[10/27, 11:09 PM] Sarah Friend: 🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈 *FAUZAAN* *NA* *SARATU MUSA* (maman Umar) *1-5* "Tsananin sha'awartane yakamashi saboda lemun da akabashi yasha bayada burin dayawuce yajishi acikin jikinta saboda bakaramin karfi maganin yayi a jikinshiba, rokonta yake kamar xaiyi kuka saboda matsanacin feeling din dayake tasomasa, Plx Feezah don Allah kiyi hakuri kitaimakamun wlh duk abinda kikeso zan baki, wani shu'umin murmushi Feezah tayi komai fa kace Fauzaan? Allah duk abinda kikeso xanbaki nidai kibari insamu natsuwa atare da ke. Dukiyarka nakeson karaba biyu kabani rabi wannan shine kawai abinda nake so daga gareka, Kallonta yayi cikin tsananin mamakin jin abinda tace, bakaramin sanyi jikinshi yayiba daman yasani badon Allah Feezah take zaune dashiba domin duk abunda zatayi indai don farin cikin shine to sai suntsadance atsakaninsu sannan zatayimasa abinda yake so. Ahankali yasauke idonsa kasa cikin sanyi jiki yace bazan iyaba, yajuya fuskarshi gefe duk da yasani cewar kota karfi yaje gareta bashida laifi tunda matarshice amma bayajin zai iyayin hakan kuma bagirman shibane yajewa matarsa ta karfi katsemasa tunani Feezah tayi cikin tsananin mamakin abinda yace domin tanada tabbacin indai wannan kwayar tabi jikinka babu sauran wani abu da za'ace kayi kakasa aikatashi saboda karfin wannan kwayar. Tunda bazaka iyaba aisai kaje can waje kanemi maganin matsalarka domin nikuwa narantse da Allah bazan taba baka kaina batare da kabani abinda naceba. Tashi kawai Fauzaan yayi yabarmata dakin yakoma nashi bedroom din domin shikadai yasan yadda yakeji aranshi saboda tsananin feeling din da yake taso masa. Direct cikin toilet dinsa yashige domin yasakarwa kansa ruwa kozaiji saukin abinda yakeji amma kamar kara turomasa wutar sha'awa akeyi acikin jikinshi, saurin shiryawa yayi yabar gidan saboda wani tunani dayazo masa. Sallama yayi cikin palon amma yaji shiru babu kowa acikin palon dakin Mom dinshi yashiga zaune yasameta tana karatun Alqur'ani mai girma bayan ta amsa sallamarshine yasamu wake l yazauna yana kalonta cikin damuwa domin haryanzu baidaina jin abinda yakejiba ajikinshi. Bayan sungaisa ne mom tafahimci magana yakeson yayi amma kuma yayi shiru cikin kulawa tace lafia dai Fauzaan? Lafia qlau mom mikika gani a a kam balafiya ba domin naga canji atare dakai kagayamun meyake faruwane kasan duk duniya bakada wanda zakagayawa damuwarka sama daniko? Hakane mom gaskiya inacikin damuwa domin inaji ajikina kamar mutuwa zanyi idan bansamu maganin matsalataba kuma gadukan alamu basamunshi zanyiba mom subahana lillahi Fauzzan meyake damunka haka meye kake so wanda kake ganin bazaka samuba don Allah kagayamun meyake faruwane? Nan da nan yayi mata bayanin duk irin zaman da sukeyi da Feezah da yadda take hanasa hakkinsa sai idan yayi mata yadda take so sannan shima zata bashi hakkinsa har abinda yafaru ayau duk yasanar da ita, da irin feeling din da yakeji akan ya macce yanxu duk yagayawa mom domin atsarin gidan basa boyewa juna sirrinsu musammam idan akwai damuwa domin susamo bakin zaran. Bakaramin tausayawa yaronta tayiba domin tasani tun farko baiyi sa'ar mataba amma bata taba tunanin matsalar takai har hakaba, shiru tayi tana tunanin meye mafita can wani tunani yazomata batasan lokacin da murmushi yazomataba tace Alhamdulillah cikin farin ciki kallonta Fauzaan yayi ciki mamakin mom da abinda yaji tace, lafia dai mom naji kinyi godiya ga Allah, hakane Fauzaan waton nasamo muna mafita shiyasa kaji nace hakan don hakan yau dinnan baza akwanaba sai ka kara aure kuma kasauke damuwarka Insha Allah. Mamakin duniya ya kama Fauzaan shin mom tasan abinda take cewa kuwa taya zayayi aure ayau bayan babu wannan tsarin aranshi kuma wama zai aura mishi yarshi lokaci guda haka Katseshi mom tayi cikin hikima tafara yimishi bayani kamar haka Maman Umar CE........ [10/27, 11:09 PM] Sarah Friend: 🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈 *FAUZAAN* *NA* *SARATU MUSA* (maman Umar) *6-10* "Fauzaan zanyimaka aure akaro na biyu duk da wancen auren bani nayimakashiba saboda kaine kazabowa kanka ita amma wannan karon nice zan zabomaka matar da zaka aura ayau dinnan Insha Allah. Nasan kasan Malam Haruna malamin mahaifinkane kuma kasan gidansa da ahalinsa nasani malam Haruna abokin mahaifinkane sosai wanda inbasani mutum yayiba zai dauka 'yan uwan junane, malam Haruna yanada mata hudu safiya itace babba tanada ya'ya shida, sai mai bimata Husai tanada ya'ya biyar sai mai bin Husai, Halima itakuma tanada ya'ya uku sai amaryarsu Asmau tanada ya'ya biyu mace da namiji wanda dukan yaran gidan kasansu kuma sunada tarbiya. Abinda nakeson insanar dakai shine inason kaje dakanka gidan malam Haruna kagayamasa aure kake so adaura maka yau dinnna idan ma yatambayeka dalilin hakan cikin gaggawa zaka'iya sanar dashi komai domin nayadda da malam Haruna sosai yayi xama na'amana da mahaifinka shiyasa nake ganin girmansa sosai kuma nikaiba saboda amanarsa yasa idan zanyi wani abun nake sanar dashi badon komaiba sai don nayadda dashi sosai. Don haka kaje kasameshi dukda nayadda da tarbiyar yayansa amma nafiyimaka sha'awar ka auri yar gidan Asma'u domin inason yarinyar sosai tanada matukar natsuwa ga kunya da ganin mutuncin nagaba da ita. Sunanta Fadeela. Amma bawai nace lallai sai itaba kana iya zabar daya daga cikinsu duk dayane agurina. Shiru Fauzaan yayi yana tunanin maganar mom dinshi domin shima yana ganin yarinyar zata dace da yanayinshi duk da cewar tayi bai shirya yin aure yanxuba amma dolene yayi kodon yakaucewa Zina. Bayan yagama magana da mom dinshi domin shima yana ganin wannan shine kawai mafita agareshi, yayimata sallama yawuce gidan malam Haruna saboda haryanzu bayajin daidai. Bayan 'yan gaishe2 yayiwa malam Haruna bayanin abinda yake tafe dashi, shiru malam yayi yana tunanin matsalar domin wannan bakaramar matsalabace ace macce tana irin wannan shirmen agidan aurenta can dai yakallo Fauzaan yayi murmushi yace Haba Fauzaan shine sai karokeni aiduk kannenkane su yaran duk wadda kakeso kana iya aurada ita gawani bale kai da kanka kake son ka auri yar gidana, yanxu gayamun ko akwai wadda takwantamaka acikin yaran gidan? Kasa yayi da kansa cikin ladabi yace da nayi tunanin Fadeelah ne to amma bansaniba ko antsaida mata miji? Murmushi malam yayi yace a a Fauzaan ba'ayiwa Fadeela mijiba tunda ita kazaba badamuwa yanzu za'a daura maka aure da ita Insha Allah. Cikin gidan malam Haruna yashiga yatara iyalinsa duka acikin palon sa yayi musu bayanin auren da zai daurawa Fauzaan da Fadeela a yanzu saboda wani uzuri da ba laillai saina gayamukuba don haka abinda nakeso daku shine inason kuyiwa abun kyakkyawar fahimta kuma dazaran andaura auren zai dauki matarsa yawuce da ita babu wanda zai bisu inyaso daga baya sai kuje kuga dakin amarya. Nan da nan CeCe Ku CeCe yatashi wannan wane irin aurene malam zaiyi ai wannan son kaine inbashiba aimuma munada ya'ya mata kuma basuda aure sannan sune sama ga Fadeela meyasa baza'abashi daya aga cikiba sai Fadeela. Nan