*SAJIDA* _TARE_ *SAMIRA HAROUNA* _('Yan Mutan Niger)_ 馃挮鉁� *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*馃専 _(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_馃 鈽� *[ T.M.N.A]* 鈽� 馃摉馃枈锔� https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/ _Bismillahir rahamanir rahim_ 1锔忊儯 Tunda ta fara magana yan uwanta da kuma mahaifiyarsu suka tsura mata ido, kan uba, innalilahi, dank'ari, rigiji gabji, wata sabuwa inji d'an daudu, Sai da ta dasa aya tana mai share hawayen fuskarta mahaifiyarta dake kallonta tace" Auta? Inda zo nan kusa da ni, karaso kusana auta." Mik'ewa ta yi cike da shagwab'a da lalaci ta k'arasa kusa da mahaifiyarta ta zauna inda ta nuna mata tana ciciko fuska tana cike da murnar an karb'i k'orafinta kuma ta tabbata za'a kirawoshi a ja masa kunne, tana zama ta ji an kama kunnenta an ja da d'an k'arfi sannan aka sakar mata rank'washi, uwar ta dubeta da kyau tace" Dan ubanki shekarunki nawa ne ni yanzu?" Wace aka kira da auta ta rik'e wajen cike da mamaki tana duban uwar, me ta yi kuma? Yan uwanta kuwa banda dariya ba abinda suke yi, domin yannayin da mahaifiyarsu ta nuna ya kashe su da dariya, Fuskarta ta had'e tace" Kai da gaske nake, shirmen da ta gama zayano min ya saka ni rud'un shekarunta, na manta shekarunta nawa." Babar yayarsu da takaici ya hanata dariya ne ta girgiza kai ta ce" Umma, ai shekarun *Hauwa* Ashirin ba biyu." Uwar ta dafe kai tana dubanta , ta yi galala da fuskarta tace" Aman ai shekara ashirin da biyu bata yi yarinta ba ko? Ba za'a ce bata kai ahekarun auren ba aka yi mata? Ko dai sangartata na yi da yawa?" Wace ke tsakiya ce ta ce" A ina muka ga sangarta Umma? Bamu ga sangarta ba, Ke a ina kika samo tatsuniyar nan" Wace ke bi mata wace ta bata shekara biyu ce ta tab'e baki tana duban mamansu tace" A ina kuwa zata samo banda a duniyar karatun *NOVEL*." Yayarsu dake zaune mai sunna Nana Mariama ce tace" Aa, aa, Fadila, Novel d'in an gaya maki kowane ke d'auke da hauka da shirme? Sannan masu yin novel d'in an gaya maki suma irin rayuwar da suke yi kennan? Ko an gaya maki shi novel d'in ance ka dauki du wani abinda ke ciki ne? Ta dai san inda ta samo shirmenta, ko k'awayen zamani ko makaranta, aman kam bana ciki, Novel ai nima karantawa nake da shekaruna da yayana ma kuwa." "Wai me nayi? Meye na yi? Ya haka kamar baku ji abinda na fada ba? Bakwa gannin cikin masifar da nake? Bakwa gannin irin tarin masifar da nake ciki?" Cewar Hawa'u Wace daga babar yayarsu sai ita wato Humaira ce ta ce" ke da Allah banza ki daina kirar mana masifa a nan wurin bayan muna neman sauk'i, ke yanzu in ba batan basira ba...wai idan har kina da ita basirar ba, me ya had'a tunaninki haka? Ya zaki saka mu a gaba kinai mana kuka, ki kikiraye mu tun da duhun asuba kice kowace ta zo da sasafe kina son ganninmu kina cikin tashin hankali? Baki san mu a yanda muke ba ko a yaya zamu fito ba, mu zo du a birkice aman ki mike ki bud'i baki ki zayanno mana magana kamar haka, ke kin rasa gane kanki, yaya Bashir zai ringa irin wannan rayuwar da ke? Du ki saka mu fita hayacinmu muna faman jin me yake maki da zafi haka sai kawai ki ce wai *BASHIR* baya kaunarki, bai san zafinki ba, shi ne ba ruwansa da tambayarki abinda zaki ci da sasafe a matsayinki na amarya duka duka aure wata guda, ba ruwansa da irin riritakin nan, ko da kika yi ciwon kai bai shiga kicin ya yi girkin abinda zaku ci ba, ina irin na mata da miji a d'auke ki a kaiki wanka a nad'o ki a towel ke bai tab'a maki ba, fisabililahi Hauwau dan ubanki baby ce ke? Ko rayuwar film aka kai ki gidan auren?" Wace ke bi mata ta girgiza kai tana murmushi ta ce" kin manta aunty, harda washe garin aurensu bai bata ky d'in mota ya kira mata docter ba, Idan ta yi kwaliya baya rikicewa ya yi ta santi yana yaba mata, ranar da ta yi masa girki kala hud'u sai ya shiga fad'an ya zata yi girki kala hud'u su biyu kawai , kar ta kuma.....ke auta ke 'yar sarkin uban waye ne ke? Kinma ci sa'a da bai d'auke ki da mari ba har ya d'auke maki jinki da ganninki." Ummansu ce tace" Oh ni duniya da me ta yi kama! Yanzu auta, ina zaune gidan auren ubanki, na haifeku ku shida, a ina kika tab'a gannin haka? Ina zaune tare da kishiyoyina wace kika ga haka?" Rau-rau Hauwa tayi da fuskarta tace" Aman umma, ku ai kun girma ko?" Umman na ta ta dunk'ule hannayenta tace" amshi nan, nace d'ambulaninki Hauwa." Yayarsu ce ta girgiza kai tace" *Ulena* zo nan, zo kusa da ni." Hauwa ta mik'e tana dafe da rank'washin data sha tana duban yayar tata ta ce" Aman me zai saka na zo bayan umma ta gama rank'washina?" Kanta ta girgiza tace" Zo mana..." Takawa ta yi ta k'arasa ta zauna, aman du sai ta tatare fuskarta kar a kai mata mari, cikin nutsuwa tace" Ule, zauna ki ji wani abu kin ji, ina so ki rufawa kanki asiri, ki rufawa ummanki, ki rufa mana, ki koma gidanki, ki yi zaman aure, haba Hauwa haba auta, shi zaman aure fa ba wasa bane, ya zaki kawo k'orafi kan tatsuniya? Ke yanzu tsakaninki da Allah jibgegiya da ke idan yace zai d'auke ki sai ki yarda? Haba Ule, ke fa a aljana kike, idan kika ji wasu abubuwan da suke ganni a rayuwar auren ki ce me kennan?" Cewar d'aya daga ciki "Aunty a fad'a mata ko zata yi hankali." Girgiza kai auntyn tasu ta yi tace" Aa, ba za'a fad'a mata a tada mata hankali ba." Mahaifiyarsu dake kallonsu cikin yannayin mamakin 'yar tata har yanzu ne tace" Kai, ku bata kad'an daga cikin rayuwar aurenku ko zata zubar da wannan lamarin." Husaina dake zaune tun d'azu ana magana aman ita bata ce komai bane tace" Haba auta, me ya yi zafi? Du abinda kika zano ya hana maki ci, sha , sutura, ko matan banza yake kawo maki ne?" Kafin ta bada amsa dayar ta ce" Aunty, ni da na rasa ci, shan, suturar nake zaune a d'akin nawa, hakan bai hana ya tafka min tsiya ba nace me?" Ta tsakiyar ce tace" Hum, ni kuwa da idan an shigo mani gida karfe biyun dare sannan cikin maye , a d'udd'uran ashar fa nace me?" Cike da mamaki take dubansu kafin tace" Kai, ina walahi aa, ba zan yarda da abubuwan da kuke fad'i ba, aunty dan Allah ki k'aryatasu." Murmushi auntyn ta yi tace" Auta, ba k'arya bane." Hauwa tace" Aunty, aman ai ke Abbansu Nadia baya wulak'anta ki ko? Mutun salihi, ko mu baya had'a ido da mu." Murmushi ta yi tace" Alhamdulilah, ban rasa ci, sha , sutura ba, halayansa na gode Allah yana girmama mahaifiyata, mahaifina, yan uwana, ke halayarsa duka ba laifi idan kika cire duka, shi fa idan ransa ya b'aci sai ya daki wanda ke kusa ciki kuwa koda ni ce." "Kan uba...." Hawau tace tana zaro ido tare da d'ora hannayenta saman kanta ta wani yi fik'i fik'i da ido. *Kuna son labarin?* *Daga* *Mutanenku* ku garzayo da gudu ba da rarrafe ba, ku antayo mu tashi tare masoya.鉂わ笍鉂わ笍鉂わ笍鉂わ笍 03/11/2021 脿 13:13 - Mom Khalid: 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _*AURE YAK'IN MATA*_ 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _DAGA ALK'ALAMIN_ *SAJIDA* _TARE_ *SAMIRA HAROUNA* _('Yan Mutan Niger)_ 馃挮鉁� *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*馃専 _(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_馃 鈽� *[ T.M.N.A]* 鈽� 馃摉馃枈锔� https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/ _Bismillahir rahamanir rahim_ 2锔忊儯 Cikin dafe k'irji tace "Aunty da gaske kike? Kina nufin Abbansu Nadia na dukanki wai?" Gyad'a mata kai Nana Maryama tayi tana murmushi tace "Kamar yanda na fad'a miki yana da saurin hawa da zafin nama wajen kai hannu, ranshi na b'acewa indai har ina kusa dashi to babu abinda zai hana shi duka na, ke wani lokacin ma a waje za'a b'ata masa rai ya shigo cikin gidan, k'ank'anin abu zai gani da bai kai na magana ba sai kiga ya rufe ni da duka ko yara, har yau, har gobe bana tunanin zai daina wannan halin nashi, shin Hauwa in tambaye ki? Tunda kukayi aure da Bashir a d'an lokacin nan ya tab'a kuskuren d'aga hannu ya dake ki?" Baki sake ido waje ta girgiza a hankali alamar a'a, wani murmushin ta sake yi tace "Ni kuma kwana biyu da aurenmu saida hannunshi ya tab'a lafiyar jikina, ba dan komai ba sai dan jimawa da nayi ban gama girki ba, daya fara min masifa kuma saina fito na baro mishi d'akin saboda ina da bak'ia falo, wannan ne ya tunzura shi ya jawo ni da k'arfi ya falleni da mar." Wata ajiyar zuciya ta sauke mai k'arfi tayi rau-rau da ido alamar tana son yin kuka, fahimtar yanayin ba zai musu dad'i ba yasa mahaifiyarta su mik'ewa cikin dubara ta bar falon, kallonta tayi da kyau tace "Ule na, a wannan ranar, a wannan lokacin daya mareni naji abun kamar a mafarki ne, ban tab'a tunanin hakan zai faru tsakaninmu ba, bare har na kawo zai faru da wurwuri haka, nayi kuka a lokacin tare da fara dana sani, amma daga baya sai abun ya zamar min jiki, har yanzu da wannan nake rayuwa a gidan Abbansu Nadia." 'Yar k'wallar da take sharewa ne ta bawa Munira damar cewa " Hauwa, shin kinsan meyasa har na zo nan? Saboda ina tunanin matsalarki tafi wacce muke ciki ni da *Sagir*, hankali na ya kasa kwanciya tunda kika kira ni jiya, k'anwata kinsan wace irin rayuwa ni nake yi a gida na?" Nan ma dai girgiza kai tayi, d'orawa Munira tayi da "Ba Sagir yayi aure ba? Shin da kike zuwa gida na har ki sakata ki wala ki ci abinda ranki ke so kin d'auka duk saboda duniya ta mana dad'i ne? Ko kad'an Hauwa, zan iya ce miki da fari muna cikin farin ciki, amma daga ranar daya k'aro aure komai ya lalace, Sagir ya juya min baya fiye da tunaninki, babu abunda nake yi ya birgeshi, hantara da aibatawa ne kawai ke shiga tsakani na da shi." Nunfasawa tayi ta ci gaba da cewa "Ule wulak'ancin da nake fuskanta a gidan ba k'arami bane, shi ya min, matarshi ta min saboda tana ganin ita ce tafi soyuwa a zuciyarshi, sai dai duk da wannan matsalar ba zan ce miki ya tab'a bari na da yunwa ko k'ishin ruwa ba." Humaira ce tayi saurin cewa "Tabbas k'anwata baki rasa ci da sha a gidan Sagir ba, amma ni na rasa, na rasa komai." Da sauri Hauwa ta juya tana kallonta, Har ita dake mudil-mudil da ita akwai abinda ke damunta? Duk irin yanda take ganin tafi k'arfin komai da ma ba haka bane? Soyayyar da sukayi fa? Muryar Humaira ce ta dawo da ita dake fad'in "Ulen mu, nasan kinsan labarin soyayyar da mukayi da Aminu, to duk wannan yanzu ya zama tarihi, tarihin da bana jin ko a gidan kafa tarihi za'a bugashi a kafe." Gyara zama tayi tana dafa kafad'arta tace "Kamar yanda kika san Aminu ba mazauni bane, baya cikakken wata d'aya a garin nan ya sake komawa fataucin *neman na kai*, to a duk lokacin da yake gari karki d'auka muna rayuwar jin dad'i ne, wallahi wata safiyar da k'yar yake iya bani d'ala dari ni da yara muyi abincin kari, na rana da kuma na yamma, karki d'auka ko muna da kayan abinci ne a jibge, masara da hatsi kad'ai yake iya yo mana watansu ya aje, wannan kayan sune muke sarrafawa muna rayuwa dasu, shin kinsan wani abu?" Hauwa kasa motsi tayi dan haka Humaira tace "A hakan to idan yana nan munfi jin sauk'i, ko ba komai zan iya d'aukar sati d'aya ina rok'onshi ya bamu dala talatin na sabulu muyi wankin kayanmu, amma idan baya nan? Nasan kinsan da idan ya tafi yana yin har wata hud'u ma zuwa uku, to da jaka biyar muke rayuwar harya dawo, a ciki nake auno mana masara da cefanai, a ciki nake siyan sabulun wanka da wanki, a ciki nake siyan magani idan yara basu da lafiya, a ciki nake basu kud'in laraba da suke kauwa makaranta, sannan ranar da mukayi rashin sa'a aka fara mana wuyar ruwa a unguwarmu har ruwan siye mukeyi, to yanzu Hauwa a 'yar rayuwar da kuka fara kina ganin bai kamata ki kira rayuwar ki da aljannar duniya ba?" Shiru d'akin yayi sai ajiyar zuciya da sauke nunfarfashi kawai, d'orawa tayi da "Allah ya sakawa iyayena da alkairi, ba dan su ba da watak'ila yanzu yunwa ta kashe mu ni da yara, tunda Abbanmu ya fahimci halin da nake ciki saiya fara taimaka min, da wannan ne ya bani jarin dana fara sana'a a cikin gida, da taimakon kayan abincin da suke mana ne muke walwala ni da yara, kuma kinsan meye abun haushin ma? Har yau bai tab'a tambaya ta a ina na samu kud'in da nake juyawa ba, sannan idan na dafa mai kyau na kawo mishi bai tab'a kallo na yace a ina na samu ba, shin yanzu irin wannan mijin kina ganin ko karuwanci kayi ka samu zai dame shi ne?" Husseina ce tace "Ule kowane d'an adam da kikaga yana rayuwa to tabbas yana da tashi matsala, sai dai ta wani tafi ta wani, kinga duk matsalolin nan nasu, to zan iya ce miki ina gaba da su, dan su ko babu komai suna da sahihancin hankalin mazajensu, nasan zaki girgiza sosai idan har na fad'a miki *Salis* mashayin giya ne." Waro ido tayi ta dafe k'irji tace "Me? Salis d'in? Giya fa kika ce? Na shiga uku, aunty Husseina dan Allah ki fad'a min gaskiya, yanzu duk yanda Salis yake zai iya shan giya dama? Oh ni 'yasu." Murmushi tayi wanda yasa hawaye dararowa a fuskarta tace "Har na saba dama baya shigowa gida sai dare ya raba, Hauwa ban isa in rufe gida ba indai bai shigo ba, indai na rufe ya zo ya bubbuga na bud'e daga uwata har ubana babu wanda ba zai sha zagi ba, idan kuma na bar gidan bud'e nayi kwanciyata to har wanda ya haifi kakan ubana ma saiya aika musu da nasu rabon, idan kuma na zauna ina jiranshi to ni da yara babu wanda ba zai tsinewa ba." A k'afe ta kalleta tace "To sai kiyi yaya kenan? Wannan ai kamar tsokar da ta k'i tamnuwa ne kuma ta k'i had'uwa." Murmushi tayi tace "Tabbas hakane Ule, idan na rufe gidan ya bubbuga na bud'e zaice sai kace gidan ubana ko uwata da zan kama k'ofa na rufe bayan bai shigo ba, idan kuma na barshi bud'e nayi kwanciya ta sai yace tunda ba kakan ubana bane ya bashi kud'in daya zuba kaya a cikin gidan shiyasa zan wulak'anta masa dukiya, idan kuma na zauna jiranshi yace munafuka ce ni na tsaya jiran naga da wacce zai shigo shiyasa har yara ma na koya musu munafurci, Hauwa da wannan nake rayuwa a gidanshi, zaiyi amai na gyara wuri, yayi fitsari ke har kashi ma yi yake duk na tsabtace wurin, amma hakan fa baya hana ina aikin yana tsine min albarka, wani lokacin ma a cikin k'azantar nan zai turmushe ni ya sadu da ni ko kuma ya min tsinannan duka, amma a haka nake hak'uri iyayena ma suke bani hak'uri dan gidan nashi yafi min mutumci akan na zauna tare da su." Hauwa ji tayi har jikinta ya d'auki zafi, wani zazzab'i ne ke neman rufeta ma a wurin, dama yan uwanta na fuskantar wannan rayuwar amma bata tab'a sani ba? Lallai abun azimun ne! Murmushi *Rahila* ce tace "Ni tawa matsalar tafi ta wasu kuma ta wasu tafi tawa, ni kinsan me nake fuskanta?" Da ido kawai Ule ta bita hakan yasa ta mata murmushi tace "Bahagon mutum ne, zama dashi sai ka dage sosai ka kuma yi hak'uri, komai k'ank'antar abu sai yayi masifa da bala'i akai, namiji ne da baya da kawar da kai akan komai, idan aka ce miki ya shigo gida ni da yara duk jininmu a kan akaifa yake, dan ko motsi mai kyau kikayi baiyi masa ba saiya hau bambami yana surfa tashin hankali, maimakon ya zama mai sauk'in sakin abu saiya zama idan ranshi ya b'ace yayi fad'a, to kuma mun shiga uku kenan a gidan, a wannan k'aramin abun zai iya kwashe sati biyu har uku yana hushi dani baya kulani, ko gaisuwa wannan wallahi baya amsawa idan na gaishe shi, kinsan meya fi tayar min da hankali idan yayi hushi?" Cikin matuk'ar mutuwar jiki Ule ta girgiza kai ita kuma tace "Idan har yana wannan gabar dani to har yara su kan horu da yunwa, daga ranar daya fara hushi dani to sisin kwabonshi bata shiga tsakani na da shi, idan har kayan abincinmu suka k'are a daidai wannan gab'ar to ko na fad'a mishi baya kula ni, idan na aika yara su fad'a mishi ma haka baya kulasu, Hauwa a *novel* ba kuna karantawa ba cewa idan jarumin ya ga jarumar a cikin wani shirin sai yaji ya manta da b'acin ranshi?" Murya a raunane tace "Hakane aunty." Murmushi tayi sosai tace "To *Rabilu* na daban yarinya, dan kayan bacci kowane iri zan saka masu d'aukar hankali basa fizgarshi izuwa gareni, haka ma idan zanyi tsaye tsirara a gabanshi wallahi sai dai ya kalleni ya bar min d'akin, amma fa a haka ranar daya huce to karki d'auka wai zai karb'i hak'urin dana bashi ne a baya, sai nayi bacci a tsakiyar dare zanji mutum kawai ya durfafe ni yana sukuwa a kaina, wai shi yafi k'arfin ya tashe ni ma mu had'a ido da shi bare har na fahimci rauninshi, to fa kinji tawa kalar rayuwar kenan, kuma idan zamu yi wata yana wannan gabar dani babu ni babu fita ko da kuwa larura ce, dan ko yara ne babu lafiya sai dai shi ya kaisu asibiti da kanshi, ni kuma duk abinda zai faru a cikin dangin a wannan lokacin kam sai dai ya wuce ni." Wani kuka Ule ta fashe dashi ta kallesu d'aya bayan d'aya tace "... *'Yan mutan Niger ne*馃槏 03/11/2021 脿 13:14 - Mom Khalid: 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _*AURE YAK'IN MATA*_ 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _DAGA ALK'ALAMIN_ *SAJIDA* _TARE_ *SAMIRA HAROUNA* _('Yan Mutan Niger)_ 馃挮鉁� *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*馃専 _(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_馃 鈽� *[ T.M.N.A]* 鈽� 馃摉馃枈锔� https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/ _Assalama alaikum masoya 'yan mutan niger, ga wata sabuwa da yardar Allah, *AURE YAK'IN MATA*, hak'ik'a nasan wasu sun san labarin, dan kuwa mun farashi yanayi yasa baku gama ba. To mun dawo da yardar Allah, yanzu zamu ci gaba duba da masoyan da littafin suka samu, saidai wani canji da aka samu littafin zai zama na kud'i ne._ _Duk wata mai aure da ma wacce ba ta da aure ta yi k'ok'arin samun wannan littafi dan zai k'ayatar, zai warware wasu matsaloli na gidajen aurenmu, wannan labari ba wai k'ik'ira bace, zamuyi duba ne da rayuwar da mukeyi tare da mutane mu saka a ciki, hakan yasa zamu kasashi izuwa gida daban daban, kar ku bari a baku labari, indai kana da aure ka karanta zaka samu maganin matsalarka a ciki, idan baki da aure ki karanta zaki d'auki mataki na rayuwarki ta gaba._ _*Farashin mai sauk'i ne* naira d'ari uku (300) kacal, yan niger kuma dala d'ari ne (500)馃憣 zaka samu wannan littafi mai d'ubbin darusa a ciki._ _Domin tura na ka tura ta wannan account *2377403479* zenith bank, Khadija Umar Abubakar. Kuma akwai damar tura kati ta wannan lambar *081-686-594-14* IDAN KA YI TRANSFERT SAI KA TURA SHAIDA TA WANNAN NUMBER 93 81 16 18._ _'Yan niger kuma sai ku tura katin MOOV ko Airtel ta dala dari watau 500 francs ta wannan lambar *94-98-56-52*_ 3锔忊儯 Kamar wacce zata fad'i wani lamari mai kyau sai ta dubesu tace" Haka kuke zaune da k'artin maza kuna haihuwa kuna wahala da d'auke can gyara can kuna masu abinci suna ci aman kuma suna wulak'anta ku? Walahi ba zan yi auren zagi ba! Ba zan iya rayuwar wulak'anci haka ba!" Mik'ewa Humaira tayi ta mayar da ita zaune, irin dungura mutun d'in nan, Sai da ta yi taku biyu sannan ta dawo ta kai mata rank'washi a kitson da akai mata k'ananu masu shegen kyau da zafi, rasa me zata ce da ita tayi ta k'ara d'aga hannu zata kuma kai mata mazga, sai Hawa'u ta yi gaggawar matsawa jikin k'afar babar yayarsu ta rakub'e ta kwantar da kanta jikin gwuiwarta. Humaira ta dubi yanayin yayar tasu, fuskarta ta nuna tsantsar damuwar irin tunanin Auta, haka kuma bata son abinda zai tab'a lafiyar auta, dan kuwa wani irin so take yiwa yarinyar sosai, ita ta goyeta ta sha kashinta da fitsarinta, bata son ganinta cikin wani yannayi, kai da za'a bincika zuciyarta ne a ji ra'ayinta, da ta isa ta tank'wasa lamarin namiji, da ta tank'wasa mijin auta ya kasance yanda take son ya zama, fuskarta ta nunawa Humaira bata so, kar ta daketa, dan haka ta ja ta tsaya tana dubansu, domin Humaira dai akwai saurin d'aukan zafi, sannan gidansu an hore su ne da babba ya isa da k'arami ba zancen raini , Humaira ta koma ta zauna kafin ta turo d'an kwalinta gaba ta kaiwa Hawau wani duba na kirki kakausa tace"Ki farka banza! Dan ubanki duk abinki kar ki yiwa Allah izgili, jarabawarsa na iya zuwar maki ta inda ba kya zato bakya tunani, kar ki yarda bakinki ya zama linzamiki, tikiten rashin zaman lafiyarki na duniya da kuma k'iyama, Banza!" Ta fad'a tana kawar da kai, Husseina ta dubeta tace" Auta, dan Allah ki nutsu ki farka kin ji? Mata? Mu kuwa muke mata, mune abin mangari, abin hange, abin kwatance, Kin san me yasa na fad'a maki haka? Duk irin tashin hankalin da muke ciki muke fuskanta, Allah mad'aukakin sarki baiyi mutuwar aurenmu ba, haka kuma bamu tonawa kanmu asiri ba, halin da muke ciki bai saka mun saki hanya ba, halin da muke ciki bai sakamu fitsarewa ba, Auta cikinmu dai ai harda wada miji ke iya wata bai waiwayeta ba ko? A yanzu an fad'a maki, amma Allah ya kareta da zina, da wace shima sai ya yi watannin ba abinci ba kyakyawar kulawa itama tana zamanta, ga mai langwui kin ga itama tana zamanta, yau aka ce ana aure ko sunna a gari ko a gidan nan kalarmu daban, takunmu daban, ke rayuwar gidan miji mun d'auketa a yanda ta zo, mun yi hak'uri bisa tallafawa da kuma wa'azin iyayenmu da 'yan uwanmu, muna saka abinda muke so , muna cin wanda ranmu ya yi mana, dan kuwa koda basu mana ba , muna sana'a, sannan Allah ya rufa mana asiri iyayenmu na tsaye kanmu, me ma kika fara? Me kika gani? Yaushe aka yi? Kinga ni bara na yi gaba, indai kan irin haka ne dan Allah ki zama mai hak'uri kin ji Auta?" Tana gama fad'a ta shige wajen mamansu dan yi mata salama. Babar yayarsu ta kamo hannunta tana dubanta tace" Ule, ba wahala bane, haba auta, neman ladane, neman aljana ne, neman gamawa da duniya lafia ne, kin manta a islamiya aka ce aljanarka na k'ark'ashin k'afar mijinka? Kin tab'a gannin bauta ba'a wahala ba? An tab'a cin nasara ba'a hau matakai ba? Kin san Allah? Duk yanda mijina ke dukana ina mugun son abu na a haka." Shatata tayi da baki tana dubanta, murmushi ta myi ta rufe mata bakin tace"Ai yanzu kin girma auta zan iya fad'a maki wasu abubuwan, kinga saiya dake ni, na je d'aki na lab'e gudun kar 'ya'yana su ga hawayena su tashi da tsanarsa, da an jima zai biyoni d'akin nan ya rarrasheni kamar yayi kuka da alk'awaririkan yana so na, ba dan baya sona bane yake saka shi dukana, na taya shi da adudu'a dan Allah karna k'aurace masa." "Kin san Allah? Bama fitowa sai da fuska washe koda kuwa ban wani sake ba, dan kar nayi gagawar sakewar ya kuma dukan nawa da wuri, ke akwai wani mari da yayi min saida d'an kunne na ya fice fit jini ya kunce min sai gashi yana min pansement da kanshi." Hawau kam zuwa yanzu ta gama gane matsalar yayunta, kai ba komai ke damunsu ba sai rashin sannin ciwon kai, ya haka? Wai da gaske Abbansu mai son 'ya'yan nan, mai kare du wani martabarsu ya san ana wulak'anta masa 'ya'ya haka kuma bai kashe masu auren ya dawo da kayansa gabansa ba, bayan Allah ya hore masa abin rik'e su ya wadatar da rayuwarsu? Humaira dake kad'a k'afa tana kallon yanda auntynsu ke wani ririta auta tana wani k'ara kwatanta mata tayi murmushi a zuciyarta ta ayyana dama barinta kuka yi, dan walahi Auta ba mai d'aukan magana bace sai taga haza! Tab'ota da aunty ta yi ya sakata yin firgigit tana dubanta, hakan yayi daidai da kukan wayarta. Sai da ta d'an ja aji irin na kafin a d'aura aurensu ta d'aga ta kara ta yi shiru, irin dai yanda take masa kafin aurensu, shima shirun yayi yana mamakin salon iskancin Hawau, jira take sai yayi magana kennan ko? (Ai a da birgeka yake hakan inji hawa馃樄) "Ke kina ina na zo bakya nan?" Bakinta ta turo irin shagwab'ar nan ta ce" bb na zo gida ne wajen mama." "Aman da izinin wa kika fita?" Ya fada cikin dakakiyar murya. Amsa shi tayi ta hanyar fad'in"Zaka fara ko? Meye kuma dan na zo gidanmu?" Kansa ya shiga gyad'awa yana jin kalar amsar da ta bashi, ruwan daya kunna ya tari hannunsa ya kuskure bakinsa ya kashe pampon yace" Wallahi nan da minti talatin idan baki zo gidan nan ba saina kirta maki rashin mutuncin da har yanzu ba'a zana shi ba a doron duniya!" Ido ta zaro jin abinda ya ce, kafin ta bashi amsa har ya kashe wayar, Mik'ewa ta yi ta bi 'yan uwanta da kallo, muryarta ta d'aga tace" Mama, bara na je na dawo, aunty ina zuwa." Ficewa tayi ta shiga motar mijin da ta shigo ta d'auki hanyar gidanta tana ayyana bara na je mu zauna da bby ya fad'a min takamaiman me yake nufi da ni, nice zai ce zai yiwa rashin mutunci dan na fita zuwa gidan iyayena ba yawon ta zubar ba ? Ni zai ringa k'ok'arin juyawa tamkar wata tanda tamkar ba wace take da gatanta ba? Yau zamu yita ta k'are da wannan mutumen idan har ya daina so na ne ya sake ni ehe! *To fa, ku taro ta ....ta bale, Ule sannunki* Comment d'in ku zai saka mu sakin sabon page 03/11/2021 脿 13:15 - Mom Khalid: 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _*AURE YAK'IN MATA*_ 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _DAGA ALK'ALAMIN_ *SAJIDA* _TARE_ *SAMIRA HAROUNA* _('Yan Mutan Niger)_ 馃挮鉁� *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*馃専 _(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_馃 鈽� *[ T.M.N.A]* 鈽� 馃摉馃枈锔� https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/ _Assalama alaikum masoya 'yan mutan niger, ga wata sabuwa da yardar Allah, *AURE YAK'IN MATA*, hak'ik'a nasan wasu sun san labarin, dan kuwa mun farashi yanayi yasa baku gama ba. To mun dawo da yardar Allah, yanzu zamu ci gaba duba da masoyan da littafin suka samu, saidai wani canji da aka samu littafin zai zama na kud'i ne._ _Duk wata mai aure da ma wacce ba ta da aure ta yi k'ok'arin samun wannan littafi dan zai k'ayatar, zai warware wasu matsaloli na gidajen aurenmu, wannan labari ba wai k'ik'ira bace, zamuyi duba ne da rayuwar da mukeyi tare da mutane mu saka a ciki, hakan yasa zamu kasashi izuwa gida daban daban, kar ku bari a baku labari, indai kana da aure ka karanta zaka samu maganin matsalarka a ciki, idan baki da aure ki karanta zaki d'auki mataki na rayuwarki ta gaba._ _*Farashin mai sauk'i ne* naira d'ari uku (300) kacal, yan niger kuma dala d'ari ne (500)馃憣 zaka samu wannan littafi mai d'ubbin darusa a ciki._ _Domin tura na ka tura ta wannan account *2377403479* zenith bank, Khadija Umar Abubakar. Kuma akwai damar tura kati ta wannan lambar *081-686-594-14* IDAN KA YI TRANSFERT SAI KA TURA SHAIDA TA WANNAN NUMBER 93 81 16 18._ _'Yan niger kuma sai ku tura katin MOOV ko Airtel ta dala dari watau 500 francs ta wannan lambar *94-98-56-52*_ 4锔忊儯 Tana zuwa ta fito daga motar da jakarta a hannu da waya ta tunkari cikin falon, yana zaune yana hangota ta gilashin k'ofar yana tambayar kansa wai me ta d'auke shi da har zata fita bada izininsa ba? Harta bud'e k'ofar ta shigo suna kallon juna, zaune tayi kusa da shi tana aje jakarta gefe tana fad'in "Bb gani na zo, amma meya dawo da kai a wannan lokacin?" Mik'ewa yayi ya nuna ta da yatsa yace "Ke dakata! Dama na tsaya jiranki ne dan na fad'a miki ban yarda ki sake fita ba tare da izini na ba ko da kuwa k'ofar gidan nan ne, shin Hawa'u me ma kika d'auke ni? Sakarai ko lusarin namiji? Haka kawai daga fita ta daga gida ke ma saiki saka k'afa ki fita kamar wata tunkiya, to wallahi karki sake kinji na fad'a miki, idan kuma baki ji to duk abinda na miki ke kika siya da kud'in ki." D'aukar makullin motarshi yayi ya juya zai fita, Hawa'u da take ganin idan bata taka masa birki ba ita ma fa zata zama d'aya daga cikin yan uwanta, dan haka ta mik'e tace "Ko da kuwa gidan iyayena ne?" Juyowa yayi yana d'an cije leb'e da tunanin abinda zai fad'a mata, rik'e k'ugu yayi ya nuna ta da makullin motar yace "Wallahi har gidan zan sameki na tata miki rashin mutumci, sai dai a k'arshe a ga rashin kunyata, idan kuma kin fasa zuwa Hawa'u ba kya k'aunar Allah." Juyawa ya sakeyi zai fita bata san lokacin data furta "Lallai ma mutumin nan." Juyowa ya sakeyi yace "Idan kina ganin da wasa nake ki jaraba ki gani idan ban wurgaki ta katangar nan ba." K'wafa yayi ya juya yana fad'in "Duk da yaushe mukayi auren? Yaushe na sakar miki gaban nawa da har zaki ce zaki raina ni haka? Ke da har yanzu baki gama gani na da kyau ba." Hawa'u kam girgiza kai tayi cikin k'arajin murya tace "Ina! Wallahi ba zai yiwu ba! Wannan ne auren dama? Kai ba gaskiya bane, marubuta aiba haka suke rubutawa ba." Zaune ta koma tayi tana tafa hannayenta ta kafe wuri d'aya da ido, ya zatayi yanzu? Ya zatayi ta shawo kan matsalar nan? Meyasa ita rayuwar aurenta zata zo da haka? Zunbur ta sake mik'ewa ta rarumi wayarta tana fad'in "Wallahi lambar marubutan zan nema su warware min kai, wannan ma ai maganar banza ce, suna rubuta rayuwa a novel mutum yana karantawa yana gani a idonshi kamar shine a bad'ini, sai kuma na zo na ga ni tawa rayuwar daban, sannan naje gida dan yiwa tubkar hanci amma sun tsare ni da wani banzan labaran rayuwarsu masara dad'in ji, haba." Shiru kuma tayi tana kallon wayar ta ta, to lambar wa zata nema ma? Wata zuciyar tace mata "Wanda kika fi karanta labaransu mana." Da sauri ta k'yasta hannunta ya bayar da sautin k'at cike da jin dad'i tace "Hazik'an marubuta na zan nemi lambarsu, marubutan da ko ba komai *'yan k'asata ne*." Nan ta shiga WhatsApp d'in ta tayi connect茅 ta shiga groupe d'in da babu fashi ake turo da litattafansu ta tura sak'o kamar haka "*Salam yan gidan nan, dan Allah ina neman lambar *Aunty Meerah* marubuciyar *Sanin masoyi* (sai Allah), *Jihadi*, *Itace k'addararmu* da sauransu, da kuma lambar *Aunty Sajida* marubuciyar *Duk k'aryar kada*, *'Yar mahaukaciya*, da *Bak'a ce*, please mai su ya taimaka min dan Allah karku share ni." Sak'on farko data samu daga admin d'in grp d'in ce take fad'a mata ita kanta idan ta samu lambarsu saita saka su grp d'in, idan kuma Allah yasa ta dace ta samu to ta mata magana ita ma saita bata, har wunin nan ya kusa k'arewa Hawa'u na neman lambobin marubutan nan a duk grp d'in da take, amma kowa sai yace dama yana ganin novel d'in su ne saiya dinga turowa, da k'yar ta samu wasu a grp biyu suka ce zasu tambaya mata a grp d'in da suma suke samun novel d'in nasu, wannan zaman jiran samun lambar yasa har yamma ta take mata lak'was ba tare data d'ora musu girkin dare ba, kiran sallah magrib ne ya fargar da ita ta tashi afujajan tana fad'in "Wannan dake son zamar min jarababbe idan ya dawo bai tarar da abinci ba aina shiga tara ma ba uku ba, ni kuma yanzu banda lokacin ka, ina samun lambobin nan zan samo shawarwarin da zasu gigita tunanin ka dole ka zama *namijin novel* kamar yanda zaratan mazan nan ke komawa a hannun matansu, irinsu *Wardugu*, *Abbas*, *Mubbashir*, *Umar faruk* da su *General Irfan*." ************* Wani irin farin ciki ne ya mamaye zuciyarta wanda ke tsayar da bugawar zuciya nan take, farin cikinta ne ya kasa b'oyuwa har hawayen dad'i suka zubo mata, cikin rawar murya ta kalle shi da kyau tana zubar da hawaye tace "Hubby, kana nufin duk wannan kyautar tawa ce saboda kawai na kawo maka abinda ni a ganina ya zama dole gareni dama na kawo maka shi?" Shima cikin wani tsadaddan murmushi yace " *Leila* ke kinsan haka, amma sauran yan matan babu ruwansu da wannan tunanin, kin cancanci na baki kyauta fiye da wannan ma, dan a wannan zamanin da muke ciki samun mace mai shekarunki kuma ta kawo budurcinta gidan mijinta abu ne mai matuk'ar wuya." Wasu 'yan k'walla ta share tare da fad'awa jikinshi ya rumgume ta sosai, sun jima a haka kafin ya d'an lek'a fuskarta yace "Ya jikin naki to yanzu? Har yanzu da zafi ne?" D'an dukanshi tayi a k'irji ta k'ara lafewa shi kuma dariya yayi yace "My Leila kar ki tona zuciyata kiji farin cikin da nake ciki, matar da nake so kuma take so na, matar da muka jima muna soyayya, matar dake da shekara ashirin da biyar, matar da ke da wayewa da ilimi na kowane fanni, matar da ke rayuwa a cikin wannan gurb'atattacen zamanin, matar dake cikin k'awaye masu ido bud'e, matar dake k'awance da waya, wannan matar ce Allah ya mallaka min kuma a daren farkonmu sai na sameta a yanda nake so, ta zo min da abinda yafi komai daraja, ni, ni na fara sanin abata, ya Allah kasa ni zanci gaba da sanin kayata har abada." D'agowa tayi d'aga k'irjin shi tace "Ka daina zuga ni haka mana, sai kasa naji kamar wani abun kirki ne nayi, bayan kuma ba komai bane nayi illa abinda ya dace." Murmushi yayi zaiyi magana sukaji sallamar da dukansu sun gane mai muryar, mik'ewa yayi yace "Yanzu hankali na zai kwanta idan na fita saboda na samu wacce zata kula min da ke." Kallonshi tayi tace "Wai K'awata ce zata kula maka da ni?" Hannu yasa aljihu yace "Eh mana, idan ba haka ba to me zai kawota gidan amare daga fitowar rana?" Dariya kawai tayi ta d'an cije leb'en ta zata mik'e, da sauri ya mayar da ita yana fad'in "A'a ke zaune, indai *Farida* ce zan turo miki ita har nan d'in, haka kawai ki jaza min babban aiki." Ita dai banda dariya babu abinda take yi, sunkuyawa yayi ya sumbaci bakinta yace "Ki kula min da kanki my Leila, saina dawo." Da murmushi ta bishi da "Saika dawo Hubby." Yana fita a farfajiyar gidan ya samu budurwar tsaye, gaisawa sukayi cikin raha da zolayar juna kafin ya fita ita kuma ta shigo ciki, ganin babu kowa a falon yasa ta wuce ciki tana fad'in "Ke k'awa me kikeyi a cikin d'aki yanzu? Ko zafin nan ba kya ji?" Tana yaye labulen suka fashe da ihu irin na jin dad'in an had'u, da gudu ta k'arasa tana cire gyalenta da aje jakarta tace "Ke k'awa kinga yanda kika koma kuwa? Shekaran jiya ne fa muka kawo ki gidan nan." Zaune tayi bakin gado tana k'ara kallonta tace "Wai kinga yanda kike wani wal-wal-wal? Ni kuwa me *Kader* ya baki ne haka? Dan Allah bani sirrin." D'an dukanta tayi tace "Ke k'awa ashe haka aure yake? Kai Allah ka barni da Hubby na har abada." Yanda ta k'arashe maganar yasa suka saka dariya, Farida ce ta kasa kunne tace "Dan Allah fad'a min meya faru? Wallahi kin k'ara kyau." Wani fari tayi da ido ta kawar da kai amma ba tace komai ba, ita ma Farida juyawa tayi ta kalli gadon cikin zolaya tace "Da alama wannan gadon jiya ya shiga uku, dan gashi nan a zihiri ya ga ta kanshi." Har zata juyo ta kalleta kuma saita kalli kayan data gani gefen gadon, mik'ewa tayi ta zagaya tana fad'in "K'awa meye haka kuma? Daga kawo ki zaka fara yab'a kaya a kan gado." Zata kai hannu ta d'auka ta ga kwalin waya sabuwa pil, babbar waya ce da yanzun ake yayinta bata ko gama shiga hannun kowa ba, d'auka tayi da nufin bud'ewa kuma sai taga wata babbar enveloppe a k'asan kwalin, da mamaki ta kalleta tace "Ke wannan fa na miye?" Gyara zama Leila tayi tana murmushi tace "Kyautar daren farko na ce Hubby na ya bani, saboda na kawo masa mutumci na." Wata irin k'ara Farida ta saka wai duk dan murna harda tsalle tana kallon kayan, yarfa hannayenta tale tana fad'in "Da gaske ? Kai amma Kader yayi a rayuwa, wayyo Allah ina ma ni ce, k'awa yanzu nan duk wannan shi ya baki?" Zagayowa tayi ta zauna ta juye enveloppe d'in ta fito da kayan, sark'a da 'yan kunnai ne suka fara fad'owa kan gadon, Farida na d'auka kasancewarta idon gari tace "Ke wallahi wannan zinariyar Duba茂 ce, eyee! K'awa ba dama." 'Yan jaka goma goma ne suka fara fad'owa har saida guda goma suka fad'o alamar jaka d'ari ne cif, d'aukar kud'in tayi tana firfita dasu tana fad'in "K'awa wallahi dole na k'arasa tattala budurcin nan ko na samu irin wannan kyauta ta arzik'i." Aje kud'in tayi ta jawo kayan nan, d'aya bayan d'aya ta dinga d'aga su tana dubawa, k'ananan kaya ne 'yan kanti (pr锚t 脿 porter) masu masifar kyau da tsada, ido Farida ta zaro tace "K'awa kinsan da kayan nan kad'ai kud'in su zai kusan 1500 000 (jaka d'ari da hamsin)?" Mik'ewa tayi tsaye dayake irin yan matan nan ne da kansu baya zama wuri d'aya tace "K'awa wallahi yau ba sai gobe ba zance *Mustapha* ya fito, dan kinsan shine ke da d'an maik'o kuma yake da niyyar aure." Kallonta Leila tayi tace "Yanzu k'awa saboda ki samu wannan ne zaisa kice namiji ya fito danya nemi aurenki? Meyasa ba zaki rik'e mutumcinki saboda addininki yace a tsare ba? Meyasa ba zaki kare mutumcinki saboda martabarki ba? Meyasa ba zaki kula da budurcinki ba saboda kare nasabar 'ya'yanki? Meyasa ba zaki kai mutumcinki inda ya dace ba saboda martabar iyayeki ? Sai dan kawai kina hangen kyautar da za'a baki, to idan kuma baki samu ba fa? Shin zaki fito daga gidan mijinki ne saiki sake siyan wani budurcin ki sake wani auren?" Murmushi Leila tayi tace "Kiyi tunani k'awata, kiyi k'ok'ari ki gina aurenki domin Allah badan abin duniya ba." Farida da maganganun sukayi kamar sun shigeta kuma dai tana hango kyautar nan zaune tayi ba tare data kalleta ba tace "... *'Yan mutan Niger* garzayo ki samu naki kawata 03/11/2021 脿 13:16 - Mom Khalid: 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _*AURE YAK'IN MATA*_ 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _DAGA ALK'ALAMIN_ *SAJIDA* _TARE_ *SAMIRA HAROUNA* _('Yan Mutan Niger)_ 馃挮鉁� *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*馃専 _(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_馃 鈽� *[ T.M.N.A]* 鈽� 馃摉馃枈锔� https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/ _Assalama alaikum masoya 'yan mutan niger, ga wata sabuwa da yardar Allah, *AURE YAK'IN MATA*, hak'ik'a nasan wasu sun san labarin, dan kuwa mun farashi yanayi yasa baku gama ba. To mun dawo da yardar Allah, yanzu zamu ci gaba duba da masoyan da littafin suka samu, saidai wani canji da aka samu littafin zai zama na kud'i ne._ _Duk wata mai aure da ma wacce ba ta da aure ta yi k'ok'arin samun wannan littafi dan zai k'ayatar, zai warware wasu matsaloli na gidajen aurenmu, wannan labari ba wai k'ik'ira bace, zamuyi duba ne da rayuwar da mukeyi tare da mutane mu saka a ciki, hakan yasa zamu kasashi izuwa gida daban daban, kar ku bari a baku labari, indai kana da aure ka karanta zaka samu maganin matsalarka a ciki, idan baki da aure ki karanta zaki d'auki mataki na rayuwarki ta gaba._ _*Farashin mai sauk'i ne* naira d'ari uku (300) kacal, yan niger kuma dala d'ari ne (500)馃憣 zaka samu wannan littafi mai d'ubbin darusa a ciki._ _Domin tura na ka tura ta wannan account *2377403479* zenith bank, Khadija Umar Abubakar. Kuma akwai damar tura kati ta wannan lambar *081-686-594-14* IDAN KA YI TRANSFERT SAI KA TURA SHAIDA TA WANNAN NUMBER 93 81 16 18._ _'Yan niger kuma sai ku tura katin MOOV ko Airtel ta dala dari watau 500 francs ta wannan lambar *94-98-56-52*_ 5锔忊儯 Ba tare da Farida ta kalleta ba tace "Yanzu dai me za'a girka ne? Na ga rana nayi na girka na je gida na dawo k'awata." Murmushi Leila tayi ta mik'e tana tafiyar da ba ras ba ta nufi wajen kicin d'in tana fad'in" Me zai hana mu shiga tare? Kin ga ai sai na warware k'awata, domin kuwa *Kader* zai dawo cin abinci, kin ga ba zan iya zura ido a yi masa girkinmu na fari ba hannuna ba, ina ma iya ce maki sai dai ki daka min irin su tafarnuwa, ki yankan albasa, kin ga bana son sha.anin yanke yanken albasa domin yanzu na shigo fagen da albasar zata yi min illah ta hanyar tsayar da warinta a hannuna har ta kai wani sashen da mijina ya fi bege a jikina, zo ki yanka min k'awata kafin na ciro wannan na'urar mai yanka albasa ko markad'ata , domin ni ba zan iya jurar koda yaushe na yanka albasa sai na yi zaman goga tumaturi dan warin ya rage, domin kuwa ba wani tafiya ne yake baki d'aya ba." Kai kawai Farida ta iya gyad'awa a k'asan zuciyarta kuwa fad'a take na kirki, fad'i take "Ok, ni da bani da miji ai sai na yanka na je ina warin albasar ko? Kai walahi dan ke ce yau da kin ji ashar din maguzawa, haba, kuma wani kar na fitar da Mustapha? Mustapha ai ya gama zama angon Fareeda, ya kalekale ni nima washe gari ya dadala min mari da kud'ad'an nan da sabuwar waya, kai idan na ci sa'a ma harda mota, yo a banza zan ringa tatalin kaina, na ki rawar nanaye, na k'i club na ki partyn samari ba? A banza zan ringa nok'e nok'e k'aik'ayi na damuna sai dai na rungumi filo shekara da shekaru ba? Fitar da shi zan, ya d'auke ni, mu daga abinmu, ya bani wannan kyauta dake iya zama silar fitar mutun daga talauci! ( wannan lamari na nuni da Fareeda na jin abu irin na hasada wanda ita kanta bata san da abinda ke dawainiya da ita kennan ba, ya Allah ka raba mu da irin wannan ciwon mai cinye abubuwan arziki ba tare da mun ankara ba) Haka suka shige kicin din, tana kallo abin sha'awa yanda Leila ta zagine take aikace aikacen mijinta da ciki d'aya dan faranta masa, inda Fareeda ke dubam hakan du a wani yannayin salo ne na rainin hankali da wulak'anci aminiyar tata ke son nuna mata. ************** Saukar da tayi ne yasa wata k'awarta ta turo mata lambar data samu amma kuma taga bata hau ba, dan haka ta kirata, Hawa'u na sharar falo taji kukan wayarta, da sauri ta dawo ta d'auki wayar ta d'ora a kunne, k'awarta ce tace "Ke wai naga bakiyi connect茅 ba kuma na turo miki lambar." Zaro ido tayi tace "Ke dan Allah k'awata, lambar wa kika samo min?" Cikin raha tace "Ba zan fad'a ba, idan kin hau kya gani da kanki." Tsalle tayi ta kashe wayar tayi connect茅 hannunta rik'e da tsintsiya ta zauna kan kujera, tana duba lambar ta saki k'arar farin ciki da fad'in "Wayyo Allah na, lambar aunty Meerah, wai Allah bara na mata magana." Ba b'ata lokaci ta tura mata sallama tare da fad'a mata sunanta, amma sai taga tun k'arfe *05:30* data sauka har yanzu, ta d'auki minti sha biyar a zaune ta zurawa lambar ido, ganin dai shiru yasa ta sauka ta ci gaba da shararta, da k'yar ta kammala aikin ana sallah isha'i wanda yayi daidai da zuwan Bashir, sam hankalinta na kan waya bata wani damu da shi ba har yayi ma kansa wanka ya zauna kusa da ita, ganin dai kamar bata da lokacin shi yasa yace "Yanzu ke in shigo gidan nan ko sannu da zuwa ba zan samu daga gareki ba? Me kikeyi a wayar ne?" A tak'aice ta kalleshi tace "To sannu da zuwa." Shiru ya mata kafin daga bisani yace "Ko zan iya samun ruwan sha?" Kallonshi tayi cikin jin haushin zai rage mata jin dad'i ta kuma kalli fridge d'in da basu da tazara da ita, mik'ewa tayi bagazam-bagazam ta d'auko ta kawo masa ta aje kan k'aramin teburin ta sake komawa ta zauna, d'auka yayi ya bud'e yasha ya aje yana kallonta, sun d'auki minti talatin a haka babu hira babu kulawa, ita tana dakon lambar aunty Meerah, shi kuma yana jira ya ga ko zata kawo masa abinci, saida ya ga abun ba mai k'arewa bane ya mik'e tsaye cikin b'acin rai yace "Ke Hawa'u wai me kike ji dashi ne? Ya zan wuni waje na shigo gidan nan amma na kasa samun kulawa daga gareki? Wannan wane irin iskanci ne da raina mutane." Kallonshi take da mamaki wai yana d'aga mata murya haka, kafin tayi magana yace "Ki dubeki fa ko wanka bakiyi ba, to wallahi idan baki tashi ba zan amshi wayar nan taki kuma karb'a ta har abada, bake ba waya tunda abun naki ya zama iya shege." Mik'ewa tayi cike da tab'ara tace "To ni wai me zan maka ne dan Allah? Wai meyasa kake min hakane kamar ka daina so na? Ko kuma dama can ba so na kake ba?" Nufota yayi yana fad'in "Au baki ma san me zakiyi ba, to bari ki gani." Da gudu ta juya ta nufi d'aki shi kuma ya bita da kallo, zaune yayi yana jan tsaki yana kumbura, tana shiga ita ma wanka tayi da sauri ta d'an shirya cikin doguwar riga ko bras da pant bata saka ba ta fito, tsaye tayi gabanshi tana cunno baki tace "Muje ka ci abinci to." Shiru ya mata ko kallonta baiyi ba dan haka tace "To bari na kawo maka anan." Bata jira amsarshi ba ta nufi teburin cin abinci, duk da ranshi a mugun b'ace yake saida yaji wani abu sanda ya kalli yanda mazaunanta ke kad'awa, haka ta d'auko ta zo ta aje ta sunkuya zata zuba mishi, yanda k'irjin ta ke neman fitowa a rigar yasa shi baisan sanda ya jawo hannunta ya zaunar da ita kan cinyarshi ba, lumshe ido yayi tare da shinshinar wuyanta ya kai hannun kan abinda ya tsone masa ido ya damk'o, ganin yana neman fitar mata a hayyacinshi ita kuma so take ta had'a shi da abincin ta d'auko wayarta yasa ta d'an yunk'urawa zata tashi... 馃挒馃挒馃挒馃挒馃挒馃挒馃挒馃挒馃挒馃挒馃挒馃挒馃挒馃挒馃挒馃挒馃挒馃挒馃挒馃挒馃挒馃挒馃挒馃挒馃挒馃挒馃挒馃挒馃挒馃挒馃挒馃挒馃挒馃挒馃挒馃挒馃挒馃挒馃挒馃挒馃挒馃挒馃挒馃挒馃槑馃挒馃挒馃槑馃挒馃槑馃槑馃槑馃槑馃槑馃槑馃槑 03/11/2021 脿 13:17 - Mom Khalid: 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _*AURE YAK'IN MATA*_ 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _DAGA ALK'ALAMIN_ *SAJIDA* _TARE_ *SAMIRA HAROUNA* _('Yan Mutan Niger)_ 馃挮鉁� *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*馃専 _(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_馃 鈽� *[ T.M.N.A]* 鈽� 馃摉馃枈锔� https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/ _Assalama alaikum masoya 'yan mutan niger, ga wata sabuwa da yardar Allah, *AURE YAK'IN MATA*, hak'ik'a nasan wasu sun san labarin, dan kuwa mun farashi yanayi yasa baku gama ba. To mun dawo da yardar Allah, yanzu zamu ci gaba duba da masoyan da littafin suka samu, saidai wani canji da aka samu littafin zai zama na kud'i ne._ _Duk wata mai aure da ma wacce ba ta da aure ta yi k'ok'arin samun wannan littafi dan zai k'ayatar, zai warware wasu matsaloli na gidajen aurenmu, wannan labari ba wai k'ik'ira bace, zamuyi duba ne da rayuwar da mukeyi tare da mutane mu saka a ciki, hakan yasa zamu kasashi izuwa gida daban daban, kar ku bari a baku labari, indai kana da aure ka karanta zaka samu maganin matsalarka a ciki, idan baki da aure ki karanta zaki d'auki mataki na rayuwarki ta gaba._ _*Farashin mai sauk'i ne* naira d'ari uku (300) kacal, yan niger kuma dala d'ari ne (500)馃憣 zaka samu wannan littafi mai d'ubbin darusa a ciki._ _Domin tura na ka tura ta wannan account *2377403479* zenith bank, Khadija Umar Abubakar. Kuma akwai damar tura kati ta wannan lambar *081-686-594-14* IDAN KA YI TRANSFERT SAI KA TURA SHAIDA TA WANNAN NUMBER 93 81 16 18._ _'Yan niger kuma sai ku tura katin MOOV ko Airtel ta dala dari watau 500 francs ta wannan lambar *94-98-56-52*_ 6锔忊儯 Mayar da ita yayi ya zaunar ba tare da yayi magana ba ya ci gaba da lalubarta, wani haushi ne ta ji ya turnik'e mata k'ahon zuciya, shi sai kace maye? Idan ka ga yana nanuk'a da lalama a wannan fannin ne? Shi ba zai iya irin yanda jaruman maza ke yi ba? Sai dai ya tumurmusheka ya mik'e ya barka ka kai kanka bayi ka yi wanka da kanka ka shirya kanka, baya hana idan ka fito ka gama ka ga fuskarsa tamke tamkar ba shi ne mai shige da jariri sabon haihuwa ba a lokacin da ya damk'e maka 'yan biyu yana tsotsa tamkar ya samu sweet. Idannuwansa ya bud'e yana duban yannayinta, irin yanda bata maraba da shi yau kuma, gaba d'aya ya ji sha'awar da ya kwaso nata ya fice masa a rai lokaci d'aya, domin kuwa shi ya kasance idan ya ji ra'ayin abin in dai za'a nuna masa ba haka ba, to komai irin yanda zai kasance a hannu, saukarsa ba wani abu mai wahala bane, dan haka nan da nan ya ji komai ya fice masa a rai. Tana saman cinyar tasa ya mik'e da ita ya saketa ta diro k'asa inda gaba daya k'irjinta yayi sama da k'asa, da yanayin jin haushi ya nuna ta da yatsa yace" Ke Hawa'u, nifa ba lusarin namiji bane, kuma ba sakarai bane, haka kuma ba d'an daudu bane, na ga take taken naki har so kike hakk'in nawa ma ki fara hana min? Me kike jira da ni ne? Ba jikin ki ba? Ki jik'a ki sha Hawa, an gaya maki in ban kwnnta da ke ba mutuwa zanyi?" Daga zaunen da take mamaki ne cike da cikinta da fuskarta, kai? K'wal uba, ita ya kayar haka tamkar wani galan? Ita ya wurgar kuma ya bi da wulak'anci? Yau ta ga abinda ya isheta ita Hauwa, ya ta ga rayuwa, yanzu wulak'ancin nasa har haka take son kaiwa? Da sauri ta tattare rigarta ta mik'e tsaye tana dubansa, fashewa tayi da kuka kafin ta warci wayarta dake ajiye nan ta nufi d'akinta da gudu tana mai dannawa aunty Meerah kira domin kuwa a yau yau idan bata samu tayi magana da ita ba, bata tunanin zata iya rintsawa, wannan bala'in ya fi k'arfin ta iya hak'ura, ina! Sai kace ba mace ba? Sai kace wata marar gata? Sai kace auren had'i ba na soyaya ba? Wulak'anci kala kala wai yau ita baby ya mik'e ya saki ta fad'o saman tiles dandab'ar?. Wayar nata ringin amma shiru ba'a d'auka ba, a k'alla saida tayi kira kusan goma sha wani abu kafin aka d'auka, saida ta sauke ajiyar zuciya ganin an d'auka da k'arfi tayi nasarar daidaita nutsuwarta ta zauna bakin gado tana jin zuciyarta kamar zata fito kafin tace "Assalama alaikum." Cikin tattausan murya da nutsuwa taji an amsa da "Wa'alaiki salam." Dafe k'irji tayi tace "Dan Allah da aunty Meerah nake managa?" Cikin sanyin murya aka amsa da "Eh, ni ce, wake magana?" Sauke ajiyar zuciya tayi tace "Alhamdulillah, Hawa'u, ina daga cikin fan's d'in ki, ina matuk'ar bibiyar litattafanki sosai, tun yamma na miki magana ta WhatsApp amma ba kiyi connect茅 ba tun yamma, shiyasa nace bara na kira saboda wallahi ina son ganinki sosai aunty Meerah, ina cikin wani hali ne da nake buk'atar shawararki." Cikin sakin fuska Meerah tace "Allah sarki Hawa'u, kinsan ina da aure? To hakan yasa ba kowane lokaci ne kake en ligne ba saboda hidimar gida, duk da mun san akwai wasu makaranta da suke mana kallon masu k'arancin abun yi, amma abun ba haka bane, bana da lokacin waya indai mijina ya shigo gidan, hakan yasa ma ban d'auki kiranki ba tunda naga bak'uwar lamba ce." Wani mugun mamaki ne ya kashe Hawa'u, me matar ke nufi? Da sauri tace "Aunty Meerah kina nufin ba kya d'aukar waya idan mijinki na gida? To amma taya kike rubutu?" Murmushi Meerah tayi har saida taji sautinsa kafin tace "Yer uwa ai shi kanshi rubutun ban fara ba saida izinin mijin nawa, sannan mijina mutum ne mai son ganin ya samu kulawa daga gareni duk sanda ya shigo gida, hakan yasa ma ina jin tafiyarshi akan matakala nake aje waya ko da ina tsaka da chatting ne dan bana so yaji ba dad'i ko kad'an." Tab'idjam! Cewar Hawa'u, jin tayi shiru yasa Meerah cewa "Ko zan iya sanin dame zan iya taimaka miki?" Da k'yar ta iya cewa " Aunty Meerah aure nayi, amma gaba d'aya mijina wani irin mutum ne, na kasa gane gabansa da bayansa, yanzu haka saida ya ci mutumci na kafin ya bar gidan..." Da sauri Meerah tace "Subhanallahi! Hawa'u ko?" Cikin yanayin sangarta ta amsa da "Eh." Cike da jan kunne tace mata "Yanzu yer uwa taya zaki fara sanar da ni sirrin gidanki daga jin muryar juna yau? Ina ganin hakan bai dace ba, sirrinki, sirrin mijinki yakamat su zama naki, ko mahaifiyarki idan har ba shawararta zaki nema ba to ki koyi b'oye sirrinki wajenta, sakin baki yana sa ka zama sakarai wajen mutane, sakin sirrinki ko na mijinki zaisa ki rasa kima da daraja, dan Allah ki kiyaye yer uwa." Jin haka sai yasa Hawa'u jin ta ma fasa fad'an abinda tayi niyya, ita ma Meerah da taji shiru saita fahimci kamar bata ji dad'i bane, dan haka cikin sallama dan su rabu lafiya ta kuma gyara mata wasu kurakuren sai tace "Yanzu fad'a min wace shawara kike nema? Insha Allah zanyi iya bakin k'ok'ari na." Duk da dai tasha jinin jikinta amma tsaf ta kwashe komai ta fad'a mata wanda hakan yasa Meerah yin dariya tace "Hawa'u! Wace matsala kike ciki? Dan ni duka a cikin labarin nan naki banji matsala ko wani k'alubale ba, to wai ma a misali waya fad'a miki dan na saka *Abbas* ya bawa *Sameera* kyautar gida saboda ya kusanceta ya zamana ke ma dole sai an miki kyautar nan? Hawa'u, karki bawa kanki wahala ta hanyar yarda da duk wannan sauki-burutsun da kike gani muna rubutawa, abune da muke rubutawa mu kanmu da fatan samun irin wannan rayuwar, nasan kinsan kowace mace na da burin son jin dad'i da kuma samun nagartacciyar kulawa daga gurin mijinta, hakan yasa a duk lokacin da muka d'ora hannunmu zamuyi rubutu muke saka abinda zai k'ayatar ya kuma birge, domin kuwa idan muna rubutu lokuta da dama mu kan ji wani abu kamar damu ne yake faruwa, wanda hakan na tasiri a jikinmu har muji shauk'in abun a tare damu, idan tausayi ne zakiga wani lokacin har kuka mukeyi kafin mu aiko muku kuma kuyi kukan, kinga kenan ba duka abinda muke sakawa bane ya zama gaskiya, dan haka Hawa'u ki rumgumi mijinki hannu biyu tun kafin lokaci ya k'ure miki." Da tsananin mamaki Hawa'u tace "Aunty Meerah yanzu kina nufin kema baki samu kyautar daren farko ba? Sannan mijinki bai kaiki ban d'aki da kanshi ba?" Murmushi Meerah tayi tace "Bana ce miki a'a ban samu ba, saidai kyautar bata kai inda kike tsammani ba, sannan ni mijina ya zo min hankali kwance tare da dubaru wanda yasa ban jikkata ba bare har sai ya kai ga d'auka ta, sab'anin yanda muke sakawa an zo mata da k'arfi har saida aka d'inketa ko aka gasata." Jiki a sanyaye Hawa'u tace "Kenan idan na fahimta Aunty Meerah duk irin soyayyar nan da kuke rubutawa k'arya ce? Babu ita a zahiri? Ku kanku baku sameta ba? Kawai k'irk'ira ce." Wata dariyar ta sake yi tace "Waya fad'a miki haka? Alhamdulillah Hawa'u nagode Allah, *ni da mijina* babu abinda zance sai godiyar Allah, soyayya mai tsabta da tsarki mijina ke nuna min, kuma nima ina iya k'ok'ari na, ke Hawa'u na tak'aita miki domin bana son sakin sirrin gida na, kema ina fad'a miki duk wannan ne saboda na bada gudummuwa a gyara rayuwar aurenki, a tak'aice Hawa'u akwai wasu kalamai da kalar soyayya da nake sakawa a novel d'ina wanda ina arota ne daga gurin mijina, misali idan kika duba littafin *Auren Had'i*, akwai abubuwa dayawa dana saka a ciki na soyayya da kulawa wanda ni ce abun ya faru dani, ke har ma da ciwon da Ummi taji a cikin labarin da ni ce abun ya faru, haka idan kika duba littafin *Kallon Kitse* na saka wasu abubuwa wanda suma dani suka faru, amma fa na soyayyar da kulawa da kalaman, dan haka ba zance miki duka soyayyar k'arya muke sakawa ba." Cike da gamsuwa tace "Yanzu aunty Meerah wace shawara zaki bani?" Cewa tayi "... 馃憦馃憦馃憦 03/11/2021 脿 13:18 - Mom Khalid: 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� *AURE YAK'IN MATA* 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _DAGA ALK'ALAMIN_ *SAJIDA* _TARE DA_ *SAMIRA HAROUNA* _('Yan Mutan Niger)_ 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _*AURE YAK'IN MATA*_ 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _DAGA ALK'ALAMIN_ *SAJIDA* _TARE_ *SAMIRA HAROUNA* _('Yan Mutan Niger)_ 馃挮鉁� *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*馃専 _(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_馃 鈽� *[ T.M.N.A]* 鈽� 馃摉馃枈锔� https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/ _Assalama alaikum masoya 'yan mutan niger, ga wata sabuwa da yardar Allah, *AURE YAK'IN MATA*, hak'ik'a nasan wasu sun san labarin, dan kuwa mun farashi yanayi yasa baku gama ba. To mun dawo da yardar Allah, yanzu zamu ci gaba duba da masoyan da littafin suka samu, saidai wani canji da aka samu littafin zai zama na kud'i ne._ _Duk wata mai aure da ma wacce ba ta da aure ta yi k'ok'arin samun wannan littafi dan zai k'ayatar, zai warware wasu matsaloli na gidajen aurenmu, wannan labari ba wai k'ik'ira bace, zamuyi duba ne da rayuwar da mukeyi tare da mutane mu saka a ciki, hakan yasa zamu kasashi izuwa gida daban daban, kar ku bari a baku labari, indai kana da aure ka karanta zaka samu maganin matsalarka a ciki, idan baki da aure ki karanta zaki d'auki mataki na rayuwarki ta gaba._ _*Farashin mai sauk'i ne* naira d'ari uku (300) kacal, yan niger kuma dala d'ari ne (500)馃憣 zaka samu wannan littafi mai d'ubbin darusa a ciki._ _Domin tura na ka tura ta wannan account *2377403479* zenith bank, Khadija Umar Abubakar. Kuma akwai damar tura kati ta wannan lambar *081-686-594-14* IDAN KA YI TRANSFERT SAI KA TURA SHAIDA TA WANNAN NUMBER 93 81 16 18._ _'Yan niger kuma sai ku tura katin MOOV ko Airtel ta dala dari watau 500 francs ta wannan lambar *94-98-56-52*_ _Bismillahir rahamanir rahim_ 7锔忊儯 "Zan fad'a miki wasu abubuwa wanda nake ganin inhar kika rik'esu to insha Allahu zaki samu abinda kike so, ban ce miki mijinki zai zama kamar bawanki ba ko ki juyashi yanda kike so ba, amma dai zai girmamaki ya mutuntaki sannan kiyi fice a zuciyarsa ta yanda ba zai iya had'aki da wasu matan ba." Cikin farin ciki tace "Yawwa aunty Meerah ina jinki dan Allah fad'a min." "Hawa'u babban abu na farko shine hak'uri, ki zama mai hak'uri da mijinki, dan wani lokacin zai iya yi miki abu a matsayinsa na d'an adam ajizi, ke zaki iya kallon abun kamar yayi dagangan ne ko dan ya muzantaki, to idan kikayi hak'uri sai kiga an zauna lafiya. Wani lokaci kuma ke ce mai gaskiya a yayin da kuka samu sab'ani, amma saiya mayar da laifin kanki ya hukuntaki ko da ta hanyar yi miki fad'a ne, amma in kikayi hak'uri kika shanye da kanshi sai kiga ya baki hak'uri ya gano kurenshi ne." "Abu na gaba kuma shine ki zama mai ladabi da biyayya ga mijinki, idan har yace miki bana son wannan abun to ki kiyaye, idan yace miki kiyi to kawai kiyi indai bai sab'a ma addini, idan ya hanaki kuma to ki hanu ba tare da kin nuna masa baki ji dad'i ba, idan kikayi haka Hawa'u mijinki zaiji har a ransa cewa kin girmama shi." "Abu na gaba kuma shine tsabta, Hawa'u ki zama mai tsabta hakan ba k'aramin kankaro miki mutumci zaiyi ba a wurin mijinki, tsabtar nan kuma ta kasu kashi kashi kamar yanda muka sani, akwai *tsabtar jiki*, *tsabtar muhalli* da kuma *tsabtar tufafi*, nasan kinsan rabe raben duka wannan dana fad'a miki, idan aka ce tsabtar jiki to wanka, wanke baki, cire gashin gaba dana hamata, duk wani matse matsinki ki tabbatar kina bashi kulawa ta musamman, wanke kai da gyara shi yayi kyau da k'amshi, cire faratu akai akai, yin lalle na gargajiya ko na zamani, sannan uwa uba gabanshi, wanda wannan zama na musamman ya kamata muyi domin kuwa shine zai iya b'antaro miki darajar da bakiyi tsammani ba, yanzu zan d'auki kad'an daga tsabtar jiki na fad'a miki d'an abinda na sani." "Hawa'u duk rintsi duk wuya karki yarda ko da wasa ko da a mafarki ne mijinki ya ji wani odeur a jikinki da ba k'amshi wanda zai kwantar masa da hankali ba, ki tabbatar duk abinda zaiji ko ya gani daga gareki to mai kyau da gani ne kuma mai kyau da k'amshin shak'a, hakan fa na nufin ko da a cikin larura ne, Hawa'u na yarda akwai rashin lafiya da laulayi na ciki, amma karki yarda ki zauna da k'azanta a jikinki da uzurin cewa wai baki da lafiya ko kuma ciki ne da ke, ko da kwance kike yanda ba kya iya yin doguwar kwalliya, to kiyi wanka ki wanke duk wani wuri dake ajiyar d'auda da kuma wari. Sannan ki zama mai wayan saka lalle a k'afafunki da kuma hannayenki, karki yarda faratunki suyi fari fat kamar na namiji." Hawau dake sauraronta ta sauke wani gauron ajiyar zuciya tana mai bin akaifunta da kallo, a kalla ta kai wata biyar bata yanke farce ba, so take su yi girma su zama zako zako yanda zata je saloon a daidaita su su bada kalar na yan gayu, kunshi kuwa zata iya cewa rabonta da kunshi tun na aurenta, wato wanda aka tirsasata akai mata na amarya, bata son kunshi bale kitso, kitso takan tsaya ne kasan shower ta wanke kanta idan ta fito ta busar da shi ta shafa masa mai, gashi ita ba wani mai gashin nan na yayan novel ba, a gaskiya gashin kanta idan bata saka masa shampoo ba zai iya yanke hannun garji Meerah ta ce " ki yi hakuri Hawa'u iya gaskiyata nake son fada maki, Ke ko da boka da malan masu yi a wahalce suke , domin dai hanya ce marar kyau aka dauka, wace dole za.a ratse, dole za.a zauna cikin fargaba...haka kuma koda abin na ci yanda ya dace sai ki ga suna gannin ba haka ba domin shirkar da suka yi ta girmama ta kawo masu tsari mai muni da suke gannin shi ne daidai Sai da meerah ta nisa ta ce" to wai inama jin dadi takama jin fiert茅 a namijin da ka mayar solofiyo? Solofiyo mana namijin da shi zai yi magana ki mike jikinki na bari ki aiwatar ya dawo ke ke yin magana yana bari ya aiwatar kuma a kirayi haka da soyaya? HAWA.U ki godewa ni.imar Allah, kar ta kai ki da godewa azabarsa Hawa.u dake sauraronta jikinta ya nuna ta mugun yin sanyi, a hankali ta ce" Daga alkalumman Samirah da Sajida 03/11/2021 脿 13:19 - Mom Khalid: 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� *AURE YAK'IN MATA* 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _DAGA ALK'ALAMIN_ *SAJIDA* _TARE DA_ *SAMIRA HAROUNA* _('Yan Mutan Niger)_ _Assalama alaikum masoya 'yan mutan niger, ga wata sabuwa da yardar Allah, *AURE YAK'IN MATA*, hak'ik'a nasan wasu sun san labarin, dan kuwa mun farashi yanayi yasa baku gama ba. To mun dawo da yardar Allah, yanzu zamu ci gaba duba da masoyan da littafin suka samu, saidai wani canji da aka samu littafin zai zama na kud'i ne._ _Duk wata mai aure da ma wacce ba ta da aure ta yi k'ok'arin samun wannan littafi dan zai k'ayatar, zai warware wasu matsaloli na gidajen aurenmu, wannan labari ba wai k'ik'ira bace, zamuyi duba ne da rayuwar da mukeyi tare da mutane mu saka a ciki, hakan yasa zamu kasashi izuwa gida daban daban, kar ku bari a baku labari, indai kana da aure ka karanta zaka samu maganin matsalarka a ciki, idan baki da aure ki karanta zaki d'auki mataki na rayuwarki ta gaba._ _*Farashin mai sauk'i ne* naira d'ari uku (300) kacal, yan niger kuma dala d'ari ne (500)馃憣 zaka samu wannan littafi mai d'ubbin darusa a ciki._ _Domin tura na ka tura ta wannan account *2377403479* zenith bank, Khadija Umar Abubakar. Kuma akwai damar tura kati ta wannan lambar *081-686-594-14* IDAN KA YI TRANSFERT SAI KA TURA SHAIDA TA WANNAN NUMBER 93 81 16 18._ _'Yan niger kuma sai ku tura katin MOOV ko Airtel ta dala dari watau 500 francs ta wannan lambar *94-98-56-52*_ 馃挮鉁� *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*馃専 _(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_馃 鈽� *[ T.M.N.A]* 鈽� 馃摉馃枈锔� https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/ _Bismillahir rahamanir rahim_ 8锔忊儯 "Nagode aunty Meerah, insha Allahu zan rik'e abinda kika fad'a min." Cikin farin ciki ta amsa mata da "Ba komai Hawa'u, ke dai kawai ki zage damtse sosai wajen farantawa mijinki, Allah ya baku zaman lafiya." "Ameen nagode." Ta sake fad'a da murmushi a fuskarta kamar suna gaban juna, cikin girmama juna sukayi sallama kowa ya shiga wata sabgar, har saida ta gama shirin baccin cikin k'ananan kaya kafin Bashir ya dawo gidan, sosai yayi mamakin canzawarta saboda har hak'uri ta bashi, sun raya darensu cikin so da k'auna da farin ciki. Ko da suka wayi gari ma ta shirya abin kari ya ci ta raka shi ya fita, ko da ta dawo cike da kasalar rashin sabon k'ok'arin da tayi ta zauna kan kujera ta shiga WhatsApp, abun mamaki shine a cikin wanda ta nemi lambobinsu sai gashi yanzu ma an sake turo mata lambar aunty Sajida, dad'i taji sai kawai take a wurin tayi watsi da shawarar aunty Meerah da tunanin aunty Sajida zata bata wasu shawarwarin masu zafi wanda zata kama Bashir a hannu tunda taji ance ita d'in buzuwa ce, nan danan ta shiga lambar ta d'aga mata hannu tare da yin sallama, kasancewar safiya ce anyi sa'a uwar Lalla bata komai sai kula da yarmu a lokacin馃槈, saida ta gama aikawa oganta zafafan addu'a duk da kuwa ta mishi kafin ya fita kafin ta fara duba sauran lambobi, a cikin haka ta ci karo da lambar Hawa'u, kamar yanda karamci yake aikinta ta shiga lambar ta amsa mata cikin mutumtawa, gaisawa sukayi sosai kafin Hawa'u ta fad'a mata damuwarta, a cikin kalamanta ta fahimci harda sangarta na damun yarinyar, dan haka ma tayi dariya son ranta kafin tace "Tunda kinji ance ni buzuwa ce?" Saida tayi jim kafin tace "Aunty Sajida, dan Allah dan annabi ki taimaka min, ki d'auke ni tamkar k'anwarki ta ciki d'aya, ki saka ni a hanyar da kike bi nima ko zan dace da mulki a cikin gidana yanda na ga dama." Wani shirun Sajida tayi na d'an lokaci tana karanta message d'in Hawa'u, kanta ta girgiza tace "Ina so ki dubi Allah ki fad'a min dalilin da yasa kika yi tunanin ni Sajida zan iya samar maki damar mulkar gidanki yanda kika ga dama, gidan naki ma Hawa'u mijin ki?" Zama Hawa'u ta gyara ta dnana voice note ta karanto mata magana kamar haka "Aunty ke buzuwa ce, aunty birni da k'auye waye bai san buzaye na juya mazajensu tamkar waina a tanda ba? Aunty waye bai san idan ka yarda akai maka kishiya buzuwa ka kad'e har buzunka ba? Aunty ku fa kune da sirri, ku kuka iya rik'e mazajenku a tafin hannayen ku, bakwa aikin komai a gidajenku an zuba maku ma'aikata masu muku shara wanke wanke, raino wanki, masu kawo muku abinci harta da d'auke kwano aunty, ki yi hakuri ba zaginki nayi ba, dan na ji kin ce na dubi Allah ne na fad'a maki abinda nake tunani." Murmushi kawai Sajida ke saki daga inda take zaune, d'aga kai tayi ta kuma bin gidanta da kallo wanda ta gama k'yalk'yale shi ta saka turaran wuta haka kuma ta kimtsa 'ya'yanta suka zauna sunna hutawa kafin a dan jima ta d'ora girki dan ma mai gidan nata a ranar baya saukowa daga aiki da wuri da tuni ta gama komai ta shiga ibada. Turo mata message ta yi cewa" shekararki nawa a duniya? Sannan kwananki nawa da aure?" Hawa'u cikin zumud'i ta rubuto "Shekaru na ashirin ba d'aya a duniya, sannan ina cikin wata na biyu da aure." Kai sajida ta girgiza cikin jin takaicinta, wata biyu aman har yanzu bata gane yaren ba? Ko bata zuwa islamiya? Ko bata cud'anya da mutane? Ko kuma makauniya ce kuma kurma?. Ba tayi k'asa a gwiwa ba ta rubuto mata amsa kamar haka " Hawau, shin an tab'a shan romon miya ba'a sha wahalar dafata ba? Hawau Aure? Aure? ban sanki ba, ban san inda kike ba da k'anwata ce ke ta ciki d'aya sai na nemi dorina na je gidanki na zane maki jiki! Kar kiyi mamaki abin haushi ma hasalani, Ke yaya zaki ce zaki yi anfani da rubutun cikin novel wanda aka k'awata dan labari yayi dad'i kice haka kike son gani a naki gidan? Da ake tsara film ake haskawa haka suke a rayuwar gaskiya? Ke Hawau kiji tsoron Allah ki sauko daga inda kika hau domin ba hanya mai kyau bace, da kike maganar buzaye sirri, shin mu kayan halitarmu da aka saka aka halice mu yafi na sauran mutane ne? Da kike maganar a d'aukar mana 'yan aiki ina mai tabbatar maki shirme ne, ke Hawa'u ina anfanin ki tashi a gidanki baki motsa kin gyara kin k'yalk'yale da lafiyarki da ranki ba? Ko wasun mu da suka d'auki zama da sangarta aiki sun ajiye sun gane cewa biyayyar nan ita zata fishe su, to wai iyayenmu da suka karanta dandali kafin a haife mu, labaru masu d'auke da darusa da arzik'in da shagwab'a dan me basu zauce cewa sai an masu haka ba? Ko zaki ce min su sun san abinda suke yi?" Sosai Sajida ta ringa fada dan taji haushin irin wannan sakarci, a ganinta sakarci ne kafin ta sasauta muryarta tace "Na ji dad'i da kika nemi shawarana Hawa'u, Shawarar da zan iya baki shine ki je kiyi biyayya, kiyi biyayya, kiyi biyayya, kiyi hak'uri, ki jajirce, ki sani aure da akai maki an maki shine dan ki raya sunnar ma'aiki annabinmu annabi Muhamadu salalahu alaihi wa'salam, mijinki uban gidanki ne, mijinki sirinki ne, mijinki duniyarki ne, mijinki ya isa da ke, mijinki shine kalmarki, ki mayar da gidanki filin neman aljanarki, ki gyara, ki tsaftace, ki girka mai kyau ko dan ke kanki ki ji dad'in kanki, ki samu lada, ki ji dad'in zama da abokin zamanki." Saida ta tura mata ta fita ta je ta d'ora ruwan zafi dan yin dambun shinkafar data saka aka nik'o mata. _Zan ci ma ch茅rie_ Hawau dake k'ara karanta message d'inta ta gyad'a kai a fili tace "Tap, wannan dama k'awance suka yi da aunty Hassana na tabbata da aunty ta barta ranar nan da ta wanka min mari." Tana tura baki tana k'ara bin message d'in da kallo kafin ta kuma cewa "Da mamaki, ta hana min sirinsu ne, idan ba haka ba gashi idannuwanmu na gani, daga an aure su ake basu kyautar mota, a saya masu gida a kai iyayensu maka!" Wani message ne ya shigo mata kamar haka "Kiyi hak'uri nayi miki ihu duk da message ne, ki sani na tsorata ne ganin rubutun da muke dan fad'akarwa har yana saka wasu tunanin da ba shi ba, na ji na samu rashin k'warin gwiwar ci gaba da fad'akarwa domin tsoro ya shige ni da tambayar kaina shin *Fad'akarwa na ke ko lalatawa?