[22:28, 9/3/2017] ‪+234 803 922 1122‬: 🍂🍂 SAfNA🎋🎋 *Bismillahir rahamanir rahim, INA yiwa dukkanin al ummar musulmi barka da salla more especially fans dina Wanda nasani da Wanda bansani ba, Allah ya karbi ibadunmu kuma ya maimaita mana* _jinjina agareku members din Maman Aysha grp, inajin dadin kulawarku agareni, thanks for the luv and care Allah ya barni tare daku_ *INA rokon Allah yanda ya bani ikon farawa Allah ya bani ikon gamawa lpya* 1⃣➖5⃣ Bayero university kn Yan mata da samari zaune a bakin faculty of law kowa sai harkarshi yake yi, wasu suna discussion, wasu suna hira da friends dinsu, wasu kuma suna zance da samarinsu. Duk Wanda kagani akwai abinda yake yi, shigowar wata dalelliyar motane kirar BMW 2017 ta dauke hnklin duk Mutanen da suke zaune a wajen, daidai bakin faculty din aka faka motar, kowa na wajen ya nutsu ya zuba ido suna so suga ne fitowa daga cikin motar......wani hadadden saurayi ne ya fito sanye cikin wata shirt polo red color, yellow jeans, yellow facing cap da kuma red flat cover shoe masu tsadar gaske. Fuskarsa manne take da wani tsadadden balack tabarau hannunshi kuma daure da wani agogo me tsada. Me krtu kallo daya zakayi mishi ka gane cewa kudi, Hutu da kuma gayu sun ratsa shi, he is every smart and handsome, irin kyaun da duk buduwar data ganshi saita hadiyi yawu. A tare yan matan wajen suka furta waww, mufida tace wanan handsome din kuma daga ina? Kuma Dan gdn waye? Zainab ce ta basu amsa da cewa Imran kabeer mesikeli nefa, dan gidan alhaji kabeer mesikelin naira ne, iam very sure kunsan sunan shi, Wata daga cikin yan matan ce tace kwarai kuwa munsan sunanshi, Amma bamu taba ganin shi ba, dama shine wanan? Dole 'yan matan garin nan su haukace akanshi, gskya ya hadu to the core, saidai ance yanada girman kai da izza, to ke a ina kika sanshi zee? Saurayin big girl nefa, binta tace wai Sumy? Eh ita, jakar uba Amma fa idan ta aureshi ta gama yin SAA a duniya, dama itama babanta done ne, kome ya shigo yi sch din nan? To koma zance ya shigo wajen ta? Kowa shiru yayi sbda ba Wanda zai iya bata amsa acikinsu. A bangaren imran kuwa phone din shi ya dakko ya fara dialing no Sadik, yana dauka yace na shigo cikin skul din fa, kana ina ne? Sadik yace ina tare da students a class, inayi musu lecture Amma saura 20mints na fito, yi hakuri ka jirani, cikin sham kamshi yace kaima Kasan bazan iya jira ba, zan tafi kawai, you should call me when you're through. Sadik ne yayi sauri yace don Allah karka tafi imran, kayi hakuri ka jirani pliss, imran yace to ai problem din ba wajen da zan jiraka, ni kuma bazan shiga motor nayi ta zama ba, Sadik yace to ka shiga capteria ka jirani pliss? Kashe phone din yayi ya nufi capteria, yana zuwa yayi ordering malt da pizza yanaci a yangance, taunar ma kmr a dole yake yinta. Wata kyakkyawar yarinya ce suka shigo cikin wajen ita da friends dinta tana gaba suna take mata baya kallo daya zakayi mata ka gane cewa gayu ya ratsa ta, idan ka kalli yanda take tafiya saika rantse 'yar sarauta ce, wani irin taku take mejan hnklin duk Wanda yake kallonta. Cikin isa da kasaita ta nemi waje ta zauna, tunda suka shiga wajen hnklin 'yan matan ya koma kan imran da yake gefe a zaune, dukkansu sunyi falling wani irin kallo suke binsa dashi Amma banda safna domin kuwa ko kallon iskar data deboshi batayi ba. daya daga cikin ma'aikatn wajen yazo ya tambayesu me zaa kawo musu? Kallon friends dinta tayi tace kowa ya fadi abinda yake so, Naila da Fatima sukace shawarma da coke, Bilkisu da Najwa sukace pizza da ice cream, ita kuma Safna tace bata sha'awar komai faro kawai zai kawo mata. Chartn take tayi a wayarta har suka gama, Wanda yayi musu order abincin takira tace nawa ne kudinka? Yace 10k ne, nan take ta bashi raper 100 sabbi fil, cikin Jan class tacewa 'yan matan muje ko? Suka mike suka tafi, Bilkisu harda tuntunbe garin kallon imran. Tunda suka shiga wajen ya bisu da kallo, sbda yasan dole idan suka kalle shi sai sun kara kallonshi, saidai abinda ya bashi mamaki shine shareshin da safna tayi, sbda tunda yake mace bata taba shareshi ba duk kyaunta da class dinta, domin kuwa shi kansa yasan Allah yayi mishi baiwar kyau. Su safna na fita Sadik ya shigo kunnensa ya kama yace iam very sorry my friend na zaunar dakai ko? Cikin basarwa yace karka damu, na tashi muje ne? Ko zaka sha wani abu? Sadik yace bari na karbi ruwa kawai mu tafi. Suna fita daga capteria imran ya kalli Sadik yace da kana shigowa ka hadu da wasu yan mata? Wat yar iskar dariya Sadik yayi, yace yau kuma da bakinka kake mgnar yan mata? Shan kunu imran yayi yace Dan iskanci daga tambaya saika fara min dariya, Sadik yace yi hakuri abokina, nasan wacce kake son Sani acikinsu, safna ce Amma students suna kiranta da swanky lady, law take karnta level 300 take yanzu, kallon sa Sadik yayi yace Seme kake sonji kuma? Smiling imran yayi yace shikenan let's go. Har suka karasa bakin mota idan 'yan mata akan imran yake, zai tada mortar kenan saiga Sumy kamar an jefo ta cikin iyayi tace haba yaya imran don Allah, yanzu ka shigo har cikin skul din nan amma ko ka neme ni? Cikin hadaddiyar voice dinsa yace sorry Sumy aini na manta a sch din nan kike, cikin kissa tace to yanzu ina zaka? Zamu tafi gda mana, to don Allah ka tsaya mu Dan gaisa mana, cikin isa yace kinsan bana son magana sosai, wallahi wanan hirar da mukayi ma harna gaji, so iam going...be Jira amsar ta ba ya figi motarshi suka tafi, Juyawa tayi taga attention din yan matan wajen gabadaya akansu yake,saidai basajin abinda suke fada, ji tayi kanta ya kara girma sbda ba karamin alfahari bane ace ta tsaya da Dan kwalisar saurayi kmr imran, cikin takun yanga da iyayi ta bude motar ta shiga, sauran students kuma kowa yana fadin albarkacin bakinsa Maman Aysha [22:31, 9/3/2017] ‪+234 803 922 1122‬: 🍂🍂 SAFNA🎋🎋 5⃣➖1⃣0⃣ Washe gari around 5pm imran yana zaune suna hira da friend dinshi mas'ud saiyaji ba wacce yakeson kara gani kmr safna, kawai saiyace mishi ya tashi ya rakashi BUk, nan take kuwa ya mike suka tafi. be fadawa Sadik zai shiga ba sbda yana tsoron iskancinsa, waje ya samu ya faka, sanan suka hau saman motar suka zauna yana kallon mutane 1 by 1, ba abinda zuciyarsa takeson gani kmr safna, can ya ganota sun taho ita da aminiyarta Maryam, tun kafin su karaso ya ganeta, Sbd tafiyarta ta daban ce komai nata is unique, sun kusa zuwa inda yayi packing kenan wasu samari matasa suka tare ta, daya daga cikinsu ne yace ranki ya Dade don Allah temakon da kika saba yimana yauma mukazo ayi mana, fuskarta dauke da smiling tace go ahead ina jinka, wallahi dama kudin registration dina ne be cika ba, gashi kuma gobe zaa rufe kuma naje gda ban samu ba, cikin kulawa safna tace nawa kake nema yanzu? Yace 20k, zuge zip din bag dinta tayi ta dauko raper yan 50 naira guda hudu ta mika mishi, har rusunawa yayi dazai karba, godiya ya fara suburbudo mata tace karka damu kuje kawai, sanan sukaci gaba da tafya, ta jikin motar imran suka bi, Amma ko kallon wajen batayi ba Tunda ta taho hnklin imran akanta yake, duk abinda ya faru a idonshi akayi, kallon mas'ud yayi yace abokina inason yarinyar can, sbda ta hada duk wasu qualities da nakeso a wajen mace, I like all her style, so zanje kujerun kusa dasu na zauna, kai kuma saikaje kayimin mgna da ita, yace to shekenan. Su safna na zaune saiga mas'ud yazo bayn sun gaisa yace dama friend dina ne yakeson mgna dake, cikin kasaita safna tace wa kenan? Imran mesikeli, bansanshi ba, ni banma taba jin wanan sunan ba, da mamaki mas'ud yace Amma duk yan matan garin nan ba wacce batasan lbrn imran ba, kodai ke bakuwa ce? Ko daya, kawai dai ban damu da rayuwar wani ba, kuma nima banaso a shiga tawa, more especially akan lbrn samari banida wanan time din, a sanyaye mas'ud yace me zance mishi kenan? Ka fada mishi indai da gaske yana son ganina yazo nan ya sameni. Jiki ba kwari ya koma ya fada mishi, abin ba karamin bata mishi rai yayi ba Amma sai yayi smiling yace karbi compliment card dina ka bata, duk ranar da tayi deciding kulla abota dani ta kirani, juyawa ya karayi ya kaimata card din sanan ya fada mata sakon imran, ba tare da ta kalleshi ba tace ajiye anan, yana ajiyewa yaje suka tafi. A mota mas'ud ya kalli imran yace my friend ina girman kanka da kwalisarka suke da har kabari wanan karamar yarinyar take Neman Rena maka hnkli? Smiling imran yayi yace time dinta na bata yanzu, iam very sure duk ranar da naje mukayi hira da ita zata sauke komai, ko ka manta koni waye? Ni din ne de imran kabeer mesikeli, INA nan a yanda nake ban canja ba, darya sukayi irin ta manyan yara sanan ya bude musu kina a mota. A bangaren safna kuwa, mas'ud yana tafy Maryam ta kalleta tace my sis da gaske kk bakisan imran mesikeli a garin nan ba? Smiling safna tayi tace waye zaice besan imran ba, ai duk inda kika ga 'yan mata sun hada grp yanzu a garin nan zancensa ake, kawai pretending nayi sbda naga ya fiye girman kai da yawa Sbd yana takama da kudi da kyau, cikin nutsuwa Maryam tace Amma fa duk da haka karkiyi wasa da damar ki, sbda akwai yan mata sunfi dubu da suke mugun sonshi Amma besan sunayi ba, so kiyi a hnkli kinsan INA son cigabanki, idan kika auri imran gskya kinyi SAA, sbda bazan boye miki ba nima da nasoshi da naga ba yanda zanyi ne na hakura, kinsan sis dinshi salma kawata ce sosai, tare mukayi nigerian turkish da ita. So take it easy pliss, dariya safna tayi tace to shiikenan my sis, daga nan sukayi sallama kowacce ta tafi gda Maman Aysha [22:33, 9/3/2017] ‪+234 803 922 1122‬: 🍂🍂 Swanky lady safna🎋🎋 1⃣0⃣➖1⃣5⃣ Yau kusan 1 month kenan imran yana jiran safna ta kirashi Amma shiru, gashi kullum sonta karuwa yake a zuciyarsa, kawai saiya yayi waya sch din a duba mishi time table din class dinsu, aka fada mishi lecture 3to5 ne da ita. Yana idar da sallar laasar ya shiga wanka ya shirya cikin wani tsadadden tissue yard fari tass anyi mishi aiki da blue, sanan ya Dora hula blue ya fesa disigner turare. Lexus dinshi ya dauko yayi wa key sai hanyar BUK, 15mints to 5pm ya shiga, waje ya samu ya faka motar, kin kashe motar yayi sbda A/c a kunne take, wakar film din ashqui yasa yana saurara a hankali, dake tinted glass ne ba Wanda yake ganin shi. A gajiye su safna suka fito daga lecture, wata gown din material ce ajikinta lemon green da touch din orange ajiki, saitayi rolling na orange gyale, tasa orange high heel, sanan ta manna brown glass, a gajiye take tafiya Amma masu kallonta sai suyi zaton sarauta ce tasa take haka, wasu gujeru suka samu daga can nesa suka zauna kallon Maryam tayi tace iam very thirsty Amma bazan iya zuwa shope ba na gaji da yawa, smiling Maryam tayi tace bari na sayo miki, murmushin jin dadi safna tayi tace ngde kawata, Allah ya barmu tare, sukayi dariya a tare. Maryam na barin wajen imran yaje, tun kafin ya karaso kamshin designer turarenshi ya bugi hancin ta, fuskarshi dauke da murmushin da yake yaudarar 'yan mata dashi yace amincin Allah ya tabbata agareki, dagowa tayi suka hada ido, nan take taji gabanta yayi mugun faduwa, a zuciyarta tace wanan mutun ne ko aljan? Amma saita basar cikin kasaita tace kaima amincin Allah ya tabbata agareka, kafeta yayi da wani shu'umin kallo still yana smiling yace can I sit here pliss? Why not ta bashi amsa batare da ta dago ta kalleshi ba, bayan ya zauna yace yau kusan 1month kenan INA jiran call dinki Amma shiru, ya karasa mgnar yana kallon kwayar idonta, wani mayaudarin kallo ta watsa mishi sanan tace dama nace zan kiraka ne? Langwabe fuska yayi yace oh sorry, gsky ne bakice zaki kirani ba, hannu yasa ya Dan buki bakinshi yace subutar baki nayi, but iam sorry, yanayin yanda yayi kawai saiya bata dariya, shagwabe fuska yayi yace oh abin dariya ma na zama ko? Ya karasa magnar da bedroom voice. Wani irin yanayi safna ta shiga, gabadaya shu'uman cinsa ya kashe mata jiki, a zuciyarta tace dole 'yan mata su mace a sanshi Sbd ba karamin hatsabibi bane.....katse mata tunani yayi da cewa don Allah idan bazaki damu ba inaso ki zama kawata, sbda komai naki yana burgeni, inaso naga mace me Jan class, komai naki is unique I like all your style safna. Cikin basarwa tace ka taba ganin inda akayi abota tsakanin mace da namiji? Wata Yar iskar dariya yayi yace to inaso ki zama budurwa ta? Tunani ta shiga yi, tabbas ya hadu, ba matar da zatace bata sonshi, saidai da alama yanaji da kanshi, yanada izza da kuma girman kai, anya ma kuwa da gaske yake sona ba yaudarata yazo yi ba kuwa? Nima tun ranar dana fara ganinshi naji nayi falling, saidai INA tsron abinda zai faru nan gaba......katse mata tunani yayi da cewa aunty safna ya kikayi shiru? Ko ban samu karbuwa bane? Smiling tayi tace I will think over it, wata shegiyar dariya yayi yace really? Yanzu har sai kinyi tunani akaina? Hmm shi kenan, bani phone no ki sai mu ringa communicating ko, tace to. Phone din shi ta karba tasa mishi, shi kuma ya kirata tayi saving no shi, sanan yayi mata sallama harya fara tafya ya juyu yace ba rakiya? Cikin shagwaba tace wallahi agajiye nake, smiling yayi yace OK bye Yana shiga motarshi saiga Sumy, cikin tsananin kishi tace wai me kake shigowa yi cikin skul din nan ne? Cikin shan mur yace zance nazo, zance kuma? Ni kuma ya zakayi dani kenan? Yaya imran meyasa naka tausayi na ne? Meyasa kake wulakanta ni don Allah? Dakata Sumy, ni dama ai ban taba cewa INA sonki ba ko? Amma ni nace INA sonka ai, wanan kuma damuwar kice, inaso kisani ke ba type dina bace so bazan taba sonki ba, gara ma ki cireni a ranki, zatayi mgna yace ya isa don Allah, harkin samin headache wallahi, kinsan banason surutu dayawa, be jira amsarta ba yaja motarshi ya tafi, waje ta samu ta zauna saida tayi kuka me isarta sanan ta shiga motarta ta tafi Maryam na ganin imran ya tafi ta kawowa safna ruwa, tace imran na hago shiyasa na tsaya sbda Ku sake kuyi mgna, gskya kawata kinada saaa samun miji irin imran ai sai me tsananin rabo, saidai kuma kema ba baya bace wato auranku shine match to match Sbd kunyi masifar dacewa da juna, smiling safna tayi tace gsky ne kawata, ba karya imran ya hadu, saidai naga kmr igiyar kudi da mulki suna Yawo akanshi, INA tsoron abinda zaije ya dawo nan gaba, dafa kafadarta Maryam tayi tace karki damu insha Allah ba abinda zai faru, daga nan tasha ruwan suka tafi 🎋 1⃣5⃣➖2⃣0⃣ Yauma kmr kullum imran yazo suna hira da safna yace safna ya kamata nasan wani Abu game dake, I mean asalinki da kuma familyn ki, smiling tayi tace OK, Kamar yadda ka Sani sunana safna Nasir kuma mu 'yan asalin Wudil ne, a USA aka haifeni a can nayi primary and secondary schools, dazan fara jamia saina roki dad dina ya dawo dani 9ja nayi anan sbda na saba da family na, yaso yaki amma Dana nace saiya amince, a yanzu haka INA gdn uncle dina ne a nasarawa GRA, duk lkcn da mukayi Hutu a america muke, idan mun koma kuma na dawo, kuma time to time dad dina yana zuwa min visit, Smiling imran yayi yace waww wato ke rayuwar turai kikayi gabadaya, shiyasa wayewarki ta fita daban data sauran 'yan matan garin nan, shiyasa lkci guda naji kin burgeni, kinsan ni bana Hulda da kananan babes, kuma bana harka da talaka, ko kadan banasan harkar karanci shiyasa komai naki yayi min, na dade ina laliben mace irinki bansamu ba, nayi friendship da 'yayan senators, ministers, ambassadors, ke har yar gdn president ta nuna tana masifar sona, amma ni duk basiyimin ba, akanki na fara soyayya safna, kuma kece last insha Allah, dama don ni aka hallice ki, ina ganin rabon mu hadu ne yasa kika taho 9ja ko? Itama smiling tayi, sanan yace saidai har yanzu baki bani amsar magnar da mukayi ranar nan dake ba, ko bakiyi tunanin bane safna? Smiling dayake kara mata kyau tayi sanan tace ai tunda kaga na zauna muna hira dakai na amince, dariya yayi yace to Allah ya tabbatar mana da alkairi tace amin. Tun daga wanan ranar soyayya me karfi ta shiga tsakanin imran da safna, saidai abinda yake daure mishi kai shine har yanzu safna taki yarda yaje gdn uncle dinta, kullum saidai yaje schl ya sameta, ya rasa dalilinta nayin hakan Wai me karatu waye imran ne? Imran Dane ga alhaji kabeer mesikeli, Wanda mutane kewa lakabi da mesikelin naira, kuma shine Turakin Kano, alhaji kabeer mesikeli babban Dan kasuwa ne daya mallaki kamfanoni da gdaje Wanda ni kaina bansan adadinsu ba, kuma shine me makrantar Nigerian Oxford university dake garin panshekara a Kano, makaranta ce data kunshi 'yayan masu kudi domin kuwa duk iyayen da basa sha'awar fita da 'yayansu kasashen ketare kartu anan suke nema musu admission, kuma kudin registration 10million ne. Imran schools of aviation yayi dake birnin Holland, bayan ya zama cikakken pilot sai suka daukeshi aiki agarin, lkcn da dad din shi ya bude Nigerian Oxford university saiya nemi daya dawo gda 9ja kuma ya nadashi chairman management committee na sch din, wanan shine dalilin dayasa manyan yara na garin suka San imran, kuma yayi popular sosai. Imran su biyu ne a wajen iyayenshi shine babba, sai kuma kanwarshi salma itace aminiyar Maryam friend din safna. Imran kyakkyawa ne irin kyaun da zama ringa ganin kamar shi yayi kansa, kallo daya zakayi mishi kaji ya shiga ranka saidai miskiline, bashida mutunci, yanada girman kai da izza kuma sanan ya tsani talaka, ko kadan imran baya tausayin talaka, tsakaninshi da talaka kawai yayi mishi aiki ya biyashi. Wanan mummunar dabi'ar tashi ba karamin damun mahaifinshi take ba, kullum addua yakewa danshi akan Allah ya cire mishi tsanar talaka a zuciyarsa, duk lkcn da suka zauna suna hira saiya tayi mishi nasiha amma dake Wanda yayi nisa bayajin kira ko kadan baya dauka. A yanzu haka salma tana kartu a NOU panshekara, medicine take krnta kuma a level 6 take, shekararta 23, ita kuma Maryam babanta ne vice chancellor na bayero university Kano itama 23yrs take kuma tare suke karantar law da safna, ita kuma safna shekararta 20 so 3yrs Maryam ta bata, amma kuma bata da aminiyar da tafi Maryam. Shi kuma imran bashi da friends din dayakai Sadik da mas'ud, Sbd tare sukayi kartu dasu, kuma dad din mas'ud shine ambassador na kasar Holland kuma family friends ne suda gdn su imran, shi kuma Sadik babanshi ne minister of finance kuma lecture ne a BUk, sanan suma family friends ne da gdnsu Maryam. Sadik shi yakeso ya auri Maryam, shi kuma mas'ud shizai auri salma. Kafin imran ya hadu da safna saida yayi soyayya da yan mata har guda uku kuma 'yayyan manyan mutane domin kuwa harda yar President, sai anzo mgnar aure yace ya fasa, dake dad din shi yana mugun soshi sai yake ta biye mishi. Daga karshe dayaga yana Neman mayar dashi krmin mutun saiya yanke hukuncin hadashi da Yar amininshi senator ma'azzam doguwa, me suna Fareeda yanzu haka tana final year dinta a Oxford university kuma shekararta 25, da imran ya amince Sbd babbar yarinya ce, amma tun ranar daya fara ganin safna yaji bayason kowa sai ita. Cigaban labari Maman Aysha Maman Aysha [22:34, 9/3/2017] ‪+234 803 922 1122‬: 🍂🍂 Swanky lady safna🎋🎋 2⃣0⃣➖2⃣5⃣ Yauma kmr kullum imran suna zaune suna hira shida Sadik ya kalli Sadik cikin bacin rai yace zuciyata ta fara bani shawara na rabu da safna, cikin kidima Sadik yace meyasa zska rabu da ita? Sbda tana Neman renamin hnkli, kuma sbda batasan halina ba shiyasa takemin haka, Kasan ni a kankanin lkcn nake cire mace a zuciyata, mata basa renamin hnkli, tuntuni nake binta takaini gdnsu amma taki, kuma ni so nake na aureta, bazai yiyyu ace kullum saidai mu hadu a school ba, idan bata canja ba very soon zan rabu da ita. Sadik yace yi hakuri abokina, zanje nayi mata mgna, Amma don Allah karkace zaka hakura da ita. Yau lecture 9to11 ne dasu safna bayan sun fito ta samu waje a gefen faculty su ta zauna taba tunani yanda zata tafi gda sbda yau Maryam bata shigo ba, kuma ta kira wayarta switch off. Sadik ne yayi mata waya yace tazo yanzu ta sameshi a office dinshi tace to. Da hanzari taje, bayan sun gaisa yace dama imran ne yace na tambayeki meyasa bakya so yaje gdnku? Wit confidence tace problem din shine dad dina yayi min warning sosai akan kula samari kafin yabarni naxo kartu nan, kuma yana yawan kawomin unexpected visit, so INA tsoron kar wataran asamu akasi kuma iam very sure duk ranar daya kamani INA zance to confirmed zan koma USA ne, kuma dakyar zai yarda na aureshi Sbd dad dina mafadaci ne, kuma yanada tsauri. Yanzu haka yasa an nemomin body guards suna kula dani tare muke zuwa school din nan dasu, window office din shi ta kalla ta nuno masa wasu mutane sunsha bakaken suit a tsaye a bakin office din VC tace kaga irinsu can ma, ba inda basa tsayawa a sch din nan. juyawa yayi ya kallesu kawai saiya kwashe da wata 'yar iskar dariya, dariya yayi sosai har yana Dora kanshi akan table, cikin isa da kasaita safna tace meya baka dariya? Dagowa Sadik yayi yace gani nayi sai wani muxurai suke, gskya dole kiji tsoron kai samari gdnku, Amma ba matsala yanzu nagano reason dinki kuma I will explain to him insha Allah ya karashe mgnar yanata dariya, jikinta ba karmn sanyi yayi ba Amma saita basar. Sallama tayi mishi ta tafi har taje bakin kofa ta dawo tace yau Maryam kalau kuwa? Naga batazo sch ba, kuma na kira layinta baya shiga. Eh wallahi batajin dadi ne, eyya Allah sarki my sis, aikuwa zanje yanzu na dubata, cikin kallon zargi yace body guards din naki zasu yarda ki biya kuwa? Cikin basarwa tace ba matsala, smiling Sadik yayi yace kinga sallami body guards din naki muje na kaiki, har zatace aa sai kuma ta tuna cewa a adaidaita sahu zata tafi, sai kawai tace toh zan jiraka a waje yace to. A tare suka jera zuwa wajen da yayi packing imran ne ya kirashi a waya, saiyace kazo packing space INA jiranka. Suna tsaye a wajen saiga shi ya fito daga office din VC yana wata tafya ta takama hnklin safna be tashi ba saida ta hangi Mutanen dazu da ta cewa Sadik body guards dinta ne suna takewa imran baya, gabanta ne yayi mugun faduwa shekenan asirina ya tonu, dama ba securities din VC bane? Ya salm to ko shiyasa Sadik yake ta yimin dariya? Yanzu ya zanyi idan Sadik ya fadawa imran? Shi kenan yau karyata ta kare kenan...... Imran ne ya katse mata tunani da cewa my princess what's wrong? Tunanin me kike harna karaso baki Sani ba? Sadik ne yayi karaf yace Kasan twin sis dinta Maryam batajin dadi ko skul batazo ba, shiyasa ta shiga damuwa, dagowa tayi suka hada ido da Sadik kawai saitaga ya daga mata gira. Imran yace eyya Allah ya bata lpya suka amsa da amin, kusa da ita imran ya matso cikin rada yace mata yanzu INA zaki? Jiki ba kwari tace zamuje mu dubota ne nida Yaya Sadik, cikin wata irin voice yace kyale Sadik muje na kaiki, Sadik ne yayi karaf yace rufa mata asiri nima saida na nemi izini a wajen body guards dinta da sukazo daukarta, kuma nayi musu alkawari zan mayar da ita gda sanan suka kyaleta, so INA ganin ka tafi kawai zanzo muyi discussing anjima. Wani kallon so imran yayiwa safna yace wai haka my princess? Diriricewa safna tayi ta rasa abinda yake mata dadi, ji take dama ta nutse a wajen sbda kunya amma saita daure ta daga mishi kai kawai, cikin so da kulawa imran yace to ni zan wuce, don Allah kiyi mata sannu kafin Nazo, a hnkli tace to, ya shiga mota suka tafi da securities din shi, shima Sadik ya bude mota yace safna ta shiga su tafi. Suna fara tfy ya kalleta yace Aron body guards din naki kika bawa imran ne? Kasa dagowa tayi ta kalleshi ballantana ta bashi amsa. Har sukaje gdnsu Maryam safna bata dago ba, yana faka mota safna ta bude ta shiga cikin gdn da sauri, a falo ta sami mama suka gaisa sanan ta shige dakin Maryam a zaune ta sameta tana kallo a laptop dinta, tana shiga dakin ta fada kan gado ta fashe da wani irin kuka, a rikice Maryam tace kawata meya faru? Komai ma ya faru Maryam, yau asirina ya tonu nayiwa Sadik karya kuma da alama ya gane ni, cikin zumudi Maryam tace iya Sadik ne ya ganeki ko harda imran? Cikin kuka tace Sadik ne ya gano ni, amma nasan zai fada mishi, dafata Maryam tayi tace indai Sadik ne karki damu yasan komai Maman Aysha [22:35, 9/3/2017] ‪+234 803 922 1122‬: 🍂🍂✍ Maman Aysha [22:38, 9/3/2017] ‪+234 803 922 1122‬: 🍂🍂 Swanky lady safna🎋🎋 2⃣5⃣➖3⃣0⃣ Kallon mamaki safna tayi wa Maryam tace ban gane yasan komai ba? Eh yaya Sadik yasan lbrn ki safna, in fact shine ma ya kara mana caurage akan kici gaba da nuna ke Yar masu kudi ce har lkcn da imran zai fada tarkonki sbda shima girman kan imran da tsanar da yake nunawa talaka tana damunshi, sunaji ajikinsu kmr kice zakiya magance matsalar imran, dariyar da yayi miki dazu tsokanar ki kawai yake, Amma yasan komai. Ajiyar zuciya safna tayi sanan tace gasky na fara tsorata da al amarin imran Maryam, sbda na fuskanci tsanar da yayiwa talaka ba karama bace, INA tsoron ranar dazai gane ni ba 'Yar wani bace, yanzu zancen da nake miki imran yana nan ya Gina gda na tro billions of naira, kuma yana nan yana sa ran iyayena su hade mishi gdn da kaya masu tsada, kuma shi bashi da wani buri daya wuce ace ya auri kyakkyawar mace, big girl kuma 'Yar masu kudi, yanada burin aurar yarinyar da tayi suna ita da iyayenta, ya kike tunanin zaiji duk ranar daya gane koni wacece? Ina ganin lkci yayi dazan fadawa imran gskiyar lbrina. Uhm uhm safna wallahi karki soma, ko kina nufin kice min baki kamu da sonshi ba? Iam very sure kina son imran so me tsanani, kuma wallahi idan kika sake yasan lbrnki bazai taba auranki ba, ni INA ganin kawai kice ya tro parents din shi su sami baba Sharif ayi magana a zuwan shine uncle dinki, ya zama koda zai ganeki sai bayan an daura muku aure. Anya wanan shawarar tayi kuwa? A yanzu nafiki sanin halin imran Maryam, bashi da mutunci kuma wulakanta mutun awajenshi ba wani Abu bane, gara na mutu da sonshi akan wulakancin dazan fuskanta a wajen shi Dafata Maryam tayi tace karki damu my friend, kinsan INA tsananin sonki bazan taba yin abinda zai cutar dake ba, munyi mgna da salma kanwar shi insha Allah ba abinda zai faru, jiki ba kwari safna tace to shekenan Allah ya zabar min abinda yafi alkairi tace amin. Tare suka fita wajen Sadik bayan sunsha hira da dariya sukayi sallama ya dauki safna ya kaita gda, tana shiga dakinta dake boys quarter gdn ko ajiye bag dinta batayi ba taji hjy turai tana kwala mata kira, jikinta yana kyarma taje cikin tsawa tace mata don uwarki sai yanzu kika ga damar komowa? Tunda lecture safe ne dake ai kinsan ke zakizo kiyi abincin rana yau Amma shine kika wuce yawon iskancinki ko? Zatayi mgna hjy turai ta dauke ta da mari har guda biyu, sanan tace wuce ki Dora mana girki Dan ubanki. Hawaye na zuba a idonta tace me zaa dafa? Yi mana jallop din taliya da salad, sai paper chiken kuma, da sauri safna ta shiga kitchen ta fara girki, sai kusan 3pm ta gama daki ta dawo ta shiga wanka tayi sallar azhar ko abinci bataci ba ta kwanta, saida tayi kuka me isarta sanan sanan wahalallen bacci ya dauke ta A bangaran imran kuwa, Sadik yaje ya tsarashi akan abinda safna tace mishi na cewa dad din ta ne yake yawan kawo mata surprise visit shiyasa bataso takaishi gdnsu, kuma ya gamsu Sbd shi koda wasa be taba zargin cewa safna ba Yar masu kudi bace, sanan Sadik ya bashi shawara akan ya tura parents din shi kawai ayi mgnar aure kuma ya yarda da shawarar saidai yana tsoron yanda zai tunkari dad din shi ya fada mishi ya fasa auran Fareeda yanzu safna yakeso, saidai kuma yanda yake jin wutar son safna ba abinda bazai iyaba domin yaga ya mallake ta Wai me kartu wacece safna ne? Swanky lady safna🎋 [22:37, 9/3/2017] ‪+234 803 922 1122‬: 🍂🍂 Swanky lady safna🎋🎋 3⃣0⃣➖3⃣5⃣ Mahaifiyar safna Yar asalin garin wudil ce a wata unguwa me suna Unguwar Sarkin Aska(USA) wanan shine dalilin dayasa safna take cewa iyayenta suna USA. Mahaifiyar safna wato Jidda takasance marainiya ce, domin kuwa a haihuwarta babarta ta rasu, sai ya zamana ta taso a wajen kakarta, zaman jin dadi da annushuwa tayi a wajen kakarta, kuma ansata a makarntar boko da arabiya bayan ta gama primary sai aka Samar mata admission a WTC dala taci gaba. lkcn data shiga ss 2 Allah yayiwa kaka rasuwa daga nan saita koma gdn babanta da zama, ba karamin so yake nuna mata ba Sbd ita kadai ce yarshi a duniya, ganin haka sai inna kande ta fara kulla makircin da zata shiga tsakaninsu da babanta, kuma tun daga lkcn sai rayuwarta ta canja domin kuwa matar uban irn mugayen matan nan ne, daga karshe ma saitayi asiri ta rabata uban ya dena yi mata komai, da haka dai a daddafe ta samu ta gama secondary school, bayan ta gama sai samari suka fara kawo Kansu dake muguwar kyakkawa ce, kuma dake tayi kartu ta samu exposure sosai, da zataci gaba da kartu amma sai mahaifinta yaki yace wai ya tsani ganin ta agabashi sbda inna kande ta riga ta rabasu dashi Wani Dan me kudi ne yazo zai aureta aikuwa inna kande tace auren nan bazai taba yiyyuwa ba saidai idan bata raye, haka ta ringa bin malamai da bokaye ana asiri, daga karshe saita karbo wani mgni agun boka tasa mata a abinci tunda taci maganin kullum saitayi amai, cikin kankanin lkci ta rame tayi baki idonta sukayi fari Tass, inna marka ta dauketa suka tafi Asibiti ta hada baki da wani likita yana gwadata yace ciki ne da ita, ba irin kuka da rantsuwar da Jidda batayi ba akan ita bata taba tarraya da wani da namiji ba, amma sbda akwai asiri akan babanta fur yaki yarda, haka ya rufe ido ya tsine mata kuma yace tabarmishi gda bashi ba ita, wai dama kakarta ta gama bata ta, tun tana Yar karamar ta take bin maza. Kuka take kmr ranta zai fita haka ta dauko kayanta ta fito yaje Mutanen unguwa suka cika