dai malam yabarsu tare da bada umarnin kar wanda yayi masa wata maganar banxa akan wannan al'amari domin kuwa shine da kansa yace Fadeela yakeso ya aura. Yayi waje tare da ya'yansa maza domin daurin aure. Fadeela wani irin tashin hankaline yadirarmata alokaci guda musammam da taji malam yace da andaura aure daukanta zaiyi su wuce, duk magan-gannun da akeyi batamajinsu ita tanacen tana tunanin makomarta yanxu wannan auren meye sunanshi kenan kuma abinda yafi bata mamaki wai ya Fauzaan ne da kansa yace ita yakeso, jiki babu kwari takoma dakin mahaifiyarta kukanma yaki zuwa mata domin wannan tashin hankali. Andaura aure lafia bisa jagorancin malam Haruna shine ya zama wakilin ango wani babban yayan su Fadeela yazama wakilin amarya akan sadaki 50k. Hakuri kawai mama Asma'u takebaiwa diyarta domin dai ita kanta tasan cewa ba'ayiwa diyarta adalciba amma saboda haku irin nata yasa batayi maganaba gudun kar ace tahurewa yarta kunne, nan da nan mama Asma'u tashirya diyarta cikin kamala tunda ko banxa mama ba'irin matannan bane masu daukar Abu da zafi komai yazo mata tana daukanshi da sauki shiyasa kishiyoyinta suke yimata duk abinda suka dama. Malam Haruna ne yashigo dakin Mama asma'u yace cikin kwantarda murya Asma'u kiyi hakuri da duk abinda matan gidannan zasucemiki domin nasan sai anyi kananan maganganu to don Allah inason kiyi hakuri da duk abinda zasucemiki kinji, murmushi mai ciwo tayi domin tasan tabbas sai takauda kai akan wannan al'amari duk daitaba makaramin ciwo abin yayimataba ace a auradda yarka cikin irrin wannan yanayin, bakomai malam Insha Allah fatana dai Allah yasanyawa wannan auren albarka ameen cewar malam, sannan yamaida hamkalinshi akan Fadeela datake ta sharar hawaye yace kiyi hakuri Fadeela nasan cewar anshiga hakkinki domin auren Bazata da aka daura miki amma inason kiyadda da kaddara domin kowane bawa yana tafiya kafada da kafada ne datashi kaddara, don haka banason kiyiwa Allah butulci akan ni'imar da yabaki. Nasan kinsan ko waye Fauzaan awajena don hakan kikasance tamkar mahaifiyarki awajen biyayyar aure da hakuri da kauda kai kan komai, kinsan cewar bake kadai ce matarshiba yanada wata matar agidanshi kiyi hakuri da ita ahankali zaki saba kinji Allah yayimiki albarka yabaki zuri'a mai albarka. Kifito yana jiranki awaje. Maman Umar CE........ [10/27, 11:09 PM] Sarah Friend: 🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈 *FAUZAAN* *NA* *SARATU MUSA* (maman Umar) *11-15* "Kuka kawai Fadeela takeyi domin atarihin rayuwarta bata taba jin inda aka taba irin wannan aurenba lokaci guda sai kace auren siiri, Kuka kawai take har aka rakota wajen da Motar Fauzaan take abakin gidan, Komai bata daukaba saboda rashin nustuwar da batadashi. Bayan sunyi sallama da kowa Fauzaan yaja mota suka wuce wani supermarket yatsaya shikadai yashiga yafito da wasu ledodi ahannunshi suka wuce direct gidan mom yawuce domin yayi mata bayanin ko yadda yakasance. Bakaramin murna mom tayiba kuma taji dadi sosai sai nan2 take da Fadeela jitake kamar ta hadiyeta don farin ciki. Ita kam Fadeela duk kunyar mom yakamata kamar ba Mom dinta abokiyar firartaba saboda mom idan taje gidan malam Haruna tana sakewa dasu sosai musammam Mama Asma'u acewarta duk tafisu nutsuwa. Bayan yagama yiwa mom bayani yace shi zai wuce gida domin agajiye yake sosai yanason yayi wanka ya huta, nan take fara'ar mom tabace cikin damuwa tace Fauzaan mezai hanaka kukwana anan gidan inyaso daga baya sai ita Fadeela tatare agidan tunda kaga yadda auren yazama babu abinda akashirya mata na aure, Shiru yayi yana tunanin maganar mom axuciyarshi yanajin tausayin Fadeela saboda irin wannan auren fizge da yasa akayimata amma bayada yadda zaiyi shiyasa. Katseshi mom tayi da tunanin dayake, kayi shiru,.. To shikenan mom bakomai hakanma yayi yauwa Allah yayimuku albarka yabaku zuri'a dayyaba yasa kugama da duniya lafia, ameen mom cewan Fauzaan. Yanzu kuje can part dinka dama nasa angyarashi tun dazu zan aikomuku da abinci to shikenan, Wanka Fauzaan yashiga Fadeela tana zaune abakin bed tana jiranshi duk jikinta yayi sanyi domin ganin takekamar a mafarki wai tayi aure budewar toilet din yadawo da ita cikin nutsuwarta. Wata irin kunyace tare da faduwar gaba suka dirarmata alokaci guda saboda yadda Fauzaan yafito dagashi daga toilet din ido yatsuramata yana kallonta domin har yanxu yanajin sauran feeling din yana tasomasa, kasa tayi da kanta tana wasa da yatsunta da suke fari fes dasu, baicemata komaiba yawuce wajen kayansa yasafa mai tare da sanya turare yasaka wata farar jallabiyarsa sannan yajuyo agareta yace kije kiyi alwala kizo zamuyi sallar nafila shirune yabiyo baya kamar bataji meyaceba sai da yasake magana sannan tatashi cikin nutsuwarta yawuce toilet din. Bayan sungama sallar sunci abincin da mom ta aikomusu wanda na Fadeela daban ta aikoshi domin tasan babu wata kulawa da tasamu awajen iyayenta tunda ga yadda auren yakasance. Jawota jikinshi yayi yatsura mata ido yana kalonta, ahankali yaji wani abu game da yarinyar yanayimasa yawo ajiki wanda bazai iya cewa yasan ko meyeba, ahankali yace mata kiyi hakuri Fadeela kinga yadda Allah yayyi ikonsa ko yana magana yana Kara matsota ajikinshi, jikinta inbanda rawa babu abinda yakeyi domin gaskiya duk taji tatakura irin yadda yake shigewa jikinta. Ahankali Fauzaan yaciremata duk kayan jikinta shima yacire jallabiyar da yasaka, kara jawota yayi jikinshi sosai yadda sunajin bugun numfashin junansu fuskarsu ahade hancinsu yana gugar juna kalonta yake sosai zuciyarsa tana bugawa da sauri2 itakuwa tarufe idonta sai motsi takeyi da bakinta alamar tanason tayi magana amma takasa saboda tsoron da fargabar da take ciki, Ganin bakinta namotsawane yafahimci magana takeson yi cikin kasala yace mekikeson cewane Fadeela? Shiru tayi batace kalaba sai motsi take da bakinta baisan lokacin da yacafke bakinta ba yafara tsutsarshi cikin gwaninta da kwarewa dukansu wani irin yanayi suka samu kansu aciki domin wannan shine karo na farko da hakan yataba faruwa a gareta wani irin yerrrr takeji ajikinta duk inda gashi yake ajikinta yamike saboda sabon sakon da jikinta yake amsa. Shikanshi gogan wata sabuwar rayuwa yasami kanshi aciki domin baitaba kin baki mai tsananin taushi da zakiba irin wannan, babu abinda kakeji sai nishinsu domin bakaramin tafiya da imaninshi yarinyar tayiba akankali yadora hannunshi saman boons dinta yafara matsawa wani irin taushi yaji kamar anmatsa audiga hannunshi nutsewa yayi acikin boobs dinta gasu manya tubarkalla, ai nan yakara gigicewa jijiyarsa tacika tayi fam sai jillo takeyi su Fadeela babaka sai kunne domin maganar gaskiya jikinta bakaramin karba sakon yakeba , Bakinshi yacire acikin nata yamaidashi akan boobs dinta yafara yimusu wani irin sha cikin kwarewa da sanin magaman aiki🤣 Ahankali yazare bakinsa ya maida kasanta yafara tsotsa ai wani irin ihu da tayi saida nafirgice🤣 ihu take iyakar karfinta domin inda a part din mom suke dasai mom tajiyo su, ihunta bakaramin karama Fauzaan sha'awa yakeba shikanshi sai gurnanin dadi