*" D'orawa tayi da "Sai abinda zan fad'a maki na k'arshe shi ne yanzu duniya ta cenza, ki daina d'aukan sirrinki kina yad'awa haka kawai, shin kin san wacece ni? Kin san zuciyata? Kin san ko na san mijin naki? Hasalima zaki iya rantsewa da ina da auren ko bani da shi? Kin san ni mutun ce ko aljana? Kin san me nake iya yi da wanda bana iya yi? Idan fa muguwace ni na yad'a maganarki a duniya? Idanfa dama jiran irinku nake na saka ki muguwar hanyar bin bokaye da malaman tsibu? Ba abinda baya faruwa a duniya hakama a social media, Ma'assalam." Wayar ta jefar da sauri tana zarar ido Bayanta ta shiga waiwaigawa nan da nan tsoro ya kamata, tsoro ta ji ya rufeta na kar a je aunty Sajidar kanta aljanar ce.馃馃槅 Da sauri ta mik'e ta d'auki hijabinta ta saka ta fito ta d'auki jakarta da wayarta ta juya ba tare da tayi kiran wayar mijinta ta nemi izinin fita ba, hasalima bata gyara gidanta ko ta d'ora girki ba, ta fito k'afarta zata kaita inda zuciyarta ta umarceta..... *Aure yak'in mata* 03/11/2021 脿 13:19 - Mom Khalid: 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _*AURE YAK'IN MATA*_ 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _DAGA ALK'ALAMIN_ *SAJIDA* _TARE_ *SAMIRA HAROUNA* _('Yan Mutan Niger)_ _Assalama alaikum masoya 'yan mutan niger, ga wata sabuwa da yardar Allah, *AURE YAK'IN MATA*, hak'ik'a nasan wasu sun san labarin, dan kuwa mun farashi yanayi yasa baku gama ba. To mun dawo da yardar Allah, yanzu zamu ci gaba duba da masoyan da littafin suka samu, saidai wani canji da aka samu littafin zai zama na kud'i ne._ _Duk wata mai aure da ma wacce ba ta da aure ta yi k'ok'arin samun wannan littafi dan zai k'ayatar, zai warware wasu matsaloli na gidajen aurenmu, wannan labari ba wai k'ik'ira bace, zamuyi duba ne da rayuwar da mukeyi tare da mutane mu saka a ciki, hakan yasa zamu kasashi izuwa gida daban daban, kar ku bari a baku labari, indai kana da aure ka karanta zaka samu maganin matsalarka a ciki, idan baki da aure ki karanta zaki d'auki mataki na rayuwarki ta gaba._ _*Farashin mai sauk'i ne* naira d'ari uku (300) kacal, yan niger kuma dala d'ari ne (500)馃憣 zaka samu wannan littafi mai d'ubbin darusa a ciki._ _Domin tura na ka tura ta wannan account *2377403479* zenith bank, Khadija Umar Abubakar. Kuma akwai damar tura kati ta wannan lambar *081-686-594-14* IDAN KA YI TRANSFERT SAI KA TURA SHAIDA TA WANNAN NUMBER 93 81 16 18._ _'Yan niger kuma sai ku tura katin MOOV ko Airtel ta dala dari watau 500 francs ta wannan lambar *94-98-56-52*_ 馃挮鉁� *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*馃専 _(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_馃 鈽� *[ T.M.N.A]* 鈽� 馃摉馃枈锔� https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/ _Bismillahir rahamanir rahim_ 9锔忊儯 Gidansu aminiyarta ta je hankalinta a tashe, tunda suka zauna a d'akin mahaifiyarta labarin tattaunawarsu da Meerah da kuma Sajida take fad'a ma ta, har ta k'ara da fad'in "Abin da ya fi bani mamaki shi ne, yanda kusan maganganunsu su ka zama iri d'aya, dukansu magana su ke min akan na kula da miji sannan na zage damtse wajen faranta ma sa rai, sai na shiga tunanin to wai da gaske haka su ke a gidansu suma?" Nisawa Zeinab ta yi tace "Kuma fa sai kiga ba haka bane, ni abin da na fi tunani kamar dai saboda basu san ki bane, kinga kai tsaye ai ba za su tona mi ki sirrin gidajensu ba, musamman aunty Sajida." Galala ta kalleta tace "Kuma fa hakane, to miye abun yi yanzu k'awata?" Shiru ta yi alamar tunani sai kuma tace "Ai aunty Sajida 'yar garin nan ce aka ce, me zai hana ki nemi kusanci da ita, za ki iya k'aruwa da hakan sosai." Da alamar tambaya a fuskarta tace "Kin tabbatar?" Cike da tabbaci tace "Na tabbatar, kinga da haka ma har za ki iya zuwa gidanta ki ganewa kan ki komai." Cikin jin dad'i tace "Gaskiyarki kuma fa, ai haka ma za ayi k'awata, nagode." Sai kuma ta yi saurin cewa "Amma kinsan gidanta ne?" Girgiza kai ta yi tace "Ban san unguwarta ba ma bare gidan." K'yasta hannunta ta yi tace "Wannan ba matsala bane, tunda har mu ka samu lambarta ai munyi mai wuyar." Da irin hirar nan har ta shiga labarta ma ta matsalar Bashir da take fuskanta har ta manta da cewa ba da izininshi ta fito daga gida ba, saida ta ciro wayarta da niyyar shiga WhastApp kawai ta ga agogo ta nuna k'arfe 11:53, gabanta ne ya fad'i ta kalli Zeinab ta mik'e ta na fad'in "Na shiga uku Zeinab, Bashir 12:00 ya ke saukowa daga aiki, yau zan sha jaraba." Da sauri ta fita kamar za ta tashi sama tana jan gyalenta a hannu, motarshi da ta d'auko ta shiga ta warceta da sauri ta bar unguwar ta na tunanin kalar fad'an da za ta sha yau kuma, gashi dai lafiya lau su ka rabu, amma ba zai duba k'ok'arinta ba yanzu nan wannan d'an kuskuren da ta yi sai ya mata bala'i. *Gidan Leila* Yunk'urawa ta yi ta sauka daga kan gadon ta na d'aukar zaninta da sauri ta d'aura, nufa kan ta ya yi ya na fad'in "Haba ch茅rie mi ye haka? Ya ki ke guduna kamar wani abun tsoro?" Girgiza kai ta shiga yi ta na fad'in "Dan Allah ch茅rie ka rabu dani haka na huta, na gaji wallahi ni ban san haka ka ke ba." Marairaicewa ya yi yace "Haba ch茅rie, amma ai na jima ina fad'a mi ki sai kin yi hak'uri da ni, ni fa mabuk'aci ne sosai." Fashewa ta yi da kuka na neman agaji tace "Ni ban san haka abun ya ke ba ch茅rie, a gaskiya ba zan iya ba wallahi, ka yi hak'uri mana kai ma, tun jiya fa da dare abin da ka ke yi kenan." Da mamaki ya kalleta yace "Haba dai ke kuwa, da dare fa sau shida ne aka yi, kuma ke ki ka ce kin gaji a bari har da safe ai." Da sauri ta nunashi da yatsa tace "To ba gashi ka yi ba yanzu har sau biyu, ni wallahi na gaji ya isa haka, haba..." Had'e fuska ya yi yace "Ch茅rie zo nan, na mi ki alk'awari daga wannan shikenan, wanka ma zan yi na fita yanzu." Mak'ale kafad'a ta yi tace "Kawai ka hak'ura ka tafiyarka, ni wallahi yunwa ma na ke ji." Rarrafawa ya shiga yi zai sauka daga kan gadon, da sauri ta nufi hanyar fita sai dai tuni ya rik'ota, ihu ta fasa ta na kubcewar ya saketa, da k'arfi ya jaye zanin jikinta ya gurfanar da ita ya tilasta ma ta yin ruku'i amma hannayenta akan gadon, rik'e k'ugunta ya yi gam a hannunshi ba tare da tsaiko ba kawai ya sake daidaita kan shi ya shiga jikinta, k'ara ta k'walla tare da ta yi luuuu za ta yi zaune, amma da azama ya tarota jikinshi tare da d'ora kan shi akan mazaunanta ya ci gaba da hak'arta ba ji ba gani. *Gidan Maryama* Duk zaune suke a tsakar gidan tare da yara su na kama ma ta aikin abincin yamma, ba su yi zato ba kawai ya shigo gidan tare da sallama da kuma wani matashin saurayi a bayanshi d'auke da buhun shinkafa da katon d'in macca. Gabanta ne ya shiga fad'uwa daki-daki saboda tuna waye mijinta akan kishi, rigarta da ke jikinta ta sake kallo 'yar k'arama mai siraren hannaye kan ta kuma babu d'an kwali, tasan fa sai ta Allah su rabu lafiya, da sauri ta mik'e tunaninta tun kafin su k'arasa shigowa har inda su ke ta shige d'aki, hakan ya sa shi kallon yaron da fuska a tamke yace "Ajiye a nan, nagode." Ajiyewa ya yi ya juya ya fita, yaaran ne su ka dinga mi shi sannu da zuwa amma bai amsa ma kowa ba, kai tsaye ciki ya wuce ran shi na tafasa, ya na kaiwa k'ofar d'akin ita kuma za ta fito da k'aramin hijab da bai wuce gwiwarta ba, murmushi ta sakar mi shi da fad'in "Sannu da zuwa Abban Nadi..." Ba ta kai k'arshe ba ya jawo hannunta su ka koma d'akin da ta fito, kan gado ya wurgata ba tare da b'ata lokaci ba ya d'aga hannu ya kwad'a ma ta mari, razananniyar k'ara ta yi a bazata sai kuma ta kame bakinta, duk da a cikin hijabi ne amma saida ya kama gashinta sosai ya nunata da yatsa yace "Maryam wani irin wulak'anci ne wannan? Shin ban hana ki zama da k'ananan kaya ba a gidan idan har bani za ki saka ma ba?" Da sauri ta d'aga kai cikin wahala tace "Ka hana ni, ka yi hak'uri." Sakin gashinta ya yi ya sake d'auketa da mari ya na fad'in "Kenan raina ni ne ki ka yi, bayan gabanki da ya kalla shi ne har da mik'ewa ki na takawa takon da ko ni ki ka yi wa sai na yi da gaske na ke rik'e kai na, Maryam ke da komai na jikinki mallaki na ne, ki san da haka." Fitowa ya yi daga d'akin ya shiga na shi dan yin wanka, ba ta fita daga d'akin ba dan tasan dole yaranta su gane wani abu ya faru har ya sakata kuka, duk da dai ta fara fahimta Nadia da k'aninta kamar su fara lura da yanayin zamansu, amma hakan ba zai hanata yin taka-tsantsan da kiyayewa ba. *Gidan Husaina* Binta yake da kallo dukkan abubuwan da take bai ce komai ba. Cen ta zo ta zauna bayan ta saka yaronta bacci ta na d'an kallon agogo sai kuma ta saci kallonsa ta kuma maida hankalinta wajen TV. Dariyar shek'ek'e ya yi yace "Husaina ta Salis." Kallonsa ta yi da mamaki duk da ta jima da mayar da kalmar mamaki a rayuwa da d'an giya gefe aman sai yau ta ji d'an mamaki. Gyara zama ya yi yace " Husaina yanzu dan ina d'an iska, kuma ina auren wace bata san ciwona ba shine har ki ka wanke min mota, ki ka gyara min abin da zan saka kika wanke min takalmana ki ka zo ki ke jiran na fita a warhaka wajen k'arfe goman dare na je na shawo na dawo maki ko a k'arfe nawa ke ko oho ko? Yau na ga maraici, yau na ga rayuwa da ace uwata da rai da ta yi kukan shaye shayena, sannan ta tashin min tsaye na daina." Husaina ta k'ara zuba masa ido tana kallonsa kafin tace "Salisu me ka ke so a cikin kayana wanda za ka siyar ka samu kud'i?" Waro idanuwansa ya yi ya na kallonta, ai kuwa kamar ta kunna shi yace "Au! Wato ga d'an iska, ga mai bakin uwa, ga shegen nan, ba zan yiwa matata magana ba sai dan ina son siyar da kayanta na samu kud'in shan giya ko? Husaina in ban daki hancinki ya kawo jini ba shege Haule ta haife ni! Yau ga iskanci to dan uban mutun kayan uban wa ya siya ma ki? Ina ce nine nan Salis ko? To tashi ki d'auko min shadar nan sabuwa na siyar dan bani da ko sisi ban san gobe da me zan baku kud'in cefanai ba a gidan nan." Murmushi mai ciwo ta yi ta d'ora k'afa d'aya kan d'aya ta turo d'aurin d'an kwalinta gaba tana kallonsa tace "Salisu, ka kuwa san cewar nima na iya iskanci? K'yaleka da nake idon yaronka ne! Aman in ka d'aukar min shada ka siyar Allah ya tsinen albarka, kai bara ka ji shadar nan yanda ba ko sisinka a ciki ba zaka ci sisinta ba, domin ko wajen auren ban saka na je ba balle ka kai minbarin mai baka giya ya baka a kambacin shadata." Ina wuta su fad'a? Salis kamar jira yake ya mik'e ya ringa susurfa mata ashar, ta inda ya ke shiga ba ta nan yake fita ba , ya gaura mata zazafan marin da sai da jini ya tsinke mata a bakinta, ta dafe kanta sadde ta na zubar da hawaye, ba ta ankara ba ta ji saukar d'amara a jikinta. Idanuwanta suka kad'a sukai jajajir hankalinta ya tashi, da sauri ta mik'e tsaye ido rufe ta kama d'amarar d'in nan ta warce a hannunsa, ita kanta bata san zata iya haka ba aman sai gani ta yi ta rik'e hannayen Salis biyu a hannunta ta shiga lafta masa d'amarar nan kamar an aikota. Ido waje salis Husaina yake k'uro ido yana zunduma ihu, kasancewar dama a goye sai ta goya shi ta fita da gudu, biyayya ce ta aure da ganin idon yaronsa ya sakata had'iye dukkan rashin mutuncinsa, aman a yau ta kai wajen da bata ji bata gani. Laftarsa take har sai da ya yi lak'was ya zube a wajen, dama ba wani kuzarin kirki ke ga jikin Salis ba, a kullum ya na cikin maye ne, ya kama wannan ya siyar, ya kama wancen ya siyar, a yau dai ta faru ta k'are domin sai da ta sake shi ya zube k'asa sai kuma ya mik'e ya kwasa a guje. Cikin motarsa ya shige yana ihu da k'yar ya iya tashin motar ya kama hanya, bai zame ko ina ba sai gidan iyayen Husaina. Ya na shiga a guje ya sauka ya nufi b'angaren da ya tabbata mahaifinsu na nan. Kuka ris ris yake shek'awa hankali tashe ya je ya tsuguna a gaban malan wato mahaifin Husaina, hankali tashe yake tambayarsa ko lafia? Domin har iyayen yan matan sun fara taruwa ciki har da maman su Hawa'u. Ya na kuka ya bud'i bakinsa yace "Husaina ce ta zane ni, Baba daga magana Husaina ta dinga tsala min kashi kamar yaron ta." Kallon kallo su ka shiga yi sai kawai matan wurin su ka bushe da dariya, sai mahaifiyar Husaina kawai da ta rintse ido da tunanin me ya yi zafi haka har Husaina ta d'auki wannan matakin? Duk abin da ta ke fad'a mu su kenan ba sa ji? Hankali a tashe malam d'in ya kalleshi yace "... *Mutanenku*馃憣 03/11/2021 脿 13:20 - Mom Khalid: 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _*AURE YAK'IN MATA*_ 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _DAGA ALK'ALAMIN_ *SAJIDA* _TARE_ *SAMIRA HAROUNA* _('Yan Mutan Niger)_ _Assalama alaikum masoya 'yan mutan niger, ga wata sabuwa da yardar Allah, *AURE YAK'IN MATA*, hak'ik'a nasan wasu sun san labarin, dan kuwa mun farashi yanayi yasa baku gama ba. To mun dawo da yardar Allah, yanzu zamu ci gaba duba da masoyan da littafin suka samu, saidai wani canji da aka samu littafin zai zama na kud'i ne._ _Duk wata mai aure da ma wacce ba ta da aure ta yi k'ok'arin samun wannan littafi dan zai k'ayatar, zai warware wasu matsaloli na gidajen aurenmu, wannan labari ba wai k'ik'ira bace, zamuyi duba ne da rayuwar da mukeyi tare da mutane mu saka a ciki, hakan yasa zamu kasashi izuwa gida daban daban, kar ku bari a baku labari, indai kana da aure ka karanta zaka samu maganin matsalarka a ciki, idan baki da aure ki karanta zaki d'auki mataki na rayuwarki ta gaba._ _*Farashin mai sauk'i ne* naira d'ari uku (300) kacal, yan niger kuma dala d'ari ne (500)馃憣 zaka samu wannan littafi mai d'ubbin darusa a ciki._ _Domin tura na ka tura ta wannan account *2377403479* zenith bank, Khadija Umar Abubakar. Kuma akwai damar tura kati ta wannan lambar *081-686-594-14* IDAN KA YI TRANSFERT SAI KA TURA SHAIDA TA WANNAN NUMBER 93 81 16 18._ _'Yan niger kuma sai ku tura katin MOOV ko Airtel ta dala dari watau 500 francs ta wannan lambar *94-98-56-52*_ 馃挮鉁� *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*馃専 _(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_馃 鈽� *[ T.M.N.A]* 鈽� 馃摉馃枈锔� https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/ _Bismillahir rahamanir rahim_ 1锔忊儯0锔忊儯 Sadda kan shi ya yi ya na fad'in "Inna lillahi wa'inna ilaihi raju'un, Hassana? Wai Hasana ka ke nufi?" Ya k'arashe ya na d'agowa ga duban Salis da ke murzar ido ba ko hawayen, d'aga masa kai ya yi yace "Eh malam ita, duka fa kamar ita ta haifeni." Gyara zama malam ya yi yace "Wai wane irin duka? Ni fa ban gane ba." Mik'ewa ya yi zai tattare rigarshi dan ya nuna masa yayi saurin dakatar da shi ya na fad'in "Zauna." Zaunawa ya yi ya na kallonshi, d'aga kai ya yi ya kalli matan yace "Ku koma ciki." Duk juyawa su ka yi suka shige har da maman Hassana, saida ya ga shigarsu ya kalleshi yace "Salis, wannan wace irin lalacewa ce haka? Hassana fa ka ce matarka, abun babu ko dad'in ji, kai fa namiji ne da aka damk'a ragama mai girma da nauyin gaske a hannunka dan sanin cewa za ka iya, amma kuma ace haka na faruwa." Girgiza kai ya yi yace "Shikenan, ka yi hak'uri ka ji, ka tashi ka je, na maka alk'awarin zuwa gidan gobe da safe da kaina dan na tsawatar ma ta, dan wannan ba tarbiyata b芒 ce, wannan sam ba ak'idar gidan ba ce." Mik'ewa ya yi ya na jinjina kai ya nufi hanyar fita bai ce komai ba, da kallo ya bi shi da takaicin jin lamarin, duk da ya na da sani sosai akan shan giyar Salis da irin zaman hak'urin da Hassana ke yi, amma ai ba hujja bace da har za ta iya yiwa mijinta wannan mugun rainin har ta d'auki hannu ta dakeshi, zai d'auka idan har namiji ne ke dukar masa 'ya, amma ace matar ce za ta daki namiji? Sam ba zai lamunta ba, hasalima ba zai yarda ba ko da irin ta fad'a ya fad'a ne, da haka ya mik'e ya shiga cikin d'akinshi da tunanin wayar garin gobe ya je ya tsawatar ma ta tare da taka mata birki. *Gidan Rahila* Da ladabi ta mik'a masa abincin ta gyara zamanta ta na kallonshi ta na masa firfita da mafuci dan an d'auke wuta ta na fad'in "Gaskiya ka sha rana sosai, ashe har shagon ma babu wuta?" Saida ya fara aika loma baki yace "Wallahi babu, ni a tunani na akwai wutar a gida, shi ya sa na taho da hanzari dan na samu nutsuwa, ashe nan ma babu." Cikin fara'a tace "Da alama fa na duka gari ne." Cikin tauna shinkafar bakinshi yace "Da alama kam." D'an kallonta ya yi da kyau yace "Wannan rigar atamfar fa? Ina ki ka samo ta?" Murmushi ta yi tace "Sabon d'inki ne, ya min kyau ne?" Jinjina kai ya yi yace "Ya yi kyau, amma a ina ki ka samu atamfar har aka d'inka ban sani ba." Da murmushi a fuskarta tace "Hummm! To ai ka ga ina 'yar sana'ata a cikin gida, ba komai ne zan zauna sai ka min ba." Ba fara'a a fuskarshi yace "Hakane, amma dai na dinga sanin ma ai da dad'i, kinga ni idan zan mi ki saina ba ki zab'i na kalar da ki ke so da tambayar wanda zai d'inka mi ki." Jinjina kai ta yi tace "Hakane, amma ai dan ina son yi ma ka bazata ne." Cikin cin abincinshi yace "Duk da haka dai a dinga sanar da ni, idan ba haka ba nima saina daina mi ki d'inkin." Dariya ta yi cike da raha tace "Idan ma baka min ba ai kasan Abba na zai min." Kallonta ya yi yace "Amma ai yanzu ba k'ark'ashin Abbanki ki ke ba." Da rausaya tace "Duk da haka, amma ai Abbana ya na raye." Tsai ya yi ya na kallonta yace "Yanzu zaki iya cewa Abba ya mi ki d'inki?" Cike da zolaya ta had'e fuska tace "Tas ma kuwa, to ba Abbana ba ne?" Ture kwanon abincin ya yi ya mik'e ya na kallonta yace "Kenan burinki bai wuce ki nuna gazawata a wajen iyayenki ba? Shikenan to daga yau ya dinga mi ki d'inkin." Tsaki ya yi ya bangaje kwanon abincin ya fita a d'akin, da kallo ta bishi da mamaki da tunanin ko dai wasa ya ke? To anan ina abun jin haushi? Me ta fad'a da har zai b'ata rai? Daga zolayar cikin raha? Girgiza kai ta yi ta shiga tattare wurin ta d'auke kwanukan daga nan ta fito a d'akin ta kai su madafa, a runfar da yaran ke kwance tare da surukuwarta ta zauna ita ma dan zafi ne ya korosu nan d'in. *Gidan Humaira* Cike da takaicin halin rashin sanin ciwon kan da yake nuna mata take kallonshi, hak'ar abincin shi yake ba k'akk'autawa sai gumi ya ke, ganin ya na daf da cinyewa yasa ta d'an tab'e baki tace "Humm! Abban *Hanifa* ba ka tambayeni ya aka yi na samu kud'in naman da har na saka a miya ba?" Saida ya kalli farar miyar da ta daddaga masa da naman kaji (kazi) ya kalleta yace "Ban gane ba? Kina macen da dubaru basa k'are mu ku shine har sa茂 na tambayeki dan kinyi girki da nama." Da mamaki sosai tace "Dubaru? Naman nan da na saka kake kira da dubarun m没 na mata? A k'alla fa kaza d'aya jaka uku, kuma a hakanne zanyi dubarunmu?" A tsawace yace "To wai sai me? Ke matsalarki kenan ba damar kiyi abu a gidan nan sai ki dinga fad'in ba ayi magana ba, to ni da na ke mu ku uban wa nake fad'ama? To ki daina mana idan ba dan Allah kike yi ba, kuma naga ai yaranki ma suna anfana haka ke ma." Ci gaba ya yi da cin abincin ya na fad'in "Ko wani namijin ne ya baki kud'in da kika siya me ye ya dameni? Tunda dai kin d'auke min wani nauyin." Daram! Ta ji gabanta ya fad'i, k'uri ta masa da ido ta na kallo, dama abin da ya ke nufi da ita kenan? Haka ya d'auketa a ran shi? Rashin mahimmancinta har ya kai haka dama? A hankali ta dafe kanta ta na fad'in "Inna lillahi wa'inna ilaihi raju'un." Ba ta sake d'agowa ba har ya gama ta na ji ya mik'e ya fita ba tace komai ba, a ranta kam ban da zafi babu abinda ta ke ji, sai taji ma kunya ta rufeta kamar a gaban abokiyar zamanta ya fad'a, dan gida d'aya suke da yayanshi da matarshi shi ma, kasuwar da take ita ce ke rufa musu asiri har take kece raini a wajen girki ko sutura, amma ba dan haka ba indai dan ta Aminu ne to za su mutu da yunwa ma bai damu ba. A kullum ta duniya takan ji takaici na damunta, ba na komai ba sai na irin halin ko in kula da rashin kishin iyali irin na mai gidanta, wai dama haka du yawancin maza suke idan zama ya yi zama? Yanzun ba zai nuna mata kishi irin na mazan da suka san kansu ba a furucinta har shine zai ce idan wani ya bata ya rage masa wani nauyin? Hasbunnalahu wani'imal wakim, yanzun da k'aramin tunani ne da ita sai ta je ta amsa a hannun wannin, shi dai mijinta ba abinda ya dame shi bale har ya kula ko ya nuna b'acin ransa, idan ya so ita d'in ko oho cen tsakaninta da ubangijinta, idan ta mutu a cikin irin wannan halin shikenan ta je ta tarda mumunar makoma. Mik'ewa ta yi ta kwashe girkinta ta zauna da wayarta ta shiga magana da costomanta, ta riga ya ta gane rayuwa cewar mijinta dai ya jima da yiwa rayuwarta k'aura, dan haka take zage dantse ba wannan kasuwar ba wancen tana neman na kanta, ba dan komai ba sai dan ta d'inkawa kanta, ta yiwa y'ayanta, su ci mai kyau su kwonta a muhali mai kyau, bata nema dan ta tara, dukan ribarta na tafiya ne a d'awainiyar iyalinta, kuma tana alfahari da hakan, da haka take kira ga mata kan su nemi na kansu, sana'a ta fi dubu a duniya, sana'a ba kunya bace, ba wai dan kana dan wane zaka ce ba zaka saida ba, shi ko da kyau ana buk'atar wanka. *Gidan Hawa'u* Tsaye take a saman kansa tun d'azun tana d'an jijiga , ganin ya k'i ya kulata kwata kwata tace "Bashir wai meye haka ne? Wai dan Allah wannan halayen na meye ne? Ni fa ba matar da za'a auro a kawo ana galazama bace, kai shikenan a rayuwarka ba zaka yiwa mutun uzuri ba? Na ce da kai bata ji dad'i bane kawar tawa hakan ya sakani fita ban sanar maka ba, amma shine Bashir zaka kama gaba da ni? Ni wallahi ban san haka kake ba Bashir, ban san haka zaka dawo min ba, Bashir ka duba fa ka gani duka duka wata na biyu ne muke rufewa, shikenan sai ka nemi mayar min da rayuwa garari? Bashir ka duba ka ga kawarmu Farida, aurenta kusan shekara biyu kenan, kullum saman status d'inta sakawa mijinta albarka ne take, tana d'ora irin abubuwan da yake siya mata da irin yanda suke shan soyayya, shikenan ni sai na gagara samu? Kafin a yi aurenmu ai ba irin abinda baka ce zaka min ba dan jin dad'in zama da kai, aman shine na k'i samarina na aureka zaka kasa cicika min alk'awarurukan? Ba wani lalab'awa, ba wani kalamai masu dad'i, ba wani kula, daidai da kwalliyata baka ganewa amma idan na zauna na d'an lokaci ba kwalliya ka iya ganewa harma ka fad'a." Kansa ya dafe a hankali yana fad'in "Yau na shiga uku na lalace." Sai kuma ya d'ago ya zuba mata ido, sanye take da wandonsa tree quater, sai farar rigarsa ta ciki wace yake sakawa a k'asan shada ko yadi, kanta a tsefe ta yi irin kamun nan na cen saman kai wanda bashi da kyau sai jijiga take ita ga wace ya b'atawa. A d'an fusace yace "To ai ni sai ki je ki tsitsine min a saman satus d'in, ke wannan status d'in na jaraba na soke shi, in kika kuma d'ora min hotonki a saman status sai na maki tijara dan ni ba gantalalle bane! Ke hawa'ule ki kiyayi iya shegena, yanzu wanduna na du kin sanye min idan na ce ki wanke kin sai ki ce ke ba zaki iya ba hannunki zafi na ba mai wanki, mai wankin da kin san sai k'arshen wata yake zuwa ya yi wankin ko? Wannan rigunan da kike saka min kina shiga kicin da su kamawa suke, sai na yi ta darza basa fita du abin man girke girkenku ya lalata masu kalarsu, kin ga rantsuwa ce ta katshe na maki idan kika kuma fita ba da sani na ba tsinuwar mala'iku ta tabata a gareki tunda dai ni kin gama ganin girmana kin raina ni! Ki b'ace min a saman kai da Allah irgen kud'i nake kar ki saka na had'e da wanda ba nawa ba kuma mu dawo mu zauna! Ni kam na shiga uku, wai dama haka auren auta yake ko dai ni tawa matar ce yar rainin hankali?" Hawa'u ta cika, ta cika, ta cika, ta kai wajen da saura k'iris ta fashe, ta turo baki, ta ringa sama da k'irjinta tana k'asa. K'ara tokare tsayuwarta ta yi ta k'ara had'e rai tace "Kai in ka gaji da ni ne ka sake ni mana?" Wannan karon da mugun mamaki ya d'ago yana kallonta, yana gannin harda rashin d'aukan karatun islamiya a al'amarin, yana iya rantsewa ba yi take ba idan malam na koya mata, dan haka yanzun shawarar da zai yankewa kansa tun kafin ta fi k'arfinsa shine kaita makarantar islamiya. Domin dai shi yana son matarsa, so mai tsananin gaske, itace burinsa, da ita yake son tara y'aya, shi tsatso mai kyau , iri mai kyau ya gani ya je ya aura ba zai iya sakinta ba, to shi wallahi abin har ciwon kai yake saka masa to wai kamar mashayiyar giya? Ya saketa fa ta ce? D'an muskutawa ya yi zai mik'e hakan ya saka ta shige ciki da gudu tana k'ara kumbura a fili ta kuma d'aga muryarta tace "Wallahi ba zai yiwu ba! Ni auren soyayya na yi ba shirme ba malan ehe!" *Gidan Hassana* Rashin kud'i yau ya sa ko da Salis ya je gidan giyar dole ya dawo gida, dan bai samu wacce zai sha ba, dama kuma gidan giya kamar gidan masu zaman kansu ne, iya kud'inka, iya shagalinka, ya na shigowa d'akin da sand'a sai ya samu ta yi baccin ta hankali kwance, a hankali ya kunna hasken fitilar ya gauraye d'akin, tsai ya yi ya na kallonta daga sama har k'asa, wata arniyar rigar bacci ce ta saka, dake ita d'in mai jiki ce sosai sai ta mata kyau ta fito mata da komai, musamman mazaunanta da ke matuk'ar birgeshi ya ke jin dad'in zama a kan su. A hankali ya shiga cire kayan jikinshi tsaf sannan ya kashe fitilar, a hankali ya haura kan gadon tare da yin ruf da ciki a kan d'uwawunta ya na sauke numfashi. Ya na son matarsa so mai tsanani, ya na son zama da ita dan ita ce rufin asirinshi, matsalarshi ce kawai matsalar zaman aurensu. A firgice ta farka tana lalube lalube tare da tambayar waye? Domin ta san mai gidan ya fice, ko tace yaji yake mata dan kuwa baya yarda su had'u daga jiya abinda ya yi yau da sand'a yake komai a cikin gidan. Yanayin da yake tab'a jikinta ya shaida mata shine, hakan ya sakata rik'e hannunsa tana sauke ajiyar zuciya kafin a hankali ta shiga k'ok'arin mik'ewa. Tsai ya yi da ransa gabansa na fad'uwa, kar dai ta k'ara...Haka zuciyarsa ke fad'a masa dan haka da sauri ya rab'e jikin gadon ya yi wuri-wuri da shi yana jiran ko ta kwana, fitilar d'akin ta kunna, haske ya kuma gauraye d'akin. Da sauri ta sadda kanta sakamakon irin yannayin da yake zaune, duk da mijinta ne na sunna takan ji kunyar kallonsa a yanayi irin wannan. A hankali ta duk'a a gabansa kanta a sade muryarsa a tausashe tace "Burina na wayi gari na ga miji a ciki hali na sanin abinda yake ciki, watau ba maganar a jiya ya kwonta hankalinsa ba a jikinsa ba, burina shine mijina ya san zafina ya san zafin y'ayansa, Yayana ka duba ka gani haihuwa muke, tara iyali muke, yanzun fisabililahi ko baka daina dan ni ba ai zaka daina dan y'ayanka, ka tuna fa kaine ubanmu baki d'aya, a wajenka ya dace mu koyi dabi'u masu kyau dan gaba duniya ta yi alfahari da mu. Haba Yayana kana ganin yanda Malam ya isa da kowa a cikin gidanmu? Ba dan komai ba sai dan shi d'in ya kasance tsayaye mai nuna halaya nagartatu a gabanmu, Dan Allah ka yafe min rashin kunyar da na nuna maka a shekaran jiya, ni kai ina zan saka raina idan na mutu a matsayin wace ta d'aga hannu a kan mijinta? Dan Allah ka rufa mini asiri ka yafe min, ka zamo miji na gari kuma uba na gari a wajena, idan haka zamu ci gaba da yi yayana gwara ka sawak'e min ta yada ba zan kai kaina ga halaka ba, haka kuma ba zan kaika ga halaka ba." ta karashe tana mai k'ara sada kanta. Wallahi sai ya ji kunya ta kama shi, kai halaya irin ta giya ba halaya bane, me ake da hali irin na maye? Shi ya san me ya auro, shi shaida ne a kan hakurin matarsa, aman har ya kaita bango? Kuma har take furta ya sawake mata, ina! Yo shi idan ya saketa kuma ya idasa bankad'ewa ya lalace baki d'aya ko? A yau ya kara yin tir da tarayya da mugayan abokai, tabbas da bai saka kanta a tarayya da abokan banza ba da zai zama ba namijin dake halaya irin na mahaukata. Ba ruwansa da yanayinsa dan shi baya jin kunyar ta ganshi a haka, to me ma zai b'oye mata matar da har fitsari yake zabga mata ta wanke ta cenza masa wando idan yana halin maye. A hankali ya rik'o hannunta yana kallonta, muryarsa a raunane yace "Dan Allah ki daina cewa na sake ki kin ji Hasanata? Ni ne fa usaininki, ke kike fad'in zaki jure zama da ni komai wuya, dan Allah ki ci gaba da yi mini addu'ar kar na wayi gari y'ayana su taso su kawo wajen da idona idonsu ina halin maye, kuma dan Allah ki daina dukana idan na b'ata maki rai wallahi akwai zafi dukan." Fashewa ta yi da kuka tana jin kunyar kanta, wai mijinta ke mata magiyar ta daina dukansa, a hankali tace "Ka yafe min na tuba ba zan kuma ba, kuma ka daina zagar min su malam wallahi idan na ji ko muguwar magana a kansu haukacewa nake." Irin na yara ya yi mata ta hanyar d'aga hannayensa "Na rantse ba zan kuma zagin su malam ba, daga kin ga zan fara tuna min dukan nan, kuma na yafe maki duniya da lahira amaryata." Murmushi ta ringa yi tana jin asalin k'aunar abinta a cikin zuciyarta, da haka ta mik'e da kanta ta kashe masu fitila, ta lalubi alewar sanyi ta jefa a bakinta sannan ta shiga baiwa uban d'akinta kulawa ta yanda ya tak'ark'are yake k'wala ihun nutsuwa. *Tsakanin mata da miji sai Allah馃榿* 03/11/2021 脿 13:20 - Mom Khalid: 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _*AURE YAK'IN MATA*_ 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _DAGA ALK'ALAMIN_ *SAJIDA* _TARE_ *SAMIRA HAROUNA* _('Yan Mutan Niger)_ _Assalama alaikum masoya 'yan mutan niger, ga wata sabuwa da yardar Allah, *AURE YAK'IN MATA*, hak'ik'a nasan wasu sun san labarin, dan kuwa mun farashi yanayi yasa baku gama ba. To mun dawo da yardar Allah, yanzu zamu ci gaba duba da masoyan da littafin suka samu, saidai wani canji da aka samu littafin zai zama na kud'i ne._ _Duk wata mai aure da ma wacce ba ta da aure ta yi k'ok'arin samun wannan littafi dan zai k'ayatar, zai warware wasu matsaloli na gidajen aurenmu, wannan labari ba wai k'ik'ira bace, zamuyi duba ne da rayuwar da mukeyi tare da mutane mu saka a ciki, hakan yasa zamu kasashi izuwa gida daban daban, kar ku bari a baku labari, indai kana da aure ka karanta zaka samu maganin matsalarka a ciki, idan baki da aure ki karanta zaki d'auki mataki na rayuwarki ta gaba._ _*Farashin mai sauk'i ne* naira d'ari uku (300) kacal, yan niger kuma dala d'ari ne (500)馃憣 zaka samu wannan littafi mai d'ubbin darusa a ciki._ _Domin tura na ka tura ta wannan account *2377403479* zenith bank, Khadija Umar Abubakar. Kuma akwai damar tura kati ta wannan lambar *081-686-594-14* IDAN KA YI TRANSFERT SAI KA TURA SHAIDA TA WANNAN NUMBER 93 81 16 18._ _'Yan niger kuma sai ku tura katin MOOV ko Airtel ta dala dari watau 500 francs ta wannan lambar *94-98-56-52*_ 馃挮鉁� *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*馃専 _(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_馃 鈽� *[ T.M.N.A]* 鈽� 馃摉馃枈锔� https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/ _Bismillahir rahamanir rahim_ 1锔忊儯1锔忊儯 Lallai tsakanin mata da miji sai Allah, sai gashi su Hassana sun tashi cikin farin ciki kamar safiyarsu ta farko a matsayin ma'aurata, cikin nishad'i tare da yaronsu suka karya kumallo ya musu sallama ya fita, add'ua sosai ta mi shi tare da tuna mi shi girman alk'awarin da ya d'aukar ma ta na daina halin maye, ko da ya fita zaune ta yi ta na sake tuna karonta da malam, dan har gidan ya zo kamar yanda ya fad'a, da fari kamar zai daketa tsabar b'acin rai, amma daga bisani sai ya shiga lallab'ata da k'ara b芒 ta hak'uri da yi mata nasiha, da haka rana ta risketa har ta shiga dan gwangwaza girki mai rai da lafiya ta tura yaran unguwarsu ya kai wa Salis, dan shi bai cika dawowa gida ba musamman idan ya na da kud'i a jikinshi. *Gidan Munira* Yanda ya ke tsaye gabanta ya sa dole kan ta ke k'asa, dan irin tsayuwar nan ce ta daf da daf sannan ya na nunata da yatsa, rai a b'ace cikin hargagi yake fad'in "Wallahi Munira ki ka sake kiran matata da jahila nan garin ba zai d'aukemu ba, akan me? Ke kad'ai amma kina d'aga min hankali, kullum dai kin yi kaza kin yi kaza, ke ba za'a zauna lafiya da ke ba, to na gaji, ki ka sake sai na lahira ya fiki jin dad'i." D'agowa ta yi tace "Amma dai ka..." Tsawa ya mata yace "Amma dai me? Ina fad'a ki na fad'a? Kin raina ni kenan?" Sunkuyar da kan ta tayi tace "Allah baka hak'uri, amma ni dai.." Sake katseta ya yi da cewa "Ya isa haka, b芒 na son ji, na dai fad'a mi ki wallahi, da ki ke kiranta jahila ke me ce ce to? Inba jahilci ba wa ya ke kiran mahaukaci da sunanshi mahaukaci?" Da sauri ta kalleshi, sai ya bata dariya ta ji zuciyarta ta yi fes, wato shi ma ya san matarshi jahila ce ko? To ai shikenan ma fad'an nan daya ma ta ba ciwo. Haka ya juya daga d'akin ya fita ya na bambami ita dai sai ta ji ma ba b'acin ran nan, amma ko yanzu matarshi ta tsokaneta sai ta fad'a ma ta maganar da za ta tabbatar da ita d'in jahila ce. *Gidan Hawa'u* Da sauri ta fito daga ban d'akin da d'aurin k'irjin zane, ta na tsayawa bakin gado ta cire zanin ta d'auki rigarta ta na warwarewa za ta saka, bud'e k'ofar da ya yi ya saka ta sake had'e fuska ba ta juyo ba. Bashir na ganinta haka hankalinshi ya tashi ya ji b'acin ranshi ya sauka, a hankali ya k'arasa kusan gadon ya aje ledar canjajjin kud'in ya k'arasa kusanta, hannunshi na rawa ya d'ora akan faffad'an mazaunanta da suka gama d'auke mi shi hankali, da sauri ta juyo tace "Miye haka kuma?" Ganin yan biyunshi masu matuk'ar d'ad'ashi a k'asa ya saka shi k'ara rikicewa, da sauri ya kai bakinshi a kan na hagun na dama kuma ya d'ora hannu, duk da b'acin ranta da masifar da ke damunta saida ta ji abun ya tsarga mata har k'afarta, sai kawai ta rasa kuzarinta bare ta sake magana, bai b'ata lokaci ba ya fad'a da ita kan gadon ya na neman cire kayanshi da sauri, saida ya cire komai ya d'ago kan shi ya kalleta yace "Ulena, muje ki tayani wanka." Cike da jarabar daya taso ma ta ita yanzu ta kalleshi tare da kai hannunta akan sumar kan shi tace "Ba buk'ata Bab, ka yi yanda ka ke so." Shima a rikid'e yace "Kin tabbatar? Ba ki k'yamata? Tun fa zan je masallaci da na yi wanka." Jawoshi ta yi gaba d'aya ya fad'a kan ta tace "Ba komai, son ka fa nake, to me zan k'yamata a jikinka." Murmushi ya yi ya girgiza kansa ya ce" Na k'i wayon, zauna jirani minti d'aya." Da gudu gudu ya yi bayin, a gagauce ya watsa ruwa ya saka sabulu ya wanke ya fito. A zafafe ya koma wajenta, hakan ya sakata amsar sa a gagauce suka shiga farantawa juna rai. Sosai suka raya lokacin tamkar ba sune d'azun kamar zasu cinye juna da fad'a ba. Bayan komai ya lafa ya shiga wanka ta mik'e ta bi bayansa. Ko a cikin bayin sun sha soyayarsu daidai gwargwado sannan suka fito. Kayan jikinsu kawai suka cenza suka zube saman bed suna maida numfashi domin dare vai riga ya yi ba bale a nemi abinci. K'afafuwanta ke saman cinyoyinsa, shi kuwa yana dadana wayarsa. D'an jujuya k'afafuwan nata take tana kallonsa, aba d'aya hankalinsa a kan wayar tasa yake. "Bab na ce ba?" Ta fad'a tana k'ara maida dubanta sosai kansa. A hankali yace "Ehem ina jin ki." K'uri ta yi masa, hannunta ta mik'a ta janye wayar tasa ta na fad'in "Wai meye kake yi a cikin wayar nan?" Kasancewar ta zabura daga kusa da shi da sauri ta shiga wayarsa tana fad'in "Meye ya fi ni mahimmanci ne malam?" Zama kawai ya yi yana kallon ikon Allah, yace "Ke bani wayata." Hawa'u ta ce "Sai na ga abin da ka ke b'oyewa kafin na baka, a kan me za ka gama turmusata ka wani koma gefe ka shiga waya tana dadanawa?" Ikon Allah, abinka da waya wato atarugun idanuwan mata, nan da nan shed'an ya d'orata a kan wani message. Message d'in ba wani abin tashin hankali bane a rubuce, a wayoyin mazan zamani kam ba wani abin tashin hankalin bane domin mesage d'in an rubuta saki ne kamar haka "Masoyina, na gode sosai da katin da ka turo min, hakan na nuna min cewar har yanzu kana so na, matar da ka aura shigar wuri kawai ta yi min!" Gaba d'aya ta ji kanta ya fara juya mata daga tsayen da take ta saki wayarsa ta fad'i k'asa. Idanuwanta ne suka shiga yin luuuuuuu luuuuuu tamkar zata sume dan wahala, lokaci d'aya ta saki kuka tana kallonsa, muryarta na rawa tace "Ashe kai mayaudari ne? Ashe baka da kirki? Cin amanata kake da yan iska? Ashe kai maci amana ne Bashir?" Hannayensa ya saka ya talabe kumatunsa yana kallonta, kallo irin na mamakin halayanta, me ya had'ata da wayarsa? Ya tabata mesage d'in tsohuwar yarinyarsa da ta yi kiransa d'azu tana magiyar dan Allah ya taimaka mata da katin waya tana son kiran babanta dake saudiya bata da ko sisi, dama tun da ya karanta sak'on godiyarta kawai ya girgiza kai ya ci gaba da sha'aninsa dan shi Allah yana gani ba soyayya suke da shi ba, sun yi a da amma yanzun kam ba wannan ne a gabansa ba. Gaba d'aya ta gama fita a hayyacinta ta gama rushe rushen kukanta yana zaune dangalgal yana kallonta ta mik'e ta d'auki hijab d'inta ta saka fuuuuuuu ta wuce. Shi har ga Allah a tunaninsa falo zata je ta yi kukan ta gama, niyyarsa ta gama, idan ta gama zai fad'a mata ya rarasheta kafin ya yiwa tufkar taba masa waya hanci, dan ya tabbata idan ya k'yaleta tana taba masa waya fitintinu ne zasu ringa kunno kai a tsakaninsu, Hawa'u na fita tana kuka kamar an mata mutuwa. A wajen mai gadi ta tsaya ta ce "Baba kana da cenji ka bani na amsowa oga kati?" Duk da abin ya zo masa wani bambarak'wai amma kuma ta yaya zai ce mata bashi da cenjin amsowa oga sak'o? Lalubawa ya yi gaba d'aya cenjin aljihunsa ya mik'a mata yana tambayarta ko lafiya take kuka? Bata bashi amsa ba sai juya kanta da ta yi ta yi tafiyarta hakan ya saka shi zama jiran dawowarta a tunaninsa ko dan mijin ya aiketa ne take kukan ( sai baba ) D'an taxi ta tsayar ta shiga ta masa kwatancen gidansu, yana tuk'ata yana bata hak'urin mutuwar da akai mata ita kuwa sai jan hanci take, idan ta tuna kalaman sai kawai ta rushe da kuka. Yana tsayawa ta bashi kud'insa ta nufi cikin gidansu. Mamanta ce kawai zaune a bakin madafa tana tuk'a tuwo a madaidaiciyar tukunyarta, tuwon da Malam ke so kenan, yau ranar aikinta ce. Gabanta sai da ya tsinke ya fad'i ta saki muciyar tana kallonta. Muryarta na rawa tace "Autana lafia ? Subhanallahi wani abu ya faru? Ina bashir d'in ko hatsari ya yi? Meye kike kuka wani ya mutu ne?" Hawa'u ta zauna dandab'ar a k'asa tana yarfe hannunta , sai da ta ja hancinta sosai ta d'ago manyan idanuwanta ta sauke a cikin na mama. Ido cikin ido tace " *YAJI NA YI*." Mama ta yi wani sakalau da baki tana kallonta, ita sai da ta maimaita kalmar kafin ta gane inda ta nufa, duk'awa ta yi ta wawuri takalminta silifas ta d'ago da sauri tace "Ke Ule kin cin hancin gidanku, bara ki ga ashata yau ni zaki yiwa saniyanci da wannan yamaci ki zo min da shashanci? Bara na maki mai dalili sai ki zauna ki yi kukan na arziki, yau na shiga uku na lalace." Da gudu Hawa'u ta mik'e ta nufi k'ofa, hakan ya sa Mamanta rufa mata baya har sai da ta bude get d'in gidansu fit ta fita tana waiwayo mamanta da mamakin ko dai bata ji ba abinda ta ce? Mamanta ta dan tokare daga baki baki da yake da hijab a jikinta ta d'an lek'o hannunta waje tace "Dan ubanki yanda kika saka ni fitowa ba tare da mijina ya sani ba sai na tarda ke har gidanki na dake ki! Ule idan wani abin ya kuma kawo ki gidan nan na shashanci Allah sai na sumar da ke banza kai marar tunani!" Tana gama fad'a ta kunce harshen zaninta ta wurga mata jaka guda ta juya ta koma ciki. Baki bud'e Hawa'u ta zo da sauri ta d'auki kud'in tana k'ara tafa hannu tana fad'in "Kai jama'a." Ta kuma waigawa ta ga ana d'an kallonta duk da yammaci ne sosai ba mutane da yawa, amma d'aid'aikun na kallonta hakan ya sa ta k'ara tafa hannunta tace "Ko dai bata ji da kyau ba abin da na ce?" Dannowar hancin motar abansu ya sakata saurin jan hijab d'inta ta rufe fuskarta, a k'asan zuciyarta kuwa ta ce "Babama da babansa, wannan yanda ta d'auki zafin nan mijin na shiga za ta ce ga abinda na yi a had'u a dake ka da yammacin nan kana ta kanka, ya zama wajibi na je gidan Sajidar nan domin ba zai yiwu ba, aure wata biyu miji ya fara biye biyen mata yaushe garinmu zai waye?" Da jaka gudan nan ta zarce gidan aminiyarta. Yau ma zama suka yi suka tatauna maganar hakan ya saka k'awar tata ciro wayarta suka d'ora number Sajida suka shiga kira. Goshin magariba ne, kira suke suna karawa da k'yar bayan sallar magariba ta d'aga wayar da sallama a bakinta sannan ta yi shiru tana saurare. Hawa'u tace "Aunty sajida ni ce Hawa'u, wace mu kai magana da ke kwanaki kan matsalar gidana, wace kika tambayeni shekaruna nawan nan? Matar bashir." D'an murmushi Sajida ta yi ta ce "Ayyah, na gane ki Hawa'u fatan kina lafiya?" Hawa'u ta ce "Aa, bana lafiya aunty, dan Allah ina son zuwa gidanki yanzu idan ba damuwa?" Shiru ta yi da d'an mamaki, ta kai dubanta wajen agogon da ya nuna mata k'arfe bakwai ce ta gota, duk inda Aban Ashraf yake yanzun ya kusan shigowa gida, hakan ya sakata d'an sanyaya muryarta tace "Ki yi hak'uri Hawa'u, kin ga yanzun tuni dare ya yi gashi mai gidan na gari, aman in sha Allahu gobe wajen k'arfe uku na yamma kina iya samuna free, domin yanzun hidimarsa ce , wato lokacinsa ne." Hawa'u ta d'an zaro ido tace "Tam aunty na gode Allah ya kaimu, aman baki kwatanta min gidan ba." Sajida tace "Ai wannan ba damuwa bane, idan Allah ya nuna mana goben kina tasowa ki yi kirana sai na baki kwatance." Da haka suka yi sallama Hawa'u ta kalli k'awarta tana dan girgiza k'afarta ta ce "Matar nan so take ta hanna min sirrinta, bata san nacina ba, wallahi zan duk'a har k'asa dan ta bani sirrinta, ai ba zai yiwu ba, ki ga fa wai hidimar baban Ashraf to tsakani da Allah in ba dan tana jin dad'in zama da shi ba wace hidima ce zata wani sakata zaman jiran dawowarsa, ko mai zurfin cikinta sai ta bud'e min wallahi." Dariya k'awar tata ta yi tace "Ke zata baki ne, ai da alamunsu suna da sauk'in kai, kin san dai shi lamari na mai gida abin a rufe ne." Hawa'u ta sauke ajiyar zuciya tace "Yanzun ina zan kwana kuma?" K'awarta ta dubeta tace "... *Ku garzayo domin siyan naku a farashi sasauk'a.*馃槍馃槍馃槍馃槍馃槍 03/11/2021 脿 13:21 - Mom Khalid: 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _*AURE YAK'IN MATA*_ 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _DAGA ALK'ALAMIN_ *SAJIDA* _TARE_ *SAMIRA HAROUNA* _('Yan Mutan Niger)_ _Assalama alaikum masoya 'yan mutan niger, ga wata sabuwa da yardar Allah, *AURE YAK'IN MATA*, hak'ik'a nasan wasu sun san labarin, dan kuwa mun farashi yanayi yasa baku gama ba. To mun dawo da yardar Allah, yanzu zamu ci gaba duba da masoyan da littafin suka samu, saidai wani canji da aka samu littafin zai zama na kud'i ne._ _Duk wata mai aure da ma wacce ba ta da aure ta yi k'ok'arin samun wannan littafi dan zai k'ayatar, zai warware wasu matsaloli na gidajen aurenmu, wannan labari ba wai k'ik'ira bace, zamuyi duba ne da rayuwar da mukeyi tare da mutane mu saka a ciki, hakan yasa zamu kasashi izuwa gida daban daban, kar ku bari a baku labari, indai kana da aure ka karanta zaka samu maganin matsalarka a ciki, idan baki da aure ki karanta zaki d'auki mataki na rayuwarki ta gaba._ _*Farashin mai sauk'i ne* naira d'ari uku (300) kacal, yan niger kuma dala d'ari ne (500)馃憣 zaka samu wannan littafi mai d'ubbin darusa a ciki._ _Domin tura na ka tura ta wannan account *2377403479* zenith bank, Khadija Umar Abubakar. Kuma akwai damar tura kati ta wannan lambar *081-686-594-14* IDAN KA YI TRANSFERT SAI KA TURA SHAIDA TA WANNAN NUMBER 93 81 16 18._ _'Yan niger kuma sai ku tura katin MOOV ko Airtel ta dala dari watau 500 francs ta wannan lambar *94-98-56-52*_ 馃挮鉁� *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*馃専 _(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_馃 鈽� *[ T.M.N.A]* 鈽� 馃摉馃枈锔� https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/ _Bismillahir rahamanir rahim_ 1锔忊儯2锔忊儯 K'awarta ta dubeta tace "Ban gane a ina zaki kwana ba bayan da aurenki Hawa'u, kin ga yanda na ke so da ke kawai ki tashi ki koma gidanki, ki d'aure masa fuska ki yi kwanciyarki, da safe idan kika gama abinda kike sai ki taho mu je gidan Sajidar nan mu samu mu daki k'arfe da zafinsa." Hawa'u tace "Kina nufin gidan zan koma na kwana? Ba zai raina ni ba?" Murmushi ta yi tace " To ina zaki kwana? Kin ga dai ba nan ba kuma ba gidan su Mama ba dan wallahi ta d'au zafi da ke, ki koma gidanki kawai ba maganar raini ai sai kin sakar masa fuska zai ga hanyar kawo maki rainin." Hawa'u ta gyad'a kanta ta ci abincin da ta kawo mata sannan ta mik'e tamkar gantallaliya ta fito ta nemi dan taxi ta shiga ta yi masa kwatancen wajen da zai kaita. A lokacin dare baima yi sosai ba, amma anguwar da gidan Hawa'u yake akwai duhu sosai kuma ba mutane sosai. Tun da suka iso wajen da take so ya sauketa take maganar cewa "Malam nan ya yi, ya isa haka, malan saukeni a nan." Amma cikin ikon Allah tamkar kurma take yiwa magana bayan kafin ta shiga ita ta san ba motar kurma ta shiga ba, tsorata ta fara yi ganin mik'ewa kawai yake yi da ita gashi anguwar ba mutane har ya wuce layin gidanta. A tsorace ta bubuga wajen kujerar da kansa take tana fad'in "Malam na ce ya isa ka saukeni tun baya ka wuce da ni?" Shirun da ya kuma biyowa baya ya saka jikinta kwasar rawa, domin har ga Allah sai a lokacin ta ji wani irin tsoro ya lulub'eta. Da sauri ta saka hannunta wajen bud'e motar ta bud'eta ba tare da tunanin komai ba ta wuntsila daga cikin motar ta shiga wulwulawa tamkar abin wasa kasancewar tudu tudu ne kamar ana gara taya sai da ta yi tima sosai sannan ta mik'e ta arta a guje tana ihun a taimaketa za'a saceta Yan tsirakun mutanen wajen ne suka kamata sunna tambayar ko lafia?A firgice take nuna wajen da mai motar ya arce ganin da mutane bai tsaya ba ya gudu tana fad'a masu. Bin baya aka yi aman ba'a same shi ba, sai b'ari jikinta yake hakan ya sa d'an kabu kabun wato acab'a ya d'auketa dan ya kaita gidanta kamar yanda ta fad'a bayan mutanen anguwar sun shaida sun san shi domin fir ta k'i a yi kiran polisai. Fafarawa ya yi da ita a saman mashin d'in, irin tuk'in nan na yan acab'a marasa tsoro ya nufi har wajen get d'in gidanta da ita, a nan ta ji wani sabon tashin hankali da murd'awar ciki wanda ta tabbata 'ya'yan hanjinta ne suka juya daga yanda suke suka jirge. Kasa sauka ta yi a saman babur d'in sakamakon ganin maahaifinta tsaye da kuma mijinta a gefensa sun k'urawa d'an acab'ar ido. "Sauko Hajia." Ya fad'a ya na faman saka jak da ita a sama, Bashir ya rintse idanuwansa yana jin hankalinsa na tashi da wannan abin da yake gani. Ganin ta kasa sauka sai ya fara sauka ya nemi kama hijab d'inta dan ya taimaka mata ta sauka daga saman mashin d'in. A sanyaye malam ya yi masa salama yana d'an tare hannunsa, amsawa ya yi yana kallonsa. Malam yace "Lafia kuwa? Daga ina haka?" D'an acab'ar yace "Gafarta malam ko ta rikice ba gidan na ta bane nan? Ko dai kai ne? To ni ban gane ba cen wajen aka so yin gaba da ita ta dire a motar, ka ganta nan sai kallon waje d'aya take Allah dai ya sa basu yi mata wani abin ba." Malam ya rintse idanuwansa yana jin wani k'una da zuciyarsa ke yi masa. Godiya ya yiwa d'an acab'ar sannan ya sallameshi da 'yan kud'ad'en dake aljihunsa. A hankali ya ja hannunta har cikin get d'in gidanta, shi kansa Bashir bai tab'a tunanin malam na duka haka ba sai yau, domin sai da ya rik'eta raf a hannunsa ya lalubi dorinar da ya zo da ita ya shiga lafta mata ita. Ihu Hawa'u take ta na dira kamar wace ke rawar buzaye tana fad'in "Wayo Abana na tuba, wayo Abana kar ka kasheni ba zan kuma ba , Abana dan Allah ka yi hakuri." Da ssauri Bashir ya shiga kiciniyar k'watarta hankalinsa tashe, tausayinta da k'aunarta da kishinta na cin zuciyarsa, irin yanda ta d'are bayan d'an acaba daga ina take? Aba ya fizge dorinar yana fad'in "Ka sakar min bulala na daki ja'ira, daga ina kike? Da izinin wa kika fita? Wato kin bar miji a gida ke sakarar mace kin tafi ina? Na zo bakya nan shima yana zaune a tsakar gida yana gadin gidan, ai mahaifiyarki cewa ta yi tun da kika zo ta kore ki ko? Daga ina kike uwata?" Jikinta na b'ari tace "Aba, daga gidan su Hajara nake, daga wajen mama gidansu hajara na je wallahi Aba daga cen ba inda na tafi sai d'an taxi ya so guduwa da ni ka ga har na yi targad'e a hannayena Abana." Aba ya k'ara zaburowa yace "Ki min shiru shashasha, ni dama baki da hankali ban sani ba ko daga baya ne abin nan ya same ki? Ki bani amsa kafin na kakarya hannayen kowama ya huta! Yau ga ikon Allah, to ai da kyau ma tunda bai tafi da ke d'in ba, me ki ke son gani na alkhairi bayan kin fita ba tare da izinin mijinki ba? Ke ko gawarki aka kawo ai kin gama halaka Uwata! Innalilahi wa'ina ilaihi raju'ne, wannan shirmen ki ke dama masa aure wata biyu?" Zubewa ta yi a k'asa ganin abanta na neman yi mata kuka ta d'ora 'yar yatsarta a wajen bakinta tace "Ka rufa min asiri kar ka yi kuka, rashin jin magana na ne da shi da yake cutata, Abana yan mata gareshi na kama shi k'iri-k'iri ana masa godiyar kati, Abana yaushe ma har zai fara cutata." Malam ya rasa me zai ce, sai kawai ya ringa salati ya na girgiza kai, bai san sanda yace "Dan ubanki a gidana iyayenki su nawa ne? Yau na ga ikon Allah." Dubansa ya maida wajen Bashir yace "Za mu je gida da uwata, idan na gamsu da nutsuwarta zan dawo maka da ita, ka yi hak'urin shirmen da take ahuka mak. " Da sauri ta mik'e ta na zaro ido ta yi raf da hannun Bashir ta na b'arin jiki tace "Bab dan girman Allah kar ka bari a tafi da ni, idan suka je da ni dakani zasu yi da Abana da matansa, ka ga ba zan kuma ba dan Allah ka yafe min kaima ka daina cutata shikenan kowa ya yafewa kowa." Wannan karon dariya ta so bashi, Abanta kuwa k'arara yake ganin yanayi na yarinta a tare da autarsa, a k'asan zuciyarsa ya tsinci kansa da fad'in "Shin na yi sake a tarbiyar auta ko matarbiyantar titi suka lalata min tarbiyar y'ata?" A hankali ya d'an gyara tsayuwarshi ya kalli malam yace "Malam, a yi hak'uri tunda ta ce ba za ta k'ara ba, insha'Allah zamu zauna lafiya." Numfashi ya feso ya kalli Bashir, sai ya ji ma yaron ya bashi tausayi, kallon Hawa'u ya yi yace "Maza wuce ciki ki bani wuri." Da gudu ta wuce hijabinta na d'aukar iska ta na kukan shagwab'a, sake maido hankalinshi ya yi kan Bashir ya dafa kafad'arshi yace "Ka yi hak'uri ka ji yarona, wallahi na ji mamaki da kalaman da ke fitowa a bakin yarinyar nan, ba haka take ba a da, ba haka uwarta ta ke ba haka ma 'yan uwanta, bansan me ke damunta ba?" Murmushi ya yi yace "Ba komai malam, insha'Allah zamu gyara nan gaba, ni ma ina da laifi ai." D'auke hannunshi ya yi daga kafad'arshi yace "Kai Bashir, ya kake nema ka d'orawa kan ka laifi? Idan fa haka ka ke ma ta za ta dinga rainaka ne, to dan ita aka halliceka ne? Ko kuma ni ubanta a kan uwarta kawai na tsaya?" Wucewa malam ya yi ya barshi tsaye ya na fad'in "Sakarcin banza, ka na namiji da aka baka damar yin guda uku a bayanta kuma ka na fad'in haka." Ya na kallo har ya fita a gidan ya tayar da motarshi sannan ya nufi ciki, a uwar d'aki ya sameta kwance kan gado ta dunk'ule da hijabin, dan jikinta ciwo ya ke kamar bala'i ga targad'en da ta samu a yatsu. Ganinshi ya sata b'ata rai da fad'i a zuciyarta "Yanzu ya yi tsaye a kai na ya nuna ni da yatsa ya na fad'in ke Ule ba na son iskanci waye-waye, kamar an fad'a ma sa ni iskancin nake so." K'wafa tayi a ranta mai nuna haba d'in nan, abun mamaki ban d'aki ya shige, jim kad'an ya fito ya tunkarota, abunda ko a mafarki batayi tsammani bane ya faru, zaune yayi kusanta ya kalleta yace "Ulena, dan Allah kar ranki ya b'ace a kan dukan da malam ya mi ki, wallahi ni ma ba a son raina ba ne, kuma ban ji dad'i ba ko kad'an, yanzu tashi mu je kiyi wanka sai ki zo ki ci abinci, yana nan na siyo mi ki abinda ki ka fi so." Kamar wata sakarya take kallonshi, ba ta san Bashir da haka ba ko kuma ta ce rabon da taga haka tun sati uku na aurensu, dama dai ta na gidansu kafin ta shigo sai yanda ta ga dama ake yi. Motsawar da ba ta yi ba yasa shi k'ok'arin cire mata hijab d'in, ya na cire ma ta shi ya kama hannunta zuwa ban d'aki, saida suka kai bakin k'ofa ya rik'o hannun d'aya yana fad'in "Za ki iya da kan ki? Ko na miki da kai na." Girgiza kai ta yi ita dai tana kallonshi, d'an matsa hannunta ya yi ya na fad'in "To ki yi s..." Bai k'arasa fad'a ba tayi k'ara ta na janye hannunta dan ciwon da yake ma ta, da sauri ya gigice ya rik'o hannunta ya na sake fad'in "Ule a nan ne kikayi targad'e?" Jinjina ma sa kai tayi, cike da tausayi yace "To shikenan muje na mi ki wanka, idan kika fito sa茂 muje wajen mai magani." Girgiza kai ta yi tana turo baki tace "Um um! Zafi ke akwai." Murmushi ya yi ya nufi ban d'akin da ita yana fad'in "Muje kedai, saina gyara mi ki da kai na." Abu ko kamar wasa Bashir ya tattare hannayen rigarshi ya shiga yi mata wanka soso da sabulu, tas ya wanketa suka fito ya shafa mata lallausan mai ya saka mata doguwar rigar bacci, maganin ciwon k'ashi ya shafa mata bayan ya d'an mummurza mata hannun shi ma da k'yar ta yarda, duk da ya sans zai mata tsami yanda dole su nemi mai gyara, amma a daren da ke baya son b'acin ranta sai kawai ya bita a yanda ta so. *Washe gari* Saida ya siyo mata abun kari kafin ya fita a gidan, bacci ta samu sosai da hutu musamman da yau shi ne yace ba sai tayi d'ori ba ta kwanta ta huta, ita ce saida aka fara kiran sallah azahar ta tashi ta watsa ruwa, ta na idar da sallah ya shigo da ledar abinci, da kan shi ya d'auko plate ya zuba m没 su suka ci ya sake fita. Yana fita ita ma ta fice bayan ta kwashi kud'i a jakarta dan ba zata iya tuk'i ba bare ta d'auki d'aya motar, taxi ta d'auka duk da ta na tsorace amma dai ganin safiya ce tasan za'a kawo mata d'auki, gidansu Hajara ta isa kuma ba ta shiga ciki ba ta kirata a waya ta fito suka wuce, a taxin Hajara ta kalli hannunta dake sage tace "Hawa'u me ya sameki a hannu? Ba dai dukanki ya yi ba jiya ko?" Turo baki ta yi tace "Bai dakeni ba, amma malam ya dakeni." "Malam d'in?" Cewar Hajara tana zaro ido, gyara zama tayi tana kallonta tace "Ke ba wannan ba, wai dama haka maza suke ne? Kinga fa jiya Bashir ya kusa kasheni da mamaki, duk k'orafina na ganin baya kyautata min jiya sai na ga ya min abinda a *novel* kawai nake jin shi, ya min wanka da kaan shi ya shafa min mai ya saka min kaya, ke harda bani abinci a baki fa." Hajara kam kallonta take tana zazzare ido kafin tace "To ko dai ya canza ne? Kinga kenan sai mu koma yanzu ba sai munje gidan Sajidar ba." Da k'arfi Hawa'u tace "Wa? Ai wallahi wannan niyyar dana d'auro saina cikata, ke bari zancen nan ma." Wayarta ta d'auka ta shiga lallatsawa harta danna kira ga lambar, saida ta tsinke a na farko kafin aka kira a na biyu ta d'auka, a sanyaye kamar kullum ta amsa sallamar Hawa'u kafin Hawa'u tace "Dama na ce gamu a hanyar ne? Ina zamu nufa yanzu?" A nutse Sajida ta amsa da "Ki ce taxin ya kawoki route canga, kusa da gidan colonel Sabo, idan kin zo nan sai ki tab'ani." Saida ta zaro ido tace "To shikenan, nagode ssoai." Tana aje wayar ta kalli Hajara tace "Ke ko ita ce matar colonel Sabo? Da gidanshi fa ta min kwatance?" A tak'aice tace "Lallai matar soja." Kusan babu wanda ya sake cewa komai bayan ta fad'a ma d'an taxin har suka isa, saida ta biyashi suka fita ya tafi ta sake kira kamar yanda ta ce, tana jiran ta ji tace mata ta shigo gidan colonel saita ji tace ma ta "Za ki ga gida kusa da shi mai bak'in porte (k'ofa, k'aure), ki shigo kawai." Bin gidan ta yi da kallo, tabbas daga waje abun sha'awa ne dan kalarshi irin ginin nan ne na zamani d'an k'wadas-k'wadas, lullub'e yake da kalar pantin zamani da kuma tilles (carreau) masu kalar fari da bak'i, sai shukoki lup lup a k'ofar, k'aramar k'ofa suka tura suka shiga suna baza idonsu sosai dan ganewa kansu gidan sahibarsu. Shiru gidan babu hayaniya ko ta tsintsaye, mota d'aya ne a pake kusan wasu shukoki mai kyau k'arama, duk da rana ake k'walawa a garin da zafi, amma yanayin gidan da ke ba wani k'ato bane kuma gashi jan rairai ne dake kwance cikin yayyafin ruwan dake ruwa an yayyafa mi shi ne dan yanayin yayi dad'i, gashi kuma a share yake tass kamar ba'a wucewa ta kan shi, shukokin ma haka da alama an basu ruwa shiyasa iskan dake kad'awa a wurin yake bada sanyi mai ni'ima, ban d'aki suka gani saidai k'ofar a rufe take, a hankali suka k'arasa suna sallama suka tsaya bakin tilles d'in dake d'aukar ido har zaka iya hango kan ka a ciki, dan irin masu walk'iyar nan ne, cire takalminsu sukayi suka shiga takawa a cikin beranda d'in dake d'auke da runfar gini mai k'arko, kujeru ne irin na zama masu kyau guda shida, tsayawa sukayi saboda jin ana amsa mu su sallamarsu. Fitowarta ya sa suka tsayar da kallonsu sukayi a kanta, kallon kallo ne suka shiga su da matar, kowa da abinda yake rayawa a zuciyarshi a game da ita, farin ciki mad'aukaki, k'auna marar misaltuwa, shauk'i bila adadin na d'ibarsu kamar zasu daka tsalle su rumgumeta . *Alhamdulillah* 03/11/2021 脿 13:36 - Mom Khalid: 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _*AURE YAK'IN MATA*_ 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _DAGA ALK'ALAMIN_ *SAJIDA* _TARE_ *SAMIRA HAROUNA* _('Yan Mutan Niger)_ _Assalama alaikum masoya 'yan mutan niger, ga wata sabuwa da yardar Allah, *AURE YAK'IN MATA*, hak'ik'a nasan wasu sun san labarin, dan kuwa mun farashi yanayi yasa baku gama ba. To mun dawo da yardar Allah, yanzu zamu ci gaba duba da masoyan da littafin suka samu, saidai wani canji da aka samu littafin zai zama na kud'i ne._ _Duk wata mai aure da ma wacce ba ta da aure ta yi k'ok'arin samun wannan littafi dan zai k'ayatar, zai warware wasu matsaloli na gidajen aurenmu, wannan labari ba wai k'ik'ira bace, zamuyi duba ne da rayuwar da mukeyi tare da mutane mu saka a ciki, hakan yasa zamu kasashi izuwa gida daban daban, kar ku bari a baku labari, indai kana da aure ka karanta zaka samu maganin matsalarka a ciki, idan baki da aure ki karanta zaki d'auki mataki na rayuwarki ta gaba._ _*Farashin mai sauk'i ne* naira d'ari uku (300) kacal, yan niger kuma dala d'ari ne (500)馃憣 zaka samu wannan littafi mai d'ubbin darusa a ciki._ _Domin tura na ka tura ta wannan account *2377403479* zenith bank, Khadija Umar Abubakar. Kuma akwai damar tura kati ta wannan lambar *081-686-594-14* IDAN KA YI TRANSFERT SAI KA TURA SHAIDA TA WANNAN NUMBER 93 81 16 18._ _'Yan niger kuma sai ku tura katin MOOV ko Airtel ta dala dari watau 500 francs ta wannan lambar *94-98-56-52*_ 馃挮鉁� *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*馃専 _(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_馃 鈽� *[ T.M.N.A]* 鈽� 馃摉馃枈锔� https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/ _Bismillahir rahamanir rahim_ 1锔忊儯3锔忊儯 Murmushi Sajida ta sakar masu cikin sanyin murya ta miko masu hannu ta furta" Asalamu alaikum " Hauwau ta damki hannun Sajida tana kallonta ta amsa salamarta tana murmushin itama kafin hajarama Sajida ta ce" Bismillah ku shigo daga ciki " Kofar ta kuma turawa ta koma hakan ya saka su cire takalmansu suka bi bayanta Tun da suka shigo Hawau ke bin dakin da kallo, dakin dai ba wani daki ne na irin masu kudin nan ba aman irin yanda aka kilace komai ga kanshin turaran wuta abin sai ya birge mai arzikin da bai iya gyara ba Zama suka yi saman kujeru daidai lokacin da ta fito dauke da faranti mai dauke da jug na jus da na ruwa sai kofi biyu ta ajiye masu A hankali ta ce" Bismillah bara na leka girki ina zuwa " Juyawa ta yi ta jufi kicin dinta dake cikin fallon aman a rufe ta bude da kys ta saka takalmin dake ajiye gefe irin na bacin nan mai laushi mai dan gashishika ta shige ciki Sannan ta rufo dan kar kanshin girkinta ya hade da kanshin turaran wutar da ta sakawa dakinta Abin girki ta daura a jikinta sannan ta ci gaba da gyare gyaren miyarta, ta d'an jima kafin ta fito hannunta d'auke da wani k'aramin kwano na kwalba mai kyau, ajewa ta yi gabansu hakan yasa su kallon tangaran d'in, cincin ne a ciki a ido ma zai birgeka, ganin ta nufi fridge yasa su binta da ido, irin wannan tangaran d'in dai ta d'auko babban waccen d'auke da yankakkin kayan marmari shi ma ta dire gabansu, kallonta suke su dai suna washe hak'ora, yanda take komai a sanyaye da kuma sabo a cikin aikinta ya birgesu, saidai har yanzu Hawa'u baza ido take ta ga mai aiki ta fito daga wata kusurwar amma shiru, ita dai tasan buzaye masu aiki ake d'aukar musu a gidajensu. Muryar Sajida ce ta dawo da hankalinta kan ta tana fad'in "Sannunku, ya hanya?" Duk amsa mata sukayi da "Lafiya lau, anwuni lafiya aunty Sajida." Da murmushi ta amsa mu su da "Lafiya lau, ya wannan zafin?" Kallonta Hawa'u tayi, yanayin fatarta da sanyin dake ratsa ko ina a gidan anya kuwa ta na jin zafin nan ma ita? Amsa ma ta sukayi shi ma kafin Sajida ta mik'e tana fad'in "Bari na kawo muku abinci ko?" Da sauri Hajara tace "A'a ma wallahi, Alhamdulillah ai mun ci abinci a gida." Wani kallo Hawa'u ta jefa mata, a ranta tace "Me ya aikeki? Ki bari ta kawo mana ko ba zamu ci ba muga yanayin girkinta, mtsssss." Komawa ta yi ta zauna tana fad'in "Na ji ba za ku ci yanzu ba, amma anjima zan kawo muku, dan ba zan bar bak'ina da yunwa ba." Murmushi duk sukayi, Hawa'u dai da taga zata tashi ba uwar ba ribar sai kawai tayi murmushi tace "Aunty Sajida ban ga yaranki ba?" Ita ma murmushi ta yi tace "Ai duk suna ciki suna bacci tunda suka ci abinci, kafin la'asar zasu tashi su tafi makaranta." Jinjina kai tayi cike da gamsuwa, shiru ne ya d'an biyo baya kafin Sajida ta kallesu a tsanake tace "Jiya da magriba kina fad'a min ba lafiya ba, Hawa'u me ya faru?" Gyara zama Hawa'u tayi, ba kunya ba tsoron Allah ta shiga fad'a ma ta abinda ya faru jiya har na barin gidanta, kallon tsaf Sajida ta mata kallon sama da k'asa, a zahiri