suna kallonta kowa yana fadin albarkacin bakinsa, daidai nan wata hajya tazo wucewa tana ganin cincirindon mutane tace driver ta ya tsaya, fita tayi ta tambayi abinda yake faruwa aikuwa mutane suka bata lbri, karewa Jidda kallo tayi ta kanta kyakkyawa ce, kawai. saita kama hannun ta tace zaki yadda na tafi dake ki ringayi min aikin abincin sayarwa? Da sauri tace eh, janta tayi ta sata a mota suka tafi, amma wani abin mamaki ko darr mahaifin Jidda beji ba duk da besan matar data tafi mishi da tilon yarsa ba, Allah ya rabamu da sharrin asiri. Kano ta tafi da ita suka sauka a unguwar sharada kwanar ganduje, gdn matar katon gidane ba laifi, kuma ajikin gdn hadadden restaurant din yake me suna hjy marka restaurant, abinci kala2 ake awajen harda su paper soup iri iri, daki guda hjya marka ta ware wa Jidda ta ajiye kayanta sanan tace zata sakata a wata catering skul 6month ake, tanaso ta kuyi abincin zamani da kuma snacks, hakan kuwa akayi cikin wata shidan nan ba abinda Jidda bata iya ba na nau'in abinci, kuma dake matar Nada kirki tanajin dadin zama da ita. Ana cikin haka ne soyayya me karfi ta shiga tsakanin Jidda da wani saurayi me suna Nasir. Kyakkyawan saurayi ne da kallo daya zakayi mishi ka gane ba Dan kasar nan bane, amma kuma bafilatani ne domin kuwa farkon zuwanshi garin bayajin Hausa sosai sai filatanci. Nasir driver motar company alhaji Sharif ne, a boys quarter gdn alhaji Sharif yake da zama, dake uban gdnsa ne, sun shaku sosai dashi saidai shi kanshi alhaji Sharif besan asalin nasiru ba. Lkcn da maganar auren nasiru da Jidda ta taso da hjy marka taso taki Sbd ance baasan asalinshi ba amma sai Jidda tace zata aureshi a haka sbda a yanzu da ita dashi din ba bambanci tunda itama mahaifinta ya koreta. Alhaji Sharif da hajya marka su suka tsaya akayi biki na gani na fada, amarya ta tare a boys quarter gdn alhaji Sharif, bayan sun gama cin amarci sai Nasir ya cewa alhaji matarsa zata ringa taimakawa da me dakinshi girki tunda taba zaune ba abinda take, ba karamin dadi alhaji yaji ba, amma ita hajiya turai Sam bataso hakan ba, sbda haka kawai taji ta tsani Jidda. Haka Jidda taci gaba da yin girki me dadi a gdn alhaji ba tare da ana biyanta ko sisi ba, ana cikin haka ta sami ciki murna a wajen Nasir baa mgna, bayan wasu wattani ta haifo kyakkawar yarta wacce saika rantse half cast ce, ranar suna aka sa mata suna safna. Nasir da Jidda sun dauki son duniya sun dorawa safna lkcn data cika shekara 4 akasata a wata privt sch dake tanada mugun wayo ga surutu. Haka rayuwa taci gaba a tsakaninsu Da alhaji Sharif ya fuskanci Nasir yanada ilimi, saiya nadashi marketers na company shi na Flour ya zama shiyake rabawa manyan yan kasuwa akan sari, kuma Yawo yakeyi gari gari, ana cikin haka ne tafyr sati guda ta tasowa Nasir zuwa Lagos, tunda sukaje kullum sai sunyi communicating da alhaji, ana saura kwana biyu alhaji yayi ta gwada layinshi yaji akashe, tun yana daukar abin kmr wasa har yazo ya zama babba, ba irin Neman da abokan tafiyarsa basuyi mishi ba amma baa ganshi ba, har Lagos alhaji yaje dakanshi Amma ko lbrnshi babu. Lkcn da Jidda taji lbri ba karamin tashin hnkli ta shiga ba, Sbd tsabar kuka da tunani saida ta hadu da hypertension. Daga karshe alhaji Sharif ya bata hakuri kuma yace taci gaba da zama a gdn shi zai cigaba da daukar nauyin safna, sanan ya bata mukullin gda a ja'een yace da mijinta yayi niyar bawa Amma tunda baa ganshi ba yabar mata. Haka sukaci gaba da zama a gdn bayan safna ta gama primary alhaji ya nema mata admission a excel college taci gaba, a lkcn ne kuma Jidda ta fara koyawa safna varieties na girki, cikin kankanin lkci ta iya komai. saidai abinda yake damun Jidda shine ta fuskanci safna Yar karya ce, tanada jinkai kuma tanason nuna isa da nuna ita wata ce, tun tana karama ta lura da haka sai ta dauka ko yarinta ne, amma data girma saita ga abin nata karuwa ma yake. Tana yawan yi mata nasiha akan ta ringa tsayawa a matsayin da Allah ya ajiye ta, amma saita ringa cewa itama batasan tanayi ba kawai tsintar kanta take a haka, Amma itama ba ason ranta take ba, kuma bazata iya denawa ba. Alhaji Sharif yayan Maman Maryam ne uwa daya uba daya, tun su Maryam suna kanan ake kaisu Hutu gdn, a dalilin haka ne suka shaku da safna sosai bayan sun gama secondary school sai Maryam tayiwa babanta mgna ya samarwa safna admission a BUK, a lkcn ne kuma alhaji ya tare a katon gdn shi dake nasarawa GRA, tare da safna suka tare sbda alhaji Sharif ya roki ummanta ta basu ita, saidai Sbd rashin kirkin Haj turai a boys quarter ta bata daki, ita kuma umma Jidda ta ta tare a gdn da alhaji ya basu na ja'een. su kuma yayyan alhaji Sharif Sakina da Rabi dis year suka gama Oxford university Kano Cigaban labari..... Maman Aysha [22:40, 9/3/2017] ‪+234 803 922 1122‬: 🍂🍂 Swanky lady safn🎋🎋 4⃣0⃣➖4⃣5⃣ Waya alhaji kabeer ya dauka ya kira alhaji Sharif, wit respect alhaji Sharif ya gaisheshi, bayan sun gaisa yace kana gari ne? Yace eh INA nan, to don Allah idan ba damuwa zanzo anjima da yamma akwai mgnar da nakeso muyi, to shekenan alhaji, sanan ya kashe wayar. Su hudu sukaje shida yayunsa guda biyu da kuma amininsa guda daya, cikin karramawa alhaji Sharif ya karbe su, bayan sun gaisa sukayi mishi bayanin abinda ya kawosu, ba karamin farin ciki alhaji Sharif yayi ba, ba tare da wani bata lkci ba aka yanke date din biki nan da 1month. Sun bayar kudin gaisuwa da kuma kayan sa rana 2 million naira, sanan sukayi sallama suka tafi. Bakin na tafya alhaji Sharif ya shiga mota ya nufi gdn UMMA Jidda mahaifiyar safna yayi mata bayanin komai, itama ba karamin farin ciki tayi ba, sanan tace ta bashi wuka da nama duk abinda ya yanke daidai ne. Sai bayan sallar magrif alhaji Sharif ya koma gda, yana cin abinci hjy turai tace alhaji dazu wanne manyan bakin kayi ne naga kunata kaiwa da komowa gaida alhaji salmanu? Cikin farin ciki yace abin alkairi ni ya samu, alhaji kabeer mesikeli ne yazo, washe baki tayi tace alhaji kabeer a gdn nan? Lalle zaayi ruwa da kankara babban mutun irin wanan ai dole Ku gigice, me yazo yi wajen ka? Dansa yazo nemawa aure, wata guda ta saki cikin farin ciki tace Allah na godema, dama shakuwarku dashi har takai yayi sha'awar hada jini dakai amma baka taba kainin gdansa ba? Dariya alhaji yayi yace ba haka bane, su yaran ne suka hada Kansu, Allah me iko, kaga kuwa basu fadamin ba, wa yakeso acikin su? SAFNA, nan take faraar fuskarta ta dauke, safna kuma? Ita kuma a INA tasanshi? Wallahi nima bansani ba, an yanke date din biki nan da wata daya, cikin kololon bakin ciki tace Allah ya kaimu, tashi tayi ta nufi dakin 'yayan ta, tana shiga tace kunada labrn Dan gdn mesikelin naira ne zai auri tsinanniyar yarinyar nan safna? A zabure suka mike, cikin kidima sakina tace wa ya fadana miki mum? Babanku mana, iyayenshi sun zo har an saka date din biki, bura uba, shi yanzu imran duk izza da girman kan nashi akan safna ya kare? Ya rasa wacce zai aura sai me aiki, marar asali? To a inama ya Santa har ya fara sonta? Rabi tace duk yanda akai karya tayi mishi, ke baki kula da irin dressing din da take ba, kayan da take sawa ko mu bama sa irinsu, Tabb aikuwa yanzu zan kirashi dama na Dade da karbar no shi Dan banzan kwarjininshi da waulakancinsa ne ya hanani kiransa, dialing no imran ta fara...... A bangaran imran kuwa bayan abbanshi ya koma gida sawa yayi aka kirashi yayi mishi albishir da cewa angama magana zaayi biki nan da wata daya, cikin tsananin farin ciki yace alhamdulilla Abba nagode Allah ya kara girma, dariya Abba yayi yace amin my son. Dakinshi ya koma yayi wanka ya shirya cikin wasu orange shirt da black jeans ya fesa designer turare sanan ya dauki key din motarshi ya nufi gdnsu Sadik, daidai nan kiran Sakina ya shigo wayarsa saida tayi mishi 10missed Call be dauka ba, Da taga HK saita tura mishi text kmr haka _salm ya jin dadi, wani lbri naji daya bani mamaki, kai yanzu duk wulakancin daka ringa yi mana a auran me aiki marar asali ka kare_ Saida ya karnta text din yakai sau biyar sanan ya fara dialing no, bugu daya ta dauka cikin kasaita yace wacece ke? Sunana Sakina Sharif murabus, a wajen mahaifina aka nema maka auran safna, kuma inaso kasani safna kuku din gdn mu ce, nasan be zama dole ka yadda dani ba sbda ta riga ta sharara maka karya, Amma idan kana doubting kaje ka samu safna zatayi maka bayani. Tunda Sakina ta fara mgna yaji wani irin zafi a zuciyarsa sbda mugun bacin rai jikinshi har rawa yake, saidai har yanzu a Kasan zuciyarsa be yadda ba, cikin izza yace mata idan naje nayi bincike na gano kazafi kikayi mata wallahi saina daureki, be jira me zatace ba ya kashe wayarsa. Maman Aysha [22:42, 9/3/2017] ‪+234 803 922 1122‬: 🍂🍂 Swanky lady Safna🎋🎋 5⃣0⃣➖5⃣5⃣ Kuka sosai safna take cike da tausayin kanta, kirane ya shigo wayarta tana dubawa taga Maryam ce saida ta sassauta kukan sanan ta dauka, cikin firgita Maryam tace safna meya faru? Komai ma ya faru Maryam, domin kuwa imran ya gano koni wacece, kuma ba wacce ya tsana a duniya yanzu kmr ni, lkci guda ya canja kmr be taba sona ba, na jefa kaina a bala'i Maryam ta karashe mgnar tana kuka, Maryam ce ta katseta da cewa yanzu kina ina? Ina hotoro, OK bari nazo na daukeki. A daki suka sami mmn Maryam kallo daya tayiwa safna ta gane tana cikin wani hali, cikin kulawa tace safna meya sameki? Bata lbrn abinda ya faru sukayi tun daga farko har karshe, ai kuwa nan take tahau yimusu fada, tace kunyi kuskure ba kadan ba, ai duk abinda zakayi a rayuwa ka zamo me gsky duk rintsi Sbd baa taba cewa gskyr mutun ta kare ba saidai ace karyashi ta kare. Kama hanun safna tayi tace ke kuma safna dole ne kiyi hakuri ki rungumi kaddara sbda kinsan ummanki tanada hawan jini, kuma idan taji lbrn nan zata iya tada hnklin ta, dole ki guji duk abinda zai daga mata hnkli inaso kisa wanan abinda ya faru a matsayin jarabawa ce kiyi hakuri kinji? Cikin sanyi jiki safna tace to nagode mama, karki damu safna ai dake da Maryam duk daya awajena, zanyiwa yaya Sharif mgna yabarmin ke awajena na shiryaki sosai, sbda wanan matar tashi bazata iya yin abinda ya dace ba, phone dinta ta dauko ta kira alhaji Sharif tayi mishi bayani yace ba matsala shawara tayi zaizo ya sameta a gda su tattauna akan yanda bikin zai kasance. Tun daga ranar safna ta koma gdnsu Maryam da zama A bangaran imran kuwa yana fita daga falon abbanshi dakinshi ya shiga zuciyarsa banda zafi ba abinda take more especially idan ya tuna cewa Baban safna driver ne, ummanta kuma kuku, meyasa safna ta munafurceshi? Yayi dana sanin sanin safna a rayuwarshi, ta cuceshi ta karya mishi duk wani budget dinshi, gashi ya tashi ya gina gda na billions of naira, ta ina zasu samu kudin da zasu yi mishi Jere mekyau a gdn? Ji yayi an dafashi yana juyowa suka hada ido da mum dinshi, a gefenshi ta zauna tace nasan kana cikin tashin hnkli, amma inaso ka kwantar da hnklin ka ka dena nunawa abbanka cewa ka daina son safna, idan ba haka ba zai iya halaka auran Fareeda, so ka lallabashi ana gama biki sai ayi mgna kuma inaso a kullum ka ringa nuna mishi kana son safna sbda duk ranar daka saketa bazaiga lefinka ba, so duk wanan bacin ran da kake daka auri Fareeda zaka denashi, kuma yanzu ba wani taro zamuyi ba, domin kuwa ni ko gayyata baxanyi ba, Dora kansa yayi akan cinyarta yace shiyasa nake sonki mum, sbda kinason duk abinda nakeso. 2wks later Yau saura sati guda kenan ayi bikin safna da imran, saidai rabonda safna taga imran tun ranar da yayi mata rashin mutunci, sun kawo lefe Dan ubansu suma kuma sun hada musu abin arziki. Shiri mmn Maryam take sosai, tunda ga Sudan ta dauki me gyara saida safna tayi 2wks bata fita, tayi wani irin kyau ta kara fari, sanan alhaji Sharif ya biyawa umma Jidda da mmn Maryam kudin jirgi sukaje Dubai suka sayo furniture's hadaddu, Ana saura sati daya biki sukaje sukayi Jere a gdn imran dake badawa lay out sbda yace bazai kaita gdn shi na lodge R'd ba sbda Fareeda zaisa a gdn. Jire akayi mata Dan ubansu, gdn safe content ne me 3bedroom da falo, sai kitchen, store da kuma dining area. Komai na falon orange and lemon green akayi, master room dinta kuma peach color, daya dakin red and cream color, daya dakin kuma brown. Gdn ba karamin kyau yayi ba sbda Maman Maryam muguwar Yar gayu ce. Ranar Friday itace ranar da aka ware zaayi bikin dake rana daya zaayi komai agama, Saturday kuma a daura aure. Maman Aysha [22:43, 9/3/2017] ‪+234 803 922 1122‬: 🍂🍂 Swanky lady safna🎋🎋 4⃣5⃣➖5⃣0⃣ Phone dinshi ya dauko ya fara dialing no safna.... A bangaran safna kuwa yau lecture 4to6 ce lecture su ta karshe, suna fitowa suka shiga library sukayi assignment ana kiran sallar magrif suka fito daga library din. Motar Maryam suka shiga suka nufi gdn umman safna, da murna ta taresu a gdn sukayi sallar magrif sukaci abincin, umma tace safna dazu alhaji sharif yake fadamin ansaka rana, nayi matukar farin ciki Allah ya tabbatar da alkairi, kuma Allah yayi miki albarka, ji tayi gabanta ya fadi hada ido sukayi da Maryam saitayi mata alama da ido, dariyar yake tayi tace amin UMMA, sanan sukayi mata sallama suka tafi. Suna fita ta kira alhaji Sharif tace mishi don Allah yayi mata uzuri ta kwana agdn su Maryam, yace ba matsala duk daya ne. Suna shiga gdnsu Maryam ko fitowa daga mota basu yi ba phone din ta ta fara ruru, tana dubawa taga imran ne cikin wata muguwar fargaba ta dauka, da dakekkiyar murya yace kina ina? Jiki ba kwari tace gdnsu Maryam, OK zanzo yanzu. A 360 ya karaso gdn yana zuwa yayi yace ta fito waje, tana fita ya bude mata kofa yace ta shiga, ba musu ta bude ta shiga ko karasa rufe motar batayi ba ya figi motar suka tafi, wani gda ya wuce da ita yana faka motar yace ta fito da fargaba da komai tabi bayanshi, suna shiga falo ya kunna A/c sbda ya jike jagab da gumi, kallonta yayi da jajayen idanuwanshi yace zanyi miki tambaya, karki sake ki fadamin karya. Ina ne gaskiyar inda parents dinki suke? Sanan kuma menene gaskiyar dangantakar Ku da alhaji Sharif? Kasa mgna safna tayi sai wasu zafafan hawaye da suke fita daga idonta, daka mata wata mahaukaciyar tsawa yayi, da har saida hanjin cikinta sukayi rawa, cikin shesshekar kuka safna ta fara bashi labarinta.......har saida taje karshe. Ji yayi ya nemi yawun bakinsa ya rasa, tunda uwarsa ta haifeshi be taba shiga rudani irin nayau ba, cikin dashasshiyar muryarsa da dakyar take fita yace meyasa kikayi min karya? tun farkon haduwa ta dake nake fada miki cewa a duniya ba abinda nafi tsana irin talaka, meyasa tun a lkcn baki fadamin gskya ba har kika bari zuciyata ta fara sonki? Safna meyasa kika yaudareni ya karasa mgnar cikin daga murya, a zaune take a kujera amma batasan lkcn data zame ta zauna a kasa ba, wani irin kuka take da duk Wanda yaji saiya tausaya mata amma imran ko ajikinshi cikin sheshekar kukan tace lkcn Dana fara soyayya dakai bansan cewa baka kaunar talaka ba, sai bayan nayi zurfi a sonka sanan na gane, nayi kokarin na hakura dakai tun a lkcn amma saina kasa, sbda zuciyata ta riga ta kamu da matsainacin sonka, irin son da bazan iya rayuwa batare dakai.......shut up, son banza son wofi, sonda zai jawomin zubar da mutunci da kima a gari? Kina gani tun yanzu an fara fadamin bakar mgana, kamar ni ace na auri Yar driver da kukun gdn daya daga cikin yaran mahaifina? God forbid Allah ya kiyaye, kin cuceni safna, wallahi kin cuceni sbda koba komai kin barni da abin kunyar soyayyar da nayi dake domin kuwa soyayya dake abin kunya ne agareni, kuma inaso ki sani yin hakan shine kuskure mafi muni da kika tafka a rayuwar ki, na tsaneki safna ko son ganinki banayi, kallonta yayi da jajayen idanuwanshi yace tashi ki fita. Mikewa tayi jiri yana dibanta ta fice daga gdn dakyar, bakin wata bishiya ta samu ta zauna tana wani irin kuka me tsuma zuciya. Imran yana fita gdnsu ya wuce, a sukwane yana zuwa ya wuce falon abbanshi, zubewa yayi agabansa yace don Allah Abba kayi min afuwa, na fasa auran yarinyar daka nemomin aurenta dazu, Ashe bata da tarbiya, yawon karuwancinta kawai take, d worst thing ma Abba bata da asali, ni gskya na fasa aurant....shut up Abba ya daka mishi tsawa ya kake Neman ka mayar dani karamin mutum bayan inada kima da mutunci? Da Kasan bakayi binciken ba kace a nemo maka auranta? To bari kaji na fada mana aure ba fashi dakai da ita, idan kaga baka aureta ba saidai idan bana Raye, Sbd haka fita ka bani waje, yana kokarin yin mgna Abba yace I say walk out from here, mikewa yayi ya fita zuciyarsa a dagule Maman Aysha [23:03, 9/3/2017] ‪+234 803 681 8427‬: 🍂🍂 Swanky lady Safna🎋🎋 5⃣0⃣➖5⃣5⃣ Kuka sosai safna take cike da tausayin kanta, kirane ya shigo wayarta tana dubawa taga Maryam ce saida ta sassauta kukan sanan ta dauka, cikin firgita Maryam tace safna meya faru? Komai ma ya faru Maryam, domin kuwa imran ya gano koni wacece, kuma ba wacce ya tsana a duniya yanzu kmr ni, lkci guda ya canja kmr be taba sona ba, na jefa kaina a bala'i Maryam ta karashe mgnar tana kuka, Maryam ce ta katseta da cewa yanzu kina ina? Ina hotoro, OK bari nazo na daukeki. A daki suka sami mmn Maryam kallo daya tayiwa safna ta gane tana cikin wani hali, cikin kulawa tace safna meya sameki? Bata lbrn abinda ya faru sukayi tun daga farko har karshe, ai kuwa nan take tahau yimusu fada, tace kunyi kuskure ba kadan ba, ai duk abinda zakayi a rayuwa ka zamo me gsky duk rintsi Sbd baa taba cewa gskyr mutun ta kare ba saidai ace karyashi ta kare. Kama hanun safna tayi tace ke kuma safna dole ne kiyi hakuri ki rungumi kaddara sbda kinsan ummanki tanada hawan jini, kuma idan taji lbrn nan zata iya tada hnklin ta, dole ki guji duk abinda zai daga mata hnkli inaso kisa wanan abinda ya faru a matsayin jarabawa ce kiyi hakuri kinji? Cikin sanyi jiki safna tace to nagode mama, karki damu safna ai dake da Maryam duk daya awajena, zanyiwa yaya Sharif mgna yabarmin ke awajena na shiryaki sosai, sbda wanan matar tashi bazata iya yin abinda ya dace ba, phone dinta ta dauko ta kira alhaji Sharif tayi mishi bayani yace ba matsala shawara tayi zaizo ya sameta a gda su tattauna akan yanda bikin zai kasance. Tun daga ranar safna ta koma gdnsu Maryam da zama A bangaran imran kuwa yana fita daga falon abbanshi dakinshi ya shiga zuciyarsa banda zafi ba abinda take more especially idan ya tuna cewa Baban safna driver ne, ummanta kuma kuku, meyasa safna ta munafurceshi? Yayi dana sanin sanin safna a rayuwarshi, ta cuceshi ta karya mishi duk wani budget dinshi, gashi ya tashi ya gina gda na billions of naira, ta ina zasu samu kudin da zasu yi mishi Jere mekyau a gdn? Ji yayi an dafashi yana juyowa suka hada ido da mum dinshi, a gefenshi ta zauna tace nasan kana cikin tashin hnkli, amma inaso ka kwantar da hnklin ka ka dena nunawa abbanka cewa ka daina son safna, idan ba haka ba zai iya halaka auran Fareeda, so ka lallabashi ana gama biki sai ayi mgna kuma inaso a kullum ka ringa nuna mishi kana son safna sbda duk ranar daka saketa bazaiga lefinka ba, so duk wanan bacin ran da kake daka auri Fareeda zaka denashi, kuma yanzu ba wani taro zamuyi ba, domin kuwa ni ko gayyata baxanyi ba, Dora kansa yayi akan cinyarta yace shiyasa nake sonki mum, sbda kinason duk abinda nakeso. 2wks later Yau saura sati guda kenan ayi bikin safna da imran, saidai rabonda safna taga imran tun ranar da yayi mata rashin mutunci, sun kawo lefe Dan ubansu suma kuma sun hada musu abin arziki. Shiri mmn Maryam take sosai, tunda ga Sudan ta dauki me gyara saida safna tayi 2wks bata fita, tayi wani irin kyau ta kara fari, sanan alhaji Sharif ya biyawa umma Jidda da mmn Maryam kudin jirgi sukaje Dubai suka sayo furniture's hadaddu, Ana saura sati daya biki sukaje sukayi Jere a gdn imran dake badawa lay out sbda yace bazai kaita gdn shi na lodge R'd ba sbda Fareeda zaisa a gdn. Jire akayi mata Dan ubansu, gdn safe content ne me 3bedroom da falo, sai kitchen, store da kuma dining area. Komai na falon orange and lemon green akayi, master room dinta kuma peach color, daya dakin red and cream color, daya dakin kuma brown. Gdn ba karamin kyau yayi ba sbda Maman Maryam muguwar Yar gayu ce. Ranar Friday itace ranar da aka ware zaayi bikin dake rana daya zaayi komai agama, Saturday kuma a daura aure. Maman Aysha [23:03, 9/3/2017] ‪+234 803 681 8427‬: 🍂🍂 Swanky lady Safna🎋🎋 5⃣5⃣➖6⃣0⃣ 4pm kowa ya shirya, matar da aka dauko daga Sudan ce tayiwa safna make up, wata hadaddiyar gown din material tasa Dan wajen 150k red and golden, ta Dora golden head, ceremonial shoe and bag ma golden, da wasu hadaddun costume suma golden, wato me kartu duk Wanda ya kalli safna saiyaji ya kara kallonta koda kuwa makiyinta ne sbda kyaun da tayi bana wasa bane, kowa yayi imagining kawai. Friends din safna da sukayi excel college dukansu sukazo, suma Wanda suke BUK tare su wato su Bilkisu duk sunxo, sunsha ankon lace blue and silver, su kuma salma da Maryam ankonsu sukayi su biyu na wani lace pink and blue, suma ba karamin kyau sukayi ba. Manyan motoci aka kawo suka ringa diban mutane zuwa wajen events din dake mmn Maryam tayi gayyata sosai. Tun wajen 5pm amarya taje cikin venue din wato Meenat events centre, saidai har yanzu ango bezo ba, kuma ba alamar zaizo domin kuwa salma tanata kiran phone dinshi yaki dauka, shima sadik yanata kiranshi yaki dauka, ita kuma safna tana zaune a motar sadik dake tinted glass ce kuma A/c a kunne take. Can na hango umma Jidda wato mmn amarya tasha wani lace Dan 50k ta Dora head tayi kyau saikace safna kanwarta ce Sbd tanada kyaun jiki, saidai kallo daya zakayi mata ka gane tana cikin damuwa sbda sun Tara jama'a gashi har yanzu amarya da ango basu shiga hall din ba, mmn Maryam ce tazo Maryam ya ake ciki ne Maryam? Kaddai Dan iskan yaron nan bazaizo ba? Maryam tace wallahi tun dazu muke kiranshi amma yaki picking, ni mama INA ganin kawai mu shigar da safna ita kadai muyi bikinmu, amma kuma Maryam ya zaayi ace muyi biki ba ango? Gasky abin yayi wani iri, kudai kara kiranshi amma wanan Yaro bashida mutunci. Bude motar Maryam tayi tana shiga ta samu safna tayi kuka harta gaji gabadaya kwalliyar ta baci, cikin shessheka tace Maryam meyasa kuka fadawa mutane da ango zaayi program din? Da kunyi shawara dani da bakuyi ba, sbda nasan kiyayyar da imran yake min bazata bari yazo nan ba, INA ganin kawai a hakura da auran nan Maryam, inaso kuje Ku sallami kowa Ku fada musu cewa anfasa auran idan kuma Baku fada ba zanje na tarwatsa taron da kaina, cikin daga murya tace Maryam kuje mana, riketa Maryam tayi tace kar bacin rai yasa mu zama mahaukata mana, idan mukayi haka ai mun wulakanta kanmu, tunda bezo ba kawai bari na kira hjyn Sudan tazo ta kara gyara miki kwalliyarki saimu maze ki shiga kawai, rike hannunta safna tayi tace kiyi yadda nace kawai Maryam, ai dama ni wulakantacciya ce, ki duba fa ki gani duk yawan Mutanen da suke wajen nan ba dangin mahaifina, kuma ba yan uwan umma ko daya anan sbda ta aika musu sunki zuwa, wacce irin rayuwa ce wanan? Amma kinsan idan ummanki ta fuskanci akwai wani Abu zaa samu matsala ko? Ai gara a samu matsar, gara dagani har ita mu mutu mu huta, duk duniya kuda baba Sharif ne kawai kuke sonmu, wanan wacce irin kaddara ce? Wallahi Maryam na gaji da rayuwar duniya...... Sauri Maryam tayi ta rufe mata baki karki yi sabo safna idan kika fadi haka kina jayayya da hukuncin Allah kenan, don Allah ki nutsu Ku dena kuka INA zuwa, fita tayi daga motar ta kira hjyn Sudan dakyar safna ta hadiye kukanta aka kara yimata kwalluyar suna shirin fito da ita daga mota kenan saiga wasu hadaddun motoci guda biyar sun shigo ajire, da gudu securities sukazo suka bude mishi mota wani shegen boyel ne ajikinshi maroon kudinshi zaikai 200k ya Dora wata shegiyar zanna bukar, sanan ya manna farin glass a idonsa, hannunshi kuma daure yake da wani hadadden agogon axurfa da Ku dinshi zaikai 300k, yana fitowa daga mota gabadaya hnklin yan matan da suke tsaye a gefe yayi kanshi, da sunata gulma amma suna ganin shi suka firgice, wata daga cikin friends dinta na excel college ne tace shegiya safna wato kyau da gayunta be tafi a banza ba domin kuwa ta samo Mijin daya dace da ita. Body guards dinsa ne suka sashi a tsakiya yana wani tafiya ta takama idan ka ganshi saikace sultan of sokoto ne, bakin motar da safna take suka nufa suna karasowa su Maryam suka fito da ita suna hada ido zuciyarsu ta buga a lkci guda, saurin kawar dakai dukansu sukayi, sanan friends din amarya suka shige gaba su kuma body guards dinsu suka Mara musu baya suna shiga kowa ya mike aka saki wata waka me dadi har saida amarya da ango suka zauna a mazaunin su, sanan kowa ya koma ya zauna. Wato me kartu ko makiyi idan ya kallesu yasan sun dace, saidai hassada tasa suki fada. Ba bata lkci aka fara program, an fara bude taro da addua sanan mom din Maryam tazo tayi well coming mutane, sanan aka bukaci familyn amarya dana ango su fito ayi kamu, 200k kanan mum din imran suka bayar sanan akayi kamu. Daga nan aka kira amarya da ango su fito fili su tsaya nanfa mutane suka ringa zubar da kudi Nura M inuwa ne yake cashewa a wakarshi ta amarya Yar amana, yana ganin ruwan kudi ya kara gigicewa bayan sun koma sun zauna aka kira kawayen amarya ma suka cashe, haka aka ringa casu maikatan Meenat ne suka fara raba hadadden varieties na abincin da akayi dake su aka bawa contract din sukayi, kuma duk taron ba Wanda be ci ya basshi ba nama kuwa kmr banza, su Kansu Aunties din imran abin ya burgesu ba sbda basu taba zaton zasu ga haka ba dake an riga ance musu Yar talakawa ce. Sai wajen magrif taro ya watse, cikin farin ciki , domin kuwa inba Wanda suka Sani ba bame cewa akwai matsala. Mota daya amarya da ango suka shiga, su suna sit din baya shi kuma Sadik Sadik da Maryam suna gaba. Tunda suka shiga ba wanda ya kula wani, su kuma su Sadik suna gaba suna hirar su ta soyayya. Fareeda ce ta kira imran a waya nan take ya sassauta unique voice dinshi yake mata mgna rarrashinta yake yana bata hakuri sbda da yace bazai je wajen bikin ba kuma yaje, lovingly yace haba Fareeda in banda abinki meye na damuwa, ni wanan ai ba aure na dauke shi ba, kinsan bikin Yar tsanada yara sukeyi? To wanan auran bashi da banbanci da irinsa, nabi umarni Abba ne kawai amma a yanzu ba digon son safna a zuciyata kuma nayi miki alkawari very soon zan saketa so nake kawai kurar ta lafa, INA auran ki zan saketa. Tunda ya fara rashin mutuncinsa safna tana jinshi Amma ko kallon iskar data deboshi batayi ba ana zuwa kofar gdnsu Maryam ta bude mota ta fita, ko sallama batayi wa Sadik ba, Maryam na ganin haka tabi bayanta da sauri, shi kuma imran ya koma gaba suka tafi Maman Aysha [23:03, 9/3/2017] ‪+234 803 681 8427‬: 🍂🍂 Swanky lady Safna🎋🎋 6⃣0⃣➖6⃣5⃣ Tana shiga compound din gdn ta durkushe akasa tana wani irin kuka me ban tausayi Maryam ce tazo ta dagota part din kaninta Faruk suka shiga dake bayanan, suna shiga safna ta fada kan gado taci gaba da kuka zama Maryam tayi ta fara bata hakuri tana mata nasiha har saida ta ware ta dawo normal sanan suka koma part dinta inda sauran friends dinsu suke gasassun kaji da drinks Sadik ya saya ya kawo musu anaci ana harka safna kuwa yake kawai take, dakyar Maryam ta takurata taci naman kadan, sai iskanci sukewa safna wai tunanin imran ya hanata sakat gobe de zaa kaiki kowa ya huta, wasu daga ciki sukace karku takura mata ai ita tayi kokari ma idan nice na samu miji kmr imran ai nizan kai kaina, ai gsky safna mijinki yayi muma Allah ya samu a danshinki murmushi kawai safna take amma a Kasan zuciyarta ita kadai tasan abinda yake damunta. Da wuri safna ta kwanta su kuwa su Maryam saida suka kai wajen karfe daya suna hira sanan suka kwanta. Washe gari wajen 11am aka daura auren safna da imran akan sadaki naira dubu dari, daurin auran ya tara jamaa da yawa shi kansa imran ba karamin mamaki yayi ba, be taba zaton anyi inviting mutane haka ba. Tunda gari ya waye safna taji gabnta yana faduwa, ji tayi tana bukatar kebewa waje daya, saita karbi key din dakin Faruk ta koma can ta kulle kanta ta kunna A/c ta kwanta, tana cikin bacci taji anata busa algaita da kade kade a gdn daidai nan Maryam ta knocking safna taje ta bude mata wata matace ta rangada guda tace an daura, nan take bugun zuciyar safna ya karu sulale wa tayi ta fadi sumammiya A gigice Maryam ta dagata ta kwantar a tsakiyar falo, sanan ta bude fridge ta dauko ruwa ta yayyafa mata wata ajiyar zuciya safna tayi sai kuma ta fashe da wani irin kuka shekenan Maryam na jefa kaina acikin matsala, najefa kaina acikin masifa wuni tayi ranar tana kuka cikin kankanin lkci zazzabi ya rufeta salma Maryam tayiwa waya tazo tayi mata allura da magunguna nan take bacci me dadi ya dauketa, bata farka ba sai wajen azahar toilet ta shiga tayi wanka ta shirya cikin wani purple lace yayi mata kyau sosai. Da yamma dad din Maryam da baba Sharif da kuma umman safna da mmn Maryam suka kira safna sukayi mata nasiha me ratsa jiki. Karfe takwas salma da aunties dinta sukazo daukar amarya, haka aka fito da safna tana kuka tana komai aka tafi da ita gdnsu imran aka fara kaita abban imran yayi mata nasiha da addua sosai sanan aka dunguma zuwa gdnta dake badawa lay out, bayan yan kawo amarya sun gama ganin gdn aka debesu aka mayar dasu gda. Kawayen amarya ne suka ki tafya sukace sai ango ya basu kudin budar baki. Suna zaune suna hira sai gasu sun shigo shida su Sadik bayan sun Dan taba hira anyi barkwanci imran ya basu 200k na budar bakin amarya sanan friends dinshi suka