yakeyiba, Ahankali yafara gyara jijiyarsa domin yafahimci kamar dukansu abinda kawai suke bukata kenan cikin tsananin bukatuwa yazura mata jijiyarsa, wani irin ihu tasaki wanda yaji kamar tana karamasa karfine domin gaskiya bakaramin dadinta yakejiba kuka yake sosai yana sanyamata albarka, sai sabbatu yakeyi ashe haka kike da dadi Fadeela, don Allah karki gujeni kizauna dani wlh bazan iya barinkiba dadinki yayi yawa Fadeela kedin tadabance acikin mata don Allah kar ki hanani jin irin wannan dadin plx. Fadeela baiwar Allah taci wuya sosai yakai hadda hannunta bata iya tayardashi saboda wahalar da tasha, Bashi ya bartaba sai da yasamu nutsuwa sannan ya kyaleta abun tausayi ko magana bata yayi saboda arayuwarta bata taba tsintar kanta cikin masifa da azaba irin wannan ba. Bayan ya huta yakalleta yace kiyi hakuri Fadeela kedince wlh sai ahankali domin gaskiya idan mutum yana tare da ke bazai iya Control din kanshiba, yanxuma hakuri zakiyi inkara ko sau dayane kinji wlh duk lokacin da na hada do dake wata irin sha'awar jima'i dake yake bijiromun, Baiwar Fadeela sai da gabanta yafadi dayace zai sakeyin abinda yayi yanxu, to amma ai hakkinshine bazan iya hanashi abinda allah ya halattamishiba, Allahu akbar kunga mace ta gari kenan duk tsananin azabar da tasha amma hakkin da Allah yadoramata akan mijinta takes on saukewa domin tasan abinda takeyi. Abinda nakeson ingayamuku shine yan uwana mata don Allah kudainayiwa maza kiyo alokacin da suke gab da bukatuwa da Ku domin sudin sunfimu rashin hakuri tabangaren sex duk da mu mata munfisu yawan bukatar sex amma munada kawaici akansu wlh aduk lokacin da mijinki yazomiki da bukatarsa kikayimasa kiyo ina mai tabbatarmuku kunjefamusu yan yawone azukatansu, kudubi misali akan Feezah da Fadeela kuma kunsan akwai tarin banbanci atsakaninsu, karku manta Ya aure Feezah ne auren soyayya amma akan tanayimasa kiyo wa gari yawaya? Allah yasa muganne gaskiya ameen. Sake hade bakinsu yayi yana tsutsa ahankali feeling din Fadeela yake motsawa wasa yake sosai ajikinta sannan ya ratsata wannanma taji zafi sosai amma tanunamasa juriya saboda tafahimci kamar mijinnata yana cikin bukatarta sosai shiyasa batason tanunamasa gazawarta akanshi. Bayan yasamu nutsuwane ya dauketa yayi toilet da ita domin yagasa mata jikinta sosai, ahankali yaji nutsuwa tana sauka ajikinsa tare da wata irin soyayyar yarinyar azuciyarsa. Maman Umar CE....... [10/27, 11:09 PM] Sarah Friend: 🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈 *FAUZAAN* *NA* *SARATU MUSA* (maman Umar) *Alhamdulillahi gaskiya naji dadin yadda kuka karbi wannan labarin amma gaskiya Common dinku yayi kadan plx*🤣 *16-20* "Gasata yayi sosai domin shima kanshi yasan bakaramar wahala tasha ahannunshiba, shiyasa duk wani irin tausayinta da soyayyarta suka lullubeshi azuciya. Balaifi tadanji saukin jikinta domin har wani baccin wahalane yake son daukanta acikin bahon wankan domin yanayin ruwan da take ciki, Chak yadaukota bayan sungama wankan duk kunya yakamata saboda irin yadda yakeyimata kamar ba Ya Fauzaan din da tasaniba, haka dai yamaidata saman gadon bayan yagyara gadon domin duk yabace da jini. Magunguna yabata domin yasan dole tana bukatarsu acikin maganin dayabata hadda na bacci acikin shiyasa ko minti biyar ba'ayiba takoma bacci abinta shikuma tashi yayi yaje yadauro alwala yafara sallar nafila domin godeya ga Allah daya kawomishi dauki yakuma bashi mace mai kirki da hakuri. Yajima yana sallar sannan shima yaje baya gareta ya kwanta tare da jawomusu bargo ya rufesu tana cikin jikinshi. "Yana fita daga dakin tadauko wayarta takira mom dinta saboda bakaramin rudewa tayi da yadda abun yazama bugu daya mom dinta tadauka, ko gaisawa basuyiba tahau zuba zance mom nashiga ukku wlh ansami matsala domin Fauzaan yakiyin abinda mukeso asalima cemin yayi bazai iyaba, wani irin zagi Uwar tasaki tace ai wlh bai isa yaja damuba dole yayi abinda mukeso kokuma yabakunci kiyama. Wani irin dadine yalullube Feezah jin abinda tace, yauwa mom dinta shiyasa nake matukar sonki wlh tunda kinfi kowa saurin fahimtata, Karki damu kedai kibishi ayadda yace din kafin insamo wata mafitar, inbanda maganar banxa yaushe matarka xatace ga abinda takeso amma kasa kafa kashure bukatarta damu kake zance ai nan dai tayi ta fada Feezah tana kara zugata daga karshe tacewa yar mudun bai baki kudin nanba karki kara yadda dashi domin ai ba siyanki yayiba bale yamaidaki kamar wata baiwarsa. Bayan sunyi sallama tashi tayi tasake wanka sannan tadauki yawarta da key din motarta tafita daga gidan domin daman indai yawone to ko kare ya sauraramata akan shegen yawo batanan batanan. Ba'ita tadawo gidanba sai misalin karfe takwas na dare domin tasaba kai har goma bata gida yauma don tanason tayi magana da Shi shiyasa tadawo da wuri2. Tajima zaune a palon tana jiransa amma bata ga yashigoba domin tasan dayagama sallar isha take m dawowa gida sai kuma gobe zai sake fita. Shiru2 bataga yashigoba har goma tabuga dole tahakura tawuce bedroom dinta domin samawa kanta hutu. Amarya Fadeela cikin bacci taji mutum ajinkinta koda tabude idonta sai bisa fuskar shi bacci yakeyi cikin kwanciyar hankali, ido tatsuramishi tana kallon shi komai nashi mai kyaune musammam idonshi da dan karamin bakinshi kamar na mata lol🤣 hannunta daya tajawo tana shafa fuskarshi dashi ahankali domin kar yafarka, tajima tana kallonshi tana shafar fuskarshi sannan ahankali tasauke hannunta, jitayi anrike hannunta dago kandazatayi sai cikin idonshi yanarke matasu kamar maijin bacci domin Fauzaan badai kwayar idoba duk maccen da yakalla dasu sai tasamu kanta cikin bukatuwa dashi. Ita ma fadeela irin hakane yafaru da ita domin jintayi wani abu yana yimata yawo ajikinta wanda batasan sanda takara shigewa jikinshiba sai motsi take acikin jikinshi, shima yafahimci yanayinta yasauya shiyasa yakara matseta ajikinshi kamar wani zaikwace masa ita. Shiru tayi zuciyarta tana bugawa da sauri2, Nan da nan yahade bakinsu waje guda domin yasan wannan shine kawai mafita agareshi, yajima yana kissing din bakinta kamar zai cltsinke matashi sannan ya kyaleta. Maman Umar CE....... [10/27, 11:09 PM] Sarah Friend: 🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈 *FAUZAAN* *NA* *SARATU MUSA* (maman Umar) *26-30* "Wata shedaniyar dariya Feezah tayi mai cike da izgilanci da rainin wayo, sannan tayi magana cikin isa wlh Fauzaan indan ma mafarki kakeyi gara kafarka tun da wuri domin wannan mafarki naka bazai taba zama gaskeba. Domin kuwa ko acikin mafarkinka bazan taba zama da kishiyaba balle da gaske, domin kasani nidin nafi karfin kishiya. Kuma wlh idan har kaddara tasaka auren wata matar nizan rusa wannan kaddarar domin ba'ahaifi matar da zanyi xaman kishi da itaba kaji, shidai shiru kawai yayi yana sauraronta kamar wani sauna, mamaki yake wai shine Feezah take gayawa magana son ranta, sai dai kuma kinriga da kin makaro Feezah domin kishiya kam zama da ita yazamemiki dole domin aikin gama ya gama. Wlh baka isaba fauzaan sai dai kowa yarasa amma bazan iya zama da kishiyaba garama ka