dai tana da hankali ga kyau da zubin halitta kamar matar *novel*, sai dai kash aikinta na masu k'aramar k'wak'walwa ne, mik'ewa ta yi ta kalleta cike da k'ok'arin b'oye takaicin yarinyar tace "Ina zuwa ko? Zan duba tukunyata." Da kallo suka bita sai Hawa'u data kalli Hajara tace "Wai girkin me take yi? Na ji tace ta zubo mana abinci, kuma gashi tace zata duba tukunya alamar b芒 ta gama ba kenan." Hajara ce tace "Girkin rana ne za ta zubo mana, yanzu kuma na yamma ne take yi." Da sauri ta juya ta kalli agogo, kallon Hajara tayi tace "Tun yanzun? Ko uku da rabi ba tayi ba? Lallai ma." Jim kad'an Sajida ta fito da d'an mouchoir (hankc.) a hannunta da take goge hannayenta a madafa, tsabar takaicin labarin Hawa'u ne yasa ta mantawa ma ta fito da shi, har ga Allah da ace k'anwarta ce ko yar uwarta ta jini, da saita mari yarinyar nan. Tana zuwa ta zauna ta sake kallon Hawa'u da kyau tace "Hawa'u, kinyi islamiyya ne?" D'aga kai ta yi tace "Abanmu ma malami ne, yayi k'ok'ari sosai wajen karantar damu." A nutse tace "Ya mamanku ta tarbiyanceku?" Kallon juna sukayi da Hajara hakan yasa Sajida cewa "Kiyi hak'uri fa, ina son sanin makamar da zan yi anfani da ita ne, bansan a ina matsalarki take ba, ta b'angaren rashin ilimi addini ne? Ko kuma daga tarbiyyarki ne? Ko kuma dai tabbas rubutunmu ne ya gurb'ata tunaninki har haka? Indai har rubutunmu ne to gaskiya zaki sa na aje alk'alami na, dan bansan dubunai irinki nawa ne a doron k'asa ba, idan kuma daga tarbiyya ne, Hawa'u domin farin ciki da tabbatuwar aurenki zan iya zuwa har gidanku na durk'usa na nemi iyayenki da su daina abinda sukeyi daya jawo hakan a cikin d'abi'arki, idan kuma ilimi ne matsalar, a sauk'ak'e zan ce ki koma makaranta." Shiru suka yi suna kallonta sai Hawa'u da taji jikinta ya fara rawa rawa ma, d'orawa ta yi da "Hawa'u me kika d'auki rayuwar zaman aure? Jin dad'i mai d'orewa? Ko kuma hutun shak'atawa da bud'a ido? Aljanna fa aka ce za ki nema, ke a matsayinki na musulma kinsan ba za ki samu aljanna ba idan har baki tsayar da sallolinki ba, me yasa sai zaman aurenki ne kike so ki samu limzamin dokin mijinki a hannu ta yanda zai zama rak'umi da akala sai yanda kika yi da shi?" Girgiza kai ta yi tace "Hawa'u, duk 'ya macen da kika gani a doron duniya mai aure to wallahi ta na da matsalar da take fuskanta a gidan aaurenta, da wannan fa har ake kiran *AURE YAK'IN MATA*, ke matsalarki kawai shi ne idan kika nuna ga yanda kike so mijinki ya biki a haka, to amma ki sani akwai dayawa da sunan Hawa'u, namiji ne ke nuna musu yanda zasuyi kai da kawon cikin gidansu ma, shi zai auna miki abinda zaki dafa, ya baki maggi a hannu da gishiri, sannan ya baki kud'in cefanai da basu taka kara sun karya ba, kuma a haka ya zama wajibi kiyi mai dad'i dan ya ci ya more, Hawa'u akwai matan da su ke d'ebo ruwa sannan su surfa abinda zasu sarrafa su ci, Hawa'u ina kike a sanda mata a k'auyuka suke noma gonakin mazajensu a haka kuma suna kula da gidajen, Hawa'u a wasu b'angarorin mata ke nemo abinda za'a yi miya idan miji ya aje mi ki hatsi, masara, dawa, wake, doya,shinkafa da saurensu, zaki goye yaron da kike goyo ne sannan ki nemo abinda za'a yi miya a ci da wannan abun daya kawo, Hawa'u wata matar za ta yi girkin gida, tayi shara ta tsaftace gida, sannan ta kula da yara da mai gida, bugu da k'ari komai tarin kaya ita za ta wankesu, na ta da nashi da na yaransu, a haka ba zai hana ya daketa ba ko kuma ya zageta." D'an gyara zama tayi tace "Hawa'u wata matar mijinta mai tsananin kishi ne da hakan zai saka rayuwarta cikin tasku da garari, wata mijinta mashayin giya ne da zai daketa ya zageta uwa da uba, wata kuma mijinta abinda za ta ci ma bak'in cikin ba ta shi ya ke yi, ke Hawa'u kamar yanda kike ganin rashin kulawa ne mijinki ke nuna miki idan bai yaba kwalliyarki ba, to wata matar idan za ta fita babu izinin miji ta kuma kwana a waje babu abinda ya damesa, damuwarshi kawai cikinsa ya ji ya cika, kin gane me nake nufi? Tsabar bai damu da kishinta ba, babu ruwanshi da kulawa a gareta ya jawo haka, to kenan ya kike da ita?" A sanyaye ta kalleta tace "K'anwata, dan Allah kina da yan uwa? Mata ko maza?" Cikin jimami kmar zatayi kuka tace "Ina da maza da mata, saidai wanda muke uwa d'aya dasu duka matane." Cike da jin dad'i Sajida tace "Da kyau, to ki je ki tambayi kowace a cikinsu, ya take ratuwarta a gidan aurenta, ina tabbatar miki zaki sha mamaki." Murmushi Sajida tayi tace "Ba kina kallona kamar wata waliyiyya ba saboda an ce ni buzuwa ce? Hawa'u duk haka baya hana nima wata rana na wayi gari mu sab'a da mijina, ai ko tsakanin harshen da hak'oraa ana sab'awa, idan haka ta faru na kan ji duniyar ta min zafi komai ya tsaya min cak, amma kuma da anjima zamu shirya mu rumgumi junanmu, Hawa'u sadda kai a gaban namiji da mayar da kai kamar marar wayo, shi zai sa ku zauna lafiya da miji, amma idan kika ce ke ba sakara b芒 ce, ke ba mahaukaciya ba ce, ke ba kya d'aukar raini da wulak'anci, to zaku dinga samun matsala kenan, gidan aurenku zai zama kamar filin yak'i uhud, dan za'a rasa mai fad'a a ji a gidan." Hauwau ta sauko kasa ta zauna saman kafet din fallon tana mai dafe kumatunta ta ce" Aunty sajida, wai shi auren kennan na kowama bashi da dadi? Kina nufin yanzu aunty sajida ba'a baki kyautar daren farkon ki ba? Ba'a baki kudade a kai a kai? Ba'a yaba kwaliyar nan taki? Ba'a yabawa idan kin yi girki ko mai aiki ke maki koda yaushe? Aunty sajida ki dubeni ki ganni har na fara rinewa tsabar tunani dan Allah aunty sajida ki bani sirikan da zan kama mijina a hannuna ta yada zan ji dadin zama da shi" Sajida ta kuma kallon hajara ta kalli Hauwau, murmushi ta yi tana girgiza kai ta ce" Kawarkima nada aure ne? " Hauwau ta girgiza kai , Sajida ta gyada kanta ta ce" ba zata iya baki shawara ba domin ita batama shigan ba bake ta baki hasashenta, Hauwau hala kawo ki aka yi kasuwanci gidan mijin maimakun zaman aure zaman rufin asiri? Subahannalah wai me kika dauki duniyar baki dayanta ne? Aure fa? An ce maki ni inada yar aiki ne ko jita jitar duniya? Hauwau wani irin sirri kike magana a kansa? Na gyaran kaina dan gyara aurena kike so ko wanda zaki amshi kudi kuma miji ya maki biyaya?" Numfasawa Hawa'u tayi, a gaskiya jikinta yayi sanyi sosai dan haka ta kalli Sajida tace "... *Ku antayo a guje fa* 03/11/2021 脿 13:38 - Mom Khalid: 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _*AURE YAK'IN MATA*_ 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _DAGA ALK'ALAMIN_ *SAJIDA* _TARE_ *SAMIRA HAROUNA* _('Yan Mutan Niger)_ _Assalama alaikum masoya 'yan mutan niger, ga wata sabuwa da yardar Allah, *AURE YAK'IN MATA*, hak'ik'a nasan wasu sun san labarin, dan kuwa mun farashi yanayi yasa baku gama ba. To mun dawo da yardar Allah, yanzu zamu ci gaba duba da masoyan da littafin suka samu, saidai wani canji da aka samu littafin zai zama na kud'i ne._ _Duk wata mai aure da ma wacce ba ta da aure ta yi k'ok'arin samun wannan littafi dan zai k'ayatar, zai warware wasu matsaloli na gidajen aurenmu, wannan labari ba wai k'ik'ira bace, zamuyi duba ne da rayuwar da mukeyi tare da mutane mu saka a ciki, hakan yasa zamu kasashi izuwa gida daban daban, kar ku bari a baku labari, indai kana da aure ka karanta zaka samu maganin matsalarka a ciki, idan baki da aure ki karanta zaki d'auki mataki na rayuwarki ta gaba._ _*Farashin mai sauk'i ne* naira d'ari uku (300) kacal, yan niger kuma dala d'ari ne (500)馃憣 zaka samu wannan littafi mai d'ubbin darusa a ciki._ _Domin tura na ka tura ta wannan account *2377403479* zenith bank, Khadija Umar Abubakar. Kuma akwai damar tura kati ta wannan lambar *081-686-594-14* IDAN KA YI TRANSFERT SAI KA TURA SHAIDA TA WANNAN NUMBER 93 81 16 18._ _'Yan niger kuma sai ku tura katin MOOV ko Airtel ta dala dari watau 500 francs ta wannan lambar *94-98-56-52*_ 馃挮鉁� *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*馃専 _(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_馃 鈽� *[ T.M.N.A]* 鈽� 馃摉馃枈锔� https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/ _Bismillahir rahamanir rahim_ 1锔忊儯4锔忊儯 "Aunty Sajida na ji kuma zan gyara, yanzu me zan samu a wajenki da zai k'ara wa mijina so na? Ina so na zama ni ce kawai a gabanshi baya kula kowa." Kallonta Sajida tayi a ranta tace "Anya kuwa yarinyar nan tana fahimtar yaren da nake mata?" A zahiri kuma ta ji an fara kiran sallah la'asar, zata tashi dan kimtsa yaranta, dan haka tace mata "Zai so ki fiye da kowa Hawa'u, zai riritaki ya shagwab'aki kamar yarinyar goye, amma kafin haka sa茂 kin fara zama baiwarsa, ki zama mai bashi matsayinsa da girmansa da Allah ya bashi a kan ki, idan ya ce kiyi to kiyi kawai idan bai sab'awa Allah ba, idan ya ce a'a, to ke ma bishi da a'a, zaku zauna lafiya Hawa'u sannan tsafta, kar kiyi wasa da tsaftar jikinki da muhallinki, ko banza dama ita mace 'yar gyara ce, bare kuma mai aure ? Hawa'u ki zauna da kyau ki fahimci mijinki wane irin mutum ne shi, idan kika gano to ki koyi karatun zama dashi a nutse." Agogo ta kalla tace "Lokacin sallah yayi, zan tashi na shirya yara su tafi makaranta." Hajara ce tace "Mu ma za mu yi sallah." Murmushi tayi tace "Muje to na nuna muku ban d'aki." Mik'ewa sukayi suka bi bayanta, ban d'akin dake waje ta nuna musu wacce dama dan haka aka yi ta, bata yarda bak'i su shigar mata ban d'aki dake cikin d'akinta, suna shiga ta koma d'aki ta shiga tayar da yaran, d'aya bayan d'aya ta musu wanka ta shiryasu a kayansu iri d'aya, alwala sukayi a tare kafin ta dawo falon, sallaya ta d'auka ta shinfid'awa su Hawa'u su ma ta shinfid'a musu, Asharf ta kalla cikin harshen buzanci tace "Ka jamu sallah yarona." Jinjina kai kawai yayi da alamar to ya shiga gaban, Hawa'u da kallo ta bi yaron har saida ta ji ya kabbara sallah alamar dai shi zai jasu kafin ita ma ta shiga sallah. Tun suna cikin sallah suka ji dreban yaran yana oda a waje, suna idawa da hanzari ta kama hannayensu har tsakar gidan, a nan ta tsaya ta dafa kawunansu alamar addu'a take musu, kafin su fita ita kuma ta d'aga musu hannu alamar bye bye, saida suka fita ta dawo falon, kallonsu tayi tace "Bari na kawo muku abinci ko?" Kiran wayar daya shigo wayar Hawa'u ne yasa ta saurin duba wayar dake gefenta, wani rasss! Taji gabanta ya buga da k'arfi, d'aukar wayar tayi ta kalli Hajara a hankali tace "Shi ne, Bashir, ko ya dawo gida ne?" Da alamar rashin sani Hajara tace "To ni kuma ina zan sani? D'aga ki ji mana." Da sauri ta kalli wajen da Sajida ke tsaye tsaf take karantarsu, wato inta fahimta yarinyar bata fito da sanin mijinta ba, ita kam ta shiga uku! Da ta sani wallahi da bata saurareta ba, amma rashin sani yafi dare duhu, mik'ewa sukayi Hawa'u na fad'in "Aunty Sajida mun gode, mu zamu tafi ma yanzu, wata rana zan sake dawowa insha'Allah." K'ura mata ido kawai tayi dan haushi ne ya fara cika mata zuciya, saidai duk da haka bata kasa d'auko tsarabar da tayi niyyar bata ba, har suka kai bakin k'ofa sannan ta tsaya ta mik'a mata ledar hannunta mai kyau tace "A ganina wannan kawai zan iya taimaka miki da shi." Karb'a Hawa'u tayi tana washe baki tace "Nagode ssoai aunty Sajida, Allah saka miki da alkairi." Da ido kawai ta amsa mata kafin tace "Ki kula Hawa'u, kada ki tab'a zama mace mai satar hanya, kowane takonki d'aya kina yinsa ne da tsinuwar mala'iku da hushin ubangijinki, shin wane farin ciki kike nema a gidan mijinki bayan kina cikin hushin ubangiji? Wallahi ba zaki ga daidai ba idan kina haka, sannan muna rayuwa ne a global time inji wasu, ababen hawa cike da gari ana tuk'i na garari, Hawa'u ko baki hau ba hushin ubangiji na satar hanyar da kikayi zai iya jefo mai keke kawai ta b'angaren da kike ya kwasheki, kuma wallahi sanadiyar haka sai kiga kin kasa moruwa na tsawon lokaci, ko kuma kin rasa k'afa ko hannu ko kuma ido, kinga ba maganar satar hanya kenan." D'an dafa hannunta tayi tace "K'anwata, ki d'auki wata d'aya baki fita daga gidanki ba ki gani, ke kanki sai kinji dad'in jikinki, zaki ga har wata k'iba zaki aje ta zama wuri d'aya, sannan idan zaki fita ki nemi izinin mijinki cikin ladabi da girmamawa, idan ya ce mi ki a'a, ki nuna masa ba komai hakan girmansa ne, ina tabbatar miki zai nuna miki a bayyane yanda yaji dad'in furucinki, idan har kika samu miji mai *yakana* to zaki ga ya amince da tafiyar taki ko ba a ranan bane." Tana gama fad'a ta kallesu da kyau tace "Nagode da ziyararku, Allah kaiku gida lafiya." Juyawa tayi ta koma ciki Hawa'u kam ledar hannunta take jin na neman sub'uce mata, Hajara ce ta jata suka k'arasa fita daidai taxi zata wuce suka shiga, babu wanda yake magana in banda wayarta dake ta ruri har yanzu yana kira ta k'i d'agawa. Hajara aka fara ajewa kafin aka wuce da ita, tunda ta ga motarshi ta ji ta fashe da kukan tausayin kan ta, dan yanzu bayan satar fita har k'arya ta koya ma, dan wani lokacin sai tayi k'arya take kare kan ta a wajen Bashir. Da kuka ta shigo masa wiwi hannayenta duka biyu a saman kanta ta zube tana tura ledar dake hannunta bayan kujerar ta ce" Dan Allah ka yi hakuri, Hajara ce bata da lafia na yi fitar dole a kan ban fada maka ba, na so kiranka wayar tawa ce ba ko titiritin jan kanwa sai layin, dan Allah bab ka yi hakuri ka ga har ka dawo bana nan ka yafe min" Kallonta kawai yake, shine yana cen wajen aiki yana faman ya yi ya dawo gida dan ya samu ya ga jikinta, harda abinci ya siyo mata kaji dan ya san ya hannata girki , burinsa ya dawo ya kaita wajen mai gyara a gyara hannayen shine ta aikata irin haka kuma? A hankali ya mike bai ce da ita komai ba ya nufi dakin bacinsu Ajiyar zuciya ta sauke duda bai mata magana ba ta san zai saurareta ne tunda bai yi mata fadan da ya saba ba Kayanta ta fara cirewa a nan ta ji saukin zafin da take ji ta dauki ledarta ta bude A nutse ta ringa ciro abubuwan ciki, kaya ne na gyara irin gari ne kala daban daban na sha na mata Murmushi ta yi a ranta ta furta 'ni na san akiy sirrika Aunty sajida, saima kin bani tukunyar nan da kawarki take yi' Mayar da su ta yi ta boye sannan ta dauke ledar da ta gani ajiye ta yi kicin Kasancewar kicin din ba dati kwanonintama a wanwanke suke sai ta ciro plat ta darwaye shi sannan ta bude kajin dake musmusmus tsabar gasuwa da kyan kallo ta juye a cikin katon plat din Lashe lebenta ta yi tana saurin ta kawo su ci Ganninsa ta yi zaune , shi ba kallon tv ba, shi ba dadana waya ba Ajiyewa ta yi a gefensa tana murmushi ta ce" Bb mu ci " Kallonta ya yi da yannayin da fuskarsa take ciki ya ce" Tafi ki yi wanka sai ki ci " Yannayinsa ta dan kalla sai ta ajiye ta yi ciki Wankan ta yi sosai sannan ta saka kannanun kaya ta fesa turare ta fito hannunta dauke da abin sha Ajiyewa ta yi tana kokarin shigewa jikinsa A hankali ya dan matsa ya tura mata abincin yana kallonta Gyara zama ta yi ta ringa yagar kazar nan tana ci tana masa labarin da bai san kansa ba, shi dai kallonta kawai yake Sai da ta gama komai ta tatare ta kilace masa nasa dan ya ce baya jin yinwa sannan ta nufo fallon Mikewa ya yi ya karasa ya kashe fitala mai.karfin hasken dake fallon sannan ya dawo ya shiga cire tufafin jikinsa Hannunsa ya mika ya janyota da yannayin karfi karfi wanda hakan ya sakata dan sakin kara domin ta koshi sosai ga kuma hannunta bafa daina ciwo ya yi mata ba Sai da ya cire mata duk wani abu dake jikinta sannan ya shiga damkarta du irin yanda kuwa take nuna ita bata ra'ayi sai ta ga shi ra'ayin yake kuma ba um bare umum kawai damkarta yake ta inda ta kama Bata san cewa wannan fadan da suke yi na baki da baki alkhairi bane sai yau da ya kai lafiar jikinta Bata san cewa mijin nata haka ya kai a matsayin mugunta da iya horar da mace ba sai yau Kamar wace take raya darenra na farko haka take rusa ihu ido rufe tana neman agaji Sasakarta yake ba tausayawa, buga mata yake da dukan karfinsa hakan ya saka tun tana ihu tana tatarewa har gaba daya ta sake, jikinta ya mutu, ta saki hannayenta , tana jin wata irin azaba tun daga tsakiyar kanta har gadon bayanta Nishi take irin na wahalar nan, shi kuwa yana kawowa yake komawa gefe kadan ta kuma daukan caji ya koma kanta ba tare da ya sarara mata ba A kadan a wannan dare ya mata zuwa hudu kwarara , ya yi mata sasakar da bata taba sannin cewa ana iya yi a dare guda ba Da asuba yana buda idannuwansa ya kuma hirgata ya kara damkarta da damka ta mamaki sannan ya barta nan baje kafafuwanta a wawatse ya shige bayi dan tsaftace jikinsa ya nufi masalaci Sai da aka gama sallah ya shafa fatiha ya nufo gidan yana jin muguwar gajiya a jikinsa Yana zuwa ya tarar da ita ta yi wani irin zama a giciye tana matsar kwallah Tana ganninsa sai da ta zabura hakan ya so bashi daria aman ya dace domin daka yana son ta gane yarensa ne Zana ya yi yana fuskantarta muryarsa a dake ya ce" HAWAU, ina Hajara dai ba yar uwarki bace ta jinni ko sannan bata da aure bale a ce ai itama auren ne da ita darajarsa ce bata sani ba ko? To daga yau na soke kawancenki da Hajara, idan kuwa kina da ja dan Allah fadi na ji!" Kiwut kihut take kallonsa ko yawu ta kasa hadiyewa , gaba daya a yau har kofofin gashinta ciwo suke mata bale gabanta, kanta sade tana son yanda zata iya tashi ita da ko zaman kirki ya gagareta Tana kallo ya mike da nufin tafiarsa hakan ya sakata buda bakinta da muryarta cen ciki ta ce" Jama'a ku mu kwaci Hauwa馃対馃ぃ 03/11/2021 脿 13:39 - Mom Khalid: 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _*AURE YAK'IN MATA*_ 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _DAGA ALK'ALAMIN_ *SAJIDA* _TARE_ *SAMIRA HAROUNA* _('Yan Mutan Niger)_ _Assalama alaikum masoya 'yan mutan niger, ga wata sabuwa da yardar Allah, *AURE YAK'IN MATA*, hak'ik'a nasan wasu sun san labarin, dan kuwa mun farashi yanayi yasa baku gama ba. To mun dawo da yardar Allah, yanzu zamu ci gaba duba da masoyan da littafin suka samu, saidai wani canji da aka samu littafin zai zama na kud'i ne._ _Duk wata mai aure da ma wacce ba ta da aure ta yi k'ok'arin samun wannan littafi dan zai k'ayatar, zai warware wasu matsaloli na gidajen aurenmu, wannan labari ba wai k'ik'ira bace, zamuyi duba ne da rayuwar da mukeyi tare da mutane mu saka a ciki, hakan yasa zamu kasashi izuwa gida daban daban, kar ku bari a baku labari, indai kana da aure ka karanta zaka samu maganin matsalarka a ciki, idan baki da aure ki karanta zaki d'auki mataki na rayuwarki ta gaba._ _*Farashin mai sauk'i ne* naira d'ari uku (300) kacal, yan niger kuma dala d'ari ne (500)馃憣 zaka samu wannan littafi mai d'ubbin darusa a ciki._ _Domin tura na ka tura ta wannan account *2377403479* zenith bank, Khadija Umar Abubakar. Kuma akwai damar tura kati ta wannan lambar *081-686-594-14* IDAN KA YI TRANSFERT SAI KA TURA SHAIDA TA WANNAN NUMBER 93 81 16 18._ _'Yan niger kuma sai ku tura katin MOOV ko Airtel ta dala dari watau 500 francs ta wannan lambar *94-98-56-52*_ 馃挮鉁� *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*馃専 _(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_馃 鈽� *[ T.M.N.A]* 鈽� 馃摉馃枈锔� https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/ _Bismillahir rahamanir rahim_ 1锔忊儯5锔忊儯 "Dan Allah taimaka min na shiga ban d'aki." Wani banzan kallo ya mata yace "Ule, indai har kika ce zaki dinga nuna min rashin darajata ne a zahiri, to wallahi ke ma bad'ini da zahirinki zaki gane ban da mutumci." Nuna kan shi yayi yace "Ni Bashir, ni har zaki dinga satar hanya kina fita Hawa'u? Haba." Fita yayi ya barta nan sai kawai ta sake fashewa da kuka, cike da bak'in ciki ta rarrafe ta kai kanta ban d'aki, sai gata da gasa jikinta kamar mai jego saboda ciwon da yake mata, ta jima a ciki kafin tayi wanka ta d'auro alwala ta fito, a daddafe tayi sallah daga nan ta zube sai baccin gajiya ya rideta. Kamar a mafarki ta ji yana zungurar k'afarta, da k'yar ta bud'a ido ta d'ago ta kalleshi, durk'usawa yayi irin na mazan nan ya aje mata lafiyayyun kud'i tare da fad'in "Ga kud'in cefananki na wata d'aya, ki samu wani yaro ki bashi sai ya siyo miki." Da sauri ta tashi zaune tana fad'in "Amma Bab ai ni ke siyowa da kaina." Cike da gadara yace "Eh, a lokacin na d'auka kina da wayo, amma ki sani nan da wata d'aya ko k'ofar gida ba zaki lek'a ba, idan kinga kin fita sai dai larura ta rashin lafiya ko mutuwa, amma wallahi ko cikin 'yan uwanki wata ta haihu babu inda zaki je sai kinyi wata d'ayan nan." Yunk'urawa ta shiga yi da k'afafunta dake makerkyeta tana fad'in "Bab dan Allah kayi hak'uri kar ka min haka, ka yafe min kaji, kuma ma naga ai ka riga daka hukunta ni." Wani murmushi yayi yace "Wannan horon yaren da zaki fahimta ne na miki, hukunci kuma shine nake yi yanzu, kuma na riga na yanke idan kina da ja Hawa'u fad'a min." Yanda ya gyara tsayuwarshi tare da shirin b'alle rigarshi ya sa ta ja baya a wahalce tace "A'a bana da, kayi hak'uri dan Allah." Hararanta yayi ya wuce yana fad'in "Kuma zan dawo cin abinci da rana." Da k'arfi tace "Abinci kuma?" Juyowa yayi yace "Eh, da matsala ne?" Girgiza kai tayi kamar zatayi kuka tace "Amma Bab ban da lafiya, ban iya komai wallahi bare girki, wanka ma da k'yar nayi dan ina so nayi sallah, ka taimaka min mana Bab kaga dama hannuna ciwo yake." Wucewa yayi yana fad'in "Wannan kuma ke ta shafa." Da kallo ta bishi harya fita da mamaki da kuma takaici kamar zai kasheta, ai da sauri ta fito falon tana neman wayarta, a k'asa ta ganta sanda ya fara turmusheta a kan kujerar aka tureta ta fad'i, zaune tayi a kan kujera ta shiga neman lambar aunty Maryama, k'ara ta dinga yi kafin aka d'aga, tana jin ta d'aga ta fashe da kukan k'arya kamar an zaneta a lokacin tana fad'in "Aunty Maryama ki zo, dan Allah ki zo ki d'aukeni daga gidan nan, na fad'a muku Bashir ya daina sona yanzu, ni kawai ki zo ki tafi dani gida na gaji da auren nan nashi." Cikin tashin hankali da rashin jin dad'i da kuma labarin daya riskesu na abinda ya faru shekaran jiya har mahaifinsu ya daketa tace "Auta, me ya faru kuma yanzu?" Cikin kuka tace "Aunty Maryama Bashir ne bai da imani ko kad'an, daga na d'an fita ganin Hajara shine kawai ya kwana yana min horon sababi da bala'i, aunty yanzu haka ko zama bana iya yi saboda mugunta, shi ne kuma har ya bini da kashedin wai ba zan kuma fita ba har sai nayi wata d'aya, harda cewa fa ko d'aya daga cikinku ne ta haihu ba zan tafi ba." Dafe kai Maryama tayi kamar tayi kukan halayen Ulenta, bata san yaushe ta zama haka ba? Cikin taushin murya tace "Shikenan zan zo gidan naki, zan kira Abban Nadia na fad'a masa idan ya barni zan taho." Cikin shashek'a tace "Shikenan aunty sai kin zo." Datse kiran tayi tana dariya, ko bai saketa ba dai tasan idan ta je gida da sunan yaji zai saurari iyayenta ya saurari kokenta ya mata yanda take buk'ata, amma inba haka ba ina zata zauna da wannan takaicin ita kam. *Gidan Leila* Tana jin fitowarshi daga d'akinshi gabanta ya yanke ya fad'i, shan jinin jikinta tayi tana saurare har ya k'araso kusanta, sunkuyawa yayi da niyyar sumbatarta, amma tsabar tsoronshi daya saka mata a rai yasa ta firgita tayi baya da k'arfi, da mamaki ya kalleta yace "Ch茅rie, ba zaki bari na sumbaceki ba? Fita zanyi fa." Sake k'amewa tayi ta girgiza kai alamar a'a, d'an murmushi yayi yace "Allah babu abinda zan miki, sumbatarki kawai zanyi." Cikin muryar tausayi da kuka tace "Cherie na sani ba zaka tsaya a iya nan ba, wallahi na gaji gaba d'aya k'arfina ya k'are." Wani tausayinta ne ya ji a ranshi tare da jin tsanar kanshi a lokaci d'aya, haka Allah ya halliceshi, wani lokacin fa yana d'ura mata ruwan jikinshi yake kuma d'aukar wasu ruwan, hakan yasa wani lokaci sai su kwana a tsaye, har mamaki yake shin soyayyarta ce tasa daya kalleta yake sake jin sha'awarta? Ko kuma dai matsananciyar sha'awarshi ce tasa daya kalleta musamman nonuwanta sai yaji ya sake murd'ewa yayi tsaye. Mik'ewa yayi tare da matsawa kusanta ya sumbaceta yace "Kiyi hak'uri ch茅rie, insha'Allah zan daina nima kinji, ki tayani da addu'a dan Allah, bana son ganinki a takure haka a cikin gidanki." Ita dai jininta a kan akaifa yake tana so ta ga ya fita, duk da tasan fitar tashi ma ba tsira zatayi ba, dan tsal sai ka ganshi ya fad'o ya nuna mata ga abinda ya dawo dashi kuma. Kud'in cefanai ya aje mata kafin ya fita tana binshi da addu'a daga zaunen, dan gaskiya kam k'arfinta ya k'are gata kuma dama ba wata mai jikin kirki ba. *Gidan Hassana* Lallai da aka ce mai hali baya fasa halinshi, hakan yasa ta fara tunanin anya kuwa Salis zai canza? Domin kuwa tunda ta ga k'arfe 12:47 na dare ta fara tsorata take tunanin yanayin da zai shigo, tana zaune da 'yar rigar baccinta tana gyangyad'i aka fara buga k'ofar, da sauri ta d'auki hijabinta ta saka ta fita. Tana bud'ewa ta rufe idonta saboda warin daya daketa da kuma ganinshi yana layi, bankad'eta yayi yana fad'in "Zaki kauce min ko saina b'allaki na b'alla banza." Shigewa yayi hakan ya bata damar rufe k'ofar ta bi bayanshi, a falon ya baje a kan kujera yana wata gyatsa da sambatu, durk'usawa tayi gabanshi ta fara since mishi zariyar takalminshi mai d'amara, da iya k'arfinshi ya hanb'areta hakan yasa ta fad'uwa d'abas yana fad'in "Ke dallah rabu dani, shegiya 'yar iska magulmaciya, wato an kasa ido ana jiran dawowata, yar gidan matsiyata kawai." D'agowa tayi a hankali tana share hawaye tace "Kayi hak'uri, bari na kawo maka abinci." Mik'ewa tayi taje gaban teburin cin abincin ta zubo a plate ta kawo masa, kusa da shi ta zauna ta d'ebo a cokali ta nufi bakinshi, buge hannunta yayi cikin magagin bacci yana fad'in "Ke ki rabu dani mana." Girgiza kai tayi tace "Ka samu ka ci abinci, ka fita baka ci komai ba, kuma nasan daka fita baka ci ba sai ruwanka ka sha kawai." Wani mahaukacin mari ya wanka mata tare da kifar da plate d'in yana fad'in "Dan ubanki ni tsaranki ne? Ina ruwanki da cikina to, ke sai na ci..." Sai kuma yayi luuuu yayi shiru alamar bacci ne ko me ma oho masa. Mik'ewa tayi tana kuka ta tattare abincin ta share wurin, saida taji minsharinshi kawai ya tabbatar mata yayi nisa a bacci, k'arasa cire masa takalmin tayi ta kwance masa d'amarar da yayi a k'ugunsa harta cire misshi dogon wandon, rigar ma b'alle masa botiran tayi ta aje kafin ta gyara masa kwanciyar a kan doguwar kujera, k'ara masa gudun panka tayi kafin ta shiga d'aki ta kwanta kusan yaronta tana kuka. *Gidan Rahila* Saida ya gama cin abincin ta kalleshi a nutse tace "Yallab'ai, maganar kud'in d'inkina dana yara da ka ce na tuna maka." Kallonta yayi yace "Hakane, nawa ne duka?" Da murmushi a fuskarta tace "Duka ya ce a bayar da talatin da biyar." Jinjina kai yayi ya saka hannu aljihu ya ciro kud'in, arba'in ya bata tare da fad'in "Ki je ki amso, ko kuma ki aika yaro ya amso muku." Da farin ciki tace "Nagode yallab'ai, Allah saka da alkairi." A dak'ile yace "Ba komai." Mik'ewa yayi yana fad'in "Saina dawo." Mik'ewa tayi ita ma tana fad'in "A dawo lafiya, Allah ya tsare." Duk yanda suke yawan samun matsala hakan baya hanashi yi mata duk abinda ta ce, ita ma matsalar suna samunta ne akan auren daya k'ara. Yana fita d'akin Habiba ya shiga, zaune take riga daban zane daban tana cin abinci ita ma, saida ya zauna gefenta yace "Sai yanzu kike cin abinci? A ina kika samu dambu kuma bayan na ga ba shi aka dafa ba?" Cikin tsiwa da rashin wayo ta shiga fad'in "Tunda ta gama abincin bata yi niyyar bani ba sai yanzu da taji ka shigo, haka kawai zan zauna yunwa ta kasheni, shi ya sa na siyo wannan nake ci." Kallonta yayi yace "Nina nufin sai yanzu ana sallah la'asar aka baki abincin?" "Eh." Ta fad'a tana turo baki, cire hannunta tayi daga kwanon ta fashe da kuka tana fad'in "Wallahi Rahila bak'in cikin wannan cikin take min, so take ya zube saboda yunwa dan mugunta." Mik'ewa yayi yana fad'in "Yi shiru dan Allah ina zuwa." Fita yayi daga d'akin ya sake fad'awa d'akin Rahila, za ta shiga ban d'aki Kenan dan tayi alwala tayi sallah la'sar saita tafi ya shigo, cikin tsawa da masifa ya nunata da hannu yace "Ke Rahila tsaya kiji, idan har Habiba ta sake min k'orafin baki bata abinci da wuri ba Allah saina raba muku girki, wannan wane irin iskanci ne da raina mutane? Kinsan ciki ne da ita ba juriyar yunwa take ba, shine saida kika ga zan shigo zaki bayar a kai mata." Rahila data kasa fahimtar ina maganarshi ta dosa kallonshi kawai take har ya tsaya, shirun da tayi kuma ya k'ara hassalashi yace "Ehe! Wato ga d'an iska mahaukaci na magana, shine zakiyi banza dani kin zuba min ido kamar na mage ko? Yayi kyau Rahila zaki san dani kike." Fit ya fice a d'akin yana huci, girgiza kai tayi tace "Ina zan yarda na biye maka yanzu ka hanani fitar ma, ni da nake son zuwa karb'o d'inkina na aje kafin haihuwar *Badariya* (wacce suke uba d'aya)." Shigewa tayi ta d'auro alwalarta ta fito tayi sallah kafin ta shirya ta fita. *Gidan Hawa'u* Bayan gama wayar Maryama ta kira Abban Nadia ta sanar masa, duk kishinsa bai da matsala da ita ta wajen fita, dan haka tana fad'a masa abinda ya faru yace ba damuwa ta je saita dawo, bata d'auki awa ba ta iso gidan ta samu Hawa'u zaune akan kujera, tunda ta ji motsin tafiya dama ta sake fashewa da kuka ta k'irk'iro hawaye, sam abun bai damu Maryama ba har ta zauna kujerar gefenta tana kallonta tace "Me ya faru auta?" Yunk'urawa tayi zata tashi sai kuma ta koma ta zauna tana sakin wani kukan tana fad'in "Aunty Maryama ni kawai ki tafi da ni gida, Bashir kasheni zaiyi ban shirya ba." A nutse ta kalleta tace "Dukanki yayi ne?" Girgiza kai tayi tace "Aunty ai gwara dukan ma, haka kawai kamar wata jaka ya sameni yana ta k'wak'ula, kwana d'aya yyi fa a kai na ba ko tausayi." Ajiyar zuciya ta sauke mai nauyi tace "Me kika masa?" Turo baki tayi tace "Kawai fa daga na tafi gidansu Hajara." Girgiza kai tayi ta aje jakarta ta taso ta tsaya gabanta, hannu tasa ta tallabo hab'arta suka kalli juna cikin rarrashi tace "Me yasa Ule? Shin me yake damunki ne? Me yasa kika auri Bashir ne ni kam? Dan soyayya ne? Ko kuma dan ki zo ki huta kiyi abinda kike so? Ko kuma dan ibada?" K'yak'yafta mata ido tayi amma ba tace komai ba, sakin hab'arta tayi ba tare data gusa ba tace "Hawa'u, idan har kinyi auren nan dan ki zo kiyi soyayya ne to ki sani babu inda zai je zai mutu, idan kuma kin yi ne dan ki huta kiyi abinda ranki yake so, shi ma dai babu inda zai tafi zai mutu, amma idan kinyi ne dan bauta, to a nan aurenki zai yi k'arko ya jima har ku mutu tare da mijinki." A hankali ta zauna daf da ita ta dafata tace "Ranar da aka d'aura aureni Ule idan baki manta ba Mama ta fad'a miki wasu maganganu, nima yanzu zan tuna miki su kinji. Hawa'u ko da aka aurar dake ba an kawo ki bane dan ki zama shashashar da bata san ciwon kanta ba, Hawa'u ba ana yin aure bane kawai dan a sadu a d'auki ciki a haifeshi, ba kuma ana yin shi bane dan zallar soyayya kawai, tabbas auren idan da soyayya shi ne aure, amma ki sani daga lokacin da aka fara wannan rayuwar ya zama dole ga duk mai son d'orewarta ya d'auko hak'uri ya koyawa kan shi, Hawa'u zan tambayeki tsakani da Allah, idan kika ban amsa na fahimci baki gaza ba ni kuma saina tafi dake gida." D'auke hannunta tayi a kan kafad'arta ta mayar kan cinyarta tace "Tsakaninki da Allah Ule ki fad'a min tunda kukayi aure ranar da kika bawa cikin mijinki mahimmanci fiye da na ki cikin? Sannan ki fad'a min a wata biyun nan naku da aure shin kullum kina cikin kwalliya ne? Sannan ki fad'a min sau nawa mijinki yake miki fad'a kan wani laifi da kika masa kika rusuna kanki k'asa kika saurareshi? Bayan nan kika bishi kika bashi hak'uri, sannan Hawa'u sau nawa ne kika kula da mijinki y'a shigo ranshi a b'ace kika sauke girman kai da k'uruciya kika lallasheshi har ya sauko?" Ajiyar zuciya ta sauke tace "Fad'a min mana?" A hankali ta kalleta tace "Gaskiya aunty ba ko d'aya, ni wallahi idan yana min fad'a ma nima mik'ewa nake ina kare kai na, kuma da naga ina yin kwalliya baya yaba min sai kawai na daina yi nima, abinci kuma wasu lokuta ma sa茂 yace na zubo masa ko kuma ya jira na dafa masa mai sauk'i." Mirmushin takaici tayi tace "Uhum! Ba gashi ba, kuma a haka kike son samun kan mijinki, ke Hawa'u ki farka daga baccin nan, mijinki fa matashi ne dake ji da tashen kud'i a lalitarsa, wallahi ko yau yayi niyya aure zai k'ara kuma babu yanda zakiyi, shin zaki so a miki kishiya da k'ananun shekarunki kuma baki yi ko shekara a gidanki ba?" Girgiza kai tayi dan haka tace "To dan haka saiki gyara, Hawa'u ke ce matar Bashir ta farko, karki saba masa da horon nan na wahala da yunwa, zaki ji tsamin zama dashi haka kuma duk wacce zata shigo bayanki zata sameshi a murd'e, a yanzu ne kike da damar da zaki juya mijinki ki koyar dashi kalar darasin da kike son ya hardace a kan shi, sai kin bi matakan can dana fad'a miki kafin ke ma zaki samu kan mijinki, a lokacin wallahi ko wuta kika ce fad'a zai fad'a Hawa'u indai har ya tabbatar hakan zai saka ki farin ciki." Cikin jin haushi da d'aga murya tace "Wai tsaya ma! Da kike maganar mazan novel, shin ya kika ga matansu ke kasancewa? Su ma mahaukata ne irinki? Kuma a haka suke samun mazajen a hannu?" A sanyaye ta girgiza kai, cikin tsawa Maryama tace "Bani wani misali na ji to, idan har ke ce kike fassara karatun a hauka to zan fad'awa Bashir ya karb'e wayarki ya hanaki karance karance tunda ke ba darasin k'warai kike d'auka a ciki ba, wannan ma ai saiki saka marubutan jin kunyar su ji kamar b'ata tarbiya Hawa'u fad'a min yanzu ina jinki." Cikin shagwab'a tace "Na karanta bak'a ce na aunty Sajida, a gaskiya Walyn bata kulawa da mijinta duk da kawunta da tsaftarta, amma hakan bai sa ya karb'o mata zyciyarshi ba, sannan na karanta..." D'aga mata hannu tayi tace "Ya isa haka, yanzu kuma duk da sanin haka amma ke kike pand'arewa, to me ye anfanin karatun kenan?" Da sauri ta kalleta tace "Aunty kiyi hak'uri karki fad'a masa ya amshe wayata, wallahi zan gyara Aunty Maryama zan nutsu." Jinjina kai tayi tace "Indai hakane to ki tashi ki fara gyarawa daga yanzu, nan da kwana biyu zan dawo na ga me ke faruwa, idan ban samu canji ba Hawa'u zan kawo Humaira gidan nan dan ta miki shegen duka, dan na fahimci lallami baya miki kuma ba zan bari matsalarki kawai ta saka iyayenmu a damuwa ba." Mik'ewa tayi ta je ta d'auki jakarta sannan ta juyo tace "Ule, ke ya hukuntaki ne a kan laifin da kika masa, ki sani yar uwarki Hassana ta kirani take shaida min tasha mari a hannun mijinta har idonta ya tara jini, kuma fa ba laifin fari bare na bak'i saboda kawai yana cikin maye ne, ni nan kai na kwanakin da suka wuce mari biyu na samu mai rai da lafiya saboda kawai na zauna da k'aramar riga har wani baligin da ban san da zuwanshi ba ya shigo min gida, Hawa'u ki farka ki rumgumi mijinki, idan ba haka ba wallahi zakiyi sakiyar da babu ruwa." Juyawa tayi ta fita ta barta, saidai wani ikon Allah yau kam Hawa'u ta ji canji sosai taji hud'ubar ta ratsata, hakan yasa ta ji zata gyara taga idan zata samu canji. *Alhamdulillah* 03/11/2021 脿 13:40 - Mom Khalid: 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _*AURE YAK'IN MATA*_ 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _DAGA ALK'ALAMIN_ *SAJIDA* _TARE_ *SAMIRA HAROUNA* _('Yan Mutan Niger)_ _Assalama alaikum masoya 'yan mutan niger, ga wata sabuwa da yardar Allah, *AURE YAK'IN MATA*, hak'ik'a nasan wasu sun san labarin, dan kuwa mun farashi yanayi yasa baku gama ba. To mun dawo da yardar Allah, yanzu zamu ci gaba duba da masoyan da littafin suka samu, saidai wani canji da aka samu littafin zai zama na kud'i ne._ _Duk wata mai aure da ma wacce ba ta da aure ta yi k'ok'arin samun wannan littafi dan zai k'ayatar, zai warware wasu matsaloli na gidajen aurenmu, wannan labari ba wai k'ik'ira bace, zamuyi duba ne da rayuwar da mukeyi tare da mutane mu saka a ciki, hakan yasa zamu kasashi izuwa gida daban daban, kar ku bari a baku labari, indai kana da aure ka karanta zaka samu maganin matsalarka a ciki, idan baki da aure ki karanta zaki d'auki mataki na rayuwarki ta gaba._ _*Farashin mai sauk'i ne* naira d'ari uku (300) kacal, yan niger kuma dala d'ari ne (500)馃憣 zaka samu wannan littafi mai d'ubbin darusa a ciki._ _Domin tura na ka tura ta wannan account *2377403479* zenith bank, Khadija Umar Abubakar. Kuma akwai damar tura kati ta wannan lambar *081-686-594-14* IDAN KA YI TRANSFERT SAI KA TURA SHAIDA TA WANNAN NUMBER 93 81 16 18._ _'Yan niger kuma sai ku tura katin MOOV ko Airtel ta dala dari watau 500 francs ta wannan lambar *94-98-56-52*_ 馃挮鉁� *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*馃専 _(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_馃 鈽� *[ T.M.N.A]* 鈽� 馃摉馃枈锔� https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/ _Bismillahir rahamanir rahim_ 1锔忊儯6锔忊儯 Aunty maryama na tafia Hauwau ta mike a hankali ta nufi wajen frij dinta Cen sama ta buda ta duduba naman da ya rage mata da sauransu Rufewa ta yi ta duba wajen da ta ajiye kazarsa ta jiya da bai ci ba ta dauko su su biyu ne ta ajiye gannin basu yi komai ba Albasa ta dauko mai dan yawa ta kawo tafarnuwa, koren tatasai, percil da celeric, kayan yaji masu kyau, waken gwongwani har biyu, mai, magi, da dan gishiri , sai mayonaise da mutarde Yanyanka albasar nan ta yi manya manya bayan ta wanke ta kwasheta a abin tsanewa, sai da ta tsane sannan ta juye a baban kwano ta kawo mutarde din nan ta zuba mata ta yamutsata da ludayi sannan ta rufeta da marfin kwano Gefe guda ta kawo shinkafarta mai kyau ta kanfanin oriba ta debi daidai dahuwarta ta zo ta dora kasko ta kunna wuta kasa kasa sosai ta zuba dan mai kadan sannan ta zuba shinkafar nan Kujera ta janyo ta hau ta shiga motsawa a hankali tana hankalce da kalarta da kuma kanshinta Yan mintuna kadan shinkafar ta fara kanshi sannan ta dan fara cenza kala daga fara tas zuwa dan yelow yelow haka Kashewa ta yi ta kawo madaidaicin ruwa ta zuba a tukunya ta daidaita dan gishiri kadan ta zuba da dan mai ta dora ta rufe Kafin yake tafasa ta koma wajen tatasan nan da barariyar tafarnuwarta da su percil da celeric ta shiga jajaga su cikin turminta na dakan kayan miya har sai da suka daku da kyau sannan ta juye a gefe ta rufe, ta kuma zuba poivre baki da fari ta dake su daidai sakawarta a miya suma ta juye su Daidai ruwan nan ya tafasa ta kawo shinkafar nan da ta soya ta zuba ciki ta kankare karas kananu ba manya ba ta zuba a ciki ta rage wutar sosai sannan ta rufe Wancen albasar ta dauko ta dora tukunya ta zuba wadatacen mai Sai da ya yi zafi sannan ta zuba albasar nan a ciki, ta kawo dukan kayan miyar nan ta zuzuba a ciki, kasancewar miyar ba'a saka mata tumatur danye ko na kwonko sai iya yan jayan miyan nan sai ta rafe wuta shiga ta barsu suke ta dafuwa Kamar minti goma sha biyar ta dawo ta buda shinkafarta wace ta kusan tsotse ruwanta ta kawo farar leda tsaftataciya ta rufa mata sannan ta dora marfin sai kuma miyarta ta buda ta ga sosai albasar ta yi laushi sai ta kawo su magi dinta, mayonaise dinta, waken gwongwaninta du ta zuzuba abinta sannan ta rufe ta basu kamar minti biyar suka hada kansu ta kuma dawowa ta ciro kajinta ta kara tsaftace su ta yanyanka su ta luma su cikin miyar nan ta kara rage wuta sosai ta rufe tukunyar aman ba ruf ba dan ta ba miyar damar fitar da mai da daukan kala .....wannan miya muna kiranta da *SAUCE BLANCHE* watau farar miya Zuwa lokacin shinkafarta ta gama tsanewa ta yi daidaya ta yi kyau a ido sannan ta yi dandano a harshe ta rufe abinta ta yi dakin da sandikan kwanoninta suke Cikin nutsuwa ta ciro wasu manyan kwanoninta masu rike zafin abinci ta koma kicin din Wajen wanke wanke ta je ta wanke su tas su duka sannan ta goge da tsuman da ta tanada dan goge kwanukanta wa'inda take tsaftace su koda yaushe ta goge su da kyau sannan ta zo ta zuba shinkafar nan ta rufe ruf, ta kuma juye miyarta dake daukan ido ka kyau ga dadin dandano ga ba yaji itama ta rufe ta ta dora su saman baban tire ta yi wajen table dinta na cin abinci Gefe ta ajiye kayan ta kara kakabe shi sannan ta dora su ta rufa masu wani dan kyale fari wankake Ajiyar zuciya ta sauke domin aikin nan tana yinsa a hankali ne kasancewar ba karfin jikinta take ji da kyau ba, kawai karfin zuciya ne da kokari A hankali ta koma dakinta, cikin nutsuwa ta shuga gyara duda ta kasa dukawa da kyau ta yi shara sai da rarafe take share wajajen har ta gama ta kwashe Abin shibfidarta ta cenza sannan ta kawo turaran wuta ta kunna a dakin bacinsu ta tsaya har ya gama mata dakin ta yi bayi da shi Sai da ta tabatar sun dauka sannan ta fitar fako tana zuba wani ta ajiye wajen da babu labule ko wani abin dake iya fadawa ta kashe panka dama bata kunna AC ba ta juya ta koma ciki rike da ledar da aka bata Zama ta yi saman kujera ta bude ta kuma karantawa, sasaken baure ne kule garinsa da kuma wanda ba garin ba da bayanin yanda zata yi anfani da shi, sai wasu na sha da zuma da na sha da madara sai zumar mata Na sha da madarar ta kada ta sha sannan ta jona ruwan zafi ta zuba sasaken bauren da karanfani har sai da ya dagu ta tace shi a cikin butarta ta kama ruwa sannan ta kuma shan na shan da zuma da su karanfanin Bayi ta nufa tana tafe a hankali tana kara sauke ajiyar zuciya Katuwar robarta da aka saka mata a bayi na shiga ta shiga ta zauna tana rintse idannuwanta bayan ta zuba ruwan zafin nan ta dan kara ruwa kadan Gaba daya ta kankame jikinta saboda yanda zafin ke ratsa ta da farko, sai da ta ringa sauke ajiyar zuciya wata na korar wata sannan ta dawo tana jan numfashi har ta shiga sauke ajiyar zuciyar samun sauki A hankali ta ringa jin wani irin dadi na ratsata, wata irin ni'ima, wata irin nutsuwa na shigarta har ta ringa jin wata zufa na keto mata tamkar ta yi tsere Cikin nutsuwa ta gama ta kama a hankali zata mike, sai dai irin yanda ta jita sakayau ya sakata mikewa da dan kuzarinta tana jinta sakayau Fitsari ta je yi ta ji wani dadadan fitsari na fita a jikinta da dumin wajen uwa uba ta ji kamar ta matsa abin matsi kai ita dai sai ta ji karfi ya shigeta na lokaci guda A hankali ta yi wankanta tana lumshe idannuwanta tana jin dadin yannayin sannan ta gama ta zubar da ruwan da komai ta kuma wanke bayin dake kamshin turaran wuta ta fito daure da tawul A yau Hawau ce harda zama gaban madubi ta maimaita abinda ta kwana biyu bata yi ba, watau kwaliya Cikin nutsuwa ta gyara fuskarta sannan ta ciro tufafinta na atamoa sabuwa ta saka ta kashe dauri a kanta Ita kanta sai ta yi tsaye tana kallon kanta a gaban madubi, ba komai take gani ba sai mace, macen da ta gyara kanta take kanshi, sai take jin kanta normal kawai hakan ya sakata kara sakin murmushi ta dauki wayarta ta juya ta koma falo Har ta zauna ta ji tana ra'ayin yin jus, da sauri ta mike ta dauko pepar da byro ta zauna ta shiga rubuta abubuwan da take da bukata sannan ta zumbula hijab dinta ta je wajen baba mai gadi rike da takardar ta bashi da kudade harda na abin hawa zuwa da dawowa da ladan jika guda ga wanda zai ba ta ce a yi gagawa tana jira Baba ya amsa mata shima ya nemi yaronsa ya bashi ya ce maza ya je ya kawo yana mai adu'ar dorewar zamanta a gidan domin ranar da malan ya zaneta ta bashi tausayi sosai Tana zaune a fallo aka kawo kayayakin nan ta mike ta shiga kicin da su duka dan bata so su lalata mata kanshin falonta dake rufe ruf Sai da ta wanke farin sobon da aka siyo mata tare da bayan abarba tas ta zuba su cikin tukunyarta wankakiya tas ta kunna gaz ta dora su ta zuba siga daidai dandanonta sannan ta koma ta shiga gyara kayan miyarta tana ajiye komai a muhalinsa ciki harda nama da kifi du ta ringa kulawa yanda take sakawa a miya tana jerawa a cikin frij dinta cen sama wajen da yake yin kankara Sai da ta gama komai cikin nutsuwa sannan ta wanke hannunta tastastas ta dawo wajen jus dinta dake ta kanshi ta kashe gaz din ta kawo bokicinta da take tace jus a ciki da rariya irin ta tace jus ta sake wanke su sannan ta ajiye ta tsaya da dogon ludayinta tana ta ziga ruwan jus din yana sauke turirin hayaki tana kara sheka shi har sai da ya daina turirin ta tace shi tsaf ta kawo bidudunan da take zubawa da zawara ta dura a ciki sannan ta kai frij, dayan ne ta riko da niyar zuwa falo da shi dan ta zuba kankara ta sha abinta bayan ta kwashe komai da komai ta juyo da niyar fita sukai ido hudu da shi Har ga Allah sai da gabanta ya yanke ya fadi, hakan ya sakata ja ta tsaya bata shirya ba tana kikifta idannuwanta Gannin ita din dai yake kallo ya sakata sauke ajiyar zuciya a hankali ta shiga takowa inda yake tsaye har sai da ta zo daf da shi sannan ta mika hannayenta biyu duda barin da suke ta nufi wajen ledar dake hannunsa ta amsa sannan muryarta a sanyaye ta ce" Sannu da dawowa " Kallonta dai yake, abin yana bashi sha'awa, dawowa ya yi da niyar su kirta rashin mutunci idan ya tardota kwonce duda ya san a wahalen da ya barta, aman yana buda dakin kanshin da ya dakar masa hanci ua saka shi wara idannuwansa dan son gannin wa ta kirawo ya yi mata aikin Har dakinsu na baci da sauran dakunnan ya duba dan shi bai yarda cewar itace zata yi aikace aikacen nan ba har sai da ya nufo kicin ya ganta tana ta dura jus a cikin bidudunanta hakan ya matukar sanyayar masa da gaban jiki gaba daya Yana kallonta har ta koma ta bude ledar ta ciro kankana da ayaba Wajen wankewa ta kaisu ta wanke su tsaf sannan ta cire abin yanka kankanarta bayan ta yanke saman ta dora a tsakiya ta danna shi har kasa hakan ya saka ya yi yanka a tsaitsaye masu kyau Rabin ta kule cikin leda ta yada ledar bata dauki iska ba ta mata kuli mai kyau domin hakan ke hannata lalacewa ta juyi suka kuma yin ido hudu da shi ta kai cikin frij din ta bude ta saka gefen fruits dinta sannan ta ciro abinda take zuba kankararta kananu ta fitar da shi Cikin kofi na kwalba ta fara zuba kankarar sannan ta bude jus din nan ta tsiyaya masa ta kuma juyowa tana hada ido da shi ta kawo masa Sai da ta dan rage tsayinta sannan ta mika masa tana kallon fuskarsa a sanyaye ta ce" Gashi " Amsa ya yi yana kara sasauta yannayin fuskarsa ya lumshe mata ido yana kallonta ta juya ta koma wajen kankanar nan A hankali ya bi bayanta madaidaici dake juyi a dukan takunta da kallo sannan ya kai har wajen kafarta, Hauwa dama akoy tsafta duda kafarta ba kunshi aman tas tas tas take a wanke hakan ya saka shi da kwarin gwuiwa ya kai jus din bakinsa da niyar dan surba, sai dai jin dandanon IRA a harshensa ya saka shi maudewa tas yana lumshe ido yana sauke ajiyar zuciya Kananu ta yanyanka ta saka cokali mai yatsu, ta dora abarbar gefe kwaya hudu sannan ta saka sauran a frij ta dauko ta nufo inda yake tsayen a kasan zuciyarta tana fadin' Yau na shiga ukuna ' Dan murmushi ta masa a hankali ta ce" mu je ka huta da alamu ka kwaso gajiya " Sai da ya dan gyada kansa sanann ya yi gaba Sai da ta ajiye ta rufe sannan ta bi bayansa zuwa dakinsu na baci Yana kokarin cire kayansa ta matso duda gabanta na faduwa ta shiga taya shi hakan ya saka shi kara binta da kallo da dan mamakin yannayinta. Yana gamawa daure da tawul ya shige wanka ita kuwa ta zazaro ido tana sauke ajiyar zuciya ta ciro masa jalabiya da dan gajeran wando wankaku ta fesa masu turare sannan ta fita falon. Tana zuwa ta kashe wayarta kwata kwata ta jona a caji ta kawo ledar cin abinci ta ajiye ta kawo kayayakin du ta ajiye sama harda ruwa da jus din da k'ank'ara da su plate. Tana gyagyara komai ya fito yana kanshi abinsa, a kasan zuciyarta kuwa tana d'aukan kanshi da tsafdar bashir a ranta, watau bashir ba dai kanshi ba, idan yana fesa turare har shanye jinin jikinta take tana kallonsa, wani irin pissssssss kamar ba da kud'i ya siya ba hakan ya sa ko daga dan nesa ake jin k'anshinsa, a gaskiya har raina tsaftarta take idan yana gida. Zama ya yi yana kallon abinda take zuba masa, irin yanda miyar ke masa walwal ya saka shi had'iyar yawu. A hankali ya shiga ci bayan ya yi bismillah yana kallonta ta zauna ta saka hannunta bayan ta yi bismillah a plate dinsa domin ita dai bata cin abinci da cokali haka kuma raraba plate suke hakan ya saka shi dagowa yana kallon fuskarta. Itama shi take kallo har ta dan tsaya da niyar cin dan har ga Allah tsoronsa take ji daga jiya zuwa yau. Murmushi ya sakar mata a lokacin da ya d'ibo a cokali ya nufo bakinta da shi hakan ya sakata sauke ajiyar zuciya ta bud'e bakinta ta amsa tana kallonsa. A wajen cin abincin dai sai da suka yi nak, suka kora da jus sannan ta tatare komai ta killace sai fruits din da ta maido masa gabansa yana zaune gaban TV ta ajiye masa sannan ta juya a hankali da niyyar bashi waje ya yi kallo da alama ba zai fita aikin yamma ba. A hankali ya rik'o hannunta ya janyota hakan ya sakata fad'owa jikinsa. Rumgumeta ya yi sosai a jikinsa a sanyaye yace "Kin yi kyau sosai kamar ranar da aka kawo min ke." Wani irin sanyin dad'i ne ta ji a cen k'asan zuciyarta wanda ya sakata lumshe ido cike da jin nutsuwa na ratsa gaban jikinta. Tana jikinsa ya ce "Kin ga, babu namijin da zai so dawowa ya tarar da matarsa bata dakinta, ko da kuwa ta tambaye shi fita ne idan ya dawo bata dawo ba hankalinsa na tashi Hawa'u, ransa kan b'aci, hakan na sakawa su yi ta samu matsaloli kala daban daban, Hawa'u da na aureki dan ina sonki ne, bana so mu shiga fagen da zaki kasa gane wanene ni a cikin jinsin d'an adam ko dabba? Kin ga na maki horo na kasa nutsuwa, dan Allah ki kiyaye saka mu a irin wannan halin kin ji?" Hawa'u kam sai take jinta wani irin sama sama dan dad'i, yau gata ga rayuwar Novel ta samu dan kawai ta bi umarninsa, yau gashi har Bashir ya yaba kwaliyarta ya kuma rungumeta bayan ya ciyar da ita. A hankali ta d'ora kanta saman 'kirjinsa tace "Ka yi hakuri, zan kiyaye in sha Allah." Shima rungumeta ya yi da kyau suka gyara kwoncinsu a saman kujerar ya mika hannunsa ya kunna masu AC da commande sannan ya kashe tv din da command ya rungumeta tsam a jikinsa suka shiga neman baci. A wannan rana sai kusan magariba ya fita da niyar zai je ya gaishe da iyayensa ya dawo. Yana fita ya sake sabon wanka ta kara gyara gidanta ta saka wani turaran wutar sannan ta zazafa miyarta domin abinci daya take yi na wuni ta dawo saman kujerarta ta d'auki wayarta ta gyara zamanta ta danna message kamar haka "Aunty Alhamdulilah, wannan magani na kama ruwa na ji dad'insa sosai, sannan na ji dadin nasiharki Allah ya kara lafia, dan Allah idan ba damuwa zan so a bani sirikan gyare gyaren jiki da kasa, idan kuwa gyara kuke yi ina so...Allah ya biya." Sauka ta yi ta shiga neman layin mamanta tana murmushi a fili tace "Sai haja mama, wai ni auta ta biyo da takalmi, oh." *Alhamdulillah* 03/11/2021 脿 13:40 - Mom Khalid: 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _*AURE YAK'IN MATA*_ 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _DAGA ALK'ALAMIN_ *SAJIDA* _TARE_ *SAMIRA HAROUNA* _('Yan Mutan Niger)_ _Assalama alaikum masoya 'yan mutan niger, ga wata sabuwa da yardar Allah, *AURE YAK'IN MATA*, hak'ik'a nasan wasu sun san labarin, dan kuwa mun farashi yanayi yasa baku gama ba. To mun dawo da yardar Allah, yanzu zamu ci gaba duba da masoyan da littafin suka samu, saidai wani canji da aka samu littafin zai zama na kud'i ne._ _Duk wata mai aure da ma wacce ba ta da aure ta yi k'ok'arin samun wannan littafi dan zai k'ayatar, zai warware wasu matsaloli na gidajen aurenmu, wannan labari ba wai k'ik'ira bace, zamuyi duba ne da rayuwar da mukeyi tare da mutane mu saka a ciki, hakan yasa zamu kasashi izuwa gida daban daban, kar ku bari a baku labari, indai kana da aure ka karanta zaka samu maganin matsalarka a ciki, idan baki da aure ki karanta zaki d'auki mataki na rayuwarki ta gaba._ _*Farashin mai sauk'i ne* naira d'ari uku (300) kacal, yan niger kuma dala d'ari ne (500)馃憣 zaka samu wannan littafi mai d'ubbin darusa a ciki._ _Domin tura na ka tura ta wannan account *2377403479* zenith bank, Khadija Umar Abubakar. Kuma akwai damar tura kati ta wannan lambar *081-686-594-14* IDAN KA YI TRANSFERT SAI KA TURA SHAIDA TA WANNAN NUMBER 93 81 16 18._ _'Yan niger kuma sai ku tura katin MOOV ko Airtel ta dala dari watau 500 francs ta wannan lambar *94-98-56-52*_ 馃挮鉁� *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*馃専 _(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_馃 鈽� *[ T.M.N.A]* 鈽� 馃摉馃枈锔� https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/ _Bismillahir rahamanir rahim_ 1锔忊儯7锔忊儯 Ta jima tana ringin kafin mama ta d'auka tana fad'in "Ule yanzu kuma da wace shiriritar kika zo min?" Dariya tayi cikin turo baki tace "Mama ni ko? Ni auta kike hushi dani? Ni ai hak'uri ne zan baki." Ajiyar zuciya mama ta sauke tace "Da gaske Ulena?" Cikin taushin murya tace "Allah kuwa Mama, ranar ma kuskure ne amma ki yafe min." Cikin jin dad'i tace "Shikenan autata haka nake son ji dama, yanzu dai komai lafiya ko?" Cikin sangarta tace "Mama lafiya lau, kinga yau aunty Maryama ta zo kuma ta min fad'a sosai, kuma insha'Allah zan gyara mama." Da jin dad'i tace "To yayi kyau, Allah ya k'ara muku kwanciyar hankali kinji ko, sannan duk abinda ya shige miki duhu a cikin rayuwar aurenki ko ranki ya b'ace ki daina saurin yanke hukunci kina tahowa gida, ki dinga tuntub'ar 'yan uwanki suna baki shawara." A hankali tace "Insha'Allahu mama na zanyi yanda kika ce." Da farin ciki tace "Yawwa Ule na, yanzu kinga magriba ta sanyo kai, amma zuwa safe zai aiko *Mufida* ta kawo miki sak'o kinji." Da jin dad'i tace "Yawwa mamana nagode, Allah yasa kifi ne zaki soya min." Cikin zolaya tace "Uwaki ke da kifi." Da nishad'i suka gama wayar sukayi sallama tana jin wani sakayau a zuciyarta da gabb'an jikinta, ganin shiru bai shigo ba yasa ta sake d'auko wannan zumar a cikin bidon ta bud'e tana kurb'a sannu sannu, ta mata dad'i sosai zumar, duk da akwai d'and'anon magani amma kuma har kwakwa take taunawa a ciki da rid'i, ga k'amshin karamfani da take ji sosai duk ya gauraye bakinta. Har sallah isha'i ba labarin Bashir bbai dawo ba, hakan yasa ta tura mishi sak'o kamar haka _"Bab Allah yasa dai lafiya? Na ji ka shiru."_ Sanda ya samu sak'on da farin ciki ya mayar mata da _"Komai lafiya Bab, ina zuwa yanzu, na tsaya wajen Muhammad ne."_ A gajarce ta maida masa da _"Shikenan sai ka zo."_ Kamar yanda ya fad'a kam bai fi minti sha biyar ba y'a shigo gidan, yana shigowa kuma ya rufe ko ina ya shigo ciki, abinci ya fara ci kafin suka shiga kallo cikin raha harda hira ta nishad'i, hakan yasa Hawa'u sakankancewa sosai ta saki jikinta da shi har suka shiga d'akin baccinsu. A wannan dare tayi abin da bata tab'a yi ba, sai ga Hawa'uqv da romance d'inshi ta ko ina tare da yin wasa dashi ita ma tana tayashi sarrafa junansu, shi kanshi yau yanda yake jinta sai ya fita daban da sauran ranakun, domin ko ina k'amshi ke fita a jikinta, duk da dai dama bata da k'azantar da har zaka ji wari a jikinta, barta dai da rashin gyara jikin, amma zatayi wanka ta saka turare dan har na kai take fesawa. Sanda ya je shiga jikinta hannushi ya fara kaiwa wurin yana zagayawa dashi yana mamakin wani irin b'ul b'ul d'in da yake wurin yayi, sai ruwa dake kwaranyowa suna fitowa, jiya jiyan nan bai ji haka ba a tare da ita, hasalima dake jiya damk'arta kawai yayi sai bayan ya shiga ne ruwan suka fara fitowa dan kansu, hakan yas shi rad'a mata a kunne "Hawa ta zan iya shiga? Anya kuwa ban ji mi ki ciwo ba jiya?" Girgiza kai tayi tare da lalubawa ta kama sandar arzikin, a daidai k'ofar ta d'orata tare da lumshe ido tace "Mijina a kowa yaushe zan kasance mai amsa kiranka, bana fatan ranar da zata zo ka kwana da k'ishin ruwata a zuciyarka." Manna bakinshi yayi da nata tare da danna kanshi da d'an k'arfi saboda a sanin daya mata ba wani tsukakken gaba gareta ba, kuma shirme da tsinannen yawo ya hanata zama kulawa da kanta. A tare suka saki k'ara saidai kowa da kalar wacce yayi, ita kam k'amk'ameshi tayi tace "Ahhhhh." Idonta da taji sun cika da hawaye ta bud'e a hankali, a gaskiya idan ba ranar aurenta ba ita ma bata tab'a jin zafi sanda zai shigeta kamar yau ba. Shi kam danna kanshi yayi a k'irjinta tare da fad'in"Wayyo Allahna!" Haka suka b'arje guminsu kafin su sararawa juna su kwanta huce gajiya suna manne da juna. *Washe gari* da safe Hawa'u har bakin mota ta rakashi ya fita tare da yi masa addu'a, haka ya fita cike da jin dad'i da farin ciki da mamakin sauyawarta,ita ma kuma ta zauna da tunanin dama haka abun yake da sauk'i, gashi dai tun jiya ita da Bashir bai nunata da yatsa yace tayi laifi ba, a haka ta ciro wayarta ta shiga WhatsAp, a daidai lokacin kam ta samu aunty Sajida na mata 茅crit (typing) zata turo mata, dan haka ta nutsu ta shiga dakon jiran sak'on ya shigo, dan a yanzu kam sai take ji gyara rayuwar gidan aurenta ce ta fi komai mahimmanci, a hankali sak'on ya shigo wayarta dogo ne mai d'auke da abubuwan k'aruwa kamar haka: _"Masha Allah Hawa'u, gaskiya naji dadi sosai, to magana ta gaskiya akwai gyaran da ni ce ke yi ko kuma k'awata, amma hakan b芒 zai hana na baki wasu abu da zasu taimaka miki ba."_ _"Ki samu kankana mai kyau ki gyarata ki cire yayanta, saiki saka cokali ko ludayi ki daddamata, ba'a so ta dame sosai an fi sonta da gudajinta, saiki samu kwakwa ki gurzata k'anana a ciki, saiki zuba garin kanumfari da zuma, saiki samu madara peak ki juye a ciki ki saka a fridge, idan yayi sanyi saiki sha, shi wannan had'i ana shan shi ne daga yamma zuwa bayan sallah magriba, dan yana saurin sauko da ni'imar mace._" _"Haka kuma zaki iya samun kankana ki yankata k'anana sosai, sai ki saka mata garin kanumfari da garin raihan a ciki, ki samu madara peak ki zuba idan yayi sanyi ki shanye, shi ma cikin sauk'i yake sauko da ni'ima."_ _"Zaki iya samu rakke ki dafata tare da mazarkwaila da kanumfari da citta d'anya, idan suka dahu saiki tace su idan suka huce ki saka a fridge yayi sanyi sai ki sha, zai sauko miki da ni'ima sannan zai haifar miki da d'umi mai ni'imar gaske."_ _"Idan kika had'a kokombre da kankanarki da aya da dabino kika markad'asu, saiki tace idan yayi sanyi ki sha, akwai inganci sosai."_ _"Idan kika samu cukui da dabino da kanumfari ki dakasu sosai suyi laushi, saiki dinga sha da madara ko nono."