a hankali ta shige jikinsa tana kankame shi a hankali ta furta" Aban litle, i love You so muchhhh" AL'WALED ya ringa sauke ajiyar zuciya a hankali ya ce" maman Litle, kar ki sa in KARRA maki ciki fa kuma a ga laifina" Dariya ta yi tana karra shigewa jikinsa ta yi luffffff abinta shi kuwa ya rungumeta da kyau yana shafa bayanta yana jin nutsuwa da kwanciyar hankali ya sake lulube duniyarsa........ Alhamdulilah 🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰 A nan muka dasa karshen wannan littafi namu mai taken farkon gannin idona....., ina fatan littafi ya kayatar da ku yan uwa....., ina mai sanar maku cewa in sha Allah MAGE ZAGAYE NA BIYU ZAI SAUKA A SABON WATA, INA FATA ZAKU SHIRYAWA TAFIYAR? GODIYA NAKE SOSAI YAN UWA idan na yi kure a yafe min, na gode, daga alkalamin taku y'ar mutan Nijar....wato SAJIDA 55