saketa tun wuri inba hakaba wlh komai yabiyo baya kakuka da kanka, tatashi tashige bedroom dinta tabarshi nan sake da baki yana kallonta, yajima zaune yana tunanin matsalar da takeson damunsa domin dai yasani yanason Feezah halayentane kawai bayaso. Jiki bakwari yake tuka motar saboda yanason yaje ya samu nutsuwarshi yasan yanxu haka atakure take domin yasanta da tsananin kunya da kawaici. Da sallama yashiga palon mom amma bai gantaba can yaji motsi acikin kiching din mom kai tsaye yawuce can din nanma batanan haule mai aikin mom ce take dora sanwar rana, Tambayarta yayi ina Mom tana bedroom dinta cewar Haule OK. A can yasamu mom da Fadeela suna fira cikin farin ciki kamar ya da uwa domin daman fadeela batada duhunkai irin na yayan malamai amma idan ka ganta sai karantse bata wayeba saboda yadda take tafiyarda rayuwarta cikin sauki. Mom ashe kuna ciki nayi tanemanki bangankiba, kalonsa mom tayi cikin tsokana tace kana dai nemanta wannan tanuna Fadeela murmushi kawai yayi baice komai, hada ido sukayi da Fadeela yakashe mata ido daya tayi mirmushi ahankali tace sannu da zuwa kamar bataso haka tayi maganar yauwa nutsuwata kinyuni lafia inji mom tana kulamun dake yadda yakamata? Kallonshi mom tayi tace bana kulawa da ita zo dauki abarka katafi banason rashin kunya, dariya yayi mai sauti sannan yace haba mom daga tambaya ina daiji zo kadauki matarka kuwuce can part dinku nima nahuta nagaji. *kuyi hakuri da wannan wlh nagaji sosai don dai kawai nayi alkawarin xanyi shiyasa nayimuku wannan*. Maman Umar CE..... [10/27, 11:09 PM] Sarah Friend: 🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈 *FAUZAAN* *NA* *SARATU MUSA* (maman Umar) *jinjina agareki masoyiyar asali Allah yabar kauna da zumunci ina kaunarki nima kamar zaina🤣👍* *zuciyata takice akoda yaushe maman Shafee'ee ina tare dake akoda yaushe Allah yabar zumunci ameen🤝* *21-25* "Bayan sunyi sallar asubane suka koma bacci sai misalin goma suka tashi, wanka suka shiga gabadayansu domin bayason abinda zaisa tayi nesa dashi jiyake kamar bai taba aureba sai awannan karon, shiyasa yake wani nan nan da'ita ita kanta bakaramin jin dadin kasancewarsu tare takeyiba saboda irin zafafan wasannin da yake koyamata jitake kamar su zauna a haka. Bayan sungama break fast suka shiga part din mom domin su gaisa, karkaso kaga fuskar mom saboda farin ciki domin aduniya inkanason kaga fara'ar Mom to ka kyautatawa tilon danta wanda take jidashi kamar me. Bayan sungaida take tambayar Fadeela yakwanan bakunci inafatan dai babu matsala ko? Cikin jinkunya tace babu komai mom yauwa haka akeso Allah yayimuku albarka ameen cewar Fauzaan. Kalonshi mom tayi tace yakamata kaje gida domin kayiwa matarka bayanin aurenka don kartaji awaje kasan bazataji dadiba, nan da nan fara'arshi tayanke domin shi yama manta dacewar yanada wata matar, gashi baitaba kwana awajeba tunda yayi aure. Shiru yayi can dai yakali gefen da Fadeela take zaune yace ahankali kamar mai rada kiyi hakuri kizauna anan zanje indawo kinji nutsuwata! Batasan lokacin da tadago tana kalonshiba jin sunan da yakirata dashi nutsuwata, kane mata ido daya yayi yace ko bahaka bane? Kasa tayi da kanta domin tasan Mom tana zaune kuma tana kalonsu sai dai batajin abinda suke cewa saboda kasa2 suke maganar. Kallon mom yayi yace mom zantafi sai nadawo, yauwa Allah yakiyaye hanya kakulamun da kanka cewar Mom tana murmushi insha Allah my Mom kema ga ajiyatanan nabaki mom kikulamun da ita sosai yana kallon Fadeela wanda kanta yake kasa domin wata irin kunyar mom takeji, insha Allah lafiya kalau zaka samu ajiyarka yarona, sannan ta maida hankalinta wajen Fadeela tana murmushi tace tashi kije kiraka mijinki zai fita. Ahankali tamike tsaye tabi bayansa har wajen mota tarakashi yana rungume da ita ajikinshi yana magana kasa2 yakamata innadawo asake sanyawa jikina nutsuwa ko yakikace, yakanne mata ido daya murmushi kawai takeyi domin tasani Allah yabata mijin da tunaninta baitaba kaiwa zata sami irinshiba arayuwa shiyasa take matukar kokarinta domin ganin tasanyashi farin ciki duk da tasani cewa bawai don yana sonta ya aureta amma bazata iya yimasa musuba tunda tafahimci abinda yafi so kenan agareta. Sunjima sannan yatafi. Yana shiga palon gidan zaune yatarar da ita daga ita sai rigar bacci alamun ko wanka bata yiba kenan, kallonta yake cike da mamakin meyahanata wanka matar da yasani bata taba zama babu kwalliya ajikinta yau itace zaune babu wanka. Wani mugun kallo tajefeshi dashi kamar bawanta sannan tace daga ina kake, ina ka kwana? Tajero mishi wandannan tambayoyin sai kace ba mijintaba shidai kalonta kawai yakeyi domin gaba daya Feezah tasauya bakamar lokacin da sukayi aureba, lokacin kafin suyi aure wata irin soyayya sukeyiwa junansu kamar zasu lashe Kansu akan so amma yanzu duk tacanza kamar ba itaba, yatuna wata rana sunje shaping ka yace tazabi duk abinda takeso kasa daukar komai tayi saboda kunya da nauyinshi da takeji sosai. Katsemashi tunani tayi dacewa inamaka magana amma kayi mun shiru kana kallona, ajiyar zuciya kawai yasauke yace gidan mom nakwana Dama inason inzo inyimiki bayani amma bansan yadda zaki dauki maganarba, kallonshi kawai tayi tace fadi maganarka inajinka, dama don ingayamikine nakara aure ajiya saboda wasu dalilai dasuka faru wanda inaganin kina daya daga cikin dalilan dasuka saka faruwa wannan al'amarin. Maman Umar CE..... [10/27, 11:09 PM] Sarah Friend: 🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈 *FAUZAAN* *NA* *SARATU MUSA*(maman Umar) *41-45* "Sannan idan har wannan layar ta bata duk abinda akayiwa waccen yarinyar to babu shakka zaidawo akan taki yar don haka akiyaye, to boka naji za'a kiyaye nan tazube masa nashi rabon sannan ta tafi. Bayan tadawo daga wajen boka ko gida bata jeba saboda Umarnin boka dayace kar ayi wasa da wannan layar, bayan tagama yiwa Feezah bayanin da boka yayimata sai suka fara neman tayadda za'ayi susaka wannan layar acikin dakin Fadeela, saboda babu makulli ahannunsu, amma kibari tunda gobene za'ayiwa wannan tsinanar jere inyaso sai kishiga cikin yan jeren arika yinkomai dake yadda koda kinbukaci abarmiki makulli bazasuyi wani tunaninba zasu baki amma fa sai kinyi hakuri saboda nasan halinki bakida hakuri kokadan. Bakomai mom zankiyaye tunda ai daga wannan shikenan zan taushi zuciya domin biyan bukatata, Haka kuwa akayi lokacin da akazoyiwa Fadeela jere hannu biyu Feezah takarbesu har wasu nacewa ashe zasuyi zaman lafia tunda sunga Uwar gidan batada matsala balle kuma Fadeela dabatada abokin fada, bayan takawomusu abinci da lemu suna aiki suna fira kamar gaske, sai karantse babu komai aranta irin yadda tasake acikinsu suna fira. Bayan sungama suka mikamata makullai part din saboda gobene su Fauzaan zasu dawo kuma mom tace suwuce gidansu tunda komai ankammala har lefen da suka hado duk yana can ankai mata abinta. Yau jirginsu Fauzaan yake sauka misalin karfe biyu na rana wanda Feezah ce zataje daukarsu kamar yadda suka tsara da mom dinta saboda kammaluwar shirinsu domin dole sai taja Fadeela ajikinta kafin sufahimci