_ "Hawa'u akwai wasu sirrikan dayawa na garin itatuwa masu gyaran jikin mace, idan kina buk'ata zan iya had'aki da k'awata Meerah sai kuyi magana, a duk inda kike zata iya aika miki da garinki da izinin Allah." Da zumud'i Hawa'u ta tura mata da "Aunty Sajida ai ina da lambar aunty Meerah ma, dan ita na fara magana da ita kafin ke akan matsalata, to gaskiya na d'auka kawai shirme take fad'a min." Zaro ido Sajida ta fara yi kafin ta maido mata da "Lallai Hawa'u kinyi kuskure a baya, ai ina jin da kin rik'eta gam a hannunki da yanzu matsalarki ta jima da k'arewa, amma har yanzu bata b'aci ba ki mata magana, ni ma zan nuna mata na sanki sosai hakan zaisa ki samu sauk'i fiye sa tunaninki." Da murna ta aika mata "Nagode ssoai aunty Sajida, Allah saka da alkairi." A hankali ta tambayeta "Kina da ciki ne Hawa'u?" Da murmushi ta maida mata "A yanzu dai bana da, watak'ila nan gaba kad'an." Ita ma murmushin ta mata tace "Allah ya kawoshi da alkairi, idan kunyi magana da ita ki nemi da ta baki garin tukunya dana martaba, Hawa'u ni ma wannan garirrikan biyu su ne sirrina." Da farin ciki sosai tace "Insha'Allah aunty Sajida, amma Aunty Dan Allah ina zan samu kalar turaukan nan masu dad'i, gaskiya ranar da naji k'amshin turarenki kamar zanyi bacci, na so nayi magana tun a ranar amma ina sauri." Dariya tayi tace "Wannan mai sauk'i ne, ina had'asu da kaina kuma ina da masu had'awa ma a hannu, idan kin tashi kawai ki min magana." Da murna tace "Insha'Allah kam zaku ji ni aunty." Da haka sukayi sallama, ai da sauri ta sauka tare d'脿 aje wayar ta shiga madafa, fridge ta bud'a ta d'auko wannan kankanar ta jiya, mayarwa tayi ta aje tare da dawowa ta d'auki wayarta ta kira Mama, bayan sun gaisa take tambayar "Mama sai yaushe Mufida zata zo?" Amsa mata Mama tayi da cewa "Yanzu haka g芒ta can tana wanka yanzu zata taho." Da murna tace "Yawwa to sai ta zo mama." Yanke kiran tayi tare da kallon tv tana dakon jiran k'anwarta, wayarta ce tayi k'ara alamar sak'o, tana dubawa daga bankin da take da asusu ne wanda tun tana budurwa rabon da taji yayi k'ara. Abun mamaki wai Bashir ne ya tura mata tsabar kud'i har jaka d'ari da hamsin, kasa yarda tayi dan ita dai taga ko na amarci bata samu b芒 bars yanzu, a tak'aice dai bata ga wani dalilin da zaisa shi turo mata kud'i ba, dan haka ta kira lambarshi yana dagawa tace "Bab, ya aiki?" Da farin ciki yace "Lafiya lau Bab, ya kike?" Da murmushi tace "Lafiya lau, Bab sak'o na gani a asusu na, shine nake so na ji k'arin bayani, ko kayi kuskure ne?" Dariya yayi yace "Ba kuskure nayi ba bab, ina sane na turo miki, kyauta ce daga gareni saboda na nuna miki farin cikin da na ke ciki sakamakon ganin kin d'auki hanyar gyara, Allah ya saka miki da alkairi bb." Hawaye taji na neman taho mata tace "Bab duk ni kad'ai? Kai amma nagode sosai, naji dad'in wannan kyautar bab, ashea baya ma ban fahimceka bane." Murmushi yayi yace "Karki damu bab, idan har zaki kasance a yanda kike, wallahi zan iya yi miki komai, soyayya tasa na aureki Hawa'u, ki kasance mai sakani farin ciki shine zai bani farin ciki nima." Jinjina kai tayi tace "Insha'Allah bab, na maka alk'awarin kasancewa a haka har abada." "Allah ya yarda." Ya fad'a yana murmushi. Bayan minti talatin Mufida ta zo gidan da kwano mai kyau, cike da zumud'i ta karb'a tana bud'ewa, waro ido tayi tace "Mama dama kaji zata dafa min? Kai amma naji dad'i." Kallon Mufida tayi tace "Zaki ci ne na zuba miki, dan aikenki nake so nayi kasuwa." Girgiza kai tayi tace "Ke dahuwar fa hada magani Mama ta saka." Da sauri ta saka yatsanta ta lasa, jim tayi tare d'脿 d'an yatsina fuska tace "Duk da akwai magani amma da dad'i." Aje kwanon tayi ta mik'e tace "Bari na d'auko kud'in." D'aki ta shiga jim kad'an ta fito da kud'in da alk'alami da takarda, zaune tayi ta shiga rubuta mata komai da adadin da take buk'ata, tsaf ta gama ta mik'a mata tare da kud'in ta tafi, tana fita ita kuma ta zauna k'asa ta d'auki kwanonta ta saka tsakiya ta shiga d'ibar naman nan, dan dahuwar mai dad'i akayi wacce zaka ci babu b'ata rai ko fuska. *Alhamdulillah* 03/11/2021 脿 13:40 - Mom Khalid: 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _*AURE YAK'IN MATA*_ 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _DAGA ALK'ALAMIN_ *SAJIDA* _TARE_ *SAMIRA HAROUNA* _('Yan Mutan Niger)_ _Assalama alaikum masoya 'yan mutan niger, ga wata sabuwa da yardar Allah, *AURE YAK'IN MATA*, hak'ik'a nasan wasu sun san labarin, dan kuwa mun farashi yanayi yasa baku gama ba. To mun dawo da yardar Allah, yanzu zamu ci gaba duba da masoyan da littafin suka samu, saidai wani canji da aka samu littafin zai zama na kud'i ne._ _Duk wata mai aure da ma wacce ba ta da aure ta yi k'ok'arin samun wannan littafi dan zai k'ayatar, zai warware wasu matsaloli na gidajen aurenmu, wannan labari ba wai k'ik'ira bace, zamuyi duba ne da rayuwar da mukeyi tare da mutane mu saka a ciki, hakan yasa zamu kasashi izuwa gida daban daban, kar ku bari a baku labari, indai kana da aure ka karanta zaka samu maganin matsalarka a ciki, idan baki da aure ki karanta zaki d'auki mataki na rayuwarki ta gaba._ _*Farashin mai sauk'i ne* naira d'ari uku (300) kacal, yan niger kuma dala d'ari ne (500)馃憣 zaka samu wannan littafi mai d'ubbin darusa a ciki._ _Domin tura na ka tura ta wannan account *2377403479* zenith bank, Khadija Umar Abubakar. Kuma akwai damar tura kati ta wannan lambar *081-686-594-14* IDAN KA YI TRANSFERT SAI KA TURA SHAIDA TA WANNAN NUMBER 93 81 16 18._ _'Yan niger kuma sai ku tura katin MOOV ko Airtel ta dala dari watau 500 francs ta wannan lambar *94-98-56-52*_ 馃挮鉁� *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*馃専 _(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_馃 鈽� *[ T.M.N.A]* 鈽� 馃摉馃枈锔� https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/ _Bismillahir rahamanir rahim_ 1锔忊儯8锔忊儯 Tana nan zaune kanwarta ta dawo mata da kayayakin da aka fada mata , cikin nutsuwa ta ringa harhadawa tana sakawa a cikin frij tana jin kanta wani iri, wani irin dadi take ji na itama mace ce a cikin gidanta tana juyi tana abinda take so, uwa uba kudin nan da ya turo mata sai ta rasa ta ina zata fara Sai da ta kamala komai sannan ta zauna ta tura kudin nan baki daya a acct din yayarta sannan ta yi kiranta Kwarai ta yi farin cikin jin wannan lamari, hakan ya sakata yi masa adu'a, sannan ta dora da fadin" Autan mama, kin gani, ba wani maganar rashin so sai rashin jinki, idan har kika ci gaba da yiwa mijinki biyaya ke zaki ci ribar hakan, gashinan har yanzu ina cikin cin ribar hakurina da biyayata? " Hawau jikinsa a dan sanyaye ta ce" Auntu, ya saina dukan naki ne? " Aunty ta yi dan murmushi ta ce" Hawau dukan fa sai irin na masa mugun laifin nan, shi zuciya ce da shi wace idan na kiyaye sai a dauki dogon zango hannunsa bai taba jikina ba, kin ga ni a barma maganar dukan nan domin Allah yana gani da yawan lokuta idan hanninsas ya taba lafiar jikina har kuka yake dawowa ya yi yana rarashina, kuma ina yafe masa koda bai rokeni gafara ba, na tabata abu ne na lokaci zai daina domin da sauki dukan ne kawai matsalarsa ban rasa ci, sha , sutura ba, ban rasa walwala da shi ba idan na bata masa kuwa ya hora ni ai dan ya isa ne!" Hawau ta kara gyada kanta tana kara jin mamakin furucin yayarta, ita bata taba tunanin cewa wannan miji na yayarta mai sonsu ba wai yana dukan masu yaya, idan suka je gidan wasa da daria fuska a sake au ci abinda suke so, su shiga inda suke so, har yana zolayarsu ana shan daria ashe shima yana duka? Wani ajiyar zuciyar ta kuma saukewa har yana bada dan sautin Hummmmmmmmmmmmm tana tunanin anya kuwa ita zata iya shanye duka? Duka fa? To ita ko malan shine dai mai saurin hannu a kan wanda baya ji sau biyu kawai ya taba dukanta , kafin aurenta sai ranar da ta je wajen biki ta dirki rawa har dare ya mata a cen sannan ta dawo masa gida Muryar Aunty ta ji a sanyaye tana fadin" Kuma ban lamunce a raina min miji bafa, na san hali yanzu haka kina turo baki, ki dauka cewar auntynki ce bata ji du idan ya dake ni ni na kaishi makura, kuma ai yayana ne dan ya dake ni laifi ne? " Hawau ta kara dan tabe bakinta a kasan zuciyarta tana ayanna 'Aunty an dai shaku da soyayar miji kawai' Cen auntyn ta ce" Duda koda na yi kiranta na tabata cewa zata yi du abinda na yanke a yi, aman zan kirayi mama na sanar mata sannan na fada mata shawarata, kin ga a yanzu ba barinki sana'a zai yi ba, koda zai barki sai a hankali zuwa gaba kadan, to kafin yake barinki zan ciro kudin nan na je da kaina na siyo maki zinari da su, iya abinda aka samu ko yayane na kai na ajiye wajen ajiya, domin kin ga ajiyar kudi iya kudin ke ajiye basa karuwa, aman idan wani abin kadarar ne sai ki ga ya kara kudi bale zinari dake hawa tana sauka aman du saukarta ba zata yi kasa da yanda aka siyeta ba, idan kuwa Mama ta bada wata shawarar sai a yi ba zan baki su ki siyi banza da wofi ba ai kin gane" Ita dai murmushi ta yi ta kara gyara kwomciyarta tana sauke ajiyar zuciya bayan sun kashe kanwarta na ta kalkale mata gidan tana kallo du inda bata yi da kyau ba tana gyara mata shi kafin ta mike ta shige kicin da tunanin abinda ya dace ta girka masa yau special wanda zai kuma yin murmushin da bai shirya ba. Laila ce zaune tare da aminiyarta farida Tunfa ta zo ta kawo mata su ruwa da jus da soyayan nama da dan cak din da Kader ya siyo jiya ta kawata mata gabanta da su Farida ta taba wannan, ta taba wancen tana yi nata labari Farida ta kalleta ta ce" Laila wai menene ina magana kin yi shiru ko ki min wani murmushi shanshakai ko tunanin habibin ne ake?" Laila ta kaleta tana shirin bata amsa suka ji alamun kamar za'a bude get baba Wata irin zabura Laila ta yi tana dafe kirjinta da sauri ta karasa wajen kofar ta daga tana hange, sai ta hango ashe matar mai gadi ce ta kawo masa wani abu a kwano A bayane ta sauke ajiyar zuciyar da ta saka Farida tsorata da yannayinta harma ta kasa ci gaba da dan tataba kayan alatun da ta ajiye mata a gabanta Hankalinta a tashe ta ce" Laila lafia? " Laila ta juyo tana sauke ajiyar zuciya da kyar ta samu waje ta dosanu tana kallon aminiyarta kawarta Ba zato ba tsamani kawai Laila ta fashe da kuka tana rike cinyoyinta domin ji ta yi kamar kukan yana hadasa mata jin zafin ciwon da take ji kasanta na yi A rikice Farida ta ce" Na shiga uku ke lafiarki kalau kuwa? Meye haka? Na ga du kin rame kamar ba ke ba bayan idan aka zo gidanki yannayin shigarki da irin cimar da ido zai gani ana iya fahimtar kin samu sukuni sai dai ramarki na kayar da gaba, menene Laila dan Allah ki fada min kar ki rikita ni mana?" Laila ta kara langwabar da kanta ta rasa ta ina zata fara, me zata fadawa Farida, farida dai ba aure ta yi ba bale ta fahimci halin da take ciki, kai ita da Allah ya yitama bata da irin saurin fadin damuwarta ta fi gane ta yi shiru da damuwarta a cikinta, sai dai wannan abin na nan kasarata , bata tunanin idan shirun nan zai haifar mata da alkhairi Muryarta na rawa ta ce" Walahi kasheni zai yi farida, ba zan iya ba kasheni zai yi, ya fi karfina nesa ba kusa ba, wayo Allahna " Farida zuwa yanzun kam itama ta fara hawayen ta bi ta tikice ta ce" Dukanki yake yi ne? Me yake maki Laila? Kin fadawa su mama kuwa? Laila dan Allah fada min " Laila ta ringa jan hanci jikinta dauke da dumi sosai ta ce" Baya dukana, baya zagina, baya tsangwamata, ba zaki gane abinda nake gani tare da shi ba, ni kam kasheni zai yi na salama, to me zan cewa mama? Ta ina zan fara? Kin ga ban taba lafia ba daga bakin ranar da ya fara zuwar min ya mayar da ni tamkar abinci, ko nafe ruwa wanda shine akan sha a kai a kai, ba dare ba rana, idan dare ya shigo na kama kuka kennan aman shima yana kukan yake sasakata yana bani hakurin ba zai iya hakura da ni ba, na rasa gane wannan jarabar, a da da bai aureni ba yaya yake yi? Ko mata yake bi? Yanzun ni idan zai kara aure ko uku ce walahi abin murnata ne, bai taba min fushi ba bale ya dauke min kafa, ko ya nuna ransa ya baci zai dawo ya likun min, na rasa ina zan saka kaina na ji sanyi" Cike da tausayawa Farida da ta gane ko meye matsalarta ta ce" Aya abin har ya kai haka, to Laila ko dai baki da juriya ne?" Laila ta kaleta da haushi haushi ta ce" Ke me kika sani a lamarin da har zaki ce bani da juriya ne? Ke inaga ko wuni daya ba zaki iya yi da Kader ba walahi!" Farida ta sanyaya muryarta ta ce" Ki yi hakuri, ba nufina kennan ba, inaga ridin amarcin ke rudarsa kin san dama an ce haka ne, sai a hankali ya ja baya ya rage matsa maki, kuma kina anfani da ruwan dumi sosai kuwa? Ba sai kin yi mu'amala da shi ba koda yaushe aka ce a ringa anfani da shi, kin san ni karance karance ne da ni a cen nake gannin abubuwan karuwar nan, ki tashi mu jona ruwa da su gishiri ki shiga ki zauna zaki ji dama dama sosai, kuma ki yi ta jurewa in sha Allah na san zai sasauta a hankali" Ita dai Laila haka ta bi shawarwarin Farida, ai kam ta ji dama dama sosai dan radadin nan sosai ta ji saukinsa, Farida ta kara mata da Su ibuprofen ta dafa mata girkinta na dare ta samu ta ci isashe ta sake yin wanka ta kara zama cikin ruwan masu dumi sosai sannan ta fito yau itace harda walwala kafin suke salama da farida ba laifi ta ji sauki sosai Bayan sallar isha ya dawo daga gari, tun da ya zo yake danne damuwarsa a kanta gannin ta dan sake duda ba wai yanda yake so bane Haka suka yi dan zamansu ta fece daki da wuri ta shiga neman baci dan bata so yau ya tabata ko kadan Shima shawarwarin da aka bashi ya zo da su hakan ya sa ya yi mata uzuri ya kyaleta har sai da ya gama dukan abinda yake yi sannan ya tarda ita saman bed dinsu ta yi daidaiya tana baci hankalinta kwonce Sai da ya gama kimtsa kansa ya fesa turaransa sannan ya bi bayanta A hankali ya rungumeta wanda hakan ya sakata dan tsorata , sai dai jin shiru na dan lokaci sai ta yi mika ta gyara kwoncinta Kuri kallonta kawai yake har ya samu ya kara riketa a jikinsa A hankali ya shiga yawo da hannunsa na dama a sasan jikinta idannuwansa lumshe sannan ya kai bakinsa wajen kunnenta a sanyaye ya ce" Ba zam shige ki ba, ki bani dama ki saki jikinki mu samu nutsuwa a haka bb, ki saki jikin ki kin ji? Kin ga ba zan cutar da ke ba " Ajiyar zuciya ta ringa saukewa tana sauraronsa, a hankali ya kai lebensa hade da harshensa wajen wuyanta yana kissing din wajen a sanyaye sannan yana kara dan shafa sasan jikinta da hannunsa daya Cikin nutsuwa ya sauko wajen mamanta dake cikin rigar atampa, domin rabonta da saka masa kayan baci tun da ya karbi budurcinta ta daina kwata kwata dan ita bata san abin haka bane da bata siyi wasu kayan baci ba A hankali ya cire mata rigar ta saman maman ya shiga dan ciciza kan mamanta a hankali yana dan tsotsa yana kuma dan cicizawa Gaba dayanta ta shiga mika tana jin jikinta na amsar sakon duda ta kasa sakewar kamar yanda ya bukata aman tana jinsa har cikin kwonyar kanta A hankali ta ji yana janye sket dinta, hakan ya sakata bude shanyayun idannuwanta da jaraba ta gama cinsu tana dan girgiza masa kai Hannunta ya kama ya kai wajen soldier dinsa ya dora muryarsa cen ciki ya ce" Ba zan shige ki ba, ta haka zamu samu nutsuwa idan kin saki jikin ki, murza min plz" Tsoro kam fall yake a cikin zuciyarta, aman irin yanda ya nemi bata mamaki ta hanyar zare mata dan pant dinta ya nuna mata rashin kyankyamin jikinta a yau ta hanyar dora tsaftatatun lebunnansa tare da harshensa mai tsada a wajen da bata raba tunanin yana iya sida ko ya tsotsa ba sai kawai ta ringa jin ta fara hawa sama , ta fara yawo a gajimare, bale irin gashin da wajen ya samu ya kara samun santsi da dumi sai ta ringa jin ihu na neman fitowa karfi da yani daga cikin bakinta ba tare da ta fitar da hakan ba, a rikice ta ringa masaging dinsa a lokacin da ita kanta bata san tana yi ba.................................. a haka suka samu nutsuwa a wannan dare, nutsuwar da sai da ta jajirce ta yi ta fama kafin Kader yake iya sakin kansa ya kawo, duda haka gaba daya jikinsa a mace binta yake da kallo a lokacin da ta mike ta nufi bayi tana jin wani dadi na ratsata Kuma gasa jikinta ta yi ta yi wanka ta fito ta nufi falo direct tana saka zumbulelen hijab dinta ta je ta tayar da sallah a fallo Tana ganninsa fitowarsa biyu, har dai ya yi zamansa sannan ta sauke ajiyar zuciya ta kudundune a nan falon ta shiga baci tana sauke ajiyar zuciya, yau Ta samu damar da bai kusanceta ba tamkat sallah take ji, gaba daya ta samu nutsuwa da kwonciyar hankali duda ta ga yannayinsa sarai Asubar farko ta farka a firgice tana kallonsa Gaba daya jikinsa rawa yake ya budi bakinsa a rikice ya ce" Walahi idan ban yi ba ina iya mutuwa ko na je na aikata zina , dan Allah ki bani na yi" Kuka ta fashe da shi tana ture shi ta ce"... *Masha'Allah 03/11/2021 脿 13:41 - Mom Khalid: 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _*AURE YAK'IN MATA*_ 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _DAGA ALK'ALAMIN_ *SAJIDA* _TARE_ *SAMIRA HAROUNA* _('Yan Mutan Niger)_ _Assalama alaikum masoya 'yan mutan niger, ga wata sabuwa da yardar Allah, *AURE YAK'IN MATA*, hak'ik'a nasan wasu sun san labarin, dan kuwa mun farashi yanayi yasa baku gama ba. To mun dawo da yardar Allah, yanzu zamu ci gaba duba da masoyan da littafin suka samu, saidai wani canji da aka samu littafin zai zama na kud'i ne._ _Duk wata mai aure da ma wacce ba ta da aure ta yi k'ok'arin samun wannan littafi dan zai k'ayatar, zai warware wasu matsaloli na gidajen aurenmu, wannan labari ba wai k'ik'ira bace, zamuyi duba ne da rayuwar da mukeyi tare da mutane mu saka a ciki, hakan yasa zamu kasashi izuwa gida daban daban, kar ku bari a baku labari, indai kana da aure ka karanta zaka samu maganin matsalarka a ciki, idan baki da aure ki karanta zaki d'auki mataki na rayuwarki ta gaba._ _*Farashin mai sauk'i ne* naira d'ari uku (300) kacal, yan niger kuma dala d'ari ne (500)馃憣 zaka samu wannan littafi mai d'ubbin darusa a ciki._ _Domin tura na ka tura ta wannan account *2377403479* zenith bank, Khadija Umar Abubakar. Kuma akwai damar tura kati ta wannan lambar *081-686-594-14* IDAN KA YI TRANSFERT SAI KA TURA SHAIDA TA WANNAN NUMBER 93 81 16 18._ _'Yan niger kuma sai ku tura katin MOOV ko Airtel ta dala dari watau 500 francs ta wannan lambar *94-98-56-52*_ 馃挮鉁� *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*馃専 _(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_馃 鈽� *[ T.M.N.A]* 鈽� 馃摉馃枈锔� https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/ _Bismillahir rahamanir rahim_ 1锔忊儯9锔忊儯 "Dan Allah ch茅rie ka k'yaleni, asuba ce fa kana ji ans sasss..." Wata damk'a daya ma nonuwanta a cikin hijabi yasa ta jan sss tayi shiru, yanda ya gigice d'in nan sam bai tab'a mata haka ba, yanayinshi ya bata tsoro musamman daya k'arasa zage boxer d'inshi soldier shi ta bayanna, k'ik'am da ita abar tsoro sosai, haka kawai ta ji a ranta zai iya ji mata ciwo yau, dan haka ta shiga k'ok'arin mik'ewa tana neman cire hijab d'in daya rirrik'e a hannayenshi, jin ya hanata motsawa yasa ta sak茅 fashewa da kuka tana fad'in "Ch茅rie ka min rai, jikina jiya ne kawai na fara jin dad'inshi, ka bari dan Allah kaji." A firgice ya daka mata wata tsawa ta son k'watar kansa daga halakar da yake jin tana tunkaroshi yace "Ke!" Cak ta tsaya ta shiga rarraba ido, cikin matsanancin fad'a yace "Shikenan kullum ni da ke a gidan nan sai mun kai ruwa rana kafin na samu ki amincewa buk'atata, a kan me Laila? Jarabtar da Allah yayi min ce na zama abun gudu da k'yama a wajenki." Had'e kanta tayi da gwiwa ta dunk'ule sosai jikinta na rawa tace "Ch茅rie buk'atarka tafi k'arfina, idan haka zamu ci gaba da zama..." K'afarta yaja tare da turata da k'arfi ta fad'i kwance, siket d'in da ta saka na kanti ya kama da iya k'arfinshi ya yaye mata shi sama, ganin pant d'inta hannayenshi suka shiga rawa wajen cire mata shi yana fad'in "Ch茅rie kada ki sake zama min da wando, dan Allah kada ki k'ara sakawa musamman lokacin da kika san zan iya nemanki." Idonta tsaye suke a kan shi tana k'are masa kallo da tunanin anya kuwa ba mamanta zata fad'awa ba? To kuma tace me? Yana yawan saduwa da ita? Tsakanin k'afafunta taji ya shiga tare da d'aga k'afarta ta dama ya shiga niyyar saita kanshi jikinshi sai wani kar-kar-kar yake na masifa, da iya k'arfinshi ya kutsa kan shi a cikin jikinta wanda ya sakata zabura ta k'walla k'ara, da sauri ya rufe mata baki ya kwantar da kanshi tsakanin nonuwanta yana shafa d'ayan da hannu a hankali ya shiga tura mata ita yana fad'in "Ya isa to, shikenan kinji, kiyi hak'uri dan Allah ba laifina bane, nima ina so na dinga sarara miki, ki yafe min kinji ch茅rie, bari na miki a hankali to." K'ala ba tace mishi sai hawayen dake mata zarya, tana jin shi tana kuma kallonshi, abu d'aya yake babu alamar jikinshi ya fara saki, dan wani lokacin idan ya zungureta har a cikin cikinta take jin lamarin ya ratsa, hakan kuma baya rasa nasaba da yunwar da take ji, har masallatai suka gama sallah gari ya fara haske Kader rarakarta kawai yake a nutse, saida ta ga baida niyyar gamawa ta kalleshi a yamutse cikin muryar wahala tace "Ch茅rie ya isa haka, na gaji wallahi." Lumshe ido yayi yana wani gurnani yana fad'in "Haahhhhh! Hummmmm! To, wayyo Allah na, dad'i ch茅rie, wallahi dad'i gareki, ina sonki sosai matata, kamar na tsaya haka wallahi." A kad'an saida Kader ya k'ara minti talatin har 06:34 kad'ai ya shiga wawurarta da k'arfi yana rirrik'eta yana juye mata abinda ke cur茅 a mararshi, wata zufar bala'i ce ta shiga keto mishi kamar da bakin k'warya, a hankali ya shiga sake wasa da kan shi a cikinta yana d'an yi kamar zai fito kuma saiya koma, sai yayi kaamar zai cire gaba d'aya saiya koma ciki tsumdum, a take tsabar fitini jikinshi ya fara d'aukar yanayin ya shiga sake mummurd'ewa ya fara zungurarta da d'an k'arfi, da k'arfin tsiya ta zille tare da yin gunlugutso tayi baya da sauri ta mik'e tsaye, durk'ushe yayi yana kallonta hakan yasa ka ta juyawa da sauri sauri ta shige d'akin baccinsu dan tayi wanka. Kallon daya bita dashi yasa jin lallai fa sai an koma, dan ya riga daya sake rik'ewa ya mik'e, da sauri ya mik'e ba kaya a jikinshi ya rik'e soldat shi a hannu saboda har wata tumbatsa take tana haniniya, yana shiga a ban d'aki ya ji motsinta, dan haka ya kutsa ciki kai tsaye. Da tasan da zuwanshi ita kan ta data rufe k'ofofin, saidai kash bata sani ba, had'ata da bango kawai taji yayi tare da sake daidaita abar dake hannunshi ya d'an sunkuya kad'an ya danna mata ita. Bata tab'a yarda da shi jarababbe ne ba sai yau, haka kuma ta yarda mace na iya mutuwa idan aka mata wani zuwan. Saida tayi fatan kukan jini a wannan lokaci, a cikin ban d'aki shi bai kwantar da ita ba kuma shi bai barta a tsaye kan k'afafunta ba, haka kuma ba zaune suke ba, ya durk'usar da ita ne kawai ya d'aga k'afarta yana ta caccakarta, abun haushi da takaici ita a wahalce take na mugun yanayin nan da suke, amma shi ban da sambatu da sumbatarta yana fad'in "Wayyo Allah na, wayyo ch茅rie, rabin raina dad'i, dad'in tsiya gareki, w..." A hassale tace "Kader na gaji wallahi, ka barni na gaida ubangiji na mana." Sake matseta yayi yana fad'in "Tohhh! Wayyo Allah na! Ina zuwa to ya kusa saura kad'an." Da k'yar ya rabu da ita amma jikinta sai ya d'auki rawa tana neman gurin yin kwance, da k'yar ta samu ya taimaka mata tayi wanka suka fito kowa ya kabbara sallahshi dan haushinshi take ji sosai. *Gidan Rahila* Tun fa ranar da tayi maganar zata ce mahaifinta ya mata d'inki ya d'auki gaba da ita, a ganinshi tozarci ne ai take da burin yi mishi, da farko kam sai taga abun kamar wasan yaran ta shiga lallab'ashi da bashi hak'uri tana dariya, amma fa da ta tabbatar ya daiyi halin ne saida ta d'ora hannu a kai tayi sallalami. A ranta ta tambayi kanta "To me na fad'a mai zafi a nan? Daga wasa muna raha da zolaya?" Kwana hud'u kenan yau da baya ko amsa gaisuwarta, saida ta tabbatar yaran sunyi bacci ta shiga d'akin na shi cikin sand'a, duk da tasan ba lallai ta samu yanda take so ba amma haka ta daure, saida ta cire hijabin data sako a saman k'ananan kayan baccinta kafin ta k'arasa ta haye katifar irin k'atuwar nan, daf da shi ta matsa tare da yin ram ta damk'i hantsar wandonshi tana rad'a masa a kunne "Mijina aljannata, ka yafe min dan Allah idan na b'ata maka rai, wallah..." Tureta yayi har saida ta fad'i tippp a k'asa tana sakin 'yar k'arar da bata shirya ba, sauka yayi daga kan katifar yana nunata da yatsa yace "Ke me ya kawoki d'akina? Tashi ki fita a nan Rahila, bana son shirmen banza kinji ko? Idan ke hauka da k'uruciya na damunki ni da hankali." Mik'ewa tayi tana gyara rigarta tace "To idan hakane mijina me yasa zaka dinga gaba da ni? Ina matarka ta sunna amma ba ka jin wuyar ka rufe min magana, wannan ai ya sab'a ma kowace irin shari'a ma." A harzuk'e yace "Ke ni kike fad'awa haka? Rahila ni? Dama rashin kunya kika zo ki min? To fita ki bar min d'aki, kuma karna sake ganinki kinji na fad'a miki." Turo baki tayi ta d'auki hijabinta ta fice ranta a b'ace, saida ya ga fitarta ya fad'a kan katifar da k'arfi yana sake rik'e hantsarshi gam, ba gaira ba dalili ta kunnoshi, gashi kuma ta sake b'ata masa rai bare ma ya d'an sauko ya kulata. Tsaki yayi tare da sake danne abarshi da hannu sosai ya gyara ya kwanta yana jin wani takaici, yana baccinshi lafiya lau ta taso da masifar d'脿 uta tasan ba zai yarda a kasheta yanzu. *Gidan Munira* Tana kwance d'akinta da wayarta a hannu tana game dan bata so bacci ya d'auketa saboda yamma tayi sosai, tana so a d'an k'ara jimawa idan taga Habiba bata dawowa sai ta shiga dan ta d'orawa yaranta ko macca ce dan ba zata juri jin bak'ar magana ba daga gareshi bare kuma ita. Tabbas ta ji motsi kamar an bud'a d'akin Habiba, sai tayi tunanin ita ce ta dawo dan haka bata kula ba, a hankali a sannu sannu ta dinga jin k'auri na cika mata hanci hayak'i na shigowa d'akinta, a hakan ma dan akwai tazara mai d'an tsayi tsakanin d'akinta da na ta, kafin ka ce me tuni gidan ya gauraye da hayak'i da wani irin gumi sai kuma ta fara jin hayaniyar mutane, kafin daga bisani ta ji wata irin k'ara Habiba ta saki. Da gudu ta fito hankalinta a tashe dan ganin ko miye, wuta ce kamar da bakin k'warya tana ci a d'akin Habiba bal bal bal, a kid'ime ta shiga jujjuyawa tana fad'in "Subhanallahi, wuta kuma? Inna lillahi wa'inna ilaihi raju'un." K'arasawa tayi kusan Habiba wacce ta durk'ushe hannaye saman kai tana ihu, maza ne sukayi ta d'ebo ruwa ana zubawa inda wasu suka kira motar kwana-kwana mai alhakin kashe wuya, tuni kuma a cikin mazan wani ya kashe gaba d'aya cibiyar dake kawo wutar lantarki (conteurs). Cikinsu ne wani yace a kira mai gidan a fad'a masa, da k'yar Munira ta saisaita nutsuwarta ta kirashi ta fad'a masa, a gigice shi ma ya nufo gidan yana mai son sanin yanda gobara ta tashi a gidan, bayan an ce d'akinta ne kawai ba a madafa ba bare yace wani ne yayi kuskure a gaban gas d'in. *Alhamdulillah* 03/11/2021 脿 13:42 - Mom Khalid: 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _*AURE YAK'IN MATA*_ 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _DAGA ALK'ALAMIN_ *SAJIDA* _TARE_ *SAMIRA HAROUNA* _('Yan Mutan Niger)_ _Assalama alaikum masoya 'yan mutan niger, ga wata sabuwa da yardar Allah, *AURE YAK'IN MATA*, hak'ik'a nasan wasu sun san labarin, dan kuwa mun farashi yanayi yasa baku gama ba. To mun dawo da yardar Allah, yanzu zamu ci gaba duba da masoyan da littafin suka samu, saidai wani canji da aka samu littafin zai zama na kud'i ne._ _Duk wata mai aure da ma wacce ba ta da aure ta yi k'ok'arin samun wannan littafi dan zai k'ayatar, zai warware wasu matsaloli na gidajen aurenmu, wannan labari ba wai k'ik'ira bace, zamuyi duba ne da rayuwar da mukeyi tare da mutane mu saka a ciki, hakan yasa zamu kasashi izuwa gida daban daban, kar ku bari a baku labari, indai kana da aure ka karanta zaka samu maganin matsalarka a ciki, idan baki da aure ki karanta zaki d'auki mataki na rayuwarki ta gaba._ _*Farashin mai sauk'i ne* naira d'ari uku (300) kacal, yan niger kuma dala d'ari ne (500)馃憣 zaka samu wannan littafi mai d'ubbin darusa a ciki._ _Domin tura na ka tura ta wannan account *2377403479* zenith bank, Khadija Umar Abubakar. Kuma akwai damar tura kati ta wannan lambar *081-686-594-14* IDAN KA YI TRANSFERT SAI KA TURA SHAIDA TA WANNAN NUMBER 93 81 16 18._ _'Yan niger kuma sai ku tura katin MOOV ko Airtel ta dala dari watau 500 francs ta wannan lambar *94-98-56-52*_ 馃挮鉁� *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*馃専 _(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_馃 鈽� *[ T.M.N.A]* 鈽� 馃摉馃枈锔� https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/ _Bismillahir rahamanir rahim_ 2锔忊儯0锔忊儯 A ranar kam sunga tashin hankali sosai musamman da yan uwanta da mahaifiyar Habiba suka zo gidan, saidai daga maganganun da ake yadawa Munira suka sa ta fara jin cewa akwai matsala, har dare gidan bai tsagaita da mutane ba dan har wani malami ya zo gida a tsakar gida suka yi ta harkokinsu ita dai tana d'aki da yaranta. Har tayi shirin bacci yara tuni sunyi bacci kawai ya fad'o mata d'aki, cikin yanayin na fad'a da masifa kamar zai daketa ya shiga fad'in "Burinki ya cika Munira, ribar me kika ci a ciki to? Kayan d'akin banza da wofi kika k'ona, to bari kiji gobe ba sai jibi ba zan sake siya mata wasu kayan, ke kuma kije ke da Allah." Juyawa yayi da k'arfi zai bar d'akin yana fad'in "Kishi hauka ne? Kawai idan kuka tashi abu ba kwa yin shi da hankali." Gaba d'aya ya d'aure mata jijiyoyin jikinta, saita rasa a kan me zatayi tunani ma, me hakan ke nufi? Me yake magana a kai? Duk sai ta sake shiga rud'u da son sanin amsar tambayoyinta. Da k'yar ta daddafa ta kwanta amma ta jima bacci bai d'auketa ba saboda rashin dad'in yanayin. *Gidan Hassana* Tunda tayi sallah ta shiga wankin kayan data cire mishi a jiki wanda ya b'ata da amai da kuma fitsari daya labta, sauri take sosai ta gama ta shiga girkin abinda zasu ci saboda tana son fita wajen bikin k'awarta da wuri. Daga falon inda yake yashe a kan kujera taji muryarshi ta maye yana fad'in "Ke dan...ubanki rabu dani, na ce ki kawo min ruwa nasha...ke ko baki ji ne." Aje wankin tayi da sauri ta shiga d'akin, akan centre table ta d'auki jug d'in ruwa ta tsiyaya a k'ofi ta je gabansa, saida ta sunkuya ta d'an daddab'shi tace "Yayana ga ruwan." Wata zabura yayi tare da harba k'afa ba tare da saninshi ba sai kuwa a hannunta mai ruwan, hakan yasan kofin fad'uwa ruwan suka zube, wannan k'arar ce ta farkar dashi ya mik'e a gigice babu nutsuwa yana kallonta yana layi kamar zai fad'i, cikin kakkashe mata ido yace "Ke yanzu dan rashin mutumci ni ne zaki jik'a da ruwa? Ni ko?" Kallonshi tayi a ranta tana fad'in "Da alama yau an shawu dayawa shiyasa har yanzu a buge kake." A zahiri kuma cewa tayi "Kayi hak'uri, ruwa naji ka ce a baka shiyasa." Nuna kanshi yayi yace "Ni d'in? Ni ne nace a bani ruwa? Yanzu kuma mahaukaci na zama...amma yarinyar nan baki da mutumci." Matsowa yayi kamar zai daketa ta ja baya tana kara kallonshi, sake nuna kanshi yayi yace "Oho! Gudu na kike ko? To zan ci ubanki yanzu, sannan na fad'awa ubank..." A hassale ta kalleshi tace "Karka kuma zagin iyayena, na fad'a maka bana so wallahi." Cikin tangad'i yayi kanta tare da k'arfin halin rik'ota ya shiga d'imarta da k'ullina, k'yaleshi tayi kam saboda bata so ta mmaimaita kuskuren da tayi, tana so ta nunawa mahaifinta ita 'yar halak ce, sannan shi ma ta cika alk'awarin data d'aukar masa, tun bata jin zafin wani dukan saboda ba wani k'arfi ne a jikinshi ba har saida ta fara ihu saboda a lokacin k'eta ya shiga yi mata yana harbinta da k'afa yana marinta a fuska, har saida ta fad'i wurin tana tare jikinta amma takata yake da k'afafu yana zaginta uwa uba harda kakaninta ma. *Gidan Humaira* Kwana biyu kenan da take ta zaryar zuwa gidan matar da take bi bashi amma shiru bata samun kad'in, yau ma tafe take a hankali sai tsaki da take jefi jefi idan ta tuna yara fa babu abinda zasu ci, wata biyu kenan tunda Aminu ya aje mata rabin buhun shinkafa, ita ce cefanai da sauran buk'atu, gashi jiya yara ko abincin kirki basu ci ba, daya tabbatar za'a nema shiyasa bai shigo gidan ba saida dare yayi duk sunyi bacci, yana shigowa ya nemi guri yayi kwanciyarsa. Hannu ta d'ora a kai da tunanin ko ta tafi wajen mamansu ta bata yan canjin da zata siya musu abin ci? Amma kuma mamansu ta hanesu da fallasa sirrinsu, tana zuwa yanzu za ta ce kenan ko ba nan ba zata iya fad'awa kowa, ajiyar zuciya ta sauke tana ci gaba da tafiya tana lumshe ido saboda ranar dake akwai. Wani alhaji ne yaje wucewa yayi saurin tsayawa gabanta yana sauke gilashi da fad'in "Hajia barka da rana." A yatsine ta kalleshi ta d'auke kai tace "Barka, ina wuni." Da murmushi sosai yace "Lafiya lau, ya kike tafiya haka ke d'aya aa titi ba abun hawa ga rana? Ba kya tsoron ki lahanta mana kanki?" Wani mummunan fad'uwar gaba taji ta sake kallonshi, had'e fuska tayi tace "Kayi hak'uri, ina ga ko na maka kama da wata ce, sai anjima." Zata wuce ya sake yin gaba kad'an da motar yana fad'in "Dakata mana hajia, wurinki na zo ai, ina son zamuyi magana ne." Nuna kanta tayi tace "Dani kuma?" Washe baki yayi yace "Dake mana." Girgiza kai tayi tace "Kayi hak'uri malam, ni matar aure ce, idan wani abu kake so ka tambayi wani." Kasancewarta doguwa yar duma-duma kyakyawa kuma fara yasa shi lashe baki yace "Ba haka bane, nima ai mijin aure ko? Magana ce zamuyi dake ta sirri, dan Allah ki daure ki shigo sai kiji." Sake rab'awa tayi zata wuce ya sake cewa "Wallahi idan baki tsaya kika saurareni ba har gidanki zan biki." Cak ta tsaya ta kalleshi tace "Malam me na maka? Me kake nema a tare dani? Dan Allah ka barni nayi tafiyata naji da abinda ke damuna." Wani murmushi yayi yana k'are mata kallo yace "lambarki kawai nake so, idan kika bani saina barki ki tafi." Sunkuyar da kanta tayi tana hararenshi ta k'asa, a hankali taji yace "Karb'i nan." D'agowa tayi tana tozali da wasu sababbin kud'i har turiri suke, da sauri ta girgiza tace "A'a nagode." Murmushi yayi yace "Idan baki karb'a ba gidanki zan aika miki su, ni fa alkairi nake nufinki dashi ba sharri ba." Kallonshi tayi gabanta na ci gaba da fad'uwa ga tsoro fal a ranta, saida ta shiga karanta addu'a a ranta ta zura hannnu yana kakkarwa ta karb'a, wani murmushin ya sake mata ya mik'o wayarshi yace "Lambar ko?" A sanyaye ta karb'i wayar ta saka mishi lambarta, tana mik'a masa ya karb'a ya kalleta yace "Ina da yanda zan ganoki idan ma ba daidai kika saka ba." D'aga madubinshi yayi yana fad'in "A sauka lafiya matar manya." Kasa motsawa tayi har ya juya ya bar wurin, da sauri ta shiga takawa tana kallon kud'in tana so ta gano ko nawa ne amma ta kasa, taxi ta shiga da hanzari ta nufi gida da wannan yanayin tsoron a tare da ita. *Gidan Leila* Rana tsaka tana madafa tana duba girkinta ta ji sallamarta yayarta, da sauri ta fito da murna ta tarbeta suka shiga d'aki tana fad'in "Aunty *Umma* daga ina haka da rana tsaka haka?" Saida ta zauna tana cire mayafin tace "Bari kedai, daga wajen barkar haihuwa nake." Fridge ta nufa tana fad'in "Bari na kawo miki ruwa." Da kallo ta bita har ta je ta kawo mata ruwan ta bata tana kallonta, saida tasha ta aje kofin ta kalli Leila data zauna kujera mai fusskantarta tana fad'in "Nan kusa akayi haihuwa aunty?" Da alama son jin labari ta gyara zama tace "Ke ba wannan ba, me ya sameki naga duk kin lalace? Dama ke ba mai jiki ba amma naga kin k'ara sab'ewa." Murmushi tayi tace "Ba komai aunty Umma, ban rame b芒 fa." Girgiza kai tayi tace "Sa'anki ce ni Leila da zaki k'aryata abinda nake gani a zahiri?" Girgiza kai tayi tace "Da gaske aunty ba komai, dan kin jima baki ganni bane." Sake girgiza kai tayi tace "Leila, ciki ne dake?" Da sauri ta kalleta tace "A'a." Sake kafeta tayi da ido tace "To me yake damunki? Ba kya cin abinci ne?" Cikin k'ufula tace "Aunty na ce miki ba komai, ba komai wallahi ki yarda dani." Jinjina kai tayi tace "Shikenan tunda ba zaki fad'a min ba, zan je gida yanzu na samu Hajia na fad'a mata akwai matsala, watak'ila ita ta zo ta sakaki gaba kin fad'a mata." Da sauri tace "A'a dan Allah aunty Umma, karki fad'a mata." Hararenta tayi tace "To fad'a min me ke damunki." Ajiyar zuciya ta sauke kanta k'asa da tunaanin ta yanda zata fara, saida ta ja dogon numfashi ta sauke kafin tace "Aunty Umma ina cikin matsala, bansan ya zaki d'auki abun ba, amma dai wannan damuwar ce ta hanani sakewa a gidana, Aunty wallahi har bna so naji Kader ya shigo cikin gidan nan, idan na tuna sunanshi gabana fad'uwa yake, idan naji motsin k'ofa ana bud'ewa cikina yamutsawa yake, idan na ganshi a gabana wallahi tsorata nake, kuma ba komai ya jawo haka ba sai na cin shi gareni." D'aga kanta tayi ta kalleta tana hawaye tace "Aunty baya gajiya da saduwa, safe rana dare aikinshi kenan, aunty yace fuskata ya kalla sha'awata yake, idan ya ganni gabansa rasa tunaninshi yake yi, wallahi na kasa jura na kuma kasa sabawa da wannan rayuwar har yanzu, ko sau goma zai nemeni baya jin ya gaji saidai ni nayi kamar zan mutu, aunty babban tashin hankalin irin yanda baya jin gajiya, wani lokacin ko damar hutawa baya bani, ba zan iya ba aunty na gaji wallahi." Wata nannauyar ajiyar zuciya Umma ta sauke tace "Leila, ke kuwa zaki iya da mijinki, zaki iya da wannan buk'atar tasa insha'Allah." A tsorace ta kalleta tace "Aunty Umma ta y'a ya?" Wani murmushi tayi ta mik'e ta d'auki gyalenta tace "Ke ina zuwa banga ta zama ba, bani awa d'aya naje gida na dawo yanzu." Da mamaki ta bita da kallo ita dai har ta fita ba tace mata komai ba, mik'ewa tayi ta koma madafa dan k'arasa aikinta da kuma jiran dawowar auntyn na ta tajie zata zo mata da shi. *Alhamdulillah* 03/11/2021 脿 13:42 - Mom Khalid: 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _*AURE YAK'IN MATA*_ 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _DAGA ALK'ALAMIN_ *SAJIDA* _TARE_ *SAMIRA HAROUNA* _('Yan Mutan Niger)_ _Assalama alaikum masoya 'yan mutan niger, ga wata sabuwa da yardar Allah, *AURE YAK'IN MATA*, hak'ik'a nasan wasu sun san labarin, dan kuwa mun farashi yanayi yasa baku gama ba. To mun dawo da yardar Allah, yanzu zamu ci gaba duba da masoyan da littafin suka samu, saidai wani canji da aka samu littafin zai zama na kud'i ne._ _Duk wata mai aure da ma wacce ba ta da aure ta yi k'ok'arin samun wannan littafi dan zai k'ayatar, zai warware wasu matsaloli na gidajen aurenmu, wannan labari ba wai k'ik'ira bace, zamuyi duba ne da rayuwar da mukeyi tare da mutane mu saka a ciki, hakan yasa zamu kasashi izuwa gida daban daban, kar ku bari a baku labari, indai kana da aure ka karanta zaka samu maganin matsalarka a ciki, idan baki da aure ki karanta zaki d'auki mataki na rayuwarki ta gaba._ _*Farashin mai sauk'i ne* naira d'ari uku (300) kacal, yan niger kuma dala d'ari ne (500)馃憣 zaka samu wannan littafi mai d'ubbin darusa a ciki._ _Domin tura na ka tura ta wannan account *2377403479* zenith bank, Khadija Umar Abubakar. Kuma akwai damar tura kati ta wannan lambar *081-686-594-14* IDAN KA YI TRANSFERT SAI KA TURA SHAIDA TA WANNAN NUMBER 93 81 16 18._ _'Yan niger kuma sai ku tura katin MOOV ko Airtel ta dala dari watau 500 francs ta wannan lambar *94-98-56-52*_ 馃挮鉁� *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*馃専 _(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_馃 鈽� *[ T.M.N.A]* 鈽� 馃摉馃枈锔� https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/ _Bismillahir rahamanir rahim_ 2锔忊儯1锔忊儯 Har tayi sallah azahar aunty Umma bata dawo ba, saida ta mik'e tana shirin shiga tayi wanka ta sake jin sallamarta, hannunta ta kama tana fad'in "Zauna a nan." Zaune tayi tana kallonta da son tambayarta amma tayi shiru, ledar hannunta ta ajiye k'asa ta bud'e ta shiga d'auko robobin maganin data shigo dasu, dan dama ba'a ajiyarsu a leda saidai roba ko kwalba, kallonta tayi tace "Kawo min cokali da kofi." Da sauri ta mik'e da tunanin ko magani zata bata da zai sa Kader ya daina mata haka, tana kawowa ta biyo da ruwan da tace t d'auko suma, tana zuwa ta aje mata gabanta tana kallonta. Da farin had'in k'arin sha'awa ta fara kad'awa da madara ta bata ta shanye tas dan akwai dad'i a baki ma, domin kuwa ga abubuwan da aka had'a _Hilba, aya, dabino, zuma_ shine aka had'a da madara aka sha. Sai kuma na biyu data kad'a mata shi ma tasha wanda yake saukar da ni'ima sosai ga mace wanda ta had'a _idon zakara, kanunfari, ridi da zuma_ suma ta shanye tas. Wata robar ta bud'e wacce ke d'auke da garin _gujiyar miyar da zuma had'e_ tana kallo ta ciro dafaffen k'wai a leda guda biyu ta shiga b'anb'arewa, mik'a mata d'ayan tayi tace "Cinye duka." Da sauri ta nufi kaishi baki da tunanin ai shi yafi komai sauk'i, k'wai kuma saida aka b'are mata? Da sauri ta rik'e hannunta ta d'auki robar ta dangwalo had'in nan ta mik'a mata, kai wa tayi baki da tunanin zata ji dad'i ne sosai, amma da k'yar ta rik'e kanta ba tayi amai ba, a haka fa saida ta bata duka biyun ta cinye tas. Kallonta tayi sosai tace "Kina da pawpaw (gonda)?" Giegiza kai tayi alamar a'a, d'orawa tayi da "kwakwa fa?" Nan ma girgiza kai tayi dan haka tace "To ayaba fa ko anana (abarba)?" Yamutsa fuska tayi tace "Duk babu aunty Umma." D'an tsaki taja kafin ta gyara zamanta sosai akan kujerar suna kallon juna tace "Leila, zaki iya da lalurar mijinki kamar yanda na fad'a miki d'azun, daga mata har maza duk na farin garemu ne ke bud'e mana ido, ma'ana mijin farko shi ne malaminka na farko a makarantar rayuwar aure a kuma jerin maza, dalla-dalla suke biya miki karatunsu har ki d'auka, tun ba kya fahimta har zaki fara ganewa, a k'arshe kema saiki zama babu wani hadisi na d'a namiji da baki hardacesa a kan ki ba, Leila, kada ki nunawa mijinki gazawa, ai aure kikayi dan bautar Allah ba dan more rayuwa ba, idan duk macen da zata biyo bayanki ta zama irinki ce a ganin ki wa zai iya zama da mijinki? Ko kuma kina da tabbaci ne idan aka raba aurenku zaki samu wanda bai kai shi ba? Bamu da wannan tabbacin Leila, dan haka abinda ke hannunmu shi yafi komai mahimmanci a garemu a yanzu, shi zamu tattala mu raineshi har ya zamar mana yanda muke buk'ata, amma da fari sai kin sakin jikinki dashi, ki fara nuna masa ke ma fa dan shi kawai kike a gidan nan, buk'atarsa kuma abun riritawa ce a gareki, sannan kunnuwanki da hannayenki a shirye suke da karb'an kiranshi a kowane lokaci." Rik'e hannunta tayi tace "K'anwata, ki daina nuna masa rauninki a fili bare gajiyawa, duk namiji irin wannan baya son raki, baya son a nuna gazawa Leila, jarumar mata irinsu suke nema wacce zata dinga nuna musu zallar madarar k'auna, k'anwata ki daina zaman jiran sai ya zo inda kike ko kuma ya zo da buk'atarsa, ke kije garesa sannan ki nemeshi, zaki sha mamaki k'anwata." Gyara zama tayi tana sauke k'afarta daga kan kujerar tace "Kiyi k'ok'arin kiranshi ya taho miki da kayan dana lissafa miki kika ce babu, idan kina so ki markad'asu kisha ruwansu da zuma a ciki, idan bakya buk'ata zaki iya anfani dasu a haka, kafin nan kuma ki tabbatar kin zauna a cikin ruwan d'umi mai gishiri a ciki da karunfani." Duk wannan abubuwan data bata tasha ta mik'a mata tace "Ki ajesu a wajenki ki dinga anfani dasu kullum, idan sun k'are ki fad'a min na had'o miki wasu." Jinjina kai tayi tana mai cike da al'ajabi, wata robar ta mik'a mata da ba'a bata abun cikin ba tace "Wannan had'in na bushewar gabana, idan kina son ni'ima ta dinga sauko miki zaki iya anfani dasu, idan kuma kinsan baki da wannan matsalar to, amma dai namiji yafi son yana tab'a wurin ko da da yatsarsa ne yaji a jik'e yake yana zubar ruwa." Kallon garin tayi wanda ke da haske sosai saboda da _dabino da cukui da aya_ ne aka had'a ana sha da madara. Jinjina kai tayi alamar to, k'aramar kwalbar miski ta bata farin nan mai k'arara wanda aka had'a da garin mallaka tace "Wannan kuma sai da magriba zaki matsashi a gabanki, da iznin Allah zaki samu kan mijinki ke kad'ai." Sake jinjina kai ita dai tana yi tana kallonta fito da wasu ledojin k'anana a k'ulle, mik'a mata tayi tace _"Wannan d'an k'umaso ne da karanfani da sukarin mata, ki samu lipton saiki dafasu a tare idan kina buk'ata ki k'ara Zuma, in ba kya so kuma ki bari amma ki dinga yawan shan shi, idan zai yiwu kar ki bar flas d'inki babu wannan ruwan lipton d'in._" Leila kam banda kallonta a tsorace kamar wata horo babu abinda take yi, ta ji ta d'auki shawarar data bata akan mijinta, amma wannan abu da take ta banka mata ai sauta kwana ciwon ciki ma. Umma ce ta dawo da ita tana fad'in "Sannan kada kiyi sake da kokombre, ki dinga yi wa mijinki lemu yana sha da citta d'anya a ciki da duk kayan k'amshi, amma kokombre tafi yawa." Mik'ewa tayi tana d'aukar ledar da fad'in "Leila zan wuce gida kinji, dan Allah ki kula sosai sannan kiyi komai yanda na fad'a miki kinji." Mik'ewa tayi tana jinjina kai tace "Insha'Allahu aunty Umma." Sallama sukayi sosai ta rakata kafin ta dawo ciki, da sauri ta shiga tattare kayan dan lokacin dawowan Kader kam ya kusa, dan duk inda yake k'arfe uku da rabi yana dawowa gida ya ci abinci, baya kuma fita har saiya d'an tattausheta sannan, d'aki ta kaisu inda tasan b'ingenshi ba zai kaishi ba ta yi kiransa kan ya biyo mata da su fruits din nan yake shaida mata ai yana hanyama zai karaso nan kusa kafin ta shiga dan yin wanka Tana cikin wankan ta ringa jin muryarsa yana salama Bata amsa ba ta karasa wankanta a nitse wanda ya daukan mata lokaci domin sai da ta jina sosau a bayin tana gasa jikinta, kwarai take karfafa kanta kafin ta fito Zaune ta same shi a bakin gadon yana mata murmushi ya dan dage mata gira ya ce" Iyeah, wannan duka wanka ne ake matar Kadri meye aka wanke kar dai a wanke min ruwan luntsumata fa? " Da farko sosai ta ji kunyar maganar, sai dai tunawa da ta yi rabon kader da jin kunyarta tun da ta shigo gidan nan, maganarsa kai tsaye yake yi ba tare da ya ji kunyarta ba sai ta sakar masa murmushi a hankali ta karasa wajen da yake zaune ta haye saman cinyarsa duda jikar jikinta kuma jikinsa shada ne bai hannata dare shi dar tana kallonsa ta sakar masa murmushi sannan ta dora hannunsa saman mararta ta ce" Anya kuwa ruwan kogin nan mai karewa ne? Gani na yi yayafi yake samu ba kakautawa , wadatacoyar tataciyar madarar da ake watso masa ya saka shi cika a kulun" Gaba daya Kader sai ya ringa kallonta tamkar bakon mutun, hakan ya sakata sauka tana cewa "zaka ci dumame? Tuwon jiya ne a gidan ".......mika ta yi hakan ya sakata sakin tawul din dake jikinta kasa tana jin wani irin yannayi na son taso mata, duka duka bai fi awa da ta sha hade haden nan ba aman sai take jin wani irin yannayi Kader ido ya idasa zarowa sai kuma ya mike da sauri ya nufi bayi yana damkar mararsa Kansa ya jifa jikin garun bayin sake da tsafta sosai a hankali ya ce" Wayo Allahna, Allah ka ga ina son matata, Allah kar ka sa ta gaji da ni da nacina a kanta, Allah ka sa ta iya daukata a duk lokacin da muradin hakan ya taso ya Allah, Allah ka sa ta ringa yarda da ni cikin dadin rai" Sai da ya yi wanka domin gaba daya jikinsa ya gama macewa baya jin karfi ko kadan sai na buga dambe A hankali ya karasa fallo ya zauna ya buda abincin da ta ajiye ya shiga kokarin ci yana kallonta tsaye tana shan fruits din da ya biyo mata da su wa'inda ta yi blending dinsu ta hada uwar zumar mata a ciki ta kafa kai Kai kawo ta dan fara yana kallonta ta shige ciki da sauri ta shiga bayi ta duka ta saka yatsunta dan jin abinda take ji a jikinta wai meye Sai da ta dan zarro ido gannin ruwan ni'ima ne like da jikinta yana jayuwa haka Da sauri ta zuba ruwa masu dumin gaske ta wanke jikinta sosai ta kuma mikewa tana jin gaba daya jikinta saki yake, mutuwa jikinta ke kara yi bata da wani kwari, bata da wani katabus, banda jijiya kam bata hangen komai a idannuwanta, zuwa yanzun ta gama gane cewar ta mutu ta lalace ta afka bukatuwa irin ta lafiyayiyar mace ........... *HELLO MUTANENMU, IN SHA ALLAHU DAGA PAGE NA GABA ZAMU RUFE FREEEEEEE PAGES, KAR KU MANTA MUN FADA ZAMU KARA FADA ABUBUWAN ZASU ZO A BAYANE NE DALA DALA, KAMA DAGA GYARAN JIKI SU SABULAI NA WANKA, SU MAGANIN KURAJEN FATA DA SAURANSU ,DA NA BABAN DAKI WATAU BABAN GIDA, EH FA PRIVATE P馃槍, CIKI KUWA HARDA MAGANA A KAN NAMIJIN DA BAYA IYA GAMSAR DA IYALINSA IN SHA ALLAH.....AURE YAK'IN MATA MUKA CE, GYARA MUKE A BAYANE IN SHA ALLAH..............KU MU JE ZUWA ZAMU FAHIMTA DALA DALA, garzayo ki samu naki hajia馃槍馃グ馃グ馃グ馃グ* 03/11/2021 脿 13:43 - Mom Khalid: 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _*AURE YAK'IN MATA*_ 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _DAGA ALK'ALAMIN_ *SAJIDA* _TARE_ *SAMIRA HAROUNA* _('Yan Mutan Niger)_ _Assalama alaikum masoya 'yan mutan niger, ga wata sabuwa da yardar Allah, *AURE YAK'IN MATA*, hak'ik'a nasan wasu sun san labarin, dan kuwa mun farashi yanayi yasa baku gama ba. To mun dawo da yardar Allah, yanzu zamu ci gaba duba da masoyan da littafin suka samu, saidai wani canji da aka samu littafin zai zama na kud'i ne._ _Duk wata mai aure da ma wacce ba ta da aure ta yi k'ok'arin samun wannan littafi dan zai k'ayatar, zai warware wasu matsaloli na gidajen aurenmu, wannan labari ba wai k'ik'ira bace, zamuyi duba ne da rayuwar da mukeyi tare da mutane mu saka a ciki, hakan yasa zamu kasashi izuwa gida daban daban, kar ku bari a baku labari, indai kana da aure ka karanta zaka samu maganin matsalarka a ciki, idan baki da aure ki karanta zaki d'auki mataki na rayuwarki ta gaba._ _*Farashin mai sauk'i ne* naira d'ari uku (300) kacal, yan niger kuma dala d'ari ne (500)馃憣 zaka samu wannan littafi mai d'ubbin darusa a ciki._ _Domin tura na ka tura ta wannan account *2377403479* zenith bank, Khadija Umar Abubakar. Kuma akwai damar tura kati ta wannan lambar *081-686-594-14* IDAN KA YI TRANSFERT SAI KA TURA SHAIDA TA WANNAN NUMBER 93 81 16 18._ _'Yan niger kuma sai ku tura katin MOOV ko Airtel ta dala dari watau 500 francs ta wannan lambar *94-98-56-52*_ 馃挮鉁� *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*馃専 _(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_馃 鈽� *[ T.M.N.A]* 鈽� 馃摉馃枈锔� https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/ _Bismillahir rahamanir rahim_ 2锔忊儯0锔忊儯 A ranar kam sunga tashin hankali sosai musamman da yan uwanta da mahaifiyar Habiba suka zo gidan, saidai daga maganganun da ake yadawa Munira suka sa ta fara jin cewa akwai matsala, har dare gidan bai tsagaita da mutane ba dan har wani malami ya zo gida a tsakar gida suka yi ta harkokinsu ita dai tana d'aki da yaranta. Har tayi shirin bacci yara tuni sunyi bacci kawai ya fad'o mata d'aki, cikin yanayin na fad'a da masifa kamar zai daketa ya shiga fad'in "Burinki ya cika Munira, ribar me kika ci a ciki to? Kayan d'akin banza da wofi kika k'ona, to bari kiji gobe ba sai jibi ba zan sake siya mata wasu kayan, ke kuma kije ke da Allah." Juyawa yayi da k'arfi zai bar d'akin yana fad'in "Kishi hauka ne? Kawai idan kuka tashi abu ba kwa yin shi da hankali." Gaba d'aya ya d'aure mata jijiyoyin jikinta, saita rasa a kan me zatayi tunani ma, me hakan ke nufi? Me yake magana a kai? Duk sai ta sake shiga rud'u da son sanin amsar tambayoyinta. Da k'yar ta daddafa ta kwanta amma ta jima bacci bai d'auketa ba saboda rashin dad'in yanayin. *Gidan Hassana* Tunda tayi sallah ta shiga wankin kayan data cire mishi a jiki wanda ya b'ata da amai da kuma fitsari daya labta, sauri take sosai ta gama ta shiga girkin abinda zasu ci saboda tana son fita wajen bikin k'awarta da wuri. Daga falon inda yake yashe a kan kujera taji muryarshi ta maye yana fad'in "Ke dan...ubanki rabu dani, na ce ki kawo min ruwa nasha...ke ko baki ji ne." Aje wankin tayi da sauri ta shiga d'akin, akan centre table ta d'auki jug d'in ruwa ta tsiyaya a k'ofi ta je gabansa, saida ta sunkuya ta d'an daddab'shi tace "Yayana ga ruwan." Wata zabura yayi tare da harba k'afa ba tare da saninshi ba sai kuwa a hannunta mai ruwan, hakan yasan kofin fad'uwa ruwan suka zube, wannan k'arar ce ta farkar dashi ya mik'e a gigice babu nutsuwa yana kallonta yana layi kamar zai fad'i, cikin kakkashe mata ido yace "Ke yanzu dan rashin mutumci ni ne zaki jik'a da ruwa? Ni ko?" Kallonshi tayi a ranta tana fad'in "Da alama yau an shawu dayawa shiyasa har yanzu a buge kake." A zahiri kuma cewa tayi "Kayi hak'uri, ruwa naji ka ce a baka shiyasa." Nuna kanshi yayi yace "Ni d'in? Ni ne nace a bani ruwa? Yanzu kuma mahaukaci na zama...amma yarinyar nan baki da mutumci." Matsowa yayi kamar zai daketa ta ja baya tana kara kallonshi, sake nuna kanshi yayi yace "Oho! Gudu na kike ko? To zan ci ubanki yanzu, sannan na fad'awa ubank..." A hassale ta kalleshi tace "Karka kuma zagin iyayena, na fad'a maka bana so wallahi." Cikin tangad'i yayi kanta tare da k'arfin halin rik'ota ya shiga d'imarta da k'ullina, k'yaleshi tayi kam saboda bata so ta mmaimaita kuskuren da tayi, tana so ta nunawa mahaifinta ita 'yar halak ce, sannan shi ma ta cika alk'awarin data d'aukar masa, tun bata jin zafin wani dukan saboda ba wani k'arfi ne a jikinshi ba har saida ta fara ihu saboda a lokacin k'eta ya shiga yi mata yana harbinta da k'afa yana marinta a fuska, har saida ta fad'i wurin tana tare jikinta amma takata yake da k'afafu yana zaginta uwa uba harda kakaninta ma. *Gidan Humaira* Kwana biyu kenan da take ta zaryar zuwa gidan matar da take bi bashi amma shiru bata samun kad'in, yau ma tafe take a hankali sai tsaki da take jefi jefi idan ta tuna yara fa babu abinda zasu ci, wata biyu kenan tunda Aminu ya aje mata rabin buhun shinkafa, ita ce cefanai da sauran buk'atu, gashi jiya yara ko abincin kirki basu ci ba, daya tabbatar za'a nema shiyasa bai shigo gidan ba saida dare yayi duk sunyi bacci, yana shigowa ya nemi guri yayi kwanciyarsa. Hannu ta d'ora a kai da tunanin ko ta tafi wajen mamansu ta bata yan canjin da zata siya musu abin ci? Amma kuma mamansu ta hanesu da fallasa sirrinsu, tana zuwa yanzu za ta ce kenan ko ba nan ba zata iya fad'awa kowa, ajiyar zuciya ta sauke tana ci gaba da tafiya tana lumshe ido saboda ranar dake akwai. Wani alhaji ne yaje wucewa yayi saurin tsayawa gabanta yana sauke gilashi da fad'in "Hajia barka da rana." A yatsine ta kalleshi ta d'auke kai tace "Barka, ina wuni." Da murmushi sosai yace "Lafiya lau, ya kike tafiya haka ke d'aya aa titi ba abun hawa ga rana? Ba kya tsoron ki lahanta mana kanki?" Wani mummunan fad'uwar gaba taji ta sake kallonshi, had'e fuska tayi tace "Kayi hak'uri, ina ga ko na maka kama da wata ce, sai anjima." Zata wuce ya sake yin gaba kad'an da motar yana fad'in "Dakata mana hajia, wurinki na zo ai, ina son zamuyi magana ne." Nuna kanta tayi tace "Dani kuma?" Washe baki yayi yace "Dake mana." Girgiza kai tayi tace "Kayi hak'uri malam, ni matar aure ce, idan wani abu kake so ka tambayi wani." Kasancewarta doguwa yar duma-duma kyakyawa kuma fara yasa shi lashe baki yace "Ba haka bane, nima ai mijin aure ko? Magana ce zamuyi dake ta sirri, dan Allah ki daure ki shigo sai kiji." Sake rab'awa tayi zata wuce ya sake cewa "Wallahi idan baki tsaya kika saurareni ba har gidanki zan biki." Cak ta tsaya ta kalleshi tace "Malam me na maka? Me kake nema a tare dani? Dan Allah ka barni nayi tafiyata naji da abinda ke damuna." Wani murmushi yayi yana k'are mata kallo yace "lambarki kawai nake so, idan kika bani saina barki ki tafi." Sunkuyar da kanta tayi tana hararenshi ta k'asa, a hankali taji yace "Karb'i nan." D'agowa tayi tana tozali da wasu sababbin kud'i har turiri suke, da sauri ta girgiza tace "A'a nagode." Murmushi yayi yace "Idan baki karb'a ba gidanki zan aika miki su, ni fa alkairi nake nufinki dashi ba sharri ba." Kallonshi tayi gabanta na ci gaba da fad'uwa ga tsoro fal a ranta, saida ta shiga karanta addu'a a ranta ta zura hannnu yana kakkarwa ta karb'a, wani murmushin ya sake mata ya mik'o wayarshi yace "Lambar ko?" A sanyaye ta karb'i wayar ta saka mishi lambarta, tana mik'a masa ya karb'a ya kalleta yace "Ina da yanda zan ganoki idan ma ba daidai kika saka ba." D'aga madubinshi yayi yana fad'in "A sauka lafiya matar manya." Kasa motsawa tayi har ya juya ya bar wurin, da sauri ta shiga takawa tana kallon kud'in tana so ta gano ko nawa ne amma ta kasa, taxi ta shiga da hanzari ta nufi gida da wannan yanayin tsoron a tare da ita. *Gidan Leila* Rana tsaka tana madafa tana duba girkinta ta ji sallamarta yayarta, da sauri ta fito da murna ta tarbeta suka shiga d'aki tana fad'in "Aunty *Umma* daga ina haka da rana tsaka haka?" Saida ta zauna tana cire mayafin tace "Bari kedai, daga wajen barkar haihuwa nake." Fridge ta nufa tana fad'in "Bari na kawo miki ruwa." Da kallo ta bita har ta je ta kawo mata ruwan ta bata tana kallonta, saida tasha ta aje kofin ta kalli Leila data zauna kujera mai fusskantarta tana fad'in "Nan kusa akayi haihuwa aunty?" Da alama son jin labari ta gyara zama tace "Ke ba wannan ba, me ya sameki naga duk kin lalace? Dama ke ba mai jiki ba amma naga kin k'ara sab'ewa." Murmushi tayi tace "Ba komai aunty Umma, ban rame b芒 fa." Girgiza kai tayi tace "Sa'anki ce ni Leila da zaki k'aryata abinda nake gani a zahiri?" Girgiza kai tayi tace "Da gaske aunty ba komai, dan kin jima baki ganni bane." Sake girgiza kai tayi tace "Leila, ciki ne dake?" Da sauri ta kalleta tace "A'a." Sake kafeta tayi da ido tace "To me yake damunki? Ba kya cin abinci ne?" Cikin k'ufula tace "Aunty na ce miki ba komai, ba komai wallahi ki yarda dani." Jinjina kai tayi tace "Shikenan tunda ba zaki fad'a min ba, zan je gida yanzu na samu Hajia na fad'a mata akwai matsala, watak'ila ita ta zo ta sakaki gaba kin fad'a mata." Da sauri tace "A'a dan Allah aunty Umma, karki fad'a mata." Hararenta tayi tace "To fad'a min me ke damunki." Ajiyar zuciya ta sauke kanta k'asa da tunaanin ta yanda zata fara, saida ta ja dogon numfashi ta sauke kafin tace "Aunty Umma ina cikin matsala, bansan ya zaki d'auki abun ba, amma dai wannan damuwar ce ta hanani sakewa a gidana, Aunty wallahi har bna so naji Kader ya shigo cikin gidan nan, idan na tuna sunanshi gabana fad'uwa yake, idan naji motsin k'ofa ana bud'ewa cikina yamutsawa yake, idan na ganshi a gabana wallahi tsorata nake, kuma ba komai ya jawo haka ba sai na cin shi gareni." D'aga kanta tayi ta kalleta tana hawaye tace "Aunty baya gajiya da saduwa, safe rana dare aikinshi kenan, aunty yace fuskata ya kalla sha'awata yake, idan ya ganni gabansa rasa tunaninshi yake yi, wallahi na kasa jura na kuma kasa sabawa da wannan rayuwar har yanzu, ko sau goma zai nemeni baya jin ya gaji saidai ni nayi kamar zan mutu, aunty babban tashin hankalin irin yanda baya jin gajiya, wani lokacin ko damar hutawa baya bani, ba zan iya ba aunty na gaji wallahi." Wata nannauyar ajiyar zuciya Umma ta sauke tace "Leila, ke kuwa zaki iya da mijinki, zaki iya da wannan buk'atar tasa insha'Allah." A tsorace ta kalleta tace "Aunty Umma ta y'a ya?" Wani murmushi tayi ta mik'e ta d'auki gyalenta tace "Ke ina zuwa banga ta zama ba, bani awa d'aya naje gida na dawo yanzu." Da mamaki ta bita da kallo ita dai har ta fita ba tace mata komai ba, mik'ewa tayi ta koma madafa dan k'arasa aikinta da kuma jiran dawowar auntyn na ta tajie zata zo mata da shi. *Alhamdulillah* 03/11/2021 脿 13:45 - Mom Khalid: 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _*AURE YAK'IN MATA*_ 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _DAGA ALK'ALAMIN_ *SAJIDA* _TARE_ *SAMIRA HAROUNA* _('Yan Mutan Niger)_ _Assalama alaikum masoya 'yan mutan niger, ga wata sabuwa da yardar Allah, *AURE YAK'IN MATA*, hak'ik'a nasan wasu sun san labarin, dan kuwa mun farashi yanayi yasa baku gama ba. To mun dawo da yardar Allah, yanzu zamu ci gaba duba da masoyan da littafin suka samu, saidai wani canji da aka samu littafin zai zama na kud'i ne._ _Duk wata mai aure da ma wacce ba ta da aure ta yi k'ok'arin samun wannan littafi dan zai k'ayatar, zai warware wasu matsaloli na gidajen aurenmu, wannan labari ba wai k'ik'ira bace, zamuyi duba ne da rayuwar da mukeyi tare da mutane mu saka a ciki, hakan yasa zamu kasashi izuwa gida daban daban, kar ku bari a baku labari, indai kana da aure ka karanta zaka samu maganin matsalarka a ciki, idan baki da aure ki karanta zaki d'auki mataki na rayuwarki ta gaba._ _*Farashin mai sauk'i ne* naira d'ari uku (300) kacal, yan niger kuma dala d'ari ne (500)馃憣 zaka samu wannan littafi mai d'ubbin darusa a ciki._ _Domin tura na ka tura ta wannan account *2377403479* zenith bank, Khadija Umar Abubakar. Kuma akwai damar tura kati ta wannan lambar *081-686-594-14* IDAN KA YI TRANSFERT SAI KA TURA SHAIDA TA WANNAN NUMBER 93 81 16 18._ _'Yan niger kuma sai ku tura katin MOOV ko Airtel ta dala dari watau 500 francs ta wannan lambar *94-98-56-52*_ 馃挮鉁� *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*馃専 _(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_馃 鈽� *[ T.M.N.A]* 鈽� 馃摉馃枈锔� https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/ _Bismillahir rahamanir rahim_ 2锔忊儯4锔忊儯 Tana gama fad'a ta fincike da k'arfin balaki ta fice ta gefensa ta wuce waje. Gaba d'ayansa tamkar mutum mutumi ya zama sakamakon kalmar rabuwa da ta fito daga bakinta, bai tab'a tunanin akwai ranar da zata iya yin hakan ba, kai daidai da wannan amsar da ta bashi a haka bai tab'a tunanin cewar zata iya bashi ita a haka ba, hakan ya saka shi d'aukan yan mintuna tsaye kamar wanda ya suma domin bai san abinda yake wakana a kusa da shi ba. Irin manyan motocin nan ne zasu wuce motar ta bada wani irin ihu biiiiiiiiiiiiiiiiiiiip na odo d'in da mai janta ya danna hakan ya saka shi zabura kamar an gaura masa mari ya kai dubansa daidai tsayinta dan har ya manta ta fice a gidan ya gyara tsayuwarsa zai yi magana ya ga wayam, ai a lokacin yace "Kai." yana mai zaro idanuwansa. Da sauri ya juya ya fita wajen gidan, sai dai ba ita ba alamunta ba burbud'inta kamar bata fito bama a gidan. Hannunsa d'aya ya d'ora saman kansa yana ta waige waige kafin ya juya da sauri ya koma cikin gidan dan tattara yaransu biyu k'ananu wanda basa zuwa islamiyya ya fito da su yana rufe gidan gaba d'aya hankalinsa a tashe, basu tab'a haka ba, hakan bai tab'a faruwa da su ba. Yana tuk'i amma hankalinsa baya tare dashi, yaran nata hayaniyarsu suna mishi hira amma sam bai san sunayi ba, saida suka je k'ofar gidansu Maryama yaja ya tsaya ya kalli soron gidan, ajiyar zuciya ya sauke tare da jin wata matsanciyar kunyar had'a ido da iyayenta, a tsayin shekarun da suka d'auka bata tab'a ko da yaji ba, yau gashi ta zo gida kuma yana da tabbacin shi ne marar gaskiya, yasan yan da kishi sosai kuma lokuta da dama zuciyarshi kan tunzurashi yayi abinda ba daidai ba. Kallon yaran yayi ya bud'e musu motar yace "Ku shiga ciki mamanku tana nan, zan dawo anjima saina d'aukeku tare mu koma gida." Da farin ciki suka fita da gudu suka shiga gidan yana kallonsu har suka b'ace mishi, tayar da motar yayi ya wuce da tunanin yana idar da sallah magriba gidan tsohuwarshi zai je ya lallab'ata ya had'ata da Allah annabi ta je ta bata hak'uri ta dawo tun kafin ma malam ya san da me ya faru, dan gaskiya yasan mak'ura ne ya kai Maryama. Yaran na shiga gidan a d'aki suka samu maman ta su tare da mama, ganin mamansu na kuka tana magana da kakarsu yasa su yin shiru suka zauna suna kallonsu, cikin kuka da b'acin rai take fad'in "Allah mama ba zan koma gidanshi ba na gaji, yanzu ba kishina bane yake zargina yake, Mama ina aure da zargi zaiyi k'arko? Abun takaici d'an taxi zai tsaya yana zargina dashi saboda na zama wata karyar titi." Mama data buga wani irin zama hankali a tashe ga alkunya ta 'yar fari ga fargaban kar abokan zama su fahimci me ya faru ta girgiza kai tace "Balaraba (bata kiran sunanta sai ranar data haifeta) hak'uri zakiyi ki tashi ki koma gidanki, yanzu da kike cewa ba zaki koma ba ya za'a miki kenan? Sakinki kike so yayi? Yaushe autarku ta zo nan take neman tallafawarku a kan nata auren? Shi ne yanzu ke da girmanki da yayanki har budurwa kike da a gabanki zaki kwaso ki ce yaji kikayi." D'auke kai tayi daga gareta tana fad'in "Um um! Ban lamunta ba kinji tashi ki koma, kar ma ki bari malam ya sameki a gidan nan wallahi kinsan ba zaki ji dad'i ba." Fashewa ta sake yi da kuka tace "Mama zargi fa, d'an taxi yake zargina da shi daga ya d'aukoni, mama na gaji da zaman auren nan." Girgiza kai mama tayi tace "Shikenan tunda haka kika ce, ki zauna idan malam d'in ya dawo sai ki fad'a masa kinzo kenan ba zaki koma ba, kinga saiya karb'o miki takardarki da kanshi ai." Mik'ewa tayi ta kalli yaran ta kama hannayensu tace "Muje kuyi alwala ko." Binta sukayi yar macen tana fad'in "Mamie, abbanmu ya kawomu kuma yace zai zo ya d'aukemu tare da Mama." Jinjina musu kai kawai ta yi cikin alhini suka fita a d'akin. A farfajiya ta samu abokan zaman na ta guda biyu sun had'a kai suna k'usk'us, suna ganinta aka kwashe da dariya, amaryar dama ita ce tafi fitsara, dan haka ta mik'e da butarta a hannu tana fad'in "Allah na tuba, ai da felek'e da kuri ake mana saboda ganin duk yaran sun auri maza masu rufin asiri, gashi nan dai ana girban abinda aka shuka, yau waccen ta zo gobe waccen zata zo." Wata dariyar suka kuma bushewa da ita sai ta tsakiyar mahaifiyarsu Badariya da tace "Kika sani a cikin mazan akwai mai likid'a duka da mai shan gida? Ai tar muke kallon komai shiru ne mukayi saboda gudun fitina." Girgiza kai kawai tayi ta d'auki butar ruwanta ita ma ta shiga yin alwala tare da yaran, suna kammalawa suka koma d'aki tana jinsu suna ci gaba da maganar ita dai kamar ma bata jinsu. *Gidan Hassana* Tana sallah magriba ya shigo ya wuce d'akin baccinsu, har ta idar da sallah bai fito ba hakan ya tabbatar mata wanka ya shiga, gyara zamanta tayi a kan sallayar ta kalli d'an yaronsu Abdul daya fito daga d'akin yanzu tace "Yaya wanka ya shiga ne?" "E, wanka yake." Ya amsa mata dashi, mik'ewa tayi ta cire hijab d'in ta fito ta shiga yar k'aramar madafarsu, tana shiga miyarta data yi tunda yamma ta d'ora a wuta dan tayi zafi, ta d'ora kenan tana cikin goge kwanukan da zata saka abinci ta ji muryarshi a bayanta dan ko shigowarshi bata ji ba yana fad'in "Ke ina kud'ina dana aje yanzu n shiga wanka?" Da mamaki da kuma al'ajabin sabon halin da yake neman k'ak'aba mata ta juyo ta kalleshi tace "Kud'i kuma yayana? Wane irin kud'i?" A hassale ya nunata da yatsa yace "Ke bana son iskanci Hassana, wane irin kud'i kika sani ke a rayuwarki?" Tsaf ta gama fahimtar yanayinshi, wato yau kuma ta yamma aka tatako aka taho sauke mata tsautsayin ko? Tab'e baki tayi ta juya ga tukunyarta tana fad'in "Ban gansu b芒 gaskiya, tunda ka shigo ai ko d'akin ban lek'a ba ma." Matsowa yayi cikin madafar yana fad'in "To ina ruwana, ke zaki fito min da kud'i ko saina tattakaki a wurin nan? Jaka d'ari hud'u da hamsi na aje yanzu akan gadonki zan shiga wanka, saina fito na nema yanzu babu saboda bak'in halinki." A hassale ta juyo ita ma tana fad'in "Ban gane ba wai yayana, kana nufin ni na d'auki kud'in? Tunda muke da kai ka tab'a neman kud'inka ka rasa ne?" "To ni ina ruwana, na sani ko dan kinga ina shigowa a buge kina anfani da wannan damar kina d'aukarmin kud'ina, tunda ke kike cire min kaya wani lokacin." Wata malalaciyar dariya tayi tana fad'in "Ahayye! Ka ji wani sabon salo kuma yau ga wannan bawan Allahn, to ni yanzu na rasa wa zan ma sata sai wanda yasha yayi tatul ya shigo a buge? Salis nawa ka tara? Nawa ka aje da zan d'auka? Dama kana tara kud'i ne kai? Ai na d'auka kullum a giya suke k'arewa, tunda na ciyar da gidan nan a sanda baka da kai har tufafi na d'inka ma kaina na d'inka ma d'anka kuma na d'inka maka, shi ne yanzu zaga zargeni da d'aukar maka kud'i." D'amararshi ya cire yana nufa kanta cikin muryar maye yana fad'in "Dan ubanki nine zaki gora ma dan kin min d'inki, ni miye ban miki ba a gidan nan? Da aka kawo ki haka kika zo gidan nan? Ina ce anan kika zama wannan rubd'ed'iyar banza da wofin, ba ni na ciyar dake ba da har kikayi k'arfin da kike iya d'irkata..." Kaucewa tayi tana ihu da neman taimako tana fad'in "Kar ka tab'ani Salis, kaga dai k'yaleka ne kawai nake yi ko? Kuma na fad'a maka ka daina saka iyayena a cikin haukanka wallahi." Ganin suna ta zagayen madafar bai kamata ba yasa shi d'aukar duk abinda ya tari baganshi yana jefa mata yana fad'in "Dan ubanki anje an zaga, zaki fito min da kud'ina ko sai na fed'eki a gidan nan, ba zanyi asara ba dan ban santa ba kinji na fad'a miki." Wata k'ara tayi sanda ya jefa mata wuk'a har saida ta daki goshinta ta fad'i k'asa, bai kula ba sai ma wata k'aramar muciyar katako daya d'auka ya jefa mata yana fad'in " Ke na gaji, wallahi ki fiddo min kud'ina sannan ki tarkata banzayen komatsanki ki bar min gidana, na sakeki Hassana bani bake har abada, shegiya yar iska mai kama da giwa." Hannu ta d'ora a kai ta fashe da kuka tace "Na shiga uku ni Salis ka saka a cikin maye? Saki biyu fa kenan? A cikin maye ka sakeni saboda ban sani ba." Tsura mata ido yayi alamar abinda ta fad'a ya gindayar dashi, aje muciyar yayi ya matso yana fad'in "Hassanata, wallahi ni ban sakeki ba, sub'utar baki ce kinji kiyi hak'uri, shikenan a bar maganar kud'in ma na yafe." Girgiza kai tayi tana fad'in "Ba zai yiwu ba wallahi, ni b芒 jaka bace kaji in fad'a maka, gidan mu zanje dan na gaji da wannan halin naka." Da sauri ya durk'ushe ya had'e hannaye yana fad'in "Hassanata kiyi hak'uri kar kije, idan kika je ba zasu barki ki dawo ba, dan Allah ki zauna na tuba ba zan kuma ba wallahi." Tsaki tayi tace "Rantsuwarka ta banza, gobe ba zaka sak茅 ne Salis tunda ka ce giya ce abokiyar rayuwarka, haka na farko da kayi ka hanani tafiya gidanmu, wallahi yanzu sai naje ko ba komai su san meke faruwa saboda halin rayuwa, gidanka kuma na bar maka Salis." Rab'ashi tayi ta wuce da k'arfi ya mik'e yana bin bayanta yana mayar da d'amararshi yana kiran sunanta da bata hak'uri, canza riga da siket d'inta tayi na zaman gida zuwa doguwar rigar atamfa tare da had'a kayanta a jaka, yana gefenta yana bata hak'uri shi dai dan da fari daya nemi k'watar jakar tureshi tayi har ya nemi fad'uwa. Tana fitowa Abdul ta samu a falo da wayar Salis d'in yana wasa, fizge wayar tayi ta aje kan kujera ta kama hannunshi ta kalli Salis tace "Gas yana aiki a madafa, ruwanka ne ka kashe ko kuma ka k'ona kanka." Kamar zaiyi kuka ya shiga marin fuskarshi yana shan gabanta da fad'in "Hassana karki tafi, dubi kinga na mari kaina ko? Kinga fa na yi