daukesu suka tafi dasu gdjensu, dakin ya zama daga safna sai imran Kallon ta yayi yace tunda sun tafi ai seki bude fuskar ko? Budewa tayi tana dagowa suka hada ido cikin unique voice dinshi yace burinki ya cika an daura mana aure saidai inaso kisani kin tafka babban kuskure a rayuwar ki, kin karyamin budget dina kuma wallahi saina fanshe bacin ran da kika samin, 'Yar me da bakin nacin tsiya, kallon kwayar idonshi tayi tace idan kana tunanin har yanzu INA sonka to kayi kuskure, mugayen halayen ka sunsa nima na tsaneka, Sbd baka da kirki, baka da tausayi kuma baka yafiya, Allah ma muna mishi lefi ya yafe mana, meyasa kai bazaka yafemin ba? Meyasa ko kadan baka tausayina? Dama sonda ka nuna min na karya ne ko? Ta karasa mgnar tana wani irin kuka ji yayi hnklin shi ya tashi gabadaya zuciyarsa ta karaya, wani mugun sonta yaji ya dawo mishi sabo, kawai saiya juya ya fice daga gdn. Yana fita gdnsu ya wuce ya kira salma a waya yace taje ta taya safna kwana shi kuma ya wuce wajen sadik Maman Aysha [23:03, 9/3/2017] ‪+234 803 681 8427‬: 🍂🍂 Swanky lady Safna🎋🎋 6⃣5⃣➖7⃣0⃣ Yana dab da zuwa kofar gdnsu Sadik sai salma ta kirashi tace hlo yaya Abba ya hanani yace sbda banida hnkli zanje gdnka na kwana, cikin jin haushi yace meyasa kika tambayeshi zaki fita? Ba tambayar sa nayi ba, harna shiga mota zan tafi ya hangoni ya tsaidani, is OK gud nyt, tace OK nyt. Zama yayi yana tunani a mota, kenan dole saina koma na kwana acan? Ko kuma kawai na kyaleta ta kwanta ita kadai ba, ai ya zama dole ma ta koyi kwana ita kanne domin kuwa duk ranar Dana auri Fareeda nayi sallama da gdnta, harzai yi horn megadi ya bude mishi sai kuma ya tunu yanayin daya barta, kawai sai yayi ribas ya koma megadi yayiwa mgna ya bude mishi yashiga, sanan yasa key ya bude kofar falon corridor dazai sadashi da part dinshi na gdn yabi ya shiga. A bangaran safna kuwa ta Dade tana kuka bayan imran ya tafi, saida tayi me isarta sanan ta mike ta shiga toilet tayi alwala ta fito, sallar isha'i tayi sanan ta Dora da nafila raka'a 8, tayi shafa'i da wutri, ta Dade tana addua tana fadawa Allah kukanta, akan Allah ya bayyana mata mahaifinta duk inda yake, sanan Allah yayi mata zabin abinda yafi alkairi a zamanta da imran haka tai tayin addua tana kuka, akan sallayar bacci me nauyi ya dauketa bata farka ba sai asuba ta tashi tayi sallar asuba sanan ta koma kan gado ta kwanta. Sai wajen 9am ta tashi, ji tayi tanajin wata masifaffiyar yunwa cincin dasu dublan din gara ta diba ta faraci bayan ta gama ta dauki tsintsiya ta fara Shara, saida ta share ko ina tayi moping har corridor din part din imran, saidai data taba kofar falon saitaji a rufe, tunani ta shiga yi to nan din inane? Sbd su Maryam ma dasukazo Jere sunce a kulle suka samu kofar, kuma basu gane meye awajen ba sbda basu jera komai acikin wajen ba, tabe baki tayi tabar gun. Turaren wutar ta me kamshin gaske Dan Sudan ta dakko ta kunna, nan take gda ya dauki wani irin kamshin dadi, toilet ta shiga tayi wanka ta shirya cikin wata yellow java Holland Riga da siket, zama tayi ta tsantsara kwaliyya tayi dauri mekyau, tasa sarka da dankunne masu kyau, sanan tayi wanka da turare. Kitchen ta shiga ko zata samu abinda zata dafa taci, amma saita ga ba komai sai kayan garar ta da aka jera wato buhunhunan shinkafa, semovita, cartons din taliya, macaroni da maggi, da indomie da crate's din kwai da sauran su kato ne store din amma saida aka makareshi da kaya, addua tayiwa baba Sharif da kuma mmn Maryam da Allah ya sadasu da gdn aljanna domin kuwa abinda sukayi mata ko Maryam iyakaci kenan. Daki ta koma ta kwanta banda jiri ba abinda take ji sbda tunda aka fara hidimar biki bata samu taci abinci ba. Imran kuwa bayan ya dawo daga sallar asuba komawa yayi ya kwanta be farka ba sai 9:30, waya yayiwa mom din shi yace ta aiko mishi da break fast, sanan shima ya shiga toilet yayi wanka ya shirya cikin wata gezna me tsada coffee color yayi wanka da turare sanan ya bude laptop dinshi yana wani aiki acikin Har bacci ya fara daukarta saitaji alamun ana buga kofar falo, mikewa tayi ta dauki key din ta nufi kofar, tana budewa taga mutun da basket din food flaks din abinci a hannunshi, saida ya rusuna ya gaisheta sanan yace hajya ce tace a kawo muku wanan, ya mika mata basket din karba tayi tace to kace angode, maida kofar tayi ta rufe sanan ta nufi dakinta da abincin, ta juya ta fara tafiya kenan saitaji daga bayanta ance dalla tsaya ....wani irin firgita tayi, a razane ta juyo sbda bata taba tunanin akwai mutun a gdn ba ajiyar zuciya tayi cikin yanayin shagwaba tace harka bani tsoro wallahi, binta yayi da wani mayataccen kallo sanan yace, is true bakisan INA nan ba, amma kuma kunsan bakida matsayin da zaa aiko miki abinci daga gdnmu ko ? So yakamata ki tambayeshi abincin waye for d first time daya miko miki, sbda kunsan mom dina bazata bata lkcnta a aiko miki abinci ba, ko kin manta cewa kema kuku ce? Mgnar ta bata mata rai amma saita basar tace meyasa kake ganin bazata aikomin abinci ba? Ai ko kwasar kashi nake karewar kuku yanzu a matsayin matar danta nake, kuma Dan tayiwa matar danta abinci taci ai ba lefi bane ko? Ta karasa mgnar tana wanu shu'umin smiling, dauketa yayi da mari har guda biyu, sanan yace idan kika kara kiran kanki a matsayin matata saina karya ki stupid girl kawai, kallon kwayar idan shi tayi tace baa canjawa tuwo suna ko kaso ko kaki ni matarka ce, so tunda kana ganin hakan a matsayin abin kunya ka bani takardata yanzu nan kaga sai hnklin kowa ya kwanta, ai basai kin fada ba idan lkcn yayi zan sakeki, yanzu zanci gaba da zaman kaddara dake har zuwa lkcn da zan auri muradin raina kuma class dina, sanan ya dauki basket din ya shige part dinshi kujera ya samu ya zauna zuciyarsa banda zafi ba abinda take, dafe kanshi yayi, ya Dade a zaune yana tunani anya safna mutun ce kuwa? Wanan wane irin bala'i ne? Kullum kokarin yakice ta nake a zuciyata amma abin yaki, meyasa na kasa cireta a zuciyata? Anya kuwa ba asiri take min ba? Ya zama dole na dage da azkar, kuma zansa asamomin mgnin karya suhiri, dayar zuciyar ce tace kumafa da gamida kana zaune gda daya da ita, idan kayi aure ka dauke kafarka a gdn nan da wuri zaka manta da ita, smiling yayi sanan ya bude abincin ya faraci. Dayaci ya koshi memakon ya bawa safna kawai saiya dauka ya kaiwa baba megadi. Safna kuwa daki ta shiga ta fara kuka me tsuma zuciya, ji take kmr ta kira abban imran a waya tace ya fadawa imran ya saketa, sai kuma tayi tunanin yin haka zaisa Abba ya ringayi mata kallon marar tarbiya. Haka taci gaba da kuka aikuwa ta farajin sanyi, bargo ta dakko ta lulluba wajen azahar salma da Maryam sukazo gdn suna ta buga kofa shiru acikin bacci safna ta jiyo bugun kofar ta mike dakyar ta bude musu dakyar ta karasa kan kujera ta kwanta hada ido sukayi suna zargin ko wani abu ya faru ne sbda sunga yanda yake ta wani nuna mata caring agabansu jiya, su duk tunanin su ko ya janye mummunar akidarshi basu San haryanzu yana nan akan bakanshi ba. A tare sukace safna lpya? Wallahi banida lafiya zazzabi nake, kuma ga yunwa data addabeni, ya salm to ina yaya imran din? Wa yasan ni, mebi ya fita, salma tace kumafa mom ta aiko muku abinci, to ai hanani yayi, Amma yaushe yaya ya zama marar imani? Aiko baka son mutun be kamata ka wahar dashi ba, Maryam tace wallahi ni danaga yanata rawar kai jiya hada bamu 200k nayi zaton ya hakura nema, safna tace ba wani hakuri domin kuwa kuna fita yayi min rashin mutunci ya fice ni bansanma a gdn ya kwana ba. Side dinshi salma ta nufa tanata knocking taji shiru phone dinta ta dauka ta fara kiranshi yana dauka tace haba yaya don Allah ya zaka kulle safna ka fita kuma bayan bata da lpya, data mutu fa? Da damuwa yace nashiga uku, da gaske safna bata da lpya bari Nazo yanzu Cikin few minutes saiga shi yazo, wani mayaudarin murmushi yayiwa safna yace baki da lpya amma baki kira kin fada min ba? Zama yayi a kusa da ita ya ajiye ledar take away din daya shigo dashi, cikin unique voice dinshi yace tashi kici abinci nasan da yunwa ma, ba yanda banyi da ita taci abinci da safe ba amma taki, dagowa safna tayi ta kalleshi kawai saiya daga mata gira yana wani shu'umin murmushi ji tayi ta kara tsanarshi cikin bacin rai tace dauke abincin ka banaso, kallon salma da Maryam yayi yace Ku lallabata taci don Allah, ni fushi take dani, mikewa yayi ya nufi side dinshi a zuciyarsa yace nima na ringa azabtar dake kenan kmr yadda kike azabtar da zuciyata. Wato me kartu mistake imran yake domin kuwa har yanzu son safna be motsa ko ina ba daga zuciyarsa, sanan mummunar akidarsa ta kin talaka taki ta barshi ya saki jiki ya nuna mata son sbda yana ganin is a shameful kmr shi yaci gaba da soyayya da ita Maman Aysha [23:04, 9/3/2017] ‪+234 803 681 8427‬: 🍂🍂 Swanky lady safna🎋🎋 7⃣0⃣➖7⃣5⃣ *I dedicated this page to all members of first class women's* Imran na barin wajen Maryam safna ya kamata kiyi hakuri sbda naga alamar yanzu Neman sulhu yaya imran yake, mu dama abinda muke ta addua kenan, don Allah my sis kiyi hakuri ki yafe mishi kuci gaba da soyayyarku ta da, cikin takaici safna tace hamm Maryam kenan, baki San halin yaya imran ba, mugune bashi da imani ko kadan duk wanan abinda yake don ya ganku ne, kuna tfy zaici gaba da rashin mutuncinsa, salma tace itace batasan hlnshi ba, amma ni na sani tun yana karamin shi bashida mutunci, ba irin nasihar da abban mu baya mishi amma baya dauka, Sbd yanada taurin kai, abin ba karamin damun Abba yake ba inaji ajikina kmr kece zaki sauke mishi shegen taurin kansa safna, kinsan Allah har yanzu yaya yana sonki wasu useless reasons dinshi ne yasa yake miki haka, INA rokonki don Allah kici gaba dayin hakuri da duk abinda zai miki sbda nayi imani harga Allah ba mutumin da zaisa yaya yazama mutunin kirki duk duniya saike, so don Allah safna ki taimaka mana. Meyasa kk tunanin ni zansa ya zama mutumin kirki bayan kince abbanku ma ya hakura ya zuba mishi ido? Sbda yana mugun sonki, yana miki sonda be taba yiwa wani irin shi a duniya ba, so ahakan yake sona? Indai imran yana sona to daga ke harshi bakusan me ake nufi da so ba wallahi, ba haka bane safna nasan dama ke bazaki gane ba amma wallahi yaya imran yana.....kurunkus tatsuniyar ta isa haka salma, abar zancen kawai, abincin daya sayo mata ta bude musu sukaci saida ta koshi ta kora da ruwa sanan ta dauki phone dinta ta fara dialing no ummanta sbda ta kirata da safe itada Maman Maryam da baba Sharif tayi musu godiya da kuma ban gajiya, su ta samesu amma phone din umma akashe, shiyasa yanzu zata kara kiranta, tayi SAA kuwa ta shiga bugu biyu aka daga wit respect ta gaisheta, bayan sun gaisa tace kiyiwa mijinki godiya dazu sunzomin godiya shida abokanshi har ya bani dubu Dari, mijinki yanada kirki yanada hnkli Sbd haka don Allah safna ki zamo me biyayya dabin umarnin sa, ki zama me kyautata mishi azamantakewar aure, idan aka samu sabanin haka ban yafe miki ba.....da sauri safna tace umma! Haba umma ya zaki yanke hukunci da sauri haka? Idan kuma yana cutata fa? Umma ai baa gane halin mutun lkci guda. Idan ma ya cuceki shida Allah, amma nidai ban yadda ki ki bin umarninsa ba, to shekenan insha Allah zanyi abinda kika ce koda hakan zai jefa rayuwata acikin matsala, zanyi kokarin bin umarnin ki, yawwa safna Allah yayi miki albarka tace amin sanan sukayi sallama. Su Maman Maryam da baba Sharif ma sun kirata sun fada mata imran yaje ya gaishesu, sanan suma sun kara yi mata nasiha akan tabi mijinta. Wasu zafafan hawaye ne suka zubo a idonta, shekenan imran ya riga ya cuceni sbda yanzu ba kowa ne zai yadda cewa yana wahalar dani ba, amma da sanin Allah. Warewa safna tayi sosai sukayi ta hira dasu Maryam, da rana ma mom dinsu imran ta aiko musu da abinci basu ci bama sai dare da yamma imran yaje kasuwar turai ta yankaba ya sayo kayan miya da vegetables, Irish potato da kuma doya sanan yaje ya sayi kaji wajen guda hamsin aka gyara masa ya kawo gdan ya ajiye. Sai wajen 10pm su Maryam suka tafi suna tafiya itama safna ta koma daki tayi wanka tayi shirin bacci, tasa key a kofar tayi baccinta. Shima imran sai wajen 11pm ya shigo, yana zuwa shima part dinshi ya wuce ko takan safna bebi ba Maman Aysha [23:04, 9/3/2017] ‪+234 803 681 8427‬: 🍂🍂 Swanky lady sfna🎋🎋 7⃣5⃣➖8⃣0⃣ Washe gari tun wajen 7am safna ta tashi ta gyara gida Saida ko ina ya zama neets sanan ta shiga kitchen ta Debi kaji guda biyu ta wanke ta Dora, saida ta tabbatar ta zuba kayan hadi, har spices sanan ta Debi dankali ta fere ta fara suya, ta Debi kwai ma ta soya dama ta jona ruwa a kettle cikin few minutes ta gama komai, diba tayi ta jera a dining, sanan ta bude dinin drawer ta Debi cups da plates ta koma kitchen ta wanke su tsaf sanan ta dawo ta ajiye. Ji tayi gdn ya kaure da kamshin abinci, sai kawai ta dauko turaren wuta ta kunna nan take gdn ya dauki wani irin kamshi me dadi. Komawa daki tayi tai wanka ta shirya cikin wasu shegun Riga da wando, wandon legis ne 3quater yellow itama rigar tsayinta zai kai gwiwa ita kuma red, hannun rigar da wuyanta kuma anyi mishi ado da yellow, kayan sunyi mata kyau sosai Dan siririn gyale tasa ta daure gashinta sanan tasa flat shoe red. Yana dining yana cin abinci ta fito tun kafin ta karaso ya kafeta da wani mayataccen kallo, tana zuwa kuma saiya dauke kai, sanye yake cikin wasu suit neavy blue kayan ba krmn karbarsa sukayi ba, saida ta Dan risina tace ina kwana? Wani shu'umin kallo ya watsa mata yace lpy kalau ya kk? Cikin kasaita tace lpy, fuskarsa dauke da murmushi yace na fuskanci a kuku dinma ke you're special, shiyasa alhaji Sharif ya kasa rabuwa daku, nima yanzu na fara diciding idan na sakeki zan dauke ki a matsayin kukun gdana, nayi miki alkawari zan biyaki ko nawa ne, smiling din dayake kara mata kyau tayi sanan tace gud idea saidai kuma baa gdn kowa nake aiki ba, Kasan duk kudin mutun baya zama cikekke kuma abin so ga jamaa sai yana da mutunci da sanin darajar Dan Adam, kai kuma baka dasu, so I don't think zan iya aiki a karkashinka, mikewa yayi a fusace ya dauketa da mari da uwarki ni zaki kalla kice ban zama cikekken mutun ba? Eh na fada din, kuma Allah ya isa ban yafe ba, binta yayi zai kara dukanta ta shiga daki da gudu ta tro kofa, bakin dakin yaje yace yau sakwara nake so miyar egusi, idan bakiyi ba kuma wallahi saina ballaki. Saida ta tabbatar ya fita sanan ta fito tayi break fast mikawa baba megadi abincin shi, ta wanke kwanika, sanan ta koma daki tayi bacci sai wajen 12 ta farka ta dora lunch, dakan sakwara take iya karfinta saida ta tabbatar tayi laushi sanan ta mulmueta tasa a Leda. Zuwa 1:30 ta gama komai, har hadadden kunun aya da madara tayi mishi, sanan ta kara gyara gdn ta kunna turare sanan ta koma ta kara wani wankan ta shirya cikin wani filtex lace pink color riga da sike ta Mirza dauri mekyau sanan tayi simple make up, tasa sarka da dankunne tayi wanka da turare. Ta Fita compound din gdn da abincin baba megadi tana wata tafya ta kasaita, tana fita daga falon ana wangale gate, motarshi ce ta sako kai yana ganin ta ya firgice sbda masifar kyaun datayi, basarwa tayi kmr batasan ya shigo ba tace baba ga abincin ka nan ya taho da gudu ya karba yace ngode hjya Allah ya jikan iyaye murmushi tayi tace amin baba. Tare suka nufi cikin gdn, saidai ba Wanda yayiwa wani magna suna shiga cikin falon ya fisgota jikinshi suna shakar kamshin junansu cikin bedroom voice yace Dan iskanci a haka kike fita wajen baba ba mayafi? Turo karamin bakinta tayi tace to meye Dan naje a haka, oh hakama zakice Dan iskanci kina kallo ana bude gate amma ko ki koma ciki, da baki maza nema haka zaki tsaya suna kallon ki ko? Wata Yar iskar dariya tayi tace kwarai kuwa da tsayawa zanyi, aini yanzu a kasuwa nake, kaga idan nayi musu sainace su jira ka sakeni idan nayi idda sai ayi mgnar aure, cikin bacin rai yace wai ke meyasa baki da kunya ne? Wallahi idan bakiyi wasa ba zan karya ki a gdn nan, Tabb da kuwa ka kwana a cell, Baku da kudin da zaku daureni, so idan na karyaki na karya banza, tabbas bamu da kudi amma Kasan inada kyau, kuma kyauna zai iya taimakamin na samu duk abinda nakeso. Juyawa tayi ta tafi daki tabarshi a wajen Smiling yayi yace tabbas tanada kyau, tanada duk wasu qualities da akeso ajikin mace, problem dinta kawai talauci da rashin asali, I wish safna Yar me kudice kuma tasan asalinta, da ba abinda zaisa na kara aure, amma yanzu ya zama dole naje nayiwa dad mgna yaje a tsaida mgnr aurena da Fareeda, gara nayi nisa da safna idan ba haka ba zata canja min raayi. Da wanan tunani ya nufi dakinshi yayi wanka yasa jallabiya, sanan ya fito yaci abinci. Dad din imran yaje yayiwa Baban Fareeda mgna, an tsaida mgna nan da 2wks zaayi bikin, kuma tare zaa hada dana salma sister shi Maman Aysha [23:05, 9/3/2017] ‪+234 803 681 8427‬: 🍂🍂 Swank lady Safna🎋🎋 8⃣0⃣➖8⃣5⃣ Tunda aka fara shirin biki imran yabar gdn, su kuma su salma suka dawo gdn safna sbda anan suke shirya komai. Shiri ake sosai domin kuwa yanzu ne zasuyi biki, bikin safna dama basu dauke shi a komai ba, events kala hudu suka tsara zaayi, salma a abuja zata zauna anje an tsantsara mata Jere Dan ubansu Wanda fadama bata lkci ne, suma su Fareeda anasu bangaran abin baa cewa komai domin kuwa sun cikawa imran burinshi na ganin an hade masa gda da kaya masu tsada wato me kartu gate uku ne a gdn, kuma daga bakin gate zuwa inda ginin gdn yake saikayi tafiya me nisa akan titi, kuma anshuka wasu hadaddun flowers a gefen titin. Wani katon round about ne a bakin main house din, daya titin ya nufi side din baki mata, dayan kuma ya nufi part din baki maza, shi kuma main part dinsu yana tsakiya. side uku ne acikin gdn side daya na imran, daya na yara daya kuma na Fareeda, imran ya zuba furniture's a side dinshi Dana yara, side din Fareeda ne yabar musu sukazo suka nuna tasu bajintar, dakuna biyu ne a side din da kuma falo uku, sai katon dinin area, kitchen da kuma store, shi imran side dinshi Dana yara a upstairs ne, ita kuma Fareeda a kasa ne, idan kafito daga main part din gdn k kuma daga can gefe game and exercises room room yayi ya zuba kayan table tennis, basket ball, suluka injinan exercise dadai sauransu, daya gefen kuma katon garden ne dayasha shuke shuke kuma da swimming pool aciki, wato me kartu fadin kyau da tsaruwar gdn imran anan bata lkci ne, nidai zan iya kiran gdn da suna aljannar duniya, domin kuwa ko a abroad samun irin gdn sai ansha bincike. Da yamma Abba ya kira salma yace tazo mishi da safna yanason mgna da ita. Suna idar da salla salma ta daukesu a motarta har Maryam suka tafi, tun ranar da aka kai safna bata kara komawa gdn ba sai yau. Gdn acike yake da jama'a, kana shiga gdn zaka gane biki ake domin kuwa duk inda ka wulga mutane ne suke kaiwa da komowa, tun daga gate din farko ake tsokanar salma, 'yan uwa ne a makare a gdn abunka da bikin masu naira. Direct katafaren falon Abba suka shiga Wanda fadin kyaunsa ma mata lkci ne, a zaune suka sameshi yana karnta jarida bayan sun durkusa sun gaisheshi ya fara yiwa safna nasiha akan auren da imran zai kara, nasiha yayi mata sosai akan tayi hakuri karta tada hnklin ta, sanan ya tambaye ta yace kin iya mota ne? Tace eh na iya, key ya miko mata yace to karbi wanan motar tana packing space din gdn nan saiki je ki dauka zaki ganta marcedes benze ce ash color, cikin tsananin farin ciki safna tace nagde Abba Allah ya saka da alkairi, yace ba komai safna Allah yayi muku albarka sukace amin, kallon salma yayi yace my dota kin kusa tafya ki barni ko? Inason ganin ki ranar Saturday kinji? Tace to Abba, sanan yace safna ta bashi Acc no ta zaiyi mata mobile transfer, kuma yace duk lkcn da take da matsala ta kirashi ta fada mishi, gdya sosai safna tayi mishi sanan sukayi mishi sallama suka fita, part mum suka nufa suka tarar da dakakkun mata a zaune, kawayen mum ne, a tare suka durkusa suka gaishesu fuskarsu dauke da murmushi sukace lfya kalau amarya, Allah ya sanya alkairi sunkuyar dakai salma tayi, daya daga cikin matan ce ta nuna safna tace wanan kyakkyawar yarinyar kuma a ina kuka sameta? Salma tace matar yaya imran ce, matar imran kuma? Dama wanan auran na biyu ne? Eh wanan ce uwar gdnshi......mum ce ta shigo falon, Haj Rahinatu tace Haj Fatima yaushe imran yayi aure bamu Sani ba? Tabe baki mum tayi tace uhm auran kaddara ne shiyasa ban fadawa kowa ba, kai Amma yarinyar tanada kyau, hamm kyaun Dan maciji ba, duk wanan kyaun da kike gani bata da asali, munafurtarmu tayi sai daga baya muka gane, wanan dalilin ne yasa zai kara aure yanzu, sbda bana sha'awar hada xuria da ita......more kewa safna tayi ta fita da gudu, waje ta samu a gfn gdn ta zauna banda kuka ba abinda take, salma da Maryam ne suka zo suka dafata sunata bata hakuri, more especially salma gbdaya ta zama disappointed da hlin mum dinsu, saida safna tayi kuka ta koshi sanan ta mike suka nufi wajen packing space, su imran suka hango shida friends dinshi sunkai su goma har Sadik, sai wani budawa yake waishi ango, yau kusan 10dayz kenan rabonda ta ganshi, Sadik ne yazo ya kira Maryam yace taje su gaisa, tare suka tafi da salma sbda itama ta sansu, ita kuma safna tsayawa tayi tana jiransu. Sadik yayi musu introducing Maryam a matsayin fiance dinshi, gaisawa sukayi sosai anata barkwanci, daya daga cikin friends din ne me suna musty yace waccen pretty dinfa? Muftahu yace Ashe kaima ka ganta? Ai nayi zaton aljana ce ta bude min ido, tun dazu na ganota Amma sainayi shiru, gazkya indai mutun ce to Allah yayi hallita domin kuwa kyaun ta is extraordinary,she is damm beauty, dariya sukayi dukansu, banda imran, Maryam tace wallahi mutun ce, sis dina ce safna sunanta, musty yace to meyasa bazatazo mu gaisa ba? Sbd matar aure ce, cikin loosing hope yace banyi mamaki ba, domin kuwa kyawawan mata irinsu basa kwantai, dariya suka karayi sanan sukayi musu sallama suka tafi. Safana ranta a bace yake, amma tana ganin motar da Abba ya bata taji zuciyarta tayi sanyi, dukansu suka shiga tayi mata key suka nufi gdn ummanta su nuna mata Maryam Aysha [23:05, 9/3/2017] ‪+234 803 681 8427‬: 🍂🍂 Swanky lady safna🎋🎋 8⃣5⃣➖9⃣0⃣ *Talented writers forum*✍ Har sun kusa Zuwa bakin gate na uku sukaga wata makekiyar mota ta shigo, ihu salma tasa tace safna juya su mulaika ne sukazo, nan take safna ta juyar da kan mota sukabi bayan su, suna faka motar su mulaika suka fito da gudu suka rungume juna, suma Maryam da safna fitowa sukayi suka gaisa, salma ce ta kallesu tace friends dina ne daga Abj tare mukayi secondary school dasu, wanan sunanta mulaika, zuby, hindatu da kuma Hafsa. Su safna sukace sannunku da zuwa suka amsa da yawwa, salma tace Maryam INA ganin kuje Ku dawo ni zan shiga cikin gda dasu, suka amsa da toh. A kofar gdn safna ta faka motar ta, da gudu ta shiga cikin gdn cikin murna tace umma albishirinki, tace goro, abban imran ya sayamin mota fito ki ganta, da farin ciki umma ta fito bayan ta gama gani tace kai wanan mutane da kirki suke, gskya safna kinyi Saar miji da surukai, kinsan yanzu nan shima Mijin naki yabar gdn nan, baki ga sayayyar da yayimin ba kuma ya bani dubu hamsin naki karba amma saida ya ajiye min, yazo sai hkri yake bani sbda auren da zaiyi, inda naji dadi ma yace baki daga mishi hnkli ba, ki kara hakuri safna kinji Allah yayi miki albarka, hada ido safna da Maryam sukayi jiki a sanyaye tace amin. Haka suka zauna sunata hira da umma basu baro gdn ba sai bayan sallar isha'i, sanan sukayi mata sallama suka tafi gdnsu Maryam suka nunawa mmn Maryam motar, itama tayi murna sosai, sanan sukaje gdn baba Sharif ma suka nuna mishi ba karamin murna yayi ba, a take ya kira Abba yayi mishi gdy, su hjy turai dasu Sakina banda habaici ba abinda sukewa safna wai Sbd tsabar miji baya sonta ko wata uku batayi a gdnshi ba zai mata kishiya, ko bi takansu safna batayi ba suka tafi. Suna kan hanyar zuwa gdn safna salma ta kirasu tace su debo kayansu su koma gdnsu su kwana, dama ita Maryam ta debo, sai kawai ta raka safna ta Debi nata suka tafi. Part guda aka ware musu na amarya da kawayenta, friends dinta da sukeyin Oxford university tare ma sunzu hadwa sukayi anata chapter, abinci kuwa kmr banza basuyi bacci ba sai wajen 1am Washe gari aka fara gudanar da biki, wajen 7pm kowa ya shirya zaa tafi Indian night, kowa ka kalla yayi kyau safna kuwa kmr daga kasar Indian tazo, safna ce tayiwa amarya kwalliya dake make up artist ce ita, amarya tayi kyau kmr a sace ta 7:30 aka fara fita friends din mas'ud angon salma ne suke diban yan mata, ita kuma Maryam da safna tare zasu tafi da sadi. Duk inda safna ta wulga sai friends din amarya sunbita da kallo Sbd masifar kyaun da tayi, phone dinta ce ta fara ringing tana dubawa taga imran ne, tana dauka yace tazo ta sameshi a bakin garden din gdn su, salma ta tambaya tayi mata kwatance, Sanye yake cikin wasu hadaddun kayan indya cream color, yayi dadi da wani Jan Abu idan ba Hausa yayi maka ba saika rantse Dan asalin India ne, wani irin kishi ne ya kama safna data tuna cewa taron bikin shi ake da wata, saida ta gama kare mishi kallo sanan ta karasa suna hada ido gabansu ya fadi, kallonta yayi from head to toe yace wa ya baki izinin zuwa gdn nan kuma wa kika tambaya zakije wajen program din da zaayi? A sanyaye tace ba Wanda na tambaya, to inaso ki Sani wanan kwalliyar da kikayi kinyi a banza,domin kuwa ba inda zaki, kuma wallahi idan kikaje ban yafe miki ba, wani irin bacin rai ne ya kamata nan take idonta ya kada yayi ja cikin muryar kuka tace don Allah yaya imran karkayi min haka, ni sbda salma zanje badon amaryarka ba, kuma fa duka gdn zaa tafi, ta yaya zan zauna ni kadai? Idan ba zaki iya zama ba ki tafi gdnki, amma karki sake kije na fada miki, harya fara tafya ta riko hannun shi wani irin shock yaji, cikin kuka tace don Allah yaya imran kayi hakuri ka barni naje, meyasa baka tausayina ne, why do you hate me much? Fisge hannun shi yayi cikin wani irin yanayi yace ki rungumi kaddara kawai domin kuwa wallahi bazaki ba, juyawa yayi ya tafi nan take ta durkushe a kasa tana wani irin kuka me ban tausayi, shima mota ya shiga ya dafe kanshi zuciyarsa banda zafi ba abinda take, phone din shi tana ta ringing Amma be daga ba, Fareeda ce take kiranshi sbda tun dazu ta shirya tana jira yazo ya dauketa, saida tayi wajen 12 missed call sanan ya daga yana dauka tace haba sweet heart ranar bikin namu ma saika batamin rai? Yi hkri zanzo yanzu kawai yace ya kashe wayar, Sadik da bash ya kira suka tafi tare, sauran friends din kuma su sukaje suka Debi kawayen Fareeda. Safna kuwa saida taci kukanta ta koshi sanan ta koma dakin, duk antafi daga amarya sai Maryam da kuma wasu kawayen amarya guda biyu, da dariyar yake ta shiga falon tace kai Ashe duk an watse? Dariya sukayi sukace eh mana muma ke muke jira, still tana dariyar yake tace ok to muje ko, kallon yan matan tayi tace aunty sameeha da aunty Naila Ku tafi a motar amarya, mu kuma saimu biyoku a baya ko? Tare suka sa amarya a tsakiya suka tafi, suna fita ta kalli Maryam tace kuje kawai Maryam ni wanan azzalumin ya hanani zuwa, cikin damuwa Maryam tace to yanzu ya zaayi kenan? Kuje kawai ba komai zan shiga garden din gdn na zauna harku dawo, nasan yanzu Maman Aysha GRP members suna nan online, so zanje nayi chrtn dasu kawai, itama Maryam cewa tayi ta fasa zuwa dakyar safna ta lallaba ta suka tafi Maman Aysha [23:05, 9/3/2017] ‪+234 803 681 8427‬: 🍂🍂 Swanky lady safna🎋🎋 9⃣0⃣➖9⃣5⃣ _written by Maman Aysha_ *Talented writers forum*✍ Budiri akasha sosai baa tashi ba sai wajen 12am, safna kuwa da tayi chtn din ta gaji saita Mike ta koma daki tasa kayan bacci tayi kwanciyarta, Maryam ce ta fara dawowa sbda Sadik ne ya dawo da ita, itama canja kaya kawai tayi ta kwanta sbda sunyi rawa sun gaji, dama su uku suke kwana a dakin ita da salma da maryam, dukansu agajiye suka dawo kowa yana zuwa ya nemi wajen bacci. Kwana hudu akayi ana gudanar da biki, kuma duka kwana hudun ba Wanda safna taje, yau Friday aka daura auren Fareeda da imran, sanan salma da mas'ud, da daddare kuma aka kawo amarya Fareeda. Gdnta aka fara kaita yan uwanta suka gani, sanan aka taho gdn mom sbda anan zata kwana sai anyi mother's eve gobe zata koma gdnta. zumudi da murna a wajen mum abin baa mgna, part guda aka ware musu acikin gdn ita da kawayenta, karba akayi musu taban girma sai wani nan nan mom takeyi dasu, da sun bukaci Abu ake kaimusu Washegari aka tashi da shirin yin mother's eve, acikin gdn su imran zaayi dake akwai katon fili acikin gdn kuma ko ina akwai Interlock a gdn, tun sassafe masu decoration sukazo, wajen 10am su safna suna break fast taji phone dinta tana kuka, imran ne ji tayi gbnta ya fadi, da bazata dauka ba saidai kawai tayi picking, cikin golden voice dinta tace hlo ina kwana? Lpy INA gjya, dama kira nayi na fada miki zaki iya attending program din yau tunda a cikin gda zaayi kinji ko? A hnkli tace eh, sanan ya kashe wayar. zuwa 12pm masu decoration sun gama, manyan canopy akasa aka jera kujeru gashi sunyi hadadden decoration, special kwalliya akayiwa wajen da amare da angwaye zasu zauna idan ka gani saika rantse event centre ne. 4:30 dot zaa fara bikin, tun wajen 2:30 safna ta fara yiwa salma kwalliya, ana kiran sallar laasar suka mike sukayi dake dama da alwalarsu, bayan sun idar safna ta shiga wanka tace salma ta saka gown din tunda an gama kwalliyar fuska idan ta fito daga wanka saita yi mata dauri. Tana fitowa daga wankan ko mai bata shafa ba ta karasawa amarya