inda aikinsu yasa gaba. Feezah ta saka layar a karkashin gadon Fadeela dai dai inda bawanda zaisan da wani abu awajen. Bayan tagama abinci mai rai da lafiya tashiga wanka domin batason tabata lokaci gara taje da wuri2, karfe biyu saura ta'isa filin jirgin domin tadaukosu acewarta kar suyita jiranta gara taje da wuri2. Bata jimaba da zuwaba jirginsu yasauka pasinja suka fara saukowa daya bayan daya Can ta hango su rungume da juna, haka suka sauko wanda shibai ma kula da itaba saboda hankalinshi yana ga nutsuwarshi. Bakaramin karfin hali tayiba ta danne zuciyarta amma jitake kamar tarufesu da duka saboda tsabar bakin cikin da yakecin zuciyarta, nan dai tabaiwa kanta hakuri sannan takarasa kusa dasu tana murmushin dayafi kuka ciwo. Sun gaisa da Fadeela cikin fara'a kamar daman sunsan juna, haka suka dunguma suka shiga mota domin zuwa gida. Bayan sunyi wanka sunyi sallah suka nufi gurin cin abinci, bakaramin mamaki Fauzaan yayiba dayafahinci girkin Feezah ne don yasan ba banza tayimusu girkiba akwai wata akasa, nan dai sukaci abinci suna fira wanda rabin firar duk tsakanin Feezah da Fadeela ne akeyinta shidai yasan ruwa baya tsami banza, komai dai meye yasan kansa zata kare. Ringing wayarsa tafara yana dubawa yaga mom dinshice bayan sungama gaisawa tace zata aiko direba yakawomusu abinci, a a mom munci abinci yanxu haka kosauka bamuyi daga wajenba, mamaki mom tayi kamar yaya kunci abinci daga zuwanku har kasaka yar mutane shiga kiching? A a mom ba'ita bace tadafa Feezah ce tadafa, karuwa mamakin ta yayi Feezah fa kace? Dakanta tadafa maku abinci? Eh mom OK Allah ya kyauta sannan takashe wayarta. Yau Yakama dakin Feezah Fauzaan yake, shikanshi bakamin kewarta yayiba amma sanin halinta nason abin duniya yasa wasu lokutan baya damuwa da lamarinta. Bayan yadawo daga aiki direct part din Fadeela yanufa domin haka tsarin yake duk wanda ba'inda take yakeba yakan fara zuwa sugaisa sannan ya yuce inda yake, yana shiga wani kamshi yabugi hancinsa wanda baisan lokacin da ya lumshe idonshiba fesss yasaukesu cikin nata tana zaune tana karatun wani novel mai suna *KARYAR KADA TARUWA CE* shigowarshine yasa ta'ajiye karatun domin Fadeela duk abinda takeyi ko zatayi bayan na Fauzaan yake. Sunjima suna kallon juna cikin tsananin so da shakuwa sannan ahankali tasauke idonta kasa tana wasa da yatsun hannunta, shima cikin kasala da tsananin bukarta yazauna kusa da ita yarike hannun da take wasa dashi yace shine duk yau baki nemenibako kayi hakuri bahaka bane cikin sanyin muryar tayi maganar to imba hakabane menene yasa duk yau baki nemeniba shiru tayi domin batada aksar dazata bashi, haka kawai takejin kanta cikin damuwa da rashin nutsuwar zuciyarta wanda batasan dalilin hakamba. Kinyi shiru ina magana bakomai kawai kayi hakuri batasan lokacin da kalmar tafito mataba, jawota yayi jikinshi ya rungumeta yasaki wata ajiyar zuciya domin bakaramin missing dinta yayiba, ita kanta kwana biyu tayi kewarshi amma batason tanunamishi tunda tasani ba'ita kadaice dashiba, sunjima suna fira sannan yawuce part din Feezah. *Don Allah kuyi hakuri masu cewa banayimusu typing dayawa wlh bazan iyabane shiyasa.* *Gaskiya nagode da addu'arku gareni naji sauki insha Allah, Allahyabar zumunci* Maman Umar CE.... [10/27, 11:09 PM] Sarah Friend: 🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈 *FAUZAAN* *NA* *SARATU MUSA*(maman Umar) *36-40* 'Lefe naji dagani Fauzaan yahadawa Fadeela komai set yasakamata, ga shegen tsada atamparta babu kasa da dubu talatin 30k, gaskiya kudi sunkoka awajen, tare sukayi siyayyarsu komai iri daya suka siya ita da Feezah, bayan sundawo hotel din dasuka sauka sukayi wanka suka shirya cikin kananan kaya shiyasaka wata karamar riga da wani tiri kwata sai kanshin turare yake, itakuma wata doguwar riga tasaka mai kamar abaya tayi rawdin mayafin rigar, sukaci abinci sannan suka sauko harabar hotel din suna dan zagayawa. Ahankali suke zagaya wajen suna fira cikin shaukin so da qaunar juna, sunjima suna dan zagayawa sannan suka koma masaukinsu domin lokacin sallah yayi, bayan sun sake wanka suka dauro alwala sukayi sallahr isha sannan kwanta, jawota yayi jikinshi yana shafata cikin kwadaituwa da ita yace gaskiya yagamata inbada ajiya wannan wajen yashafa mararta yana kallonta, Murmushi tayi kawai batace komaiba tana wasa da gashin kirjinsa dayawanta lifb ajikinshi. Wasan datakeyi da kirjinshi shiyakara tsokano masa sha'awarta nan da nan yahade bakimsu yana aikamata da wani zazzafan kisses masu rikita zuciya da gangar jikinta, duk yarudamata jiki da kalar wasanninsa wadanda yariga yasabamata dasu harmantawa take dacewar yanada wata matar. Basu suka saurarawa junaba saida suka sami natsuwa sannan yasauka akanta yana wasa da gashinta, kallonta yayi cikin tsananin so yace agaskiya babu abinda zancewa Allah domin yagamun komai dayabani ke amatsayin matar aurena, saboda kedin bakaramin natsuwa nake samu idan inatare dakeba Fadeela, ke din tadabance ko acikin mata shiyasa nazabeki domin kizamemin sanyin idaniyata wanda nasan haryanxu mamaki kikeyi yadda aurenmu yakasance batare da kinada masaniyaba. Nasan zakiyi mamakin cewar nine nace kenazaba amatsayin matar aurena wanda bakomai yasa hakanba illa najima kina burgeni akan yanayin rayuwarki maicike da tsari da natsuwa. Najima ina sha'awar halayyarki shiyasa nake yawan zuwa gidanku badon komaiba saidon inyi takallonki wanda inba gaisuwaba babu abinda yake shiga tsakaninmu, amma idan naganki jinake kamar inhadiyeki saboda tsananin son da nakemiki wanda kebakima wannan tunanin tunda bantaba nuna miki alamun cewa inasonkiba. "Kallonshi kawai Fadeela take domin bakamin mamaki tayiba jincewa yajima yana sonta amma koda wasa baitaba nuna mataba, wata irin ajiyar zuciya tasauke tace to yanxu inda ace akwai wanda nakeso fa kamin kazowa Abba da wannan maganar? Murmushinsa mai burgewa yasakarmata sannan yace cikin tsokana ainasan duk wanda zakiso koyace yana sonki abayan soyayyata yake domin nasan duk nafisu sonki🤨 Tayi dariya kawai batace komai ba sunjima suna fira sannan sukayi wanka suka kwanta. " Mom din Feezah ce zaune gurin boka da'u tana yimasa bayanin yadda takeson araba auren Fauzaan da Fadeela, kuma aciremasa sha'awar kowace diya macce sai Feezah kawai yake so. Bayan boka da'u yagama jin bayanenta yafara sulkullenshi can yadubeta yace gaskiya wannan auren baza'a iya rabashiba domin idan har akace za'a raba auren to kema auren yarki yamutu domin bakaramin so yakeyiwa matarshiba kuma duk abinda za'ayimasa ba lallai yayi tasiri akanshiba sai dai ita yarinyar zamu iya yin nasara akanta, amma itama ba lallai bane domin iyayenta suna saye kansu. Wani irin gumi Mom tashafe dayake tsiyayomata a fuska tace to yanzu boka meye mafita kenan domin gaskiya banason yata tazauna da kishiya, kar kidamu akwai wata laya da zanbaki asaka dakin da amaryar zata zauna wannan layar ayi matukar takatsantsan da it a domin idan akayi wasa da ita zata iya bacewa, Aikin wannan layar shine bazata taba barin mijin yasadu da itaba saboda jizatayi duk lokacin da yace zai sadu da ita suma zatayi amma zairika shiga dakinta kuma zaiyi komai da ita saduwane kawai bazaiyi da itaba. *Fans don Allah kuyi hakuri zakujini shiru kwana biyu saboda wani uzuri daya tasomin amma insha Allah zanazama free zakujini nagode.