k'warai, dan Allah ki zauna." Sama da k'asa ta harareshi taja tsaki suka wuce da yaron suka barshi, taxi ta d'auka ita ma ta nufi gidansu saidai tana shiga motar ta fashe da kuka saboda ciwon da take ji a zuciyarta. *Gidan Hawa'u* Wani sanyayyen mumushi ya sakar mata yana ballon yanda ta dage tana feshe shi da turarenshi zai fita, saida ta gama suka fito yana gaba tana take mishi baya, a falon suka samu k'annan Bashir d'in da suka shigo yanzu, murmushi ta sakar musu da mamakI tana fad'in "... *Kuyi hak'uri da wannan* 03/11/2021 脿 13:45 - Mom Khalid: 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _*AURE YAK'IN MATA*_ 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _DAGA ALK'ALAMIN_ *SAJIDA* _TARE_ *SAMIRA HAROUNA* _('Yan Mutan Niger)_ _Assalama alaikum masoya 'yan mutan niger, ga wata sabuwa da yardar Allah, *AURE YAK'IN MATA*, hak'ik'a nasan wasu sun san labarin, dan kuwa mun farashi yanayi yasa baku gama ba. To mun dawo da yardar Allah, yanzu zamu ci gaba duba da masoyan da littafin suka samu, saidai wani canji da aka samu littafin zai zama na kud'i ne._ _Duk wata mai aure da ma wacce ba ta da aure ta yi k'ok'arin samun wannan littafi dan zai k'ayatar, zai warware wasu matsaloli na gidajen aurenmu, wannan labari ba wai k'ik'ira bace, zamuyi duba ne da rayuwar da mukeyi tare da mutane mu saka a ciki, hakan yasa zamu kasashi izuwa gida daban daban, kar ku bari a baku labari, indai kana da aure ka karanta zaka samu maganin matsalarka a ciki, idan baki da aure ki karanta zaki d'auki mataki na rayuwarki ta gaba._ _*Farashin mai sauk'i ne* naira d'ari uku (300) kacal, yan niger kuma dala d'ari ne (500)馃憣 zaka samu wannan littafi mai d'ubbin darusa a ciki._ _Domin tura na ka tura ta wannan account *2377403479* zenith bank, Khadija Umar Abubakar. Kuma akwai damar tura kati ta wannan lambar *081-686-594-14* IDAN KA YI TRANSFERT SAI KA TURA SHAIDA TA WANNAN NUMBER 93 81 16 18._ _'Yan niger kuma sai ku tura katin MOOV ko Airtel ta dala dari watau 500 francs ta wannan lambar *94-98-56-52*_ 馃挮鉁� *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*馃専 _(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_馃 鈽� *[ T.M.N.A]* 鈽� 馃摉馃枈锔� https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/ _Bismillahir rahamanir rahim_ 2锔忊儯5锔忊儯 Da mamaki Hawa'u ta k'araso tana fad'in "A'a su Hannatu ne? Ku d'an jira na raka yayanku na dawo." Hannatun ta sakar mata murmushi tace "To aunty, yaya a dawo lafiya." Da kansa ya amsa ya yi gaba yana d'an k'ara takunsa ita kuwa tana biye da shi. Hannatu ta kalli k'anwarta Nafissa tace "Hasana, namiji kam an yi munafuki, ki duba ki ga yadda yaya ya je ya samu su hajia wai shi kam yawace yawacen matarsa ya ishe shi wallahi aure zai k'ara tun ba'a kai ko ina ba, duba ki ga irin yadda ake bashi hak'uri yana fad'in ai shi da ule ido ta je ta yi iskancinta." Nafissa ta tab'e baki tace "Ke ni fa matar yayanmu dama ba wani yi min ta yi ba, kina gani kanta sai rawa matar nan ta rangad'a kwaliya ta tafiyarta yawonta shi kuwa yayanmu baya iya tsawatar mata da komai, sai dai ya ringa zuwa gaban su hajia yana kububuwa da bakinsa aman ya dawo gabanta yana washe mata baki ya gonar auduga, anya ta barshi k'alau kuwa wannan abu?" Hannatu ta kalleta da kyau tace "Me kike nufi?" Nafissa ta yatsina bakinta tace "Ki duba ki ga da wadda yake soyaya, kamar zasu cinye juna dan soyaya, haka take masa dahuwa ta kawo masa har gida, ta zo ta zauna a cikinmu tamkar yar uwarmu, irin yadda take wasa da hira da mu tamkar ba budurwar yayanmu ba, idan muna da aure ko sunna ita ke mana kwalliya, ta zama tamkar jininmu tana son yayanmu da zuciya d'aya, haka kawai dare d'aya wannan ta bayyana, kamar da wasa ya wani kwasheta ya aureta ya kawota gidansa ko sabawa bamu yi da ita ba ta zo tana d'aga mana kai ita ga yar liman baki d'aya tana mana wani gani gani bayan ba girmanmu ta yi ba , ba komai ba, ba arziki tsohonta ya fi namu ba aman sai felek'e da d'aga kai da iskanci kala kala ku kuwa kuna zigata wani babar yaya, aa ba babar yaya ba kushewa take!" Hannatu ta sauko kusa da yar uwarta jiki a mace tace "Ayya, kin ga sai ban ji dad'in kalamanki ba sam Nafissa, ai bata da laifi kina gani matar da fara'arta, ta mutuntamu da komai? Me kike so , ko so kike ta goya ki? Ko dan bata baki kayan kwalliya da yan kud'in kashewa ne kike son nunawa kamar wata mak'iyiyarki? Da kike zancen wai ya aureta rana tsaka kin manta matar mutun k'abarinsa ne? Ko kina son ce min ke kin fishi sannin abinda yake tsakaninsa da ita budurwar tasa ne? Idan kin ga irin haka ta faru kar ki yi gagawar yanke hukunci, bana tunanin wai zaka tashi ka cuci budurwarka kawai dan baka sonta, Nafissa meye bai gani ba a tare da ita? Kin san da mama tun tana lab'ewa cike da mamakin irin yadda ta nacewa gidanmu kamar ba gidan su saurayinta ba har ta dawo take zamanta dan ta zo? Nan mama da tana mana fad'a ranar da ta saka yaya ya maki duka a kan menene? Me ta ce? Darajarmu itace tamu, idan muka kasance tamkar kud'i koda yaushe ana ganinmu bamu kai farin jinin kud'i ba bale a jima ana mararin mallakarmu, darajarmu ta fi ta kud'i aman farin jininmu bai kai nasa ba, a waje mutun ke siyarwa kansa daraja da mutuntaka, idan ka watsar da kanka kowa ma na iya takaka, a ranar sai ta mana nuni da irin hallayar budurwa yaya ta ce idan har hakan da take shi yake birge mu har kike son fara koyo kika yi girki kika kai gidan su Isma'il to mu farka domin ita ba sakaryar uwar da zata zuba mana ido mu zubar da mutuncinmu a banza ba, ...." D'an tsagaitawa ta yi ganin kamar za'a bud'e kofar, sai dai ganin ba'a shigo ba sai ta k'ara rage muryarta tace "Bamu da tabbacin irin alak'ar dake tsakanin su a lokacin, aman a gabanki ranar diner abokinsa ta cenza riga a gabansa, koda bai santa ba a kan me take irin hakan? Ke ni fa bari ki ji bana ganin laifin namijin da ya yi irin haka, domin ba lalai idan har zaka iya k'arashe rayuwarka da tsohon babur d'in dake hayak'i yana tada k'ura ba!" Nafissa ta girgiza kanta tana kallonta tace "Kenan laifinta kike gani? Itace mai laifin? A kan me kike ganin laifinta bayan shi namijin shine ya nuna mata eh ta zo? Shi yayan shine ya nuna mata yana sonta a yadda take, shi bashi da darajar da mutuncin ne da ya bata damar zuwa gidansu a lokacin da take so a irin shigar da take so ta had'u da mahaifansa a duk lokacin da ta shigo ne? Ina cewa aba kansa ya san wacece ita kuma bai nuna k'iyawarsa a hakan ba? Watau su mata su kad'ai ne ya dace su kiyaye, su kare mutuncinsu su mazan basu da abin bari wa yayansu? A'a, tsabar rashin sanin ciwon kai irin na y'a'yan afrika ne ya saka komai sai a ce mace? Shi ina zai kai hakk'inta na yar mutane da ya tsare ya hana mata kula kowa sai shi k'arshe ya tashi ya je ya warto wata ya aura? Idan lalacewar ce uban waye abokin lalatar tata? Idan yar iska ce shin ita kad'ai ke iskanta kanta? Tsabar bamu san ciwon kanmu bane ya saka bama tunanin koda ta watsar da kan nata akoy saka hannun abokin watsewar tata a ciki wanda Allah na iya kama shi da wannan laifin ko babu wani laifi ne, shi yayan a gabanki sau nawa idan ta ce da shi sonsa da take ba zai barta ta kula kowa ba, shima yake bata amsa da dukkan matan duniya kamar tabarya da zani yake kallonsu ba?" Hannatu ta sauke ajiyar zuciya tace "To koma menene da sauk'i yaya a kan wasu mazan!" Shigowar da Hawa'u tayi ne ya saka su yin shiru gaba d'ayansu, sai dai abinda ya basu mamaki irin yanayin da take ciki na fuskarta. Hannatu ta k'ara yin murmushi tana d'an kallon yanayin fuskar Hawa'u tace "Babar yaya ko dai bakya so yayan ya tafi ne ake muzurai haka? " Murmushi Hawa'u tayi ta nufi cikin d'akinta bata ce komai ba. Nafissa ta kalleta da sauri jin Hannatu na fad'in "Mun shiga uku, kar dai ta ji wannan haukan naki Nafissa?" Nafissa kanta sai ta yi wani d'an tsam tana kallonta. Hawa'u kam na zama gaba d'aya ta ringa jin hankalinta ya yi k'ololuwar tashi, subahannalah, dama haka mijinta yake? Ya yaudari yar mutane ne ya dawo ya aureta? Shin baya tsoron gobe ya samu y'a mace shima hakan ta kasance a kansa? Wani irin kishi da haushin Bashir ne ta ringa ji yana taso mata, uwa uba kalaman Nafissa na mata yawo a k'wak'waluwarta. Mik'ewa tayi zumbur ta kuma fitowa kai tsaye wajensu ta dawo ta nemi waje ta zauna tana kallonsu, su ma ita d'in suke kallo still kowace na jin tsoron kar dai a je ta ji abinda suke fad'a. Hawa'u ta gyara zamanta tana kallonta tace "Nafissa ko?" Nafissa gabanta ya k'ara yankewa ya fad'i tana kallon Hawa'u, Hawa'u ta k'ara gyara zamanta da kyau tace " Tabbas yayanki mai laifi ne, yana da laifi mai girma, yana da zunubi a wajena, sannan bai san ciwon kansa ba, zan iya ce maki ina gab da raina masa wayo, kuma da ace ban rigaya na aure shi ba da lale sai na je na ja tunga na fito ga da ga da du wani wanda zai tirsasani auren marar tarbiya!" Gaba d'ayansu kallonta suke da mamaki, har Nafissa ta kasa b'oyewa tace "Yaya Bashir d'in ne marar tarbiya?" Hawa'u cike da nata yanayi na marar tsoro da iya tarban aradu da ka tace "Yana da ita ne? Bashi da ita kuma bai san ciwon kansa ba baya tausayin iyalansa da kuma abinda zai haifa!, ina tarbiya a wanda zai tashi ya ba budurwar da ba muharamarsa ba damar zuwa gidansu ta ringa masa dahuwa yana ci tana zuwa a duk lokacin da hakan ya raya mata ta zauna cikinku ku sha hira harma mama ta nuna bata so aman ba'a daina ba?, ta yaya kike tunanin mutumen da ya ringa nunawa yarinya shi haka yake sonta duda bamu da tanacin har ina amintarsu ta kai aman mun san cewa irin wannan shak'uwa bata da wani anfani sai na zubar da mutunci da aikata sabo a doron kasa kuma ya zagaye ya wanke wata ya d'auka domin tarbiya yake so a gidansa, rufafiya killataciya yake so ta zamo uwar y'ayansa shin ya manta cewa Allah ke karewa kuma ya tsare shi bai isa ya kare iyalansa ba idan yar wani ce ya lalata dole a lalata tasa, idan matar wani ce dole a bi tasa, idan uwar wani ce dole a yiwa tasa, idan k'anwar wani ko yayar wani ce za'a yiwa tasa domin bai isa ya tsalake ayar Allah ba?, yaya aka yi ya cuce ni ya zo min a kamilinsa na haukace masa duda na san namiji yake dama dole ya yi yan mata kafin ni kuma bayana yana iya yin dubuna aman banda soyaya irin wannan!" Huci ta ringa saukewa tana kalon Nafissa da yanayi na harare tace "Shine har kike ikirarin ina baki haushi a kan k'awarki marar tarbiya? Nafissa ni na je na ce wane bari wancen ka zo ka d'aukeni dan na fita son kaina? Au ita da take halayan nan har mahaifiyar saurayin nata ta nuna mata bata so aman ta ci gaba tunaninta ita maman bata da hankaline zata bari d'anta ya auro mata ita? Haba dan Allah a kan me bama yiwa kanmu adalci? A bayane ta nuna ta fi k'arfin iyayenta domin du wace take fitowa a gaban iyayenta da kwano koda yaushe wai da sunan tsabar k'auna ce ta kaiwa namiji gidansu ba sau d'aya ba , ba sau biyu ba, to cikin uku akoy d'aya ko ta raina iyayenta bata jin maganarsu, ko su d'in sakarkarun iyaye ne da hakan bai dame su ba a ganinsu soyaya ba abinda bata sakawa kuma saurayin k'anin babarsu ne da ba zai lalata masu yar ba tsabar kwad'ayi da d'aurewa k'arya, ko daga su har ita basu da tarbiya ta ringa abu wai namiji na maimaita mata duka matan duniya a tab'arya da zani yake kallonsu tana hawa sama kai tana zaunawa ita ga autar mata wace aka ware mata sura ga wace aka sako ba dogon dati, ga wace ta fi kowace macen duniya tana yage baki ana anfanuwa da abin anfanar jikinta ana barinta tana tafe ba nauyi? Kanta ta yiwa! Walahi du wace ta yi hakan kanta ta yiwa! Ai ita ba mahaukaciya bace! Kuma ke Nafissa ba zan roke ki ki so ni ko ki saurareni ba, abinda na sani shine ban san hanyar boka ba, malan kuwa ubanane aman mahardacin alkur'ani ba mai yiwa yayan mutane asiri ba! Ke sa'ata ce, tunda na auri yayanki kuma na zama yayarki!" Tana gama fad'a ta mik'e rai b'ace tayi cikin d'akinta. Hannatu gaba d'aya jikinta rawa yake tace "Kin gani ko Nafiss? Ni dai ba ruwana wallahi maganar nan idan ta kai kunnan yaya kin san daga ni har ke sai ya ci k'wal ubanmu kuma mama ta kama masa, ni dai ba ruwana walahi!" Nafissa kanta hankalinta ya tashi, a sab'ule ta bi d'akin da hawa'u ta shiga da kallo kana ta mik'e jiki a mace tana kallon hannatu tace "Ki tashi mu bata hak'uri kuka fa take daga wannan yar maganar?" Hannatu ta mik'e tana yarfe hannu, ita dama akoyta da saurin tsorata a komai... *Gidan Malan* Carbinsa yake ja yana kallonsu d'aya bayan d'aya ya kasa cewa komai. Maryama da kanta ke k'asa tana shahsek'ar kuka ya k'ara zubawa ido, sai kuma ya kalli Hasana wace ke zaune ta k'urawa waje d'aya ido itama idanuwan nata a kumbure suke sosai. A sanyaye yace " YAJI kuka y ko sun baku takarda?" Kowace sai ta tsinci kanta da kasa iya bud'a baki ta yi bayani, gaba d'ayansu nauyi da kunyar amsar da zasu baiwa mahaifinsu ya saka su kasa d'ago dubansu. Mahaifiyarsu ce ta fashe da kukan dake danne da k'irjinta a sanyaye tace " Malam, kowane gidama haka ne ko dai mune Allah ya jarabta da wannan lamari? Y'a'yan du sun samu d'akin auren aman zaman na neman gagara? Malam ka duba ka ga yadda kake fama da ci da wasu, wasu kana fama da d'ora su a jari du famanku su zauna a d'akinsu aman abin na neman gagara? Me hakan ke nufi ? Su biyu duka kaf sun zo sun zube yaya suke so na iya fita tsakar gidan ma bale waje? Malam wai zarginta yake , ita kuwa a yanayin maye ne ko a hankalinsa ne ya k'ara mata wani sakin ko oho, malam su masu k'anai yan mata idan suka bud'a hanyar nan ina zan shiga da mata kamarsu muna shiga muna fita tare? Haba malan, haba malam ya dace ka daki y'ayanka da babar bulalar da zata saka su firgita ba wai ka tsaya sauraronsu har kana tambayarsu takarda aka basu ba, idan zaman auren ba'a hakuri da juna me ake so? Malan idan ta ga yana cikin yanayi na mayen dan me zata tsaya su yi ja'in ja? Bama wannan ba ita maryamar bata iya sada kanta ya yi ya gama? Marin fito mata zai yi a jiki ne ko kasheta zai yi?, mun ga matan da ake duka su koma dakinsu su nade meye a ciki? Kaine da riba ba wani ba ba'a taba cewa wance ta gani ai hakurinta ya saka bata ci ribar zaman aure ba, sai dai a ce gazawar hakurinta malan..." Malan dake sauraronta ya kara sada kansa a hankali ya ajiye carbinsa yana kallonta ya ce "To ki daina kukan mana, kuka ba abinda zai gyara sai dai ya bata." Dan saurarawa ya yi kana ya ci gaba da fad'in "Ina matuk'ar mamakin cece ku ce dinku na mata, shin kuna manta cewa baku da ikon komai na rayuwarku sai wanda Allah ya wanzar? Idan burinka yau ka ga wani a matsala ka yi daria sai ka tanadi ranar zubar da hawayenka domin wanda ya dora masa abin zubar da hawayen shi yake da ikon yaye masa ya kuma daura maka." Wajen su maryam ya maida dubansa kanna ya kuma maidowa kanta ya ce "Ba zawarci ne nake gudu ba, sam bana tsoron dan zama ya zama na wulakanci na rashin adalci uwa uba zama da mashayi da kuma zargi a ciki ya tsaya ba, sam bana tsoron hakan domin da wata wahalar gwara wata!" "Shekara nawa ina tausarta a kan maganar shan mijinta? Kasancewar ya kasance mai alkawaririka kan zai cenja halaya, harma da kyautar haihuwa a tsakani sai nake tausarta ina nuna mata ta je ta tafi, ta koma domin kuwa shi aire taya shi ake, aman har ta kai da ta zane shi da hannayenta dan bacin rai, me kennan muka yi idan muka kara maida ita zaman ya dawo na zasu k'ona kansu daga ita har shi? " Ya k'ara nisawa ya maida dubansa kan Maryama ya kara sanyaya muryarsa ya ce "Umana, mai hakuri da kawar da kai yau har ta iya zama a gabana kan halayan mijinta masu wuyar fasara mugun kishi kamar na hauka ta ce min ta gaji lale zan saurareta domin ba zan koreta kai tsaye ta je ta rasa wajen da zata saka ranta ta ji sanyi ba..." Asalamu alaikum, Dan Allah ku yi hakuri, rubutu ne na mutun biyu, sannan muna son binsa daki daki, uwa uba ni bani da lafia ne ban ji dadin jikina ba, samira kuwa tana tsaka da lamura sai a hankali, aman in sha Allah zamu ringa yin iya yinmu dan gannin mun yi shi. *MUN GODE* 03/11/2021 脿 13:45 - Mom Khalid: 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _*AURE YAK'IN MATA*_ 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _DAGA ALK'ALAMIN_ *SAJIDA* _TARE_ *SAMIRA HAROUNA* _('Yan Mutan Niger)_ _Assalama alaikum masoya 'yan mutan niger, ga wata sabuwa da yardar Allah, *AURE YAK'IN MATA*, hak'ik'a nasan wasu sun san labarin, dan kuwa mun farashi yanayi yasa baku gama ba. To mun dawo da yardar Allah, yanzu zamu ci gaba duba da masoyan da littafin suka samu, saidai wani canji da aka samu littafin zai zama na kud'i ne._ _Duk wata mai aure da ma wacce ba ta da aure ta yi k'ok'arin samun wannan littafi dan zai k'ayatar, zai warware wasu matsaloli na gidajen aurenmu, wannan labari ba wai k'ik'ira bace, zamuyi duba ne da rayuwar da mukeyi tare da mutane mu saka a ciki, hakan yasa zamu kasashi izuwa gida daban daban, kar ku bari a baku labari, indai kana da aure ka karanta zaka samu maganin matsalarka a ciki, idan baki da aure ki karanta zaki d'auki mataki na rayuwarki ta gaba._ _*Farashin mai sauk'i ne* naira d'ari uku (300) kacal, yan niger kuma dala d'ari ne (500)馃憣 zaka samu wannan littafi mai d'ubbin darusa a ciki._ _Domin tura na ka tura ta wannan account *2377403479* zenith bank, Khadija Umar Abubakar. Kuma akwai damar tura kati ta wannan lambar *081-686-594-14* IDAN KA YI TRANSFERT SAI KA TURA SHAIDA TA WANNAN NUMBER 93 81 16 18._ _'Yan niger kuma sai ku tura katin MOOV ko Airtel ta dala dari watau 500 francs ta wannan lambar *94-98-56-52*_ 馃挮鉁� *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*馃専 _(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_馃 鈽� *[ T.M.N.A]* 鈽� 馃摉馃枈锔� https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/ _Bismillahir rahamanir rahim_ 2锔忊儯6锔忊儯 Kallon Hassana ya kuma yi yace "Tabbas wannan na daga cikin illar shaye shaye, domin kuwa akwai mazhabar da suka yanke cewa idan har miji ya saki matarsa a cikin maye ta saku, idan zamu bi wannan mazhabar Hassana yanzu kina da saki biyu kenan, idan kuma zamu duba d'aya mazhabobin ne da suka sassauta suka ce ai ba a cikin hankali bane, kamar mai ciwon hauka ne, saidai waccen mazhabobi sun ce matsalar hauka cikin biyu d'aya ne, ko dai Allah ya jarabceka da shi, ko kuma dai aiki ne na sihiri, dan haka ma mahaukaci sallah da tafi komai girma aka d'auke masa ita, da yau zai samu lafiya an d'auke masa rankata a kan shi. Amma mashayi larura ce da bawa ke d'orawa kansa saboda jin dad'in zuciyarshi, sannan yafi kowa sanin da wa yake tare shiuasa har yayi sakin, me yasa bai tari wata a waje ba yace ya saketa wacce babu aurenshi a kan ta, da wannan ni ma na shaida kin saku a hannun mijinki Hassana, saidai har yanzu akwai sauran zama a tsakaninku." Kallon Maryama yayi yace "A hankalce, a d'abi'a ta d'an adam aure da zargi ma ai babu wani farin ciki da nutsuwa a cikinshi, duk auren da aka fiya zargin juna bai cika yin k'arko ba, musamman a ce namiji ne ke zargin mace, ni na haifeki kuma nafi kowa sanin wacece ke, kishin mijinki kuma zai iya jawo mana wata babbar matsala wata rana, dan abinda yake gani shed'an zai iya juya mishi abun ya tsamara lamari ta yanda zai iya jawo miki b'acin suna, ni kuma b芒 zan so hakan ba ko kad'an. Amma hakan ba shi zaisa na d'aure muku gindi ku zauna a gidan nan ba, musamman ma ke da babu kalma ta saki ko takarda, dan haka Umma ki shirya da safe zaki koma gidanki." Hassana ya kalla yace "Na tabbata Salis zai zo gidan nan, saidai ban sani ba yau ko gobe ne, amma fa ki sani idan y'a zo..." Bai gama fad'a ba sallamar Salis taa daki kunnuwansu cikin muryar kukanshi, malam kam har saida ya murmusa dan al'amarin Salis na bashi dariya wani lokacin, yanzu nan fa zaune zaiyi gabansu yana kuka yana fad'in ba dagangan bane a taimaka mishi, daga farfajiyar gidan aka amsa sallamar aka mishi iso zuwa d'akin malam d'in, ai kuwa yana shigowa bai kalli kowa ba sai Hassana, zubewa yayi k'asa wiwi yana kuka yana fad'in "Hassanata ki taimakeni ki min rai, ki taso mu koma gida kinji karki bari mahassada su mana dariya, ni nasan kina so na kema ba zaki iya rabuwa dani ba." D'an ture hannunshi tayi dake ta rik'e k'afarta ta sak茅 ja baya, ganin haka saiya kalli malam ya rik'o hannun malam ram yana fad'in "Malam ka bata hak'uri, wallahi ba dagangan nayi ba, Allah ya sani banda niyyar rabuwa da matata, sharrin shed'an ne wallahi kuma na tuba, karka saurari duk abinda zata fad'a maka malam b芒 gaskiya bane." Ajiyar zuciya malam ya sauke ya d'an zame hannunshi daga cikin na Salis yace "Na ji, yanzu ya kake so ayi?" Gyara zamanshi yayi irin na rak'uma yace "Malam, ta tashi mu koma gidanmu yanzu, ni ban saketa ba wallahi sub'utar baki ce." Jinjina kai malam yayi yace "Na ji na yarda zata bika, amma ka sani Salis a yanzu fa saki d'ai d'ai guda biyu ne tsakaninka da Hassana, duk ranar da gigi ya sake d'ibarka ka saketa na uku ta fa saku, addinin musulunci yafi k'arfin wasa, sannan 'yata tana da daraja a gareni, ba zai yiwu kana bugar da kanka ba kana sake min yarinya, idan har ka mata na uku wallahi babu kai babu Hassana har abada, idan ma zaka nutsu ka gyara to, idan kuma baka gyara ba ruwanka." Yanda malam yayi maganar duk yasa su kallonshi da mamaki, tabbas da alama shi ma ya kai mak'ura ne, malam da ko yaji kayi baya jiran ya ji me ke tafe da kai saidai ka koma inda ka fito, cike da rarrashi Salis yace "Insha'Allah malam wallahi na daina daga yau, duk abinda zai rabani da Hasanunuwata ai bana k'aunarshi nima, indai ruwa ne ko? To na bar sha daga yau har abada." Kallon Hassana yayi yana d'aga mata gira yace "Muje ko, tashi mu tafi sweetyna, ina Abdul d'aukoshi mu tafi." Kunya da taraddadin halayen Salis yasa Hassana sunkuyar da kanta, kallonta malam yayi yace "Hassana, kiyi hak'uri kinji, insha'Allah zaku ci ribar hak'uri da biyayya, ki tashi ki bi mijinki ku koma, can d'in duk muninshi yafi nan daraja a gareku, ki ci gaba da hak'uri da halayen mijinki wata rana sai labari." Jinjina kai tayi tare da mik'ewa ta fita daga d'akin, d'akinsu ta shiga ta d'auko kayan data zo dasu ta fito, cikin k'arfin hali Salis ya karb'i jakar kayan ya fita ya saka a mota, d'aukar Abdul yayi ya zaunar dashi gidan baya kafin Hassana ta shiga suka bar unguwar, kallonshi kawai take yana ta mata zance na dad'in baki da rantse rantse, ita dai bata kulashi ba har suka kai gida. *Gidan Humaira* Tana shirin yin kwance ya shigo gidan kamar wani d'an tasha, da ladabi tace "Sannu da zuwa yaya." "Yawwa." Ya fad'a a dak'ile, cire kayanshi yayi ya fad'a ban d'aki yayi wanka ya fito, wata riga da gajeran wando ya saka ya zauna bakin gadon yace "Kawo min abinci na." Da sauri ta kalleshi a ranta ta maimaita "Abinci kuma?" Shi fa yasan har yanzu bai aje mata kayan abinci ba, amma har yake da k'arfin halin tambayar abinci, girgiza kai tayi tace "Amma yaya Aminu kasan fa har yanzu baka kawo mana ko k'wayar shinkafa ba." Kallonta yayi rai bace yace "Dan ban kawo ba shine zamu zauna da yunwa, me kika ci ke da yaranki?" Gyara zama tayi jiki a sanyaye tace "Kayi hak'uri bari na kawo maka, dama dan na tuna maka ne." Tsaki yayi yace "Tunda ba mahaukaci bane ni ai ban mance ba, da Allah ya hore na kawo muku." Kallonsa dai kawai take har ya kuma harzuka ya mike ya nufi wajen kulolinta dake ajiye rufe wa'inda ta tanadarwa yaranta koda zuwa cen dare ne Budewa ya yi ya zauna ba kunya ba jin nauyi ba dadadan kalamai ya hau ci hankali kwonce ita kuwa tana zaune tana kallonsa Sai da ya gama tsaf ya yi gyatsa ya mike yana tafiar gadara ba tare da ya ko wanke baki ko wani abin ba ya zo saman kujera ya mike abinsa ya shiga neman baci hankali kwonce Hankalinta gaba daya kara tashi yake da halayan nan na aminu, wato shikenan shi haka zai kare rayuwarsa idan baya jin kunya baya tsoron Allah? A hankali ta je kusa da shi ta zauna kasa kadan da kujerar muryarta a sanyaye ta ce" Yaya aminu?" Da sauri ya mike zaune yana kallonta ya ce" Kai lahaula wala kuwata da wannan matar, wai ke meye wannan bakin nacin? Ke dai kulun a sosa maki bakya irin dan jan ajin nan na mata ko ki kawar da kai daga kaina? Ke dai sai na shiga kokonton anya ba sabo bane? Ina dalili daga na dawo burinki in dane ki, in ban yi ba ki kama guna guni kina fushi wai meye haka? To zan fada maki daga yau kar ki kuma kawo min kanki, bana so idan na yi ra'ayi zan nema haba!" Idannuwanta dake rintse sakamakon sababin ihun da yake mata kanta sade ta dan dago tana kallonsa ta ce" Bama wannan ne zan tambayeka ba, na yi waje na ajiye maganar hakkina na aurataya domin na kula ka jima da daina yayina kana samun wace ke debe maka bukatunka dan kuwa kai ka san ni na san kai din ba waliyi bane kuma yadda kowani mai lafia yake harba sojansa haka naka ke harbawa, baka son tsoma shi ne a wajen da ya dace ni kuwa na kawo ido na zuba maka kai da hakkin ka!, abinda zan tambayeka shine dan Allah baka tsoron haduwarka da Allah? Ka duba ka gani ba ruwanka daga inda na samu, ta yaya na samu, shin ni na fita na siyo mana ko wani na aika, da wata irin shiga, da wa da wa na yi magana, har ka iya zama ka ci ka gyatse abinka, idan wani ya bani ba abinda ya dadaka da kasa, kai dai ka dawo ka samu na dafa idan ban dafa ba a samu matsala dan Allah a haka zamu gama rayuwa da kai? " Aminu ya shiga tafa hannayensa yana salati ya ce" Wato humaira rainin har ya kai nan? Bakin cikin ki ciyar da ni kike ne ko meye? Idan na samu kudin wai gidan wa nake kai shi da zaki hayaceni ko wankin da kike min dan kin tsinci yan cenji shine har idannuwanki zasu rufe a kan haka? Maganar kudi ai iyayenki na turo mana, sunna ciyar da mu baki daya a kan me zan wani damu kuma da kike cewa ko wani to wanin ya baki mana ni fa ban damu ba taimaka min ya yi dan haka ki barni na huta da jarabar magana kuma ba za'a kwonta da ke din ba in ta maki ciwo je waje buga wale wani ya afka!" Magangannu dai irin na rashin da'a, irin na rashin mutunci da rashin girma haka ya yayaba mata ya koma ya kwonta yana kada kafarsa Rasama me zata ce ta yi, kwata kwata wannan bawan Allah sai ta ringa jin harta da girmansa da take ganni na faduwa daga idannuwanta, a hankali ta mike daga kasan da take ta koma dayar kujerar ta zauna tana kada kafa Sai ta shiga tuhumar kanta, anya ba ita ta banzatar da kanta har haka ba kuwa? Anya ba ciyar da shi din da take dan jin kai da talafi da tausayi bane ya saka har farashinta ya kai haka yau a idannuwansa? Iyayenta na basu watau su ke masu zaman auren, uwa uba idan ta matsu ta je titi wani ya bata maganin damuwarta Zafafan hawayen da take so su zuba ko nauyin da zuciyarta ta yi zai sauka ne suka ki zubar sai wani irin tukuki da suke mata a kirjinta A hankali ta dauki wayarta dake haskawa domin datarta a bude take Vidio call ne, na number da bata sani ba domin dai wancen number ta elhaj ta yi block dinsa dan gudun fitina A hankali ta daga kiran tana kallon wayar dan gannin ko waye Hanjin cikinta sai da ssuka hautsina a lokacin da ta ga mutumen da ba zata taba mantawa da shi ba, *MAINA* ta ambata a cen kasan makoshinta Gaba daya jikinta ne ya kama rawa ta mike da sauri ta yi cikin dakinta tana rufewa ta ajiye wayar ta zaga bayi da dan gudu ta yi fitsari ta dawo jikinta na rawa harta da gudun jinninta ta tabata ya karru ta kurawa screen din wayar ido dan gannin ko gizo ne? Murmushi yake mata daga kwoncen da yake, cikin shiga ta shada yake fuskarsa zagaye da saje kansa ya samu sasaukan aski hannunsa na hagu dauke da agogo wanda da kallo zaka gane baba ce Gaba daya hankalinta tashe ta ce" Menene? " Shantakai ya kaleta kafin ya cire dubansa a dubanta a hankali ya ce" Asalamu alaikum, ba gaisuwar kirki ba ina yini ba yaushe gamo sai menene? Dazu na amshi numberki a wajen kawarki da bakwa magana na ce zan kira mu gaisa ta ce kin haihu ina babyna mace ce ko namiji? " Gaba daya sai ta ringa jin wata kunya da tsoro, uwa uba irin yadda yake zarro mata kalamai sai ta samu kanta da sauke sansayar ajiyar zuciya ta dan kura masa ido Maina ne, mainanta maina dai nata wanda suka yi soyaya sunna saurayi da budurwa sai akai masa aure a gidansu da yar uwarsa ita kuwa ta yi fushin zuciya, ta manta da lamuransa, a zabure ta kashe kiran ta aniya dora hannunta saman kanta a fili tace "... *Masha'Allah* 03/11/2021 脿 13:46 - Mom Khalid: 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _*AURE YAK'IN MATA*_ 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _DAGA ALK'ALAMIN_ *SAJIDA* _TARE_ *SAMIRA HAROUNA* _('Yan Mutan Niger)_ _Assalama alaikum masoya 'yan mutan niger, ga wata sabuwa da yardar Allah, *AURE YAK'IN MATA*, hak'ik'a nasan wasu sun san labarin, dan kuwa mun farashi yanayi yasa baku gama ba. To mun dawo da yardar Allah, yanzu zamu ci gaba duba da masoyan da littafin suka samu, saidai wani canji da aka samu littafin zai zama na kud'i ne._ _Duk wata mai aure da ma wacce ba ta da aure ta yi k'ok'arin samun wannan littafi dan zai k'ayatar, zai warware wasu matsaloli na gidajen aurenmu, wannan labari ba wai k'ik'ira bace, zamuyi duba ne da rayuwar da mukeyi tare da mutane mu saka a ciki, hakan yasa zamu kasashi izuwa gida daban daban, kar ku bari a baku labari, indai kana da aure ka karanta zaka samu maganin matsalarka a ciki, idan baki da aure ki karanta zaki d'auki mataki na rayuwarki ta gaba._ _*Farashin mai sauk'i ne* naira d'ari uku (300) kacal, yan niger kuma dala d'ari ne (500)馃憣 zaka samu wannan littafi mai d'ubbin darusa a ciki._ _Domin tura na ka tura ta wannan account *2377403479* zenith bank, Khadija Umar Abubakar. Kuma akwai damar tura kati ta wannan lambar *081-686-594-14* IDAN KA YI TRANSFERT SAI KA TURA SHAIDA TA WANNAN NUMBER 93 81 16 18._ _'Yan niger kuma sai ku tura katin MOOV ko Airtel ta dala dari watau 500 francs ta wannan lambar *94-98-56-52*_ 馃挮鉁� *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*馃専 _(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_馃 鈽� *[ T.M.N.A]* 鈽� 馃摉馃枈锔� https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/ _Bismillahir rahamanir rahim_ 2锔忊儯7锔忊儯 A zabure ta kashe kiran ta aniya d'ora hannunta saman kanta a fili tace "Shi ne, wallahi Maina ne." Har zata zauna bakin gado taga wayar na sake haske alamar kira, da sauri ta sake d'auka hannunta na rawa ta d'auki kiran, da k'arfi zuciyarta ta sake bugawa wani zuut! Lumshe ido tayi a hankali kafin ta bud'e ta kalleshi, murmushi ne yake ta sakar mata gwanin sha'awa, cikin raha ya sake fad'in "Wai ke haka kike tarban bak'on da aka jima ba'a had'u bane?" Tsuke fuska tayi sosai ta d'an harareshi ta sake fad'in "Lafiya? Me kake so?" Wani murmushi ya saki wanda ya birgeta sosai yace "Ba zaki bani amsar tambayata ba?" Turo baki tayi irin ka fa takura min kafin tace "Namiji ne, yayi bacci." Ba tare daya daina murmushin ba yace "Yayi kyau, ya mai gida?" Wani tsamm taji mugun takaici da haushin Aminu ya sake taso mata, amma saita dake tace "Lafiya lau." Shiru ya d'an ratsa kafin tace "Ina matarka?" Da sanyayyan murmushi yace "Tana Zinder 'a barota, ni kuma ina garinku." D'auke dubanta tayu daga kanshi tace "Aiki ka zo?" Murmushi yayi yace "Eh, kusan anan nake." Kallonshi tayi tace "Me yasa ka kirani?" "Dan mu gaisa." Ya fad'a yana mik'ewa zaune, cike da kunya ta sunkuyar da kan ta, cikin sanyayyar murya yace " *Aishu* me yake damunki?" Da sauri ta d'ago ta kalleshi, sunan daya saba kiranta dashi kenan tun suna soyayya, gashi a kallo d'aya ya fahimci tana da damuwa, sake sunkuyar da kai tayi ta girgiza kai a hankali, wani malalacin murmushi yayi yace "Fad'a min mana Aishu, me yake damunki haka da baki canza ba, har yanzu kina nan yanda kike sai ma bak'i da kika k'ara." Ba tare data d'ago ta kalleshi ba kawai ta fashe da kuka, cikin tashin hankali ya shiga gyara zama kamar ya jawota jikinshi yana fad'in "Subhannallah! Humaira lafiya? Wani abu na fad'a daya b'ata miki rai ne?" Girgiza kai tayi cikin share hawaye tace "Mijina yana gida yanzu, dan Allah ka kashe waya zamuyi magana zuwa safe." Da sauri ya jinjina kai yace "Shikenan to zan kashe, amma ki sani ba zan samu nutsuwa ba har sanda zannji miye damuwarki, dan Allah Humaira ki bani izinin had'uwa dake ko na iya taimaka miki da wani abu." Tsaii tayi ta zuba mishi ido tana kallo, a hankali ta samu kanta da jinjina mishi kai alamar to, murmushi yayi yace "Shikenan nagode, saida safe." Jinjina kai kawai tayi tana kallo har ya daste kiran, aje wayar tayi tare da sake share hawayenta, gyarawa tayi ta kwanta a kan gadon a dunk'ule ta shiga tunanin halin da take ciki da irin zazzafar soyayyar da sukayi da Maina, amma bayan rabuwarsu sai sukayi wacce ta ninka waccen da Aminu, amma yanzu shi ne har yake ikrarin ta fita waje ta bud'e gabanta wani ya shiga ya caccaketa idan a matse take. Da wannan mummunan tunanin bacci marar dad'i ya d'auketa a wurin, ta samu awa biyu tana bacci kawai taji wayarta na vibrations, dubawa tayi sai taga bak'uwar lamba ce, abindz ya zo mata shi ne wannan alhajin ne mai k'aton ciki, dan haka ta kashe kiran tayi blockn lambar sannan ta k'ara gyara kwanciyarta. *Gidan Rahila* Tunda k'anwar mijinta ta zo gidan take wajen mamanta, sam bata damu ba haka ta gama abincinta na rana ta zuba ta ba yaro ya kai musu, tana d'aki a lokacin ta gama wanka tana shiryawa dan mijinta gwanin dawowa gida ne da rana cin abinci, sallama ta ji a falon nata hakan yasa ta amsawa ta sako hijab akan d'aurin k'irji ta fito, *Nana* ta gani tsaye da kwanon abincin da aka kai musu, da fara'a tace "Nana ke ce ke ta sallama haka?" A gadaranxe tace "Ni ce, abinci na maido miki." Aje kwanon tayi tana fad'in "Rahila ke ma fa macece kuma mai iyaye, yanzu wannan sakaran abincin da kika bada a kai ma mahaifiyarmu me zai mata? Ki ji wata banzar miya da aka zuba a tsakiyar shinkafa, gaba d'aya nama ko k'wara hud'u bai kai ba, bayan ina gidan nan na ji sallamar yaro yana fad'in ga naman, kenan yayanmu ya aiko ke kin kwashr ko? To ki ci ki fimu k'iba ko kuma ki aika ma tsofaffi na gida..." Duk da ta dire maganarta amma saida Rahila ta wanka mata mari a fuska tana fad'in "Wulak'anci iya wulak'anci zan d'auka indai a kai na ne amma banda saka iyayena, dama da kika baro gidanki kika zo nan abincin ne ya kawoki? Halan ke baki samu ko da shinkafar ba shiyasa kika garzayo inda ke da shinkafar." Ihu ta saka tana kururuwa hakan yasa uwar fitowa daga zagayenta ta shigo falon tana tambayar lafiya? Tana fad'a mata sai kuwa ta rude ido ta shiga surfawa Rahila bala'i ta marar mata yarinya. Suna haka Rabilu ya shigo gidan ya tambayi lafiya? Uwar ce ta nuna Rahila tace "Ga marar kunya fitsararriyar data mari Nana kawai daga magana." Kallon Rahila yayi fuska a murtuke yace "Me ta miki kika mareta?" Gyara tsayuwa tayi ta shiga sala sala tana fad'a mishi abinda ya faru, uwar ce tayi saurin fad'in "To k'arya aka miki?" Kallon Rabilu tayi tace "Kana ji ko? Gidan nan duk abinda zaka kawo dan a sarrafa yarinyar nan b芒 bani shi take wadatacce ba, kamar ita ce ta haifa min kai ko ta min nak'udarka." D'aukar kwanon tayi ta bud'e ta nuna mishi tace "Duba ka gani, dubi shegen naman data zuba min bayan da kunne na naji sanda ka aiko yaro ka kawo naman." Kallon mahaifiyar tashi yayi da kyau cike da kunya, shi bai aiko nama ba bai kuma san ina ta samu nama ba, hasalima tunda sukayi fad'an nan kud'in cefanai ma wata ran ficewa yake daga gidan bai bata ba, idan ya bayar kuma ba wani isashe bane. Yanda ya sunkuyar da kai yasa uwar fad'in "To solopiyo, kayi tsaye kanka k'asa ka kasa d'aukar mataki ne?" Kallonshi Rahila tayi tace "Ka fad'awa Hajia ba kai ka aiko naman ba mana, ka fad'a mata da kud'ina na siya nayi girki dan tallafawa da kuma jin dad'inmu, ka fad'awa Hajia yau ko kud'in cefanai ma baka bani ba, kud'ina ne gumi na dasu nayi girkin da har za'a tsaya ana gaggaya min magana." Juyawa tayi a fusace ta koma d'akinta ta barsu tsaye da mamaki, ita kanta uwar sai taji wata irin kunya ta rufeta gaba d'aya, haka kawai ta ji jikinta yayi sanyi tare da kunyar abinda ta ma yarinyar, ashe ma ta jima tana ciyar da ita a gidan b芒 tare da saninta ba, jiki a sanyaye suka juya ita da Nana suka bar d'aki, shi ma cike da kunya ya nufi d'akin Rahila. *Gidan Hawa'u* Ikon Allah ya ja ya tsaya yana kallo, domin tunda ya shigo gidan yake kwala salama tun a tsakar gidan gannin fitilar tsakar gidan a kashe ya kunna ta wayarsa ya shiga yana fadin shin ina kike nake jin shiru ba kukan TV ba komai ko baci kikai?, har gabansa ya fadi domin a tunaninsa fita ta yi kuma bayan kwana biyun nan jinsa yake wani iri dan dadin ulensa na gida abinta sai yadda yace ake yi, sai dai yana shiga dakinta ya tarda ita zaune bakin gado ta yi wani wawan dauri ta turo shi gaban goshinta tana karkada kafafuwanta Habarsa ya dafe ya ce" To fa lafia an matana? " Idan ta yi magana to madubin dakin ya yi, ta wani kara daure fuska ta kawar da dubanta a kansa tana karkada kafarta Bashir ya idasa shigowa ya ce" Ke bakya ji ina magana? " " kar ka kuma kirana da ke domin sunana Nana Hauwau!, da kake cewa lafia ita ta yi yawa Bashir, ashe dama haka kake? Kana cikin layin mazan da suke yaudarar yan mata da munanan alkawaruruka su je su hanna masu kula wasu sai su daga baya su tsame wata su aura shine ka boye min ka zo min a haka dan kana tunanin ka isa ka yi wayon da Allah zai kyale maka naka yayan? Idan da rabon haihuwa tsakaninsa da kai shikenan ka sa a rama a kan y'ayana?" Ta karashe tana kara turo daurin gaban goshinta sannan ta mike irin ta daka masa garin rashin mutuncin nan shi kawai take jira Bashir ya waiwaiga cikin dakin ya ga ba kowa da shi din dai take, duda ya ji wani ras a gabansa ba kalamanta aman da yake namiji ne sai kawai ya waske yana kallonta ya ce" Ni ban fahimci yaren nan naki ba, me kike nufi da kalamanki ne? Waima ai ba haka muka rabu da ke ba, kuma kar ki manta mijinki nake ki sanyaya muryarki ki tsaftace kalamanki a kaina bana son ihu!" *Alhamdulillah* 03/11/2021 脿 13:46 - Mom Khalid: 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _*AURE YAK'IN MATA*_ 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _DAGA ALK'ALAMIN_ *SAJIDA* _TARE_ *SAMIRA HAROUNA* _('Yan Mutan Niger)_ _Assalama alaikum masoya 'yan mutan niger, ga wata sabuwa da yardar Allah, *AURE YAK'IN MATA*, hak'ik'a nasan wasu sun san labarin, dan kuwa mun farashi yanayi yasa baku gama ba. To mun dawo da yardar Allah, yanzu zamu ci gaba duba da masoyan da littafin suka samu, saidai wani canji da aka samu littafin zai zama na kud'i ne._ _Duk wata mai aure da ma wacce ba ta da aure ta yi k'ok'arin samun wannan littafi dan zai k'ayatar, zai warware wasu matsaloli na gidajen aurenmu, wannan labari ba wai k'ik'ira bace, zamuyi duba ne da rayuwar da mukeyi tare da mutane mu saka a ciki, hakan yasa zamu kasashi izuwa gida daban daban, kar ku bari a baku labari, indai kana da aure ka karanta zaka samu maganin matsalarka a ciki, idan baki da aure ki karanta zaki d'auki mataki na rayuwarki ta gaba._ _*Farashin mai sauk'i ne* naira d'ari uku (300) kacal, yan niger kuma dala d'ari ne (500)馃憣 zaka samu wannan littafi mai d'ubbin darusa a ciki._ _Domin tura na ka tura ta wannan account *2377403479* zenith bank, Khadija Umar Abubakar. Kuma akwai damar tura kati ta wannan lambar *081-686-594-14* IDAN KA YI TRANSFERT SAI KA TURA SHAIDA TA WANNAN NUMBER 93 81 16 18._ _'Yan niger kuma sai ku tura katin MOOV ko Airtel ta dala dari watau 500 francs ta wannan lambar *94-98-56-52*_ 馃挮鉁� *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*馃専 _(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_馃 鈽� *[ T.M.N.A]* 鈽� 馃摉馃枈锔� https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/ _Bismillahir rahamanir rahim_ 2锔忊儯8锔忊儯 A hassale tace "Dole ka ce haka Bashir, ta yaya dama zaka fahimci yarena bayan kai din kwarare ne malami ne a wajen iya sarafa kalamai ka cuci y'ayan mutane!, Bashir yau na ji komai a kan budurwarka wai du matan duniya kamar tabarya da zani kake kallonsu, tabaran ne Bashir yaya aka yi ka auri tabarya da zani bayan ba sune ra'ayinka ba? Ai alhamdulilah ba a gidan mutun na yi nama ba da an ce sai da na zo na gyagije haka ta samu." Zuwa yanzu kam ya fara yi mata kallon mai iskokai hakan ya saka shi shiga dakin a nitse ya zauna gefenta Mikewa ta yi tsaye da sauri tana kallonsa Bashir ya daga kansa yana kallon yadda take jijiga gaba daya daga yan biyunsa har tumatu dinsa na motsi ainahin motsi sunna bilin bilin ya ce" Hauwa a tunani da zan tashi har cikin mota kika raka ni, shin kina da matsalar iskokai ne aka boye min a gidanku ko me? " "BISHIRYA KUKA CE A KAINA BASHIR!" ta fada tana kankance ido Sai kuma ta fashe da kuka tana kallonsa ta ce" Ashe kaima irin mugayen mazan nan ne? Shine na je ina haukan kana so na, na zo ina maka ladabi da biyaya ashe kana da wata a gefe irin ka kawo ni da an kwana biyu ka kawota ku hade min kai ku kasheni ko? " Zuwa yanzu ya fara daukan yannayi na magangannunta domin ya fara gane kamar wani abin ta ji a kansa hakan ya saka shi gyara zamansa ya ce" Zan maki magana ta karshe a kan ihu a kaina, idan magana kije da ni ki zauna ki min a matsayina na mijinki ba yaron gidanki ba, bana son hauka ko aure bai hadani da ke ba ki girmamani domin na girne ji, zaki wani tsaya min a kai kina neman zagina sa'anki ne ni ko dan kin ga girmana tunaninki nauyina na sakar maki ko me? " Hauwau da ta dan ji shayin maganarsa sai ta durkushe a nan ta fashe da kuka ta ce" Dole ka fadi haka, dole ka ce haka bayan Hasana kanwarka ta fada cewar ga wace ka yi soyaya da ita ka cuceta ka kawo ni? To na gaji da abubuwan dake bilowa a tare da zamanka ni gidanmu zan je!" Sai a yanzu ya idasa gaskatawa kuma Allah yana ganni sai da ya ji gabansa ya fadi, aman irin yadda take kukan da alwashin gidansu zata je ya saka shi kara daure fuska ya mike tsaye ya ce" Au abinda ya kawo su gidana kennan? Zan je na ci uwasu su dukansu gobe ko an aiko su gidana ba zasu zo ba, ke kuwa idan kika fita a gidan nan ban yafe maki ba kuma sai na fadawa malan irin rashin kunyar da kike min ya zane min jikin nan naki da bakya ji!" Yana gama fada ya juya ko babar rigarsa bai cire ba ya kuma fita rai bace Ita kuwa sai a lokacin ta yi wani turus ta tsayar da kukan da take, zai je? Nan da nan hudubar babar yayarsu ya fado mata a rai inda take cewa" Ulena, du tsakaninki da dangin mijinki kar ki yarda ki ringa hada su husuma koda kuwa sun maki laifi, ki kyale su idan baki fada masa bama zai gani ko Allah ya shirya maki su su daina yi maki, aman idan kika kasance mace mai kawo karar dangin miji koda yaushe zaki haifarwa kanki matsala da dangin mijin, da iyayensa da shi kansa domin du fa dadin zobe bai kai ya wuyan hannu ba, du tsakaninki da shi yana iya jin haushinki a kan yan uwansa fa." Da sauri ta mik'e tsaye da gudu ta fito tana k'wala kiran sunansa a lokacin da ya juya da motar ta tokare tana fad'in "BASHAR, BASHAR, BASHIR, BASHIR..." Tsayawa yayi yana kallonta har ta k'araso da gudu gudu, saida ta tsaya inda yake zaune ta bud'e murfin tace "Ina zzka je Bashir?" A harzuk'e yace "Kuma yanzu d'anki ne ni da zaki min wannan tambayar?" Rik'e hannunshi tayi tace "Dan Allah kayi hak'uri karka je, ka k'yalesu kaji, bana so a ce ni na had'aka da yan uwanka.". Fizge hannunshi yayi yace " Rabu dani, zanje na ji ubanda ya turosu ne su tada min husuma a cikin gidana, ina zamana lafiya zasu zo su fad'a miki k'arya da gaskiya, ke kuma dake ba tunani gareki ba kin hau kin zauna." Had'e hannayenta tayi tana mummurzawa tace "Na ji dai kayi hak'uri dan Allah, na tuba kaji." Harara ya galla mata kafin ya kashe motar ya zage makullin ya fito, gaba yayi yana tafiya cikin wata isa da k'asaita an bashi hak'uri, tab'e baki tayi tace "Kuma wallahi hakan b芒 yana nufin na yafe maka bane, wallahi Bashir ka cuceni Allah saiya sak..." Juyuwa yayi yana mata wani kallo, ai da gudu ta rab'ashi ta arta a guje shi ma da gudun ya bi bayanta yana fad'in "Ke Ule ni ne na cuceki? Ni ne ma Allah zai saka mikin?" *Gidan Humaira* Tunda safe tana had'a ma yaran abun kari aka kira wayarta, d'auka tayi ba tare da sanin waye ba, daga can b'angaren aka ce "Amincin Allah ya tabbata a gareki?" Gane muryar waye yasa ta fad'in "Kai ma haka." Amsawa yayi da "Kin tashi lafiya." "Lafiya k'alau, me yasa ka kirani?" Ta fad'a a dak'ile, amsawa yayi da "Ina so ne naji inda zamu had'u?" Shiru tayi kamar bata ji sai ma tunani data fad'a, ta d'auki kamar minti biyu kafin tace "Ni ma ban sani ba." A sanyaye yace "Aishu, zaki zo masaukina?" Wani irin fad'uwa gabanta yayi tace "Masaukinka kuma? Gaskiya tsoro nake ji." Murmushi yayi yace "Karki damu Aishu, babu abinda zai faru insha'Allah, na miki alk'awari." Ajiyar zuciya ta sauke a hankali tace "Shikenan, zan zo, amma ba jimawa zanyi ba, dan bana so ka ji ba dad'i." Murmushi yayi yace "Nagode sosai, ki bud'a datarki zan miki kwatencen wurin." A k'asan mak'oshi tace "Uhum." Sannan ta kashe kiran. Ba jimawa sak'onshi ya shigo wayarta, dubawa tayi ta sauke datar kafin ta ci gaba da aikinta, saida yaranta suka ci ta izasu islamiyya kafin ta shirya, tana cikin saka kaya ta kira Aminu a waya, k'in d'agawa yayi dan a tunaninshi maganar kud'i wata buk'atar zata masa, ganin bai d'aga ba sa茂 kawai ta tura masa da sak'o kamar haka _"Yaya Aminu dama zan fita ne karb'o wasu kud'in kaya dana bayar idan ka bani izini." Jim kad'an kamar almara sai kawai ga kiranshi, da mamaki ta d'aga tana fad'in "Hello!" Da sauri yace "Humaira wai bana fad'a miki indai zaki je wani abu daya shafi sabgar kasuwancinki kije ba sai kin fad'a min ba?" A sanyaye tace "Ka fad'a min, nafi jin dad'in tafiya ne dai idan na fad'a maka ka sani." A take yace "Ba komai to ki je, Allah ya kiyaye Allah ya sa a dace." Galala tayi da baki ta kasa amsawa saboda mamakin addu'ar da yake mata, jin ya kashe kiran ita ma ta aje wayar tana k'arasa shiryawa gabanta kuma na fad'uwa tana tunanin abinda take shirin aikatawa. *Gidan Munira* Kamar almara Sagir ya shigo d'akin ya fara cire kayanshi zai shiga wanka yana fad'in "Duk bak'in cikin mai bak'in ciki dai aurena da Habiba muk'addari ne, ko da kayan d'aki ko babu zamu zauna tare da ita kuma mu rayu." D'an tab'e baki kawai tayi ba tace komai ba, d'orawa yayi da "In ban da jahilci da rashin sanin darajar dukiya, ta y'a ma zaki dinga k'ona d'akin yar uwarki kina saka mutane asara haka? Ke idan aka miki zaki ji dad'i?" Kallonshi tayi da kyau tace "Wai dani kake magana dama?" Gyara tsayuwa yayi da wani irin mamaki yace "Muneera! Abinda kika mayar dani kenan a gidan kuma? Wai auren da nayi ne yasa kika rainani ko me? Ya ina magana dake a d'aki ki kalleni ki min wannan tambayar?" Yatsina baki tayi tace "To ai naji kamar maganar bata shafeni bane shiyasa, maganar k'onawa naji kana yi." Zagayawa ta yayi ta b'angaren da take zaune rik'e da wayarta yana fad'in "Idan ban faffasa miki baki ba Allah tsine min, ke ni sa'anki ne Muneera." Da gudu ta wuntsila a kan gadon ta koma d'aya b'angaren tana neman fita a d'akin tana fad'in "Sagir bama haka da kai fa, karka fara saka min hannu yau." Cikin sa'a kuwa yayi ram da ita ya rik'e tare da had'ata da bango gam, d'an mutsu mutsu ta fara tana so ya saketa, har ga Allah shi yasan a d'akinta kawai yake jin ni'imataccen k'amshi da ganin zallar tsafta, hakan yayi tasiri sosai wajen motsa sha'awarshi a yanzu, dan k'amshi ne mai dad'in gaske, gashi motsawar da take tana so ya saketa har gabanshi take d'an tsokanowa, yanda taga ya kafeta da ido bai ce komai ba yasa ta dakata tana kallonshi ita ma, marairaicewa tayi tace "Sagir karka dakeni dan Allah, bamu tab'a haka da kai ba kaji, ni bansan akan me kake magana ba wallahi." Sakin hannunta yayi tare da zurashi cikin riga yana mata wani shu'umin kallo yace "Ba zan dakeki ba, amma zanyi tsere akan ki da dokina..." Yana fad'a ya had'a bakinshi da nata b芒 tare da k'yamk'yami ba abunda sam baya iya yi a kan Habiba, d'aukarta yayi suka fad'a kan gadon gaba d'aya wasa ta canza kamar basu ne aka so jirkicewa ayi sababi ba yanzu. *auren kenan* *Yan Uwa dan Allah ku gafarcemu na d'an lokaci, Sajida bata jin dad'in jikinta ko kad'an, kuma wannan rubutu ya fi k'arfin tunanin mutum d'aya da rubutawar mutum d'aya, dan rayuwarmu ta zahiri ce muke k'ok'arin sakawa, dan Allah ku mana uzuri zuwa lokacin da zata warware, tare da mata fatan samun lafiya mai inganci.* *Godiya muke* 03/11/2021 脿 13:48 - Mom Khalid: 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _*AURE YAK'IN MATA*_ 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _DAGA ALK'ALAMIN_ *SAJIDA* _TARE_ *SAMIRA HAROUNA* _('Yan Mutan Niger)_ _Assalama alaikum masoya 'yan mutan niger, ga wata sabuwa da yardar Allah, *AURE YAK'IN MATA*, hak'ik'a nasan wasu sun san labarin, dan kuwa mun farashi yanayi yasa baku gama ba. To mun dawo da yardar Allah, yanzu zamu ci gaba duba da masoyan da littafin suka samu, saidai wani canji da aka samu littafin zai zama na kud'i ne._ _Duk wata mai aure da ma wacce ba ta da aure ta yi k'ok'arin samun wannan littafi dan zai k'ayatar, zai warware wasu matsaloli na gidajen aurenmu, wannan labari ba wai k'ik'ira bace, zamuyi duba ne da rayuwar da mukeyi tare da mutane mu saka a ciki, hakan yasa zamu kasashi izuwa gida daban daban, kar ku bari a baku labari, indai kana da aure ka karanta zaka samu maganin matsalarka a ciki, idan baki da aure ki karanta zaki d'auki mataki na rayuwarki ta gaba._ _*Farashin mai sauk'i ne* naira d'ari uku (300) kacal, yan niger kuma dala d'ari ne (500)馃憣 zaka samu wannan littafi mai d'ubbin darusa a ciki._ _Domin tura na ka tura ta wannan account *2377403479* zenith bank, Khadija Umar Abubakar. Kuma akwai damar tura kati ta wannan lambar *081-686-594-14* IDAN KA YI TRANSFERT SAI KA TURA SHAIDA TA WANNAN NUMBER 93 81 16 18._ _'Yan niger kuma sai ku tura katin MOOV ko Airtel ta dala dari watau 500 francs ta wannan lambar *94-98-56-52*_ 馃挮鉁� *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*馃専 _(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_馃 鈽� *[ T.M.N.A]* 鈽� 馃摉馃枈锔� https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/ _Bismillahir rahamanir rahim_ 2锔忊儯9锔忊儯 "HABA maryama, haba uwar manya haba mai baban sunna haba maman isa, dan Allah ki yi hakuri da irin halayan nan na mijinki, kin ganni nan yaron nan ba ta yada ban fada masa ba, na masa a tsaye na masa a zaune, na kwatanta masa wannan abu da yake yi ba kishi bane domin ya kazance, na kwatanta masa cewar ya daina ya fa daina ya gane cewar hakan na iya jaza masa matsala a zamantakewarku, yau kwana hudu bakya gidanki ga yarenki har sun fara dahimtar ko kin koma gidanku da zama ne? Kin ganshi cen cikin mota bashi da aiki sai zuwa ya saka ni a gaba, ya rantse min cewar yana bukatar adu'a domin bai san abinda ke damunsa da ke ba, bashi da wani sukuni idan kina waje, du irin yadda kike masa biyaya da kare igiyar aurensa kuwa kadan zai ga wani ya kale ki ya ji kamar zai haukace, ya ce shi idan ya fara fadan burinsa ki ce da shi du namijin duniya mace ne a idannuwanki, ki rantse masa ko bayan ransa ba zaki kula waninsa ba, aman sai kika koyi wani hali yanzun wai sai ki ce da shi ke ai ba jahila bace kin san meye aure kuma kin yarda zaki raya sunnar ma'aiki shi yasa kika kadaice kanki a dakin mijinki" mahaifiyar mijin Maryama ta karashe tana dan girgiza kanta ta dora da fadin" ni shaifa ce ya kaiki makura, ni shaida ce ya kai ki wajen da kika kasa hakura shi yasa har kika nuna domin na sanki da hakuri, ni na haifi yaron cen aman ina mai tabatar maki walahi da irin halayansa ubansa gare shi da bamu jima tare ba domin ni mai neman na kaina ce, bana iya zama sai na bida, ba yau ba nake ce masa a kan me ya tatare ki ba karatun ba aikin ba sana'a sai yace da ni ai kema kin ce hakan shi ya fi zama alkhairi dan bakya son fitina" Ta kai dubanta wajen mama dake zaune tana kallonsu ta ce" Hajia, idan na ce ta tashi mu tafi na so kaina da yawa, idan na nuna ba'a yi mata komai ba lale bani da kirki, abinda na sani shine mijinta yana sonta, kuma yana bada hakurin abinda ya aikata mata harma ya roki da kowa ya saka shi a adu'a dan ya gyara zamantakewarsa da iyalinsa domin kuwa matarsa itace farin cikin zuciyarsa, dan Allah a duba lamarin nan, kar a yanke alakar dake tsakanin iyayen yaran nan, a shigi abin nan da adu'a ta yadda zamu kaiwa Allah kukanmu mu bashi zabi, na tabata idan har zamansu mai dorewa ne zai dore idan kuwa ba mai dorewa bane du nacinsa sai dai ya yi hakuri da matar kwarai domin ni nan bani da sarakuwa mai mutuntani irin yarinyar nan, na sha fada cewa maryama y'ata ce , domin tana jin kaina kamar yar da na haifa" Mama ta sauke ajiyar zuciya tana dan murmushi, Allah na gani ita ta fi son ta koma dakinta duda malan ya ce a dakata a ga yaya abin zai bada, sam bata so yar tata ta dawo su zauna, ina dalili yo kana aurar da yaren sunna dawo maka? A sanyaye ta ce" in sha Allahu hajia idan Malan ya dawo zan sanar masa komai, kema ki yo hakuri kina ta kai kawonki sun dakatar da ke da shiriritarsu da bata karewa" Hajiar ta ce" Aa, ai uzurin iyali na gaba da komai hajia, yanzun zan koma dan Allah a duba a yi hakuri in sha Allahu ni da kaina zan kara saka ido a zamantakewar nan tasu dan mu gane meye matsalar idanma wani abin ke damu kwakwaluwarsa na san ta yadda zan bilowa lamarin" Da haka suka yi salama bayan ta ajiyewa Maryama kudi masu yawa mama ta rakata Maryama ta yi shiry tana jin babu dadi a zuciyarta, walahi tana son mijinta, so mai tsanani rabuwa da shi abu ne da zai bata wahala mai tsanani, ita kanta jin kanta dai kawai take aman ta san da wahaka ta iya rabuwa da shi, murdadun halayansa kawai ke wahalar da ita, bata rasa ci sha ko sutura ba, shi fa a rayuwarsa ko dan kar bajintar wani namiji ya birgeta baya wasa da lamarinta irin kawaye wata ta yabi mijinta bata irin abin ya birgeta baya so shi yasa yake iya kokarinsa baya wasa da kula da hakinta ...... ..... ............. A tsorace take, kana ganninta zaka gane tana shirin aikata abinda bata saba bane, ta saka nikaf da su safar hannu aman tana tafe tana waiwayen bayanta tana waige waige a matukar tsorace Da sauri ta daga wayarta bakinta na rawa ta yi salama A nitse ya amsa sannan a sanyaye ya ce" Ina gannunki, daga yannayinki kamar marar gaskiya Aisha, kin ga ga kofa ki shigo ina ciki wace ke kallonki Sai da ta ja wata wawuyar ajiyar zuciya sannan ta koma gefe ta tsaya, sai da ta gama kale kalenta ta yarda cewa ba mai binta sannan da gudu gudu ta yi ciki ta tura kofar da ya fada Tana shiga a tsorace take kallon dakin, da sauri ta yi salama tana waige Murmushi ya yi yana girgiza kansa a zaune a saman kujera aman bata ganshi ba tsabar rudewa, da ja ga yannayinta dole ka gane cewar bata taba yin haka ba A tsorace take kallonsa kafin ta ja ta tsaya ta kasa zama Kansa ya cire daga dubanta irin duban nan na tsanaki a hankali ya ce" Ki zauna mana" .kanta ta dan girgiza a birkice ta ce" Tafia zan yi " Maina ya dago dubansa duda har ga Allah baya son kureta da kallo ya dubeta ya ce" Daga zuwa? Bamu yi maganar da nake so mu yi ba ai " Ajiyar zuciya ta sauke a hankali ta zauna saman kujerar dake nesa da shi sosai sannan ta hade hannayenta tana murzawa ta ce" Ina jinka " Maina ya kawar da kansa muryarsa a matukar mace salamakon mikin kaunar wannaj baiwar Allah da irin yadda damuwarra ke damunsa bayan ya san haramun ne, a yanzun koda tunata ba kyau bale har ya bata wannan dama ta zuwa inda yake, sai dai ba zai iya ba, walahi ya gaji haka, damuwarta da take ciki na damunsa, A dan hasale ya ce" Dama kina amsa kuran kowani gaja ne? Idan mutun ya ce da ke ki zo haka kuke zuwa Humaira bayan da igiyar auren wani a kanki? " Da sauri ta dago idannuwanta dake cikin nikaf ta sauke a saman kansa, sanye yake da dakakiyar shada ruwan maroon mai duhu sai maiko take ta sha dinki madaidaici da hularsa mai irin adon zaren, da agog a hannunsa na hagu mai kyan gaske irin na mazan nan yana walwali mai ruwan ash color Da sauri ta cire dubanta a kansa ta kasa cewa komai duda bakinta dauke yake da magangannun da take son yayaba masa , a kan me zai ce ta zo kuma ya nemi yi mata shari? Murmushi ya yi a hankali ya ce" Ki yi hakuri dan Allah na san bai dace na tashi na saka ki zuwa waje irin wannan, aman ki gane na duba na hanga na hango na rasa ina ne ya dace na tatauna da ke, kin ga mijinki ba wanda zan iya tarba na nemi ina son magana da ke ba domin bana son doguwar hira da sakarai!, haka kuma ba zan je gidan malan na nemi mu yi magana a cen ba, darajarki kuwa ta fi karfin mu yi magana da ke a bakin titi dole dai na zo nan" Cike da izgili ta ce" Mijin nawa ne sakarai Maina? Kar ka kuma ce masa sakarai domin mijina ne ina son abina ina daraja abina " Bakinsa ya tabe ya gyara zamansa ya ce" An ce masa sakarai wawa mahaukaci wanda bai san kishin iyalinsa ba!, kuma ke dai kike son nasa shi ai ba sonki yake yi ba malama" Yanzun yadda ya hayayako yake yanka mata magana sai kawai ta yi zugum tana kallonsa ta kasa wani motsin kirki Gyara zamansa ya yi har idannuwansa sun yi ja jijiyar kansa kuwa ta mike tsabar masifa irin ta tubawa saraki ya ce" AURENKI NAKE SO KI KASHE! " A zabure ta mike tsaye tana kallonsa, gaba daya hankalinta ne ya fara tashi fiye da da, muryarta na rawa ta ce" Na kashe kuma? A kan me? Wani irin na kashe aurena? " Habarsa ya dafe ya ce" Ni sa'anki ne da zaki mike min a tsakiyar kai ne ni Aish?, aure? Har kiran hakan kike a kan me? Idan baki sani ba du an san me kike ciki, kuma ni ba mace bane da zan zauna ina fada maki waye mijinki, abinda na sani shigar sauri ya min a lokacin da tarzoma ta tunkaroni har ya haifi yarona, a yanzun bana son a lokacin da zai sar min ke ya yi da rashin lafia, dan haka ko ki fito ko ku ja balaki daga ke har shi, na gaji, na gaji sosai Humaira ba zan iya hakurin hakan ya ci gaba da faruwa ba , ni ba dan iska bane da na nuna maki dan haka ki daina wani rukunkume jiki kina wani rawar dari dan ina maki magana, na san da zaman Elhaj, na kuma san da wasu bayansa domin yanzu ya fara turo maki masu hannu da shuni dan ki samo maku abinda zaku yi anfani da shi, shi sakarai mai mataciyar zuciya!" Da karfi ya karashe maganar da gaba daya ta rasa gane kanta bale kafarta, mikewar da ya yi ya ware wani ky guda ya karasa kusa da jakar hannunta da ta yarda tun da ta zabura ta mike tsaye ya duka ya dauko ya mike tsayen Budewa ya yi ya saka ky din da makudan kudadan da bata san fa su ya zuba ba domin tunda ya kusantota take tinanin sumewa ta yi a tsaye A kusa da ita sosai ya tsaya ya ce" Allah ya kiyaye hanya, idan kin je gidan ki saka wayar a caji, kuma dan Allah ki kai yarona a duba shi zazabin nan dake damunsa bana so, ki kula da amsa kiran kowani gara kuma idan kika yi block dina Allah sai na sace ki sai dai duniyar ta rufta da mu!" Jakar ta amsa a hankali ta juya tana tafia Bata waigo ba, bata rage saurin da take yi ba a kadan ta ci tafia kamar ba gobe sannan ta ga wata bishiya Da sauri ta karasa ta zauna ta dage nikaf din fuskarta a bayane ta fashe da wani irin kuka ta ajiye jakar a nan ta dora hannayenta saman kanta a fili take fadin" Muhamadun Rasululahi sallalahu alaihi wa salam wannan wace irin masida ce na shiga ukuna ni Aisha uban me ya kawo ni wajen Maina bayan na san waye shi? Na shiga uku na lalace wani irin na kashe aurena ko ya sace ni? Wayo Allahna kadan daga aikinsa domin ni na san waye shi ya fi ni hauka, na shiga ukuna na lalace yanzun ko kudin komawa gidan bani da shi ina zan shiga ? Wayo malan walahi ka raba aurena fa mutumen nan tun kafin na kai kaina ga halaka na halaka kaina na halaka y'ayana, hasbunnalahu wani'imal wakim na shiga ukuna ni Humaira!" Laila Tun da garin Allah ya waye yau take jin mararta na yi mata wani irin ciwo, sai fai bata baiwa abin mahinmanci sosai ba domin ta sakawa ranta ko irin rarakarta da ya yi ne ya sa hakan Zaune take bakin gaz na kasa tana dan kara gyara miyarta a hankali take dan lumshe ido ta yi adu'a sai kuma ta ci gaba da aikinta Kafin take daidaitawa ta kashe gaba daya jikinta bari yake har wata zufa ke karyo mata mai zafin gaske A hankali ta dauki abin jona ruwan zafinta ta jona shi tana tsaye har ya tafasa ta je da kyar ta iya dauko robarta da take shiga ta fito ta zuba a ciki Gishiri ta zuba da garin kananfari zata d'auki robar zuwa ban d'aki kawai ta ji jiri... *Muna godiya mutanenmu, a ci gaba insha'Allah.