kwalliyar ta, wani lace amarya tasa dark purple Dan 250k, sanan aka Dora head light purple, akasa hadaddun ceremonial costume, nan take amarya tadau kyau dake itama fara ce, duk Wanda ya kalleta saiya kara kallonta, kowa na wajen zuzuta kyaun da tayi yake. Saida safna ta tabbatar amarya ta hade sanan itama ta shiga daki ta shirya Wata hadaddiyar gown din lace safna tasa sky blue ne da ratsin silver kudinshi zaikai 150k a lefe aka sako mata shi, zama tayi tai simple make up sanan ta Mirza dauri da saika rantse gwagwaro ta Dora, silver sarka da dankunne tasa, sanan ta dakko ceremonial shoe and bag silver, gyale ma silver ta nufi dakin da amarya salma take. Mutane ne makare a compound gdn kowa ya hallara fitowar angwaye da amare kawai ake jira, mum ce ta shigo Side din da amare suke ta shiga dakin da salma take, a tsaye ta ganta jikin madubi da niyar yi mata fada ta shigo, amma suna hada ido ta saki wani murmushin farin ciki Sbd kyaun da taga tayi godya tayi ga Allah daya bata kyakkyawar 'ya kmr salma, sbda duk events din da akayi ba Wanda kwalliyar ta batayi kyau ba, kallonta tayi tace you looks so gorgeous my dota, kuyi sauri Ku fito sbda mutane sun taru, cikin farin ciki salma tace thank you mom.....safna ce ta shigo dakin suna hada ido da mom farin cikin da yake kan fuskarta ya dauke, da hantara tace uban me kikazo yi gdn nan? Salma tace ai dama tana nan mum, ita take min kwalliya fa, cikin shan mur tace aikuwa ban yadda ta fita wajen program din nan ba, da sauri salma tace meyasa mum? Au tambayata ma kike? Kina nufin kice baki kula da Dan banzan kyaun da tayi ba? Lkcn Dana shigo dakin nan gani nayi kmr duk duniya ba Wanda ya kaiki kyau, amma tana shigowa sainaga kyaun naki ya dishashe duk da kema kinada kyau, idan har nabar safna ta fita ta jera daku to kuwa ko shakka banayi hnklin mutane kanta zai koma, ni dama ban gayyato ki ba so muje ki ficemin daga gda, kuma very soon zan dauki mataki akanki domin kuwa wanan fitinannen kyaun naki zai iya canjawa Dana ra'ayi ya dawo da sonda yake miki, ni kuma idan akwai abinda na tsana a duniya shine hada jini dake, wa ya Sani ma ko ke ba mutun bace tunda dama ba wani cikekken asali ne daku ba. Kallon safna tayi tace debi kayanki muje na bude miki kofar baya ki tafi gdnki, ke kuma salma kuyi sauri Ku fito Sakata tayi agaba ta bude mata kofar wajen kitchen ta fita, wasu zafafan hawaye ne suka fara ambaliya a fuskar safna, packing space ta nufa, tana zuwa taga an rufe motar ta bata inda zata fita, Dora kanta tayi ajikin motar ta fara wani irin kuka me ban tausayi, wanan wanne irin aure tayi? Miji ya tsaneta, familynshi sun tsaneta Abba da salma ne kawai suke sonta, tunu ranar da aka kawota gdn tayi yanda aka karbesu a wulakance amma yanzu sai ji dasu Fareeda ake, ya zama dole su rabu da imran sbda ta gaji da wulakancin da ake mata, kuka sosai safna take ita kuwa Maryam nacan a wajen friends batasan wainar da ake toyawa ba. Saida ya gama shirinsa tsaf ya tuna be dakko hula ba, wata gezna ce ajikinshi maroon, key din shi ya dauka ya nufi motarshi budewa yayi ya dakko hular, ya rufe zai tafi kenan yaji sheshhekar kuka, inda yaji sound din kukan ya nufa, tsaiwata kawai ya gani ya gane itace, jiyo da ita yayi suka fuskanci juna, a tsorace ta kalleshi, cikin bedroom voice yace meye sameki kike kuka? Goge hwayen tayi tace ba komai, to me kike anan? Gda zan tafi kuma na samu an rufeni, shine yasa kike kuka? Uhm kawai tace batare da ta dago ta kalleshi ba, wani smiling yayi yace safna! Kenan. Dialing din no salma ya fara yi harta kusa tsinkewa ta dauka yace meya sami safna take kuka? Wallahi ita da mum ne, korarta tayi kmr wata barauniya tace bazata je mata wajen biki ba, ji yayi ranshi ya baci wani irin tausayin safna ne ya kamashi this is d first time dayaji tausayin ta tun ranar daya gano ko ita wacece. Hugging dinta yayi yana Dan shafa bayan ta a hnkli wani hadadden kamshi ne ya daki hancinsa, cikin low ccvoice yace iam sorry safna, kiyi hakuri kinji, sun Dade a haka sanan yace naga motar bash baa rufeta ba, bari na karbo key din shi nayi dropping dinki, karka damu kaje kawai zan jira anan, idan an gama events din na tafi, ah ah bazai yiyyu ba, ki jirani ina zuwa. Part dinshi ya koma inda friends dinshi suke yace don Allah bash bani Aron motan ka, tsiya suka fara mishi wai Ina zaije ana dab da fara program, sharesu yayi ya karbi key din da sauri ya fito, bude motar yayi sanan ya kamo hannun safna ya bude mata kofar zata shiga kenan saiga bash kmr anjefo shi, wani mayataccen kallo yabi safna dashi cikin zafin kishi imran yace menene? Sai lkcn bash ya tuno abinda ya fito dashi, idonshi akan safna yace mantawa nayi ban fada maka inda security Motar yake ba, cikin shan mur yace oya fadamin sauri nake, yana nuna mishi imran yaja motar cikin zafin nama ya tafi yabar bash acikin tunani Maman Aysha [23:06, 9/3/2017] ‪+234 803 681 8427‬: 🍂🍂 Swanky lady safna🎋🎋 9⃣5⃣➖1⃣0⃣0⃣ _written by Maman Aysha_ *Talented writers forum* Tun suna hanya mum ta addabeshi da waya akan yayi sauri yazo zaa fara program, tun yana dagawa yana cewa yana zuwa harya dena picking din wayar, har cikin gdn ya shiga yanayin packing safna ta bude kofar ta fita da gudu ta shiga cikin gdn, direct dakinta ta shige ta fada kan gado taci gaba da kukanta tunani ne yayi mata yawa, wani irin son imran ne yake yawo a jinin jikinta, tunowa tayi yace mata idan ya auri Fareeda zai saketa, kuma a yanda take jin zuciyarta yanzu ya zama dole ta hakura da imran sbda bazai taba sonta ya bata kulawa irin kowanne miji yake bawa matarsa ba, gara ya saketa taje ta auri mutumin da zatayi zaman aure na yanci ba irin wanan ba. Imran kuwa bayan safna ta shiga ciki hularsa ya dauka ya shiga part dinsa yasa hular Saida ya kalli mudubi yaga ta zauna sanan ya kara fesa turare ya fito harzai shiga dakin safna yaji mum dinshi ta kara kira kawai saiya fice. A 360 ya karasa gdn yana zuwa yaga mum a bakin gate gabdya ta fita hayyacinta fada ta fara yi mishi sai kawai ya bata hkri ya shige, yana zuwa suka shiga cikin wajen dama shi ake jira. Ansha shagali anyi buduri an Shana irin Wanda fada ma bata lkci ne, me kartu just imagine it, Sbd bikin hamshakin mekudi irin me sukeli dole ya zama one in town, kuma Karin burgewar ma su kadai ne 'yayyanshi a duniya dagasu ba kari, kaga kuwa dole farare bugun abuja suyi kuka. Senovias iri iri aka ringa rabawa kmr su waya android, turamen atanfofi, computer laptop, shadda laces da sauran su. Duk hadamar mutane Saida kowa ya samu varieties na abinci kuwa ni wani ma ban taba ganin irinshi ba. Daf da magrif taro ya watse kowa ya koma masaukinshi, imran ma tare suka tafi masauki da friends dinshi bayan sunyi sallar magrif da isha'i sunci abinci sai suka bude hira, Bash ne ya jashi gefe yace babah nifa iam totally loose my consciousness tunda naga babe dazu, wallahi tunanin ta ya hanani sakat, don Allah wacece ita? Wani irin kishi ne ya kama imran cikin shan mur yace matar aure ce, matar aure kuma? To waye mijinta? Wanan kuma ba damuwarka bace, juyawa yayi, zai tafi bash ya rikeshi don Allah imran ka temakeni ka fadamin gskya, wallahi INA masifar sonta na Dade INA Neman irin type din yarinyar na aura Amma ban samu ba don Allah my friend ka taimaka min tunda kai kayi aure, cikin hantara yace dalla na fada maka matar aure ce, meyasa bazaka yadda dani ba, to idan matar aurece kai meye hadinka da ita? Oh my god Bash kanada problem, Kanwata tace, kuma mijinta friend dina ne, to yanzu ina mijin nata? Bansani ba Dan iska ka dameni, idan baka yadda ba ka tsananta bincike, riko hannunshi bash yayi yace meda wukar kaifa ango ne be kamata ka ringa fushi ba, shekenan mgna ta wuce. Yana cikin friends anata chapter Fareeda ta kirashi a waya yana dauka ta wani make murya hlo sweet heart kana ina ne? Mom tace tare zamu tafi gda dakai kuma naga har yanzu bakazo ba, iam so tired inaso naje nayi wanka nayi bacci don Allah kazo yanzu mutafi, dariya abin ya bashi kawai saiyace ok INA zuwa. Kallon friends dinshi yayi yace ni zan wuce amarya ta ta fara kirana, dariya suka sa aka danyi rudu ya tafi. Ta suya spot yabi ya sayi gasassun kaji da ice cream ya tafi, direct gdn safna ya wuce. A bangaran safna kuma bayan taci kukanta ta koshi mikewa tayi tahau gyaran gda dake kwana hudu bata nan gdn yayi kura, Saida ta tabbatar komai yayi neets ta shiga wanka tasa wata hadaddiyar English gown maroon color ta fesa hadaddun turare, yunwa take ji amma saita kasa dafa abincin sbda bacin ran da yake damunta, kwanciya tayi akan doguwar kujera ta kuna TV tana kallo. Bataji bude kofa da shigowar sa ba kawai ji tayi an zauna a kusa da ita a razane ta mike ta zauna dariya yayi yace relax matsoraciya nine, komawa tayi ta zauna, shiru wajen yayi na Dan wani lkci sanan ya kalleta yace ya zaki iya kwana ke kadai kuwa? Wani bacin rai taji cikin shan mur tace ba damuwarka bace, oh god so naki naji idan ba zaki iya ba na samo wacce zatazo ta tayaki, bana bukata ta bashi amsa a takaice, ledar daya shigo da ita ya mika mata yace ga abinci nan, ni zanje na dauki Fareeda mu tafi tun dazu tana jirana, cikin tsananin bacin rai tace ka dauki abinka banaso, tafya kuma dama ban daure ka ba, Amma kafin ka tafi inaso don Allah ka temaka ka cika alkawarin daka dauka, wane alkawari ne? Kace idan ka auri Fareeda zaka sakeni, sbda haka inaso ka sakeni yanzu, wani smiling yayi yace daga tarewar amarya sai kuma a saki uwar gda? Ai se mutane su zargeni su ringa yimin kallon marar adalci, da adalcin ne dakai? Ai bakada wani adalci ko kadan zalunci ne kawai a zuciyarka, wallahi nima na tsaneka kmr yadda ka tsaneni sbda haka ka bani takarda ta idan kuma ba haka ba gobe zan bar gidan nan koda baka sakeni ba ta karasa mgnar tana kuka. Ji yayi zuciyarsa tayi zafi wani irin radadi yakeji rasa abinda zaice mata yayi kawai saiya juya ya fice daga gdn Maman Aysha [23:06, 9/3/2017] ‪+234 803 681 8427‬: 🍂🍂 Swanky lady safna🎋🎋 1⃣0⃣0⃣➖1⃣0⃣5⃣ Sai wajen 10:30pm imran yaje ya dauki Fareeda mum tana tayi mishi fada wai yaje ya Dade tana ta jiranshi, suna zuwa gda kowa ya wuce dakinshi, imran na shiga ya fada toilet yin wanka, Fareeda kin yin wankan tayi kawai ta dauki rigar bacci tasa, ta fesa turare ta nufi dakinshi yana fitowa daga wanka tana shiga dakin da mamaki yace har kinyi me? Cikin kissa tace aini bana dadewa a wanka, towel din hannun shi ta karba ta goge mishi jikin, tunda taga skin dinshi hnklin ta ya tashi, jallabiya ya dauka yasa sanan ya fesa designer turaren shi ledar kajin dayazo da ita ya dauka yace mu koma dakin ki ko? Tace toh. Baje musu yayi sukaci suka koshi, sanan ya fita yayi strolling ya Dade yana exercises sanan ya dawo, da mamakinshi Fareeda na zaune kallonta yayi yace bakiyi bacci ba? Cikin kissa tace INA jiran na kwanta ajikin lallausan mijina, da mamaki yace first night din ki nefa Fareeda, kina nufin bakya tsorona? Tsoro kuma? Hmm Kasan dadewar da nayi INA jiran wanan ranar kuwa? Ina masifar sonka da baka aureni ba iam very sure da zuciyata bugawa zatayi, matsowa kusa dashi tayi ta fara shafashi, wato me kartu kowanne namiji yana zumudi a first night Amma a gdn imran abin ba haka yake ba domin kuwa tun yana Jan class yana basarwa Saida tayi galaba akanshi suka murji amarci, basuyi bacci sai wajen 1am, a Daren imran yayi wanka Amma Fareeda kam kinyi tayi. Da asuba ya tasheta tayi wanka shi kuma ya tafi masallaci amma har ya dawo bata tashi ba, komawa yayi ya kwanta sai wajen 9am ya tashi yayi wanka ya shirya cikin wani tsadadden yadi ash and black, ya fesa turare ya fita, direct gdnsu ya wuce part din abbanshi yaje ya gaishe shi sun Dade suna hira Abba yanata yi mishi nasiha akan yayi adalci a tsakanin matan shi, yace insha Allah zaiyi. Mum ce ta shigo da tray din break fast din Abba a hannun ta, da sauri imran ya karbeta sanan ya gaisheta da faraa ta amsa mishi, tace me kake a gdn nan sassafe ana shirin kai muku abinci yanzu, langwabe fuska yayi yace har kun fara cire mu a 'yayan gdn nan? Dariya sukayi har Abba sanan imran yace ki bayar akai mata ni zanci a wajen Abba. Tare sukaci abincin da Abba, sanan ya Debi kwanikan yakai kitchen sbda masu aiki basa shiga part din abbansu. Daga nan side din sallama yaje suyi sallama, sun Dade suna hira yayi mata fada akan tabi mijinta, bayan sun gama Maryam ma tazo suka gaisa da faraar shi ya amsa yace ina sadik tace yana gda, shirin tafya abj suke tayi a gdn, yana fita ya nufi gdn safna. A bangaran safna kuwa bayan fitar imran kobi takan kajin daya kawo batayi ba, daki ta koma ta kwanta bata farka ba sai asuba bayan tayi salla ta zauna tayi krtn kur'ani har Saida gari ya waye, sanan ta mike ta fara aikin gda Saida ta kalkale ko ina ta kunna turaren wuta sanan ta shiga wanka ta shirya cikin wata atamfa Hilton red and white, zama tayi ta Mirza dauri tayi simple make up sanan tayi wanka da turare, kitchen ta shiga ta soya plantain tai toasting bread sanan ta dafa ruwan zafi, baba megadi ta kaiwa nashi sanan ta dawo tana cin nata. Key din shi yasa ya bude kofar falon yana shigowa sanyi A/c hade da daddadan kamshi ya bugeshi, ya Dade a bakin kofar yana kallonta komai nata burgeshi yake, meyasa safna ta fito a poor family? Inama safna ce ta fito a familyn su Fareeda da bashi da wani matsala a rayuwar shi, Saida yaje dab da ita yayi sallama dagowa tayi suka hada ido, wani irin kyau taga yayi, saurin kawar da kanta tayi, zama yayi a daya daga cikin kujerun dining din yace ni bazaa ayimin tayin abincin ba? Basarwa tayi kmr bataji ba, zuba mata ido yayi harta gama cin abincin, diban plates din tayi takai kitchen ta wanke, harta gama ta fito still yana zaune, binta yayi da wani mayataccen kallo sanan yace jeki shirya kayanki Ku tafi abj rakiyar salma, tro karamin bakinta tayi tace ni bazanje ba, dama ba raayinki nakeso ba umarni nake baki, meyasa kake son naje bayan mom din ka bataso? Ni gskya ba inda zanje nida nake jiranka kazo ka bani takar......mugun kallon daya watsa mata ne yasa ta kasa karasawa, Saida ya tabbatar ta tsorata dashi sanan yayi wani mayaudarin murmushi yace INA jiran ki a mota, karki batamin lkci Maman Aysha [23:06, 9/3/2017] ‪+234 803 681 8427‬: 🍂🍂 Swanky lady safna🎋🎋 1⃣0⃣5⃣➖1⃣1⃣0⃣ Kaya kala daya kawai ta dauka ta fita suka tafi, bayan yayi packing suka fito a tare zuwa cikin gdn, Saida ya rakata har part din salma sanan ya fito, da gudu Maryam ta tare ta cikin rada tace ya barki a sanyaye safna tace ya barni Amma INA tsoron mum, sbda abune me wahala ta barni naje, Maryam tace karki damu tunda ogan ya barki ai shekenan, bazata gane ma dake zaayi tafiyar ba yaya sadik ne zai kaimu safna tace da nasan zaije ma da banzo gdn nan ba, kinga kawai da sukuje gda Ku dauke ni tunda bada mum zaayi tafiyar ba, Maryam tace yanzu ma ba damuwa Bayan an raka amarya tayi sallama da Abba aka fito da ita dake dama tun tuni motoci sunzo, ta kofar baya su safna da Maryam suka fita, Suna dab da zuwa inda Sadik ya aje motar kmr daga sama sukaji ance ke kuma me kikazo yi gdn nan? Badai abjn zaki ba ko? Tsuru tsuru sukayi suna kallonta, idan dai shirin abja kikayi to ki koma domin kuwa ba inda zaki, idan kuma naji lbrn kunje wallahi saina.....mum ni nace ta shirya taje, muryar imran ta katseta karasowa wajen yayi yace oya kuje motocin sun fara tafya, ga mamakinsu sai suka ga mum tayi shiru bata kara mgna ba, karbar traveling bag din safna yayi ya rakata har bakin mota, Maryam ce a gaba sai safna da wata causing din su imran Sadiya a baya, zagayawa wajen sadik yayi yace ka kular min da wife dina don Allah, kuma banda gudu, hararar shi sadik yayi yace ai basai ka fada ba, sanan yayiwa mota key suka tafi. Imran na fita daga gdnsu gdn alhaji Sharif yaje bayan sun gaisa yayi mishi bayani cewa ya sayawa umman safna gda, kuma ya zuba komai aciki idan ba damuwa yanaso yau ta tare a gdn, cikin farin ciki yace a wacce unguwa ne? Yace a gadon kaya kusa da gdnsu Maryam, sbda naga yanzu sun zama kamar ya da kanwa ita da Maman Maryam, so kaga idan suna kusa sai zumunci ya karu, gidaje uku ne kawai a tsakaninsu. Alhaji Sharif yayi murna sosai sanan yace muje gdn nata kayi mata bayani. A tare sukaje gdn, tun daga waje suke jin kamshin turare dake tsaftar ta safna ta dakko, Saida sukayi sallama tayi musu izini sanan suka shiga, tayi kwalliyar ta idan ka ganta saikace batafi 25yrs ba, nan kuwa shekararta 40 tsabar kyaun jiki ne da ita, kuma yanzu ta kwantar da hnklin ta Sbd tun tana tsammanin dawowar mijinta har ta hakra, bayan sun gaisa ta tambayi alhaji Sharif iyali yace suna nan kalau, sanan tace wa imran ya amarya da safna yace suna nan kalau, Safna sun tafi Abja, tace eh ta kirani dazu, shiru wajen yayi na Dan lkci, sanan alhaji Sharif yayi mata bayanin abinda ya kawo su, dagowa tayi ta kalli imran tace kabar gdnka wallahi ngde, ni wanan gdn ya isheni rayuwar duniya, ai dawainiyar tayi yawa ngde Allah ya saka da alkairi, alhaji Sharif ne yayi mata nasiha akan baa mayar da hannun kyauta baya, kuma ya fada mata dalilin imran na son zamanta a kusa da gdnsu Maryam. Dakyar suka shawo kanta ta amince, sanan ya dauketa ya nuna mata gdn, kuma ya hadata da yaran da zasu dibar mata yan abubuwan da zata bukata na tsohon gdn, kuma ya basu motar kamfaninshi na aluminium zaa Debi kayan aciki. Maman Maryam ba karamin murna tayi ba, gdn drive in ne me masifar kyau, kuma furniture's din da imran yasa masu kyau ne a kamfaninshi na furniture's yasa akayi, idan kaga gdn saika rantse na amarya ne. Masu aikin gdnsu Maryam akasa suka kara gyara gdn, Saida komai ya zama neets mmn Maryam ta kawo musu abinci sukaci suka baje a falo suka kunna A/c sanan suka kira Safna tana dauka umma tace Safna ya hanya? Alhamdulilla ai mun isa tun dazu, masha allah nima kin ganni a baje a sabon gda sai A/c nake sha, da mamaki safna tace sbn gda kuma umma? Eh mana, gdn da mijinki ya sayamin mana, ai matsamin yayi Saida na koma yau, kin ganmu ma tare da mamanku. Cikin rudani safna tace nifa umma ban gane abinda kike fada ba, wai waye ya saya miki gda? Lbri umma ta bata from AtoZ, daga karshe tace ki kirashi yanzu kiyi mishi gdya, jiki a mace tace to umma, tana kashewa ta fara kuka me imran yake nufi dani ne? Maryam tace meya faru? Wato sbda nace ko be sakeni ba zanbar mishi gdnshi shine yaje ya sayawa umma gda a kusa dasu kuma ya sata ta koma ayau, kenan abinda yasa ya matsa saina taho garin nan kenan, na tabbata yanzu umma da baba Sharif ba zasu taba yadda cewa imran yana cutar dani ba, wane irin lefi nayi mishi daya zabi ya ringa hukuntani ta wanan hanyar? Wallahi Maryam na tsani imran ta karashe mgnar tana kuka, rufe mata baki Maryam tayi tace kiyi hakuri safna, nan ba wajen da zamu tattauna irin wanan mgnar bane, kiyi hakuri muje gda kinji. A bangaran imran kuwa yana barin gdn umma gdnshi ya tafi a falo ya sami Fareeda tayi wanka tana harde akan kujera da remote a hannun ta sai wani cin magani take wai ya fita ya dade, shima basar da ita yayi ya wuce ciki, tashi tayi tabi bayan shi yanda yabar dakin haka ya dawo ya sameshi kallonta yayi yace yanzu don Allah bakiji kunya ba? Ki duba dakin nan fa ki gani ko gado kin kasa gyarwa, kunkuni ta farayi to ba kaine ka wahalar dani jiya ba, shine dalilin dayasa kika kasa gyara gadon da kika kwana akai? Tsuka yayi ya fice daga gdn sbda ba abinda ya tsana a rayuwar sa irin kazanta, yanason yaga komai neets, Sbd shi mugun Dan gayu ne, kuma yanada masifar tsafta idan kaga kafarshi sai kace ta mace Sbd is very smooth Maman Aysha [23:07, 9/3/2017] ‪+234 803 681 8427‬: 🍂🍂 Swanky lady Safna🎋🎋 1⃣1⃣0⃣➖1⃣1⃣5⃣ _written by Maman Aysha_ *Talented writers forum*✍ Kwanan su safna daya a abja suka dawo, direct sbn gdn ummanta ta wuce, ginin gdn har yafi nata kyau, dakyar taci abinci sbda bacin rai, ita kuwa umma banda murna ba abinda take, kusa da Safna umma tazo ta zauna tace mun yanke shawara da hjy Kubra(mmn Maryam) zan sayar da tsohon gdnmu na fara business da kudin, zan fara zuwa Dubai saro kaya, shiru safna tayi, ta kara cewa bakice komai ba? Murmushin yake safna tayi tace Allah yasa albarka aciki, umma tace amin, kuma yaushe zaki fara zuwa? Tace next WK. Sai dare safna ta koma gdnta. Haka rayuwa taci gaba da tafya, safna sun koma school yanzu a last semister dinsu suke, tunda ta dawo daga abj beje gdn ta ba, 2wks kenan rabonta da taganshi kuma duk lkcn da sukayi waya da umma sai tace mata yaje ya gaisheta ko tace yanzu mijinki ya fita daga gdn nan, wani lkcn ma a gdn ummanta yake cin abinci, ta rasa dalilin shi na yin hakan, tun abin yana damunta harya daina ta fita sabgarsa gabadaya yanzu krtun ta ne agabanta Sbd very soon zasu fara exams, kuma anyi fixing date din bikin Maryam nan da 1month A gdn Fareeda kuwa kazanta sai abinda ya karu, imran zaman maleji kawai yake Amma Sam bayajin dadin zaman gdn sbda ko abincin gdn baya iya ci, kuma gashi 'yan aiki har mutun shida amma ya rasa aikin da suke a gdn. Dakin Farida banda zarni ba abinda yake, ayaga haka saiya daina kwanciya a dakin ya koma bacci dakinshi, kuma dakin nashi ma saidai shi ya gyara da kanshi sbda ta sangarce komai masu aiki ne suke mata Yauma kmr kullum imran yana farkawa daga bacci yaji gdn ya kaure da wani irin karni, toilet ya shiga yayi wanka ya sakko kasa cikin shirinshi banda kamshi ba abinda yake. dakinta ya duba be ganta ba, yana sakkowa falon kasa yaji karnin yayi yawa, a zaune ya ganta tana cin break fast taci uban kwalliya, kallonta yayi da mamaki yace kinajin karnin da gdn yake kuwa? Cikin rashin damuwa tace eh wallahi moping din gdn akayi yanzu kuma moper a jike take shiyasa take karni, Amma zai daina bismilla zo kaci abinci, cikin bacin rai yace wai ke wacce irin dabba ce mahaukaciya? Kinada masu aiki har mutun shida amma kin kasa maintaining gdn nan, yanzu dana leka dakin ki ba shiri na fito Sbd toilet banda zarni ba abinda yake, gadonki kuwa zan iya rubuta sunana da kurar da take jikinsa, haba Fareeda ke ko kunya bakyaji? Kefa macece, shagwabe fuska tayi haba yaya don Allah ni ya kakeso nayi ne? Kasan ni ban saba da wahala ba, kuma su indo yanzu suka fara aikin a hnkli zasu iya komai.....shut up, useless girl kawai, banda ke banza ce ta yaya zasu iya baki koya musu ba? Daukar Dan aiki ba lefi bane, Amma ya kamata kisa ido a aikin da suke ya zamana duk abinda zasuyi kina tsaye kina directing dinsu idan sunyi shirme ki gyara musu, Amma baki da aiki sai kwanciya ko chtn duk badakalar da sukayi ba ruwanki, to wallahi bari kiji na fara gjya da kazantar ki idan kin bata kayan ki ni bazan yadda ki batamin gda ba, sabda haka ki gyara idan kuma ba haka ba zanyi maganinki, ko bi ta kan abinci beyi ba ya fice cikin bacin rai, ita kuwa Fareeda ko ajikinta sbda ita bataga wani kazanta a gdn ba neets take kallon gdnta. Tafiyr 3wks ce ta taso mishi zuwa London, yanaso su tafi da safna koya samu su shirya acan domin kuwa yanzu tsoron safna yake sbda yayi mata alkawari duk ranar da suka hadu zai saketa, kuma a yanzu bazai iya cika alkawarin ba domin kuwa yanzu duk duniya ba abinda yakeso kmr safna, zama da Fareeda yasa ya fuskanci cewa auren 'yayan masu kudi ko yiwa mutun jeren kaya masu tsada a gda ba shine aure ba, ka auri me tarbiya da wacce tasan menene rayuwar duniya da abinda yake ciki shine aure, domin kuwa irinsu Fareeda gata da sangarta kawai suka iya, basu San me duniya take ciki ba. Sadik ya kira ya fada mishi zai tafi da safna london, sai sadik yace aikuwa next WK zasu fara final exams dinsu saidai idan daga tafyr zakayi, yace ai bazai yiyyu na daga ba sbda meeting zanje akan oxford university, mtss kai amma exams ta kofsa min, dariya sadik yayi yace to ka tafi da fareedan taka mana, basar dashi yayi kmr beji me yace ba Ba yanda fareeda batayi ba akan zata bishi amma yaki, kawai saita kira mum ta fada mata ita kuma mum ta kirashi tace idan har yana son farin cikinta to ya zama dole ya tafi da Fareeda. Haka Fareeda ta shirya suka tafi bada son ran imran ba. A bangaran safna kuwa, sun gama exams dinsu sai jiran fitowar result da suke, mum dinta kuma ta fara zuwa sarin kaya Dubai, alhaji Sharif ya hadata da wasu manyan yan kasuwa a kantin kwari tana order kaya suke Sara su bata kudin ta, sbda haka yanzu a wata sau biyu take zuwa Dubai. Yau satin su imran biyu kenan a London nan da 1wk zasu dawo sbda fara shirin bikin Maryam da amininshi sadik, a bangaran su safna yanzu gbdaya sun zama busy domin kuwa shirin biki suke sosai, tafya dad din Maryam ya shirya musu zuwa Dubai har umma zaaje sbda yanzu Dubai ta zame mata kmr gda, safna ce tace itama zata, sai umma tace saiki yi waya ki tambayi mijinki, a zuciyarta tace dankari, ni yanzu INA zan samu no shi? Kmr umma tasan tunanin da take saita katse ta cewa dazu ma kuwa ya kirani munyi waya dashi, smiling safna tayi tace Allah Sarki, nima idan ya kirani anjima zan tambayeshi Maman Aysha [23:07, 9/3/2017] ‪+234 803 681 8427‬: 🍂🍂 Swanky lady safna🎋🎋 1⃣1⃣5⃣➖1⃣2⃣0⃣ _written by Maman Aysha_ *Talented writers forum* Phone din umma safna ta dauka ta duba no imran ta London, sanan ta fice bayan gda ta fara kira bugu biyu ya dauka wit respect yace ummanmu ina yini? Cikin isa da kasaita tace ba ita bace, ya salm yanajin muryarta gbdya ya rikice, sassauta murya yayi yace my angle how are you? A zuciyarta tace kaji wai my angle, Dan renin hnkli kawai. Ba tare da ta bashi amsa ba tace, dama na kira ne na fada maka inaso zanbi su umma Dubai, zamuje sayayyar kayan Maryam, ban amince ba kawai yace a takaice, cikin bacin rai tace wai kai meyasa baka da adalci ne? Meyasa bakason farin cikina kullum saidai ka bakanta min? Yau wata biyar kenan da auran mu amma ji nake kmr mun shekara dubu Sbd kunci da rashin kwanciyar hnklin da yake cikin auran, kafin ka tabi London Saida kayi 2wks baka leko inda nake ba, sanan don rashin adalci ka dauki matarka kuka tafi ko sallama bakayi min ba, kuma Sbd zalunci ka shiga jikin duk Wanda Kasan zai share min hawayena ka nuna musu cewar kai mutumin kirki ne, sunyi maka yardar da duk abinda na fada akanka ba zasu yadda dani ba, haba yaya imran don Allah kaifa musulmi ne, baka tsoron cewa Allah zai kamaka da hakkina? Baka tunanin zuciyana zata iya tarwatsewa sbda bakin cikin ka? Meyasa ka zabi da ka cutar dani fiye da kowa a duniya? Tunda kace ni ba type din ka bace ka sakeni mana, haba dalla wanan wanne irin zalunci ne? Ta karasa mgnar tana kuka, cikin firgici yace relax Safna, don Allah inaso ki nutsu ki saurareni wallahi INA sonki, duk duniya ba abinda nakeso kmr ke, in fact tsananin kishinki da nake ne yasa banaso kije dubai. Da mamaki tace So? Kishina? Bakaji kunyar fadin wadanan kalmomin ba? Kana sona amma ka kasa sauke hakkina na aure da yake kanka? Na fuskanci akwai renin hnkli a al amarinka, sbda haka inaso ka Sani na gaji da zaluncin da kake min, kuma tunda ka rabani da duk guardians dina duka basa ganin lefinka ni zan dauki mataki da kaina, idan har baka barni naje Dubai din nan ba ko, to wallahi suna tafya nima zan bar garin na shiga duniya, duk lkcn daka shirya sakina ka bawa umma takardar......cikin firgita yace hold on safna, don Allah karki wanan danyen aikin iam begging you piss🙏🏻, na amince Ki bisu Ku tafi sauran mgnar kuma idan na dawo zamu karasa bcos nasan yanzu be zama dole ki yadda dani ba, saidai don Allah INA Neman wata alfarma idan zaku shiga kasuwa ki ringa saka hijab da nikaf, don Allah badan ni ba. Katse wayar safna tayi ba tare da ta bashi amsa ba. Suna gama waya yaji gbdya hnklin shi ya dawo 9ja, ba abinda yakeson gani kmr safna, Maryam ya kira a waya yace idan sunje Dubai din karsu kama hotel, akwai gdn dad din shi a garin yasa a gyara musu, kuma ayi musu girki dake akwai masu hidima da gdn, sanan ya bata no daya daga cikin driver mall din babansu na Dubai yace idan sun shiga garin suyi mishi waya yazo ya daukesu. Hakan kuwa akayi a gdnsu imran suka sauka shiyasa aka ringa dawainiya dasu kwanansu hudu suka dawo, fadin sayayyar da sukayi bata lkci ne, bayan sun dawo da kwana biyu sukaje akayi Jere a dankareren gdn Maryam dake hotoro tsamiyar boka. Matar da tazo ta yiwa safna gyara Yar Sudan aka kara kira tazo ta yiwa maryam ma, wani sabon gyaran aka kara yiwa safna gdn umma suka koma da zama ita da maryam Saida sukayi 1wk basa fita ko ina, wani irin kyau sukayi suka kara haske skin dinsu ta koma kmr ta jarirai sbda tsabar laushi da taushin da tayi, ana gobe kamu su imran suka dura a Nigeria Maman Aysha [23:07, 9/3/2017] ‪+234 803 681 8427‬: 🍂🍂 Swanky lady Safna🎋🎋 1⃣2⃣0⃣➖1⃣2⃣5⃣ An fara gudanar da biki sosai, jiya akayi kamu saidai imran be samu damar zuwa ba yana can yana organising wajen da zasu ajiye friends dinsu da sukazo daga nesa da kuma abincin da zasu ci har akayi aka gama, Washe gari kuma zaayi dinner, tun safe imran ya fita sbda shine ya dauki nauyin hada dinner din da kudinsa, a rose flower sweet and bakery za ayi, kuma har abincin da zaa ci su zasuyi, saida ya tabbatar an gama organising komai ba matsala sanan ya koma gda, yana zuwa wanka ya shiha ya shirya cikin wani dankareren boyel skye blue color din ba karamin daukarsa tayi ba dake fari ne shi. Yana cikin fesa turare fareeda ta shigo cikin shiri tayi kwalliya sai wani iyayi take, kallonta yayi yace ke kuma ina zaki? Binka zanyi mana, wa ya fada miki dake zani? Ba inda zaki bini gara ma ki fitar da rai, kukan shagwaba ta fara mishi tana kunkuni, ji yayi ta bashi haushi yamutse fuska