* Maman Umar CE ............ [10/27, 11:09 PM] Sarah Friend: 🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈 *FAUZAAN* *NA* *SARATU MUSA* (maman Umar) *31-35* *Gaskiya inajin dadin kulawarku ga wannan littafin Allah yabar zumunci ameen* 'Daukan wayan ta tayi takira mom dinta cikin tashin hankali domin tanada tabbacin muddin Fauzaan yayi aure tofa karyarsu takare domin ita kanta tasani dabazarshi suke rawa. Bayan mom dinta tadauki waya kuka kawai tafashe dashi cikin kuka tace nashiga ukku na lalace, hankalin mom dinta bakaramin tashi yayiba jin irin abinda diyarta takecewa, meyafaru Feezah waye ya mutu inma mutuwane dasauki wlh cewar Feezah, to kiyimun bayani mana meyake faruwane? Wai ni Fauzaan zaiyiwa kishiya! Wani irin dariya mom tayi tace haba kekuwa meyasa zakiyimun irin wannan wasan, wlh mom bawasa nakeba yanxu yake gayamun daman jiya tunda yafita daga dakina lokacin dayace inbashi kaina nace sai yabani wannan dukiyar bankara sakashi acikin idonaba sai yanzu yashigo yake gayamun wai yayi aure kuma wai duk laifinane cikin tsananin tashin hankali take maganar. Shiru kawai mom tayi domin maganar bakaramin girgizata tayiba wai yayi aure hummm can tanisa tace kinajina ko Feezah inason kikwantarda hankalinki kisaurari abinda zangayamiki yanzu, shiru Feezah tayi tanatsu tana sauraren abinda mom dinta zata gayamata domin tasha alwashin ganin bayan wannan auren da zata kira matacce. Inason kikwantarda hankalinki kamar babu komai aranki domin musamu damar gudanarda shirinmu akansu, kinsan yaki Dan zambane to inason kinunamusu babu wata damuwa aranki indahali kijawo amaryar ajikinki yadda aikinmu zai tafi dai2 yadda muke sonshi, domin nikaina nadauki alwashin ganin bayan wannan auren. Sai sannan hankalin Feezah ya dan kwanta domin tasan halin mom dinta idan tace zatayi abu babu sai ta aikatashi, bata mantawa suna yara duk lokacin da Abbansu zaikara aure itace take lalata komai daga karshe matan suce basayi, dom haka yanzuma tasan komai zaizomata da saukine, sunjima suna tattaunawa sannan sukayi sallama hankalin Feezah ya kwanta domin ganin take tagama da wannan matsalar, wanka tayi tadauki motarta tabar gidan. Wata irin soyayya Fauzaan yake nunawa Fadeela kamar yamaidata ciki saboda yadda yake jinta ajikinshi da zuciyarshi, bayasaon abinda zaisa tayi nesa dashi shiyasa itama take kokarin ganin tafarantamishi duk da irin yadda takejin kunya idan suna part din mom bata sakewa dashi sosai amma tana kokari sosai, Bakaramin dadi mom take da irin kulawar da take ganin fadeela nayi da tilon dan taba domin bakaramin so take masaba, shiyasa take addu'ar Allah yasa kar fadeela tayi hali irin na Feezah duk da tayadda da yarinyar amma ba'a shaidar Dan yau. Fauzaan ne zaune part din mom suna fira domin fadeela tayi bacci tana dakin mom, kallonshi mom tayi tace yakamata kafara hadawa Fadeela lefenta kafin ta koma gidanka tunda kaga bawasu kayane tazo dasuba tun wadanda kasiyomatane ranar da zakuzo, kuma tunda angama gyaran gidan bawani lokaci za'a daukaba inason kaje Dubai da ita kuyi siyayyar a can zaifi inyaso kuna dawowa sai kuwuce gidanku. Murmuahi yayi yace badamuwa mom yadda kikace haka za'ayi saboda nikaina nafi son ina waje daya da matana, insha allahu jibi zamu tafi Dubai ahado lefen, abindama yasa bazamuje gobe ba saboda ita Fadeela batada Visa shiyasa , to babu komai Allah yayimuku albarka yabaku zuri'a dayyaiba ameen cewar Fauzaan, sannan karka manta da uwar gidanka kasan anayin kayan fadar kishiya don haka itam tanada hakki kahado mata nata lefen, yayi dariyarsa mai burgewa yace kai mom ai sai dukan yayi yawa cikin ahagwaba yayi maganar, itama dariya tayi tace yaro angayamaka auren mata biyu wasane shima dariyar yasakeyi yace inafa aigashi nagani sunjima suna fira sai da akayi kiran sallar azahar sannan yawuce masallaci. Maman Umar CE......... [10/27, 11:09 PM] Sarah Friend: 🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈 *FAUZAAN* *NA* *SARATU MUSA*(maman Umar) *56-60* "Wlh mom cikine da ita yanxu haka maganar danake miki daga hospital muke, cikin tsananin tashin hankali take maganar, kikwantarda hankalinki Feezah kinsan wannan bawani abun tashin hankali bane tunda kinadani, kuma kinsan sai inda karfina yakare indai akan matsalarkice, don haka inason kisanyawa ranki sunan wannan cikin matace. Sai yanzu hankalina yakwanta my mom don Allah kiyi wani abu akai wlh jinake kamar inje inshaketa tamutu kowa yahuta, wlh bantabajin natsani wata halitta ba kamar wannan, kina haukane zakice kije kirufeta da duka aida kema kinsan makomar abinda zaki aikata bazaiyi kyauba. Kawai kibar komai ahannuna kici gaba dayimusu biyayya har komai yazama namu, to mom nan sukayi sallama sannan suka ajiye wayar. Zaune take saman bed dinta bayan tafito daga wanka tana tunanin irin son ta takeyiwa mijinta jinin jikinta, kamar ta hadiyeshi takeji aranta bakaramin kauda kai takeba aduk lokacin da zaije part din Feezah, hakuri kawai take tana danne kishin mijinta , duk da tare tagansu amma jitake tafi Feezah son shi, jintayi anrungumeta kamshin turarenshi tashaka batasan lokacin da talumshe idontaba, fuskarshi yamatsa dai2 tata hancinsu yana gugar juna yace mekike tunani natsuwata? Meye damuwarki wanda yasakaki acikin tunani mai zurfi har haka bayan kinsan nidin banason abinda zaishiga tsakaninki da farin cikinki, kigayamun mana kallonshi take kamar wani zai kwacemata shi, iska yahura mata cikin idonta yace wannan kallonfa kamar za'a rabamu, taji kunya sosai tasauke idonta kasa tana wasa da yatsun hannunta. Ahankali tayi magana cikin natsuwa da sanyin muryarta, inason inje gida tun sanda kadaukoni bansake ganin yan gidanmuba. Dariya yaiyi sosai sannan yace wannan shine yasa kike tunani? Shiru tayi domin dai tasan bashine ba amma dakunya tace masa tunaninshi take, can dabara tafadomata takaleshi tace kwana biyu ina tunanin mamana shiyasa, yanzunma murmushin yayi domin yagane kame 2 kawai take tunaninshine fal aranta wanda shikanshi bakaramin so yake mataba, har addu'ar yake Allah yabashi ikon yin adalci atsakanin su, kalonta yayi yana murmushi sannan yacemata zaki kiyiwa malam godeya ko? Tunda auren daya dauramiki kina kuka yayi dadi harda tsaraba zaki kaimasa, kukan shagwaba tafara tana dira kafafunta akasa nidai wlh a a tana sanya kanta acikin kirjinshi taboye. kishirya insaukeki gida tund kinji sauki inyaso da dare inzo indaukoki, nan da nan tamike tsaye tamanta dabatun wata kunya domin gaskiya batayi tunanin zai amince da taje gida yanzuba kowata daya batayi da aureba, abinda batasaniba shine Fauzaan neman duk wani abinda zaisakata farin ciki yake domin itaba yasakamata duk da yasani bawai zai iya biyanta bane amma yanason shima yasanyata farin ciki kamar yadda take sanyashi. 