* 03/11/2021 脿 13:50 - Mom Khalid: 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _*AURE YAK'IN MATA*_ 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _DAGA ALK'ALAMIN_ *SAJIDA* _TARE_ *SAMIRA HAROUNA* _('Yan Mutan Niger)_ _Assalama alaikum masoya 'yan mutan niger, ga wata sabuwa da yardar Allah, *AURE YAK'IN MATA*, hak'ik'a nasan wasu sun san labarin, dan kuwa mun farashi yanayi yasa baku gama ba. To mun dawo da yardar Allah, yanzu zamu ci gaba duba da masoyan da littafin suka samu, saidai wani canji da aka samu littafin zai zama na kud'i ne._ _Duk wata mai aure da ma wacce ba ta da aure ta yi k'ok'arin samun wannan littafi dan zai k'ayatar, zai warware wasu matsaloli na gidajen aurenmu, wannan labari ba wai k'ik'ira bace, zamuyi duba ne da rayuwar da mukeyi tare da mutane mu saka a ciki, hakan yasa zamu kasashi izuwa gida daban daban, kar ku bari a baku labari, indai kana da aure ka karanta zaka samu maganin matsalarka a ciki, idan baki da aure ki karanta zaki d'auki mataki na rayuwarki ta gaba._ _*Farashin mai sauk'i ne* naira d'ari uku (300) kacal, yan niger kuma dala d'ari ne (500)馃憣 zaka samu wannan littafi mai d'ubbin darusa a ciki._ _Domin tura na ka tura ta wannan account *2377403479* zenith bank, Khadija Umar Abubakar. Kuma akwai damar tura kati ta wannan lambar *081-686-594-14* IDAN KA YI TRANSFERT SAI KA TURA SHAIDA TA WANNAN NUMBER 93 81 16 18._ _'Yan niger kuma sai ku tura katin MOOV ko Airtel ta dala dari watau 500 francs ta wannan lambar *94-98-56-52*_ 馃挮鉁� *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*馃専 _(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_馃 鈽� *[ T.M.N.A]* 鈽� 馃摉馃枈锔� https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/ _Bismillahir rahamanir rahim_ 3锔忊儯0锔忊儯 Zata dauki robar dan shiga bayan daki ta ji jiri na neman makata da kasa Da sauri ta rike da dukan karfinta ta ajiye robar a bayane take di kira da salamewa kafin ta rike karfen kofar kicin din nata ta yi shiru na dan lokaci Sai da ta ji ta dan saku sannan ta samu ta dibo ruwa a nan ta daidaita ruwan nata kawai ta cire sket dinta da dan karamin wandonta ta shiga ruwan nan da kyar domin ta san ba mai shigo mata gashi ita ba iya kaiwa bayin zata yi ba, a irin yadda take jin mararta kuwa kamar idan ta yi wani motsi mai karfi marar zata fashe Idannuwanta ta lumshe tana jin yadda ruwa ke ratsata, a hankali a hankali sai ta bude idon ta kara cije lebenta na kasa ta kuma gyara zamanta Sai da ruwan ya salamce sannan sannan ta samu ta mike da kyar Wajen da ta harhada kayan matanta ta nufa a cikin katon kofi da madara ta dauka ta rintse idannuwanta ta kafa kai ta shanye sosai A yanzun kayan mata na neman zame mata tamkar kwaya, bata iya anfanar kanta da komai idan bata dibga ba, irin yadda mijinta ke yaba mata kuwa bata iya bari ko dan yadda yake yaba kokarinta, Kader ya zame mata wani jigo na farin cikinta, tunda ta zama kamarsa ko tace take kwatanta zama kamarsa ya zamana ta zama kamar abokiyar tafwaitakarsa, ta zama sirrinsa, farin cikinsa, aljihunsa baya mata nauyi koda yaushe bude mata yake, tausayinta yake a bayane yana nuna mata soyaya, idan dai zata daga masa ya ci to fa bata da damuwa da shi koda ta second daya ce A hankali ta juyo dan daukan sket dinta sakamakon jin kamar za'a bude kofar falon nasu Tana kokarin sakawa ya idasa shigowa Wani kayatacen murmushi ya sakar mata yana karasowa inda take yana dan dage mata gira murmushi fadade a fuskarsa ya dan kama tsatso ya ce" Iyeah an matan kadiri shirya min ake ne? Ruwan ne aka shiga ko dai ana missing dina ne? " Da kyar ta iya yin yake a hankali ta idasa saka sket din ko pant din bata saka ba ta ce" Sannu da zuwa bb " Kasancewar kananun kaya ne jikinsa ya saka shi dan gyara tsayuwarsa yana bin kugunta da kallo ko sannun ya kasa amsawa Da kyar ta iya rabawa gefen robar da ta tsare hanya a sanyaye ta ce" Dan Allah taimaka min mu dauke ruwan nan ba zan iya ba " Ledar hannunsa mai dauke da fruits ya ajiye nan gefe yana fadin je daki gani nan zuwa kin ji yar albarkana? " Kanta ta gyada ta juya ta nufo ciki da kyar take iya daga kafar tata shi kuwa jiki na bari ya kinkimi ruwan ya kai waje ya ahiye ya juyo da sauri dan ba zai iya zubarwa ba sai komai ya daidaita Yana dawowa dakin ya nufa yana tafiar sauri Yana shiga ya tarda ita ta yi reran idannuwanta lumshe tana dan murza mararta da take mata ciwo Murmushi ya saki a ransa yana gaskata tunaninsa a kanta cewar itama fa yanzun ta zama harija, domin kuwa da gangan jiya da yau ya ki tabata aman gashi har mara na mata ciwo Bayi ya yi da gudu gudu ya shiga watsa ruwa dan kuwa ko abinci baya jin in zai iya ci, wankan kansa dan ya rigaya ya saba komai sauri baya zuwan mata da dati shi yasa domin ita kanta bai taba jin wari a jikinta ba tun aurensu, haka kuma baya shayin kai harshensa ko'ina na jikinta domin ya yarda da tsaftarta Sauran kumfar kanta sai da ya fito ya idasa gogewa da dan tawul din da ya riko Yana fitowa ya yi wurgi da tawul din ya tsaya gabanta zindir yana murmushi yana kashe mata ido Da kyar take daga idannuwanta tana maidawa domin ciwon hauhawa yake Karasawa ya yi ya haye saman kanta, a hankali yana kai hannunsa sasan jikinta Da sauri ta dora hannunta saman nasa jikinta na rawa muryarta cen ciki ta ce" Bb ka ji nan dina ciwo, bb taba nan dina ka ji yana bani wahala tunda ka fita wayo Allahna " Jikinsa ne ya fara bari da sauri ya janye sket dinta kasa ya cire mata sannan ya janye rigarta ya fitar da ita a jikinta a hankali ya ce" Na san menene, kin ga ruwana ne a nan ya taru makil bara na shanye abina..." ya karashe fada yana mai dora harshensa saman mararta a hankali ya shiga lasa yana lailaya harshen nasa yana yin kasa da shi yana kuma yin sama da shi kafin ya kama kafafuwanta a hankali ya wara Cikin nutsuwa ya kai harshen nasa kan dan dabinon dake wajen ya shiga karkadawa yana lumshe ido kamar nasa ake yiwa haka kafin ya riga da harshensa da lebensa na sama ya shiga tsotsa a hankali cikin nutsuwa sannan slowly Tabas ciwo ya sha kanta domin du wannan budiri da yake yi ita bata san inda kanta yake ba, har sai da ya gama haukata kansa domin yau sam bata uya bashi amsa sannan ya gyara tsuguninsa ya daga kafarta daya ya daidaita kansa ya shigeta da zumudi da farin ciki Gaba daya ta zabura tana sakin dan kara ta ririke shi sannnan ta koma da karfi ta saku saman bed din tana jin wata irin azaba , wani irin madaukakin zafi , wani irin fitinanen zafi ke neman kasheta hakan ya sa gaba daya ta kwala wani irin ihu jikinta na kwasar bari tana neman hanna shi sasakarta aman ina duka yake ido rufe yana kara rike kafar tata da ya daga yana sukurkura mata bulaliya ba tare da sasauci ba Wani irin dumin abu ne ya ji yana turo shi da karfi, sai wani irin nishi da ta yi gama daya jikinta ya saka ta yi saki hannayenta jagwab saman gadon idannuwanta suka kakafe kafin wani irin jinni gufa guda ya fara zubar mata mai duhu sosai da zafin gaske Da sauri ya sa hannunsa dan duba meye wannan abin, sai wani guda guda ya fado hannun nasa irin kamar idan jinni ya zubu da yawa da yake hadewa ya bada gudajin nan sannan mai duhu Da sauri ya zabura tsaye a yadda yake a furgice ya ce" Ke bb? Bb meye haka ke? " Ina ta riga ta tafi, azaba ce ta sumar da ita wace tun tana ihun zata mutu tana ture shi tana kuka har bakinta ya mutu muru ta zube a nan A firgice yake girgizata yana ihun kiran sunnanta aman ina ba wani motsi, ta rigaya ta tafi hakan ua saka shi a dimuwa, ya riga ya firgice ya fita hankalinsa Da gudu ya zura doguwar rigarta abaya mai duwatsu sannan ya zura mata wata itama a baibai ya shiga kiciniyar daukanta Da kyar ya iya daukanta ya nufi waje da ita yana kiran mai gadi ya bude masa mota gaba dayansa a firgice a gigice yake ya nufi asibiti da ita .................... HUMAIRA " Mama, wayo Allahna mama, mama ku raba auren nan walahi idan kuka ci gaba d amaidani ba tare da kun bari Aba ya ji ya bincika ba zaku halaka ni mamana....." Ta karashe tana mai sakin kuka domin shigowarta kennan ta ga maman saman salaya ta duka hankalinta tashe tana koro mata bayani, dan kuwa a wajen da take zaunen nan tana buda jakarta ta ga makudan kudaden nan harda ky tana mikewa ta dauki dan sahu ta yo nan a karro na hudu kennan tana zuwa mamanta na korata kan karma ta bari Malan ya ji wannan shashacin A zabure ta kalli mama sakamakon shashekar kukan maman, Maryama dake kwonce saman gado wace Humaira bata ganta ba tun shigowarta kuma Aisha na fara magana ta zabura tana sauraronta sai yanzu da shashekar kukan maman ya kayar mata da gaba ta diro da mugun sauri hankali tashe ta duka kusa da yar uwarta wace itama sai yanzun ta ganta aman ta kasa yi mata su dukansu hankali tashe suke rige rigen fadin "MAMA KUKA KUMA? " da muryar kuka ta ce" Yaya ba zan yi kuka ba?, yaya kuke so na yi ne? Daga wannan ta fito sai wancen?, shin da ake min gorin ni uwar haihuwa na haifi mata na cika daki zan ga matsala hakan ne ko menene wannan tashin hankalin? Shin me na yi da zafi ni kuwa?, ke Aisha inace ke matsalar mijinki cidawa ne? Tunda malan ya ce zai ciyar da ke dan ki zauna a dakinki domin fitowar bata da anfani me kuma ya fitar da ke? Ko shinkafarku ta kare ko cefanenku ne babu? Kudin makarantar yaron nan ne babu ko me? Sutura kika rasa ko me? Tv dinki ta lalace ko kudin makarantarki ne babu?, ina kuke so na tsoma raina na ji sanyi ne ni? Idan na fita tsakar gidan nan kadan matan malan ke jira su yayada min magangannun mararsa dadi bayan sun san kowa da irin kadarar ratuwarsa kuma ni ba zuwa zan yi dan dadin zama da y'ayana na fitar da su a dakin miji ba, idan fita na yi kowace mace burinta ta ji cikina yaya y'ayana masu auren mashati, mazinaci, mai tsananin kishi, mai dukan mace da kuma sangartaciyar suke? Ashe ba zaku hadu ku rufa min asiri ku zauna a dakunanku ba? Baku gane cewa wannan zamani ko budurwa neman inda zata fake take ko mijin waye ya zama nata baoe bazawara? Kun fa fara haihuwa shin har yanzu baku san irin ciwon da nake ji a zuciyata na uwa ba? Dan Allah ku sasauta min, ki duba ki ga yayarki a kwonce hankali kwonce wai yaji ta yi, mijinta ya zo uwar mijinta ta zo aman du a banza ta kasa hakura ta koma har cewa ta yi zata yi tunani, ita dayar Allah ya sa an maida ita aman itama ko wace safia ko wani dare a cikin zulumi da kallon kofa nake dan ina tsoron na ji salamarta koda dan ta gaishe mu ne, yanzun kema kin biyu sahu? To ai shikenan jeki ki kwonta a cen kema ku huta, bara na je na hada maku abinci ku ci" ta idasa fada tana yinkurawa tana kara sakin kuka Da sauri Aisha ta mike tama kasa fadin abinda ta zo da shi, kai hasalima hawayen mahaifiyarta sai ya doke komai ya gyashe komai ta nemi nutsuwa ta rasa sai na son farantawa mamanta Da sauri ta dauki jakarta tana fadin" Mama dan girman Allah share hawayenki, na tafi na koma mama, na koma, aman dan Allah dan annabi ki ringa sakani a adu'o'inki kan kar Allah ya ba kowa galaba a kaina tun daga mijina har mutanen gari mamana" itama ta idasa fada tana kukan ta yi gaba da sauri da jakarta MARYAMA hankalinta tashe ta bita da kallo, sarai maganar da ta yi ta tsaya mata a rai, kuma ko sauraronta mama bata yi ba ta korata?, da sauri itama ta juya ta dauki hijab dinta ta zumbula ta ce" Mama na tafi nima, dan Allah ki daina kukan haka kin ji? Na tafi" Itama ficewar ta yi da sauri hakan ya saka mama raka su da kallo tana jin wani hawayen na son zubo mata sai dai ta share tana dake zuciyarta da tuna irin hirar da suka yi da kawarta cewa idanda bata jajirce ba ta fatatakesu ba zaman aurw zasu yi ba, zasu ringa kwasowa da abin yin fushin da wanda ba na fushin bane sunna zuwa sunna fadawa malan shi kuwa yana daure masu ana zaginta a gari! Maryama na fitowa ta shiga takawa a kafarta ko waya bata dauko ba bale kudi Haduwa suka yi da kawarta ta dawo daga kasuwa rike da ledoji Gaisuwar mutunci suka yi Ainau ta ce" Aa maryam ina zuwa da yamar nan? " Maryama ta yi murmushi ta ce" gidana zan tafi ainau, shine nake dan sauri dan na taka a kafa " Ainaun ta gyada kanta ta ce" Dama kuwa ina son ganninki walahi, kin ga wajen kiyar da girki aka bude kuma wace ta bude din irin wayayun matan nan ce shine ta ringa bamu sirrika na gyaran gado, in sha Allahu idan kin samu zama ki zo zan baki abubuwa wa'inda gaskiya na ji dadinsu sosai baki ga fatana ba? Harda su yadda ake shafa mai da irin lokacin da ya dace a ringa shafawa da yadda za'ana kiyaye hodar da ta dace da fata dan gudun kurajen fuska, da su maganin kurajen fuskar da yadda zaki magance gautsin fata, ke kawata matar nan akoy ilimi kuma harda su man gashi baki ga irin yadda man nan ya karbi gashin su khairat ba du yadda kansu ya cika amodari da dadakewar gashi yanzun sunne harda kitso?, ki samu time kawata mu zanta Maryama tace "... 馃グ 03/11/2021 脿 13:59 - Mom Khalid: 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _*AURE YAK'IN MATA*_ 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _DAGA ALK'ALAMIN_ *SAJIDA* _TARE_ *SAMIRA HAROUNA* _('Yan Mutan Niger)_ _Assalama alaikum masoya 'yan mutan niger, ga wata sabuwa da yardar Allah, *AURE YAK'IN MATA*, hak'ik'a nasan wasu sun san labarin, dan kuwa mun farashi yanayi yasa baku gama ba. To mun dawo da yardar Allah, yanzu zamu ci gaba duba da masoyan da littafin suka samu, saidai wani canji da aka samu littafin zai zama na kud'i ne._ _Duk wata mai aure da ma wacce ba ta da aure ta yi k'ok'arin samun wannan littafi dan zai k'ayatar, zai warware wasu matsaloli na gidajen aurenmu, wannan labari ba wai k'ik'ira bace, zamuyi duba ne da rayuwar da mukeyi tare da mutane mu saka a ciki, hakan yasa zamu kasashi izuwa gida daban daban, kar ku bari a baku labari, indai kana da aure ka karanta zaka samu maganin matsalarka a ciki, idan baki da aure ki karanta zaki d'auki mataki na rayuwarki ta gaba._ _*Farashin mai sauk'i ne* naira d'ari uku (300) kacal, yan niger kuma dala d'ari ne (500)馃憣 zaka samu wannan littafi mai d'ubbin darusa a ciki._ _Domin tura na ka tura ta wannan account *2377403479* zenith bank, Khadija Umar Abubakar. Kuma akwai damar tura kati ta wannan lambar *081-686-594-14* IDAN KA YI TRANSFERT SAI KA TURA SHAIDA TA WANNAN NUMBER 93 81 16 18._ _'Yan niger kuma sai ku tura katin MOOV ko Airtel ta dala dari watau 500 francs ta wannan lambar *94-98-56-52*_ 馃挮鉁� *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*馃専 _(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_馃 鈽� *[ T.M.N.A]* 鈽� 馃摉馃枈锔� https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/ _Bismillahir rahamanir rahim_ 3锔忊儯1锔忊儯 Maryama tace "Gaskiya abun k'aruwa ne, amma karki damu zan sameki gida sai muyi magana." Da fara'a tace "To shikenan sai naji daga gareki." Wucewa sukayi inda Maryama ta ci gaba da tafiya ba ji ba gani, sosai tasha tafiya kafin ta isa gidanta, a k'ofar gidan ta tsaya tana tunanin ta yanda zata fara shiga, lumshe ido tayi ta sauke numfashin bak'ar gajiyar da tasha tare da shiga gidanta kanta tsaye da sallama, jin muryarta yasa yaran dake ta k'iriniyarsu suka amsa da farin ciki suka tarbeta, Nadia dake babba ta d'ora musu jalop ta taliya zasu ci, falo ta k'arasa da yaran suka baibayeta suna ta murnar ta dawo, zaune tayi akan kujera ta kalli mai bi wa Nadia tace "Bilal kawo min ruwa mai sanyi na sha." Da sauri ya juya daan kawo mata ruwan, Nadia ta kalla tace "Nadia kina ta aiki ko?" Murmushi tayi tace "E mama, amma yanzu ne na d'ora musu dan Abba ke girka mana wani lokacin kuma ya siyo mana a waje." D'an wawaigawa tayi tace "Wai ina autana ne ban ganshi ba?" Da sauri Nadia tace "Suna ban d'aki Abba yana mishi wanka, b'ata jikinshi yayi da madara." D'an zaro ido tayi dan bata tab'a tunanin yana nan ba dan bata ga motarsa a waje da cikin gidan ba, cikin rad'a Maryama tace "Abbanku yana nan dama?" D'aga kai tayi tace "E." "Amma babu motarshi a waje?" Ta fad'a cikin rad'a, ita ma a tausashe tace "Dama ko da suka shigo suka ce abokinsu ne ya kawosu motar tana gurin wanki." Shiru tayi tare da sunkuyar da kanta tana jin kunya sosai, dan ita ke wanke mishi motar wani lokaci ma tare da shi suke wankewa ko kuma ita da yaran suna wankewa suna nishad'i, ta tabbata ba wai ba zai iya bane kawai hankalinshi ne ba kwance ba shi yasa bai yi ba ko yasa yaran. Bud'e k'ofar ban d'akin dake falo akayi suka fito, sake sinne kanta tayi kamar tace k'asa bud'e na shiga, da wani irin sauri ya k'araso yana fad'in "Maryama, ke ce gidan namu yanzu? Ina jin hayaniyarsu amma ban tab'a kawowa ke ce ba." Zaune yayi a hannun kujerar data ke zaaune yana sauke Imran daya nad'oshi cikin towel, da sauri yaron ya haye k'fafunta yana fad'in "Mama." A hankali ta amsa da "Na'am." Cikin shagwab'a yace "Ba zaki sake tafiya ba ko? Abba bai iya wa mutum wanka ba, sabulu yake sa min a hanci na." Dariya duk sukayi sai Abbanshi da yace "Kai dai baka da kirki, yanzi had'ani zakayi da uwarka." Mak'ale kafad'a yaron yayi yana sake lafewa jikin mamanshi, Nadia dake tsaye ne ta fita dan duba girkinta, sunkuyawa Abban Nadia yayi yace "Maryama kin huce ne da kika dawo?" Sunkuyar da kai tayi ba tace komai ba, sake fad'in yayi "Kin hak'ura kenan yanzu?" A hankali ta d'aga kai alamar eh, Murmushi yayi yace "Nagode sosai kinji, Allah ya saka miki da alkairi, kuma kiyi hakuri akan abinda ya faru, insha'Allahu ba zan sake ba." Jinjina kai tayi a lokacin yaran kuma duk Bilal ya jasu suka fita farfajiya, cikin sanyin murya tace "Ni ma kayi hak'uri dan Allah ka yafe min da abonda ya faru." Girgiza kai yayi yace "Baki min komai ba ni ne mai laifi, kuma zan kiyaye insha'Allah." Jinjina kai ta sake yi ba tace komai ba, mik'ewa yayi tare da kama hannunta yace "Muje na miki wanka kema." Dariya ce ta sub'uce mata tana sunkuyar da kanta sosai tace "An ce fa baka iya wankan nan ba, ko dai baka hak'ura bane kake son shak'a min sabulu a hanci na mutu." Dariya yayi shima suka shige d'akinsu yana fad'in "Sharri ne fa yake min, amma yanzu idan na miki sai ki tantance da kanki.". *Gidan Muneera* Yau ma wani tashin hankalin suka kuma riska na wata wutar a d'akin Habiba, hakan ya sake d'aga hankalin Sagir amma Muneera ko a jikinta kam, suna zaune dukansu a falon tana kuka sosai take fad'in " Wallahi ni na gaji, kawai ban fad'a bane dan kar ace zan d'orawa mutum ne, amma ni har cikin gidan nan aka sameni aka fad'a min wai zan gani, to daga ranar ne kuma abinda nake gani kenan." Uwar Habiba ce ta gyara zama cike da masifa tace "Wallahi ba zamu yarda ba, jiya da naje gurin k'ane na malam Muntari yake fad'a min bak'in aljani ne mai fitila ake turo mata a d'aki yana banka mata wuta, saboda kawai taa rasa komai a k'arshe ta gudu da k'afarta ko? To wallahi a kewaya musu Qur'ani duk sanda haka ta sake faruwa Qur'ani ya ci mutum." Sagir ne ya kalli Muneera yace "To kinji abinda suka ce, kin yarda a saka Qur'anin?" Gyara zama tayi ta d'ora k'afa d'aya kan d'aya ta shiga binsu da kallon hadarin kaji kafin tace "Shawarata kake nema? Ai ni banda matsala da haka, idan yanzu kuke so a zo a kewaye, na tabbata wanda bai da gaskiya Qur'ani yake ci, ni kuma da gaskiya ta, dan haka a kewaya ba matsala." Cikin jin haushi Sagir yace "Wai ke Muneera me yake damunki ne? Yanzu mu ne kika ma wannan kallo kina fad'a mana magana, nan ciki ina tsaranki?" Mik'ewa tayi tsaye ta kalleshi tace "Ba wanda na ma rashin kunya a nan, magana ce kawai nayi ta fatar baki, kuma mai hankali ne zai fahimta." Shigewa tayi d'akinta a hassale shi kuma ya mik'e zai bita uwar Habiba tace "Dakata Sagir, k'yaleta kawai, tunda ta amince ai shikenan, rashin kunya kuma watak'ila gado tayi ko taga anayi a gidansu." Zaune yayi yana jinjina kai yace "Shikenan." Kallon Habiba yayi dake ta kuka yace "Ki daina kuka kinji ko, ni na gani na ce ina so, babu abinda zai hanani zama dake kinji, ai ba sai da kayan d'aki zamu rayuwa ba, idan na fita yanzu zan turo da sabuwar katifa a kawo miki." Cikin washe baki uwar tace "Angode Allah ya biya." "Ba komai." Ya fad'a a gajarce tare da mik'ewa ya fita, da kallo suka bishi sai kuma uwar ta kalleta tace "To kin gani, kiyi hak'uri tunda yace ya siya miki katifa, Allah zai musanya miki da mafi alkairi." Cikin shashek'ar kuka tace "Ni dai Mama da ba'a saka Qur'anin nan ba wallahi, can taje ita da Allah." Girgiza kai tayi tace "A'a wallahi, barshi sai an saka dan ta kiyaye gaba, yaushe za'a zauna tana k'ona miki d'aki da kayak kud'i a ciki, wata rana ai dake zata had'a ta bankawa wutar." Ita dai sunkuyar da kai tayi ba tace komai b芒 dan ita tasan me take ji a zuciyarta dama jikinta . *Gidan Rahila* Tun ranar da sukayi fad'a da Nana k'anwar Rabilu sai suka shirya dashi, yanzu tunda safe daya fita ya aiko kayan abinci aka kawo, 11:00 kuma ya shigo da kanshi da sallama gidan da ledar naman miya a hannunshi, a soro ya samu mahaifiyarshi zaune tana gyangyad'i ita kad'ai, duk'awa yayi saboda farkawarta tana kallonshi, cikin girmamawa yace "Hajia bacci ake?" Gyara zama tayi tace "Gyangyad'i ne wallahi, dan babu hayaniyar yara ne shiyasa." Yar dariya yayi yace "Hakane kam duk sun tafi makaranta." K'are masa kallo tayi ba tace komai ba, jin shiru shi ma yasa yace "Zan shiga ciki na mik'a sak'on nan zan koma kasuwa." Cike da tsegumi tace "Rabilu yanzu haka ka zama sakarai a gidan nan, da safe an shigo da kayan abinci nik'i-nik'i kamar na bud'e shago, yanzu kuma nan menene ka kawo ma uwar ta ka?" D'aga kai yayi ya kalleta yace "Hajia ba komai bane, naman miya ne kawai na siyo, kuma kayan abinci da aka kawo masu yawa dan naga na kwana biyu ban siya ba." "In gani." Ta fad'a tana zura hannu, mik'o mata ledar yayi ta karb'a, bud'ewa tayi a gigice ta d'ago ta kalleshi tace "Rabilu, yanzu duk wannan ne naman miyan? Dama haka kake kawowa kullum?" Girgiza kai yayi yace "A'a Hajia, na fad'a miki tun ranar Rahila tana siyan abinta ban sani ba, yau dai ne nima naji bari na ma iyalina bajinta." A tsawace tace "Shi ne ka lodo wannan uban naman? Amma ya kai k'afar rago ko?" Sunkuyar da kai yayi yace "Eh Hajia." Jinjina kai tayi tace "Yayi kyau." Mik'ewa tayi tana fad'in "Ina zuwa." D'akinta ta shiga ta fito da kwano, ajewa tayi ta shiga tsintar tsoka tana sakawa a kwanon, saida ta cika kwanon kafin ta mik'a mishi sauran tace "Kai wannan ayi miyar da shi, yanzu nan kana kai mata shi zata dafa ne ta kwashe ta kai wa uwarta ni kuma ko oho tunda ban haifeta." Da mamaki ya kalleta yace "To Hajia ya zakiyi da wannan naman d'anye?" A hassale tace "Ba ruwanka, da kaina zan dafa abuna na ci." Mik'ewa yayi jiki a sanyaye yana d'aukar ledar, har zai shige tace "Bani kud'in da zanyi cefanai?" Tsayawa yayi tare da laluba aljihu, jaka biyu ya mik'a mata ta karb'a kafin ya shige, Rahila da a lokacin shigowarshi tana tsakar gidan, jin abinda ke faruwa yasa ta komawa falo ta zauna, yana shigowa ta saki fuskarta ta karb'i ledar hannunshi tana mishi sannu da zuwa, jiki a sanyaye ya zauna yana fad'in "Ga naman miya nan." Da fara'a tace "A'a masha'Allah, angode Allah ya k'ara bud'i." "Ameen." Ya fad'a a hankali, kallonshi tayi tace "Na kawo maka ruwa ne?" Girgiza kai yayi yace "Komawa zanyi yanzu." Mik'ewa yayi yana fad'in "Dan Allah idan kin kammala girkin ki aje min nawa zan turo yaro ya karb'a, yau ba zan dawo gida cin abinci ba." Da murna tace "Insha'Allahu za'ayi yanda kace, Allah ya kaimu anjiman." Da haka ya fita a gidan zuciyarshi a cunkushe babu dad'i sakamakon abinda Hajia tayi, sam byaa jin dad'in wannan saka idon da take mishi a rayuwarshi da iyaalinshi, yasan kuma Rahila hak'uri take sosai dan matsalarshi shi kan shi ta isheta ma bare kuma had'a data mahaifiyarshi. *Gidan Hassana* 03/11/2021 脿 13:59 - Mom Khalid: 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _*AURE YAK'IN MATA*_ 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _DAGA ALK'ALAMIN_ *SAJIDA* _TARE_ *SAMIRA HAROUNA* _('Yan Mutan Niger)_ _Assalama alaikum masoya 'yan mutan niger, ga wata sabuwa da yardar Allah, *AURE YAK'IN MATA*, hak'ik'a nasan wasu sun san labarin, dan kuwa mun farashi yanayi yasa baku gama ba. To mun dawo da yardar Allah, yanzu zamu ci gaba duba da masoyan da littafin suka samu, saidai wani canji da aka samu littafin zai zama na kud'i ne._ _Duk wata mai aure da ma wacce ba ta da aure ta yi k'ok'arin samun wannan littafi dan zai k'ayatar, zai warware wasu matsaloli na gidajen aurenmu, wannan labari ba wai k'ik'ira bace, zamuyi duba ne da rayuwar da mukeyi tare da mutane mu saka a ciki, hakan yasa zamu kasashi izuwa gida daban daban, kar ku bari a baku labari, indai kana da aure ka karanta zaka samu maganin matsalarka a ciki, idan baki da aure ki karanta zaki d'auki mataki na rayuwarki ta gaba._ _*Farashin mai sauk'i ne* naira d'ari uku (300) kacal, yan niger kuma dala d'ari ne (500)馃憣 zaka samu wannan littafi mai d'ubbin darusa a ciki._ _Domin tura na ka tura ta wannan account *2377403479* zenith bank, Khadija Umar Abubakar. Kuma akwai damar tura kati ta wannan lambar *081-686-594-14* IDAN KA YI TRANSFERT SAI KA TURA SHAIDA TA WANNAN NUMBER 93 81 16 18._ _'Yan niger kuma sai ku tura katin MOOV ko Airtel ta dala dari watau 500 francs ta wannan lambar *94-98-56-52*_ 馃挮鉁� *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*馃専 _(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_馃 鈽� *[ T.M.N.A]* 鈽� 馃摉馃枈锔� https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/ _Bismillahir rahamanir rahim_ 3锔忊儯2锔忊儯 Karfe biyu ne da yan mintuna, a irin wannan lokacin da yawan bayi na kwonce sunna baci, wasun na cikin tafia, wasun daren ne lokacin nemansu, wasun sunna cen sunna harkar badala, mafi yawancin wa'inda suka fi morar lokacin sunne wa'inda ke raya daren, ta hanyar samun nutsuwa wa jinsin biyu da Allah ya halata dan hakan, ko ta hanyar kadaicewa gaban mao kowa mai komai dan fada masa, kara fada masa, rokarsa, tarin rokarsa..... Hasana ta kasance daya daga cikin wadinnan bayi dake morar irin wannan lokacin Ta kai minti goma kanta sade a lokacin da ta kai sujada tana zubar da hawaye bayan ta yi adu'o'inta muryarta a sanyaye ta ce" Ya ubangijina, ka sanyaya min, ka bani haske, Ya Allahna ka sa mu gama da kyau da imani, ya ubangin talikai ka shiryar mana da zuri'a ka bamu ikon cin halal sannan mu ciyar da zuri'armu da halal, ya ubangiji ka sada mu da rahamarka nan gidan duniya da ta kiyama ka sa idan tamu ta zo mu cika da kalmatu shahafa da ban gaskiya da kaunar manzo a zukatanmu" Dan shiru ta yi ta dora da fadin" Ya Allahna Mijina ya Allah, ya ubangijina mai gidana, ya Allahna farin cikina, ya sarkin sarakuna uban y'ayana, Allah ka shiryar min shi, ka cire masa wannan hali na maye da yake shiga, ya Allah ka nuna min ranar da zamu rayu ba tare da mijina na shaye shaye ba, ya Allah kaine kadai wanda ya isa ya shirye shi, Allah ka nutsar da shi, ka shirye shi, ka sa kafin girma ya kama mu ya zama managarcin magidanci ya rab" Ta jima kanta a kasa kafin ta dago, bayan ta yi tahiya ta salame ta dauki carbinta a hankali ta shiga ja Ba ita ta kwonta ba kwata kwata sai da aka yi kiraye kirayen sallar asuba ta tashe shi ya daura alwallah ya tafi masalaci ta koma saman salayarta ta gabatar da sallar asuba ta zauna ta ci gaba da adu'o'inta har sai da rana ta fito Zuwa lokacin ya dawo daga masalacin ya zauna saman kujera yana mika sannu sannu yana kale ksle ya dan sauke ajiyar zuciya ya ce" Hasanata, wai yaushe za'a dawo min da shi , shiru gidan ba dadi kwata kwata" Dan murmushi take a lokacin da take ninke salayarta, sosai take jin baci baci domin tun karfe biyu da ta farka bata koma ba tana kallonsa cike da jin wata irin nutsuwa, da sanyi a ranta na yau gata gashi da safiar Allah idannuwansa bude ras yana kallonta tana kallonsa har yana magana cikin sannin abinda yake fada yake kuma aikatawa bayan ya je masalaci ya dawo da kansa hankalinsa kwonce, Allah ta kara godewa a ranta a bayane kuwa ta ce" Aya, kai da kace ya tafiarsa ya bar maka matarka ta huta? " Shima yar dariar ya yi yana kallonta ya ce" Hasanata ban san yara nada dadi ba sai ya gusa, gaskiya ciki ya dace ki yi kona gani fa yadda yara keda dadi, ni bana sannin dadinsu sai nawa na tsale" Yanzun daria ta yi ta ce" Bara in kawo maka kari ka ji wani zance" Shima da murmushin ya rakata da kallo kafin ya sauke ajiyar zuciya, ko shi du idan ya yi sallah Rokon Allah yake kar ya kashe shi a hali na shaye shaye, aman kamar wani mai bakin uwa a kulun abin tunzura yake, sai dai tunda aka yi sakin nan yake tsoron koda bin hanyar masu siyar da barasar bale har ya tsaya, sosai yake tinano da yanzu shikenan sai shi sai giyarsa sai halinsa a gidan, wa zai cencane shi? Wa zai masa nasiha? Wa zai yi kuka da damuwarsa? Yana tunanin har ta fito dauke da plat wanda ta soya kwai kwara shida da biredi a leda baka ta kawo saman dan karamin teburin dake tsakiyar dakin ta ajiye Sauka ya yi saman cafet din dake malale ya ce" Sauko nan hasanata zamu fi jin dadin ci a nan" Saukowar ta yi ta ajiye a gabansa sannan ta je cikin dan karamin firij dinta mai dauke da ruwa ta dauko ruwa ta dawo ta zauna a kusa da shi itama ta dauki biredin ta gutsura ta ringa hadawa da kwon tana ci kamar yadda yake yi Sai da suka gama ta dauke ta dawo ta kwonta a kusa da shi a hankali ta dora kanta saman kafarsa duda ta fi shi girma aman shagwabarta ta tashi haka take zuba abinta ba ji ba gani, shi kiwa dama ba daga nan ba idan tana shagwaba kamar ya hadiyeta haka yake biye mata yana murna Cen ciki ta ce" Ka ga, bacu nake ji sosai gashi ban gyara gidan ba, Ouseinina yaronka ko yarinyarka na son wahalar da ni daga na dan aikatu sai kasala".....ta karashe tana dora hannunta saman mararta Da sauri ya kalli wajen sai kuma ya kaleta , muryarsa har dan sauri take ya ce" Hasana ciki garemu? " Murmushi ta masa a hankali ta gyada kanta a sanyaye ta ce" Watansa daya da sati uku " Hannunta ya kamo ya rike yana kallonta, ita dinma shi take kallo, sai ta ga kamar kwala ke cika masa ido yana kawar d akansa yana sharewa a sanyaye ya ce" Hasanata ki ringa yi min adu'a kin ji?, ashe dai zan kara samun wata ni'imar bayan na kasance mai sabawa Allah, kin ga sai Allah ya bani mace mai hakuri da juriya, Hasanata ki kara hakuri da ni kin ji?, ashe ciki ne da ke har na ringa maki tijara?, yanzun da baki fada min ba da na ce zan dake ki kamar yadda na saba fa? " Hasana ta lumshe idannuwanta gannin hawayen nasa sun zubo ta ce" Da sai na yi kuka na share hawayena, ai sakin ya fi dukan ciwo Huseinina, sakin ya fi ciwo da kuma zagin iyayen, ka daina ka ji? Yanzun dai ka ga da wani cikin idan kana sonsa ka kiyaye idan kuwa so kake ya bare shikenan" Kansa yake girgizawa ya ce" Na rantse....." Da sauri ta rufe masa bakinsa tana kallonsa , a sanyayentan dai ta ce" Banda rantsuwa, Kokari nake so ka yi, ka jajirce, ka yi ta adu'a kana tuna mu, ka ga idan mace ce wannan a cikina gidan gori kennan, ka san Allah saboda shanka tana iya rayuwa a tsangwame, ko kuwa koda bayan ka haifeta ta dan tasa ta yi abokai yara du sun santa ana zuwa gidansu ne ka fasa bata birnu ba domin sai ta zama budurwa abu zai ringa bilowa, kadan ta yi da wani zata sha gori, kai saima an zo neman aurenta an fada cewa yar wance mai shan giya? Bayan ka daina, shi abu baya birnuwa , bale mugun abu? Mutun na tafe yana kara yi masa tarere ne, dan Allah ka kiyaye Abanmu...." Dan zame kanta ya yi ya mike ya je ya rufe gidan nasu da kyau a hankali ya share hawayen nasa da suka zubo masa ya dawo ya rufe falon, pankar ya daidaita ua bude masu taga biyu sannan ya zo inda take kwoncen ya tube jalabiyarsa shima ya kwonta ya daga kafarsa daya ya dora mata a saman duwawun nata da suka boye shi wani dan firit da shi ya rungumeta ta bayanta duda sai ya mata kamar ta goya shi ne Tana murmushi ta ce" Bawan Allah tashi zan yi in yi aiki kar mu yi baki gidanmu ba shara, kuma ga dori" Makale kafadarsa ya yi ya ce" Ko sun zo ba zamu bude ba, girki kuwa idan mun farka sai na siyo mana awarar salamatu mu more in ya so ma yi na dare " Murmushi kawai ta yi ta gyara kwonciyarta yadda ba zai kage ba suka shiga neman bacin dan hutawa *LAILA* Hannunsa ne rike da nata, kansa sade idannuwansa rintse a hankali yake dan masaging yana jin idannuwansa na daukan ruwa lokaci zuwa lokaci sai ya saka bayan hannunsa ua share, sosai zuciyarsa ke cinkushe, sosai yake jin daci da bacin rai a kan karan kansa Bude kofar da aka yi aka shigo ne ya saka shi dagowa a hankali ya zubawa babar yayar su Lailan ido A hankali ya saki hannunta yana kallonta kasa kasa ya shiga gaishe da auntyn Aunty ta amsa masa a sake ta karaso ta zauna kadan saman dayar kujerar a sanyaye ta ce" Kader, ka je gida ka huta, ka yi wanka ka cenza kayanka ka nemi wani abin ka ci sai ka dawo ka ji?, ka yi hakuri Allah ya kawo mai zama, wannan din ba komai bane yana faruwa" Ajiyar zuciya ya sauke ya kasa fadin komai, a hankali ya mike ya yi mata salama ya fita, aman maimakun ya tafin sai ya nufi office din likitar da ta amshe su Yana zuwa ya tarar da mutun daya a ciki, sai ya zauna har ya fito kafin ya shiga ko damuwa baya yi da irin kallon da ake masa da yannayinsa dama rigar dake jikinsa wace danma abaya ce irin budadiyar nan sosai aman tsayinta da kyar ta kai kwabrinsa sannan a jirge take Waje ya samu ya zauna bayan likitar ta nuna masa Ita kanta sai ta tsaya kare masa kallo kafin ta dan yu gyaran murya ta ce" Ehem, ina jinka Mr Kader? " Kader ya sauke ajiyar zuciya ya dago yana kallonta ya ce" Duka duka wata uku kennan da aurenmu, yarinyar nan ni na san cewa tana shan wahalar zama da ni, ba ci ta rasa ba , ba sha ba, ba sutura ba, aman na fi karfinta docter, ashe ciki ne da ita mu dukanmu bamu sani ba?, kokari take na san da haka, har abubuwa take sha dan ta samu kuzari ni shaida ne kuma tana samun kuzarin domin kuwa tana iya yinta dan na yi farin ciki, yanzun ya kai har ciki ya bare dan jarabata?, yaya zan yi? Kowace mace ba zata iya mani bane ko yaya zan yi? Ina son matata, bana cikin mazinata likita shin akoy allura ko wani maganin da za'a bani na rage girman jikina da kuma muguwar sha'awar dake damuna?, bana so har abin ya dawo ya zama na cutuwa yanzun a ji abinda ya zubar da cikin matata abin kunya ne a gareni, dan Allah ki taimaka" ya karashe yana mai hade hannayensa duka biyu Likitar dake binsa da wani irin kallo wanda shi kansa sai da ya ji ya tsargu da irin kallon ta sauke ajiyar zuciya, a kasan zuciyarta kuwa fadi take'Allah daya gari banbam, wani irin naka yake nema ido rufe aman abin arzikin uwa ta tsuma a yi a yi ta tashi sai taurin kan tsiya, ka ga shi neman yadda zata ringa nokewar yake' A bayane kuwa sai ta kara gyara zamanta ta ce" Mr Kader, haka ne, ko ba maganar fin karfi wani lokacin yaron ciki baya son takura, abin daga col ne, akan dan gada kafa har abin ya yi kwari, a yanzu ba abinda zai kashe maka lafiyarka zan baka ba, sai dai na baku shawara baki dayanku, ina so ka kwontar da hankalinka, ka je har matarka ta samu sauki sai ku zo mu zauna, tabas akoy namijin da du yadda za'a yi ya fi karfin matarsa, aman wanin takan iyawa da shi, zamu bi abin a tsari ta yadda zamu shawo kan matsalar" A sace ya dan kaleta ya cire kansa dan walahi sai ya rantse kallon nan da take masa irin na yan daba ne zurbat ya mike yana dan gyara rigar jikinsa da sauri ya juya bayan ya ce da ita" Ok na gode " Da ido ta raka shi har ya kusan fita kafin ta koma ta gyara zamanta tana murmushi a hankali ta dan girgiza kai a bayane ta ce" Idan ita ba zara iya ba, ni zan iya" .......(Wannan kennan) *Alhamdulillah* 03/11/2021 脿 14:00 - Mom Khalid: 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _*AURE YAK'IN MATA*_ 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _DAGA ALK'ALAMIN_ *SAJIDA* _TARE_ *SAMIRA HAROUNA* _('Yan Mutan Niger)_ _Assalama alaikum masoya 'yan mutan niger, ga wata sabuwa da yardar Allah, *AURE YAK'IN MATA*, hak'ik'a nasan wasu sun san labarin, dan kuwa mun farashi yanayi yasa baku gama ba. To mun dawo da yardar Allah, yanzu zamu ci gaba duba da masoyan da littafin suka samu, saidai wani canji da aka samu littafin zai zama na kud'i ne._ _Duk wata mai aure da ma wacce ba ta da aure ta yi k'ok'arin samun wannan littafi dan zai k'ayatar, zai warware wasu matsaloli na gidajen aurenmu, wannan labari ba wai k'ik'ira bace, zamuyi duba ne da rayuwar da mukeyi tare da mutane mu saka a ciki, hakan yasa zamu kasashi izuwa gida daban daban, kar ku bari a baku labari, indai kana da aure ka karanta zaka samu maganin matsalarka a ciki, idan baki da aure ki karanta zaki d'auki mataki na rayuwarki ta gaba._ _*Farashin mai sauk'i ne* naira d'ari uku (300) kacal, yan niger kuma dala d'ari ne (500)馃憣 zaka samu wannan littafi mai d'ubbin darusa a ciki._ _Domin tura na ka tura ta wannan account *2377403479* zenith bank, Khadija Umar Abubakar. Kuma akwai damar tura kati ta wannan lambar *081-686-594-14* IDAN KA YI TRANSFERT SAI KA TURA SHAIDA TA WANNAN NUMBER 93 81 16 18._ _'Yan niger kuma sai ku tura katin MOOV ko Airtel ta dala dari watau 500 francs ta wannan lambar *94-98-56-52*_ 馃挮鉁� *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*馃専 _(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_馃 鈽� *[ T.M.N.A]* 鈽� 馃摉馃枈锔� https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/ _Bismillahir rahamanir rahim_ 3锔忊儯3锔忊儯 Tunda ta dawo gida gaba d'aya yanayinta ya canza, ta zama wata kala ko yaranta bata cika sakewa dasu ba, tunanin abinda ke neman kunno mata kai kawai take. Yanzun ma ko shigowarshi bata ji ba saida ya zauna kusa da ita yana sauke wani wawan numfashi, da sauri ta kalli b'angaren da yake tana zaro ido, ganin ya kalleta shi ma sai ta sauke ajiyar zuciya tace "Sannu da zuwa." Tab'e baki yayi yace "Humm! Sannu." D'an matsawa tayi nesa kad'an dashi tana sake kallonshi, kallon k'ofar uwar d'akin yayi yace "Yaran sun kwanta ne?" Da mamaki ta kalleshi dan bai cika tambayarsu ba, jiki a sanyaye tace "Sun yi bacci." D'auke kanshi yayi na wasu dakiku kafin ya kuma kalleta yace "Yanzu Humaira ruwa da abinci ma sai na rok'a a gidana? Wannan Wace irin rayuwa ce wai." Da sauri ta mik'e tana fad'in "Yi hak'uri dan Allah, bari na kawo maka." Da kallo ya bita har ta d'auko kwanukan ta dawo ta aje a table d'in tsakuya ta jawoshi gabanshi, ruwa ta d'auko ta aje kafin ta zuba mishi abincin da ruwa, zaune tayi gefenshi tana satar kallonshi, girgizz kai tayi ganin yanda yake cin abinci ko bismillah baiyi ba kuma ba tsari kamar wani dabba, cike da jin haushi da takaici ta d'auke kanta daga kallonshi. Zuuuuu! Zuuuuu! D'in da wayarta ke yi ne yasa su duka kallon table d'in, da sauri ta d'auka tana ganin lambar Maina ce saida gabanta ya wani irin tsalle ya daku a k'asa, a firgice ta kalli Aminu da shi ma yake kallonta a lokacin, jikinta na rawa hannayenta na b'ari bakinta na kakkarwa ta shiga fad'in "A..aa..aminu, dan Allah...ka d'auki wayar...nan kaji." Sama da k'asa ya harareta ba tare da kula da yanayin matarshi ta sunna ba akan kiran lamba d'aya, ba tare da tuna hakk'in dake kanshi ba kawai ya d'auke kai ya ci gaba da cin abincinshi yana fad'in "Saboda ni yaronki ne ko? To idan ma bashi kika ci ki sani ban aikeki ba kuma ba zan biya ba." A sanda kiran wayar ya tsinke ne ya bata damar kallonshi da mamaki tace "Bashi?" Juyowa yayi yace "E bashi." Gyara zama tayi zatayi magana aka turo sak'o kamar haka _"Ina daf da gidanki ina kallon duk shige da fice na wannan wawan mijin na ki, idan baki d'auki kirana ba zan shigo har cikin gidan Aish." K'uro ido tayi ta d'aga kai ta kalli k'ofar shigowa d'akin, jin an sake maido kiran yasa ta mik'ewa da sauri sauri ta shige d'akin Aminu na kallonta, tab'e baki yayi yana fad'in "Kya ji da shi dai, idan ma amanata kike ci na kamaki da hannu na ba yafe miki zanyi ba." Tana shiga d'akin ta rufo k'ofa ta zauna bakin gado ta d'aga, numfashi take saukewa a gaggauce kafin tace "Maina me yasa kake son sani a tashin hankali ne?" Wani murmushi yayi mai sautin "Uhum! Ke ce dai kike neman saka kanki a matsala idan baki abinda na fad'a miki ba." Cikin muryar kuka tace "Maina me ka fad'a min? Aure na fa kake cewa na kashe na aureka, ina ka tab'a ganin anyi haka dan Allah? Da yarana da komai ina zaune cikin rufin asiri." A d'an hassale yace "Ke Aish tsaya kiji, ni ba sakarai bane kamar wannan mijin na ki, duk abinda kike ciki ina sane, Aish mijin da baya iya ciyar dake shi ne kike kira miji, ko kuma mijin da idan ya fita yake cika cikinshi da abinci a gidansu bazawararsa? Me yake tsinana miki? Nuna min abinda ya miki na bajinta daga aurenku zuwa yanzu." Fashewa tayi da kuka tana jimk'e cinyarta tace "Maina ka rabu dani dan Allah, ni a haka ma nagode Allah kuma zan zauna dashi tunda iyaayena suna rufa mana asiri." A gadarance yace "To kiyi yaya da buk'atarki wacce baya iya biya miki ita faa kuma?" Kwalalo ido tayi ta d'auke wayar a kunne ta kalleta da kyau sai kuma ta mayar a gigice tace "Maina tsafi ka fara kuma? Aljani ne kai? Ya akayi kasan hakan?" Tab'e baki yayi yace "Shiyasa na fad'a miki mijinki sakarai ne kuma wawa dolo da baisan me yake ba, sirrin gidanki a farantin bancin abokanshi yake, k'arya da gaskiya duk hadawa yake yana fad'a a dandalinsu, Humaira shiyasa nake so ki rabu da mutumin nan dan ba mijin daya cancanci zama mijin ko da marainiya bane bare kuma mai gata kamarki." Wani irin kuka ne ya k'wace mata har ta aje wayar bata sani ba ta shige ban d'aki dan kar ta tashi yaranta, kuka take kamar ranta zai fita saboda abinda yanzun Maina ke fad'a mata, tasan ba zai mata k'arya ba kawai dan yana son rabata da mijinta, kenan halin Aminu ne wannan? Me yasa ya rufeta da halaya nagartattu ya aureta? Dan yasan ita d'iyar liman ce kuma malam, kuma ma har bazawara yake da a waje, shiyasa wasu lokataan idan ya shigo baya kula taa abinci sai yayi kwance, wata rana kuma kamar mahaukacin zaki haka zai nemi abincin. Kuka ta ci ta gode Allah a ban d'akin kuma babu mai rarrashi, tana fitowa kwance ta sameshi a kan gadon tsakiyar yaran, kuma ta tabbata yana jin kukanta kawai ya shareta ne tayi mai isarta kenan? Lallai Aminu ba namijin daya cancanci zama mijin kowaxe mace bane. Falo ta koma ta zauna k'afa d'aya bisa d'aya tana tunanin abunyi, dan ba zata iya ci gaba da wannan rayuwar ba, dole ta samawa kanta mafita tunda gida basu saurareta ba bare ta ji sanyi a ranta, miji kuma dama duk shine ummul-aba'isin wannan hali da take ciki. *Gidan Hawa'u* Kwonce take saman cafet irin ruf da cikin nan kanta saman filo tana karkada kafafuwanta cike da yannayi na izgili ko mace neman fitina A shake ya zo ya wuce, ya kuma dawowa ya wuce daga shi sai gajeran wandonsa irin na mazan nan ya kama cinyoyinsa ya ja ya tsaya ya kama kugunsa ya ce" Du matar da ta juyawa mijinta baya a wajen kwonciya mala'iku sunna tsine mata! Wasu matan dan gadara da isa da rainin hankali kauracewa gadon mazajen nasuma suke dan tsavar fitina da raina maganar Allah!" Wata zabura ta yi daga kwoncen da take ta dago fuskarta tana kallonsa kafin ta turo bakinta da yan yatsunta tana nuna masa ta ce" Bashir, yau kwana daya daya daya har biyar ina son ka fada mib tsakaninka da tsohuwar budurwarka shin kun taba kwonci tare? Aman sai ka wani hauni da borin kunya watau hakan ne ko? Ni kam an cuceni Bashir da haka kake? " Zama ya yi yana kallonta dan harga Allah ya kai wajen da bukatarta yake kai da fata ya rage murya ya ce" Kema da haka kike? Mace saliha a hijab na gani na haukace na bi yar malan na auro da kokowa da komai ashe haka kike?, kawai dan jaraba irin ta mata tsohuwar soyayar zan zauna ina fayace maki? Kuma bayan wannan nan na ce zan je kika ce in dai a kan maganar ne kar na je, kika kalailayeni aman shine zaki ringa jifana da maganar nan?, to wai me kike tunani ne ni Ule? Idanma iskancin nake Allah kansa ya ce idan ya rufa maka asiri kar ka tonawa kanka aa sai kawai na zo na zauna na fayace maki komai?, haba do Allah a ringa jin tsoron Allah a komai, ki sani fa ni mijinki ne kuma ba wai maganar matata ce ke ta yanzu ba ko bayan aurenmu sai na auri wata fa kau?, ko an haramta min ne ki fada mala'ikun dake jiranki su ga zaki taso ki bani hakina ko ba zaki taso ba kansu jiran amsarki suke su rubuta, dan Allah yar malan fadi ina cewa a karatun ke malamata ce kau? Furta!" Sororo ta kalleshi kamar mai son tunanin abinda ya fada, sai kuma ta d'auke kai daga kallonshi tace "Hummm!" Satar kallonta yayi tare da matsawa kusanta sosai yaana rik'o hannayenta, cikin rarrashi yace "Haba Ulena, ya kike so kiyi abinda za'a ce ke d'in kamar ba 'yar malam ba? Kinga fa babu kyau abinda kike min, ni mijinki mai daraja bai kamata muna samun sabani akan wata banzar rayuwata ta baya ba, Ule Bashir na yanzu shi ne mijin Hawa'u, wanda yake kwana da mafarkinta da kuma burin faranta mata rai." Rumgumeta yayi a jikinshi yana shinshinar wuyanta, jin tayi shiru yasa shi tabbatarwa zata bayar da kai bori ya hau, a hankali ya dauke wayarta dake gefensu ya kwantar da ita ya ja musu zane, bata tanka shi ba ita dai tana sauraronshi har saida ya kai matakin data gagara jura ta biye masa, dan tasan mijinta namiji ne har da k'ari, tayi k'arya tace zata yi gum indai akan gado ne ta barshi yayi yanda yake so. *Gidan Muneera* Zaune suke su shida a d'akin, Muneera da Aminu da Habiba sai kuma malaman da aka kira su biyu da kuma mahaifiyar Habiba, daya daga cikin malaman ne ya kallesu rik'e da Qur'ani a hannunshi yace "To kafin mu saka rantsuwar nan a tsakaninku muna so kowanenku ya tabbatar mana da babu wani abu da yayi na cutarwa ga dan uwanshi, dan Qur'ani ba abun wasa bane." Kallon juna duk suka shiga yi sai kuma mahaifiyar Habiba tace "Tunda sukayi shiru babu kenan, kawai a saka a wuce wajen." Kallonsu malamin yayi yace "Kun tabbata?" Cike da tabbaci Muneera tace "Tabbas, na amince a saka, wanda ya cuceni da wanda ke shirin cutata, da ni idan na cuci mutum ko ina da niyyar hakan, duka ina so a saka." Kallon Sagir tayi tace "Kai har shi d'in idan da hali a saka mana idan har yayi rashin adalci a tsakaninmu ya ga sakamakonshi." A zabure ya kalleta yace "Muneera ni fa kika ce? Tsinuwar Allah kike so ta bi kaina?" Sama da k'asa ta kalleshi tace "Oho! Kenan kasan baka adalcin ko?" Cikin hargagi ya nunata yace "Ke Muneera ki kiyayeni, bana son kananan kskancin nan fa, me yasa baki da tarbiya ne wai?" Tab'e baki tayi ta juya masa kai, daya daga cikin malaman ne yace "Shikenan to kuyi hakuri, yanzu dai zamu gitta rantsuwa a tsakaninku, ku sani duk wanda ya cuci wani a cikinku to zai hadu da bala'i da masifa." A firgice Habiba ta kalli malamin tace "... *Sorry* 03/11/2021 脿 14:00 - Mom Khalid: 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _*AURE YAK'IN MATA*_ 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _DAGA ALK'ALAMIN_ *SAJIDA* _TARE_ *SAMIRA HAROUNA* _('Yan Mutan Niger)_ _Assalama alaikum masoya 'yan mutan niger, ga wata sabuwa da yardar Allah, *AURE YAK'IN MATA*, hak'ik'a nasan wasu sun san labarin, dan kuwa mun farashi yanayi yasa baku gama ba. To mun dawo da yardar Allah, yanzu zamu ci gaba duba da masoyan da littafin suka samu, saidai wani canji da aka samu littafin zai zama na kud'i ne._ _Duk wata mai aure da ma wacce ba ta da aure ta yi k'ok'arin samun wannan littafi dan zai k'ayatar, zai warware wasu matsaloli na gidajen aurenmu, wannan labari ba wai k'ik'ira bace, zamuyi duba ne da rayuwar da mukeyi tare da mutane mu saka a ciki, hakan yasa zamu kasashi izuwa gida daban daban, kar ku bari a baku labari, indai kana da aure ka karanta zaka samu maganin matsalarka a ciki, idan baki da aure ki karanta zaki d'auki mataki na rayuwarki ta gaba._ _*Farashin mai sauk'i ne* naira d'ari uku (300) kacal, yan niger kuma dala d'ari ne (500)馃憣 zaka samu wannan littafi mai d'ubbin darusa a ciki._ _Domin tura na ka tura ta wannan account *2377403479* zenith bank, Khadija Umar Abubakar. Kuma akwai damar tura kati ta wannan lambar *081-686-594-14* IDAN KA YI TRANSFERT SAI KA TURA SHAIDA TA WANNAN NUMBER 93 81 16 18._ _'Yan niger kuma sai ku tura katin MOOV ko Airtel ta dala dari watau 500 francs ta wannan lambar *94-98-56-52*_ 馃挮鉁� *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*馃専 _(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_馃 鈽� *[ T.M.N.A]* 鈽� 馃摉馃枈锔� https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/ _Bismillahir rahamanir rahim_ 3锔忊儯4锔忊儯 A rikice Habiba ta dan matso ya ce" Malan, dakata ana nufin ba ita kadai din bace za'a sakawa bayan ita ke kunna min wuta a dakina?, gaskiya malan ai ita ya dace a sakawa banda ni" Du kallonta aka yi, malan din ya guara zamansa cike da zargin yannayin Habibar ya ce" Ai ba haka bane adalci, shi alkur'ani ba'a saka shi haka, idan ka kawo karar mutun ana maku shinge ne tsakanin ku biyu, ana saka shi da tabatuwar adalci a tsakaninku, kin ga ba maganar saka mata ita daya, abinda kawai ba'a sakawa da ta ce a saka na adalci tsakaninku, wannan hurumi ne na zuciya da dan adam , idan baya yi maku adalci shi da Allahnsa gobe alkiyama zai tashi a gaban wanda ya zana halitarsa ya kuma busa masa rai sannan ya masa umarnin ya bauta masa ya bashi bayanin dalilin da ya sa ya san cewa sai idan zaka iya adalcin rike sama daya zaka iya karawa ya zo ya kara kuma baya adalcin dan haka bismillah" Wanda ke dauke da alkur'annin mai girma ne ya shiga miko shi gaba gaba hakan ya sa gaba daya Habiba ta zazaro idannuwanta ta mike tsaye tana kallon Munira ta ce" Munira taso mu yi magana dan Allah" Mamanta kanta cike da mamakin Habibar ta ce" Ke Habiba magamar me kuma zaku yi da matar da banda bayanki ba abinda take son gani a rayuwa? Yau har wata magana kike iya yi da ita banda rashin sannin ciwon kai? " Habiba ta kalli babarta ta ce" Ina ina zuwa" Da sauri ta yi gaba kadan ta tsaya tana kallon Munira wace ta saki murmushi a nitse ta mike ta nufi Habibar sannan ta ja ta tsaya tana kallonta Habiba ta rage muryarta sosai ta ce" Munira, maganar layar nan a barta, kin san ba abinda ke maida mutun baya irin saka laya a lamuransa?, ko ni mai gaskiya ai sai jijiyoyina dari sun tsinke a yanzun nan bale ke idan baki da gaskiya shikenan fa? Ga kuma mijinmu da ya fi sona kike cewa a saka masa laya Munira so kike shima ya lalace komansa ya koma baya?, kawai na yafe maki a bar maganar layar nan mu je mu salame su ke kuma kar ki kuma saka wutar ba shikenan ba? Ai dama mutun da yafiya ake sonsa" Munira a yau ta yarda a duniya tunda uwarta ta haifeta bata da marainin wayo da ilimi da dukan wani abu irin Habiba, murmushi ta yi mata ta ce" Aa ba dari bane zasu tsinke maki ke mai gaskiyar arba'in ne, kuma ai ba komai ba zaki mutu ba dan wannan sai ki yi ta hailala kina fadawa Allah zali ga sauki, am mu je ba komai a saka ni kaina ina son a saka din kin ga ko zan kuma cina maki wutar tsoron mutuwa ko lalacewar layar zasu hanna ni aikatawa" Tana gama fada ta koma ta zauna inda Sagir yake binsu da kallon mamaki su dukansu, yaya zasu kirawo mutane masu daraja dan a masu shingen nan aman sunna yiwa mutane wasa da hankali? Magana ta meye kuma suka wani yi bayan ga mutane nan zazaune su kadai ake jira? Rai bace ya ce" Ke Habiba wai tsayuwar me kike a cen cikin rana kin bar mutane zazaune a nan ki wuce a saka kowa ya kama gabansa bakya gannin rana na yin sanyi magariba na kusantowa ne? Ba fa wannan kadai ne a gabansu ba!" Gabanta ne ya rugurguje ya fadi hakama cikinta ya juya ya yi mata kamar juyin ciki wanda ya hadasa mata zufa da rawar kafafuwa Da kyar ta ringa cira kafafuwan nata har ta karaso wajen da suke zazaune tana kallon fuskar Munira cike da mangarin nutsuwar dake tare da ita da yalwatacen murmushi, tabas a yau ta yarda da kalmar nan rana dubu ta barawo daya ta mai kaya, wai haka dama karya da munafurci da cutar mutun yake? Yanzun gatanan a duniya, gaban wa'inda basu halicetaba ta rikice ta rasa ina zata tsoma ranta dan kawai ta muzgunawa abokiyar zamanta wace ba a saman junna suke ba, kowa da dakinsa da kayan dakinsa da tukunyarsa yana da yanci da tsakar gidansa aman burinta ta yi waje da ita bayan ko kulawar ta mijin ita ta fi samu alfarmar amarcin da take takama da shi da yan kisoshinta basu isheta ba ta hado da mugu mugun kaucewa Allah yau gaba gaban *MUTUN* zufa wata na korar wata ta kasa tabuka komai sai rawar jiki take? Gwarab ta zauna ta jimke hannayenta tana kallon masu rike da Alkur'anin, mahaifiyarta ta ja tsaki ta ce" Ita haka take shegen saka abu a rai, ai shi yasa na shige gaba a yi a gama domin idan ta Habiba za'a bi a haka zata kare kamar akuyar maya!" Ita dai Munira dake zaune bata ce komai ba har suka kuma dagowa, gaba dayansu suka kwashi kabara kamar yadda aka saba wace ta tsintsinke zuciyar kowa dake zaune a wajen A rikice Habiba take kallonsu sunna kara kwasar kabara kafin wanda zai sakan ya fara da "A'UZUBILAHI MINNA SHAIDANIN RAJIM, BISMILLAHI RAHMANI RAHIM" Da wani irin firgita Habiba ta ce" Ku dakata, ku tsaya ku tsaya kar ku saka ku tsaya" Gaba daya dakatawar aka yi, domin cikin dokokin alkur'anin ne, ba'a saka shi a lokacin da wani yake da magana du sunna kallonsu Yanzun ran Sagir a bace ya ce" Ke wai me yake damunki ne?, yaya zaki ringa jinkirta mana abubuwa bayan kin san muna da abubuwan yi ne? , Bimillah malan a sa kowama ya huta haba ke kawai sai rikicewa daga kin ga dan kankannin abu? Ina ce ke ake cutawa ko? " A rikice ta girgiza kanta ta ce " Kar a sa, idan kuka saka kasheni zaku yi kashe ni zaku yi!" A yanzun wajen ya ringa daukan madaukakin mamakin furucin Habiba, Mahaifiyarta gabanta ne yake ta faduwa tana kallonta da dukan yannayinta Hannunta na rawa ta nunata ta ce" Haby, kar ki ce min shari kije yiwa abokiyar zamanki du zaman nan da ake? Kar ki ce min bakya a saka ne dan kin san kece mai laifin ba ita ba ? " A rikice ta fashe da kuka tana ta kankame jikinta cike da kunya da dana sani ta ce" Ina, kar a saka domin ni nake kunna wutar nan ba Munira ba , gaba daya ni nake kone kayan dakina dan Sagir ya saketa gidan ya zama na ni kadai " Salalami ne aka kwasa a wajen Sagir da Mahaifiyar Habiba idannuwansu waje sunna tafa hannu, Munira da masu sakawa kuwa abin bai wani dake su ba domin su dai masu sakawar dama tunda ta firgice din nan suka saka ayar tambaya a kanta sun ga fiyema da haka, Munira kuwa dama ta gama yarda da kanta ta san dai ita bata aikata ba to koma wa ya aikata a zaune yake tare da su kuma in dai ba mahaukaci bane ba zai bari a saka ba, koda an saka din ta tabata ba za'a kuma konawa ba dan mutun in ya yi gangancin an saka yanzu ba zai yi gangancin da layar ya kuma aikatawa ba Sagir ne da jikinsa gaba daya ke rawa ya nunata ya ce" wani irin hauka ne wannan, ke fa kika ce? Baki da hankali ne zaki ce ke kike sakawa? Me ta ce maki da kuka koma cen din? Ke ashe wawa ce ban sani ba? " Munira ta kara sakin murmushi gannin har yanzun dai ita yake gannin laifinta wai me ta ce mata da suka matsa? Habiba ta ringa fyace majina a jikin hijabinta tana dukunkune shi a jikinta jikinta kaf na rawa tana ta kara jan hanci ta ce" Aa, iya gaskiyar kennan, ni nake kunna wutar nan dan na cima burina" Mahaifiyarta ta fashe da kuka tana kara tafa hannu ta ce" Wannan wace irin masifa ce Habiba wani irin hauka ne wannan kanki daya kuwa ko kin haukace? Wannan kishi ne ko tabuwar hankali Habiba har ya kaiki ga haka? Kuma nake kai kawo ina saka yar mutane a gaba ina sileta ina tafiata , ina shiga gari kofa kofa ina baza labarin yar gidan malan ce ke aikata mana haka da y'ata dan kawai an mata kishiya? Bani da zance sai na Habibata na cen tana gannin tuzgun rayuwa kishiya ta hanna mata zaman lafia ta kai har kayan dakinta take kona mata dan kawai ta shigo cikinsu? Habiba wannan wata irin tabewa da komawa baya ce kin san na ce zan kawo masu sakawar na matsawa mijinki kan ban yarda ba ba za'a halaka min y'a ba aman shine kika dage sai da suka zo a tunaninki kannin ubanki ne su din da zasu sakawa iya yar mutane ke a barki ki ci gaba da mugun nufinkiM Hasbunnalahu wani'imal waki yau na ga ikon Allah gannin idona....." sai kawai ta isada fashewa da wani kukan Sagir da ya yi wani irin tsuguno kamar an mare shi ya zabura ya ce" Bama wannan ba, wai tsakaninki da ya rasululahi ke ce munafukar dake aikatawa iyalina haka? Dama ke ke hadasa wannan balakin? Lale na zama sakarai wawa mahaukaci a cikin gidana !" Malamin ne ya yi gyaran murya yana kallonsu baki daya ya ce" Alhamdulilah, tabas gaskiya ta yi halinta a yanzu, dama an sha irin haka, yanzun dai ba za'a saka wannan tsakanin ba sai dai a saka na koda gaba, ita wannan baiwar Allah da ake cutawa ba za'a barta haka ba dan gudun gaba a ci gaba da cuta mata domin kaidin mata yawa ne da shi, kishi a yi wanda Allah ya halata ba na sakarci ba" Sagir da gaba daya ya kasa kallon Munira, mahaifiyar Habiba dake kuka kashirban cike da kunya da tashin hankali, Habiba dake rusa kuka sai Munira daje bin kowa da kallo hankali kwonce ta ce" Malan, inaga wannan karron nima ya dace a gabatar da malamin masalacin juma'a na yada kwondage, ina gannin a yi a gaban mahaifina da mahaifiyata dan samun gatan masu dafe min baya, zan daukaka karan zuwa har gaban gidan sarki a yita a cen, in sha Allahu za'a gabatar da shara'ar a gaban mai Damagaram ta yadda talaka keda yanci, za'a mani tsakani da su baki daya harta da na zagi idan ana yi da cin zarafi da wulakanci tsakanina da matarsa da shi din kansa da mahaifiyarta!" Tana gama fada ta kuma dinke bakinta ta yi shiru inda gaba dayansu sauran suka rikice, malamin kuwa ya ce" Masha Allahu au yar gidan malan ce kennan, masha Allahu, ai kina da damar hakan, in sha Allah za'a amshi shara'arku kuwa mu kam bara mu tafi dan ba nan kadai aka turo mu ba" Sunna fada ne sunna harhada kayansu suka zuba a cikin jaka suka yi gaba Mahaifiyar Habiba cike da matsanancinyar kunya ta kaleta ta ce" Du wanda ya dibo da zafi bakinsa, munafuka annamimiya kin zubar min da kimata da darajata, ko me kika janyowa kanki ai dan kanki ne!" Tana gama fada ta shuri silifas dinta cike da kunya ta kama hanya ta nufi waje inda Habiba ke kiranta da karfi tana kukan ta tsaya ta taimaketa Sagir ya tashi tsomomo yadda ka san kazar da aka tsoma a ruwan zafi cike da wata irin kunyar uwar gidansa, da dana sani marar iyaka da wata sabuwar kaunarta sakamakon wannan abin da ta yi wanda bai taba tunanin tana iya yin haka ba wai ta zauna ana yi mata irin wannan wulakancin bayan itace mai gaskiya? Du ana jifanta da kalamai mararsa dadi tana ta shanyewa har sai da Allah bayana gaskiyar lamarin ? Lale sakayar Allah ta fi ta kowa a duniya Yama rasa da wani idon zai kaleta hakan ya sa a kaikaice ya dubi Habiba ya ce" Sai ki tatara abinda kika san ya maki saura a konanan dakin naki ki kara gaba na sake ki saki daya Habiba ki je ke da Allahnki" Habiba ta saka ihu ta yo kansa zata rike shi tana fadin" Ka rufa min asiri kar ka cira min tikitin zawarci daga wannan dan laifin Sagir walahi walahi ba zan kuma ba, kar ka saka shari da shari Sagir ka taimakeni kar ka sakeni ka cireni a dakina sharin shedan ne ba laifina bane" Sagir ya gyada kansa ya ce" Idan kika taba ni bayan sakin sai na lalasa maki jiki da mahaukacin dukan da yan gidanku zasu kasa gane ki! Shedan ko? To Allah mana tsari da shi!" Juyowa ya yi wajen Munira da ta mike tsaye cike da mamakin wai sakinta ya yi ko me ya ce" Ke kuwa nan da kofa kar na ga kin leka, kuma kar ki yi kiran su malan ehe!" Muneera na kallonsa da mamaki ta ce" Sagir, a kan wani dalili ba zan yi kiran mahaifina ba? Ita da kuke zuwa da mahaifiyarta da kai ku tsigale ni bani da rai kennan? Ai ba zai yiwu ba na san me zata min gaba? " Sagir ya kasa tsayawa bale ya bata amsa yana ji Habiba na fadin" Walahi Sagir ba inda zan je, ni na yarda a saka mana idan har zan mata ta gaba aman ba inda zan je zaka maida ni dakina ne " Sagir ya yi murmushi irin na wanda ke iya aikata tsiya ya ce" Ke da ba dan kar na maki uku reras a zama daya ba Allah ya jarabceni da tunaninki da tuni na baki jar takarda, sai dai ki sani tsabar tsanarki da na yi ko tunanin na taba zama da mai sunnanki bana son yi! Gidana kuwa ki zauna na je na dawo shege ka fasa ni da ke!" Yana gama fada ya fice a gidan gaba daya, dan Allah yana ganni irin yadda yake jin kunyar Muneera ba zai iya hada ido da ita da hasken nan tarwai ba, to shi ta ina zai fara rarashinta? Ko dai ya kai kansa da kansa gaban malan ne? Dan ya tabata ubansu ya isa da su baki daya, kai a yau yana alfahari da auren tsatso irin wannanwannan. *HUMAIRA* A kasalance ta mika hannunta dan kuma kokarin kwatanta shafa shi ko zai dubeta? Sai dai a wannan karron bayan wurgi da hannunta da ya yi sai da ya dago ya watsa mata wani mugun kallo na gargadi kan idan ta yarda ta kuma kokarin taba shi zai kirta mata rashin mutuncin da sai ta ji ta manta sunnanta! A rikice ta ringa janye jikinta ta sauka kasa ta jinginar da bayanta da jikin gadon tana jin yadda mararta ke kirta mata tana mata ciwo da mugun nauyin tsiya, ga jikinta da ya mutu cike da bukatarsa aman kiri kiri ya hana mata hakinta Wayarsa dake kusan tata nan kasa jikin caji ce take haskowa, alamun sako na shigowa A hankali ta mika hannunta ta dauka , sai ta ga wata number ce aka masa mesafe kamar haka" Ka bude what'up ka ga kayan marmarinka baby" Gabanta ne ya yanke ya fadi A hankalo ta dauki wayar da kyau ta shiga wajen whatsup din ta bude data ta yi tsau gabanta na faduwa Mesage din da ya ringa shigowa da number da ta masa mesage ne ta yi gagawar shiga ta shiga bude hotunnan da suka shigo har kwaya shida Da karfi ta mike tsaye jikinta na rawa ta saki wayar a saman kafarsa saman gadon tana rintse idannuwanta cike da tashin hankali ta furta" Innalilahi wa'ina ilaihi raj'une " Zabura ya yi daga bacin yana fadin" Kai wala haula wala kuwata yau na ga jaraba a wajen matar nan, wai dole ne sai na shige ki zaki shafa min lafia? Ba zan iya ba na fada maki bana ra'ayi!" Rai bace ta ce" Ai dole ka ki ra'ayi tunda na haram ka saka a ranka shi kake ra'ayi, ashe zama zina kake aikatawa?" Da sauri ya dora hannunsa kan wayar yana kallon hoton budurwarsa bazawarar da suka gama sheke ayarsu dazun nan ta turo masa hotunnan sansan jikinta a bude harda wajen da ta tura yatsarta du dan ta daga masa hankali, mika ya yi yana kallon Aisha ya ce" to ke uban me ya kai hannunki kan wayata har kika shigar min mesage? Ai du abinda kika gani dan kanki malama ni matsa min a kaina kin ji ko barci nske ji, kuma kar ki saki ki kuma daukar min wayata, idan ba haka ba jiki magayi!" Aisha da hawaye ya shiga bin gefe da gefen kumatunta muryarta na rawa ta ce" Yanzun, dama wasu matan kake bi a waje ko dai irin soyayar nan ce ta nuna hoton jiki? Dan Allah ka ce min baka shigar kowace y'a a waje ko dan gudun cututukan nan na zamani ka ji? Ka fada min iya zalamarka nan ta tsaya ka ji? Shin me na rasa? Me kake so a jikin mace da bani da shi? Shin ban iya salon da kake so bane ko baka jin dadina ne? Ka duba ka ga rabonka da ni kusan wata biyu aman ba shine a gabanka ba, dan Allah ka ce min kawai budurwarka ce tsakaninka da ita a wayar nan ne shikenan" Bakinsa ya tabe duda lale bai so ta gani ba aman kai shi boye boyen ya ishe shi haka ya ce" Budurwa tace, kuma a gaskiya aurenta zan yi dan haka ko na je mata ai ba matsala bane ehe!" Wata juwa ta ringa ji tana yawo da ita, da yar yatsarta ta nuno shi ta ce" Ama baka da adalci, yanzun kaine har kake irin wannan maganar, ka kawota ka ciyar da ita da me? Ko ni da danka baka iya fita a hakkinmu ba ni zan ciyar da mu na shayar da mu na tufatar da mu aman har kake bin wasu na banza a waje har kake ikirarin wai kuna aikata iskancinku dan kana son aurenta? Idan ni baka jin kunyata watau baka tsoron Allahnka? Baka gudun haduwarka da wanda ya busa maka numfashi? Yaushe zaka san akoy mutuwa kuma akoy ranar tsayuwa? Shin sai ka saka ni na kai kaina ga halaka ko meye? Dan Allah ka sawake min wannan auren naka na huta, ka sawake min ko zan samu kaina, ka gani ba zan iya rayuwar nan ba, mutun ce ni mai kananun shekaru duka dukana nawa nake? Ba bani shedar da zan jewa iyayena da ita wace zasu yarda su barni a gefensu koda kuwa zan mutu ba wani mijin ne" Dariar shekeke ya yi mata yana kallonta ya ce" su waye zasu barki a gidan nasu? Mutanen da sha nawa kike zuwa da sunnan yaji aman sai dai su maido ki ko irin su barki ki yi sati biyun nan a gabansu aa, ba zasu iya zama da ke ba sai dai su maido min ke ga ni sakarai nine zan iya kau? Da kike maganar ciyarwa ai sunna bamu, shikenan kuma sai na kawo da nawa na ringa kara maki ke kina kulewa a harshen zani ki yi kudi ki barni? Ai gaba dayanku zaki hada ki ciyar har amaryar tawa ehe!, kuma zan fada maki kar ki kuma yi min wa'azi, kowa ya yi ta kansa ni dai ba mahaukaci bane na san abinda nake yi idan kema kin ji kin kasa hakuri sai an sosa maki abinda ke cikin bujen nan wai ki yi saurayi mana! Yau na ga masifa ki barni na huta haka na fada maki kar ki kuma haye min kin ji na fada maki!, saki kuma ba zan sake kin ba dan ban gama more sadakina ba!" Yana gama fada ya rarumi wayarsa ya yi falo da sandarsa da ta mike sakamakon gannin wace ya saka a ran nasa kiri kiri ga ta aurensa ba zai biya mata bukatunta ba haka ya koma falo ya kwonta saman kujera ya yi daidaiya ya shiga daukarwa budurwar tasa hoton sojansa yana tura mata yana mai danna voice dan ya fada mata ta tada masa hankali fa A hankali Humaira ta silale kasa ta tataro kafafuwanta ta hade waje daya ta dora kanta saman gwuiwarta tama kasa fashewa da kukan da take nema, shin ta ina zata fara? Ina zata kama? Me kuma zata koma ta fadawa mamanta dan ta sanarwa malan a yi gagawar cirota a wannan hakaka? Yaya zata yi da ranta ne? A hankali ta dago tana kallon wayarta dake ajiye jikin cajin Jiki a mace ta mike ta cenza zannin gadon da gaba daya ta ji tana kyankyaminsa ta kwonta da wayarta a hannunta Jiki a mace ta shiga wajen mesage na whatsup, gaba daya ta rana ta ina zata fara a lokacin da ta samu kanta a cikin wajen sunnan Maina Hannunta na rawa ta shiga rubuta sako kamar haka" Mazinaci ne, mayaudari ne, azalumi ne, so yake ya kaini ga halaka, so yake ya kasheni da kananun shekaruna, yana zuwa yana kwonci da wasu gani ina da bukatarsa ya kasa kula ni, ya kasa bani hakina, na kasa gane da mahaukaci nake tare ko mai hankali, sam bai san alkhairina ba, bai san darajata ba, idan ta shine yau yau na yi saurayi?" Turawa ta yi, ta kuma lumshe shanyayun idannuwanta ta dora da rubuta" Ina cikin matsanciyar bukatar da namiji, aman ga nawa ya kasa bani? " Haka kawai ta kuma turawa ta kara lumshe idannuwanta Ta kusan minti goma ta zabura a rikice ta koma ta goge sakwannin hannayenta na rawa Da sauri ta mike ta sauka ta yi bayi dan dauro alwallah Hankalinta a tashen yake ta dawo saman salaya ta shiga gabatar da sallah tana hawaye tana mai fadawa Allah da fatan Allah ya sa Maina bai ga sakonta ba, lale lale ta gane idanfa bata yi da gaske ba kafin mijinta ya kaita wutar ita zata fara bada kofar hakan Barci ko dis bai ga idannuwanta ba, sai da garin Allah ya waye ta shirya yaronta ta bashi kari ta bashi goma kudin makaranta ta bashi jakar makarantarsa ta islamiya ta raka shi har kofa ta dawo Cikin nutsuwa ta shiga gyaran gidanta a haka ya farka ya santala wanka ya fesa turarenta ya ficewarsa ko kallon arziki bai hada su ba ya kada ya tafi Bata ce da shi komai ba ta gama komai ta saka turaran wuta na haki ta zo ta yi wanka ta gyara kwonciyarta saman kujera tana mai ayanawa a ranta kamar haka'Idan na kuma dafawa na baka a abinda ba kai ka kawo ba Allah ya saka ni sircewa wajen taka tsiratsi na fada wuta Azalumi!' A nan kwoncen ta ringa neman barci karfi da yaji, sai dai kusan karfe goma kiran Maina ya ringa shigowa wayarta Gabanta sai da ya fadi ta kasa dagawa tana kallon wayar Shi kuwa ya daina kiran har sai da ta gaji ta daga a sanyaye ta yi salama ta tsaya tana sauraronsa A sanyaye ya ce" GB ne a wayata Humaira " Gabanta ya fadi ta rintse