yayi yace wai ni kikewa shgwaba? Aikuwa gara ki dena, ke ai ba yarinya bace, shagwaba tafi yiwa yara kyau ko kin manta 3yrs kawai na baki? Kallon takaici ta bishi dashi a zuciyarta tace Imran bashida mutunci, idan yana rashin M saikace wanda akewa wahayi....wayar da yake ne ta katse mata tunani, da taga da gaske yake bazashi da ita ba sai kawai ta kira mum ta fada mata aikuwa mum ta tilasta shi dole saida ya tafi da ita. A bangaran safna kuwa suma duk sun zama busy, gdnsu safna ne wajen zaman amare ita kuma umma ta koma gdnsu Maryam wanka da bacci ne kawai yake shigo da ita gda. Da yamma wajen 4:30 kowa ya shirya amarya Maryam shigar orange tayi, safna kuma tayi shigar pusher pink. Friends din ango ne sukazo suna ta diban kawayen amarya suna kaisu wajen events din, dake program din na iya matasa ne. Safna ce last din tafiya sbda Saida kowa ya tafi ta rufe gdn sanan ta tafi. Su imran ma direct wajen bikin suka nufa, lkcn da sukaje wasu daga cikin friends dinshi suna tsaye a bakin wajen dake baa fara shiga ba, wasu daga cikin su tare suke da matansu, dake dama yan gari ne, tunda sukaje wajen Fareeda take cika tana batsewa tana ganin matan friends din imran amma ba wacce tayiwa mgna, sai su sukayi mata mgna, sanan ta amsa tana wani iyayi tana basarwa wai ita Yar masu kudi, su bash ne da al ameen abokan su imran da sukazo daga abja sukace au Ashe amaryar tamu ce, anan ko sbda bigboy be inviting dinmu munje mun kwashi girkin amarya bane yasa muka kasa ganeki, dariya tayi tace to ai saikuje gobe kuci, bash yace ai kuma gobe ana daura aure zamu tafi, to kuzo kuyi break fast, kallon imran sukayi sukace to kaji big boy amarya tayi inviting dinmu, dariyar yake imran yayi yace Allah ya kaimu sukace amin. Zuwan amarya da ango ne yasa kowa ya koma wajen zaman shi ya zauna, Saida waje ya nutsu an fara program safna ta shigo cikin wajen cikin tafiyar kasaita da saika rantse Yar Sarki ce, hnklin jamaar wajen gabady kanta yayi more especially oga imran da kusan 2months kenan be sata a idonshi ba, shi kuwa bash tunani ya shiga yi akan mgnar da imran ya taba fada mishi wai safna marar aure ce, har ta karasa wajen zamanta idon mutane a kanta yake sai kace itace amaryar, wani irin kishi ne ya kama imran ji yake kmr yaje ya tsolewa masu kallon safna ido. Abubuwa na kayatarwa akayi a wajen sanan bayan kowa yaci abinci ya koshi aka fara shiga rawa, amarya da ango aka fara fitarwa fili safna ce ta fara shiga yi musu liki da raper 100 sabbi fil, tana cikin yi musu liki bash ma ya shiga ya fara yiwa safna da raper 200, mamaki ne ya kama Mutanen wajen, cikin firgita da fargaba safna ta juya zata fice daga filin, kawai saiya sha gabanta,cikin sigar Jan hnkli yace ya zaki fita ban gama yi miki likin ba? Ta bude baki zatayi mgna kenan taji an fisgi hannun ta da karfi an fitar da ita daga wajen, cikin bacin rai bash yacewa mas'ud Mijin salma wai meke damun sirikinka ne? Yaki ya barni nayi soyayya da yarinyar nan, kuma wallahi I really Luv d girl, wai me yake faruwa ne? Ko shima sonta yake? Dariya mas'ud yayi yace first wife dinshi ce fa, da mamaki bash yace wife dinshi? Yaushe akayi auran? Secretly akayi auran ba Wanda ya gayyata saimu da muka Santa kawai, dafe kai bash yayi yace oh my god Fareeda dake gefe a zaune batayi auni ba ta hango imran rike da hannun safna suna kokarin fita, aikuwa da sauri tabi bayan su saidai kash kafin ta karasa wajen harya jefa safna a motar yayi mata key ya tafi, kurar motar shi kawai Fareeda ta tarar Maman Aysha [23:08, 9/3/2017] ‪+234 803 681 8427‬: 🍂🍂 Swanky lady safna🎋🎋 1⃣2⃣5⃣➖1⃣3⃣0⃣ Direct gdnta ya wuce da ita yana packing ya kama hannun ta suka shiga ciki key yasa ya kulle kofar sanan ya zauna akan kujera ya dafe kanshi shiru wajen yayi for some minutes, safna ce ta katse shirun da cewa me kake nufi da dawo dani gda bayan Kasan nice me masaukin baki, kuma ko ba biki ni nagama zaman gdn nan dama jira nake a gama biki muyita ta kare na gaji da zaman ukubar gdnka, kuma inaso ka bude min kofa na tafi Sbd I have alot to do, dagowa yayi ya kalleta da jajayen idanuwanshi yace duk irin sunan da kika kirani dashi I deserved it safna, tabbas banyi miki aldalci ba, ba tausayi a al amurana ko kadan, saidai inaso ki Sani wallahi safna INA sonki, inayi miki sonda ban taba yiwa wani irin shi a duniya ba, duk abinda nake miki taurin Kaine kawai yasa nake, amma daidai da second daya ban taba jin bana sonki ba, kneel down yayi agabanta cikin muryar nadama yace I have totally change safna don Allah ki temaki rayuwata ki yafemin, wallahi ban taba zaton a rayuwata zanyi Hulda da talaka ba, amma sonki ya canja min rayuwata gbdya. Don Allah ki yafemin pliss🙏🏻, kasa hada ido dashi safna tayi sbda lkci guda ya zama abin tausayi, dake zuciyarta tayi tace ni yanzu indai ba magnar saki zakayi min ba bana son jin komai daga bakinka, sbda haka tashi ka maidani gda, mikewa yayi yace muje, yana gaba tana binshi a baya, har sukaje bakin kofa bayan ya bude zata fita kenan ya janyota jikinshi cikin bedroom voice yace kina ganin zan iya sakinki? Don Allah karki kara cemin na sake ki kinji? Ya kafeta da sexy eyes dinshi, ya salm kawai safna tace a zuciyarta, wato imran hatsabibi ne, Allah yayi mishi bewar da duk fushin da kake dashi kallo daya zaiyi maka kaji ka dena jin haushinsa. Da kyar ta daure tace cikani, sanan ya saketa suka tafi. Mas'ud ya tambaya yace an tashi daga taron har an fara mayar da mutane ma, kawai sai ya wuce gdn umma. Yana yin packing safna ta bude kofar zata fita sai taji a rufe, juyowa tayi ta kalleshi, marairaicewa yayi yace jikina ne ya bani INA yin packing zaki fita, kuma inason mgna dake, san kunu tayi tace inajinka, so nake don Allah idan kun rage abinci a gdn ki bani wallahi tun break fast ban kara cin komai ba, cikin wata irin kasaita dashi kansa mamakin yanda take yake tace muje, bude kofar yayi suka shiga a tare, 'yan mata ne su wajen goma a zaune a falon, su safna suna shiga suka bisu da kallo, ba wacece imran ya kalla acikinsu, wit respect suka gaisheshi ya amsa dakyar, daya daga cikin su ce ta daure tace imran mesikeli ko? Basarwa yayi kmr bada ita yake ba, Amma duk da haka taci gaba da cewa iam sorry naga kmr ranka ya baci Kasan kai celebrity ne, na Dade inaso na zama friend dinka a Instagram Amma ba halin hkn, kuma sai gashi yau Allah ya hadani dakai a sauka ke shiyasa na kasa daurewa nayi maka mgna, ok kawai imran yace ba tare da ya kalleta ba ballantana yaga fuskarta. Safna ce ta fito da food wormers din abincin tace gashi nan kaje dashi kawai, mayaudarin murmushin da yake kashe mata dashi yayi mata yace ai anan zanci Sbd indai na tafi dashi bazan sami time din ci ba, cikin wani irin salo yace muje ki kaimin guest parlour. Saida yaci ya koshi sanan ya tafi A bangaran Fareeda kuwa imran yana fita ta kira mum dinta ta fada mata abinda ya faru, aikuwa tahau fada, da kanta tazo wajen ta dauketa, gda ta wuce da ita sanan ta kira mum din imran ta fada mata, kuma tace yarta ba zata koma gdnshi ba tunda wulakanci ne abin. Hakuri sosai mum ta basu, kuma tace zata kirashi. Suna gama wayar mum ta kirashi, daidai lkcn yana gdnsu safna kuma ya manta phone din shi a mota. Saida tayi mishi 10missed call baa dauka ba, ranta ba karamin baci yayi ba. Imran yana shiga mota yaga wajen 30missed call, 10 na mamanshi, 20 kuma na friends dinshi, mum din shi ya fara kira cikin bacin rai tahaushi da fada kuma tace duk abinda yake ya bari yaje gdn su Fareeda ya basu hkri, to kawai yace mata. Suna gama waya ya kira Fareeda yace kinje kin kai karata gun su mom ko? To inaso kisani na fara gjya da hadani da mom dina da kike, idan naga damar sakinki ba Wanda zai hanani sbda ni nake zaune dake, sbda haka zanzo gdnku anjima idan nazo inaso kicewa mom dinki bazaki dawo gdana ba sai nan da 1wk, idan kuma ba haka ba wallahi saina sakeki , kuma kinsan hlina, cikin tsananin damuwa tace meyasa kake son kauracemin harna sati guda bayan Kasan zuciyata bazata iya jure hakan ba? Kashe wayarsa ya kashe ba tare da ya bata amsa ba, kwanciya Fareeda tayi tana wani irin kuka sbda ba krmn son imran take ba. Hakan kuwa akayi imran yaje gdnsu Fareeda ya bada hkri amma Fareeda tanaji tana gani tace bazata koma ba, ita kuma mom da batasan komai ba tace ya tafi saita nemeshi Maman Aysha [23:08, 9/3/2017] ‪+234 803 681 8427‬: 🍂🍂 Swanky lady safna🎋🎋 1⃣3⃣0⃣➖1⃣3⃣5⃣ _By Maman Aysha_ *Talented writers forum* Washe gari aka daura auren Maryam da sadik around 11am, da yamma akayi hadadden mother's eve mom din imran ma taje dake mmn Maryam kawarta ce, da daddare kuma aka kai amarya Maryam gdnta dake hotoro. Bayan yan kai amarya sun watse safna da salma suka gyara gdn Tass suka kunna turaren wuta. Falo suka dawo suka zauna har amarya, suna zaune saiga ango sun shigo shida imran da mas'ud, Imran ne yayi dariya yace to best friends din amarya ai saiku tashi mutafi ango ya fara gyangyadi, dariya suka sa dukansu Amma banda safna, sallama sukayi wa Maryam da sadik sanan suka fito salma da mas'ud suka shiga motarsu suka tafi suma, sai imran da safna kawai aka bari a tsaye kallonta yayi yace oya let's go mana safna, shanmur tayi tace nifa bazan koma gdnka ba, wai har yanzu baki hkra ba? Eh kawai tace a takaice, to shekenan shigo muje mayi mgnar a gda ko, sanan ta shiga suka tafi. Suna zuwa daki ta wuce tayi wanka, tasa sleeping dress, shima imran wanka yayi ya shirya tana ta gama shafe jikinta da hadaddun humran ta kenan ya shigo dakin, kamshi da sanyin A/c ne ya bugeshi at d same time, rike hannun ta yayi yace taso muje kici abinci, tro baki tayi tace na koshi, Uhm uhm safna, kar Fushin da kike dani yasa ki janyo mana matsala, nasan bakici abinci ba yi hakuri kizo kici kinji? Idan na shiga matsala ma ai ni ta shafa....nima ta shafeni, safna INA sonki da yawa fa, ya kamata ki ringa saussauta min, sassauci? Ni lkcn Dana ringa rokon kayimin sassaucin kayimin ne? Basar da zancen yayi da cewa yi hkri muje kici to, ya dagota suka fita. Kayan motsa baki ne iri2, safna tana cikin cin nama bata karasa ba ta bingere awajen ta fara bacci Sbd gajiyar biki, imran ne ya debe kayan yakai kitchen, Sanan ya dawo ya zubawa kyakkyawar fuskarta ido, ya Dade yana kallonta sanan ya dauketa ya nufi dakinshi da ita ya kwantar ta akan gado, fitilar dakin ya kashe yayi addua sanan ya jawo safna jikinshi suka kwanta. Da asuba datayi juyi tajita ajikin mutun, ga wani daddadan kamshi da yake bugar ta, ko acikin mafarki zata gane kamshin turaren imran, a razane ta mike ta zauna a hnkli tace imran? Kenan a gdn nan yau ya kwana? Lalumen inda zata kunna wutar dakin take saita ga Ashe ba room dinta bane, Dan tabashi tayi tace tashi ka kunna fitila asuba tayi, janyota yayi ta fado jikinshi yayi hugging dinta sosai Cikin shagwaba tace ni ka sakeni Dalla salla zanyi, smiling yayi yace OK go and pray. Shima mikewa yayi yaje yayi alwala ya tafi masallaci, ita kuma safna bayan ta idar da salla zama tayi tai kartu as usual, sanan tayi addua ta fita ta fara aikin gyaran gda dake dama gdn yayi kura kwana biyu bata nan, shi kuwa imran yana dawowa daga masallaci bacci ya koma. Safna yau har part din imran ta gyara, dakinshi ne kawai bata gyara ba sbda yana ciki yana bacci bayan ko Ina na gdn yayi kalkal ta shiga kitchen ta Dora abinci, pizza da burger tayi, ta dafa ruwan zafi ta zuba a flaks, ta soya doya da kwai sanan tayi paper soup din ostel, Saida ta gama jera komai a dining sanan ta kunna turaren wuta sbda gdn kamshin abinci yake, dakinta ta koma ta shiga wanka ta shirya cikin wani wandon jeans black da orange top 3quarter, kara gyara gashinta tayi ta daure da katon orange ribom, Dakin imran ta nufa ta tarar ya shiga wanka, kawai saita fara gyaran dakin ta cire bedsheet din ta shimfina sabo sanan ta share tayi moping tana cikin fesa freshener ya fito daga toilet suna hada ido ya sakar mata wani lallausan murmushi yace gud morning my Angle, morning tace a dakile, sanan ta fita daga dakin. Fitowa yayi cikin yellow jeans da red shirt hannunshi daure da wani hadadden agogon azurfa me tsada, ji yayi gdan banda kamshi ba abinda yake, ji yayi zuciyar sa tayi mishi dadi, be karajin farin ciki ba Saida kamshin abinci ya daki hancinsa, a hnkli ya furta the different is very cleared, comfortably yaci abincin sabanin abincin Fareeda da tun kafin ya fara ci zuciyarsa take tashi. Saida yaci ya koshi sanan ya mike yace bari naje gda na gaisa dasu mom Maman Aysha [02:45, 9/4/2017] ‪+234 803 681 8427‬: 🍂🍂 Swanky lady safna🎋🎋 1⃣3⃣5⃣➖1⃣4⃣0⃣ Haka zaman ya Kasan ce tsakanin safna da imran kullum zatayi mishi girki me dadi kuma su kwanta daki daya Amma Sam safna taki yadda ya tabata, gashi wani irin sonta da Sha'awar ta ne yake addabarshi, yauma kmr kullum bayan sun gama break fast sai imran ya Debi plates din yakai kitchen, sanan ya nade hannun rigar shi zai fara wankesu sai safna ta kalleshi tace me zakayi? Tayaki aikin zanyi naga kmr agajiye kike, ka barshi kawai wanke abina, bakyaso nima na sami ladan? Wai don Allah safna meyasa kike min haka ne? Ba komai so nake kawai ka sakeni, kabar ganin INA zaune dakai INA maka duk abinda kake so bawai na hakura bane, INA gudun bacin ran umma ne kawai, murmushin yake yayi yace to yanzu dai kiyi hakuri na wanke plates din, jingina tayi ajikin kitchen drowa ta harde hannu tana kallon shi har ya gama wankesu ya goge kitchen din, sanan ya kama hannun ta suka tafi daki wani lallausan murmushi yayi mata yace don Allah ki ringa hkri dani safna, a shirye nake na jure duk wulakancin da zaki min indai zakici gaba da zama dani a matsayin mijinki, don Allah karki kara cewa na sakeki safna, yanzu ki kwanta ki huta, ni zanje gdnmu daga nan zan leka office, karki yi girki da rana zanzo mana da abinci. Gidansu yaje bayan sun gaisa yace mum ki ajiye min lunch yau zanzo na karba anjima, tace is OK my son, me kake so a dafa maka? Dan smiling yayi yace duk abinda na samu, tace to shekenan, ni kuwa ya lbrn Fareeda? Ai kinsan cewa sukayi sai after 1wk zasu nemeni, mum tace ai gobe ne satin ko? Yace eh, to Allah ya taimaka yace amin. Mum tana gama girkin tayi mishi waya yaje ya karbo musu varieties na abinci dake mum din shi ta iya girki sosai. Safna ta idar da sallar azahar kenan imran ya shigo ya baje musu abincin sukaci sanan yace ta shirya su fita Yawo. Shops rite sukaje yayi mata shopping ya sai icecream da gasassun kaji masu yawa sanan suka tafi gdn Maryam. Acan ya barta yaje unguwa sai dare ya koma bayan sunci abinci suka zauna anata hira da sadik da Maryam, sai wajen 10pm Suka tafi gda. Jiki a sanyaye imran yake tuki sbda kwalliyar da safna tayi gabadaya ta kashe mishi jiki, suna zuwa gda Kowa yaje yayi wanka sukayi shirin kwanciya, imran yanata zuba ido ko safna zatazo dake a dakinshi take kwana, amma yaji shiru, kawai sai ya bita daki, samu yayi harta fara bacci wata Yar karamar armless Riga ce ajikin ta pink color tayi mata kyau sosai ji yayi yau bazai iya daga mata kafa ba, hawa gadon yayi ya zauna yayi addua sanan ya kashe fitila sanan ya janyota jikinshi romancing dinta ya fara madly....... 🎋🎋 1⃣4⃣0⃣➖1⃣4⃣5⃣ _written by Maman Aysha_ *Talented writers forum* Acikin bacci safna taji ana aika mata da sakkonin da bata taba experiencing irin su ba, a hnkli ta bude idonta zata mike kenan taji ta manne ajikin mtn, nan take komai ya dawo mata, cikin tsawa tace meye haka? Marairaicewa yayi yace don Allah safna ki temakeni ki bani hakkina yau, nayi kokarin na danne abin azuciyata amma na kasa, ko baccin kirki bana iya yi, Wallahi INA cikin wani hali safna don Allah ki temaka min. Ni lkcn Dana shiga wani halin ka temaka min? Wato damuwarka ita kadai ce damuwa, amma ta wani bata shafeka ba ko? Ba haka bane safna, nasan nayi miki laifi Amma ai nayi nadama kuma na baki hakuri, sai kin manta da abinda nayi miki sanan zaki yafemin, idan kikace zaki ringa tuna lefukan da nayi miki to ba zaki taba yafemin ba, ni kuma bazan iya rayuwa bake ba, so don Allah safna forget d past and face d realiy pliss🙏🏻 cikin kuka tace naji I will think over it, ka fitamin a daki bacci nakeji. Jiki ba kwari imran ya yace is ok zan tafi amma inaso kisani ina sonki, kuma a yanda nake jina a yanzu komai zai iya faruwa dani, so duk abinda ya sameni you are d coused, sanan ya fice daga dakin ya nufi part dinshi, yana fita safna taci gaba da kukanta, a ranar dai daga ita harshi basuyi baccin kirki ba, mgnar daya fada mata ce take ta mata yawo a kunne *idan har baki manta lefin da nayi miki ba to bazaki taba iya yafemin ba*....tabbas hakane, ya zama dole na manta da abinda imran yayi min domin kuwa nima shine rayuwata, idan ba imran to ima rayuwata bata da wani amfani, da wanan tunanin wahalallen bacci yayi awon gaba da ita. Washe gari as usual tayi duk abinda data saba, tayi wanka ta zauna jiran fitowa imran Amma shiru, da taga shirun yayi yawa saita shiga dakinshi a kwance ta sameshi saidai da alama yayi wanka yayi brush kan gadon tahau ta zauna a kusa dashi banda kamshi ba abinda yake cikin golden voice dinta tace tashi muje kaci abinci, ba tare da ya dago ya kalleta ba yace na koshi, me kaci? Ba damuwarki bace, ko coker oats din bazaka sha ba? Don allah ki kyale ni banason hayaniya, Ji tayi jikinta ya kara sanyi, mikewa tayi ta fita ta koma falo ta zauna. 2 hours later Kwance take a falo amma hnklin ta Sam baya jikinta, time to time take leka imran saita samu yana bacci, idan aka jima ta kara dubawa, haka tai tayi har kusan karfe daya kuma itama ko break fast din ta kasa yi gashi ta kasa Dora lunch dinma. Ta idar da sallar azahar kenan tana addua kenan sai taji alamun nishi, ko hijab din bata cire ba ta nufi side dinshi da gudu tana zuwa ta sameshi ya fado kan carpet, ya dora hannunshi akan kirjinsa yana kwance flat kmr baya numfashi, cikin rudani ta fara jijjigashi amma beyi mgna ba, waje ta nufa da gudu ta kira baba megadi, sanan ta dauki key din motarta da bag dinta da wayarshi suka kamshi suka fita dashi cikin mota A 360 take tafya, direct asibitin Dr muhsin friend dinshi ta wuce tana yin packing ko mota bata kashe ba ta shiga da sauri ta kira staff din. Rubdugu akayi a kanshi likita ya tambayeshi abinda yake damunshi dakyar yace kirjinsa ne yake mishi ciwo da kuma bayansa, bayan wasu yan gwaje2 likita ya gano peptic ulcer ne yake damun shi, iv omeprazole yayi mishi da paracetamol inj, da kuma anti boitic sanan yasa mishi dextrose saline, safna tana waje banda kuka ba abinda take, Saida suka tabbatar ya zama stable sanan suka fito dashi daga emergency suka maidashi amenity ward, saidai yanata bacci. Dr muhsin ya kwantar ma safna hnkli yace ba wani problem insha Allah, nanda few minutes zai tashi, tace to mungode. Zama tayi ta zuba mishi ido tana kallon shi wani irin sonshi da tausayin shi ne yake Yawo a jinin jikinta, sadik ta kira a waya ta fada mishi sanan tace ya fadawa Maryam ta dafo mishi light food, yace to. Sadik ne ya fara zuwa, cikin 1hour saiga Maryam ma ta karaso, tunowa da phone din shi safna tayi, sai ta tafi mota da sauri ta dakko tana dubawa taga wajen 100missed call, kiran abban shi, mom din shi da kuma Fareeda duk yafi yawa, no Abba ta fara dialing yana dauka yace my son lpya munata kiranka baka dauka ba? A sanyaye tace Abba safna ce, oh safna ina imran din? Bashida lpya, yanzu haka ma muna asibiti, a mota na manta phone din nashi shiy....be bari ta karasa bayani ba a rikece yace wane Asibiti? Na Dr muhsin friend dinshi, OK tarauni ko, zamuzo yanzu. Cikin rudewa mom tace shekenan, zata kashe min da, wa ya Sani ma ko mayya ce....Abba ne ya daka mata harara tayi shiru, sanan ta dauki gyale suka nufi asibtn Maman Aysha [02:48, 9/4/2017] ‪+234 803 681 8427‬: 🍂🍂 Swanky lady Safna🎋🎋 1⃣4⃣5⃣➖1⃣5⃣0⃣ A waya Abba ya tambayi safna tace suna amenity room 3, suna shiga dakin mum ta wuce bakin gadon tana fadin my son meya sameka? Allah yasa shegiyar yarinyar nan ba poison ta baka kaci ba, shafa kansa ta farayi a hnkli ya fara bude idonshi, rungumeshi tayi ajikinta a sanyaye tace meya same ka? Daidai nan Dr muhsin ya shigo bayan ya rusuna ya gaishesu yace PUD ne, Abba yace ya salm, wanan masifaffen ciwon ne ya dawo? Dr muhsin yace dama yanada ita ne? Chronic ma kuwa, Sbd ada imran bayason cin abinci, kullum a rana befi sau daya yakeci ba sai wata chronic ulcer ta kamashi, munyi yawon kasashe muna nema mishi mgani, anyi mishi endoscopy ba iyaka amma still sai aga akwai, at d end dai a Saudi Arabia Allah ya hadamu da wani likita tunda ya bashi mgni ya warke, saidai ya gargadeshi da karya sake yayi fashin cin abinci, shiyasa muke matsa mishi yaci abinci idan kuma bama tare dashi da lkcn cin abinci yayi nake kiranshi a waya na tambayeshi yaci abinci, kallon imran Abba yayi yace my son meya faru kaki cin abinci bayan Kasan condition dinka? Daga kyawawan idanuwanshi yayi ya kalli safna da take rakabe a gefe, sanan yace abdominal discomfort na samu, sainaji bana sha'awar cin komai, likita yace koda kaji baka sha'awa ka ringa daurewa kanaci sbda gudun abinda rashin cin zai janyo maka, smiling yayi yace to doctor, smiling din Dr muhsin ya mayar mishi sanan yace akwai abinda yake damun ka yanzu? Yace ah ah, OK INA ganin idan ruwan ya kare zaku iya tafya, Abba ne yace nawa ne bill din? Dariya Dr muhsin yayi yace imran yana daya daga cikin wanda ya temaka min na bude asibitin nan, ai tsakanina da abokina ba bill Abba, murmushin jin dadi Abba yayi yace Amma ai komai don riba ake, ah ah Abba wallahi bazan karbi komai ba, to mngde Allah yayi albarka yace amin Mom ce ta kalli safna tace kuma ke haka ake Dan namu bashida lpya bazaki kira a waya ki fada mana ba, gabanta yana faduwa tace wallahi bana cikin nutsuwa tane lkcn, naga alama, bakya cikin nutsuwa amma kin samu nutsuwar kiran Yar uwarki ai, ko bake kika kira su maryam ba? Jiki a sanyaye Safna tace kiyi hakuri don Allah, Abba ne yace karki damu safna, Allah ya kiyaye gaba, shi kuma Allah ya bashi lpya, dukansu suka amsa da amin. Suna zaune har drip din ya kare bayan nurse din tazo ta cire ya shiga toilet yayi alwala ya gabatar da sallar azhur da laasar, sanan Dr muhsin ya rbta mishi oral drugs aka karbo suka tafi gda. Mom cewa tayi Sam bata yadda ba saidai a wuce gdnta dashi, akan hanya ta kira mom din Fareeda ta fada mata, kafin su karasa har sun rugasu zuwa gdn. Suna karasawa Fareeda ta taho da sauri ta rikeshi dama tayi missing dinshi sbda tun ranar dayaje gdnsu be kara bi takanta ba, ko receiving call dinta bayayi. Part din shi na gdn aka wuce dashi, sanan kowa ya samu waje ya zauna safna tanaso ta bashi abincin da Maryam ta dafo mishi Amma tana tsoron mum sbda tunda tazo take Harar ta dan taga su maryam da Abba a wajen nema take Dan daga mata kafa. Waje ta samu ta zauna a kusa da maryam, ita kuma Fareeda taje ta zauna a kusa da imran sai wani firirita take, mom ta tambayi imran me zaa dafa mishi? Yace ayi mishi faten Irish. Maryam ta kalli mum tace mu zamu tafi mom Allah ya kara sauki, cikin sakin fuska tace amin Maryam, mungode sosai Allah yasaka da alkairi tace amin, mikewa safna tayi ta tafi rakasu bayan sunje bakin mota maryam tace safna kici gaba da hakuri da mom kinji insha Allah wata rana sai lbri, smiling safna tayi tace to maryam, kuma gashi nasa kinyi girki beci ba, dariya maryam tayi tace mom ta kafa ta tsare maci da daddare kawai. Sanan sukayi sallama suka tafi. Lkcn da safna ta koma dakin mom bata nan, taje yiwa imran girki, sai shi da Fareeda ne kawai a dakin, waje safna ta samu ta zauna tana wasa da wayarta, shi kuma ogan sai waya yake da friends dinshi da suka kirashi, shiru dakin yayi kowa yana harkar gabanshi har mom ta gama girkin ta dawo, da sauri safna ta Mike zata karbar mata tray din, aikuwa ta daka mata tsawa ba shiri ta koma ta zauna, tana ajiyewa Farida ta taso cikin isa ta dauki plate din ta fara serving dinshi, bayan ta gama taje ta zauna a kusa dashi tana kokarin bashi a baki, cikin jin haushin abinda mum tayiwa safna yace bani naci da kaina ai ba ciwon hannu nake ba, wata Yar iskar dariya tayi tace oh sorry. Zama yayi yaci abincin sosai dake mom din shi ta iya girki, kallon safna yayi yaga ta jingina da bango yasan yunwa takeji Sbd tun safe bataci abinci ba, shi besan ita dinma batyi break fast ba, kuma gashi yanzu after 6pm, Mum ce tacewa Fareeda kema ki zuba abincin mana, tace to, plate ta dauka ta zuba ta faraci a yangance, safna dake gefe itama banda hadiyar yawu ba abinda take, Sbd tun jiya rabonta da abinci kuma kamshin da abincin yake saitaji tana sha'awar taci, kmr daga sama saitaji mum tace safna, dagowa tayi tace naam, ki dauki jakarki ki tafi zamu cigaba da kula dashi nida matarsa, imran ne yayi karaf yace da wuri haka zakice ta tafi? Ko sallar magrif fa baayi ba, aida kin barta ta tafi bayan sallar isha'i, kuma naga ko abincin bataci ba itama fa tun break bata kara cin komai ba. To ubana ka gama? Banason ganin ta shiyasa nace ta tafi, abinci kuma ban girka da itaba, cikin bacin rai imran yace wallahi danasan bazaki bata ba da nima bazanci ba. Mikewa safna tayi tana kokarin tafya mum tace Dana be taba musu dani ba sai yanzu akanki to inaso ki Sani asirinku zanyi maganinku, hatsabibiyar yarinya, wa yasani ma ko ke mayya ce tunda ba wani cikekken asali ne daku ba.safna najin haka ta fice da sauri daga dakin tana kuka, nan take imran yabi bayan ta mum tana kiranshi Amma kmr ba dashi take ba. A packing space ya sameta tana kokarin bude kofar motarta, sauri yayi ya shiga gbnta cikin cool voice yace don Allah safna kiyi hakuri kinji? Murmushin da yafi kuka ciwo tayi tace karka damu hjya turai( matar baba Sharif) tasha fadamin kalaman da suka fi wadanan ma, kai kade ne zakayi min Abu na damu sbda ina sonka, cikin farin ciki yace kenan kin amince zakici gaba da zama dani a matsayin mijinki? Na Dade da amincewa dakai a matsayin mijina ya imran, sbda nima bazan iya rayuwa batare dakai ba, hugging dinta yayi sun Dade a haka sanan ya saketa dakyar ta tafi Maman Aysha [02:49, 9/4/2017] ‪+234 803 681 8427‬: 🍂🍂 Swanky lady safna Maman Aysha [02:51, 9/4/2017] ‪+234 803 681 8427‬: 🍂🍂 Swanky lady Safna🎋🎋 1⃣4⃣5⃣➖1⃣5⃣0⃣ A waya Abba ya tambayi safna tace suna amenity room 3, suna shiga dakin mum ta wuce bakin gadon tana fadin my son meya sameka? Allah yasa shegiyar yarinyar nan ba poison ta baka kaci ba, shafa kansa ta farayi a hnkli ya fara bude idonshi, rungumeshi tayi ajikinta a sanyaye tace meya same ka? Daidai nan Dr muhsin ya shigo bayan ya rusuna ya gaishesu yace PUD ne, Abba yace ya salm, wanan masifaffen ciwon ne ya dawo? Dr muhsin yace dama yanada ita ne? Chronic ma kuwa, Sbd ada imran bayason cin abinci, kullum a rana befi sau daya yakeci ba sai wata chronic ulcer ta kamashi, munyi yawon kasashe muna nema mishi mgani, anyi mishi endoscopy ba iyaka amma still sai aga akwai, at d end dai a Saudi Arabia Allah ya hadamu da wani likita tunda ya bashi mgni ya warke, saidai ya gargadeshi da karya sake yayi fashin cin abinci, shiyasa muke matsa mishi yaci abinci idan kuma bama tare dashi da lkcn cin abinci yayi nake kiranshi a waya na tambayeshi yaci abinci, kallon imran Abba yayi yace my son meya faru kaki cin abinci bayan Kasan condition dinka? Daga kyawawan idanuwanshi yayi ya kalli safna da take rakabe a gefe, sanan yace abdominal discomfort na samu, sainaji bana sha'awar cin komai, likita yace koda kaji baka sha'awa ka ringa daurewa kanaci sbda gudun abinda rashin cin zai janyo maka, smiling yayi yace to doctor, smiling din Dr muhsin ya mayar mishi sanan yace akwai abinda yake damun ka yanzu? Yace ah ah, OK INA ganin idan ruwan ya kare zaku iya tafya, Abba ne yace nawa ne bill din? Dariya Dr muhsin yayi yace imran yana daya daga cikin wanda ya temaka min na bude asibitin nan, ai tsakanina da abokina ba bill Abba, murmushin jin dadi Abba yayi yace Amma ai komai don riba ake, ah ah Abba wallahi bazan karbi komai ba, to mngde Allah yayi albarka yace amin Mom ce ta kalli safna tace kuma ke haka ake Dan namu bashida lpya bazaki kira a waya ki fada mana ba, gabanta yana faduwa tace wallahi bana cikin nutsuwa tane lkcn, naga alama, bakya cikin nutsuwa amma kin samu nutsuwar kiran Yar uwarki ai, ko bake kika kira su maryam ba? Jiki a sanyaye Safna tace kiyi hakuri don Allah, Abba ne yace karki damu safna, Allah ya kiyaye gaba, shi kuma Allah ya bashi lpya, dukansu suka amsa da amin. Suna zaune har drip din ya kare bayan nurse din tazo ta cire ya shiga toilet yayi alwala ya gabatar da sallar azhur da laasar, sanan Dr muhsin ya rbta mishi oral drugs aka karbo suka tafi gda. Mom cewa tayi Sam bata yadda ba saidai a wuce gdnta dashi, akan hanya ta kira mom din Fareeda ta fada mata, kafin su karasa har sun rugasu zuwa gdn. Suna karasawa Fareeda ta taho da sauri ta rikeshi dama tayi missing dinshi sbda tun ranar dayaje gdnsu be kara bi takanta ba, ko receiving call dinta bayayi. Part din shi na gdn aka wuce dashi, sanan kowa ya samu waje ya zauna safna tanaso ta bashi abincin da Maryam ta dafo mishi Amma tana tsoron mum sbda tunda tazo take Harar ta dan taga su maryam da Abba a wajen nema take Dan daga mata kafa. Waje ta samu ta zauna a kusa da maryam, ita kuma Fareeda taje ta zauna a kusa da imran sai wani firirita take, mom ta tambayi imran me zaa dafa mishi? Yace ayi mishi faten Irish. Maryam ta kalli mum tace mu zamu tafi mom Allah ya kara sauki, cikin sakin fuska tace amin Maryam, mungode sosai Allah yasaka