'Boka aikinka yayi kyau sosai shiyasama kaga nazo yanxu domin ita yar tawa tagayamun jiya a can hospital suka kwana saboda suman da amaryar tayi, to amma sai wani sabon tashin hankali yatasomu gaba waton bullowar cikin da ita amaryar take dauke dashi wanda bakaramin barazana bane agaremu muddin mukayi sake tahaifi abinda yake cikinta, Kallonta boka da'u yayi da kyau sannan yace bari muduba mugani, nan yafara sulkullenshi na tsafi can yadago idonshi dasukayi jajir yacemata gaskiya bakaramin tashin hankali bane taba wannan cikin domin naga taurarin wannan yaron dazata haifa masu tsananin haskene wanda baniba, duk duniya babu wani boka da zai 'iya yimuku aiki akansa yayi nasara, don haka ina maibaku shawara kurabuda wannan cikin tabbas sai anhaifeshi kuma zaitaka kasa intakaicemiki bayani wannan yaron dazata haifa shine zai zamo haske arayuwar mahaifansa kuma garkuwane agaresu, don haka nahaneku da taba wannan cikin idan kuma bakiji shawarar da nabakiba kina iyayin duk abinda kikeso amma nidai baburuwana. Wata irin zufa mom tashare saboda tsabar tashin hankali datasami kanta aciki wanda atarihin rayuwarta bata taba saka abu agabantaba wanda bataci nasara akanshiba sai wannan, shiru kawai tayi ana sauraren tatsuniyar da boka yake gayamata wanda ita kanta batasan inda zata aza wannan soki burutsun ba balle kuma Feezah. Nan dai tabarwajen boka tanufi wani qauye shima akwai wani tsohon boka dayayi yayin yimata aiki tun da jimawa wanda shi wannan bokan aikinshi kamar yankan wuka yake duk abinda kazomasa dashi bazaice a aba idanma sokake akashe maka mutum wannan karamin alhakine agurinsa domin bazaka bar wajenshiba mutumin zai mutu, amma shikuma sharadin aikinsa shine zaikwana da macce tsawon sati biyu idan bukatarta tabiya, idan kuma bukatarki tabiya baki dawoba asirinki zai tonu kowa yasan irin abinda kike aikatawa, sannan za'ayita firgitaki har sai kin mutu. Abinda yasa tabar aiki agurinsa wancen lokacin shine, Wata rana tazo wajenshi akan tanason akashe mata matar da mijinta zai aura domin tayi duk yadda takeyi domin tawargaza auren amma abu yaci tira shine tazo domin agama da matar kowa yahuta, bayan yagama jin bayaninta sai agayamata wannan ai maisaukine amma ga sharadinshi idan bukata tabiya zaiyi sati biyu yana amfani da ita idan har ta'amince shikenan aikinta zaitabbata yanxunnan, nan da nan ta amince da bukatar boka. Bayan bukatar ta tabiya shima yace saura nashi biyan bukata, haka kuwa akayi kullum zatazo yayi jima'i da ita har lokacin da boka yadiba yayi wanda duk lokacin da boka yakwanta da ita bakaramin wahala takeba domin bakaramin mutum baneshi irin mazan nanne masu manyan kaya ga tsayi ga girma wanda inyana jima'i da kananan 'yan mata wash har suma sukeyi saboda azaba. Wannan shine dalilin dayasa tabar aiki agurinsa , sai kuma yanxu zata koma wajensa. Bakaramin murna Malam yayiba da yadda yaga Fadeela takomaba, alamun tana cikin kwanciyar hankali yaji dadin hakan sosai wanda har farin cikinshi sai da yakasa boyuwa, sunjima suma gaisawa da Fauzaan sannan sukayi sallama yawuce wanda tuni fadeela tashige cikin gidan. Acen ma bakaramin mamakin canzawar tasukayiba wanda duk wanda yagamta yasan tana cikin jin dadi da kwanciyar hankali, bayan sungaisa da mutanen gida bangarensu tanufa cike da dokin son ganin mamarta wadda kunya da kawaici yahanata fitowa tarbarta. Dasalama tashiga zaune tasameta awajen dafa abinci tana aiki dafa abincin rana, bayan sungaisa akashiga firar yaushe gamo nan Fadeelah tafara mitar wai babu wanda yaje gidanta duk anmanta da ita tunda yanxu babu mai son ta, dariya mama Asmau tayi rin tasu ta manya tace to inbanda abinki fadeela taya dazuwanki gidan miji sai afara sintiri, yanxumma nayi mamaki danaji ana zancen zuwanki gidannan, sun jima suna fira irin ta da da mahaifi kallonta mama asmau tayi tayi murmushi domin tagane yar tata tanada shigar ciki don haka tace inafatan kina kulawa da kanki sosai domin kinga dai yanxu bake kadai bace, taji kunya sosai tace eh mama don takauda wannan zance tace mekike dafa mana ne mamana, haka tawuni cikin yan uwanta har dare sannan yazo daukanta suka wuce. Maman Umar CE............ [10/27, 11:09 PM] Sarah Friend: 🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈 *FAUZAAN* *NA* *SARATU MUSA*(maman Umar) *46-50* 'Da sallama yashiga palon tana zaune taci kwalliya kamar mai shirin zuwa faty koda yake yasan Feezah game da kwalliya baya mamaki, shidai halintane kawai bayaso amma zaibimata yadda yakeso kodon azauna lafiya tunda yafahimci hakan atare da'ita. Amsa masa sallamarshi tayi sannan tayimasa sannu da zuwa wanda ita kanta tamanta rabonta dayimasa sannu da zuwa, shima amamakance yake kallonta sannan yayi murmushi yauwa sannu da gida. Wanka kawai yashiga abinda yakara bashi mamaki komai yasameshi yadda yakamata tahadamishi ruwan wanka da turaren wanka komai dai baisan sanda yayi dariyaba cikin ranshi yace yarinya wayagayamiki aida kitsaya har mutsadance inna biya sannan yasake wata dariyar sannan yafara wankanshi, bayan yafito zaune yasameta saman bed dinshi tafito masa da kayan shan iska tunda bafita zaiyiba, mai take shafamasa amma zuciyarta nacan tana yawo wato yadauka ko na hakura da cin amanar dayayimun shiyasa yawani saki jiki hummm zakazo ahannu wlh duk sai nafanshe wahata domin bazakaci bulus ba, katsemata tunani Fauzaan yayi dace inamaga kinyi shiru, murmushi tasakarmishi mai burgewa sannan tace kayi hakuri my baby nasan nasabamaka azamammu amma inason kabani dama akaro na biyu lallai zakayi alfahari da ni, duk maganar nan datakeyi cikin kuka takeyi domin takara nuna masa nadamarsa. Rungumeta yayi ajikinshi domin bakamin tausayi tabashiba, kikwantarda hankalinki my dear na nidama banrikeki araiba saboda nasan daman wannan ba halinki bane shiyasa bansakashi arainaba, don haka kidaina kukan haka karkiyimun asarar hawayennan masu matukar tsada awajena, share mata hawayen yake yana kara lallashinta saboda tasaki ranta, tausayinta yakeji sosai domin baiyi tunanin zata kwantarda hankalinta hakaba lokacin da yayi aure amma gashi har yanxu bata yimasa maganar aurenshiba. Zaunar da ita yayi sannan shima yazauna yafuskanceta domin yanason suyi magana mai mahimmamci, waton Feezah bakaramin mamaki kika baniba game da halin da kika nunamun wanda banyi tsammanin haka daga wajenkiba duba da irin rayuwar tashin hankalin da muka tsinci kammu aciki wanda haryanxu mamaki nakeyi, duk da ba abun mamaki bane amma kinshayar dani mamaki sosai narashin tankamin da bakiyiba alokacin da kikaga Fadeelah amatsayin kishiyarki sai ma wani tarin mamakin dakika bani shine lokacin da kika rungume fadeela afilin jirgi, sannan kikayi muna girki wanda nikaina rabona da inci girginki har namanta. Wani shu'umin murmushi tayi wanda sai da Fauzaan yaji ajikinshi har jijiyarshi tana harbawa saboda tsabar shigarshi da murmushinta yayimasa, sannan tace haba mijina kai kanka kasan ina sonka wannancen lokacin ma danayimaka rashin kunya wlh sharrin shai danne, shiyasa nazauna nayiwa kaina fada, kamar yadda kace nice sanadin aurenka tabbas nidince domin dana karbi bukatarka