idannuwanta cike da tsoro da kunya da takaicin abunda ta aika masa Muryarta na rawa ta ce" Mistake ne ba kai na yi niyar turawa ba " Ajiyar zuciya ya sauke a sanyaye ya ce" Nima bana taba waya idan ina tare da iyalina ne, shi yasa ban gani da wuri ba, Humaira shin yaushe zaki bar wannan auren ne ki dawo gareni? Ko so kike mu aikata zunubin da zamu lalata rayuwarmu? Humaira ni ba mazinaci bane ni ba dan iska bane, kema haka , a kan me zaki ringa rufe malan ne? Ki bar mama ki samu malan na tabata bai san me kike ciki ba bayan rashin ciyarwar mijinki, ki samu malan da maganar nan Humairana! A sanyaye ta fashe da kuka tana rufe bakinta dan kar ta yi mai kargi ga kanta na ciwo, hakan ya kara daga hankalinsa a rikice ya ce" Dan Allah ki bar kukan haka, gani na zuwa gidan naki zan zo mu je mu samu malan na gaji, na gaji Humaira na gaji haka " ..................To fa................... *ULE* Tabas kamar yadda kowani gidan ma'aurata baya rasa sama ko kasa haka ne gidan su Hauwau yake ciki, sai dai su nasu gidan koda sun yi saman da ikon Allah sunna samun daidaita tun da suka gane cewa babu abinda ke kawo masalaha irin a zauna a tatauna kan matsalar da ta hadasa rashin jituwar a cikin kowani lamari Sunna jin dadin zama da junna daga bakin lokacin da suka yarda cewa sunna zaune ne dan raya sunnar ma'aiki, Hauwau ta yarda cewa soyayar mijinta take kuma zata rayu da shi a matsayin wanda ya isa da ita zata bi umarninsa zata yi masa biyaya Bashir yana kafkafa da matarsa dukan wata bukata tata yana kiyayewa cikin kula da soyaya yana kare hakkinta duda ta kasance mai dan tabe taben magana aman kuma mai ji ce idan ya tsawarar Kamar yau da ta gama dukan aiyukanta na gida ta dauki wayar android dinta ta gyara kwonciyarta ta shiga grup dinsu na familly wanda suke iya su iya su yan dakinsu ta ga an turo hotunnan bikin yayarta da suka sha Cike da farin ciki ta shiga ta einga dorawa saman status dinta domin tare take da yayunta a cikin hotunnan ba tare da tunanin komai ba ta dora abinta da adu'a a kasa Kwonciyarta ta ci gaba da yi dan bata da wani aikin kuma Bashir kuwa ba yanzu zai dawo ba Bata ji shigowar motarsa ba sam Tana kwance kan doguwar kujerar tana daddana wayarta ta ji ya bud'o k'ofar, kallonshi tayi har ya shigo gaba d'aya fuskarshi b芒 alamar annuri, tashi tayi zaune tana fad'in "Bb sannu da zuwa." Tsaye yayi a kan ta ya nuna mata wayarshi yace "Menene wannan?" Kallon wayar tayi, statu ne data d'ora hotunansu ita dasu aunty Maryama na ranar bikin Badariya, kallonshi tayi tace "Ban gane ba, hoto ne ko?" A tsawace yace "E hoto ne, amma ban hanaki d'ora statu ba?" Irin kallon nan na "Toh." ta bishi da shi kafin tace "To ai naga ba ni kad'ai bace." "Sai akayi yaya? Amma dai ai akwai fuskarki a ciki ko?" Mik'ewa tayi tace "Wai me kake nufi ne Bb? Daga d'ora hotunan bikin yar uwata ni da yan uwana sai ya zama masifa, me yasa kake min hakane wai?" Zaburowa yayi kanta kamar zai rik'ota yana fad'in "Ni ne ma ke miki masifar Ule? Zaki..." Bata bari ya damk'eta ba dan har yanzu bata manta horonshi, baya tayi tana fad'in "Bashir ka tsaya iya nan fa." Tarota ya shiga neman yi tana zillewa hakan yasa su zagayan d'akin kamar yara k'anana, tabbatarwa da yayi ba zai kamata ba yasa shi tsayawa yace "Amma ke kinyi tsalle tsalle irin na yara ko?" Dariya tayi tace "Sosai ma." Da hannu ya mata alamar "To zo nan kinji, ba zan tab'aki ba." Cike da yarda dashi ta taho tare da fad'awa k'irjinshi kamar yanda ya bud'e mata hannayenshi, takowa sukayi saida suka zauna kan kujera ya matsi nononta sosai yana fad'in "Ni kika wahalar ko?" Da sauri ta d'ora hannunta a kan hantsar wandonshi tana fashewa da kukan shagwab'a tace "Na tuba Bb ba zan k'ara ba." Tallabo hab'arta yayi yace "Kin kunna ni, dan haka muje ki kasheni yarinya." Dariya tayi suna mik'ewa tsaye tace "Ina ni ina kashe mijina abokina, muje dai na saukeka." Da dariya suka k'arasa shiga d'akin yana fad'in "Ule dan Allah karki sake d'ora hotonki kinji, kishinki nake fa sosai." Cikin muryar yarinta tace "Nayi alk'awari ba zan k'ara ba Bb, ka yafe min kaji." Daga haka suka shiga wani babin cike da son farantawa juna rai, sosai rayuwar yanzu ta musu dad'i dan suna fahimtar junansu, duk wannan shirmen sun aje shi sun rumgumi junansu, ko wani ya harzuk'a sukanyi k'ok'arin ganin basuyi abinda za'a ji kansu ba. *Masha'Allah* 03/11/2021 脿 14:01 - Mom Khalid: 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _*AURE YAK'IN MATA*_ 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _DAGA ALK'ALAMIN_ *SAJIDA* _TARE_ *SAMIRA HAROUNA* _('Yan Mutan Niger)_ _Assalama alaikum masoya 'yan mutan niger, ga wata sabuwa da yardar Allah, *AURE YAK'IN MATA*, hak'ik'a nasan wasu sun san labarin, dan kuwa mun farashi yanayi yasa baku gama ba. To mun dawo da yardar Allah, yanzu zamu ci gaba duba da masoyan da littafin suka samu, saidai wani canji da aka samu littafin zai zama na kud'i ne._ _Duk wata mai aure da ma wacce ba ta da aure ta yi k'ok'arin samun wannan littafi dan zai k'ayatar, zai warware wasu matsaloli na gidajen aurenmu, wannan labari ba wai k'ik'ira bace, zamuyi duba ne da rayuwar da mukeyi tare da mutane mu saka a ciki, hakan yasa zamu kasashi izuwa gida daban daban, kar ku bari a baku labari, indai kana da aure ka karanta zaka samu maganin matsalarka a ciki, idan baki da aure ki karanta zaki d'auki mataki na rayuwarki ta gaba._ _*Farashin mai sauk'i ne* naira d'ari uku (300) kacal, yan niger kuma dala d'ari ne (500)馃憣 zaka samu wannan littafi mai d'ubbin darusa a ciki._ _Domin tura na ka tura ta wannan account *2377403479* zenith bank, Khadija Umar Abubakar. Kuma akwai damar tura kati ta wannan lambar *081-686-594-14* IDAN KA YI TRANSFERT SAI KA TURA SHAIDA TA WANNAN NUMBER 93 81 16 18._ _'Yan niger kuma sai ku tura katin MOOV ko Airtel ta dala dari watau 500 francs ta wannan lambar *94-98-56-52*_ 馃挮鉁� *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*馃専 _(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_馃 鈽� *[ T.M.N.A]* 鈽� 馃摉馃枈锔� https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/ _Bismillahir rahamanir rahim_ 3锔忊儯5锔忊儯 Daren ranar haka Muneera tayi ta jiran Sagir amma shiru bai dawo gidan ba, har bacci ya d'auketa bata ji motsinshi ba, dan ita ta so ya zo ta ji dalilin da yasa baya so ta fad'awa mahaifinta wannan abun. Har gari ya waye yaranta suka tafi makaranta Sagir bai shigo ba, hakan sai ya d'an fara damunta tunda shi ko balaguro bayayi, bai tab'a kwana ba gidan ba sai yau shiyasa hankalinta ya fara tashi. Wayarta ta d'auka ta fara Kiran lambarshi amma a kashe, mik'ewa tayi ta d'auki hijabinta ta saka da niyyar tafiya gidan mahaifiyarshi dan ta ga ko can ya kwana, saidai tana fitowa falon shi ma yana shigowa cikin sand'a kamar wani b'arawo. Turus suka tsaya suna kallon juna kamar basu san juna ba, ajiyar zuciya ta sauke bayan ta gama kalleshi tsaf sannan tace "Ina kwana?" Ba tare daya kalleta ba yace "Lafiya lau." Matsowa tayi tace "Ina ka kwana yaya? Kasan yanda hankali na ya tashi?" Sosa k'eya yayi yana kawar da kai yace "Lafiya lau." Lura da tayi kamar kunyar had'a ido yake da ita yasa ta kamo hannunshi ta shiga turmusa sumar kanshi tana fad'in "Kaga yanda ka yi wani iri da kai, muje kayi wanka ka ci abinci." Kamar ya ja ya kiya kamar ya juyo da ita ya ce da ita ta kale shi ta fadi abinda yake ranta, sai dai sam bashi da wannan kuzarin, bai taba sannin cewa ana jin kunyar mutun irin yadda yake jin kunyarta a yau Zungui zungui ya bi bayanta har suka shige falonta ya rabe jikin garu kansa a kasa hakan ya so ya bata daria da mamaki, aman kuma tsoron ko wani abin ke damunsa ya hanna mata yin dariar dan haka ta je ta dauko kwondon sabulun wanka ta zo ta yi waje ta kai masa bayi ta kara cika ruwa a bokiti ta kwararawa bayin duda a wanke take fes fes aman ta saba sai ta yi hakan du idan zai shiga ta kara kora koda yar kasa ce a zube Tawul dinsa ta miko masa tana kallonsa da hannunta ta nuna masa bayin ta kuma ja ta tsaya tana kallonsa har ya shige kafin ta dan girgiza kanta ta koma kusa da kular da ta zuba masa abincin da shayi da biredi tana dan murza hannunta tana jiran fitowarsa Ya dauki lokaci a bayin nan kafin yake fitowa jikinsa du a mace ya zo ya wuce dakinsa ya saka jalabiya da gajeran wandonsa ya dawo inda take zaunen yana satar kallon yannayinta ya zauna ya yi tsuru jikinsa a mace ya kasa cewa komai Ajiyar zuciya ta sauke ta shiga bude masa abin karin sai dai sam bata ga alamun ya motsa ba bale ta sa ran zai ci Hankalinta ta bada kansa a nutse ta ce" Yaya, wai me yake damunka haka ne? A ina ka kwana? Menene haka ne wai?" Ajiyar zuciya ya sauke shima kafin ya ari ta maza yana kallonta ya ce" Kanwata kunyarki nake ji , kunyarki nake ji sosai kanwata ban san yaya zan kwatanta maki ba walahi, dan Allah ki yafe min kin ji? Ashe na jima ina cuta maki ke kuma bakya kare gaskiyarki sai dai ki yi shiru? Me ya sa ba zaki tashi kema ki kare kanki ba bayan kin san kece mai gaskiya?" Tsura masa ido ta yi na dan lokaci kafin ta yi murmushi a karro na ba adadi a sanyaye ta ce" Na san cewa koda na ce ba ni bace ba wanda zai yarda gwarama abin ya sauka a kaina da ya sauka a kan y'ayana, yaya amarya ce ita fa, ni kuwa uwar gidanka ce, abu daya na sakawa raina shine idan har hakuri ne maganin zaman duniya zan ga alkhairi ba sai ina ihu ba, shi yasa na barwa mai runfar komai na zura ido na tabata idan har duniya ta tashi tana kan wannan hali shiga ukunta ya fi a ce asirinta ya tonu a duniya, duka dai Yaya karshen alewa kas ne, yanzun ba hakurin nawa ya fitar da gaskiyar ba?" Lebensa ya cije kafin ya saki ya ce" Ni ai na ga aure, ashe haka kwashe kwashe yake? Ni kam na maki alkawarin ba zan kuma....." Da sauri ta tari numfashinsa tana kallonsa ta ce" Ba zaka kuma aure ba? Idan da rabon wata a tare da kai watau ya kaini kabari ko ya fito a titi? Bana ciki yaya, bana cikin wannan alkawari, ka ga Allah ya halata maka, aman abinda nake rokarka koda nan gaba ka ji kana sha'awar kara aure dan Allah ka sama mata gidanta daban, ta yadda idan mun hadu wajen zumunci ne na dan lokaci kowa ya kama gabansa domin nima na ji tsoron zama da kishiya ga daki ga daki" Kansa ya karra sadawa yana sauraronta, kai ita da zata lamunce masa fa sai ya kirta rantsuwar da alkawarin nan Allah walahi, ina ai hajara ta dake shi da babar bulala Muneera ta miko masa shayin tana kallonsa ta ce" A ina ka kwana?" Kansa ya dan sosa a sanyaye ya ce" A masalaci na kwana " Murmushi ta saki tana dan girgiza kai ta ce" Mutun da gidansa ya je masalaci? Eya ka ce yau ka riga liman yin alwallah" Daria ya yi kadan yana fadin" Bakima sani ba, kwana na yi ina alwallar nan ina kara kai sujada , saima idan na juya na kalli makara sai na godewa Allah da ban mutu da hakinki ba" Murmushi tayi tana girgiza kai tace "Indai har ni d'in matarka ce to da yardar Allah ba zamu tsaya a gaban Allah ba da sunan ana bi min hakk'ina akan ka." Kallon juna sukayi tana ci gaba da Murmushi tace "Da laifin dana sani da wanda ban sani ba indai ni ka yi wa yayana to na yafe maka har abada." Wani Murmushi ya saki kamar zaiyi kuka ya jawota jikinshi ya rumgume yana fad'in "Allah nagode maka daka bani salihar mata, Allah ya barmu tare Muneera ta." Da fara'a sosai ta amsa da "Ameen yayana." Abincin ya fara ci yana mata hira kuma wani abu na Allah kamar ta matse bakinshi da kanshi ya dinga fadin wasu abubuwa da ke faruwa a gidan wanda ita bata sani ba, murmushi kawai take tana jinjina kai tana mamakin makirci irin na Habiba, ashe haka ta dinga hadata gaba da mijinta ta dinga saka fada a tsakaninsu. Ajiyar zuciya ta sauke mai nauyi kawai tace "Allah ya kyauta." A sanyaye shi ma yace "Ameen." *Gidan Hassana* Komai na tafiya daidai yanzu a rayuwarta, har yau bai shigo mata gida a buge ba, sai wata kulawa da tattali da yake nuna mata ita da cikin jikinta, abun na birgeta yana kara mata soyayyarshi, hakan yasa ta kara wani mulmujewa ta zama katuwa masha'Allah ka rantse ita ta haifeshi ma, Hatta da gyaran gida wasu lokuta sai ya taimaka mata da wasu abubuwa da dama kafin yake fita. Yanzu ma dai ita har ta fara neman bacci dan karfe 10:30 ne na dare kawai ya fito a dakin baccinsu cikin shiri yace "Hassanata." Da kulawa ta kalleshi tace "Na'am." Cikin taushin murya yace "Zan dan fita yanzu na dawo, Lawali ya kirani zan duba wasu kaya da aka kawo, amma ba zan jima ba kinji." Jinjina kai tayi tana jin zuciyarta sakayau saboda bayanin daya bata, dan gyara zamanta tayi tace "Shikenan Allah ya tsare, sai ka dawo yayana." Sunkuyawa yayi ya sumbaceta a goshi tare da zura hannu ya matso duwawunta da suka baje akan kujera yace "Na tafi na dawo na shige jikinki nayi ninkayata." Dariya tayi tana girgiza kai tace "Sai ka dawo mijina." Fita yayi yana daga mata hannu, tana jin shi ya bude gidan ya fitar da mota sannan ya rufe musu ya bar gidan gaba daya, gyara kwanciyarta tyi tana addu'ar Allah ya dawo mata da shi lafiya. 02:28 ta farka saboda yanda aka turo kofar falon, zunbur ta tashi tsaye tana kwalalo ido ganinshi a mummunen yanayin data dauka ya rabu dashi kenan, halin data shiga na mutuwar jiki yasa ta komawa a hankali ta zauna kan kujerar tana feso iska mai zafi, tana kallonshi ya karaso cikin layi yana neman fada mata, da sauri ta mike tsaye tana fad'in "Malam ni karka fado min." Kallonta yayi a wani jirkice ya nunata da yatsa ba tare daya tsaya wuri daya ba yace "Ke! Ina abinci na? Me yasa baki iya gaida mutane ba?" Cikin jin haushi tayi dan tsaki tace "Mtsss! Ban iya ba tunda baka koya min ba." Cikin fitar hayyaci yace "Ke wai kin raina ni ko? Zan ci..." Daga mishi hannu tayi tace "Dakata Salis, karka sake ka zagar min iyaye na kaji na fada maka." Hannu ya daga da karfi kamar zai daketa yace "Ke ! Zan ci..." Gusawa tayi daga kusanshi tan fad'in "Karka fa ka ce zaka dakeni." Da karfi ya tafi irin zai kamata nan kawai ya fada kan kujera jagwaf, bai kara motsawa b芒 bacci ya daukeshi a wurin. Girgiza kai tayi cike da takaici da fara gajiya da halin Salis dan haka ma ta shigewarta daki ta kwanta ta barshi nan da tunanin da safe ta titsiyeshi ta ji shin abokanan shi ne ke kaishi ga wannan halin? Ko kuma dai daukar ra'ayin kanshi ne. *Masha'Allah* 03/11/2021 脿 14:03 - Mom Khalid: 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _*AURE YAK'IN MATA*_ 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _DAGA ALK'ALAMIN_ *SAJIDA* _TARE_ *SAMIRA HAROUNA* _('Yan Mutan Niger)_ _Assalama alaikum masoya 'yan mutan niger, ga wata sabuwa da yardar Allah, *AURE YAK'IN MATA*, hak'ik'a nasan wasu sun san labarin, dan kuwa mun farashi yanayi yasa baku gama ba. To mun dawo da yardar Allah, yanzu zamu ci gaba duba da masoyan da littafin suka samu, saidai wani canji da aka samu littafin zai zama na kud'i ne._ _Duk wata mai aure da ma wacce ba ta da aure ta yi k'ok'arin samun wannan littafi dan zai k'ayatar, zai warware wasu matsaloli na gidajen aurenmu, wannan labari ba wai k'ik'ira bace, zamuyi duba ne da rayuwar da mukeyi tare da mutane mu saka a ciki, hakan yasa zamu kasashi izuwa gida daban daban, kar ku bari a baku labari, indai kana da aure ka karanta zaka samu maganin matsalarka a ciki, idan baki da aure ki karanta zaki d'auki mataki na rayuwarki ta gaba._ _*Farashin mai sauk'i ne* naira d'ari uku (300) kacal, yan niger kuma dala d'ari ne (500)馃憣 zaka samu wannan littafi mai d'ubbin darusa a ciki._ _Domin tura na ka tura ta wannan account *2377403479* zenith bank, Khadija Umar Abubakar. Kuma akwai damar tura kati ta wannan lambar *081-686-594-14* IDAN KA YI TRANSFERT SAI KA TURA SHAIDA TA WANNAN NUMBER 93 81 16 18._ _'Yan niger kuma sai ku tura katin MOOV ko Airtel ta dala dari watau 500 francs ta wannan lambar *94-98-56-52*_ 馃挮鉁� *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*馃専 _(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_馃 鈽� *[ T.M.N.A]* 鈽� 馃摉馃枈锔� https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/ _Bismillahir rahamanir rahim_ 3锔忊儯6锔忊儯 Yamaci ne dake dauke da gagarumin hadari, sai dai yana dan sakin iska kadan kadan wace ke saka zukatan al'uma samun lisilama na yannayin kuncin zafin dake riskar har zuciya Kamar munafuka haka take tafe a kafarta sanye da nikaf da safar hannu da ta kafa Da wani irin sauri ta shige hotel din kafin ta nufi dakin , Gaba daya hannayenta rawa suke a lokacin da ta saka ta kys din da ya saka mata a jaka dan bude kofar tana ta waiwayen bayanta da gefe da gefenta, a irin wannan lokacin du wanda ya ganta zai ga alamu na rashin gaskiya karara a tatare da ita Da sauri ta bude ta yi ciki ta rufe tana ta shashake ta jinginar da bayanta a jikin kofar ta janye nikaf dinta domin gaba daya ji take ta kasa yin numfashin kirki sai kawai ta janye nikaf din da hijab din gaba daya ta cire tana ta haki tana son daidaita numfashinta Bubugawar da aka shiga yi ne ya saka cikinta juyawa tamkar irin juyin yaron da ya kai wata bakwai a cikin uwarsa, gaba dayanta ta ja da baya tana jin kamar zata saki gudawa ta tsurawa kofar ido jikinta na rawa ta rasa me yake mata dadi wata uwar zufa na karyo mata tamkar wace take kan gwuiwa Shigowar da ya yi ne ya sakata silalewa kasa tana lumshe idannuwanta cike da tsoro da tashin hankali kafin a bayane ta sauke wata nanauyar ajiyar zuciya A hankalce yake kallonta kafin ya karasa dan kusa da ita kadan ya duka gaba dayansa kasa , a sanyaye ya ce" Sai nake jin dar da tsoron hada zuri'a da ke Humaira, Shin Humaira duka wannan rawar jikin da tsoron nan na mutun ne kike bayan takowa kika yi kika shigo wajen nan da ba na muharaminki ba wajen mijin da ba naki ba bayan mai sama na kallonki?" Dara daran idannuwanta ta sauke a saman Fuskr Maina, hawaye ne wasu suka shiga korar wasu A sanyaye ta ce" Maina, zuwana nan ya fi min alkhairi kan ka je gidana, ka rufa min asiri ka fita a harkar rayuwar aurena, Maina kar ka halaka ni" Da karfi ya daki gefen da take zaune da hannunsa a kasa ya zaune gaba dayansa muryarsa da yannayin fada fada ya ce" Wata halakar bayan wace mijinki ya saka ki a cikinta sakamakon son zuciya irin tasa da kugayan halaya? Wace halakar ce ta kai kana raye tare da rashin jin dadin yau bare na gobe? , Humaira ko a musulunci aurenku ba aure bane , ko a musulunci bai halata ku zauna da junnanku ba tunda akoy cutarwa, Humaira dan Allah ki rufa mana asiri mu kai kukanmu wajen malan ya dauki mataki a kan zaman nan" Irin yadda yake maganat, gaba daya Humaira sai ta yi wani irin sakalau cike da bege tana kallonsa, a yau itama wani da namiji ne tsaye a gabanta yana mata fadan abinda ya dameta ita, yana fadan yana cewa abinda ya dametan ya dame su ne, yana nema masu mafita ido rufe? A hankali ta dora hannunta saman nasa tana kallonsa kafin ta lumshe idannuwanta wasu zafafan hawaye masu dumin gaske suka zaryo daga gurbin idannuwanta Muryarta a cen ciki ta ce" Walahi ban san me yake damun uban dana ba, shin menene laifina? Meye ilata? Shin na lalace din da ba zan birge shi ba? Maina ba diyar da muka dora masa, daidai da wuta idan aka kawo yakardarta sai dai na nema na biya, shin Maina shine laifina? Ko dama na sona yake ya aureni ba? Ko kuwa kowani namiji haka yake ne?" Ta karashe tana mai fashewa da kuka sosai irin kukan nan da take so ta yi a rarasheta Jikinsa na rawa ya janyota da karfi ya sakata a cikin jikinsa ya rungumeta runguma mai karfin nan sosai ya sakata a jikinsa kafin idannuwansa a rintse yana girgiza kai ya shiga kokarin lalubar bakinta Kadan ya rage ya hade bakinta da nasa ya ja ya tsaya gabansa na wani irin dokawa numfashinta na sauka a habarsa da dan sajensa yana jin yannayin da ko a da ita kadai keda wannan dama a kansa kafin a birkice ya janye jikinsa a jikinta wanda hakan ya saka Humaira dawowa hayacinta A tsorace ta dago ta sauke dubanta a saman bayansa da ya bata baya gaba dayan tsayinsa ta karewa kallo da irin yadda shedan ke kawata mata shi a idannuwanta kafin ta kara ankara da abinda ke shirin faruwa da ita da shi din baki daya da sauri ta shiga neman hijab dinta dan gaba daya mantawa ta yi cewar jikinta fa ba hijab haka take zaune kusa da shi, duda suturar jikinta sakakiya ce aman itace yau kwonce lame lame a jikin Maina bayan da auren waninsa a kanta? A rikice ta juya wajen kofar yanzun ko nikaf din bata saka ba sai hijab dinta kawai ta kama ta bude kofar ta fice hakan ya juyo da shi ya bi kofar da kallo a hankali ya duke a wajen yana mai dora hannayensa saman kansa a bayane yake fadin" Ya Allahna, wannan wace irin jarabawa ce? ALLAH matar wanina nake so? Idan a da mun yi soyaya ya Allah me kuma ya hadani da son matar da ta haramta a garenu mugun so irin wannan? Ya Allah idan cikin damuwa take kai ka haliceta kai kadai zaka iya fitar da ita, aman me yasa nake jin kamar ni nan na isa na ciro Humairana a cikin damuwar nan mai karfin da take son rikita mata lisafinta? Ya rab kai ka san irin yadda nake yaki da yan iskan abokanan da yake turowa da niyar su zo su so matarsa su yi anfani da ita idan sunna so balema wa'inda suka ci shi a wajen caca Allahna me ya kawoni garin nan na zauna ko dai ni din dan wuta ne da na kasa cire kaina a kanta? Innalilahi wa'ina ilaihi raj'une......" ya ci gaba da astagafari yana murza hannayensa da idannuwansa a zaune a wajen nan, baya tunanin yana iya barin nata, wata masifarma sai da ya ji kaf duniya yanzun ya dauri niyar yakota da dukan karfinsa, shi yana son abinsa so na gaskiya, kuma koma waye mijinta tunda dai ba son Allah ba dan Allah yake tare da ita ba shi zai shiga tsakani, kai ko duniya ta haifa yana son abinsa a haka, ina zaima je ya samu malan wahalar ta isa haka koma me zai faru sai dai ya faru Tafe take tana kallon gabanta kamar wace ta san abinda take yi bayan tafiar kawai take jin tana yi ita din kanta bata san me take tunani ba A yanzun bata boye fuskarta ko gudun kar wani ya ganta ba, a yanzu da Maina ya gama tuna mata cewar wanda ya isa ya bata ko ya hanatama bata ji kunyar tarda kato inda yake dominsa ba sai dan wasu halitun da ya halita? Adaidaitar da ta sha gabanta ne ta sakata jan birki tana kallon bakin dan sahun dake tambar shin tafia ce? Bata iya bashi amsa ba sai tsintar kanta ta yi tsugul a cikon adaidaitar sannan ta yi zuru har ya sadata da wajen da bata taba tunanin wai nan ta nemi da ya kaita ba A daidai lokacin da adaidaitar nan ta ja ta tsaya gaban majalasin Malan idonta idonsa a lokacin ta fara dawowa hayacinta harma ta gane ga wajen da ta saka aka kawota mahaifinta da datijan da suke zaman yama sunna dan tataunawa na rayuwar yau da kulun da kuma taba karatu tsakaninsu wani sa'in wajen ya kaure da yabo manyan datijai su yi ta kirari ga shugaba Idannuwanta ta lumshe zazafan zafin da suke mata wanda sanadiyar rashin zubar hawayen ya hadasa mata ne suka kara sukar mata idannuwan ta kuma budewa ta sauke a kan mahaifinta da ya nufo wajen cike da yannayi na tashin hankali duda bai ainahin nuna ba aman yannayon yar tasa ya saka shi a zulumin tare da tunani da fatan gidan da ya baro lafia sunna cen lafia Dan sahun ne ya ce " Hajia mun iso ki sauka mana na wuce kudinki dari da hamsin ne" Sai dai abin mamakin kamar bata jin me yake fada a lokacin da ta kuma tsatsare mahaifinta da kallo Shi da kansa bai iya yiwa dan sahun magana ba da yanayi na tashin hankali ya ce" Aisha, lafia? Wani ne ba lafia?" A hankali ta girgiza kanta tana kallonsa Hakan ya kara sanyayar da jikinsa ya dan dago hannunsa ya ce" Shin wani ne ya rasu?" Kuma kura masa ido ta yi kafin ta sake girgiza kanta a sanyaye hakan ya saka shi kara dubanta , a sanyaye ya ce" tafi gida gani nan zuwa" domin abu daya ya kara shiga zuciyarsa shine ko sakinta mijinta ya yi? Ko fada suka yi?" A hankali ta mika hannunta ta riko na mahaifinta hakan ya saka shi jin gaban jikinsa du sun jara mutuwa Hannun nasa ya janye ya kali dan sahun ya ce" Ka kaita gidan Malan na Allah kofar mulun " yana fada yana mika masa kudin sannan ya juya ya nufi motarsa shima bayan ya yiwa mutanen salama ya bi bayansu duda sun dan jima da fara tafia Sunna isa ta sauka ta ja ta tsaya tana jin gaba daya duniyar na juyawa da ita, shin me zata ce? Me zata fada masa? Ta ina zata fara? Tsayuwar motarsa ce ta saka gabanta yankewa ya yi mumunan faduwa, sai dai bai fito a motar ba ya umarceta kan ta shiga Shigar ta yi ya shige cikin gidan da ita, direct ya yi bangarensa da motar sannan ya umarceta kan ta zauna yana zuwa Fita ya yi ya je ya tarar da matarsa na gyaran bangaren, cikin nutsuwa ya salameta sannan ya ce da ita baki ne da shi kar wanda ya neme shi Sai da ya tabatar bata nan sannan ya dawo ya kirayi Aisha dake kallon kofar bangaren nasa Jikinta na rawa ta bude ta fita ta nufi bangaren nasa Kanshin turaren da yake anfani da shi wanda ya gama kama dakin ne ya fara dakin hancinta, dakin a tsaftace yake kal kal ga bangaren karatunsa cike da litatafen adini a hankali ta karasa wajen da yake zaune yana kallonta ta tsuguna a kasa kanta a kasa tana ta kokarin gannin ta tsayar da barin da jikinta ke yi Jikinsa a sanyaye ya ce" Salamarki ya yi ne? " Aisha ta dago subanta da sauri ta sauke a kan ni'imtaciyar fuskar mahaifinta wada ta cika da yannayi na tausayinta da zulumin jiran jin abinda ke damunta A sanyaye ta girgiza kanta hakan ya saka shi kara tausasa muryarsa ya ce" Nana, me yake damunki ne? Kin ga na shiga damuwa me ya faru ne? Na ga baku taba tardoni wajen nan ba haka kalau, yannayinki kuma ya nunan tashin hankali mai tsanani , shin me yake faruwa da ke ne? Kin ce min ba mutuwa bace, ba kuma mijinki ya sake ki ba, shin meye mai firgicin da ya faru da ke haka da ya saka ki a cikin firgici irin wannan?" A hankali ta idasa zama, hannayen nata ta dan dago sai kuma ta mayar da su da dan karfi saman kafet din, muryarta ta buda cen kasa kasa a rikice ta ce" Gwarama mutuwa da halin da na tsinci kaina a ciki Abana, gwarama na san gawa ce ni da irin abinda nake ciki Abana, innalilahi wa'ina ilaihi raj'une " sai kawai ta samu kukan da ya ki fitowa ya zo mata ta fashe da shi mai tsananin gaske wanda ya saka mahaifinta rintse idannuwansa yana ta hailala tare da nema mata sauko a cen kasan zuciyarsa Sai da ya gaji da jin kukan nata ya dubeta ya ce" Shin me yake damunki ne? Ya isa haka Humaira me yake faruwa ne? Bayan rashin ciyar da ke din da yake wani abin yake faruwa ne kuma?" A birkice da muryar kukan cen kasan makoshi sannnan da gagawar magana ta ce" Ai wannan kadan ne daga cikin halayarsa Abana, Aba a dukan hukunce hukunce na hakin zamantakewar aure baya bani shi, Aba a zamana da bawan Allahn cen zama ne na yan bariki, ba maganar zargi domin ba zarginsa kawai nake yi ba na tabata cewar halayansa ba na kirki bane, Aba ya kai wajen da karara dan rashin jin tsoron Allah yake nuna min idan ina so na bi wasu dan biyar bukatuna da nasa, Aba ba maganar kishin iyali baya kishina idan harda zan bashi hadin kai shi sai ya nemo min maza!" Da sauri mahaifinta ya rufe bakinsa yana rintse idannuwansa a bayane ya shiga furta" Wa'iyazubillah " Kuma tsura masa ido ta yi tana ta shashekar kukanta ta ce " Abin damuwar shine ashe du cikin gari an san wa na aura wani irin zama muke yi da shi? Ka ga ashe an san wacece ni me nake aikatawa da mijina? Aba ashe a fadarsu an gama sannin wanene shi wani irin zama yake da ni iyalinsa? " Sai ta kara rage muryarta sosai tana kara sada kanta ta ce" Aba a yau sai gani a jikin wani namijin da ba nawa ba?" A zabure ya bude idannuwansa jikinsa ya dauki rawa tuni ga zufa na tsatsafo masa gaba daya idannuwansa sun cika da kwala yana kallonta yana son yi mata tambayar dake son tsayar da numfashinsa dan tsabar firgici da tsoron amsarta yana jin tsoron idan har ta bashi amsar zai rasa dukan wani farin ciki na rayuwa a matsayinsa na malami mai karantarwa wanda ya tarbiyantar da y'ayansa ya kuma saka su a dakin aure harma yake yaki da dukan karfinsa dan gannin sun zauna sun rayu a karkashin inuwar aure sun yi biyaya A fuzge yake son ce da ita'Shin zina kika aikata?' Sai dai sam ya kasa samun hadin kan kalaman bakinsa sai ya zamana yana ta tauna harshensa yana karawa yana kuma son share zufa aman qata sai tsatsafowa take, shin me yake bin rayuwar y'ayan nasa? A kansa kadai yake samun irin wannan jarabawa ko a kan kowama? Menene ya yi birnane da yake ta biyayar y'ayansa? Shi ko matansa waye mai laifi? Ko kuwa kadara ce ta ubangiji jarabawa ce ta indallah? A hankali yana kallonta ya ce" Shin kin aikata abinda zan kaiki kotun musulunci a jefe ki bayan an haka rami an birne ki sai kanki a waje har sai kin rasa ranki dan tarin kaunar da nake maki ko baki aikata abinda zai tarwatsa duniyata da ta iyalina komai tsananin ukubar da kika fuskanta da jarabawa da kika samu kanki a ciki?" A hankali ta sada kanta cike da kunyarsa kafin ta girgiza kanta a sanyaye ta ce" Ban aikata zina ba, Hasalima ko kafin na yi aure ban aikata zina ba Abana , a yanzun ban aikata zina ba a sanina sai dai bara na baka labarin abinda yake faruwa da rayuwata, idan har hakan ya kai matsayin zina zan so a jefeni na koma kabari may yiwuwa dama yar wuta ce ni bani da tsumi bale dabarar da zan hanna kaina afkawa ciki" Tana hawaye, tana shashekar kukan ta shiga labartawa mahaifinta asalin irin zaman da take da mijinta, haduwarta da alhajin nan, da kuma kiran da Maina ya yi mata, zuwanta na farko, irin wayar da suka yi harta da daren da ta samu mesage din budurwar mijinta da irin yadda ta hanna Maina zuwa gidanta, da tarda shi da ta yi a yau har irin rungumetan da ya yi dan rarashinta, ta karashe da fadin" Aba, Maina ya yi kwawar na sameka na sanar da kai, ya yi rantsuwar zai sanar da kai, na tare na hanna, na sha zuwa dan sanar da kai hawayen mahaifiyata na mayar da ni, a yau na ga idan har ban dakatar da haka ta hanyar sanar maka ba, to komai na iya faruwa da ni, dan haka Aba ka zartar da shi hukuncin ko wani iri ne a kaina koda kuwa na jifa ne idan har zan samu sasauti daga irin tawa jarabawar!" Hawaye ke zuba a gurbin idannuwansa tare da wani irin kakarfan yannayi marar musaltuwa Saima ya rasa a wace duniyar yake, ta tsananin bacin ran halayan matarsa na korar yayan idan sun zo tana gudun kar a sakar mata su kishiyoyi su mata daria, ta irin yadda yarsa ta cikinsa ta so shagalta da jarabawar da Allah ya jarabeta da ita, ta irin wulakantawar da mijin yar tasa yake yi mata, ko ta Maina da ya san me ake ciki aman ya kasa zuwa ya sanar da shi har yake gangancin kebancewa da ita bayan su din ba muharaman junna bane ga rauni na soyaya a zukatansu ga shedan a tsakiya ko nasa shi karan kansa da irin sakacin da yake aikatawa na rayuwa da zamantakewar y'ayan nasa? Shin yaya sauran suke rayuwa a gidan mazajensu? Me yake faruwa da su? Da wadinnan din ne kawai ya fito yaya sauran yayan wani dakin? Me suke yi? Me yake faruwa da su? Su dinma iyayensu na danewa ne kar wata ta ji? Yaya rayuwar matan da yake zaune da su a matsayin matayensa? Me suke ji a zukatansu a yanzu haka? Wani irin zama suke da junnansu? A hankali ya saka tafukan hannayensa ya rufe fuskarsa kafin ya saki kukan da yake ji a kan zuciyarsa, hawaye masu zafi na zubar masa cike da tsoron Allah da jin kamar zai bar duniyar dan kunci A hankali ya barta a lokacin da jikinta ke rawa ta rarafo ta dora kanta saman cinyarsa ta saki kukan itama Bai hannata ba, bai kuma tureta ba, hawayensa ke diga a saman gashin kanta wanda hijab dinta ya janye baya sosai a rikice tana juya kanta take fadin" Ban aikata zina ba Aba, walahi walahi ban taba aikata zina ba koda da Maina ne" D'agowa yayi ya kalleta yana shashek'ar kuka ya rik'e hannayenta shima yace "... *Alhamdulillah* 03/11/2021 脿 14:03 - Mom Khalid: 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _*AURE YAK'IN MATA*_ 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _DAGA ALK'ALAMIN_ *SAJIDA* _TARE_ *SAMIRA HAROUNA* _('Yan Mutan Niger)_ _Assalama alaikum masoya 'yan mutan niger, ga wata sabuwa da yardar Allah, *AURE YAK'IN MATA*, hak'ik'a nasan wasu sun san labarin, dan kuwa mun farashi yanayi yasa baku gama ba. To mun dawo da yardar Allah, yanzu zamu ci gaba duba da masoyan da littafin suka samu, saidai wani canji da aka samu littafin zai zama na kud'i ne._ _Duk wata mai aure da ma wacce ba ta da aure ta yi k'ok'arin samun wannan littafi dan zai k'ayatar, zai warware wasu matsaloli na gidajen aurenmu, wannan labari ba wai k'ik'ira bace, zamuyi duba ne da rayuwar da mukeyi tare da mutane mu saka a ciki, hakan yasa zamu kasashi izuwa gida daban daban, kar ku bari a baku labari, indai kana da aure ka karanta zaka samu maganin matsalarka a ciki, idan baki da aure ki karanta zaki d'auki mataki na rayuwarki ta gaba._ _*Farashin mai sauk'i ne* naira d'ari uku (300) kacal, yan niger kuma dala d'ari ne (500)馃憣 zaka samu wannan littafi mai d'ubbin darusa a ciki._ _Domin tura na ka tura ta wannan account *2377403479* zenith bank, Khadija Umar Abubakar. Kuma akwai damar tura kati ta wannan lambar *081-686-594-14* IDAN KA YI TRANSFERT SAI KA TURA SHAIDA TA WANNAN NUMBER 93 81 16 18._ _'Yan niger kuma sai ku tura katin MOOV ko Airtel ta dala dari watau 500 francs ta wannan lambar *94-98-56-52*_ 馃挮鉁� *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*馃専 _(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_馃 鈽� *[ T.M.N.A]* 鈽� 馃摉馃枈锔� https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/ _Bismillahir rahamanir rahim_ 3锔忊儯7锔忊儯 D'agowa yayi ya kalleta yana shashek'ar kuka ya rik'e hannayenta yace "Humaira tashi ki shiga ciki ina zuwa." Kamar bata gane me ya fad'a ba haka yanayinta ya nuna tare da cewa "Abba?" Jinjina mata kai yayi yana jan majina yace "E, shiga ciki wajen mahaifiyarki." Da yanayin tsoro tace "Abba, idan na shiga Mama korani zatayi." Girgiza mata kai yayi yace "Ba zata koraki ba kinji, tashi kije na ce." Mik'ewa tayi jiki a sab'ule ta d'auki jakartata rik'e a hannu ta shiga ciki, saida ya ga b'acewarta yasa hannu ya goge hawayen fuskarshi kafin ya mik'e ya fito, alwala yayi ya nufi masallaci dan gabatar da sallah a jam'i kafin ya shigo gidan. Yana ida sallah bai tsaya azkhar d'in daya saba ba ya fito da hanzari da kuma yanayin b'acin rai a fuskarshi, takalminshi ya saka ya fito a masallacin sai kuma suka had'e da Maina. Da sauri Maina ya durk'usa har k'asa yana gaisheshi da ladabi da girmamawa, daurewa malam yayi sosai wajen shanye komai a fuskarshi suka gaisa ba tare daya nuna masa komai ba, hasalima tambayarsa yake kwana dayawa wanda hakan yasa Maina sakewa dashi sosai, saida suka gama gaisawa a tsanake kafin ya k'ara sunkuyar da kai yace "Malam dama wajenka na zo, ina so ne zamuyi magana akan...Humaira." Sake sauke mishi idon yayi yana fad'in "Humaira kuma? Wani abu ne y'a faru da ita?" Girgiza kai yayi sai kuma yace "Dama malam akan maganar mijin nan nata ne, malam magana ta gaskiya ba mutumin kirki bane da za'ayi alfaharin had'a zuri'a da shi ba, ba wai dan na so Humaira a baya bane zan kawo kushe a kan mijinta, tsakanina da Allah malam nasan mutumin nan sosai, a majalisar wani abokina yake zama inda yake tallata musu matarshi, sirrin gidanshi, sirrin matarshi, sirrinshi shi kan shi duk a faranti yake kasasu yana ajewa tsakiyar yan caca, ta kai ga har ita kan ta Humaira yana tallarta idan da mai buk'ata, gashi ma-nemin mata. Malam wannan bak'in halin na shi yau ya kusa jefamu a halaka ni da Humaira, saura kad'an shaid'an yayi tasiri a kaina, kad'an ya rage mu fad'a kwazazzab'on da babu wanda zai iya ceto mu, malam da aurena nima na kusa na..." Sai kuma ya sunkuyar da kai k'asa sosai yayi shiru, malam dake saurarenshi yana jin jinin jikinshi na sake tsitsikewa, wata kyarma jikinshi ke yi sai gumi dake tsatsafo masa, gaba d'aya komai da kowa juya masa yake jiri na son kwasarsa ya zubar. A cikin mawuyacin halin nan ya ji shashek'ar kukan Maina dake durk'ushe gabansa, kallonsa yayi sosai sai ya ga yana ta share hawaye da tissue d'in hannunshi, da k'yar Maina ya iya gyara nutsuwarshi ya ci gaba da fad'in "Malam ban tab'a zina ba wallahi, kuma ban aikata da 'yarka ba ko yau ma, saidai na tab'a jikinta har na iya rumg..." Sai kuma ya sake fashewa da kuka mai tsanani, malam dai kallonshi kawai yake yana saurarenshi, babban abun farin cikin daya zama magana d'aya ce ta fito a bakunansu shi ne basu aikata zina ba. Cikin kuka sosai Maina yace "Ka gafarceni malam, ka yafe min dan Allah, shi ma mijin na ta yana da hakk'i na nemi yafiyarshi, zan sameshi na bashi hak'uri duk da dai nasan ba kishi ne da shi ba." Shiru yayi yana jiran yaji me malam zai ce, numfasawa yayi da k'yar ya jimk'e hannunshi sosai dan samun kuzari kafin yace "Ba komai, Allah ya yafe mana baki d'aya, amma ka kiyayyi keb'ancewa da duk matar da ba halal d'inka ba, shaid'an na yawo a jikinmu kamar yanda jini ke gudana a gangar jikinmu, hadisi ne sahihi daga bakin manzon Allah (S.A.W), sannan a Alqur'ani ma an fad'a idan har mutum biyy suka had'u, to na ukunsu shaid'an ne, idan su uku ne na hud'un su shaid'an ne har izuwa k'arshen ayar, kaga kenan babu wanda yasan me zai faru, kowa k'addararsa a rubuce take, idan da mummana sai kaga shaid'an ya ingizaku kun aikata aikin dana sani, dan haka a kiyaye dan Allah ko dan gaba." Jinjina kai yayi cike da jin dad'i yace "Insha'Allah malam, nagode sosai." D'an kakaro fara'a yayi yace "Ba komai, Allah yayi albarka, zaka iya tafiya nagode sosai, kuma akan maganarta zan yi wani abu a kai insha'Allah." Da jin dad'i ya sake fad'in "Godiya nake, Allah k'ara girma da lafiya." "Ameen." Ya fad'a a tak'aice yana kallonshi har ya shiga wata mahaukciyar lafiyayyar motarshi ya bar gurin, a zafafe shi ma ya nufi cikin gidan kuma kai tsaye d'akin mahaifiyarsu Humaira ya wuce. Ya sameta ta titsiye Humaira har da ludayi a hannunta da alama doka mata take son yi ko ma ta doka mata d'in dan yanda ta dake kan ta tana rera kuka zai tabbatar da haka, cikin fad'a take fad'in "Ba dake nake magana ba kina jina Humaira? Yaushe ne kika zo nan na maidake? Wai ke kunnen k'ashi 'e dake da ba'a gaya miki ki d'auka Kenan, ke kad'ai ce mai aure a duniya ko kuma dai matsalarki ce ta fi ta kowa?" Malam dake tsaye yana kallonta ne yace "Ke Humaira jeki waje zanyi magana da ita." Da sauri suka kalleshi dan basu ji shigowarshi ba, mik'ewa tayi da sauri tana godiya ga Allah daya kawo shi a lokacin nan t fita, yana ganin fitarta ya bi k'ofae d'akin ya rufe da sakata ya kalli mahaifiyarsu ido cikin ido da yanayi na b'acin rai k'ololuwa da kuma fad'a da masifa ya nunata da yatsa yace "Ke a me kika d'auki duniya ne wai? Me kika d'auki zaman aure? Shin kinsan irin zaman da yaranki ke yi a gidajensu? Me kike tsoro ne da yasa baki son su zo miki da matsalarsu? Haka kawai kina nemen gurb'ata min tarbiyar yara saboda wata banzar ak'idarki marar tushe, ana cewa ciwon 'ya mace na 'ya mace ne, sannan uwa mace tafi uba namiji tausayi da tsayawa tsayin daka akan matsalar 'ya'yansu, amma ke ba haka ba, suna zuwa da matsalarsu saiki koresu ki hantaresu, akan me? Akan wane dalili ne?" Ci gaba yayi da nunata yace "To daga yau karki sake min irin haka, ban damu ba idan duka 'ya'yana sun dawo gabana sun zauna, hakan zai fi min sauk'i ina kallonsu madadin suna gidansu bansan kalar rayuwar da suke ba, sannan ki gaggauta kira min yaran nan dukansu gobe da safe ina son zama dasu." Juyawa yayi zai fita sai kuma ya tsaya ya juyo ya kalleta yanda duk tayi tsuru tsuru yace "Wallahi darajar abu uku tasa na d'aga miki k'afa, ba dan haka ba da sai kin gane kurenki, dan dalilin wautarki 'yata ta cikina zina ta nemi fad'awa." Yana gama fad'a ya fice da sauri cikin hushi ya bar d'akin, sauran d'akin matan na shi ya shiga yace suma duk su kira mishi yaran da safe zaiyi zama da su, babu wacce ta iya tambayarshi lafiya saboda yanayinshi yake, saidai kowace ta shiga tunanin me ke faruwa? Me akayi? Me zai musu? Wane irin zama ne wannan na gaggawa haka? Kowa da wannan zulumin ya shiga kiran yaran yana labarta musu har da uwar gidan ta malam dake da 'ya'ya biyu maza. Su ma yaran saida suka dinga tambayar ba'asi amma maganar d'aya ce mu ma bamu sani ba, ya dai ce yana nemanku. *09:00 na safe* Duk girman falon na malam sai ya cika tap da 'ya'yanshi masu aure, wanda gaba d'ayansu suka zama su goma sha hud'u, Bilkissu mahaifiyarsu Hawa'u na da shida, Karima matar malam d'inta farko ita ma tana da shida hud'u mata biyu maza, sai amaryar dake da guda biyu masu aure sai budurwar dake gabanta yanzu. Malam dake zaune kan kujera ya hakimce yana kallonsu da d'ai d'aya, numfasawa yayi cike da dattako ya fara da fad'in "Nasan dukanku kuna cike da mamakin dalilin da yasa na taraku gaba d'ayanku? To ba wani abu bane face wani al'amarin daya taso min jiyan nan daya kusa kwantar dani a gadon asibiti, hakan yasa na ji cewa lallai akwai buk'atar na zauna daku dan na ji me ye matsalarku? Wace irin rayuwa kuke yi a gidajenku? Wane zama kuke tare da wad'anda Allah ya had'aku zama dasu." A hankali ya shiga sauke numfashi yana maida nutsuwarsa kafin yace "Ina so na ji me yake faruwa, duk wacce tasan tana fuskantar matsala a gidan aurenta yau ina so na ji dan ina so na kawo k'arshen abun, ina so nayi wa tubkar hanci tun wuri, dan bana so alhakinku ya hanani sukuni a k'abarina, bana so na zama lalataccen uba da baya saka ido a rayuwar 'ya'yansa." Babbar 'yarshi ya kalla wacce masha'Allah an manyanta yace "Sa'adatu, ya zamanki da mai gidanki ke tafiya? Duk da dai nasan shekaru sun ja, dan shekara ashirin da d'aya ba kwana ashirin da d'aya bane, ina so ki fad'a min tsakaninki da Allah karki b'oye min komai." Numfasawa Sa'adatu tayi ta kalleshi sai kuma ta kalli yan cikin d'akin, d'an murmushi tayi ta sunkuyar da kan ta k'asa tace "Abba zamana da mijina zama ne da babu yabo babu falassa, yau ayi farin ciki ne gobe kuma ayi bak'in ciki, dama kuma haka rayuwa ta gada, babbar matsalata bai wuce ta kishiyoyi ba da kuma matan 'yan uwanshi da suka had'e min kai suna min iskanci kala kala, amma ni basu dameni ba tunda ba zamansu nake ba, mijina kuma yana iya k'ok'arinsa a kan m没 da yayanmu, gaskiya bayan wannan babu wani abu da zan ce yana min, in kuwa na fad'a to na masa k'azafi." Jinjina kai malam yayi yace "Haka yayi kyau Sa'adatu, Allah k'ara baku hak'urin zama da juna, kuma kamar yanda kika fad'a abokan zamanki ba zamansu kike ba, ki zauna da kowaxe da zuciya d'aya, insha'Allah Allah zai dubi lamarinki." Jinjina kai ita ma tayi tace "Nagode Abba, insha'Allah zan ci gaba da hak'uri." Mayar da kallonshi yayi kan namijin dake bi mata yace "Qassim, kai fa ya na ka zaman da iyalinka? Ina fata dai baka cuta musu ko? Dan hakk'in mace da ka gani tsaf ya ke d'aukar namiji ya jefashi wuta." Sunkuyar da kai yayi shi ma cike da girmamawa da kuma kunya yace "To Abba, ba zan ce ba gaskiya, amma dai nasan ina cika dare sosai a waje wanda hakan baya mata dad'i, sannan kuma..." Shiru yayi yana sosa k'eya hakan yasa malam cewa "Kai nake sauraro, bana son kowa ya b'oye min ne." Cikin shak'ewar murya Qassim yace "Dama...gaskiya ban cika sakin hannu ba, tana yawan yi min k'orafin bana bata isashen kud'in kayan cefanai bare ta samu tayi wani abu dan birgeni, ni kuma matsalata da ita mace ce mai yawan k'orafi da mita, indai na shigo gidan nan ta dinga fad'in na mata kaza yara sunyi kaza an mata kaza." Shiru malam yayi yana kallonshi kamar ba zaiyi magana ba sai kuma yace "Qassim a matsayinka na namiji ya dace ka zama mai kyauta, ita ba aiki take ba kuma ba sana'a ka nema mata ba, yau idan baka bata ba wa zai bata ba? Kana so a kai lokacin da zata fara rok'a a waje ne?" Da sauri ya girgiza kai alamar baya so, dan haka malm ya jinjina kai yace "To ka gani, dan haka sai ka dinga mata kyauta idan Allah ya yassare maka, kai ko da a kud'in cefanai ne ka tabbata jaka d'aya zata mata girki kana iya d'aukar d'ari uku ka bata, idan mai tattali ce zata tattala har ta kula da kanta a cikin wannan k'arin da kake mata, Qassim wani lokacin ma kana sane sai ka bar canji a aljihun kayanka kuma ka ce ta ciro maka kayan wanki da kan ta, idan ta gani ta baka ce mata ta rik'e, idan bata baka ba alamu na tana da buk'atarsu sosai shiyasa bata nemeka da su ba, dan Allah ya dinga gyarawa ka ji ko." Jinjina kai yayi yace "Insha'Allah Abba." Inda duka matam malam d'in suka zuba masa ido suna tambayar kansu kenan da kan shi yake barin kud'in a aljihu sai ya turo yaro yace a ciro kayan wanki a kai mishi, sai kuma suka sunkuyar da kai dan gaskiya ba kullum suke waiwayarshi da su ba. Kallon Nafissa yayi yace "Nafissa ke kuma fa, ya zaman na ku yake tafiya?" D'ora hannunta tayi a goshi ta dafe tana mai jin kunyar fad'in abinda ke bakinta, saidai kuma tana so komai ya zo k'arshe dan ta gaji da zaman barikin da suke da mijinta, yanda d'akin yayi shiru kuma bata amsa ba yasa malam kallonta sosai yace "Nafissa baki ji ina miki magana bane?" Ba tare data d'ago ba tace "Abba ina ji." "Ina jinki." Ya sake fad'a a datse, sunkuyar da kai ta sake yi tana matsar hawaye tace "Abba zaman rashin girmama juna muke, zama muke kamar na jahilan farko, zama ne da babu ladabi da biyayya a cikinsa, zama ne irin na karnuka da miyagun dabbobi." Sai kuma ta sake fashewa da kuka inda Karima mahaifiyarta ta bita da wani mummunan kallo d'auke da mamaki, d'orawa tayi da "Abba baya girmama iyayena, bana tunanin iya sigari kawai yake sha saboda abunda yake aikatawa yafi kama dana mai shan k'waya, idan fad'a ya had'amu zai dinga zagina Uwa da uba, da farko ina k'yalesa amma yanzu saina fara biye masa, Abba haka zamuyi ta zagin junanmu, ta kai yanzu idan ya dakeni ina d'aga hannuna na rama, dakuwa mukeyi sosai da shi a gidan nan idan muna fad'a, idan kuma yace na tafi na bar masa gida bana zuwa sai na ce zaman 'ya'yana nake." Yanda malam ke kallonta ka rantse da Allah yau ya fara ganinta ko kuma ta masa kama da wata aljannar ce, sai ma ya rasae zai ce mata ko ya mata, sai kawai ya ga ta ta matsalar babba ce ba wacce za'a fad'a kai tsaye a wuce ba, girgiza kai yafara yi yace "Allah ya kyauta." K'anen Nafisa ya kalla wanda akayi aurenshi tare da Hawa'u yace "Ilyas kai fa, ya abun ke tafiya? Duk da dai ba jimawa kukyi da auren ba." Numfasawa Ilyas yayi yana kallon mahaifin na shi kamar zaiyi kuka kafin yace "... *Alhamdulillah* 03/11/2021 脿 14:04 - Mom Khalid: 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _*AURE YAK'IN MATA*_ 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _DAGA ALK'ALAMIN_ *SAJIDA* _TARE_ *SAMIRA HAROUNA* _('Yan Mutan Niger)_ _Assalama alaikum masoya 'yan mutan niger, ga wata sabuwa da yardar Allah, *AURE YAK'IN MATA*, hak'ik'a nasan wasu sun san labarin, dan kuwa mun farashi yanayi yasa baku gama ba. To mun dawo da yardar Allah, yanzu zamu ci gaba duba da masoyan da littafin suka samu, saidai wani canji da aka samu littafin zai zama na kud'i ne._ _Duk wata mai aure da ma wacce ba ta da aure ta yi k'ok'arin samun wannan littafi dan zai k'ayatar, zai warware wasu matsaloli na gidajen aurenmu, wannan labari ba wai k'ik'ira bace, zamuyi duba ne da rayuwar da mukeyi tare da mutane mu saka a ciki, hakan yasa zamu kasashi izuwa gida daban daban, kar ku bari a baku labari, indai kana da aure ka karanta zaka samu maganin matsalarka a ciki, idan baki da aure ki karanta zaki d'auki mataki na rayuwarki ta gaba._ _*Farashin mai sauk'i ne* naira d'ari uku (300) kacal, yan niger kuma dala d'ari ne (500)馃憣 zaka samu wannan littafi mai d'ubbin darusa a ciki._ _Domin tura na ka tura ta wannan account *2377403479* zenith bank, Khadija Umar Abubakar. Kuma akwai damar tura kati ta wannan lambar *081-686-594-14* IDAN KA YI TRANSFERT SAI KA TURA SHAIDA TA WANNAN NUMBER 93 81 16 18._ _'Yan niger kuma sai ku tura katin MOOV ko Airtel ta dala dari watau 500 francs ta wannan lambar *94-98-56-52*_ 馃挮鉁� *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*馃専 _(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_馃 鈽� *[ T.M.N.A]* 鈽� 馃摉馃枈锔� https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/ _Bismillahir rahamanir rahim_ 3锔忊儯8锔忊儯 Numfasawa Ilyas yayi yana ballon mahaifin na shi kamar zaiyi kuka kafin yace "Abba ni ita ce ke bani wahala, na rasa gane kan Sadiya yanzu, tunda mukayi aure ta canza gaba d'aya, ta rainani kamar ba mijinta ba, hatta da wankin kayanta ni take had'awa nayi mata, shara ma ni nake yi mata sai tace bata iya wa saboda cikin jikinta, girki wasu lokuta ma ni ke yi ko kuma na siyo mu ci, Abba hatta da..." Sai kuma ya sake sunkuyar da kai sosai kafin ya d'ago yace "Hatta da mu'amular aure wallahi bata yarda dani, haka zata dinga kawo min wasu matsalolinta da dole na hak'ura." Jin ya dasa aya yasa mahaifiyar shi zabura cikin fusata tace "Ilyas, haka ka koma dama ban sani ba? Kai Wace irin lalacewa ce ta sameka daka zauna mace ta rainaka haka? Ba zaka saketa ta tfi gidan ubanta ba?" Wani sak'alau ya kalleta yace "Mama na sake ta? Ina fa son matata, ni wallahi son ta nake a haka, na san duk abinda take na d'an lokaci ne zata daina data haihu." Tsaki taja mai k'arfi tace "Ka ko yi asara wallahi, Allah wadaran na ka ya lalace." D'aga mata hannu malam yayi alamar ya isa, kallon Ilyas yayi sosai sai kuma ya kalli Maryama yace "Ke fa? Nasan dai kinfi fama da mijinki a kan matsalar kishi, shin bayan wannan akwai wata matsalar ne?" Girgiza kai Maryama tayi tace "Abba ba wata matsalar gaskiya, wannan kishi dai ne kuma tun waccen sab'anin da muka samu yanzu abun da sauk'i sosai." Jinjina kai malam yayi yace "Masha'Allah, hakan yayi sosai, dama kuma haka ake so, Allah l'Ara baku hak'urin zama da juna." "Ameen." Ta fad'a tana sunkuyar da kai, kallon Muneera yayi yace "Ke fa Muneera?" D'an gyara zamantz tayi kafin tace "Abba nasha wahala sanda Sagir ya k'ara aure, na yi kuka a d'akina dan nasan ko na zo nan zan koma ba tare da an ji matsalata ba, na d'auki wulaklanci da dama daga gurinshi da kuma amaryarshi, ta had'ani husuma dashi sau ba adadi, amma yanzu komai ya wuce tunda Allah ya tona mata asiri, gobara ta dinga yi a d'akinta har sau uku, Abba ban tab'a tunanin bin ta da sharri ba amma haka Sagir yake kallona a matsayin wacce ke sakawa d'akinta wuta,a k'arshe sai Allah yayi ikonsa ta hanyar tona mata asiri, kuma da kanta da bakinta ta fad'a ba tare da wani ya tilasta ta ba, tunda ya saketa ta koma gidansu yanzu zamana da shi Alhamdulillah, ba wata matsala wallahi." A cen kasan zuciyarsa ya ji wani rashin jin dadi sosai, aman sai ya dake ya kara fuskantarta a sanyaye ya ce" Kin tabata a yanzu zamanki da mijinki bai fi karfinki ba? Ina nufin kina iya ci gaba da hakuri da halayarsa?" Kanta ta gyada tana kara sada kan nata Dubansa ya kai kan wace ta yi sunna wace ta haihu ko wata uku ba'a yi ba kennan yana kallonta yar kishiyar Mama ce wace ta fi fitinarta da habaici da darereku yana kallonta ya ce" Amra, yaya zamantakewarki take da naki mai gidan?" A zabure ta dago ta kai dubanta kan mahaifiyarta wace itama da sauri ta kaleta kafin ta gala mata hararan da ya sakata sada kanta da sauri muryarta na rawa sosai ta ce" Aba lafia kalau nake zaune da Shi" Shiru ne ya ratsa dakin a yayin da mahaifinta yake ta nazartar yadda jikinta yake rawa, a hankali ya dago dubansa ya sauke kan matansa, a nutse yake nazartarsu baki dayansu inda ya sauke dubansa a kan mahaifiyar Amra, irin yadda take girgiza kafafuwanta ya kara dubawa da yadda gaba daya take ta zarar ido mayafin da ta yafa a saman kitson kanta sai janyewa yake baya tana janyoshi tana ci gaba da girgiza dukan alamu na rashin natsuwa na tatare da ita Dubansa ya maida kan Amra a sanyaye ya ce" A sanina ni na haifeki, kuma Allah ni ya baiwa amanarki, shin idan kika boye min abinda yake damunki dan wani dalili daban me kike so ya faru da ke gobe a gaban Allah? Yaya kike so na bada bayanin yadda aka yi na maki rikon da kike cikin damuwar da ban sani ba? Shin rashin ci kike fuskanta, rashin sha, ko rashin sutura? Shin wani hakkinki yake tauye maki ne ko me?" Da sauri mahaifiyar Amra ta ce" Aya malan mai kuwa zai damu Amrana ne? Kaf cikin y'ayan nan waye ya yi dacen auren mai kudi irin y'ata? Kai sheda ne motocinta uku, ni nan kaina kai ka hanna min jan motar da ta kawo min, ba'a maganar tufafi da abinci domin ita mijinta ya iya dauke nauyin abincinta da tufafinta harma ta ba wanda take so, to Malan a nan me zai hadata da mijinta? Ai bata da wata damuwa a je ta gaba kawai" Da sauri maman Ilyas ta ce" To fa wai ba sabanba, to ai dama ta haka ake gane dan haye da wanda yake a ciki tsamo tsamo, wa ya ga tsintuwar rana tsaka" Maman amra ta kaleta ta ce" Ke kuwa da wa kike?" Da sauri ta bata amsa kamar haka" Na kama sunnanki ne? Ko kina son ce min dan kina yar mai wanki ina yar Elhaj Kabiru ne nake son nuna maki cewar ke yar talaka ce kin tsinta a kas?" Da sauri malan ya ce" Duk wace ta kuma buda min baki a wajen nan ta shiga maganar da ban sakata a ciki ba zata sha mamakina, cikin ku dukanku na zaunar da ku a nan ne dan ku ji ku kuma shaida sannan idan da wace laifinta ya kai wajen da na gane zama ne muke na cutarwa sai ta kama gabanta koma wacece domin ni ba zan yarda kowa ya hadani da ubangijina ba!" Dubansa ya maida wajen Amra dake ta share hawaye kanta sade, bata taba wayewa ta kai dare bata ci kuka da dana sannin irin aurenta ba, sai dai baban tashin hankalin irin kudin da mijin nata ke sakar mata ya saka mahaifiyarta kasa sauraronta bale har ta samar mata da mafita, ita a yanzu a zaunen nan da take ta gwamace a ce gawarta ce a ajiye gaban iyayenta, ta yi matukar dana sani da zuciya da son ta nuna ta fi yan uwanta mata komai ya saka ta yi dandaja da rayuwarta har ta kaita da yarda da abinda Allah ya hanna take aikatawa ido rufe tana yarda gashi a yanzu ita kanta bata san me yake damunta ba, gaba daya wasu irin kuraje ke dan feso mata a wajen wai ita mai zama da shi ita mai son abin duniya Fashewar da ta yi da kuka mai karfi ya saka mahaifiyarta fara karkarwa tana jin gabanta na tsintsinkewa yana faduwa, yau ita idan Amra ta fadi maganar nan a nan ai shikenan komai ya kare mata, ba ita ba wani tunkaho a gaban sauran har y'ayansu, babar matsalarta maganar malan na wai mace ta kama gabanta, yo ita ta kama gabanta ta je ina? Allah ya sawake Usaina ce ta tare yaron tana kallonta cike da tausayawa, nana Maryama na kallonta itama baki dayansu da sauran y'ayan kowace na dubanta cike da tausayawa kafin gaba dayansu su ji kamar zuciyarsu zata buga a lokacin da ta fara magana kamar haka" Aba, Aba tun bayan satin aurena Aba ya fara nuna min, Aba na kiya ya fatatakeni ya nuna min ko haka ko na bar masa gidansa domin ba ni ya fara aure ba kuma ba ni zai kare da aure ba, na tikice domin a lokacin da karfi ya so kwata hakan ya saka na gudo na sanarwa mamanmu, a lokacin ya min kyautar motar nan da kudade masu yawa, a haka mama ta zazageni ta ce koma me yake so na bashi ai mijina ne ya isa da ni, Abana na nuna mata cewar Allah ya haramta ya hanna hakan ba kyau saduwa ta haka, sai dai tashin hankalin sai mamanmu ta nuna min misalan da a lokacin gaba daya sai na ga dan wannan dan take dokar ai karamin haramci ne na take , wasu dubai suka take wasu nasu ya take nawa ya hadiye ya kora da ruwa kuma yana zaune kalau, ko ba komai a gidanmu idan na kasance na fi kowa ai na abinda ya kai haka....." Sai kawai ta kara fashewa da wani irin kuka tana kakanme Hawau dake kusa da ita tana kallonta cike da rashin fahimta domin ita fa sam bata gane meye nufin zancen ba Malan dake ta kokarin mayar da hawayen dake son zubo masa ne ya buda bakinsa a sanyaye yana kallonta ya ce" Me ya faru Amra? Me kika aikata? Wani laifi ne kika dauka a karami ya yi girman da ya fi karfinki?" Amra dake kuka sai girgiza kanta take ta rasa me kuma zata ce Malan a hankali ya kai hannunsa ya share hawayensa muryarsa na rawa ya ce" Shin ta hanyar da Allah ya haramta mutun ya zowa matarsa mijinki ke zuwar maki?" Da sauri Hauwau ta kaleshi a tsorace sannan ta kalli Amra da ta kai kanta kas ta dora tana kara fashewa da wani kukan cike da jin kunyar mahaifinta da kannenta da yayarta , da iyayenta mata, da dana sannin rayuwa A sanyaye Aba ya kuma budar bakinsa yana cijewa sosai yana ciro maganar yana karra tsareta da duba ya shiga fadin" Shin y'ayan nan nasa ne ko ba nasa ba?" A hankali ta budi bakinta bayan salalamin iyayensu da kukan yan uwanta harda sauran mazan biyun ta shiga fadin" Nasa ne, daga baya bayan ya gama mayar da ni jaka na nuna masa idan ban haihu da shi ba ba zan zauna da shi ba, sai a lokacin ya amince da maganar haihuwar" Aba ya kara lumshe idannuwansa yana jin tamkar jinninsa na hawa sosai A hankali ya kuma share hawayensa yana dubanta kafin ya mayar kan Husaina ya ce" Yaya maganar shaye shayen mijinki?" *Alhamdulillah* 03/11/2021 脿 14:04 - Mom Khalid: 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _*AURE YAK'IN MATA*_ 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _DAGA ALK'ALAMIN_ *SAJIDA* _TARE_ *SAMIRA HAROUNA* _('Yan Mutan Niger)_ _Assalama alaikum masoya 'yan mutan niger, ga wata sabuwa da yardar Allah, *AURE YAK'IN MATA*, hak'ik'a nasan wasu sun san labarin, dan kuwa mun farashi yanayi yasa baku gama ba. To mun dawo da yardar Allah, yanzu zamu ci gaba duba da masoyan da littafin suka samu, saidai wani canji da aka samu littafin zai zama na kud'i ne._ _Duk wata mai aure da ma wacce ba ta da aure ta yi k'ok'arin samun wannan littafi dan zai k'ayatar, zai warware wasu matsaloli na gidajen aurenmu, wannan labari ba wai k'ik'ira bace, zamuyi duba ne da rayuwar da mukeyi tare da mutane mu saka a ciki, hakan yasa zamu kasashi izuwa gida daban daban, kar ku bari a baku labari, indai kana da aure ka karanta zaka samu maganin matsalarka a ciki, idan baki da aure ki karanta zaki d'auki mataki na rayuwarki ta gaba._ _*Farashin mai sauk'i ne* naira d'ari uku (300) kacal, yan niger kuma dala d'ari ne (500)馃憣 zaka samu wannan littafi mai d'ubbin darusa a ciki._ _Domin tura na ka tura ta wannan account *2377403479* zenith bank, Khadija Umar Abubakar. Kuma akwai damar tura kati ta wannan lambar *081-686-594-14* IDAN KA YI TRANSFERT SAI KA TURA SHAIDA TA WANNAN NUMBER 93 81 16 18._ _'Yan niger kuma sai ku tura katin MOOV ko Airtel ta dala dari watau 500 francs ta wannan lambar *94-98-56-52*_ 馃挮鉁� *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*馃専 _(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_馃 鈽� *[ T.M.N.A]* 鈽� 馃摉馃枈锔� https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/ _Bismillahir rahamanir rahim_ 3锔忊儯9锔忊儯 Husaina dake hawaye cike da rikicewar zuciya da mamakin halaya irin na wasu mazan da tausayin yar uwarta da mahaifinsu ta sada kanta a hankalo ta ce" Abanmu, Alhamdulilah , halayansa irin na yan shaye shaye ne, idan yau yana cikin lafia gobe sai ya sha, idan har ya sha din yakan yi zage zagensa ne, ya yi amaye amayensa, idan ban kula shi ba sai ya yi ya gama ya yasu ya yi barci, idan kuwa na kula shi a nan zai kama zagina ta uwa ta uba, a cikin irin wannan musayar yawun ne na samu saki biyu a yanzu saki daya ne tsakanina da shi wanda tun shan da ya yi shekaran jiya yake jin tsoron haduwa da ni wai kar na ce ya sakeni, zan iya cewa na kara kaiwa Allah kukana daga lokacin da na ga mashayin da ya dawo normal, ya jima yana sha tun y'ayansa na sa'anina, a yanzu ya zama mutun cikake ya daina sha, idan har da rabon mu zauna har karshen rayuwarmu da mahaifin yaron nan zan ci gaba da zama da shi ina fadawa Allah, na tabata jinkirin cikar amsuwar adu'a ba mantawa da bawa bane, aa, tanadin mafi alkhairi ubanhiji ke masa, idan har sai mun sha wannan wahalar zamu dore aure igiya daya dake tsakanina da shi tana iya zama ginnin karfen da zata kaimu har karshen rayuwarmu" Kansa ya ringa gyadawa yana ta sauke ajiyar zuciya kowane yana masa waje yana ajiye shi ya karra maida duban kan sauran Daya bayan daya yake masu tambayoyi kuma yana samun amsoshin tambayoyinsa har kan sauran mazan uku wanda a cikinsu biyun nan alkhairin zamantakewarsu da iyalansu suka fada dayan ne yana budar baki ya ce" Aba, ni bama zan bari ta raina ni irin na ilyas ba, ina zaune da ita tana min biyaya dan dole ta min biyaya ni walahi idan ta kawo min raini ba zan dauka ba sai dai na salameta na auri wata kar wani ya shiga hakkin wani!" Malan ya jima yana kallonsa kafin ya cire dubansa a kansa ya maida kan Hauwau da gaba daya ta bi ta sure, a yau ta gama saranda ta gama ajiye du wani makaman yaki kai ita a yanzun tsorone ya shiga cikin zuciyarta, gaba daya ta gama tsorata kuma so take ta san wani abu Aba ne ya kara dubanta da muryarsa cike da kamala a sanyaye ya ce" Autana shin yaya zamantakewarki da mai gidanki take?" A hanakali ta rarafa ta karasa kusa da mahaifin nata kafin ta rike hannunsa sai kuma ta karra kallon yayunta a sanyaye ta ce" Abana, wai daga an yi auren ne ake samun mazajen mazu irin halayen nan ko sai daga baya suke bilo da halayan? Ka ga dai shi Bashir yanzun wollah da sauki sosai nima na gane gaskiya na daina fita mun daina fada, to Abana kar a je sai daga baya ya dawo min monster ya ringa wulakantani" Mahaifinsa ya sauke ajiyar zuciya kafin a hankali ya fan matsa hannunta yana girgiza mata kai ya kuma bin y'ayansa da kallo sannan ya karra gyara zamansa sosai yana kallonsu ya ce" Alhamdulilah, Alhamdulilah " Ya karta sada kansa kafin ya dago yana dubansu ya ce" dukan musulmi mai imani ya dace ya kasance mai yiwa Allah godiya a dukan yannayin da ya samu kansa a ciki, bale irin namu yannayi" Ya kuma kallonsu ya kata gyara zamansa yana fadin" ba isata, ilimina, arziki, ko wayona ne ya saka Allah ya nusar da ni halin da nake ciki na yin sake da rayuwar y'ayana bayan aure, ko dan ina ganninku a cikin kyakyawan yannayi ne ya saka nake tunanin a zaune kuke kalau sai yan abubuwan da ba za'a rasa wa'inda ba wai a iya zamantakewar mata da miji suke samuwa ba ko tsakanin y'aya da iyaye dole ka yi biyaya idan kana son jin dadin zama?, kai yau rayuwa ko da wanda kuke gaisawa sai ka ga shedan ya yi aikin d aya fi kwarewa a ciki watau hada rigima bale zama na miji da mata mai cike da lada dole zai sadado ya baje dukan basirarsa wajen gannin ya yi aikinsa daidai yadda ya dace" Idannuwansa ya rintse kafin ya bude ya kuma dubansu ya ce" Nama rasa me zan yi tunani a kai, shin ni ne mai yiwa iyayenku mugun rikon da har ya fado kan y'ayana ko kuwa tawa salon kadarar ne?" Ya karashe yana kallonsu su dukansu hakan ya saka Hauwau ta dora kanta a gefen kafarsa dake nanade tana kara rike hannunsa wai ita a nan so take ta hanna masa jin ciwo domin karara yannayi na rashin jin dadin zuciya na damunsa A hankali ya kara sada kansa yana fadin" Ba abinda ya gagari Allah, kuma na gode masa da ya tsayar da matsalar iyalina ta hanyar fargar da ni hakan na nufin muna da sauran dama ta zuwa mu karra kadaice kanmu mu karra sada kanmu mu yi ta istighfari ta yadda zamu ji sanyin matsalarmu baki daya" Dubansa ya kai kan Amra, a sanyaye ya ce" Allah ya baki lafia, zamu je asibiti a doraki a kan maganin da ya dace a hankali idan da rabo sai ki ga Allah ya baki lafia, aman fa idan har kin yarda aurenki ya mutu ba shi ya mutu sai dai idan kin gama ida kin samu lafia an tabatar bakya dauke da wata malatin sai kuma mu yi ta fadawa Allah kam ya baki miji na gari, ....." ya dan kara sanyayar da muryarsa ya ce" Shin kin amince da haka Amrah?" Da sauri take gyada kanta tana kara dora kanta a cinyar Nana Maryama tana ta kukanta ita kuwa tana shafa gashin kanta a hankali tana dan kara dadabata Malan ya kuma dubansa kan Humaira itama a sanyayen ya ce" Humaira, shin kema kin yarda ba aurenki? " Da sauri take gyada kanta itama kafin ya dora da fadin" a cikinku y'ayana da na haifa ba wace zan takura a kan hukuncina a kanku, kamar yadda na kasance mai laushi hakan ce zata ci gaba, sai dai ku sani zan sanar maku ayar Allah a kan lamarin rayuwarku sannan zan ci gaba da rarashinku, sai dai ba zan ci gaba da ciyar da ku daga samun da nake da fatar na aurar da ku ba, ba zan ci gaba da tufatar da ku ba, ba kuma zan ci gaba da take lamura dan kawai ku zauna a dakunnanku ba, ......a duniya baban burina shine na budi ido na ga