da alkairi tace amin, mikewa safna tayi ta tafi rakasu bayan sunje bakin mota maryam tace safna kici gaba da hakuri da mom kinji insha Allah wata rana sai lbri, smiling safna tayi tace to maryam, kuma gashi nasa kinyi girki beci ba, dariya maryam tayi tace mom ta kafa ta tsare maci da daddare kawai. Sanan sukayi sallama suka tafi. Lkcn da safna ta koma dakin mom bata nan, taje yiwa imran girki, sai shi da Fareeda ne kawai a dakin, waje safna ta samu ta zauna tana wasa da wayarta, shi kuma ogan sai waya yake da friends dinshi da suka kirashi, shiru dakin yayi kowa yana harkar gabanshi har mom ta gama girkin ta dawo, da sauri safna ta Mike zata karbar mata tray din, aikuwa ta daka mata tsawa ba shiri ta koma ta zauna, tana ajiyewa Farida ta taso cikin isa ta dauki plate din ta fara serving dinshi, bayan ta gama taje ta zauna a kusa dashi tana kokarin bashi a baki, cikin jin haushin abinda mum tayiwa safna yace bani naci da kaina ai ba ciwon hannu nake ba, wata Yar iskar dariya tayi tace oh sorry. Zama yayi yaci abincin sosai dake mom din shi ta iya girki, kallon safna yayi yaga ta jingina da bango yasan yunwa takeji Sbd tun safe bataci abinci ba, shi besan ita dinma batyi break fast ba, kuma gashi yanzu after 6pm, Mum ce tacewa Fareeda kema ki zuba abincin mana, tace to, plate ta dauka ta zuba ta faraci a yangance, safna dake gefe itama banda hadiyar yawu ba abinda take, Sbd tun jiya rabonta da abinci kuma kamshin da abincin yake saitaji tana sha'awar taci, kmr daga sama saitaji mum tace safna, dagowa tayi tace naam, ki dauki jakarki ki tafi zamu cigaba da kula dashi nida matarsa, imran ne yayi karaf yace da wuri haka zakice ta tafi? Ko sallar magrif fa baayi ba, aida kin barta ta tafi bayan sallar isha'i, kuma naga ko abincin bataci ba itama fa tun break bata kara cin komai ba. To ubana ka gama? Banason ganin ta shiyasa nace ta tafi, abinci kuma ban girka da itaba, cikin bacin rai imran yace wallahi danasan bazaki bata ba da nima bazanci ba. Mikewa safna tayi tana kokarin tafya mum tace Dana be taba musu dani ba sai yanzu akanki to inaso ki Sani asirinku zanyi maganinku, hatsabibiyar yarinya, wa yasani ma ko ke mayya ce tunda ba wani cikekken asali ne daku ba.safna najin haka ta fice da sauri daga dakin tana kuka, nan take imran yabi bayan ta mum tana kiranshi Amma kmr ba dashi take ba. A packing space ya sameta tana kokarin bude kofar motarta, sauri yayi ya shiga gbnta cikin cool voice yace don Allah safna kiyi hakuri kinji? Murmushin da yafi kuka ciwo tayi tace karka damu hjya turai( matar baba Sharif) tasha fadamin kalaman da suka fi wadanan ma, kai kade ne zakayi min Abu na damu sbda ina sonka, cikin farin ciki yace kenan kin amince zakici gaba da zama dani a matsayin mijinki? Na Dade da amincewa dakai a matsayin mijina ya imran, sbda nima bazan iya rayuwa batare dakai ba, hugging dinta yayi sun Dade a haka sanan ya saketa dakyar ta tafi Maman Aysha [09:56, 9/4/2017] ‪+234 803 922 1122‬: 🍂🍂 Swanky lady Safna Maman Aysha [10:01, 9/4/2017] ‪+234 803 681 8427‬: 🍂🍂 Swanky lady Safna🎋🎋 1⃣5⃣0⃣➖1⃣5⃣5⃣ _By Maman Aysha_ *T W F*💦💦 A galabaice safna ta koma gda tana zuwa ta bude fridge tasha yoghurt, Saida ta tsirga mata sanan ta shiga kitchen ta dafa indomie, da kwai taci, sanan tayi wanka ta kira ummanta a waya ta fada mata imran bashi da lpya yana gdnsu, tace to idan munyi sallar isha'i zamuje mu dubashi. Hakan kuwa akayi ana idar da sallar isha'i driver gdnsu Maryam ya kaisu ita da mmn Maryam, wani hadadden lace ne ajikin umman safna maroon kayan sunyi mata kyau sosai suna shiga falon gdn suka tarar da mom ita da mmn Fareeda suna hira, da fararta ta taso ta tare su, bayan sun gaisa ta rakasu part din imran wit respect imran ya gaishesu da zasu tafi Saida ya rakasu har bakin mota, Saida suka tafi ya dawo. Tun lkcn da suka shiga gdn mmn Fareeda take bin umma da kallo, suna fita tace wacece dayar naga imran yanata wani shisshige mata yana mata hira? Tabe baki mum tayi tace mmn safna ce, cikin yanayin bakin ciki tace eh lalle barewa ba tayi gudu danta yayi rarrafe ba, haka take da kyau dama? Kana ganinta kaga bafilatana, ita kuma 'yar kamar half cast, bada ita take kama ba, Kuma a hakan bata da aure ko? Mom tace eh ba aure, to kuwa wallahi karuwancinta take, ai ba yanda zaayi ace zabgegiyar mace irin wanan ace bata da masu sonta ba, mom tace gasky kam. Washe gari sassafe Fareeda take kwarara amai kmr 'yan hanjinta zai fita, aka dauketa zuwa Asibiti bayan likita ya gama bincike yace tana dauke da ciki murna wajen imran dasu mom baa mgna su Fareeda sai wani kara narkewa take taga yana tarairaiyarta. Wuni sukayi ana kara mata ruwa, sai dare aka salleme su suka koma gda, da daddare imran yanaso ya kira safna ba dama sbda Fareeda ta dora kanta akan chinyarshi, Saida tayi bacci sanan ya dauketa yakaita daki, sanan ya dawo falo ya kira ta. Harta fara bacci taji call dinshi ya shigo, a magagin bacci ta amsa bayan sun gaisa yace INA cikin farin ciki yau my angle, meya faru? Fareeda tana da ciki, cikin tsananin murna safna tace waw masha Allah, Allah ya rabasu lpya, yace amin, wallahi a Asibiti muka wuni naga missed call dinki muna tare dasu mom shiyasa ban kiraki ba, ok ba damuwa ya jikin ka? Da sauki, ya kamata gobe kizo ki duba Fareeda sbda tana shan wahala sosai wallahi yau taban tausayi, to shekenan zanzo, sanan suka yi sallama Washe gari imran ya kira Safna a waya yace tayi mishi abin dadi idan zatazo duba Fareeda, tace to. Shawarma, da dambun nama da kuma kunun aya me kwakwa da madara tayi mishi, saida ta gama hada komai ta shiga wanka ta shirya cikin wani tsadadden boyel brown color, zama tayi tai simple make up, tayi wanka da turare sanan ta dauki basket din abincin da key din motarta ta fice. Tana shiga gdn taji gbnta yana faduwa amma saitayi addua ta shiga. Zaune yake akan Capet ita kuma Fareeda ta Dora kanta akan cinyar sa, mum da mmn Fareeda kuma suna kan kujera a zaune suna kallon wani Nollywood film safna tayi sallama ta shiga masha Allah kawai imran yace a zuciyarsa, suna hada ido ya sakar mata wani lallausan murmushi durkusawa tayi ta gsishe da mom, ta amsa a dakire, sanan ta gaisar da mmn Fareeda itama ta amsa ba yabo ba fallasa, sanan ta juya wajen Fareeda da imran ta gaishesu a tare, tacewa Fareeda ya jiki Allah ya sawwake tace amin. Waje ta samu ta zauna a gefe basket din abincin yana gbnta Amma ta kasa mika mishi, mum ce tace meye acikin basket din nan? Cikin fargaba tace uhm dambun nama ne da.... Wato sbda kwana biyu baya nan baki samu damar barbada mishi mgnin yaci ba shine kika biyo shi dashi har gda ko? Mmn Fareeda ce tace uhmm lalle my dota kina fama aini tunda naga makirar uwarta jiya jikina yayi sanyi idan banda makirci me zaki kawo mishi Wanda babu anan? Imran ne ya katse su da cewa ni nace ta kawo min, eh dole kace haka mana tunda ta tsafe ka, idan banda kaddara ina ita ina kai, yarinyar da ko cikakken asali bata dashi, shiyasa akeso a ringa bincike sosai idan zaayi aure, nifa ban yadda ma tanada uba ba inajin a yawon iskanci uwar ta haifeta suke fakewa da ubanta ya bata.....wata irin tsawa imran yayi yace stop it mum! Wai me safna tayi miki da take fuskantar irin wanan tsangwamar daga gareki? Haba mum kefa ba jahila bace, kinada ilimi, ai Allah ma yace ka fadi alkairi ko kayi shiru. Cikin bacin rai mum tace akan wanan marar asalin kake min rashin kunya? To idan dai nice uwarka inaso yanzu ka saketa.....muryar Abba ce ta katse su da cewa don kina mahaifaiyar sa baki da ikon sashi ya saketa tunda yana sonta, Kuma idan kika kara cewa ya saketa to wallahi kema a bakin auranki. Ita kuwa safna mikewa tayi ta fice daga gdn cikin mummunan tashin hnkli da tunani kala2 a zuciyarta, motarta ta shiga ta nufi gdn mum dinta Safna fans kuma kun yadda Safna bata da uba? Maman Aysha [10:01, 9/4/2017] ‪+234 803 681 8427‬: 🍂🍂 Swanky lady Safna🎋🎋 1⃣5⃣5⃣➖1⃣6⃣0⃣ _By Maman Aysha_ *Talented writers forum* Tana shiga ta sami umma zaune tana gyaran farce bayan sun gaisa tace ya naga kmr kinyi kuka? Murmushin yake tayi tace ba kuka nayi ba, gyara zama tayi tace umma inaso muyi wata mgna ne dake, OK go ahead inajinki, wai ni a iya zamanku da abbana ko da wasa be taba fada miki garinsu ba? Da ya fadamin nakai har yanzu ban nemeshi ba safna? Kuma be taba baki lbrn koda yan uwansa ba? Wallahi be taba ba, shifa alhaji Sharif ne kadai guardian dinshi, kuma shi dinma besan komai nashi ba. Hawaye ne suka fara ambaliya a kumatun Safna, shekenan mu haka rayuwar mu zata kare kenan? Ni yanzu banida kowa a duniya sai ke, idan kika rigani mutuwa shikenan ba wani Wanda zan nuna nace jinina ne, banga lefin mom din imran ba da take kirana wulakantacciya marar asali, tabbas duk abinda ta fada hakane, sbda ban taba ganin mutun kamanni ba, babana ba asan inda yake ba, ke kuma da akasan family naki basu da wani amfani agaremu domin kuwa ban isa na tari mahaifinki nace ni jikarsa ce ba, yan uwanki duk basayi dake kuma yanzu duk Wanda yace USA a wudil ya tambayi lbrn ki ba zaa bashi lbri mekyau ba game dake, wanan waccen irin kaddara ce? Ni harna fara zargin kodai da gaske banida uba boyemin kawai kuke keda baba Shari.....dauketa tayi da mari har guda biyu cikin muryar kuka umma tace yaushe kwakwalwarki ta tabu da har kika fara zargina? Ke bakisan cewa na fiki damuwa ba? Meye ribata idan na fada miki lbrn karya? Kinsan irin kunci da radadin da nakeji na rashin mahaifinki da nayi? Duk duniya ba abinda nakeso kmr ke da mahaifinki, meyasa ba zaki taimaka wajen kwantar min da hnkli ba sedai ki dagamin? Rungume safna tayi tace wallahi safna da gaske nake ta hanyar halak na sameki, tunda nake ban taba zubar da mutunci na ba kuma insha Allah bazan taba yi ba, munyi soyayya me tsafta da babanki shiyasa na kasa kara aure, kuma kema kin fara rayuwa dashi don dai bazaki iya tunawa bane, mahaifinki yana tsananin sonmu nida ke bansan meyasa ya tafi ya barmu ba, Alhaji Sharif yana matukar so ya aureni amma sbda sonda nakewa mahaifinki naki yadda, kullum jikina yana bani be mutu ba yana nan da ransa, inaji ajikina wataran zai dawo garemu cikin loosing hope safna tace Allah yasa. A bangaran imran kuwa safna na fita yaji gdn yayi zafi, wanka yayi ya fita wajen friends dinshi be dawo gdn ba sai dare direct part dinshi ya wuce ya dauki laptop dinshi ya nufi fakon mum, zaune ya samesu ita da Fareeda suna hira, ba tare da ya kalli Fareeda ba yace mom Saida safe, da mamaki tace INA zaka? Yau a gdn safna nake ai, na raba musu kwana ko ina zan ringa yin kwana biyu, kuka Fareeda ta saka yanzu don Allah kana ganin banida lpya amma zaka tsallake ka barni? Idan na zauna mezan miki? Ai INA ganin you can take care of your self, mom zatayi mgna yace don Allah mom karki saka kanki aciki wanan mgnar, nayiwa Abba alkawari zanyi adalci a tsakaninsu so ki tayani da addua kawai, sanan ya juya yace Saida safe. Kwantawa Fareeda tayi tana wani irin kuka dakyar mom ta rarrashe ta tace zata San matakin da zata dauka akan safna. Sai dare Safna ta koma gda tana zuwa ta shiga wanka tayi brush sanan ta fesa turare ji tayi gbdya duniyar ta isheta, wani irin tausayin su takeji ita da umma sbda indai ba babanta aka gani ba umman ta bata isa taje gdnsu da ita ba, sbda cewa zasuyi cikin da akayi mata sharri ne ta haifi safna, kenan haka zamuci gaba da rayuwa dagani sai ita? Wani irin kuka ta fara yi me taba zuciya, kifa kanta tayi akan gado taci gaba da kukanta...batayi auni ba taji an tallafo ta, wani daddadan kamshi ne ya bugi hancin ta, cikin bedroom voice yace ya salm, safna har yanzu baki dena kuka ba? Don Allah inaso ki cire komai a ranki, kiyi hakuri da abinda mum tayi miki insha Allah wataran zata gane gskya, Inaso kisani INA tsananin sonki irin son da koda baki da uba zan zauna dake, ballatana nasan ke Yar halak ce, nayi miki alkawari zan soki har iya karshen rayuwa kuma zan zauna dake a bisa amana, goge mata hawaye yayi yace don Allah karki kara kuka safna, zatayi mgna yasa bakinsa ya fara tsotsar lips dinta kamar ya samu sweet, hugging dinta yayi ya fara aikamata sakkoni, romancing din junansu suke har sun manta a duniyar da suke, kawai sai phone dinshi ta fara ruri.... Maman Aysha [10:02, 9/4/2017] ‪+234 803 922 1122‬: 🍂🍂 Maman Aysha [10:03, 9/4/2017] ‪+234 803 681 8427‬: 🍂🍂 Swanky lady Safna🎋🎋 1⃣6⃣0⃣➖1⃣6⃣5⃣ Dakyar ya iya dauko wayar yana dubawa yaga mum ce, a hnkli yace me mum zata fadamin da daddaren nan kuma? Yana receiving tace kazo ka kai Fareeda Asibiti yanzu, da sauri yace meya sameta? Cikinta ne yake ciwo, OK to gani nan zuwa. Duban safna yayi yace my angle don Allah kiyi hakuri zanje nakai Fareeda Asibiti, smiling din da yake kara fitar da kyaunta tayi tace ba damuwa, Allah ya sawwake yace amin. Key din motar sa ya dauka ya fice, a 360 ya karasa gdn shi dauketa yasata a mota, suka nufi hospital, bayan likita ya gama dubata yace shi ba ga komai ba, pcm kawai ya rubuta mata suka dawo gda. Kuka Fareeda take wai ita ko ina ma ajikinta ciwo yake, ita kwatakwata batajin dadin rayuwar ita komai ma ya fita akanta, ji yayi gbdya ta bashi tausayi sbda yana yawan ana cewa masu ciki suna shan wahala, rarrashin ta ya ringayi harya batayi bacci ba sai wajen 12:30am, kawai saiya kwana a gdn saidai zuciyarsa bataso hakan ba domin kuwa ya kasa manta yanayin da suka tsinci Kansu da safna dazu, daya rufe ido safna yake gani manne ajikinshi, dakyar ya samu malalacin bacci ya daukeshi Washe gari Fareeda ta tashi garau da ita kmr ba itace tayi jinya ba, bayan sun gama break suna zaune suna hira kiran Safna ya shigo phone dinshi, tashi yayi ya fita daga wajesu cikin husky voice yace my angle gud morning, morning how are you? Yace fyn, ya me jiki? Da sauki tace Allah ya kara sauki tace ameen, cikin wani yanayi yace baki tambyeni da yaya na samu nayi bacci ba? Kmr yaya kenan? Kmr yadda nayi missing dinki mana, wallahi jiya dakyar na samu nayi bacci ba karamin missing dinki nayi ba, uhm kawai safna tace, dariya yayi yace baki yarda ba ko? Zanzo anjima, tace OK saikazo. Suna gama waya ya nufi side din Abba ya sameshi yana shiri zai tafi abuja, yana ganin shi yace my son ya akayi ne? Akwai abinda kake bukata ne? Eh Abba, to inajinka menene? Dama Abba nayi order motoci ne guda hamsin, shine dazu aka kirani a waya wai dole da Kaina zanje nayi clearance smiling Abba yayi yace a wanne kasa ne? America, OK to kana bukatar kudi ne? Ah ah akwai kudi a hannuna kawai na fada maka ne, Sbd yau nakeson tfy, is OK my son Allah ya kiyaye yace amin, idan akwai matsala saika min mgna na tro maka kudi ko? To Abba ngde, mum ce ta shigo tace harka shirya? Yace eh. Tare suka fita rakashi hannun imran rike da brief case din abba, saida sukaje bakin mota Abba ya kalli mum yace yaronki ya fada miki zai tafi america yau? Yaushe zai fadamin? Aini yanzu gaba yake dani sbda matarsa, dariya Abba yayi yace na Sani shiyasa ni yanzu na fada miki, domin kuwa da sanina zaiyi tafyar, kenan ka daure mishi gindin yaci gaba da gabar da yake dani ko? Ke zaki gyara halnki ki kaunaci abinda yake so, Indai da gaske kina sonshi a matsayin danki. Be jira me zatace ba driver ya bude mishi kofa ya shiga suka tafi yana dagawa imran hannu. Suna fita mum marairaice tace my son wato duk irin so da caring din da nake maka fushi kake dani Sbd matarka ko? Zakayi tafya amma ni bankai matsayin ka fadamin ba ko? Shiru yayi beyi mgna ba, dataga haka saita dafashi tace INA tsananin sonka my son karka bari soyayya tasa ka ringa fushi dani kaji? To kawai yace ya shige ciki. Wanka yayi ya shirya sanan ya fadawa Fareeda zaiyi tafya, Shagwabe mishi tayi wai dole saiya tafi da ita Saida ya zauna ya rarrashe ta yace idan ya tafi da ita abinda yake cikinta zai iya samun matsala, dakyar ta barshi ya tafi. Mom yayiwa sallama ya fita dama ya gama booking din komai yana zuwa ya sami Safna tayi wanka tayi kyau karasawa yayi yai hugging dinta ta baya ya fara kissing dinta, suna hada ido yayi mata wani lallausan smiling sanan yace muje ki shirya kayanki america zamu tafi yanzu, da mamaki tace america kuma? Shine baka fadamin nayi sallama da umma dasu Maryam ba, ai suddenly tafyar tazo min, gani nayi indai muna kusa dasu mom bazasu taba barinmu mu huta ba, ni kuma yanzu ba abinda nakeso irin najiki a kusa dani, shiyasa na zabi da mubar kasar, Shi ya tayata ta shirya kayanta sanan suka fito Gidan umman ta suka fara zuwa sukayi mata sallama, sanan suka shiga gdnsu Maryam ma suka yiwa mama sallama sanan imran ya packer motar a gdn umma sadik da maryam sukazo suka kaisu air port da motarsu America Suna shiga garin imran ya kira driver kamfanin abbanshi yazo ya dauke shi, safna banda kallon kauye ba abinda take har suka karasa gdn. Suna shiga safna ta takure waje guda banda karkarwa ba abinda take Sbd sanyi, tana kallonsa ya rama sallolli amma bata tashi ba tuno karyar data tabayi mishi yayi cewa parents din ta a USA suke, Kawai saiya bushe da dariya shi kadai, kallon shi tayi tace meye kake dariya? Gani nayi kin takure awaje guda kuma naga be kamata sanyin garin nan ya dameki ba tunda a garin kika taso, cikin rashin fahimta tace kmr yaya? Gani nayi a garin kikayi rayuwa idan da sabo ai ya kamata ki saba da sanyin garin ko? Sai yanzu ta fuskanci abinda yake nufi, shan mur tayi tace oh na zama abin tsokana ko? Shikenan ngde ta mike ta shiga ciki, bin bayanta yayi yana dariya kawai saita shiga toilet ta rabu dashi, Saida tayi wanka da ruwa me zafi tayi alwala ta shirya cikin wata gown me dogon hannu, sanan ta rama sallollin da batayi ba, tana kokarin mikewa daga kan sallaya imran yace tashi muyi nafila, ba musu ta mike sukayi, bayan sun idar ya dafa kanta yayi addua sanan ya dakko musu take away din dayasa Philips ya sayo musu yace suci, tro baki tayi tace Nina koshi haka kawai ka Sani agaba sai dariya kake min dama sabda ka wulakanta ni ka kawoni gari......ji tayi ya fara tsotsar Dan karamin bakinta slowly, sun Dade a haka har Saida yaga zatayi kuka sanan ya saketa, A baki ya bata abincin har Saida ta koshi sanan suka kara yin brush suka kwanta, wani hadadden bargo me laushin gaske ya dakko ya lulluba musu bargon banda kamshi ba abinda yake, karshen gado safna ta tafi ta kwanta sbda tsoro amma duk da haka Saida ya janyota romancing dinta ya farayi madly cikin kankanin lkci ya fita hayyacinsa kuka sosai safna ta fara amma ina bemasan tanayi ba domin kuwa ya Lula wata duniya dabe taba tsuntar kanshi acikin ta ba..... Maman Aysha [10:08, 9/4/2017] ‪+234 803 681 8427‬: 🍂🍂 Swanky lady Safna🎋🎋 1⃣6⃣5⃣➖1⃣7⃣0⃣ *Talented writers forum* Soyayya me karbi imran da safna suke a America, sunyi Yawo sosai, time to time kullum sai sunyi waya dasu mom da Fareeda, Abba ma kullum saiya kirasu, satinsu uku a America sukayi shirin komawa gda 9ja. Nigeria Suna sauka a air port suka tarar mom da Fareeda sunje daukar su dake dama ya fada musu exact time din da zasu dawo. Da sauri Fareeda taje tayi hugging dinshi ta manna mishi kiss, a lkci guda kuma ta gallawa safna wata harara smiling safna tayi tace yaya fareeda ina yini? Share ta tayi ta kama hannun imran suka karasa wajen su mum. Durkusawa safna tayi ta gaida mum, ta amsa a dakire, sanan aka bude mota wata katuwar Lexus sukaje da ita Fareeda na rike da hannun imran ita kuma safna tana gefe a tsaye Saida kowa ya shiga safna ce karshe, taje zata shiga kenan mum tace kiyi waya gdnku azo a daukeki sbda bazan iya shiga mota dake ba, cikin bacin rai imran yace ni kuma bazan iya tafya na barta anan ba, INA ganin kuje kawai sadik yazo ya dauke mu, smiling din yake safna tayi tace karka damu dani, kuje kawai zan kira maryam tazo ta dauke ni, cikin kulawa yace INA kishinki da yawa safna, bazan iya barinki anan ba, dole suka tafi da ita Saida suka kaita har kofar gda sanan suka wuce, saidai mum zuciyarta cike take da mamakin inda umma ta samu kudin gina musu gda mekyau. Varieties na abinci mum tayi mishi saidai kadan yaci sbda yana tunanin yanda zai iya missing din safna harna kwana biyu, domin kuwa yazu bayaso yayi kyakkyawar 2hours ba tare da ita ba, shi kanshi besan wane irin so yakewa safna ba......mum ce ta katse mishi tunani da cewa tunanin me kake? Smiling yayi yace ba komai, nagaji ne so nake naje na kwanta, kallon Fareeda yayi yace idan kin gama tashi mutafi tace to Yau kwanan imran biyu kenan a gdn Fareeda tun safe yake farin ciki Sbd zai koma wajen star flasher dinshi, ana idar da sallar isha'i ya wuce yayi musu take away din abinci sukaci da Fareeda sbd tunda ta sami ciki ta dena shiga kitchen saidai a aiko musu daga gdn mom ko kuma ya sayo musu. Suna gamawa ya shiga wanka ya shirya cikin wasu shegun jeans da T shirt yana cikin fesa turare Fareeda ta shigo cikin zargi tace ina zaka? Saida ya riko hannun ta ya zaunar da ita akan gado sanan yace gdn safna zan koma kinsan yau kwana na biyu anan, cikin tsananin kishi Fareeda tace zancen banza kenan, idan ba ba inda zakaje ba, satin Ku uku fa kuna tare da ita kuma shine daga dawowa ko sati guda bakayi min ba zakace zaka koma mata, Dan sassauta murya yayi yace ba haka bane Fareeda, tafya daban kuma rabon kwana daban, don munyi sati uku da ita bazai hana in koma gdnta sbda kema zan iya yin tafiyar dake wani lkcn, kuma naga kafin na tafi da safna dake muka fara kuma ke 1month ma nayi dake, sanan da nadawo ko lekata banyi ba naci gaba da zama a gdnki, ko kin manta? Fara ido tayi tace to ai dama darajata da tata ba daya bane, so matsayi ma bazai taba zama daya ba, na fuskanci tunda na sami ciki kake guduna wato ni na zama jagoles ko? Kana ganin kmr ni bazan jure abinda zata jure ba, dama Ku maza haka kuke ta karasa mgnar tana kuka. Rungumeta yayi yace kiyi hakuri Fareeda wallahi ba haka bane, da kinsan irin son da nakewa abinda yake cikin ki da baki fadi haka ba, INA sonki sosai ki dena kuka kinji? Wani kukan shagwaba Fareeda ta kirkira ta ringa yi mishi, yanaso ya tafi amma ba dama, tun yana duba agogo harya daina sbda bacin rai A bangaran safna kuwa tayi wanka ta hade gda ko INA sai kamshi yake tana jiran dawowar miji dake yayi mata waya yana nan zuwa, Amma saitaji shiru, falo tazo ta zauna tana kallo har bacci ya dauketa a wurin dake kwanan nan wata irin kasala takeji, ko kadan batajin dadin jikinta ga yawan bacci, tana kwanciya bacci yake dauketa. Sai wajen 10:30pm ta farka taga still bezo ba, kifin data gasa mishi ta kalla, cikin bacin rai tace dama yasan bazaizo ba ya fadamin? Ai dama nasan har yanzu ba wani sona yake ba, Wasu zafafan hawaye ne suka fara zuba a kuncinta, kawai saita dauki phone dinta ta kashe kayan kallon ta koma daki ta kwanta. Fareeda batayi bacci ba sai wajen 11pm, sanan ya gyara mata kwanciyarta ya dauki key motarshi ya fice daga gdn, dake dama kofofin gdn da password suke amfani, kuma Fareeda ta Sani. 20 minutes ne ya kaishi gdn safna yana shiga yaji gdn sai wani kamshin dadi yake, direct dakinta ya wuce, yana kunna wutar dakin ya ganta kwance tana bacci, wata karamar rigar bacci ce ajikinta purple color, zuba mata ido yayi yana kallonta, sai kuma ya karasa gadon ya zauna a kusa da ita, kanta ya Dora akan cinyarsa sanan ya sunkuya ya fara tsotson bakinta, a cikin bacci taji alamun bakon abu yana shigarta, a hnkli ta fara bude sexy eyes dinta, tana farkawa suka hada ido wani lallausan smiling ya sakar mata, tro baki tayi tace sai yanzu kaga damar zuwa? Aida sai kayi kwanciyarka acan kawai basai kazo ba, cikin bedroom voice dinshi yace ai bazan iya kara kwana daya ba tare da nazo gareki ba, kinsan da yanda nayi 2 days din ma kuwa? Cikin shagwaba tace shiyasa naga kazomin da wuri, wato kama renamin hnkli saikaje kun gama soyayyarka da Fareeda sanan kazo kanayimin dadin baki ko? Matseta yayi sosai ajikinshi kmr zaa kwace mishi ita, sanan yace don dai bakisan yadda kike a zuciyata bane, wallahi jiya ko baccin kirki banyi ba sbda INA murnar yau zan dawo gdnki, zatayi mgna yasa harshensa a bakinta yana wasa dashi, Saida hnklin su ya fara gushewa phone dinshi ta fara ruri, amma saiya share be dauka ba, Saida ya gama gamsuwa hnklin shi ya dawo jikinsa sanan ya shiga toilet yayi wanka ya shirya cikin wata farar jallabiya, dakyar ya lallaba safna ma ta shiga tayi wanka, phone dinshi yaji taci gaba da ruri Saida akayi 7missed call, ana takwas ne ya dauka muryar Fareeda yaji tana kuka, haba imran don Allah inata kiranka amma kaki dauka, palpitation da dyspnea ne suke damuna tun dazu na kasa komawa bacci, INA ganin bp na ne yayi rising don Allah kazo ka kaini Asibiti, cikin wani irin yanayi yace kin duba time kuwa Fareeda? Karfe daya fa yanzu, kiyi hakuri da asuba nazo na kaiki, to shekenan idan na mutu kazo ka dauki gawata ai Maman Aysha [10:11, 9/4/2017] ‪+234 803 681 8427‬: 🍂🍂 Swanky lady safna🎋🎋 1⃣7⃣0⃣➖1⃣7⃣5⃣ Duban safna yayi yace don Allah kiyimin hkri naje nakai Fareeda Asibiti, murmushin takaici tayi tace tunda ka gama abinda ya kawo ka ai no need ka nemi izini na, kaje kawai. binta yayi da wani irin mayataccen kallo, kawai saita juya mishi baya ta kwanta, shima komawa yayi ya kwanta, batare da ta kalleshi ba tace ka tafi mana, ah na fasa, meyasa zaka fasa? Ba Asibiti zaka kaita ba? Juyo da ita yayi suna fuskantar juna yace naga kmr ranki ya baci, ni kuma ba abinda na tsana a duniya kmr bacin ranki, so zan iya barin komai a duniya don na faranta miki, ji tayi tausayin su shida Fareeda ya kamata, indai Sbd ni ka fasa wallahi kaje ka kaita na hakura, bacci yakeji Amma safna ta takura dole Sai anje an kaita, tare suka tafi dashi, Fareeda tana ganin shi da safna tahau bala'i Dan me zai taho da ita, wai ita ta fasa zuwa asibitin, dakyar ya rarrashe ta suka je, an gwada vital sign dinta komai normal lexatone kawai likita ya rubuta mata Sbd tace ta kasa bacci, sai imran yace a basu daki su kwana da safe sai su tafi sbda dare yayi, amenity ward aka kaisu, dakin dayafi kowanne tsada aka bude musu ita Fareeda ta kwanta akan gado safna akan 3seater, shi kuwa yana zaune be runtsa ba har akayi kiran sallar asuba, sanan ya tashesu suka tafi, ya tambayi nurses din nawa ne kudin? Sukace MD din asibitin yace karsu karba, gdya yayi sosai, sanan ya basu 10k su raba. Saida yaje ya sauke Fareeda a gda sanan suka tafi shida safna, suna zuwa salla kawai sukayi suka kwanta basu farka ba sai wajen 12pm wata irin kasala ce take damun safna, shara ma sai tanayi tana hutawa, da imran yaga haka saiya tayata da moping, ya wanke kwanuka kuma ya gyara kitchen sanan ya shiga wanka, ita kuma tayi mishi shawarma, ta soya Irish potato da kwai, ta soya plantain sanan tayi paper soup din kaji. Tana jerawa a dining ta fada toilet tayi wanka, cikin wata English gown ta shirya green, rigar tayi mata kyau sosai tana gama fesa turare ta koma gado ta kwanta Sbd batajin dadin jikinta. Oga imran kuwa be tsaya jiran safna ba ya fara cin abincin, Saida ya cika tunbinsa sanan ya shiga dakin, a kwance ya sameta saiya karasa bakin gadon yace safna ki tashi kici abinci, a hnkli tace na koshi, me kikaci? Banida appetite ne, gadon yahau sosai ya tallafo ta jikinshi yace meke damun ki ne kwanan duk kin canja, cikin muryar shagwaba tace nima wallahi ban Sani ba, kawai dai banajin dadi ne, cikin tausayawa yace to tashi muje Asibiti, ni gasky ba inda zani, to bari na kira doctor safiyya tazo ta ganki, kyaleta da Allah INA ganin change of weather ne, asan ze dena, sbda tana mugun tsoron allura shiyasa bataso likita ya ganta, daurewa tayi ta mike tace kaga harna ware ma, are you sure you're OK? Yes of course, to muje kici abinci idan ba haka ba kuma wallahi zan kira doctor, Sbd bazai yiyyu na zuba miki ido kina zaune ba lpya ba, bin bayan shi tayi suka nufi dining ya zuba mata Irish potato tana faraci taji zuciyarta tana tashi, amma ta daure taci gaba daci sbda karya gane, wani amai ne ya taho mata kawai saita tafi a toilet da gudu ta fara kwarashi, Saida ta amayar da abinda yake cikinta, sanan imran ya wanke mata fuskarta da bakinta, hijabinta ya dakko mata yace su tafi Asibiti kawai saita fashe da kukan shagwaba ita wallahi bazata ba, phone dinshi ya dauko zai kira doctor kawai saita fisge tana cewa ni don Allah karka kirata, na fada maka iam OK, rike hannun shi tayi tace don Allah yaya karka kirata pliss🙏🏻, dafe kanshi yayi yace oh my god, to yanzu ya kikeso nayi? Kinsan bazan iya jure ganinki acikin rashin lpya ba ko? Dan marairaicewa tayi cikin wata shagwaba da ita kanta batasan ta iya ba tace ni kwadon garin rogo nakeson ci, na shiga uku, garin rogo kuma safna? Meye abin sha'awa a gari? Tabb Allah ya kiyaye nabarki kici wani gari, tro baki tayi tace ni kuma wallahi shi nakeso, kallonta yayi yace wai da gaske kk? Yah iam serious, is OK bari nasa baba ya samo miki ko? Tace to. Fita yayi yabawa baba 5k yace ya sayo mishi gari, da dakekken kuli kuli, baba be Dade ba ya dawo, a kwance safna take amma tanaji baba yace ga garij tayi zumbur ta mike, da sauri ta karba ta jika sanan ta zuba garin kuli ta gauraya, ko mai bata zuba ba ta faraci kmr kuncen yunwa, zuba mata ido imran yayi yana kallonta cike da tausayi, a zuciyarsa yace to me yake damun safna ne? Tana gamaci ta bingere awajen ta fara bacci, daukar ta yayi ya gara mata kwanciya sanan ya fita daga gdn, gdan su ya fara zuwa bayan ya gaisheda su mom da Abba sai kuma ya wuce gdn Fareeda, ya sameta sai ciccika take tana batsewa, ko break fast taki yi sbda kishi, zama yayi ya lallaba ta har Saida ta dena fushin sanan ya tafi Maman