kowace a dakin mijinta, sai dai idan har auren ya taka ya kai matakin da ya zamo haramun zan fi burin kasantuwarku a karkashin kulawata har Allah ya baku malamuncinku har karshen rayuwarku ko kuwa ni ko ku ku salaci gawata!" Sosai idannuwansa ke kara nauyi ya ci gaba da fadin" Akoy mazaje masu jin tsoron Allah, sosai akoy mazajen da suke da adalci wa'inda koda ana zama na rashin dadin to fa dadin ya fi yawa dan sabani na yau da gobe kuma dole sai da shi ake gane zaman na Allah ne shedan na ciki tsamo tsamo so yake ya lalata, ire iren mazan nan zan iya cewa za'a iya jure zama da su a fukan yannayi Allah shine mai yi sai ka ga an kai ga ci, bi ma'ana an hayayafa an tsufa cikin zama na aminci, aman kuma akoy wasu mazan da tsabar shagalta da jin dadin duniyar har suke tsokalar adinin, suke taka dokar ko a tunaninsu sun kauro ne Basa tunanin zasu yi kaura a kowani lokaci sun shirya ko basu shiryawa hakan ba?...... wadinnan bai dace a kama masu ba, bai dace a masu sarauta ba......." Makan ya dafe gaban goshinsa da dayan hannunsa ya ce" Kai sam bai dace a ciyar maka da mata ba, na kula ciyar masu da maya da ake shi ke saka su aikata lamarin da da ace bakina ya iya zagi da na kamanta irin girman zagin da ya dace da badalarsu" "Humaira, Allah ya maki albarka, kin ji? Sai dai kuma na hanaki kula MAINA, koda kuwa kina cikin zawarci ne ba zan lamunce maki aurensa ba!" A tsorace ta kalli malan, sai dai kallon idannuwanta da yake tar tar ya sakata saurin sada kanta tana jin yadda ruwan jikinta ke neman yi mata tawaya ya kare kaf bayan lafia take , a hankali ta ringa jin zafi na adabarta kafin ta dora kanta saman cinyarta tana jin numfashi na mata kadan ga zuciyarta na bugawa a casa'in Aba ya kuma kai dubansa kan Husaina , murmushi ya yi mata wanda da gani dan ya karfafa mata gwuiwa ne kafin ya ce" tabas a yanzu zan iya cewa lamarin mijinki ya dawo muguwar larurar da yake neman uzuri, ba ta yarda bawa baya tsintar kansa, walau dadi ko wuya ne ya saka shi a hakin maye?, Allahn da ya hakice shi shi ya san yaya nashi karshen yake, dan haka zamu tayaki da adu'ar idan mai shiryuwa ne Allah ya shiryar da shi tun kafin lokaci ya kure masa ku dawo ku zauna lafia ke da mijinki da y'ayanki, sai dai ina so ki sani komai son da yake maki idan ya cike sakin daya da ya rage kika boye dan kema kina sonsa zaku yi zaman haramci ne, Namiji dan maye ba mahaukaci bane maye ne yake yi!" Ya karra kallon rukayya itama ya tausasa harshensa ya ce" Haba Rukayana, taimakawa a zamantakewar aure ba laifi bane, aman da zarar kin nuna masa kina da shi zai janye hannayensa bale a mazajen nan naku na zamani da basa anfani da abinda Allah ya dora a kansu na hakin matayensu sai son kansu ya masu yawa su sakarwa mace komai bale idan ma'aikaciya ce ya zamana ita zatana yiwa kanta sutura gyaramegyare na mata harma shi dinma ya yi jiran a bashi wani abin?" Aba ya karra yin murmushi yana dan girgiza kansa ya ce" Ba zan ce da ke ki rike naki ba, sai dai zan ce da ke ki yi kokarin da nan gaba ba zai bara maki ciyar da ku a hanninki ba, sannan ki yi ta adu'a kina sanarwa Allah ya sanyayawa mijinki taurin hannun nan ko dan gaba" Itama amsawar ta yi cike da gamsuwa , daya bayan daya ya ringa bin kowace ba tare da ya manta da damuwar kowace ba komai kankantarta yana fada mata abinda ya yankewa rayuwar cikin hikima da neman mafita kafin ya dire kan manir yana kallonsa ya girgiza kansa ya ce" Watau kai da Allah ya baka dama ko? Kai ba ruwanka ka san dole ta yi maka biyaya idan ba haka ba ka salameta ka kawo wata?, to bara ka ji, y'ayan mutane ne, iyaye gare su, uwa uba bayin Allah ne wa'inda idan har ka zalince su wanda ya halice su zai iya saka masu ta kowace hanya, walau hanyar y'ayanka ko na mahaifiyarka, a zamantakewarku na aure ka ringa yi kana jin tsoron Allah, ba dan Allah ya ce itace a kasanka ba shine yake nufin baiwarka ce da zaka wulakantac kaima idan ka wulakantata to Allah zai kama ka ka ji Munir, mace ba takalmi bace, sannan idan kana son nunawa kana da damar mayar da ita hula ka cirw ka cenza a lokacin da kake so ka ringa yi kana tuna yan kannanka, da kuma y'ayan da zaka haifa, kai koda du baka damu ba ka tuna mahaifiyarka domin Allah zai kamaka ta hanyar da zaka fi jigata" A hankali ya maida kan Hauwa ya karra kama hannunta ya ce" Autana." A hankali ta dago kanta bayan ta gama yin shabe shabe da hawaye a fuskarta tana kallon mahaifinsu Murmushi ya sakar mata ya ce" Menene na kukan kuma?" Hauwau ta kara gashewa da kuka tana karra rike hannunsa da kyau ta ce" Aba, kamar duk matsalar duniya a gidanmu ta karr, Abana kamar baki daya yan uwana na cikin matsalar da ta fi ta kowa kuma sai nake tsoron ni yaya tawa rayuwar zata kasance gobe?" Murmushi ya yi yana dan girgiza mata kansa ya ce" Aa mana maman manya, haba mamana, kar na ga karaya a idannuwanki yar albarkana, ko daya ba duka matsalar duniya take kanmu ba, haka kuma ba kowa muka fi matsala ba, idan kika ji damuwar wani kanki ba zai iya dauka ba, wata damuwar idan kika jita sai kin yi tunanin ko tsokanarki ake yi? Duba da idan kika ga mutun ras a tsaye kan kafafuwansa , wannan ba komai bane, matsala idan ba'a santa ba ko an santa ana karra tayata ne take kara daukaka, da zarar an fuskanci ubangiji komai mai sauki ne Anmyna, sannan kin ga zamanki da Bachir? Ki yi ta fadawa Allah ya ci gaba da hadaki da alkhairinsa sannan ki yi ta biyaya kina ta kara faranta masa, ba zai sauya na har sai in ke ce kika cenza shi da munana halaya" Ajiyar zuciya kawai take saukewa har sai da ya karra nutsuwa kafin ya dora nasiha, sosai yake masu nasihar da janyo ayoyi yana basu fasara, a hankali har ya ha du sun samu dan sasauci a kuncin kafin ya masu adu'a su shafa sai kuma ya salamesu Su dukansu sai suka nufi daki daya matan, mazan kuwa suka fita suka yo cirko cirko sunma kiran fitowarsa cike da nadama, Ilyas ne kawai yake da kwarin gwuiwar irin nasihar da abansu ya masa na cewar ba laifi bane tayata aiki koda bata dauke da ciki bale da lalurar ciki, aman hakan ba yana nufin ta mayar da abin dole bane duba da shine mai kawo shinkafa, su fahimci junna ta yadda zasu ji dadin zama harma ya ce da shi idan ta ki aminta da hakam zai hada su ya masu nasiha har ta gane Sai da ya rinyse idannuwansa kafin ya iya mikewa daga zaunen da yake ya yi ciki wajen tufafinsa hakan ya sa suke kallon kallo tsakanin matan duba da irin yadda ya yi watsi da su baki dayansu ya gama tataunawa da y'ayansa bai masu kwakwarar maganar da zasu samu gamsuwa da nutsuwar zuciya ba A hankali ya fito rike da jakarsa ko kallon inda suke bai yi ba ya fice a dakin da makulin motarsa ya fita baki daya a gidan ya shige motarsa bayan ya salami y'ayansa kafin ya nufi wani gidansa da iyalinsa basu san da zaman gidan ba ya shiga bayan ya yi adu'a ya zuba tufafinsa da kayan karatunsa, ya dauri aniyar zai masu kaura, zai kaurace masu na iya adadin lokacin da zai gamsu cewar sun nutsu irin nutsuwar da zai iya ci gaba da zamantakewar aure da su (Lah malan ya yi yaji馃檲馃ぃ) Kadiri da Leila Jinya ta yi sosai na dan lokaci kafin take samun lafia a saketa ta koma gida A wannan karron shi yake dan baya baya da ita sai dai wani ikon Allah irin yadda ta riga da ta fara sabawa da jaraba harma take son finsa abin na neman gagara domin tarda shi take ta motsa shi sosai da kyar yake guduwa dan likita ta fada ta karra ya barta ta huta ta yadda idan ya kuma zo mata ba za'a samu matsala ba Yauma kamar koda yaushe tana zaune saman kujera ta rafka tagumi tana ta gwada kiransa aman ya ki shiga a lokaci daya zufa ta gama wanketa , ita fa a yanzun bukatarsa take kai a yau idan bai sakata ta ji sasaucin damuwarta ba akoy matsala walahi! A daidai wannan lokacin yana zaune ne a office din likita sunna magana Murmushi likitar ta yi ta mike ta yi wajen kofa ta datse kofar da ky sannan ta juyo wajen da yake zaune yana layse kiran matsarsa cike da tausayawa , yana matukar bukatarta, tsabar son kasancewa da ita ne ke saka shi kaurace mata, yana son ta samu lafiar da zata anfani kantama ba wani ba, hakan ya sa sosai yake baya baya ta yadda ba zai mata rikon da zai saka sandar da ta gama yi masa tsaye kikam a cikin ramin turminta ya daka ya jijiga tarugun dake ciki ta yadda zata haukace ta rasa hanyar bi dan numfashi mai kyau. *Alhamdulillah* 03/11/2021 脿 14:05 - Mom Khalid: 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _*AURE YAK'IN MATA*_ 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _DAGA ALK'ALAMIN_ *SAJIDA* _TARE_ *SAMIRA HAROUNA* _('Yan Mutan Niger)_ _Assalama alaikum masoya 'yan mutan niger, ga wata sabuwa da yardar Allah, *AURE YAK'IN MATA*, hak'ik'a nasan wasu sun san labarin, dan kuwa mun farashi yanayi yasa baku gama ba. To mun dawo da yardar Allah, yanzu zamu ci gaba duba da masoyan da littafin suka samu, saidai wani canji da aka samu littafin zai zama na kud'i ne._ _Duk wata mai aure da ma wacce ba ta da aure ta yi k'ok'arin samun wannan littafi dan zai k'ayatar, zai warware wasu matsaloli na gidajen aurenmu, wannan labari ba wai k'ik'ira bace, zamuyi duba ne da rayuwar da mukeyi tare da mutane mu saka a ciki, hakan yasa zamu kasashi izuwa gida daban daban, kar ku bari a baku labari, indai kana da aure ka karanta zaka samu maganin matsalarka a ciki, idan baki da aure ki karanta zaki d'auki mataki na rayuwarki ta gaba._ _*Farashin mai sauk'i ne* naira d'ari uku (300) kacal, yan niger kuma dala d'ari ne (500)馃憣 zaka samu wannan littafi mai d'ubbin darusa a ciki._ _Domin tura na ka tura ta wannan account *2377403479* zenith bank, Khadija Umar Abubakar. Kuma akwai damar tura kati ta wannan lambar *081-686-594-14* IDAN KA YI TRANSFERT SAI KA TURA SHAIDA TA WANNAN NUMBER 93 81 16 18._ _'Yan niger kuma sai ku tura katin MOOV ko Airtel ta dala dari watau 500 francs ta wannan lambar *94-98-56-52*_ 馃挮鉁� *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*馃専 _(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_馃 鈽� *[ T.M.N.A]* 鈽� 馃摉馃枈锔� https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/ _Bismillahir rahamanir rahim_ 4锔忊儯0锔忊儯 Bai ankara ba yana tsaka da tunanin matarsa kawai yaji likitar nan kwance a bayanshi ta d'ora hab'arta a saman kan shi, hannayenta kuma duka ta zubasu a k'irjinshi tana neman b'alle masa botiran rigarsa shemise, a zabure ya mik'e ya juyo ya fuskanceta, tsananin mamaki ne ya bayyana a fuskarshi sanda yake m fadin "Subhanallah! Li..likita?" Sake matse masa wuri tayi ta d'ora yatsarta a saman labb'ansa tana kashe masa ido da karairaya tace "Shiiiii! Kayi shiru kawai, ni zan iya, ka zuba ido kawai ka gani." Tsigar jikinsa ne ta fara tashi ya fara jin wani yam yam a jikinshi, watak'ila ko dan yana cikin tsananin buk'atar hakan ne shiyasa tayi tasiri a kan shi ta hanyar kashe masa duk wata gab'a mai motsi a jikinsa? Ido kawai ya zuba mata yana kallo cikin k'warewa da iskanci ta fara b'alle masa botiran da d'ai d'ai har saida ta rabashi da rigar, cikin salon karuwanci ta sake waro ido tana kai hannunta kan k'irjinta tace "Wow! Wallahi ka had'u, komai na ka..." Harshe ta zuro tare da lashe labb'anta tace "Abun birgewa ne." Da sauri ta sunkuya k'asa tana kakkarwar cire masa d'amarar k'ugu, da d'an k'arfin daya rage masa ya cabki hannunta yana kallonta, d'aga idonta tayi daga durk'ushen wani kallo mai rikitarwa tace "Ashhhhh! Wai me? Um um! Bana so gaskiya, ka daina." Lumshe ido yayi da k'arfi saboda yanda ta masa maganar, cikin sand'a ta shiga zare masa d'amarar saida ta b'alle amma bata cire mishi shi ba, a hankali ta ja zip d'in shi k'asa ta cire, hannu ta zura cikin wandonshi wanda Kader ke jin haka kamar tafiyar maciji sai ya shiga ja baya ita ma tana bin shi a durk'ushen. Tana cirota gaba d'aya ta saki wata marainiyar k'ara tana yarfe hannayenta tana kallonshi cikin shagwab'a ta shiga fad'in "Wayyo! Wayyo Allahna! Baby, ka ganka kuwa? Wayyo gayen nan zai kasheni." Zunbur ta mik'e tsaye ta tallabo kumatunshi yanda yayi galala yzna kallonta da mamaki da kuma tsoron abinda ke neman shirin faruwa da shi, cikin azarb'ab'i tace "Baby zaki ci ni? Dan Allah kar ka ce a'a kaji, wallahi irin ka nake nema, kaga ni zan zamo maka yanda kake da buk'ata, ka amince ka ji Baby na." Kafin yace wani abu kuma sai ta sulale k'asa ta sake rik'e soldiershi da tayi k'ikam tana hararenta, harshenta ta fito da shi ta d'ora a...(Allah ka kare mana mazzjenmu daga tarkon irin wad'annan matan, Allah kuma kasa a k'addararsu babu ta zina, dan musiba ce kuma bashi ce.) Sosai t samu akalarshi a hannunta tana sarrafashi inda shi ma ya biye mata kamar wata matarsa ta sunna, a gurinta hakan ba komai bane dan ta saba inda sabo, saidai shi din duk da yana cikin halin buknatuwa da karb'ar sak'onninta bai hanashi tuna cewa abinda yake yi ynzun ba za'a iya yi da 'yarsa, haka kuma za'a iya yi d matarsa, idan haka ta faru kuma ya zakayi? Wannan tambaya ita ta dawa da shi daga duniyar masha'arsu ya zabura kamar ta gaura masa mari, yanda ya shiga kyakyabta ido yana kallonta a k'yamace tare da jin wani amai na taso masa na b'acin rai ya sakata ja baya tana kallonshi. Cikin in'ina ta so fad'in "B芒..b..." Nunat yayi d yatsa a mugun kausashe ya bita da kallon daya sakata jin futsari, dole tayi shiru tana satar kallonshi har ya gama saka kayansa tsaf, hanyar fita ya nufa bayan ya d'auki wayarsa ya juya, sai kuma ya tsaya ya juyo ya kalleta cikin d'acin murya yace "Da kin b'atar dani yau na aikata abinda ni da iyalina zamu k'are rayuwarmu cikin nadama, da ba zan tab'a yafe miki ba har abada." Haka ya fice a asibitin cike da nadamar zuwanshi asibitin da kuma had'uwa da likitar nan dake neman raka rayuwarshi izuwa kwazazzabon da ko zamanin samartaka bai fada ba. *Gidan Malam* A wani hargitse ya zo musu gidan babu nutsuwa da kamala a tare da shi, dan haka ko da yace yana neman Humaira idan tana nan Mama ta ce ta je ta same shi a can, fitowa tayi da hijab d'inta ta tsaya gabanshi tana kallonsa cikeda k'yalarsa da jin haushi da takaicinsa. A wani zazzare kamar wanda ya sha k'waya cike da nuna halin bariki ya tsareta da ido yace "Ke Humaira wannan wane kalar rashin mutumci ne? Me kike yi a gidan nan kin bar yaro a can? Me akayi? Yaji ne kikayi ko me? Wani abu na miki?" Kallonshi tayi daga sama har k'asa, zata iya rantsewa da Allah bai yi wanka ya fito ba kuma da kayan jikinshi ya kwana, dan sun mummurd'e kamar an cirosu a bakin kura, k'afafunshi sunyi fari kamar ya shiga gidan plawa, sai ta k'ara jin wani tsanar kan ta ma da shi gaba d'aya. D'auke kanta tyi tace "Na gaji ne Aminu, na ga zamana da kai yana neman kai ni ga halaka, shiyasa na gaggauta zuwa gidanmu dan ba zan so na fad'a mugun hali ba akan namijin da bai san waye shi ba ma bare y'a san wani." Da mamaki ya kalleta yace "Ke Humaira ni ne Aminu yau? Wani irin hali ne zaki fad'a mummuna kuma?" Sake d'age masa kai tayi tace "Idan akwai wani abu mai mahimmanci da kake son fad'a min ina jinka, idan kuma wannan shirmen ne to ban da lokacinshi gaskiya." A hassale ya matsa daf da ita yana fad'in "Ke Humaira wai me kike ji da shi ne? Ya zan zo dan muyi magana kina fad'a min ina shirme?" Kallonshi tayi gaba da gaba cikin jin haushi da son amayar da abinda ke ranta tace "Na fad'a Aminu, na fad'a na ce ka yankani, me zakayi? Dukana? To bismillah, lusarin namiji kawai da bai san me yake ba, wallahi na yi nadamar zama matarka, nayi nadamar had'a zuri'a da kai da har na haifi wanda zai kiraka da Abba, kai baka cancanci zama ko d'an uwan wani ba bare mahaifin wani, baka san me kake yi ba, baka san ciwo da zafin kan ka ba." Saida ta sake matsawa daf da shi tace "Aminu ka ji da kyau, wallahi da rayuwa da kai gwara da dabba ko alade, kuma Abba ya ce na sanar maka ka bani takardata tun muna ni da kai, idan har baka bayar ba to ka sani shi kam alk'ali ne zai shiga tsakani na da kai, jahili kawai." Ta fad'a a hassale ta juya ta shige gidan, sororo yayi yana kallonta, galala ya bita da kallo kamar yanzu ya ganta, ya d'auki minti ashirin shi kad'ai tsaye kafin ya girgiza ya juya gabanshi yana kallon k'ofar fita. Nuna kan shi yaayi yace "Ni! Ni Humaira ta zaga son ranta? Ni ta fad'awa magana haka?" Jinjina kai yayi ya nufi hanyar fita yana fad'in "Alk'alin uban wa zai rabamu, wani son ki ne nake da zan k'i rabuwa da ke? Yaron shagona ma zan turo ya kawo miki takardarki, sakarya banza kawai." Ya fad'a yana hawa babur d'inshi ya bar k'ofar gidan zuciyarshi cike da k'uncin wulak'ancin data masa da kuma fara shirin auren bazawararshi tunda Humaira ta basa d'akinshi ma. Humaira ma na shiga saida tayi hawayen takaici wanda yasa Mama kallonta tace "Lafiya?" Bata b'oye mata komai ba ta fad'a mata abinda ya faru, jinjina kai Mama tayi ta sinne kai tace "Kuyi hak'uri Humaira, duk laifina ne da na k'i tsayawa na saurareku tun farko, yanzu gashi malam ma yayi hushi da mu ya bar mana gidan, jiya yayanku ya je duk inda muke tsammanin ganinsa bai samu ko labarinsa ba, hankalinmu a tashe yake wallahi." Dafa kafad'arta tace "Mama kuyi hak'uri, na tabbata Abba yana cikin k'oshin lafiya, Mama ki ga abinda ya faru daren jiya fa, 'ya'yanshi kowace na fuskantar na ta taskun a gidan rayuwa, ki duba ki ga Amrah fa, ki ji Rahila ma kalar ta ta rayuwar, ga kuma ni sannan ki dubi duka sauren ma, Mama dole hankalinshi ya tashi ya ji ba dad'i." Jinjina kai tayi tace "Hakane, ni so nake na gan shi ne dan na bashi hak'uri akan abinda ya faru, ya yafe mana ko zan samu sassauci a zuciyata, ina zan kai hushin malam? Shi ne duniyata fa." Cike da kunya Humaira ta sunkuyar da kai tana murmushi tace "Mama bari zan ta jaraba kiransa a waya na ga ko zan samu." Jinjina kai Mama tayi tana ci gaba da share k'wala, waya ta d'auka zat danna masa kiran suka ji hayaniyar uwar gidan malam d'in da amaryarsa suna cacar baki kan dai tun abinda ya faru, girgiza kai Mama tayi tace "Su b'atan malam bai ma damesu ba, abinda ke gabansu kawai shi sukeyi." Girgiza kai Humaira tayi tace "Hakane Mama, amma gaba kad'an zasu nutsu." Murmushi Mama tayi tace "Idan suka fara rasa abin ci ba." Ci gaba tayi da kiran lambar malam d'in amma sam ta kasa samu, k'arshe dai hak'ura tayi ta fito dan rarrage ayukan gidan kasancewar Mamarta ce da aikin yau. Rana tsaka tana cikin girkin rana a madafa aka sallama aka ce ana nemanta, tana lek'awa wani garsamemen saurayi ne ya mik'o mata takarda yace "Inji Aminu wai a baki." Karb'a tayi tana jin bugun gabanta na tsananta dan bata raba d'ayan biyun cewa takardar sakinta ce, saida ta dawo madafar ta tsaya ta bud'e, ai kuwa saki ne d'ai-d'ai guda uku ya zabga mata. *Alhmdulillah* 03/11/2021 脿 14:05 - Mom Khalid: 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _*AURE YAK'IN MATA*_ 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _DAGA ALK'ALAMIN_ *SAJIDA* _TARE_ *SAMIRA HAROUNA* _('Yan Mutan Niger)_ _Assalama alaikum masoya 'yan mutan niger, ga wata sabuwa da yardar Allah, *AURE YAK'IN MATA*, hak'ik'a nasan wasu sun san labarin, dan kuwa mun farashi yanayi yasa baku gama ba. To mun dawo da yardar Allah, yanzu zamu ci gaba duba da masoyan da littafin suka samu, saidai wani canji da aka samu littafin zai zama na kud'i ne._ _Duk wata mai aure da ma wacce ba ta da aure ta yi k'ok'arin samun wannan littafi dan zai k'ayatar, zai warware wasu matsaloli na gidajen aurenmu, wannan labari ba wai k'ik'ira bace, zamuyi duba ne da rayuwar da mukeyi tare da mutane mu saka a ciki, hakan yasa zamu kasashi izuwa gida daban daban, kar ku bari a baku labari, indai kana da aure ka karanta zaka samu maganin matsalarka a ciki, idan baki da aure ki karanta zaki d'auki mataki na rayuwarki ta gaba._ _*Farashin mai sauk'i ne* naira d'ari uku (300) kacal, yan niger kuma dala d'ari ne (500)馃憣 zaka samu wannan littafi mai d'ubbin darusa a ciki._ _Domin tura na ka tura ta wannan account *2377403479* zenith bank, Khadija Umar Abubakar. Kuma akwai damar tura kati ta wannan lambar *081-686-594-14* IDAN KA YI TRANSFERT SAI KA TURA SHAIDA TA WANNAN NUMBER 93 81 16 18._ _'Yan niger kuma sai ku tura katin MOOV ko Airtel ta dala dari watau 500 francs ta wannan lambar *94-98-56-52*_ 馃挮鉁� *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*馃専 _(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_馃 鈽� *[ T.M.N.A]* 鈽� 馃摉馃枈锔� https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/ _Bismillahir rahamanir rahim_ 4锔忊儯1锔忊儯 Da gudu t shiga d'aki tana fashewa da kukan da tsakaninta da Allah daga k'asa yake, Mama dake shirin fitowa daga d'akin da kallo ta bita bayan ta kauce mata a hanya baki sake, fad'awa tayi kan gado tana sake rusa wani kukan. Da sauri ta karasa cikin kulawa ta tsaya kanta tana fad'in "Ke lafiya? Me ya faru Humaira?" D'agowa tayi tana nuna mata takardar tace "Mama ya sakeni, ya sakeni saki uku Mama." D'an tsaki Mama ta ja tace "To sai me? Ba ke kika fad'a min haka mahaifinku ya buk'ata ba?" Girgiza kai tayi tana sako wasu hawaye tace "Mama ba zaki fahimta ba, yaro fa ya aiko daga kasuwa aka kawo min takardar saki, Mama ashe Aminu k'aton jahili ne shi ban sani ba, kawai yayi anfani da damarsa ta neman aurena ne ya dinga nuna min shi na Allah ne." Gyara zama tayi tana share hawayen tace "Ni zai turowa yaro daga kasuwa da takardar saki? Ba komai Allah zai saka min, kuma insha'Allah sai yayi nadamar abinda ya min kafin mu je lahira Allah ya saka min duk iein abubuwan da ya min." Tana fada ta mike zata fita a d'akin Mama tace "Ina kuma zaki je?" Ba tare data juyo ba tace "Girkina zan k'arasa." Da kallo ta bita har ta fice, abinda duk take gudu kenan, ita bata ga anfanin su zauna tare da su ba suna zawarci, saidai tun jiya da akayi zaman nan suka ji abubuwa da dama sa茂 mta sare ma rayuwa, sai ta ji hankalinta ya tashi ta rasa gane me ke faruwa, sai taji ashe fa kuskure suke tabkawa da suke tursasa yaransu zama da irin mazan wannan zamanin da sai ta Allah kawai Allah ke had'a tsatsonka da na gari, masu tsoron Allah da sauke hakk'ok'in dake kansu, sannan masu kawaici da kunya da kuma girmama mace. *Wajen Malam* Tunda ya je gidan ya aje kayansa ya d'auki wayarshi ya cire layukan ciki, wani sabon layi ya saka da yanzu ne ya siye shi da registashi da komai sannan ya taho, lambobin duka mazajensu daya bukata ya shiga sakawa a wayar yana saka suna, saida ya gama sannan ya kirasu da d'aid'ai ya fada musu inda zasu sameshi washe gari. Washe garin kam mijin Rahila ne ya fara zuwa gudan, dan haka suka fara tattaunawa ya fada masa a tsanake sannan a hankalce, ya nuna masa shi ma kamar uba yake garessa, dan haka ma duk ya tara yaran ya ji matsalarsu dan in bai yi haka ba ya fahimci zasu fada wuta dukansu. Sosai jikin Rabilu yayi sanyi ya kuma saurari nasihar daya masa da nuna masa bala'in dake cikin gaba da wani na waje ma, bare kuma mata da tafi kusanci da kai fiye da kowa, sannan a k'arshe ya sake jadadda masa da a ci gaba da hakuri da juna duba da ba yau ake tare ba, sannan an hayayyafa yara sun fara mallakar hankulansu su ma. Suna cikin tattaunawa mijin Amra da Salis suka zo kamar a tare, saida ya sallami Rabilu sannan ya dawo kansu, Salis ya fara keb'ewa da shi a waje cikin kakkausan murya ya fada masa ya f daina abinda ya ke, in b芒 haka ba kiris yayi saura rasa Hassana, sannan ya rantse masa da Allah idan ya kuma shan giya ya dakar masa 'ya ko kuma ya saketa to ta saku, saki kuma na har abad da babu kome a cikinsa, idan kuma dukanta yayi ya tsoratar da shi ta hanyar fada masa zaiyi k'ararsa. Daga bisani kuma a tausashe y'a masa nasiha ya sake nuna masa babu kyau hakan, ya fada masa fad'in Allah da kuma monzon sa sannan ya nuna masa illar da hakan ke haifarwa. Tabbas jikinsa ya karb'a kuma a wurin ya d'auki niyyar bari, saidai shi ma ya nemi alfarmar malam din da su tayashi da addu'a, hakan yasa malam alk'awarta mishi zasu ci gaba da yi, sannan idan har akwai wadanda ke zugashi wajen shan giyar nan to ya daina. Dan haka yana barin nan ya ci alwashin daina kula abokanshi su Suraj da Sanusi dan su ke takalarshi ko ya ce ya daina, wata rana ma su ke d'aukarshi su kai gidan giyar sannan su biya kudin da za'a sha d'un. Lallai yau malam yayi zafi sosai, dan kuwa mijin Amra ya ga abinda bai tab'a gani ba sanda malam yace ya bashi takardar 'yarsa dan ba zai mayar masa da yarinya kamar wata dabba ba, karshe ta kamu da ciwon ya tattaro ya maido musu ita gida shikenan ya tsiyatasu. Hakuri ya dinga b芒 shi yana fad'in ya tuba wallahi yanzu ma ya daina, da kyar malam ya saurareshi sannan ya sarara mi shi shi ma ya tafi duk ya hada gumi. Yana barin nan malam ya samu ya b'alli maganin da aka jima da bashi a asibiti amma wadatar lafiya tasa baya sha, amma daga ranar da Humaira ta zo masa zuwa yau din nan ya tabbata jininsa a sama yake, kawai ikon Allah ne yasa yake tsaye kan kafafunshi, yana shan maganin ya rage kayan jikinsa ya kwanta kan matsakaicin gadon yayi shiru yana kallon sama hannayensa a hade, rayuwa! Rayuwa! Rayuwa! Shi ne abonda yake fada a zuciyarsa. Bai sani ba ko zamanshi da matansa yana cuta musu a rashin sani, amma dai a zahiri shi dai yasan yana iya kokarinshi a kansu, sau da dama zasu masa laifi amma yayi shiru ya d'auke kansa kamar ba ayi ba, wani ba zai taba tayar da maganar ba, wani kuma sai bayan mai laifin ta manta sannan zai fada maka a tsanake kuma a tausashe dan ka kiyaye gaba. A kan harkar yaransa ne kawai yasan baya da kawaici da dauke kai, zai iya kallonki sannan ya patattakeki indai ta bangaren abinda ya ga zai shafi tarbiyarsu ne, amma sai gashi Allah ya jarebci yaranshi da maza yan China, wanda wasu har suke iya zaginshi a gaban yayan cikin na shi, bayan shi ko yaranshi iya zaginshi da su bai wuce marar kunya ko kin ci uwaki ba, a gabanshi ma amaryarshi ta taba Buda baki ta zagi autarsa tace da ita ubanki! Amma kokallon inda take bai yi bbare ya nuna y'a ji zafi ya rama mata. Nanauyen numfashi ya sauke y'a furta "Astagfirullah." Sannan ya ci gaba da tunaninsa a haka har bacci yayi awon gaba da shi na maganin da yasha dan ya samu cikakken hutu. *Gidan Leila* Tunda ya shigo yau ta rasa gane kansa, wanda yana shigo mata ne da fara'a da murna da hira, amma yau sukuku da shi har tana neman yayi wanka amma yana nuna mata zaiyi. Cike da damuwa ta sake kallon fuskarshi tace "Bab wai me yake damunka ne? Duk na ga ka canza kayi wani iri da kai?" Rik'o hannunta ya sake yi ya nufi kujera da ita suka zauna, kallonshi take gabanta na fad'uwa na zulumin abinda zai ce d'in yake damunsa, a sanyaye ya kalleta yace "Bab magana nake so muyi da ke?" Cike da tsurewa ta sake kallonshi gabanta na tsananta fad'uwa tace "Ina jinka Bab, me yake faruwa?" K'wayar idonta ya kalla yace "Leila." Tsura masa ido tayi tana kallo dan bai cika fad'in sunanta ba, a hankali ta amsa da "Na'am." K'asa yayi da idonshi ya kasa kallonta yace "Ki fad'a min gaskiya, har yanzu ina takura miki ne?" K'ara wara idonta tayi a kan shi tace "Kamar ya? Ban gane ba?" Ba tare daya kalleta ba yace "Ina nufin har yanzu ina takuraki ne sosai?" Ajiyar zuciya ta sauke a sukwane tana sake kafeshi da ido tace "Haba Bab, me yasa kake irin wannan maganar, ni fa yanzu babu wani abu wallahi, ka ga dama..." Bai bari ta fad'a ba ya tsareta da ido yace "Leila, kinsan wani abu?" A hankali ta kalleshi ta girgiza kai alamar a'a, d'orawa yayi da "B'arin da kikayi ni ne na ja miki, likita ta fad'a min yawan matsin da kike sha ne a hannuna alhalin cikinki bai yi k'wari ba, Leila na sani haka Allah ya hallice ni kula ba zan canza ba, dan na yi iya dubarun da zan iya yi amma na kasa samun sauk'i, shi yasa nake so ki min wata alfarma dan Allah in har kinsan ina takura to ki yarje min na k'ara aure, inba haka ba Leila ba zaki tab'a haihuwa dani ba, idan kuma haka ba ta faru ba to akwai yiwuwar na fad'a halin zinace zinace." Wani iri t shiga bin shi da kallo tana jin jinin jikinta na tsitsikewa, kishiya? Shi ne abinda zuciyarta ta fada mata, da sauri ta mike tsaye tana kallonshi kamar wanda ya bata tsoro, shi ma mikewa yayi yana kallonta yayi saurin kamo hannayenta yana fadin "Bab ki fahimce ni, ba ina son yin haka bane dan na gaji dake, wallahi son ki ne ya kawo hakan, bana so na ga ina takuraki har ta kai matsayin da zaki dinga shan wahalar bari ta dalilina, amma idan kin zabi zama dani a haka ba komai, sai mu zauna a haka d'in, amma ki sani nasan akwai ranar da zata zo ki ji gajiywa." Rike hannayenshi tayi gam gam dake cikin na ta tana kallon fuskarshi, yatsina fuska tayi tace "Bab, saboda ni ne? Alfarmata kake nema? Ya zan yi to? Me zan ce maka? Ba'a son kishiya Bab, bana son hadaka da kowa wallahi." Ta karashe tana fashewa da kuka ta fada jikinsa, a hankali ya shiga shafa bayanta ya dora habarshi a kan ta yana sauke numfashi, sosai yake kaunar Leila da gaba daya zuciyarshi da kuma ruhinshi, yana mugun tausayinta fiye da duk yanda zai misalta mata, hakan yasa baya son ganin cutuwarta ko kad'an, baya son ganin abinda zai cuta mata ko ya yake kuwa. Sun jima a haka kafin cikin muryar jimami tace "Ka bani dama na je gida, ina so na je na ga Mamana dan Allah." D'ago fuskarta yayi yana kallo ya sakar mata murmushi yace "Yaushe kike so na kaiki da kaina Bab?" D'an mirmushi ta kakaro tace "Duk randa kayi niyya." Murmushi yayi sosai yace "To nayi niyya gobe zan kai ki, haka yayi?" Jinjina kai tayi tana dan Murmushi, kallon karamin teburin gabansu yayi yace "Madame ina abincina? Yunwa nake ji fa." Murmushi tayi tace "Yana kan babban table, na kawo maka ne?" Girgiza kai yayi yace "A'a, bari na fara wanka tukuna." Jinjina kai ta yi ta bi shi da kallo har ya shige dakin, wani irin yanayi take ji a tare da ita data kasa fassarashi ko wane iri ne, hakan yasa ta nemi ta je gida ko ta samu shawara daga mahaifiyarta, tasan hangenta ba d'aya bane da na ta, zata samu abun yi wanda kuma in tayi d'in zata ci riba. Shi ma yana shiga ban daki ya fara bayan ya cire kayanshi, ruwa ya fara zubawa a jikinshi yana mai darza sabulu da son cire najasar da likitar nan ta goga masa, sosai yake jin haushin kan sa da k'yamar kansa da har yayi sakacin daya bari ta gane masa sirrin da iyalinsa kadai ke da wannan damar, ta gane mi shi sirrin da ko mahaifiyarshi yanzu baya fatan lalurar da zata sa ta ga wannan mab'oyar, sirrin da abar son sa Leila ce kawai yake iya bud'e ma shi kuma tayi yanda ta ga dama da wurin, amma yau wata da babu wani dalili ta gani har ta tab'a. Kawai sai ya tabbatar ma kansa da lallai babu komai a cikin zina banda k'ask'anci da d'aukar raini, babu komai a cikinta sai tsantsar rashin kunya da rashin ganin girmama juna da rashin ganin daraja, yana kuma fata Allah ya k'ara karesa daga aikata kwatankwacin abinda ya aikata yau d'in nan, sannan zai ci gaba da addu'a Allah ya tsare masa iyalinsa kar wani ya musu abinda yayi yau bare har ya nemi zarcewa. *Alhamdulillah* 03/11/2021 脿 14:05 - Mom Khalid: 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _*AURE YAK'IN MATA*_ 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _DAGA ALK'ALAMIN_ *SAJIDA* _TARE_ *SAMIRA HAROUNA* _('Yan Mutan Niger)_ 馃挮鉁� *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*馃専 _(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_馃 鈽� *[ T.M.N.A]* 鈽� 馃摉馃枈锔� https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/ _Bismillahir rahamanir rahim_ 4锔忊儯2锔忊儯 Washe gari tunda safe da Kader zai fita suka fita tare, gidansu ya fara ajeta ya wuce aikinsa, duk da ta so ya shiga su gaisa amma sai yace yayi safiya dayawa, idan ya dawo zai shiga su gaisa sai su wuce tare. Da sallamarta ta shiga a bakinta, mai aikinsu ta fara karo da ita ta amsa mata, gaisawa sukayi a mutunce sannan ta wuce ciki, babu kowa a falon sai tv dake aiki alamar duk yaran sun tafi makarantarsu kenan, kai tsaye d'akin mahaifiyarta ta wuce dan tasan mahaifinta baya gari. Da sallama ta tura k'ofar tare da fad'in "Mama, kina ciki?" Da farin cikin jin muryarta mahaifiyar ta amsa da "Ina ciki, Leila ke ce?" K'arasa shiga tayi da fara'a ita ma tana cire gyalenta ta aje kan gado ta zauna kusa da Mamanta dake rik'e da wasu takardu a hannu, d'an d'ora kan ta tayi a kafad'ar mahifiyarta tace "Mama ina kwana?" Da murmushi tace "Lafiya lau Leila, daga ina haka da sassafe? Ke da wa?" Cikin shagwab'a tace "Mama shi ne ya kawoni, ya wuce aiki amma zai dawo idan ya sauko." Da fara'a tace "To yayi kyau, Allah ya dawo da shi lafiya." "Ameen." Ta fad'a murya can k'asan mak'oshi, d'orawa tayi da "Mama har yanzu Abba bai dawo ba?" "Bai dawo ba, yanzu ma shi ya sa ni nema masa takardun nan zai turo a karb'ar masa." Shiru tayi ba tace komai ba wanda hakan ya bata damar tuna dalilin zuwanta gidan, gyara zama tayi ta d'auke kan ta daga kafad'ar mahaifiyarta ta kalleta, yanayinta ta canza zuwa yanayin dake tabbatar da mahimlancin abun da zata fad'a, cikin nutsuwa da salama tace "Mama, na zo wajenki ne zamuyi magana." Wani mummunan fad'uwar gaba ta ji sakamakon jin abinda ta fad'a, babban tashin hankalin uwa mahaifiya bai wuce a ce 'yar ta na fuskantar wata matsalar da ba zata iya mata maganinta a gidan aurenta ba. Cike da k'arfin hali da b'oye firgici da tsananin fargaban da ta shiga tace "Lafiya dai ko? Me ya faru?" Sake yin lak'was tayi ta sunkuyar da kan ta cikin rawar muryar dake nuna kunya da kuma tsoron abinda zata fad'a ta fara fad'in "Mama dama...Kader ne jiya ya ce min idan...na san ba zan...iya da buk'atarshi ba, to na bashi dama ya k'ara aure dan gudun cutuwata, saboda...yanayin." Sai kuma tayi shiru ta rasa abin fad'a a gaba, wata nannauyar ajiyar zuciya mahaifiyarta ta sauke saboda jin matsalar bata kai inda ta zata ba, aje takardun hannunta tayi ta mik'e ta zo ta rufe k'ofar d'akin sannan ta koma ta zauna kusanta sosai, tallabo hab'arta tayi suka kalli juna ta sakar mata murmushi tace "To ke ya kika ce masa?" Turo baki tayi gaba tace "Mama ni ban san me zan ce masa ba, shiyasa na ce ya kawoni wajenki sai muyi magana." Cikin fara'a da jin dad'i ta shafa kamatunta tace "Wannan ce 'yata, hakan ya tabbatar min ba kya musayar sirrin gidanki da k'awa bare har ta kai ga baki shawarar da ba zata haifa miki d'a marar ido ba." Sake muskutawa tayi ita ma cike da mayar da hankalinta kan 'yarta sannan tace "Ki amince masa Leila." Da sauri ta kalleta kallo irin na "Mama na d'auka zaki ce kar na amince ne? Na d'auka zaki min wasu dubaru kamar yanda Aunty ta min sannan ki ce na koma gidana? Amma ya zaki ce na yarda a min kishiya? Bayan kuma ke kad'ai ce a wurin Abbanmu." Kamar tasan a kan me take tunani sai ta saki murmushi tace "Karki damu, ni na fad'a miki ki amince Leila, hakan shi ne kwanciyar hankalinki da zaman lafiyarki, tunda har mijinki mai tsananin buk'ata ne, duk juriyarki da dagewarki wata rana zaki gaza Leila, ki bashi dama ya k'aro wata ko dan kan ki." Yamutsa fuska tayi kamar zatayi kuka tace "Mama dan kai na fa kika ce? Kishiya?" Jinjina mata kai tayi alamar e, kafin ta d'ora da "Watak'ila ke baki fahimta ba, amma ni daga abinda kika fad'a yanzu yasa na hango dalilin yin b'arinki, idan baki bashi damar shigo da wata ba, to kullum lafiyarki ce a kassare, za'a kai matakin da daga ke har shi zaku rasa kuzarinku, wannan bincike ne da masana kiwon lafiya suka tabbatar, yawan jima'i yana kawo rauni da mutuwar jiki, ke da ke mace ba lallai jikinki ya dinga k'aruwa ba saidai raguwa kina zuk'ewa, sannan akwai yiwuwar idan kin sake d'aukar wani cikin ya sake zubewa ko kuma ki wahala, a hak'ik'a Leila idan kika duba ta ko ina kina buk'atar abokiyar zama." Gyara zama tayi tace "Kin gane, misali yanzu ki k'addara kin samu ciki kuma ya tsufa kin shiga matakin da baki buk'atar takurawar namiji, tsakaninki da Allah zaki iya da buk'atar mijinki?" Jim tayi baki bud'e alamar tana tunani, kafin tace wani abu mahaifiyarta tace "Yau da gobe zata iya sawa ki wayi gari ba lafiya, maza irin mijinki basa iya d'agawa mace k'afa na kwana uku kawai, wasu daga cikin irin mazan nan ko jinin haila daya wajaba wasu sai sun wajabtawa matansu dubarun saukesu a kwanakin nan, ina ga ace yau kin haihu zaki yi sati d'aya baki je inda yake ba? Kinsan me nake so ki fahimta a game da haka?" A hankali ta jinjina kai alamar a'a, ita ma d'an kad'a kanta tayi kad'an tace "Uhum! A k'arshe mijinki zai iya shiga halin neman mata, mazinaci, wanda ba wai ke ba Leila ni kaina zan shiga babbar damuwa da faruwar hakan, dan haka a shawarce ni dai ina ga ki bashi damar k'ara aure, addu'ar da zamuyi kawai ita ce Allah yasa auren shi ne mafi zama alkairi a gareki da shi ma, sannan ya k'ara muku zaman lafiya." Wani iska ta feso tayi raurau da idonta cikin muryar kuka tace "Mama ta y'a zan kalli mijina da wata mata? Ina son Kader bana son rabashi da kowace 'ya mace, amma ya zanyi dole na yi yanda kika ce." Jawo kan ta tayi ta d'ora a cinyarta tana daddab'ata tana fad'in "Kiyi hak'uri kinji Leila, nasan akwai ciwo sosai, kishiya kam bata da dad'i, amma haka zaki hak'ura kinji, kiyi ta addu'a Allah ya zab'a miki mafi alkairi." *Wajen Malam* Sosai Maina yayi mamakin nemansa da malam ke yi, dan tunda ya kirasa gabanshi ke fad'uwa ya shiga tunanin ko lafiya da yake nemansa yanzu? Dan tun ranar bai sake kiran Humaira ba bare ya ji wani abu daga gareta, da wannan d'ar-d'ar d'in ya k'araso har gidan na malam. Zaune yake akan sofar da suka k'awata falon k'afafunshi a tank'washe kan shi na kallon k'asa yana ta jujjuya makullan hannayenshi, bud'a k'ofar da malam yayi ya sa shi d'aga kai a ladabce, suna had'a ido yayi azamar mik'ewa tsaye cikin girmamawa yana murmushin da har ga Allah iya labb'anshi ne kawai, dan jikinshi na b芒 shi wani abu marar dad'i ne zai faru. Shi ma malam da fara'a ya k'araso yana mik'a masa hannu da fad'in "Malam Maina, har ka iso ashe?" K'in b芒 shi hannun yayi tsabar ladabi da biyayya sai ma zubewa da yayi ya tsugunno irin na maza yana gaisheshi a mutumce, hakan ba k'aramin dad'i ya wa malam ba sosai, kuma dama yasan Maina ba daga nan ba, dan ko lokacin da sukayi soyayya da Humaira shi mai ladabi ne a gareshi, kawai dai yana da wata b'oyayyar zuciya ce ta musamman wacce shi kan shi malam wannan zuciyar ta Maina ta sha jefashi cikin tashin hankali, dan lokuta da dama lokacin samartaka yasha dambatuwa da samari a k'ofar gidanshi a kan Humaira, amma a k'arshe Humaira ta k'i shi saboda zumar soyayyar da Aminu ya lasa mata, wandaa cewarta ya fi Maina tausayi da nutsuwa ga kuma sanin ta kamata. Zaune malam yayi akan sofar sannan ya nuna ma Maina inda ya tashi yace "Zauna, bismillah." Girgiza kai yayi tare da gyara tsugunnon shi yayi zaune a k'asa k'afafu a tank'washe, murmusawa malam yayi yana kallon zaman da yayi a gabanshi a ladabce kamar yana gaban mahaifinshi. Cikin mutumtawa suka sake wata gaisuwar data shafi tambayar iyali da harkoki, ruwa da lemu da ke kan teburi malam ya gabatar masa, amma sai ya jinjina kai yace "Alhamdulillah." Numfasawa malam yayi sannan yace "Ka ji na kiraka na ce ka zo ko?" Jinjina kai yayi yace "Hakane malam, Allah dai ya sa lafiya?" Da fara'a yace "Lafiya lau, magana ce dama akan Aisha." Satar kallon malam yayi sakamakon yankewa da gabanshi yayi ya fad'i, wani b'oyayyen numfashi ya sauke ya sake kasa kunne yana sauraronshi, cikin dattako malam yace "Maina, na samu labarin auren Humaira ya mutu, dan haka na kiraka ina so na fad'a maka, dan Allah dan Allah kar ka sake shiga harkar Humaira, ka fita a rayuwarta sannan ka manta da ita gaba d'aya." A wani tsiyace ya d'aga kai ya kalli malam ido cikin ido, a take yanayin shi ya canza daga yanayin d'aukar rab'a da jikinshi ke yi zuwa tsatssafowar gumi, daga launin farin ido zuwa launin ja mai tsoratarwa, take wasu jijiyoyi a kan shi da hannayenshi suka mimmik'e sukayi rad'o rad'o, jimk'e hannayenshi yayi sosai kamar zai naushi wani. Murmushin da malam ya masa yace "Da fatan ka fahimce ni?" Zabura yayi tare da d'auke kan shi daga kallon malam d'in ya kalli bango, sai kuma ya muskuta ya shiga gyara zaman shi dan sai ya ji zaman ba dad'i, ga zuciyarshi da ke bugawa da k'arfi sosai kamar zata fito. Duk'ar da kan shi yayi k'asa yana furta "Inna lillahi wa'inna ilaihi raju'un!" Kallon malam yayi a marairaice ya tattaro dukan k'arfi da jarumtar iya kallon fuskarshi sannan yayi tambayar dake addabar zyciyar shi a yanzun kafik yace "Malam, me ya faru? Me na yi kuma? Dan Allah malam kar ka rabani da ita, bani da hannu a cikin mutuwar auren Aysha." Da sauri malam ya mik'e tsaye dan gani yayi yana shirin fashe masa da kuka, had'e fuska yayi sosai yace "Babu abinda kayi Maina sai alkairi, dan ta dalilinka ne na san halin da 'yata take ciki, alak'arku ce dai kawai bana so, na yanke ta daga yanzu." Juyawa yayi ya shige d'akin baccinsa, tafukan hannayenshi yasa ya rufe fuska ya fashe da kukan da babu sauti yana fad'in "Inna lillahi wa'inna ilaihi raju'un, Allah kai ne Allah, Allah ka dubi lamari na, me yasa haka ke faruwa? Me yasa haka? Idan har alak'armu ba zata jima ba, me yasa kika sake dawowa rayuwata? Idan har babu aure tsakani na dake, me yasa na ke son ki kamar rai na? Me yasa d'ayanmu b芒 zai mutu ba sai d'ayan ya hak'ura dan dole." D'auke hannayenshi yayi ya share idonshi sosai tare da mik'ewa tsaye, kallon d'akin da malam ya shiga yayi ba tare da alamar wasa ba yace "Ka gafarce ni malam, ina tsoron ku kaini matakin da zan gudu da Humaira wata duniyar, duniyar da baku tab'a jin labarinta ba ma bare ido ko k'afarku su riski can." D'aga kan shi yayi sama y'a shiga sauke numfarfashi masu nauyi, ya d'auki minti biyar a haka kafin ya juya shi ma ya saka takalminshi ya bar gidan zuciyarshi a dagule. *Gidan malam* A halin yanzu haka zawarawa biyu ne a gidan malam, Humaira da kuma Badariya, dan ita ma a ranar da Aminu ya turo takardar Humaira a ranar ta dawo gidan da jinjirinta da take goyo, ba komai ya haddasa husumar ba kuma sai kiransa da malam yayi a waya ya ce yana nemansa, jin haka sai hankalinshi ya tashi ya sata a gaba yana tambaya wai me ta fad'a musu ne da ta je gidan? Ta ce masa ba komai amma ya ce karya take munafuka ce ita, shi ne ita ma ta ce "Abban Jafar bana son zagin nan da kake min, ka ga sau dayawa shi ke had'amu muna samun matsala da kai." Bud'ar bakinsa cewa yayi "Ta ci ubanta matsalar, Badariya an zageki kiyi abinda zakiyi, shegiya munafuka yar iska, in ba gulmata kika kai ba har ubanki ya kirani a waya wai yana son gani na, to me zan je na masa? Fad'a zai min kan na bar dukanki?" Mik'ewa tayi tsaye tace "Kaga dakata Sani, bana son k'ananan iskanci, ka min duk iskancin da zaka min amma ban da iyayena, ni nasan mutumcinsu in kai baka sani ba." Dama neman abun fad'a yake sai kawai ya zak'alk'ale yana fad'in bata da tarbiyya, dan haka shi ya gaji ma kawai ta tafi gidansu ya saketa saki uku, bud'ar bakinta ita ma tace "Zan tafi gidanmu a bani tarbiyya, amma kafin na tafi kai ma akwai buk'atar ka je can k'abari ka samu Lariya ta koya maka yanda ake girmama mace, amma ba kamar yanda kai ka ke yi ba." Daddagewa yayi wai sai ya daketa tunda ta sako mahaifiyarsa, sai Yayanshi da suke gida d'aya ne ya hanashi tare da bashi rashin gaskiya kuma ya ce Badariya ta tafi ta barsu da shi dan ya ga alama yana shan k'waya ko kuma ya haukace. Da wannan ne yanzu gidan na malam ya fara canza zama, duk da dai iyayen kullum cikin fargaba da tsoron kar wata ma ta sake dawowa suke, amma dai ana ma juna yak'e sannan ana shawarta dan son sanin inda malam yake, kula duk haukan nemanshi da suke mak'wabcinshi Malam Nasir yana sane, dan shi ke fad'awa malam d'in abubuwan dake faruwa, amma kamar yanda malam ya buk'ata ya k'i fitowa ya fad'a musu inda yake, a haka sannu sannu ana kwashe kwanaki har aka share wata d'aya cir da barin malam gida. *Sorry for the late!*馃憦 03/11/2021 脿 14:05 - Mom Khalid: 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _*AURE YAK'IN MATA*_ 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _DAGA ALK'ALAMIN_ *SAJIDA* _TARE_ *SAMIRA HAROUNA* _('Yan Mutan Niger)_ 馃挮鉁� *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*馃専 _(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_馃 鈽� *[ T.M.N.A]* 鈽� 馃摉馃枈锔� https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/ _Bismillahir rahamanir rahim_ 4锔忊儯3锔忊儯 Wata d'aya cir da sati d'aya malam ya shigo gidan kamar daga sama, tsananin farin ciki saida matan suka zubar da hawaye, saidai ina malam saida ya sake rufesu a d'aki ya ja kunnensu ya musu tatas sannan kad'ai ya ji ya huce. A lokacin ya fad'a ma Humaira ko a waya Maina ya kirata bashi ba ita, hakan ya tsorata ta sosai har ta shiga tunanin ko dai zarginsu yake bai yrda da abinda suka fada ba? Saidai ba yanda ta iya dole ta bi umarninshi duk da dai ko sau daya maina bai kirata ba tunda abun nan ya faru, a hankali ta fara canza rayuwarta ta manta da komai, inda ta ci gaba da fafutukar kasuwancin da malam ya sake bata jari tana yi a cikin gida. Lokaci bayan lokaci kuma mahaifiyar Aminu ta kan turo mata d'anta ya mata wuni d'aya ya koma, dan ko kad'an bata saka kulafacin yron a ranta ba. *Gidan Leila* Tun ranar da taje gida ta fad'a masa ba komai ya k'ara aure, saidai alfarmar data nema ta ya mata adalci sannan kar ya wulak'anta ta, sosai yayi murna inda daga lokacin kuma aka fara neman hanyar da za'a bi, dan ko budurwa dai bai da ita a lokacin. Da taimakon mahaifiyarshi ya zab'i wata yar uwa d'aya a cikin 'ya'yan k'annan mahaifinshi, nan fa aka fara shirye shiryen shagalin bikinshi, dan danan aka saka lokacin auren wata biyu mai zuwa. Sosai ya sakar mata kudi take duk abunda take da bukata, dan har kaya ya canza mata duk da bata so hakan ba dan na ta gaba dayan ko fa wata takwas ba'a yi ba da auren su, amma dake yana cikin farin ciki yace ba komai, abunda zai iya yi mata kenan a matsayin nuna jin dadinsa. Kwana tashi babu wuya a wurin Allah sai ga shi an cinye wata biyun da aka saka, anyi biki lafiya kuma an gama a mutumce cikin dad'in rai, sai dai fatan zaman lafiya kawai. *Gidan Hawa'u* Kan ta ya tsaya ya mik'o mata k'ananan rigunan shi yace "Ulen malam wanke min wad'anan mana." D'aga kai tayi ta kalleshi ta aje wayar hannunta ta gyara zama tace "To Bab ka manta wankin ka ne wannan satin?" Had'e fuska yayi yace "Na sani, amma fita zanyi yanzu saurina ke, kawai kiyi yau ni sati na gaba sai na yi." Kyab'e fuska tayi tace "Lallai ma Bab, ai ba haka mukayi da kai ba, kawai zaka wani min wayo." Sakin fuska yayi yace "Haba Bab, ni ne fa, d'an wankin ne ba zaki min ba?" Turo baki tayi cikin shagwab'a tace "To sai dai in zaka biyani?" Da sauri yace "Zan biyaki, fad'a min nawa kike so?" Harara ta dalla masa tace "Ni ba kud'i nake so ba." "To me kike so?" Ya fad'a yana matsawa daf da ita ya aje kayan, cikin sangarta tace "So na ke ka min irin wannan kiss d'in a kumatu mai zafi." Tintsirewa yayi da dariya yana girgiza kai, sunkuyawa yayi ya tallabo fuskarta, akan kuncinta ya d'ora labb'anta ya sumbata sosai sannan ya kalli fuskarta yace "Shikenan?" Jinjina kai tayi tana murmushi tace "To ka biyani na yanzu, sai kuma na anjima." Girgiza kai yayi ya sake sunkuyawa ya sumbaci goshinta sannan yace "To ni na tafi, sai na dawo." D'aga masa hannu tayi tace "A dawo lafiya." "Allah ya sa." Ya fad'a yana ficewa a gidan gaba d'aya. Sake d'aukar wayarta tayi ta ci gaba da chat d'in ta musamman ma aunty's d'inta da a yanzun take jin su kamar yan uwa na jini, dan sun mata taimakon da a yanzu take cin moriyarshi a gidan aurenta. Rayuwarta na mata dad'i a yanzun fiye da baya, komai na ta na tafiya daidai kuma cikin farin ciki da nutsuwa, matsalar d'aya ce wacce a yanzu ta fara lura har mijinta ma ya fara damuwa da hakan, sannan ta fara jin rad'a a cikin danginshi tana tashi sama sama wato matsalar rashin haihuwa, gashi dai a yanzun har ta shekara da aure amma har yanzu ko b'atan wata ba tayi ba. Sauk'inta d'aya shi ne Bashir mugun ma-fad'aci ne a gidansu saboda yana da zuciya, wannan ne kawai ya taimake ta yasa har yanzu babu cikin yan uwanshi da suka iya samun zarrar tunkarar su nuna mata ko da ta fuska ne, saidai tana ta addu'a da mik'awa ubangijinta lamarinta kan ya dubeta ita ma ya bata wannan sanyin idaniyar, nutsuwar zuciyar had'e da raunin d'an adam. *Gidan Leila* Tayi nisa sosai a baccinta ta ji ana bubbuga mata k'ofa, da k'yar ta bud'a ido kafin ta mik'e zaune a nauyaye saboda cikin dake jikinta na wata shiga, jin ana ci gaba da bubbugawa yasa ta saukowa a gadon tana d'aukar hijabinta a kan gadon ta saka, dan tunaninta haihuwar Rafi'a ce ta tashi dan ita tana cikin watanta ne. Bud'e k'ofar tayi sai kawai ya fad'o d'akin tare da mayar da k'ofar ya rufe, da mamaki ta ci gaba da kallonshi tace "Ch茅rie lafiya? Me ya faru na gan ka cikin dare haka?" Yana juyowa kan ta ya jawota da k'arfi ya rumgume yana sauke numfashi, lumshe ido tayi dan tasan me ke faruwa yanzu kam, ga kuma tabbacin data samu daga k'asa wanda ke zungurarta a tsakanin cinyoyinta, dukan iska kawai take kamar zata fasa mi shi wando ta fito. D'an mutsu mutsu ta shiga yi zata k'wace ya sake matseta gam, hannu d'aya yasa ya fara k'ok'arin cire mata hijab d'in, yar kara ta saki tace "Aouch! Ch茅rie zaka ji min ciwo fa, ka sassauta min rik'on nan." D'agowa yayi suka kalli juna idonshi jajir da su, marairaicewa tayi tace "Ch茅rie yau fa kwanan Rafi'a ne, me ya kaxoka d'akina?" Cikin hard'ewar harshe da kakkarwar baki ya shiga neman bakinta dan jaraba kuma yana fad'in "Bab ta gaji, kuka take wai ba zata iya ba, ta gaji kuma kinga cikinta ya tsufa, dan Allah bab ki saukeni, ke kad'ai ce kika iya ni kuma...ke kad'ai na fi jin...." Had'a bakinshi yayi da na ta ya fara tsutsa, da k'arfo ta tureshi a jikinta tana ja baya, sauke numfashi tayi ya matso ta sake ja baya tace "Dan Allah ka tsaya nan, kaga ni ba zan yarda na baka had'in kai mu ci amanarta ba, dan Allzh ka hakura ka koma wajenta." Matsowa yayi duk da tana tureshi saida ya sake matse mata, cikin rarrashi kamar zaiyi kuka yace "Leila ita ta ce na zo, wallahi da amincewarta na zo kuma tace ma daga yanzu na zauna a nan har ta haihu." Girgizz kai tayi tana tureshi tace "A'a ni dai kawai ka tafi, ni ma ai cikin ne da ni kum..." Hannunta ya damk'o ya d'ora tafin hannunta a kan hantsarshi, zaro ido tayi ta kalleshi shi kuma ya k'ank'ance ido yace "Leila mutuwa zanyi, nan wajen k'aik'ayi ya ke min, wallahi kamar na cireshi na huta nake ji, ki taimaka min kinji uwar gidana, har yanzu ban samu mai maye min gurbinki ba, dan Allah ki agaza min kar ke ma ki nuna na isheki kamar yanda yar uwarki kullum ke k'orafi tana kuka, dan Allah na rok'eki kinji." A hankali Leila ta ji jikinta yayi sanyi wani tsabagen tsagwaron tausayin mijin na ta ya kamata, janye hannunta tayi daga hantsarshi da tayi wani k'ik'in kamar rodi, jiki a mace ta cire hijabinta tare da yakice rigar baccinta, zaune tayi a kan gadon ta cire d'an wandonta tana kallonshi tace "Ka zo mijina, ka zo min a duk ta yanda ka so, zan iya d'aukarka a kowane yanayi, zan iya da rigimarka a kowace larura, daga yau kuma daga ynzu zan fara addu'a Allah ya rabani da larurar da zata hanaka saka alk'alaminka a turmi na, zan rok'i Allah ya sa ko haihuwa na yi jini ya d'auke min tun a asibiti, ni kuma na maka alk'awarin ko ranar ka neme ni zan baka had'in kai, dan banda wata duniya face ta ka, ban da wani farin ciki sai na ka." Durk'ushe yayi gabanta yana shafa cikinta da bai mata wani girma ba sosai ya sumbzta sannan yace "Nagode k'warai Leila, shiyasa har yanzu nake k'ara son ki, sai ina tare da ke ne nake samun nutsuwa da gamsuwa, ki ci gaba da kasancewa haka ni kuma zan zama yanda kike so, insha'Allah." Daga haka kuma ya birkice da ita suka fantsama duniyar ma'aurata, duk da bala'in dake cin shi dole ya dinga tafiyar da ita a hankali dan gudun samun irin matsalar da aka samu a baya. *Alhamdulillah* 03/11/2021 脿 14:05 - Mom Khalid: 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _*AURE YAK'IN MATA*_ 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _DAGA ALK'ALAMIN_ *SAJIDA* _TARE_ *SAMIRA HAROUNA* _('Yan Mutan Niger)_ 馃挮鉁� *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*馃専 _(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_馃 鈽� *[ T.M.N.A]* 鈽� 馃摉馃枈锔� https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/ _Bismillahir rahamanir rahim_ 4锔忊儯4锔忊儯 Haka rayuwar ta dinga gurgurawa kowane fannin da dad'i ba dad'i, saidai dayawa gidajen 'ya'yan malam d'in abubuwa sunyi sauk'i sosai, a tak'aice ma dai za'a iya cewa kwalliya ta biya kud'in sabulu. Salis sam ya daina maye da taimakon matarshi da kuma rik'e maganarsu da mahaifin matarshi tare da k'auracewa abokanshi na banza, suna rayuwarsu yanzu cikin farin ciki saidai suna fuskantar tsagumin mutane kan sanin da suka mishi na baya, amma haka baya damun d'aya daga cikinsu sai yaronsu da wata rana har yake kuka idan aka tsokane shi a waje. Ta wajen Rahila ma haka abun yake, ynzu duk irin yanda zasu samu sab'ani ko hushin wuni d'aya baya yi da ita, hakan na bata mamaki da sakata farin ciki, hakan yasa wata rana har ta masa magana wai me ye sirrin? Sai yafada mata ai malam ya nusar da shi kuma ya gane a baya ma ya dinga tabka kuskuren da da ace ya mutu yana aikatawa to tabbas yasan shi kam wuta ce ma makomarshi, su ma dai a haka yanzun komai yayi sauk'i, mahaifiyarshi ce wanda dama indai za'a zauna gida d'aya dole a dinga samun sab'ani, amma sam wannan baya damun Rahila tunda dai yanzu ta sami kan mijinta. Haka ma Maryama yanzu duk kishin mijinta ya rage, abunda ta fahimta shi ne ba wai baya jin kishin bane taka tsantsan ne yake na baya son ta sak茅 kubce mzsa, sai ita tayi d'amarar sake z芒ge damtse wajen ganin baya gayyato kishin na shi ba, hakan sai yasa yanzu suke zaune lafiya ba matsalar komai, dan shi dama bai yarda ya gaza ta ko wane fanni babare har ta hango k'ok'arin wani d'a namiji ba shi ba, dan shi fa ko aski da Maryama zata nuna na yan zamani irin na DG Arafat tace shi take so yake birgeta, to shakka babu zaiyi dan ya birgeta dan kar ta gani a kan wani ta k'yasa. Haka ma Muneera da iwan kaga rayuwarta a gidan nan karantse ta shanye Sagir ne, dan komai zaiyi sai idan Muneera tace eh, sannan zaiyi abun, maganar mata kuwa ya aje ta gefe, ba ma wannan ba hatta abinda zai sa tayi tunanin ko yana soyayya ne duk ya rufe kofar, hakan yasa ko waya zai amsa data shafi kasuwancinshi ko kuma mahaifiyarshi sai ya fara amsawa a gabanta ta tabbatar ba komai sannan zai matsa daga gurin. Ita kam hakan har dariya yake bata, sai kuma ta girgiza kai tace "Idan har akwai k'arin aure a karo na uku ak'addararka, Allah ka bashi mace ta gari da zamu zauna lafiya." Saidai kullum Sagir dagewa yake shi fa b芒 shi b芒 k'ara aure har abada, ita kuma tana nuna masa ba kyau fariya, zaifi kyau ma yace idan a son samun shi ne, kuma ya dinga addu'a Allah ya kawo ta gari, wani lokacin har hushi yake idan ta dage ita fa bata yarda da haka ba, da haka dai su ma ynzu suke mutumta junansu suke rumgume da yayansu cikin kulawa da so da k'auna. *Bayan wani lokaci* Tana zaune d'aki ta saka wayarta a gaba tana kallon lambar Maina, umarnin mahaifinta ne kawai ke mata togaciya da son kiransa, amma sosai take son kasancewa da Maina, kuma sai yanzu ne ta tabbatar ashe a baya ma tana son shi, kawai dai Allah ya kaddara ba zai zama mijinta bane a farko, amma har yanzu tana saka ran zata sme shi. Badariya ce ta shigo d'akin da sallama ta amsa mata tare da aje wayar, da girmmawa tace "Aunty Humaira Abba na kiranki." "To." Ta fada tana mikewa ta fita, dakin malam ta shiga da sallama ya amsa ya bata izinin shiga, zaune tayi kasa kanta sadde cikin ladabi da biyayya, kallonta malam yayi a tsanake yace "Humaira." "Na'am Abba." Ta fada a sanyaye, dorawa yayi da "Har yanzu baki tsayar da wani wanda zai sak茅 jan ragamar rayuxarki ba a karo na biyu?" Ba tare data kalleshi ba tace "Abba...insha'Allah zan tsayar, lokaci ne nake jira." Murmushi yayi yace "Shikenan, amma ki sani Humaira mace ce ke, kuma 'ya mace lokacinta k'alilan ne, sannan darajar 'ya mace d'akin mijinta, kar kiga ni nayi ruwa nayi tsaki wajen mutuwar aurenki, ganinki gabana a matsayin bazawara ba dad'i yake mana ba, zan iya rantse miki kallonku a gabana ke da yar uwarki idan har akwai abinda ke damuna to wannan ne." Jinjina kai tayi tace "Ayi hak'uri Abba, insha'Allaj zamu tsayar da wasu wanda suka dace." Jinjina kai ya sake yi yace "Allah ya yarda, Allah hadaku da na gari." "Ameen Abba, nagode." Gyara zamanshi yayi yace "Zaki iya tafiya." Mik'ewa tayi ta fita a dakin tana jin kamar tace " Abba ka ban dama na kira Maina mana?" Malam kanshi lura yayi da lallai akwai wanda ke zuciyarta, shi ma kuma can baya raba su bane saboda wani abu, kawai yayi hakane dan sama mata daraja da kima a idon shi Maina, dan ba zaiyi ma'ana ba ace an raba aurenta da mijinta shi kuma a ce an baka damar aurenta, kima kawai ya kankaro mata, yasan kuma ko ynzu yce Maina ya fito zai fito yana mai d'aukin son kasancewa da ita a gaba d'aya illahirin sassan jikinshi. Kiranshi malam yayi yace yana son ganinshi, duk da baya gari haka ya dakatar da komai ya zo dan son jin duk wani abu daya shafi Humaira, yana son ta har yau har gobe, kawai girma da gnin mutumcin mahaifinta ne yasa ba yanda zaiyi, a daren ranar saida ya kwana garin Niamey da sassafe kuma ya amsa kiran malam. A d'akin karatun shi suka zauna kamar dai zamansu na k'arshe ranar da ya yanke hukuncin daya dagula lissafinshi fiye da zato, cikin dattako ya kalleshi yace "Maina, ka ga na sake kiranka ko?" Jinjina kai yayi ba tare daya kalleshi ba yace "Hakane malam, ina fatan kuma komai lafiya?" Numfasawa yayi yace "Lafiya k'alau Maina, dama ina sone na ma wata tambaya?" Sak茅 sunkuyar da kan shi yayi yana sauraren malam d'in, d'orawa yayi da "Har yanzu kana son Humaira?" Da sauri ya d'aga kai ya kalleshi sai kuma yayi kasa da shi, a hankali ya jinjina kai cike da kunya alamar eh, murmushi malam yayi sannan yace "Kana ganin zaka iya aurenta a yanda ta ke? Ba budurwa ba ce yanzu, kuma ita d'in uwa ce ta wani." Numfashi ya sauke ya kalli malam yace "Malam ina son Humaira ne a duk yanda take, ban damu da ita bazawara bace ko kuma ta haihu, ko duniya ta ha茂fa ina son ta a haka." Murmushi malam ya sake yi yana jinjina kai yace "Shikenan Maina, dama a baya na rabaku ne dan kuyi nesada juna, hakan zai baku damar sake ganin kima da darajar yan uwanku, ita kan ta Humaira na fahimci kamar tana son ka, hakan yasa har yanzu ta k'i tsayar da kowa duk da kuwa tana samun zawarawan, shiyasa na nemeka ba tare data sani ba." Gyara zama yayi yace "Maina ka turo min magabatanka, ina so muyi magana da su, idan har sun amince su ma saika zab'i lokacin da ya ma ka dan d'aurin auren." Jinjina kai yayi a ladabce yace "Nagode malam, insha'Allah zan sanar da su, ba kuma zan bar garin nan ba sai sun zo kunyi magana." A haka suka rabu kowa zuciyarsa fes, dan a yanzu malam kan shi wani farin ciki yake ji na musamman da ya jima bai ji shi ba, haka kawai idan ya kalli Maina nutsuwarsa da hankalinsa hade da dattakonshi sai su birgeshi, zai ci gaba da addu'a Maina ya zama gatan 'yarsa a duniyar nan ko bayan ran shi. *Alhamdulillah* 03/11/2021 脿 14:06 - Mom Khalid: 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _*AURE YAK'IN MATA*_ 馃拲馃拲馃拲馃拲馃さ馃徎馃懓馃徎馃拲馃拲馃拲馃拲 馃懇鈥嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈煈┾€嶁潳锔忊€嶐煈� _DAGA ALK'ALAMIN_ *SAJIDA* _TARE_ *SAMIRA HAROUNA* _('Yan Mutan Niger)_ 馃挮鉁� *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*馃専 _(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_馃 鈽� *[ T.M.N.A]* 鈽� 馃摉馃枈锔� https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/ _Bismillahir rahamanir rahim_ *K'arshe* 4锔忊儯5锔忊儯 Komai yayi farko zai yi k'arshe, yanda abubuwa ke faruwa suna wucewa, haka mu kanmu mutane muke cinye lokacinmu a sannu sannu. Anyi auren Humaira da Maina inda ta tare a gidanshi dake mahaifarshi Zinder, daga iyayenshi har matarshi kuma suna zaune lafiya, dan matarshi irin matan nan ne masu sanyin hali, hakan yasa Humaira ke jin dad'in sbuwar rayuwar ta ta, wacce komai na mijinta ke birgeta musamman idan yana masifa kan kishinta, hakan ya zamar musu kamar wani fagen nishad'i, dan sai yana tsaka da fad'an tayi abu kaza daya tsokano kishinshi kawai ta shiga binshi da kallon birgewa da shauk'i. Cikin ikon Allah bayan kwashe shekara d'aya da rabi da tayi babu ko b'atan wata, sai gashi ta tashi da na ta cikin ita ma, farin ciki da murna a wurinta da Bashir ba magana kam, dan har kyautar kud'i ya mata a hakan ma yace sai ta haihu. *Bayan wasu shekaru* Cikin tsananin jin haushi ta jefo kwanon daga cikin d'akin, duk k'ok'arinsa na kaucexa saida y'a same shi a ciki, kallon kwanon yayi da tuwon daya zube, bak'ar wahala fa yash kafin ya samu kudin daya siyo musu tuwon hantsin, shi ne ta wurgo haka kamar wani kashi, cikin b'acin rai ya shigo d'akin yana fad'in "Ke yanzu dan rashin mutumcin tuwon ne kika zubar?" A hassale ta mik'e tsaye kan ta ba d'an kwali tace "E d'in an zubar, na ce na zubar me zakayi, ga ka babbar marar mutumci da zaka zauna kana kawo min tuwon hantsi kullum ina sandara." Hannu ya d'aga ya kifa mata mari yace "Ke ni ne ma marar mutumcin? Tsinannuya kawai na yi nadamar..." Bai kai k'arshe ba ita ma ta wanke fuskarshi da mari, dafe kunci yayi yana kallonta sai kuwa hawaye shar, cikin tsananin bak'in ciki yace "Ni kika mara Nafissa?" A tsatsaye kuwa tace "An mareka, ni daka mareni jaka ce ni?" Nunata yayi yace "Ki je na sakeki, karki bari na dawo gidan nan na sameki, idan kika bari na sameki kuwa wallahi sai na halaka ki." Dariya ta sheke da ita tace "Za dai mu halaka wallahi, kaga Aminu bari in fada maka wani abu da baka sani ba." Gyara tsayuwa tayi tace "Kana ji na? Ni dama dana aureka ba dan ina sonka bane, fahimta da na yi kai d'an iska ne yasa na mak'ale maka har saida ka rabu da matarka ta arziki, ni kuma dalilin daya kashe tsohon mijina ciwon kanjamau ne, dan haka ni da kai yanzu duk marasa lafiya ne, gaka 'yar nan ta ka ma? Ita ma tana da cutar, tunda na zo gidan nan nake ci gaba da d'aukar magani na haka ita ma bayan na haifeta, dan haka wallahi tallahi babu inda zan je, zama daram a gidanka Aminu ko da yunwa zata kasheni." Tsaki ta ja tare da zaune bakin gadon tana karkada kafa tana hararenshi, dabas ya fadi kasa sakamakon kan shi dake ta juya mushi yana sarawa, gaba daya komai na jikinshi tsayawa yayi sai wani irin sanyi da jikinshi yayi kamar an tsinke jijiyoyinshi. Nadama, dana sani, k'unci da bak'in ciki marar iyaka, daga ranar suka sake bud'e mi shi k'ofa bayan talaucin daya jima yana nukurkusarshi, ga bakin ciki Nafissa wanda ganinta kawai idan yayi a gidan yake jin kamar zai hade zuciya ya mutu. Hakan yasa wasu lokutan sai yayi sati bai leko gidan ba, bai damu da ita da yarta ba, garari kawai yake a gari ya zama kamar wni mahaukaci, mutum ne shi da baya harkar shaye shaye, amma sanadiyar haka saiya dukufa shan sigari, har kayanshi na jiki ya kan siyar dan ya siyi sigari yasha. Abun duniya ya taru ya mishi yawa, ga talaucin dake damunshi, ga rashin samun isashen abinci, ga ciwo babu kulawa ga kuma sigari, tuni ya sake lalacewa ya tsotse ya zama d'an tsurut da shi. *Alhamdulillah, yan uwa a nan muka kawo k'arshen wannan labari na aure yak'in mata, kuskuren da mu ka yi muna fata Allah ya yafe mana, inda mu ka yi daidai Allah ya bamu ladar tare da ku.* _Ba wai labari ne na zallar soyayya ba dama, kawai munyi niyyar d'auko rayuwar yau da kullum ne da ake yi kuma babu mafita, a k'arshe zamu iya cewa matakin da malam mahaifin wad'annan yara ya d'auka shi ne daidai, shi ne matakin da kowane *uba* ya dace a ce ya d'auka, idan kuwa iyayenmu suna burus da lamarin rayuwar gidajen aurenmu, to tabbas bak'in ciki ba zai shafa mana lafiya ba, ciwon zuciya ba zai daina kama mata masu maza ba, muna rok'o ga iyayenmu da ku dinga tsayawa kuna sauraren kokenmu, wata matsalar kai kan ka uban zata iya kwantar da kai gadon asibiti. Da wannan muke fatan Allah ubangiji ya haskaka gidajenmu, Allah k'ara mana fahimtar juna da mazajenmu, Allah bamu zaman lafiya da su, Allah ka k'ara mana hak'urin zama da junanmu._ *Allah sadamu da alkairi.* *Daga mutanenku*