Aysha [10:11, 9/4/2017] ‪+234 803 681 8427‬: 🍂🍂 Swanky lady safna🎋🎋 1⃣7⃣5⃣➖1⃣8⃣0⃣ Imran na fita daga gdn Mimi friend din Fareeda tana shigowa da motar ta, yana kokarin bude motarsa ta karaso wajen sai wani karariya take, make murya tayi tace ranka ya Dade dama ana ganinku? Cikin shan mur yace ah Mimi ya garin? Lpy kalau ya jin dadi? Alhamdulilla, ki shiga kawar taki tana ciki, ya shiga mota yayi tfyarsa. Binshi tayi da wani mayataccen kallo, sanan ta nufi cikin gdn. Masu aiki ta samu sunata kaiwa da komowa, ta tambayesu ina matar gdn? Sukace tana daki, kawai saita wuce dakin, a kwance Fareeda take tana ganin ta tayi wani tsalle ta rungume ta, besty na yau kin tuno dani kenan? Dariya Mimi tayi tace wallahi kuwa besty, Amma ya naga kmr kin rame, I hope dai ba abinda yake damun ki? Wallahi akwai, yanzu haka ma akwai abinda yake damuna, karki ban kunya mana besty, big girl irinki har ki bari wani Abu ya bata miki rai, fadamin menene matsalarki yanzu nayi miki mganin ta? Safna ce matsalata, domin kuwa na fuskanci kmr yafi sonta dani, wata Yar iskar dariya tayi irin ta yan bariki, sanan tace wai wanan Yar karamar yarinyar ce kika yarda zata kwace miki miji? How comes? Safna fa batafi 20yrs ba, kai Amma wallahi kin bani kunya, ba haka bane besty da farko yana sona ko zuwa wajen ta ma bayayi, amma tunda na sami ciki saiya juya min baya, what? Ciki? Ke yanzu zama kikai ya durka miki ciki daga yin aure ko shekara bakiyi ba? Ah you're no more a big girl my friend, kice ke kika kashe kanki, ai baa yarda a dauki ciki sai angama amarci, Tabb ai idan hakane baki fara ganin komai ba, wani wulakancin ma sai cikin ya tsufa zaki ganshi, Amma kuma naga kmr yanason cikin sosai, hamm son yaudara ba, ya kike nema ki zama fool ne besty? To yanzu Mimi meye mafita? Gud mafita guda dayace shine ki zubar da cikin idan kin gama sisi dinki saiki haihu, Amma fa INA tsoro karna shiga matsala, ba wata matsala hjya, hakan shine mafita, to me zansha cikin ya zube? Ki bani 1hour INA zuwa, tace to. Fita tayi ta sayo mata mganin dake ta sanshi sbda su dama sun saba zubar da ciki, bayan ta bata tayi mata bayanin yanda zatayi amfani dashi, Mimi bata bar gdn ba Saida ta tabbatar Fareeda tayi amfani da maganin sanan tayi mata sallama ta tafi. A bangaran imran kuwa yana fita aga gdn Fareeda gda ya koma, har lkcn safna bata tashi daga bacci ba, mum din shi yayiwa waya ta aiko musu da lunch, sai azahat safna ta tashi cikin tsananin damuwa imran yace my angle meke damun ki don Allah? Tro baki tayi tace nace maka ba komai, toilet ta shiga tayi wanka ta shirya cikin wasu pink top da blue jeans sanan ta zura katon hijab tayi salla, bayan ta idar yace zo muje muci abinci, tace a INA ka samu? Mom nasa ta kawo min, marairaicewa tayi tace iam sorry da Allah, inata bacci ban samu nayi maka girki ba, hugging dinta yayi yace don't mind my angle, taso muje, yana rike da kugunta suka karasa kan dining din, saidai safna najin kamshin abincin ta tafi ta fara amai, amma duk da haka gogan be gane abinda yake damun ta ba. Komowa tayi ta kwanta tace bazan iya ci ba, cikin matseneciyar damuwa yace to me kike so? Tace kunun gyada, aikuwa tuni ya dauki waya ya kira mom din shi yace bakinshi ba appetite ta temaka mishi da kunun gyada, tace to ba matsala idan ta gama zata bayar akawo mishi. Haka yasa safna agaba duk tausayin ta ya kamashi har aka kawo kunun, Allah ya temaketa tasha ta koshi harta boye guntun zatasha da daddare. *2:15am* Fareeda ta farka da wani azababben ciwon Mara, mararta taji tana ciwo kmr zata balle gda biyu, phone din imran ta fara dialing to her own surprise saitaji switch off, faduwa tayi tana murkususu, dakyar ta samu ta rarrafo falo ta fara kiran larai daya daga cikin masu aikinta, da gudu larai tazo, tana ganin yanayin data ke ciki tahau salati, kiran mmn Fareeda tayi ta fada mata, mama tace ina mijinta? Baya nan kuma an kira no sa akashe, OK to ganin nan zuwa. A Daren ta tashi driver suka nufi gdn Fareeda, kafin su karaso jini ya balle kmr fanfo, suna zuwa suka sameta a sheme a Kasa, ciki sauri aka dauketa akasata a mota direct standard Hosp suka nufa. Suna zuwa likitoci sukayi rubdugu akanta Saida suka tabbatar komai ya zama normal sanan sukayi pcv su kaga 19% dole sai anyi blood transfusion, likita yana fadawa mama ta fara kiran no imran amma still akashe, kawai saita kira mom din shi ta fada mata, tare suka tafi asibitin da Abba, ajikin abban imran aka Debi jinin aka kara mata dake dukansu o+tive ne. Saida su Abba suka tabbatar she is stable sanan sukace zasu je su dawo Imran kuwa be bude waya ba sai wajen 11am aikuwa yana budewa call din mom yana shigowa, yana dauka tace my son meya faru ka kashe wayar ka? Kuskunda ya fara, dataga zai bata mata lkci tace kaje standard Hosp yanzu Fareeda tanacan bata da lpya, muma acan muka kwana sbda saida aka debi jinin abbanka aka kara mata, inaso kaje yanzu sbda mu mun dawo gda zanyi musu abincin break fast. Ji yayi gabanshi ya fadi, Allah yasa ba wani Abu ne ya sami babynshi ba. [10:12, 9/4/2017] ‪+234 803 681 8427‬: 🍂🍂 Swanky lady safna🎋🎋 1⃣8⃣0⃣➖1⃣8⃣5⃣ Yana shiga dakin da aka kwantar da ita ya samu tayi wanka tana zaune kmr ba marar lpya ba, kusa da ita yaje ya zauna cikin tausayawa yace sannu Fareeda ya jikin? Tana wani basarwa tace da sauki, mmn Fareeda ce ta shigo dakin, aikuwa tana ganinshi tahau shi da fada sai yanzu kaga damar zuwa? Sbd tsabar iskanci ka tashi ka wani rufe waya bayan Kasan ba cikekkiyar lpy ne da ita ba, yanzu da ace banzo da wuri ba ai zata iya rasa ranta, sbda acikin jini naje na sameta, to wallahi bari kaji na gaji da wulakancin da kake mata, ya zama dole a raba auran sbda ita ba kmr marar galihun matarka take ba, ita tanada gata. Haka tayi ta masifa shi kuma imran bece mata komai ba, saidai ya kulu da fadan datake mishi. mom din imran ce ta shigo hannun ta dauke da basket din abinci, Amma duk da taganta bata dena fadan ba, da mom taga abin yayi yawa sai tace kiyi hakuri hjya zinatu akasi aka samu Amma wallahi baya kashe waya idan ze kwanta.....dakata dalla, dole kice haka mana sbda ba yarki bace, aini wallahi anyi angama ya saketa kawai kowa yahuta, Mom tace haba hjy zinatu abin ai bekai haka ba, kiyi hakuri don Allah cikin jin haushi imran yace ki rabu da ita don Allah mum, idan sakin takeso ai saina saketa, shigowar Abba dakin ne tasa kowa yayi shiru. Abincin aka zuba mata ta fara ci, imran ya kalli su Abba da mom yace Ku koma gda Ku huta tunda Nazo, sukace to Allah ya kara lpy yace amin. Mmn Fareeda sukayuwa sallama suka tafi, ta amsa tana wani basarwa. Likitan daya duba tane ya shigo sunanshi Dr james, bayan sun gaisa yace wa imran is she your wife? Yes iam d husband, OK iam very sorry, you lost d baby as a result of criminal abortion, be jira abinda imran zaice ba ya fice daga dakin, cikin tashin hnkli imran yace what? Criminal abortion? Innalillahi wa inna ilaihir rajuun, Fareeda why criminal? Wanne irin lefi nayi miki da har kika zabi ki zubar min da gudan jinina? Kinsan yanda na kwallafa raina akanshi kuwa? Haba Fareeda, duk wahar hanani bacci da risking kaina da nake nakaiki Asibiti acikin tsakiyar dare abinda zaki sakamin dashi kenan? Ya karasa mgnar yana kuka, zatayi mgna yace yimin shiru bana bukatar jin komai daga gareki, abinda kika aikata ya tabbatar min da cewa bakya sona, sbda haka kije na sakeki saki uku, wata mahaukaciyar kara tasa wadda ta razana su, amma imran bebi ta kanta ba ya fice daga dakin yana kuka. kuwa mmn Fareeda tunda taji likita ya ambaci criminal abortion tayi mutuwar tsaye, jin karar da yarta ta saka ne yasa tayi kanta da gudu, wani irin kuka Fareeda take tana cewa Allah yasa mafarki nake, idan da gaske imran ya sakeni to wallahi mutuwa zanyi, cikin tsananin bacin rai mamanta tace kinsan kina sonshi kika zubar da cikin? Ba kanki kadai kika cuta ba nima kin cuceni sbda gbdaya kin karya min budget, duk Wanda ya baki wanan grguwar shawarar ya cuce ki Maman Aysha [10:21, 9/4/2017] ‪+234 803 681 8427‬: 🍂🍂 Swanky lady safna🎋🎋 1⃣8⃣5⃣➖1⃣9⃣0⃣ Imran na fita daga Asibiti gdnsu ya wuce a falo ya sami su Abba da mom suna hira, ko sallama beyi musu ba ya shiga ya zauna, cikin fargaba Abba yace me kuma ya faru my son? Badai wani Abu ne ya sami Fareeda ba ko? Ba abinda ya sameta Abba, saidai iam sorry to say, na saki Fareeda saki uku, dauke shi da mari mom tayi, cikin masifa tace baka da hnkli ne? Yarinyar tana cikin rashin lpya zaka tashi ka saketa? Ambi an tsafe ka yanzu safna ce kawai me mutunci a idonka, ai dama nasan safna annoba ce a garemu to wallahi.... Abba ne ya katseta da cewa dakata da Allah, sanan ya kalli imran yace my son meya faru zakayiwa matarka saki har uku lkci guda, kuma akan gadon Asibiti? Sunkuyar dakai imran yayi yace Abba Fareeda criminal abortion tayi, kuma ni a iya sanina INA kokarin naga nayi mata duk abinda takeso, wallahi Abba ko shekaranjiya a Asibiti muka karasa kwana da ita, amma duk da haka ta zubar da cikin, mom ce tace sbda wanan Dan dalilin naka ne yasa kayi mata har saki uku? Abba ne yace you make a big mistake my son, ya kamata ace kayi shawara damu kafin ka yanke hukunci, annabi Muhammad SWA ya hanemu da yanke hukunci cikin fushi sbda haka karka sake ka kara irin wanan, cikin girmamawa yace insha Allah Abba, sanan Abba ya kalli mum yace ke kuma karna karaji kin sako safna ackin zancen, kuskure ne ya Riga ya tafka shi, saidai kiyi mishi addua Allah yasa haka shi yafi alkairi suka amsa da amin. A ranar aka sallami Fareeda suka tafi gda, saidai tunda ta koma gda take kuka, yau kwana uku kenan ko abincin kirki bata ci, kullum acikin kwantar mata da hnkli mum din ta take, hnklin ta be kara tashi bama Saida Mimi ta kirata a waya tace gadar zare ta hada mata sbda tana bakin cikin ganin ta da imran a matsayin mijinta, bayan itama ta Dade tana sonshi, sabda haka tace gara duk su rasa A bangaran imran kuwa wani nishadi yake ji sbda ya rabu da alakakai, wani irin so yake nunawa safna kamar zai cinyeta, Amma fa har yanzu be fada mata ya saki Fareeda ba, karya yayi mata yace sun tafi medical check up London. Matsalarsa daya yanzu rashin kuzarin safna, kusan kullum a kwance take yini kuma ba komai take ci ba, gashi taki yarda suje Asibiti, wani lkcn sai maryam ce take aiko musu da abinci, yauma kmr kullum a gajiye ya dawo daga office gashi kwanan baya cikin hayyacinsa sbda mum din shi ta matsa mishi ya saki safna, tace karya kara zuwan gdnta Saida takardar safna, gashi abbanshi baya nan yayi tafya zuwa chaina. yana shiga gdn ya sameta a kwance gefenta kuma basket din abincin da Maryam ta aiko mata ne ko bude shi batayi ba, dagota yayi ya kwantar akan cinyarsa cikin damuwa yace my angle meya faru naga bakici abincin ba? Cikin shagwaba tace inajin kamshin abincin naji bazan iya ci ba, ka samomin zogalai shi nake sha'awa, binta yayi da kallon tausayi yace yau kuma zugalai kike so? Tace eh, OK INA zuwa. Gdn umman ta yaje yace ta samo mishi zogalai, ya kaiwa safna, wani irin farin ciki ne ya kamata ta, godiya tayiwa Allah sosai, sedai bata bari imran ya fuskanci murnar da take ba. A makota tasa aka yago mata ta wanke ta dafa, Saida ta kwadanta mata sanan ta bashi yakai mata. Yana kaimata ta faraci kmr mayya, ci tayi har yayi mata yawa tana gamaci taji amai ya taso mata, ta kofar kitchen ta fita bayan gda ta fara kwara shi, Saida duk abinda da taci ya zube, lkci guda ta zama restlessness mikewa tayi zata tafi wani mahaukacin jiri ya debeta, ta tafi luuuu zata fadi imran ya riketa da sauri, daukar ta yayi yasa a mota sai Asibitin get well, bayan lab investigation aka tabbatar mishi she is pregnant, faduwa yayi yai sujadda sbda tsabar farin ciki. Umman ta ya fara yiwa albishir, sanan ya kira abbanshi duk da baya gari ba karamin farin ciki yayi ba, sanan yayi addua sosai yace ayi mata sannu kafin ya dawo, Amma be fadawa mum ba sbda yasan ba zatayi farin ciki ba. Kafin kace me su umma dasu Maryam sun cika dakin duk an zagaye ta, Saida ta shanye ruwa Leda goma sbda yawan aman da take yasa ta zama dehydrated, kwanan su biyu a Asibiti aka sallame su, tun daga lkcn imran ya ninka caring da sonda yake ma safna, ji yake kmr ya hadiye ta sbda masifar so, ko wajen aiki ya dena zuwa sanan yasa an samo mata yara guda biyu masu yi mata shara da wanke kwanuka 1 month later Ba lefi safna ta fara murmurewa domin kuwa yanzu da kanta take girki. Su Fareeda sunje sun kwashe kayan su, sai yasa aka sakewa gdn sbon fenti, sanan yayi order furniture's daga America, ya nemo interior decorators suka gyare mishi gdan to his own test, komai da kuka Sani na amfanin gda sabo akasa har kayan kitchen, wato me kartu fadin kyau da tsaruwar da gdn yayi abin baa mgna, gashi dai kayan millions of naira aka jerawa Fareeda, Amma ko quarter din yanda gdn ya koma yanzu bekai ba. Da daddare yaje Gdansu yana zuwa yaji gdn shiru sai kanwar mom aunty badia da yaranta kadai ya samu a zaune, suna kallo, cikin murna yace aunty na yaushe a gari? Dake a Italy suke zaune da mijinta, wallahi dazu mukazo my son, haneef ne yaje da gudu ya rungumeshi, aikuwa imran ya dagashi sama ya manna mishi kiss, yana dariya yace nayi fushi gsky, yanzu da banzo ba shekenan sai gobe zan San kunzo kenan? Dariya tayi tace surprise dinka naso nayi ai, OK ina mom? Tana daki tana salla. Zama yayi sunata hira da aunty badia, har dare ya fara mom bata fito ba, mikewa yayi ya nufi dakin saiyaji kofar a rufe, dawowa falon yayi yace wa aunty badia inajin fa tayi bacci, kai batayi bacci ba gskya sbda tasa lami ta dafa mata ruwan zafi zatasha green tea, OK to bari na kirata a waya, kiran na shiga ta dauka cikin fushi tace indai ba takardar safna ka kawo minba ka tafi bana bukatar ganin ka, zaiyi mata bayani ta kashe wayarta, Saida yayi mata kusan 12missed call amma bata dauka ba, ji yayi zuciyarsa ba dadi, idonsa ya kada yayi ja, kallon aunty badia yayi yace nizan tafi gud nyt, yasa kai ya fice daga gdn Maman Aysha [10:48, 9/4/2017] ‪+234 803 681 8427‬: 🍂🍂 Swanky lady safna🎋🎋 1⃣9⃣0⃣➖1⃣9⃣5⃣ Tuki imran yake amma Sam hnklin shi baya jikinshi tunani ne ya cika zuciyarsa meyasa mum ta tsani safna much, yasan talakawa sunyi betraying dinta, Amma kuma ai kowanne mutun da irin halin shi, bazai yiyyu ace duk wani talaka halin su daya ba akwai masu wadatar zuci kuma akwai masu rikon amana, to yanzu ya zaiyi kenan? Safna ce rayuwata, itace komai nawa gsky bazan iya sakinta ba, to amma ya zanyi da mum kenan? Dole ne kabi umarnin mum indai kanason ka gama da duniya lpya, zuciyarsa ta bashi amsa, innalillahi wa inna ilaihir rajuun, ya Allah kafi kowa sanin halin da nake ciki, idan har Baban safna yana nan da ranshi Allah kayi gaggawar bayyana mana shi daidai nan yayi packing ya fita. Safna na kwance akan 3seater sanye cikin wata red armless sleeping dress tana jiran dawowar imran, sai taji ya bude kofar ya shigo, ba tare da ya kalli inda take ba ya wuce part din shi, mikewa tayi tabi bayan shi da sauri, tana zuwa ta sameshi a kwance akan gado ya Dora hannunshi a kanasa. Gadon tahau ta dauke hannun, ga mamakinta saita ga hawaye yana zuba a idonshi, janye filon tayi ta mayar da kanshi bisa cinyarta, cikin cool voice tace sweet man meya faru? Beyi mgna ba saita tallafo fuskarshi ta fara shafa gashin kansa a hnkli, cikin wata golden voice tace nasan be zama dole ka fadamin abinda yake damun ka ba, amma don Allah koma meye kayi hakuri ka mikashi ga Allah, kayi adduar Neman zabin Allah nasan insha Allah zai yaye maka koma meye, so don Allah stop crying ta karasa mgnar tana lashe hawayen da harshen ta, romancing din shi take a hnkli tun yana basarwa har ya biye mata, nan take ya nemi baci ran da yake ya daina. Washe gari bayan sunyi break yace yau zamu tashi daga gdn nan, Saida ta fara ido sanan tace ina zamu koma? Gdana na GRA, tro baki tayi ni gskya bazan iya zama gda daya da aunty Fareeda ba, zamana anan yafimin kwanciyar hnkli, wa ya fada miki da Fareeda zaku zauna? Ke kadai zaki zauna sai masu aiki dazan karo miki, to ita aunty Fareeda Ina zata koma? Saida ya sassauta murya sanan yace na saki Fareeda fa, harta kwashe kayanta, salati safna ta saki, cikin rashin jin dadi tace meyasa? Kai lalle na yarda maza basu da adalci, duk irin son da aunty Fareeda take maka? Kama hannunta yayi yace relax safna, zauna na baki lbrn abinda tayi min, from A to Z ya bata lbri ammafa duk da haka safna bata goyi bayan shi ba domin kuwa taji abin har cikin zuciyarta. A ranar ya tayata suka hada duk abinda suke bukata daga wanan gdn ya debesu ita da masu aikinta marwa da zawaira suka tare a sabon gda da zamu iya kira da aljannar duniya. 2 days later Labari ya jewa mum cewa imran ya tare da safna a sabon gda, ai kuwa da yamma ta shirya takai musu surprise visit, tana shiga gdn taji shiru, masu aiki sun gama sharar yamma sun koma side din su, an saka turare gidan sai buga kamshi yake, karewa gdn kallo tayi taga ko ina neets ga wasu hadaddun furniture's gdn kmr a turai, a zuciyarta tace lalle yarinya ta sami duniya dole ta kara daura belt wajen tsafe min da, Amma zataci ubanta domin kuwa ya zama dole yau tabar gdn nan. Steps tahau ta nufi part din imran, tana bude kofar falon kamshi da sanyin A/c ya daketa, ita kanta mum tasan the different is very cleared btwn safna and Fareeda, take gskiya kawai take. Imran yana kwance akan Capet ya jingina da wasu hadaddun toror pillows, yana sanye cikin wani hadadden tissue yard cream color, ita kuma safna ta fito daga kitchen din falon hannunta dauke da tray din shawarma, paper chicken da kuma jug din kunun aya me kwakwa da madara zata kaiwa imran kawai suka ga mum ta shigo, zumbur imran yayi ya mike, cikin faduwar gaba yace sannu da zuwa mom, bismilla ga waje zoki zauna, binshi tayi da kallon so irin na da da mahaifi, gani tayi ya kara kyau ya kara haske, yau kusan 2wks kenan batasashi a idonta ba, tanacan ko baccin kirki bata iyayi sbda tunanin shi, Amma shi yana nan yana rayuwarsa hnkli kwance, cikin kakkausar murya tace ba zama nazo yi ba, kallon kwayar idonshi tayi tace my son Ashe dama akwai ranar da zaka gujeni? Ashe akwai ranar da zan baka umarni kaki bi? Kenan ka tabbatar min kafi son wanan tsinanniyar matar taka akaina ko? Ta karasa mgnar tana kuka, zuwa yayi ya riketa ya zaunar akan kujera, sanan ya fara goge mata hawaye, wallahi mum ba haka bane duk duniya ba wacce nakeso kmr ke kum.......dakata, idan har da gaske kake inaso ka saki safna yanzu nan? Saida ya hadiye wani yawu me daci sanan yace shikenan mum na amince zan saketa amma ki fadamin meyasa kika tsaneta? Sbda talaka ce, kuma talakan ma Yar masu aikin wani gdn, kafi kowa sanin ha'incin da masu aiki sukayi min. Na Sani mom, Amma ai ba safna ce tayi miki ba, kuma suma Wanda sukayi mikin sun rokeki gafara kin yafe musu, itama ya kamata ki sassauta mata, idan na sassauta mata asali fa, ko Kasan asalinta ne? Nayi bincike akan mahaifiyar safna ita kanta bata da kowa, domin kuwa mahaifinta korarta yayi sbda abin kunyar data jawo mishi, Abu ne me wahala idan safna tanada uba, a yanzu haka zancen da nake maka basu da kowa, daga ita sai mahaifiyar ta ko ta taba nuna maka wani Dan uwansu na jini? Na tabbata bata taba ba, sbda haka ni ban amince na hada jini dasu ba idan har kanaso naci gaba da daukar ka a matsayin dana to ya zama dole ka rabu da ita, idan kuma ba haka ba to bani bakai koda hakan zai zama sanadiyar mutuwar aurena da mahaifinka. Durkusawa imran yayi yana wani irin kuka, kama kafafuwan mom yayi yace don Allah ki sassauta min, haba mum, yakamata ki tausaya min wallahi Inason safna rabuwa da ita barazana ne ga rayuwata, don Allah mom ki temaki rayuwata. Shiru mom tayi for some seconds, tausayin Dan nata ne ya kamata, ita kanta batasan irin son da takewa Dan nata ba, kenan yafi son safna akaina? Wanan wacce irin kaddara ce? Kallon shi tayi tace is OK, zan amince kaci gaba da zama da safna a matsayin matarka amma a bisa sharadi, cikin rawar murya yace wanne sharadi ne? Saita nemo asalinta, kuma 1month na bata ta nemo duk inda mahaifinta ko yan uwan mahaifinta suke, idan kuma ba haka ba to ya zama dole ka rabu da ita ko kanaso ko bakaso. Sanan ta tashi ta fice daga gdn Maman Aysha✍ [10:49, 9/4/2017] ‪+234 803 681 8427‬: 🍂🍂 Swanky lady safna🎋🎋 1⃣9⃣5⃣➖2⃣0⃣0⃣ Bin bayan ta imran yayi Saida ya rakata har bakin mota kafin driver ya bude shiya bude mata, sanan ta shiga ya rufe kofar, saukar da glass mum tayi tace nasan fitinannan kyaun safna ne yake rudar ka, amma duk da haka ya kamata kayi tunani domin asali ba karamin Abu bane, bata jira mezai ce ba driver yaja suka tafi. Yana komawa ya sami safna durkushe a kasa tanata kuka, zuwa yayi ya dagata ya rungume ta tsam ajikinshi cikin loosing hope safna tace dama ka biyewa kudirin mum ka sakeni sbda bazaa taba ganin mahaigina ba, ni na Riga na fitar darai dashi, gara ka sakeni kawai kowa ya huta.....shitss bazan taba sakinki ba safna INA sonki, I Luv you wit all my heart ni kaina bansan irin sonda nake miki ba, so bazan iya rabuwa dake ba, kuma don Allah ki dena cewa kin fitar da ran ganin mahaifinki, kidai kawai mu dage da addua, me rai baya fitar da rai daga rahamar Allah, so muci gaba da addua Allah ya tallafa mana, cikin kuka tace amin. Lallaba ta ya ringayi har Saida ta ware, bayan sunyi sallar isha'i suna zaune suna hira tace waini me talaka sukayi muku ne kuka tsanesu kaida mom? Smiling yayi ya lakaci hancinta sanan yace "akwai wata me aiki da muka taba yi a gdnmu, ita take yimana girki a wancan lkcn, ba karamin girmamata mom take ba, ta dauki amana ta bata tashi daya tayiwa Abba asiri ta aura mishi jikarta, suka gaje gdnmu, Abba ya tsanemu muka dawo abin tausayi sai gdnsu mom muka koma da zama, Saida aka dage da rokon Allah sanan Abba ya dawo hayyacinsa yayi musu korar kare sanan ya dawo ya bawa mom hakuri muka koma, sai reason na biyu kuma, akwai wani driver Abba shima Abba ya amince dashi 100%, wata rana Abba zaiyi tafya zuwa kasar Egypt saro kaya sai abokan hamayya suka hada baki da wanan amintaccen driver nashi suka bashi cocaine yasawa Abba a brief case dinshi, wani abin mamaki ba gane a 9ja ba Saida yaje airport din Cairo sai suka gane, aka daure Abba ba karamar wahala mukasha ba kafin a sakeshi, daga baya sai muka gane wanan driver ne yasa mishi, tun daga lkcn nida mom muka tsani talaka, ni haduwata dake ne yasa na dena, amma mom har yanzu akwai abin a zuciyarta. Jinjina abin safna tayi tace Allah yasa mufi karfin zuciyarmu yace amin, sanan suka mike suka kwanta. Wajen karfe 2:30 na dare suka tashi suka fara jera nafila Saida sukayi rakaa 8 har shafa'i da wutri 11 sanan sukayi addua akan Allah ya bayyana musu mahaifin safna indai yana raye, idan kuma baya Raye Allah ya hadasu da yan uwanshi, sanan Allah ya dorasu akan mum ta fara son safna kmr yadda takeson salma yarta. Sun Dade suna addua safna kam akan sallaya bacci ya dauketa sai imran ne ya mayar da ita daki. Washe gari around 10am Abba ya kira imran da no 9ja da mamaki imran yace abba yaushe ka dawo? Tun jiya jirginmu ya sauka a Lagos, yanzu zan shigo wani zuwa Kano, kazo wajen 12 ka dauke ni a air port, yace to Abba, ai nayi zaton sai next WK zaka dawo? Eh da haka na tsara, Kasan daurin auran Bilkisu Yar gdn me martaba Sarki upper WK ne ko? Eh Abba na sani, to shine shekaranjiya yayi min waya ya dawo dashi wanan satin, kuma His royal highness Alhaji abdulwahab ne walin amarya, munyi waya dashi dazu da safe yace yau zai shigo kano, wani ihun murna imran yayi da har Saida ya tsorata safna sanan yace Abii zai zo 9ja dole ka taho Abba, lalle munada babban bako, Allah ya kawo Ku lpy Abba yace amin. Suna gama waya ya kalli safna cikin tsananin farin ciki yace INA ganin Allah ya amshi adduarmu domin kuwa Hero din Abba da mummy zai shigo 9ja yau, sbda haka zanje nakai mishi karar mum na tabbata idan yayi mata magana bazata kara cewa na sakeki ba koda kuwa baaga babanki ba sabd mom ba karamin ganin mutunci shi take ba, da mamaki safna tace shi kuwa waye wanan? Kuma meye hadinku dashi da kuke mugun sonshi haka? Sunan sa his royal Highness alhaji abdulwahab Nasir, shine babban sarkin Alexandria ta kasar Cairo, wato abinda ya hadamu dashi shine" idan zaki tuna jiya na baki lbri cewa an kama Abba da cocaine a kasar Egypt amma ban fada miki yadda akayi ya zama free ba ko? Eh kawai dai kace kunsha wahala kafin a sake shi, yawwa to abinda ya faru shine daurin life in prison gwamnatin Egypt ta daurewa Abba, ba karamin tashin hankli muka shiga ba, manyan abokan Abba ne suka ringa kaiwa da komowa cikin su harda sarkin garin nan, dakyar muka samu sukace zasu bamu belin shi Amma sai munzu da me babban mukami kmr minister ko kuma babban Sarki Dan asalin garin Egypt ya saka hannu da 100 million dollars sanan, nan take murnar da muke ta koma ciki, muka kara shiga sabon tashin hnkli, gashi an rufe account din Abba gabadaya ana cikin haka sai me martaba sarkin garin nan ya tunu da his Royal Highness abdulwahab, class mate dinshi ne tare sukayi kartu dashi, ba shiru muka tafi tafkeken gdnsa dake garin Alexandria, muna zuwa akayi mana iso mukaje muka kwashi gaisuwa, sanan me girma sarkin garin nan yayi mishi bayanin abinda ya kawo mu, Sbd tsananin kirkinshi yace ba damuwa, ko kinsan haka bawan Allah nan yaje yayi signing ya bada zunzurutun kudi har 100 million dollars yayi belin abba, sanan ya wuce damu gdnshi muka kwana ya hada mana sha Tara na arziki muka dawo, da aka kwana biyu sai muka koma harsu mom da kakarmu lkcn tana dare mukaje muka kara yi mishi gdya, sanan Abba ya mayar mishi da kudin sa, kinsan wani Abu? Safna tace ah ah, cewa yayi bazai karba ba bisabillilla ya bayar, tun daga wanan lkcn mom da Abba suke tsananin sonshi duk da Abba ya girmeshi, kuma time to time suna zuwa kasar su su gaishe shi. Safna tace uhmm lalle ba zaku manta dashi ba, yayi kokari sosai, gasky nima he is my hero domin kuwa samun irinshi da wahala, kiran daya shigo wayarsa ne ya katse musu hirar yana dauka Abba yace yaje air port ya dauko shi yace to. Sai wajen karfe 4pm me girma sarkin Alexandria ya shigo Kano, me martaba Sarki da kansa yaje ya taro shi ya kaishi masauki shida jamaarsa, bayan sunci abinci sun huta ya kira Abba yace ya shigo. Ana idar da sallar magrif su safna sukayi shiri, wata Arabian gown ta saka pink color me duwatsu tun daga sama har kasa, sanan tayi rolling da gyalen rigar nan take tadau wani kyau, shima imran wata maroon gezna ya saka suka tafi gdnsu suka fara zuwa, gbn safna sai faduwa yake Sbd tsoron mum da take, amma ga mamakinta sai taga mom acikin farin ciki take kobi ta kanta ma batayi ba. A wata makekiyar range rover din Abba suka tafi, imran ne yake driving fadar me girma San Kano suka fara zuwa suka kwashi gaisuwa, yanata tsokanar imran yace bashida kirki baya zuwa ya gaisheshi, aka danyi dariya, sanan yasa aka rakasu special part din daya sauke shi. Suna shiga suka sameshi a zaune cikin shiga ta alfarma dogarawanshi kuma suna tsaye sun zagaye shi, zubewa sukayi suka kwashi gaisuwa har Abba ya amsa da faraarsa, fuskarshi dauke da murmushi yace my son imran zo ka zauna a kusa dani, ya nuna mishi gefensa ya zauna, kallon shi yayi yace kayi hakuri ban samu nazo daurin auran ka ba, wallahi lkcn ummina ce bata da lpya mukace follow up america, cikin sunkuyar dakai imran yace ah ba komai Abii, sanan yace to ya amaryar taka? Lpya kalau, gata canma tare muke da ita, cikin sanyi murya safna tace INA wuni? Meda hnklin shi yayi kanta, suna hada ido gabansu ya fadi lkci guda, kamannin mahaifiyar shi ya gani exactly a fuskarta, da zaa kawo pic din Ummin shi tana yarinya da kowa na wajen ze rantse safna ce, a zabure ya mike yana nuna ta da hannu, dafe kanshi yayi yana kokarin ya tuno wani Abu Amma ya Kasa, busy brain din shi ta zama a lkci guda kuma kanshi yadau zafi, nan take ya tafi zai fadi cikin zafin nama fadawanshi suka taro shi..... Maman Aysha✍ [10:50, 9/4/2017] ‪+234 803 681 8427‬: 🍂🍂 Swanky lady safna🎋🎋 2⃣0⃣0⃣➖2⃣0⃣5⃣ Ruwa suka dauko a fridge aka fara yayyafa mishi, amma duk da haka be farfado ba, mum ce ta kalli safna tace anya kuwa bake kika kamshi ba? Daga hada ido dake saiya suma, waike wacce irin annuba ce safna? Abba ne yace su fita su koma daya falon. Suna fita aka kara kwara mishi ruwan da yawa, sai yayi wata ajiyar zuciya sanan ya bude idon sa a hnkli, da Abba ya fara hada ido, cikin sanyin murya yace mafarki nake ko? Abba yace ah ah ba mafarki kake ba your Highness, to idan ba mafarki nayi ba tana ina? Wa kenan ranka ya Dade? Safna, koba safna nagani ba? Cikin zumudi imran yace itace Abii, Dana Kasan safna? Idan dai har da gaske na dawo hayyacina safna 'yata ce, mikewa yayi yace Ku kira min ita don Allah, da gudu imran yaje ya kamo hannunta suka shigo tare har mum, yana daga zaune ya ware hannunshi alamun taje wajenshi, rarraba ido safna ta farayi a razane, cikin sansanyar murya yace come to me my dota, iam your father, nine mahaifinki rarraba ido safna ta fara yi kmr wata sokuwa, imran ne yayi mata alama data je, kawai saita tafi da gudu ta fada jikinshi tana wani irin kuka, rungumeta yayi tsam sun Dade a haka sanan ya saketa ya tashi yayi sujadda yayi gdya ga Allah sanan ya kalli safna yace ina Jidda? Tace tana gda, cikin loosing hope yace tayi aure ko? Tace ah ah, har yanzu bata kara aure ba, cikin farin ciki yace alhamdulilla yau Allah ya cikamin burina, tabbas me rai baya fitar da rai ga rahamar Allah, Allah ngde maka. Ku tashi mu tafi wajen Jidda, me girma San Kano ya kira a waya yayi mishi bayani, aikuwa yace shima harda shi zaa je. Umma na zaune afalo tana kallon sunna TV sai taji sallama, safna ce ta fara shiga sanan mum da imran, sai Abba, jitai gabnta ya fadi a zuciyarta tace Allah yasa dai lpy......ganin Wanda ya shigo ne ya katse mata tunani, cikin sassarkewar murya tace Nasi........tfy tayi zata fadi Abii ya tafi da sauri ya riketa ta fada ajikinshi, ruwa ya samu ya shafa mata a idonta, Kasa bude idon tayi, a hnkli ta fara cewa ya Allah wanan mafarki da nake yawan yi idan har da gaske nasiru yanada rai Allah ka tabbatar min da mafarkin nan, idan kuma baya Raye Allah ka bamu hakurin jure rashin sa ya Allah, ta karasa mgnar tana wani irin kuka, shi ya katseta da cewa wanan karan ba mafarki kike ba Jidda, ki bude idonki ki kalleni nidin ne dai, bude idon ta farayi ganin sun hada ido tayi saurin mikewa ta zauna binshi tayi da kallo San an ta juya ta kalli su Abba da imran tace da gaske kuma kuna ganin shi? Murmushin farin ciki imran yayi yace da gaskene umma, sedai muyiwa Allah godiya kawai, faduwa tayi tai sujadda sanan tace alhamdulilla ala kulli halin, rungumeta abi ya karayi yana kuka, safna ma ta fada jikin su Saida sukayi kuka me isarsu sanan sukayi shiru. Bayan waje ya lafa yace mata ina alhaji Sharif? Tace yana nan, cikin kankanin lkci aka kirasu shida iyayen maryam, sanan safna ma ta kira sadik da Maryam suma sukazo. Saida kowa ya hallara sanan umma ta bashi lbrn yanda rayywarsu ta kasance bayan tfyar shi, sanan ta fada mishi halin hallaci da kuma rikon amanar da alhaji Sharif da kuma Yar uwarshi mmn Maryam sukayi musu, sanan ta fada mishi halin dattako da kirki irin na alhaji kabeer mesikeli daya amince danshi ya auri safna ba tare da yasan cikekken asalin su ba, kuma dedai da rana daya be taba nuna kyama agareta ba, datazo kan imran kuwa murmushi tayi tace shi kuma sirikinka katt kenan domin kuwa shine farin cikin safna, shine walwalar ta, shine jin dadin rayuwar ta, shine ya sayamana wanan gdn da nake ciki, ba abinda zamu cewa wadanan bayin Allah se addua Allah ya hadamu a aljannar Fiddausi kmr yadda ya hadamu anan, duk aka amsa da amin. Mum din imran kuwa banda gumi ba abinda take, gabadaya ta jige tayi jagab tunda sukaje gdn ta Kasa dagowa kanta sbda borin kunya. Godiya his Royal Highness yayi musu sosai irin godiyar da besan ma da wanne kalami zai musu ba, sanan ya kallesu yace nasan dukanku zakuyi mamaki ya akayi INA matsayin yaron wani anan 9ja kuma na koma Sarki? Sanan meyasa na tafi nabar iyalina ban nemesu ba for d past 16yrs, bayan kuma duk duniya ba Wanda nakeso kmr su? Gyara zama yayi yaceWato abinda ya faru shine........ Maman Aysha [10:50, 9/4/2017] ‪+234 803 681 8427‬: 🍂🍂 Swanky lady safna🎋🎋 2⃣0⃣5⃣➖2⃣1⃣0⃣ Mahaifina shine me girma sarkin Alexandria, matanshi biyu ne hajja safiyya itace wife dinshi ta farko yaranta uku, yaya shuraim ne babba sai aunty juwaira sai kuma naila itace abokiyar haihuwa ta. Ita kuma Ummin mu Yar sarautar India ce, acan babanmu ya auro ta kuma itace fulanin shi, kyakkyawa ce sosai idan ka kalleta sai kace ita ta haifi safna sbda mugun kmr da suke. Mu biyu ne a wajen Ummin mu, nine babba sai kuma kanwata jalila. Familyn mahaifiyata manyan yan kasuwa ne, kuma a wajen su nayi kartu, wanan dalilin ne yasa na koyi business tun INA Dan karami. A Business admin nayi degree da masters Dina, bayan na kammala sainaci gaba da kasuwanci na, INA 25yrs na mallaki many an shaguna na saida gold wajen kuda goma, sanan na bude manyan mall kusan guda shida acikin garin Cairo, guda biyu kuma a Alexandria, banda kamfanoni Dana mallaka. Tun INA Dan karamina ni mutun ne meson kyautatawa mutane, ko kadan abin hannuna be rufe min ido ba, wanan hali nawa ne yasa Mutanen garin suke mugun sona domin kuwa ba karamin gudun mawa nake bawa Mutanen garin ba, ana cikin haka sai mahaifina ya yanke hukunci zaiyi murabus daga kan mulki ya bawa daya daga cikin mu, saboda rashin lpyar hawan jini data dameshi. Meeting ya kira suka zauna da kings makers na masauratar daga karshe shawara ta kare akan ni zaa bawa sarautar, sbda a cewar su ni nake da duk wasu halayya masu kyau da ake bukata Sarki ya samu, kuma uwa uba inada hankli, nayi ilimin boko da arabi kuma INA kaunar talakawan garin. Lkcn da labari yaje wajen hajja safiyya da 'yayyanta ko kadan basu nuna damuwarsu ba, saima farin ciki da sukayi. Ana saura wata uku ayi bikin dadi hajja safiyya taje wajen boka tayimin kurciya, dagowa yayi ya kalli Alhaji Sharif yace wanan shine dalilin haduwata dakai alhaji, domin kuwa na shigo Nigeria ba tare da nasan inda kaina yake ba. Ba karamin tashin hnkli iyayena suka shiga ba, tsananin damuwar bata na ne yasa zuciyar mahaifina ta buga ya rasu, bayan anyi sadakar arba'in sai patron din sarakuna na kasar Egypt yace a saurara da nadi harsai an ganni, idan yaso a Nada wakili kawai tunda nine burin mahaifina. Ummina ta dage da rokon Allah akan duk a inda nake Allah ya nuna mata ni. Cikin ikon Allah ranar daka aikemu Lagos alhaji itace ranar da Allah ya amshi adduar Ummina domin kuwa INA bakin wani shago zan sayi recharge card, kawai sainaji kaina yana juyawa, nan take na zube a Kasa sumamme, Mutanen wajen ne suka temaka aka kaini Asibiti bayan na dauki gud 2 hour unconsciousness, saina farfado, rayuwata ta Egypt ce ta dawomin memory dina sbda haka na manta da rayuwar da nayi a 9ja, cikin mamaki na tambayi nurse din a INA nake? Tace Lagos, ba karamin mamaki nayi ba nan take na fara tunanin me nazo yi Lagos? Sanan zuciyata tanason tuno min wani Abu amma na Kasa tuna ko meye. Babban likitan me Asibitin ne ya shigo, kallo daya nayi mishi na ganeshi, domin kuwa a kasar mu yayi kartu lkcn INA Dan sec, kuma yana zuwa gdnmu. Wani irin ihu naji yasa dake baye rabe ne, nan take yace na tashi mu tafi zai kaini kasarmu ayau din nan, sbda dama yaji lbrn batana. Bamu sha wahala wajen samun ticket ba kasancewa ta Dan babbar masauratar Alexandria, kuma Sarki me jiran gado. Ba karamin farin ciki Ummina, da yan uwa da abokan arziki sukayi ba, ita kuwa hajja safiyya muna hada ido da ita ta haukace, kuma har yau bata sami lpya ba. Bayan na koma gda da wata biyu aka tabbatar dani a matsayin me girma sarkin Alexandria, a inda na Dora da halin kirki da kuma tausayin talakawa akan na mahaifina. Wani Abu da yake daure min kai shine inaji ajikina nayi rayuwa a wani waje, nayi aure na haifi 'ya me kama da mahaifiyata amma na Kasa tuna a wanne gari ne, INA kokarin na takurawa brain dina kozan tuna, Dana fara sai kaina ya dauki zafi saina fara wani irin ciwon kai kmr zai fado Kasa,kuma a haka na ringa rayuwa. Da abin ya isheni saina bawa Ummi lbri tasa aka ringa yimin taimako amma INA, koda wasa na Kasa tunawa, wanan dalilin ne yasa Ummina ta hadu da hawan jini, domin kuwa bata da wani buri a duniya daya wuce taga matar da nace na aura da kuma Yar da muka Haifa me kmr ta, kuma gashi na Kasa tunawa. Dakyar aka Sani nayi aure sedai a haihuwa matar ta rasu, kuma tun daga ita ban kara aure ba. Kamannin da safna take da mahaifiya shine ya dawo min da memory na daya gushe 16yrs ago. Kallon Mutanen falon yayi yace kunji abinda ya faru Maman Aysha [10:50, 9/4/2017] ‪+234 803 681 8427‬: 🍂🍂 Swanky lady safna🎋🎋 2⃣1⃣0⃣➖2⃣1⃣5⃣ *T *W * F* Umma ce ta sauke ajiyar zuciya tace Allah me iko, Ashe kai jinin sarauta ne shiyasa 'yarka ta ringa bani wahala, INA kokari na nemi kudi domin mu rufawa kanmu asiri, amma Dana bata saita kashe su, alhaji Sharif ma duk wata 50k yake bata kudin motar zuwa sch, amma ko sati biyu ba yayi take kashe su, tun tana yarinya bata da aiki sai Neman gwaninta, jiji dakai dason nunawa jamaa ita Yar wani ce, bayan kuma mu ba kowa bane idan nayi mata fada sai tace wai itama batasan tanayi ba, kawai dai tana tsintar kanta a hakane, Ashe kuwa da gaske take jinin sarauta ne yake aiki a jikinta. Dariya suka sa gabadaya har me girma sarkin Kano, sanan Abii yace yanzu kowa saiyaje ya huta, idan Allah ya kaimu gobe ana daura aure zamu tafi Alexandria gabdayanmu, suka amsa da Allah ya kaimu, kallon me girma San Kano yayi yace ranka ya Dade kaje kawai niyau anan zan kwana, dariya sosai San Kano yayi, sanan suka fita har bakin mota suka raka me martaba Sarki ya tafi, sanan Abba da alhaji Sharif sukce your Highness muma zamu tafi, smiling Abii yayi yace to shikenan Allah ya tashemu lpy sukace amin gaban imran sai dukan Tara Tara yake yana tsoro kar Abii yace mishi ya bar safna ta kwana a wajen su, domin kuwa ya riga ya sangarce baya iya bacci ba tare da safna tana jikinshi ba. Kowa ya watse gdn ya rage daga safna da imran sai umma da Abii, Ummi Abii ya kira a waya bayan sun gaisa ya fada mata yaga matarsa da yarsa, rasa inda zata tsoma ranta tayi don murna, sanan ya hadasu suka gaisa har imran, amma da harshen turanci domin kuwa batajin Hausa, sanan ya fada mata gobe suna nan zuwa. Sabuwar hira suka bude, safna tana kwance ajikinshi da imran yaga abin nasu bana kare bane saiya mike jiki a sanyaye yace Abii nima zan tafi Saida safe cikin rashin daukar haske Abii yace ok my son Allah huta gjya, umma ce tayi saurin cewa safna tashi kibi mijinki Ku tafi, Abii ne yace nayi zaton ya barta ne ta kwana, tunda gobe zamu tafi gda, umma tace ah ah ya tafi da matarsa gobe sa dawo, shagwabe fuska safna tayi tace nifa anan zan kwana, umma tace idan baki tashi kun tafi ba ranki zai baci, rarrashinta abii yayi ba tare da ransa yaso ba yace my dota gud nyt, Sbd shima yana son kasancewa da yarsa dande ba yanda zaiyi da umma ne, sanan yayi kissing dinta a kunci suka tafi. Suna fita umma tace me zakaci yanzu na dafa maka, janyota jikinshi yayi yai hugging dinta yace ke kadai nakeso yanzu, I miss you alot jiddat, ban taba zaton zan kara haduwa dake a gdn duniya ba, smiling umma tayi tace I miss you too your Highness, shafa kanta ya fara yi a hnkli, INA ganin haka saina fice daga gdn nabi su imran Har suka karasa gda ba Wanda yayiwa wani mgna, cool music ne yake tashi a motar suna shiga kowa ya wuce dakinshi yayi wanka imran ne ya fara fitowa falo ya zauna sanan safna ma ta fito tana zuwa ta Dora kanta akan cinyarsa cikin muryar shagwaba tace iam so happy today, tunda nake a duniya ban taba shiga farin ciki irin nayau ba, yana shafa gefen fuskarta yace yah ai naga alama, Sbd murnar ganin Abii har ana Neman a guje min, bayan kuma kinsan bana iya bacci ba tare dake ba, dariya tayi tace 'Yar kara nayiwa Abii sbda naga bayaso na tafi, amma wallahi da bamu taho tare ba bazan iya bacci ba, tashi tayi ta zauna ta kafeshi da kyawawan idanuwanta tace INA sonka yaya imran, da ace ka sakeni da bansan inda zan saka raina ba, kaga shikenan yanzu mutuwa ce kadai zata rabani dakai, ba wani sauran fargabar zamu rabu, Allah yasa ni zan rigaka mutuwa, toshe mata baki yayi da hannunshi yace stop it, ya muna cikin farin ciki kina min zancen mutuwa, zatayi magana ya fara romancing dinta, dakyar suka mike suka nufi dakinta, tsayawa safna tayi cikin shagwaba tace ni gaskiya sedai ka dauke ni bazan iya tafya ba, kuma a dakinka nakeso na kwana, smiling din da yake kara mishi kyau yayi yace angama my princess, turo baki tayi tace princess kuma? Daga mata gira yayi at d same time yana murmushi yace yes princess, kinsaan sarauta ba karya bace, sanan ya dauketa kmr Yar babe ya haura da ita part dinshi Maman Aysha [10:51, 9/4/2017] ‪+234 803 681 8427‬: 🍂🍂 Swanky lady Safna🎋🎋 2⃣1⃣5⃣➖2⃣2⃣0⃣ *T *W *F* Washe gari bayan his Royal Highness yayi break suna zaune suna hirar soyayya da umma yace ni kuwa kun shirya da mahaifinki? Cikin sanyin jiki tace aa, aidama kai kace zamuje, kuma sai kazo ka bata, ni kuma INA tsoron komawa garin da safna sabda zasu iya cewa da gaske cikin shege nayi, shiyasa kawai naci gaba da zamana anan, shiru ya danyi sanan yace ki shirya INA dawowa daga daurin aure sai muje wudil din tace to. Imran ne yazo ya dauke shi suka tafi, ana gama daurin aure ko reception his Royal Highness be tsaya ba suka taho gda mota biyu sukayi suka nufi wudil, dakyar umma ta gane gdnsu sbda gabadaya unguwar ta sauya kuma gdnsu ma an rushe anyi ginin zamani mekyau, ita da Safna ne suka fara shiga ciki wata mata ta gani a zaune tana tsifar kayi, bayan sun gaisa tace don Allah ina inna tabawa? Wai tabawa ai ta Dade da rasuwa cikin faduwar gaba tace to INA baba? Wata matace ta leko daga wani daku suna hada ido tace wa nake gani kmr Jidda? Nice inna mero, INA baba? Alhamdulilla shikenan yau rashin lpyar yaya ta warke, Jidda dama kina nan da ranki? Ina kika shiga akayi cikiyarki har aka gaji? Wani daki ta shiga da sauri tace yaya tashi Allah ya amshi adduar mu yau ga Jidda a gdn nan, rarrafo wa yake kokarin yi umma ta tafi da gudu ta rungumeshi, kuka suke sosai safna na ganin haka ta fita ta shigo dasu Abii a falo suka zauna sanan Jidda ta kamo baba ya fito dakyar, cikin kuka yace Jidda ki yafemin sbda nayi miki mummunan hukunci akan abinda baki aikata ba, ko kadan banyi miki adalci ba ya kamata ace nayi bincike tun lkcn da abin ya faru, amma saina gagara yin hakan na yanke hukunci acikin fushi bayan kuma manzon Allah SAW ya hanemu da yin hakan, kuma koda ace da gaskene kin aikata ya kamata na zama me yadda da kaddara, amma saina kasa yin haka, nayi nadama a rayuwata sosai, cikin farin ciki tace yanzu kana nufin ka gano cewa ban aikata abinda kuke zargina dashi ba? Kwarai kuwa, Jidda tace alhamdulilla Allah nagode maka, amma ya akayi kuka gane? Tun bayan tfyarki na shiga tashin hnkli marar misaltuwa, kullum acikin kuka da nadama nake, dakyar na gano cewa sunan matar data tafi dake da naje nemanta sai aka fadamin Allah yayi mata rasuwa, ba karamin bakin ciki naji ba Dana tambayi yaranta ko sun Sanki sai sukace sun taba jin lbrnki a wajen ta Amma yanzu basu San inda zasu sameki ba, haka na dawo gda naci gaba da jinyar rashinki. Shekaru uku da suka wuce hatsarin mota ya rutsa da tabawa kafafuwan ta suka dagargaje, sai yanke mata su akayi, ba adade ba ta hadu da ciwon ido muna zuwa Asibiti sukace glaucoma ne, ana mgni kmr baayi ido daya ne ya fara mutuwa, daga karshe dayan ma ya mutu, tun daga lkcn take kuka tana cewa a nemo mata ke ta rokeki gafara domin kuwa hakkin ki ne yake bibiyarta, nan de ta kwashe komai ta fadamin, tsabar bakin ciki yasa nayi mata saki uku na koreta daga gdana, kuma na auri wanan besar Allah me suna Adama, yanzu itace iyali na kuma inajin dadin zama da ita. Bayan na koreta ba a Dade ba Allah yayi mata rasuwa, sedai kafin ta rasu ta rokeni na yafe mata, kuma tace duk ranar da Allah ya hadani dake na rokeki ki yafe mata. Umma tace na yafe mata Allah ya yafe mana baki daya, dagowa baba yayi yace nima kin yafemin? Tana goge mishi hawayen fuskarsa tace na yafewa inna tabawa ma ballantana kai, kallon his Royal Highness tayi tace wanan mijina ne, shine me girma sarkin Alexandria, wanan 'yata ce safna, wanan kuma.....haka duk dabi kowa tayi mishi bayani, sanan ta bashi lbrin rayurta bayan ya koreta in a note shell, sun Dade suna hira daga nan sukayi musu sallama suka tafi da sharadin zasu dawo gobe su daukesu zuwa Egypt sbda his Royal Highness zai hada shi da babban likita acan. Maman Aysha [10:51, 9/4/2017] ‪+234 803 681 8427‬: 🍂🍂 Swanky laday safna🎋🎋 2⃣2⃣0⃣➖2⃣2⃣5⃣ Suna shiga Kano direct gdn me martaba Sarki suka wuce, lkci guda har Queen umma sun saba da fulanin San Kano, sai bayan sallar laasr suka tafi, gdn safna suka wuce Abii yaga gdn 'yarsa, zama sukayi sunata hira, saida sukayi sallar magrif safna ta shirya musu varieties na abinci sukaci, sanan suka dunguma zuwa gdn alhaji kabeer mesikeli. Nan ma ba karamin tarba akayi musu ba Amma kadan sukaci sbda sunci abinci a gdn safna, Saida sukayi sallar isha'i sanan umma da Abii suka tafi, a gdn suka bar safna. Mum kuwa tunda Abii da umma sukaje gdn ta rasa inda zata sa kanta don kunya, duk se wani Dari dari take, Abba ne ya fada mata ta shirya gobe har ita zaa tafi Egypt, saita marairaice tace wai batajin dadi bazata iya zuwa ba, imran da safna suna zaune a falo Abba yazo yake fada mishi cewa mummyn ka tace bazata iya zuwa Egypt ba sbda batajin dadi, safna naji tadau haske, mikewa tayi ta shiga dakin mum, zaune ta sameta akan sallaya sai kawai ta karasa kusa da ita ta zauna, cikin nutsuwa tace mummy naji Abba yace bazaki bimu gobe ba, indai sbda abinda ya faru a tsakaninmu ne to ki cire komai a ranki, Sbd na Dade da yafe miki, kuma ki saki jikinki da iyayena domin kuwa ban taba fadawa umma abinda yake faruwa ba, duk abinda kikayi min INA kokarin na danne shi a zuciyata, ummana bata taba sanin bakya sona ba, sbda idan ta Sani zata tsaneki, kuma inaji ajikina zaki dawo ki soni. Ban taba jin haushin ki akan abubuwan da kike min ba sbda imran ya bani lbrn duk abinda ya faru, kuma ya fadamin duk duniya ba Wanda kika tsana kmr driver da me aiki, so kinga kenan akasi aka samu, me girkin gdan nan ta taba ha'intar ki, kuma saiya kasance mahaifiyata me girki ce a wani gdn, da driver gdn nan aka hada baki aka sa Abba acikin bala'i kuma se kikaji lbri mahaifina driver ne, wanan shine abinda yasa kika tsaneni sbda kina tsoro karna cutar da danki, sedai abinda nakeso ki gane mum ba duka mutane suka taru suka zama daya ba, kowa da irin zuciyarsa, don me girki da driver sun cuceki bazai yiyyu ace duk wani driver dame aiki halin su daya ba, sunan sana'arsu ne kawai daya amma zuciya kowa da irin tashi, INA fata zakiyi musu uxuri ko nan gaba? Kai mum ta daga tace insha Allah safna, don allah kema kiyafe min abinda nayi miki ban kyauta ba, shiyasa bakyau wulakanta mutun sbda kowa da irin bewar da allah yayi mishi, kuma naji dadi da kikace baki taba sanar da mahaifiyar ki irin wulakancin danayi miki ba, wanan shiya tabbatar min ke me tarbiya ce, sbda Fareeda ba wani takura mata ake ba, Amma duk abinda ya faru saita fadawa mum dinta. Inama kowacce matar aure zatayi koyi da halinki, tabbas ba komai ya kamata mu ringa fadawa iyayenmu ba more especially abinda ya shafi tsakaninki da mijinki ko uwar miji, idan mijinki yayi miki lefi ke zaki iya mantawa Ku dawo Ku shirya, amma iyaye bazasu taba mantawa ba, kullum zasu ringa ganin shi da abin. Na gode sosai safna Allah yayi miki albarka tace amin, smiling safna tayi tace to yanzu kin amince zaki bimu? Dariya mum tayi tace zanje safna Allah ya kaimu goben tace amin, imran ne ya shigo ganin mum da safna cikin nishadi ba karamin dadi yaji ba, kallon safna yayi yace me kuke diskantawa ne da mum naga kun kule a daki, kuma lkci guda mood din mum ya canja daga yanda na barta? Mum ce tace ba abinda ya shafe ka bane tsakanina ne da yata, dariya yayi yace to idan kun gama ki fito mu tafi na fara jin bacci, cikin shagwaba safna tace kaje kawai ni yau a wajen mum zan kwana, dariya mum tayi tace to kaji saika je ka tafi, da ido yakewa safna alama ta taso su tafi, kawai se sukayi sukayi 4 eyes da mum, dariya mum tayi tace mijinki bashi da kunya safna tashi kije Ku tafi kinji. Har bakin mota mum ta rakasu suka tafi. Suna shiga gdan kowa ya shiga part dinshi yayi wanka, cikin wata Yar karamar Riga purple safna ta shirya tayi wanka da turare, kulle ko ina na part din ta tayi, sanan ta haura upstairs part din imran, a kwance ta sameshi akan gado harya fara bacci, a hankli tahau gadon ta kwanta a kusa dashi tana mishi tafiyar tsutsa a kafar shi, cikin muryar bacci yace safna stop it, dariyar mugunta tayi taci gaba, matsawa yayi daga kusa da ita ya koma karshen gado yace ni dama na kyaleki kinyi zaman ki, Sbd zanfi sakewa nayi bacci, Amma yanzu duk kin wani takura min, cikin fushi safna tace oh hakama kace ko? Shekenan bari na koma dakina, sauka tayi daga kan gadon ta nufi kofa, cikin zafin nama ya fisgota ta fado jikinshi, kan gadon suka koma suka kwanta da bedroom voice yace sarkin fushi har kinji haushi ko? Iam joking, Sbd da baki biyoni ba da nayi wahalallen bacci yau, banason abinda ze nisantani dake my princess, kuma kema nasan bazaki iya bacci ba tare dani ba, amma Dan gulma hada wani ke a wajen mum zaki kwana, cikin shagwaba tace oh nice ma nake gulmar ko? To bari kaga na tafi dakina, kuma wallahi bacci na zanyi comfortably, matseta yayi sosai ajikinshi yace safna let us sleep, kinga akwai tafiya agaban gobe, smiling safna tayi sanan ta kwanta luf ajikinshi Maman Aysha [10:51, 9/4/2017] ‪+234 803 681 8427‬: 🍂🍂 Swanky lady safna🎋🎋 2⃣2⃣5⃣➖2⃣3⃣0⃣ Washe gari da wuri aka tura driver ya dakko baba da inna Laraba, sanan kowa ya shirya aka rankaya zuwa air port, harsu Maryam da iyayenta zaa tafi, sanan alhaji Sharif da kuma su Abba. Har airport me girma San Kano ya rakashi, a daya daga cikin jiragen Abii zaa tafi Sbd dama shiya kawosu, seda sukaje air port akace sedai a canja mishi driver domin kuwa yau driver shi ya tashi da ciwon ido, Abii yace subahanalla yanzu ya zamuyi kenan? Kuma ni gaskiya mu kadai mukeso mu tafi, da se mubi jirgin da zeyi Lodi anjima mu tafi, Sbd na Riga na sanarwa da Ummi zuwanmu yau, imran yace tunda flight dinka ne muje kawai na tuka, murmushin farin ciki yayi yace aina manta my son pilot ne, Amma are you practicing it? Eh ko last week naje London, masha Allah, Allah ya temaka yace amin. Safna ce ta tro baki tace Tabb indai kai zaka tuka bazan shiga ba gsky, wani lallausan kallo ya watsa mata yace saiki hakura da tafiyar, dariya su Abba suka sa sanan suka nufi wajen jirgin. Bayan komai ya zama ready imran ya shiga ya tuka suka nufi kasar Egypt✈ A Alexandria kuwa shiri suke sosai na tarar babban sarkin su da family shi, domin kuwa tun tuni lbri yaje musu cewa his Royal Highness abdulwahab yaga familyn shi da yayi missing 16yrs ago, duk jaridu da gdn television abinda suke magana akai kenan, jin lbrn yau ze koma ne yasa governor garin da sauran sarakuna suka shirya mishi lafiyayyar walima ta gani ta fada. Suna sauka a airport suka tarar da daruruwan Mutanen da sukazo taryarsu duk wani gdn televisions da gdn magazine's ba Wanda basu tura wakilansu ba, suna fitowa waje aka fara haska su da camera, manyan Mutanen da suka zo tarar sune suka nufo wajensu Ummi ce ta fara zuwa wajensu, cikin nutsuwa taje tayi hugging din his Royal Highness tayi mishi kiss, kallo daya tayiwa safna ta ganeta, hannu ta ware mata ba tare da bata lkci ba safna ta tafi da gudu ta rungumeta, zuciyarsu ce take bugawa a lkci guda, sanan ta rungume umma ma tace you are highly well come to kingdom of Alexandria my dota, cikin tsananin farin ciki umma tace thank you my Queen. Itama sis dinshi jalila da yaranta zuwa sukayi sukai hugging dinsu one by one, sanan suka nufi inda aka jera manyan Motoci sunfi guda Dari kowa ya zabi wacce ze shiga, his Royal Highness da umma kuwa Royal car ta wajen 50 billion suka shiga, sanan akayi convey zuwa gdn me martaba Sarki. Wato me kartu gate goma sha biyu ne agdn, amma tun daga gate din farko jama'a suka jeru suna kwasar gaisuwa har akaje gate na karshe Wanda shine ba kowanne mutun ake bari ya shiga ba. Jalila ce tayi musu jagaba zuwa wani hadadden part da fadin tsaruwa da kyaun shi ma bata lkci ne, bayan kowa ya zauna sanan tace umma da safna subi bayanta, wani part din ta shiga dasu ta dakko musu wasu hadaddun alkyabba masu tsadar gaske da hadaddun set din sarkar gold da bangles kowa da kalar nashi tace Susa, cikin few minutes suka shirya suka fito, kallon mamaki su mom da maryam da mamnta suka bisu dashi domin kuwa da basu sansu ba se suce basu bane sbda canjawar da sukayi lkci guda, domin kuwa har wani Chen din gold aka daura musu a kafa. Suma su Maryam hadaddun alkyabar aka basu suka shirya sanan suka nufi wajen walima, imran sakin baki yayi yana kallon safna sbda mugun kyaun da taga tayi. Bayan anyiwa his Royal Highness barka da dawowa da kuma murnar ganin family shi, se aka fara presenting gifts, safna seda ta karfi kyautar many an motoci, hadaddun alkyabba da kuma gwalagwale, itama mum haka. Bayan his Royal Highness yayiwa Mutanen da suka yiwa iyalinshi godiya shima ya bada gift me tsoka ga alhaji Sharif da abban Maryam, kuma yayiwa son in-law dinshi imran kyatar jirgi daya acikin jiragensa nan take waje yadau tafi da ihu. Shima governor garin su alhaji Sharif da Baban Maryam ya bawa nashi gift din sbda yanda suka rike su safna amana. Ita kuma Ummi tayiwa maryam kyatar sarkar gold da kudinta zekai 10 million, sanan aka rufe taro da addua kowa ya watse [10:52, 9/4/2017] ‪+234 803 681 8427‬: 🍂🍂 Swanky lady safna🎋🎋 2⃣3⃣0⃣➖2⃣3⃣5⃣ Daddare bayan kowa yayi wanka aka fito dining cin abinci, dukansu suka hallara dake dining table din irin mecin mutun ashirin din nan ne, kowanne sako da lungun falon hause maids ne zagaye a wajen bayan sun gama aka zauna aka taba hira sanan kowa ya mike suka fara shirin tafya dakin da aka saukesu dake kowanne mata da mijinta aka hadata, alhaji Sharif ne kawai beje da familynshi ba. Safna da imran suna shirin tafya dakinsu Ummi tace my grand dota yau aitare zamu kwana dake, Juyawa tayi suka hada ido da imran, sanan ta buga dariyar yake tace to ummi, shima imran dariyar yake yayi yace eyee yau yarinya zata kwana da kakarta, duka Mutanen wajen suka bushe da dariya sanan kowa ya nufi room dinshi. Imran tunda ya shiga daki ya Kasa bacci, juyi kawai yake akan gado, pillow ya dauka ya rungume ko zaiji relief amma a banza. Har kusan 12mid night ya Kasa bacci, kawai saiya dauki phone dinshi ya ya fara dialing no ta Itama a bangaran ta d same things domin kuwa rashin jin dumin jikin imran ya hana ta bacci, wata zuciyar ce tace ko zaki lallaba ki tafi tunda tayi bacci, kai aikuwa da nayi rashin kunya, hmm INA nan INA tunanin shi amma shi ko ajikinshi, nasanma yayi nisa a bacci....karar phone dinta ce ta katse ta, cikin bedroom voice yace safna kema bakiyi bacci ba? Wallahi nima na Kasa bacci, banda missing dinki ba abinda nake, haka kawai don rigima tsohuwar nan ta tashi ta janye min ke, ita batasan bama iya rabuwa bane? Wallahi yau daya na shiga wani hali, INA sonki da yawa my princess, Murmushi tayi da har seda yaji sautinshi, sanan tace I love you too my Prince, wata lallausar dariya yayi kmr tana kallon shi sanan yace prince kuma safna? Eh mana tunda na zama princess ai kaima ka zama prince, so you're are now d prince of Alexandria, dariya yayi yace ki rufamin asiri karsu baffanki shuraim su kadani wata kasar, dariya safna tayi sosai, imran yace irin wanan dariya haka safna karfa ki tashi tsohuwa, dariya ta karayi tace ai tsuhuwa ta Lula tun tuni, tsaki yayi yace ai kaji matsar ta hanamu mu sake, kuma tayi dumping dinki a gefe tana baccinta, sekace wani Abu zata baki idan kin kwanta a dakin nata, safna tace tsananin so da murnar ganina ne yasa, yace gsky kam don naga tayi murnar ganin ki sosai. Haka sukai ta hira har seda suka fara gyangyadi sanan suka kashe suka kwanta. Washe gari da safe kowa ya hadu a dining zaayi break amma banda imran, Abii yace safna taje ta kirashi, tana shiga ta sameshi yayi wanka ya shirya cikin wani hadadden boyel sky blue yana kwance akan gado banda buga kamshi ba abinda yake, gefen gadon taje ta zauna cikin rada tace you looks so handsome my sweet man, wani shu'umin smiling yayi ya jawota jikinshi yace thank you, cikin nuna caring tace ka tashi muje muyi break kowa ya hadu kai ake jira, ba inda zani, kawai ki debo mana muci anan idan sun tambaya kice banida lpya, da ido tayi mishi tambaya meyasa? Smiling yayi yace kiyi yanda nace kawai. Dakyar ya saketa ta fita, tana zuwa kuwa ta fada musu, cikin damuwa suka tmbyi abinda yake damun shi? Tace ciwon kai ne. Kasa cin abincin sukayi har seda sukaje suka gano shi su kaga jikin da sauki sanan sukaci. Bayan sun gama imran da sadik da safna da maryam suka tafi Yawo cikin gari basu dawo ba sai bayan laasar, shi kuma Abii yasa ankai baba surikinshi Asibiti sunyi admitting dinshi. Tunda suka dawo daga yawo imran ya shiga daki ya kwanta be fito ba har dare, su duk azatonsu jikin ne, dakyar Abii ya lallaba shi ya fito sukaci abinci, yana gama ci yayi musu sallama ya tafi, ba yanda basuyi dashi aje Asibiti ba Amma yaki yace wai yasha mgni. Sun Dade suna hira daga karshe kowa ya mike ya nufi makwancinsa, da akazo tafiya Abii yace safna ki tafi wajen mijinki tunda bashi da lpya, tace to. A kwance ta sameshi yayi shirin bacci, kusa dashi taje ta kwanta tana shafa gashin kansa tace wai me yake damun ka ne? Hugging dinta yayi yace missing dinki ne matsalata, naga tsohuwa na kokarin kwace min mata shiyasa nayi hysteria, kinga ai yanzu an dawomin dake ko? Zatayi mgana ya fara tsotsar lips dinta. Satinsu daya a Alexandria suka dawo gda 9ja, safna da umma ba karamin kukan rabuwa sukayi ba, dakyar aka banbare safna daga jikin umma, sunbar Baban umma acan sbda baayi discharge dinshi ba. Tunda suka dawo mum take nunawa safna so kmr ta cinyeta, cikinta ya fara tsufa Sbd yanzu kallo daya zakayi mata ka gane tanada ciki, wani irin caring mum da imran suke nuna mata domin kuwa ko girki ta dena sedai a aiko musu daga gdn mum *6 months later* Safna ta haifo twins din yayan ta kyawawa mace da namiji, sabda girman su se c/s akayi mata, bayan an sallamota daga Asibiti da sati biyu akasha bikin sunan da fada ma bata lkci ne, Mutanan Alexandria ma sunzo, yara sunci sunan Fatima da kabeer sunan mom da Abba *Alhamdulilla, anan na kawo karashen wanan novel, kuskuren Dana fada aciki Allah ya yafe min, sai kunji ni a sabon novel dina me suna* _Gadar zare_ Maman Aysha