daduk hakan bai faru daniba, nasan nice nacutar da kaina tomexaisa inkara tayar maka da hankali? Aikaga da banyiwa kaina adalciba, nagodewa Allah da ba mummunar hanya kafadaba dasai hakan yafi damuna bisa ga zargin kaina da laifin. Matukar tausayi fauzaan yatausayamata domin yasan Feezah da zafin kishin tsiya amma tahakura, karki damu wannan kaddarace daga Allah koda bada laifin da kika aikatamunba in Allah yakaddaromun sai nayi kamar yadda kaddara tasa nayi ayanxu, don haka kikwantar da hankalinki komai yawuce, nidai fatana kuzauna lafia saboda shine cikar burina ayanxu banida wani farin ciki sama da naku don haka nake rokon kikara tausar zuciyarki duk danasan Fadeelah batada matsala amma sai kinyi hakuri da ita, babu komai ai munzama daya da'ita yanxu kuma insha allahu zakasameni mai biyayya agareka. Washe gari Fadeelah takarbi girki yafita daga dakin Feezah, bayan yadawo kamar yadda yasaba part din Feezah yafara shiga sannan yawuce part din Fadeelah, bayan yayi wanka sunci abinci suna zaune suna kallon wani American film, film din bakaramin kyau yayimata shiyasa tamaida hankalinta akai gabadaya batason abinda yakatsemata kallon, jikawai tayi anjawota wanda tasan tunda yafara ba lallai yabarta tayi kallonba don haka takashe kallon inyaso dasafe sai taci gaba idan yafita aiki, meyasa kika kashe kallonki bayan naga gaba daya inmanta dani sai ta kallon kike murmushi tayi sannan tace aiduk mahimmancin kallon kafishi mahimmamanci agurina shiyasa nakashe domin inbaka lokacina yadda yakamata, kara jawota yayi jikinshi yana shafata, shiyasa yake masifar sonta domin duk wani abu nashi bata wasa dashi takan dauki al'amarinshi da mahimmanci sosai, wasa yakeyi da jikinta yana romance din jikinta sosai wanda ita kanta batafatan abinda zaishigo tsakaninsu dai2 irin wannan lokacin, bakinsu hade suna kissing din junansu kamar zasu tsinke harshen juna da tsotsa, hannuwansa ba'inda basa shiga ajikinta fitar da bakinsa yayi acikin nata yafa tsotsan boobs dinta masu shegen taushi wanda yana daya daga cikin abinda yake so ajikinta. Ganin wajen bazai wadatar dasuba suka wuce bedroom dinta suna hawa gadon taji jikinta yakama rawa kamar tanajin sanyi shikuwa gogan baimasan halin datake cikiba tsabar nisan da yayi, wasa kawai yake da jikinta wanda dai2 wannan lokacin tayi nisa cikin wannan halin amma baimasa metakeyiba shifa atunaninshi takai lokacin da takeson yashigeta shiyasa jikinta yake bari haka. Akwai matan da idan anawasa da jikinsu sai jikinsu yadauki rawa suna kugi kamar masu iska duk sufita hayyacinsu saboda yanayinsu bukatarsu mai karfice, wasu basa iya control din jin dadinsu alokacin romance. Yayi minti asirin yana wasa da ita sannan yafara shirin sex da ita wanda haka yayi dai2 da daukewar nunfashinta, komai nata yatsaya cakkk shikanshi yalura da halin da ake ciki jijjigata yakeyi yana kiran sunanta amma ina batamasan anayiba, bakaramin tashi hankalinshi yayiba duk yarude yasara yadda zaiyi da ita sai faman jijjigarta yakeyi amma ko motsawa batayiba. Maman Umar CE....... [10/27, 11:09 PM] Sarah Friend: 🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈 *FAUZAAN* *NA* *SARATU MUSA*( maman Umar) *51-55* "Duk yadda yadauki lamarin yawuce tunaninshi, jijjigarta yake da karfi amma ko motsi batayiba, can dubara kiran Feezah yafadomasa nan da nan yamayar mata rigarta yasaka jallabiyarshi yanufi part din feezah saboda shikam baisan yadda zaiyi da itaba, sauri2 gudu2 yashiga part din direct bedroom dinta yashiga kwance yasameta tana bacci duk da ba bacci takeyiba, domin kafin yazo tsaye take tana zullumin ko aikinsu yafara aiki tana cikin wannan tunanin sai taji anbude gambun palon anshigo shiyasa takoma takwanta azuwan bacci takeyi. Cikin tsananin tashin hankali yake kiran sunanta da karfi zumbur tamike zaune tana zarar ido domin kiran bakaramin gigita tunaninta yayiba, lafia my dear meyafaru kakemun irin wannan kiran, ina Fadeelah, meyasameta , duk lokaci guda tajefamishi wadannan jerin tambayoyin, banda rawa babu abinda jikinshi yakeyi yamakasa yimata magana hannunta kawai yajawo suka baro part din sukayi part din Fadeelah. Yadda yabarta haka yasameta kwance da hannu yanunawa Feezah ita bakinshi narawa maganarma takasa fitowa, cikin tsananin tashin hankali Feezah tayi kan Fadeelah tana jijjigata tana kuka kamar ranta zaifita, don Allah kitashi yar uwata kar kimutu kibarni wayyo ni nashiga ukku kuka takeyi bilhakki gwanin bantausayi, sai karantse batasan meyake faruwaba. Can dai Fauzaan yayi karfin halin dafa Feezah tadago idanunta dasukayi jajir tsabar kukan da tasha abunka da farin mutum, cikin nuna jarumtakarsa yace da ita yakamata kibar kukan hakan kar kijawo wa kanki wani ciwon kema yanxu abinda za'ayi kawai mu dauketa muwuce hospital da ita nan da nan tashare hawayenta tace yauwa bari insanyo hijab dina dagudu tayi part dinta tana zuwa tafashe dawata mahaukaciyar dariya tanayiwa kanta kirari irin tayi nasara dinnan, daukar wayanta tayi takira mom dinta bugu biyu tadauka ko gaisawa basuyiba tashiga yiwa mom dinta bayanin abinda yake faruwa itama mom din bakaramin dadi tajiba aikinsu yayi kyau sosai don haka zata koma wajen boka domin afara aiki akan Fauzaan tunda wannan yayi kyau sosai. Nan dai sukayi sallama sannan tasanya hijab dinta suka wuce hospital din da suke ganin doctor, dasauri aka shiga bata taimakon gaggawa sun jima akanta sannan tafarko cikin firgici allurar bacci aka yimata sannan aka canxa mata dakin hutu. "Bata farkaba sai zuwa asba sannan tafarka cikin nutsuwarta lokacin Fauzaan yafita masallaci nan cikin harabar hospital din itakuma Feezah tana zaune kusa da gadon amma baccine yadauketa shiyasa koda Fadeelah tafarka batasaniba, sai da taji motsi sannan tafarka dasauri tanayima sannu kallonta Fadeelah tayi cikin mamakin sannun da tayimata domin ita dai tasan lafiyarta qalau tomeyasa takeyimata sannu? Yunkurawa tayi domin tanason tashi tayi alwala saboda har hantayadda sallah taimakamata Feezah tayi tatashi sannan takaita toilet din dakin tafito zaune tayi tana jiranta, bayan tagama alwalar tafito tafara sallah. Ahaka Fauzaan yasamesu zaune saman abin sallah, bakaramin dadi yajiba dayasamu nutsuwarsa tafarka harma tayi sallah alamun sauki yasamu kenan, bayan sungama ne suka gaidashi ya amsa tare da tablmbayar jikin Fadeelah murmushi kawai tayi domin yanzu tafahimci itace batada lafia saboda ganin gasu a cikin hospital naji sauki Allah yakara bada lafia ameen cewar Feezah. Dasafe bayan doctor yashigo yaduba jikinta yacewa Fauzaan yasameshi office dinshi, haka kuwa akayi domin tare suka shiga office din bayan sun zauna doctor yakalleshi cikin fara'a yace azahirin gaskiya bamugano sanadin suman matarkaba amma abinciken damukayi mungano tana dauke da karamin ciki na sati biyu, don haka akiyaye kaga karamin cikine da ita gudun samun matsala. Bakaramin murna Fauzaan yayiba jincewa yakusa zama daddy domin aduniya babu abinda Fauzaan yakeso sama da yara kodon shikadaine agurin iyayenshi ohooo, haka yafito daga office din bayan yakarbo takaddar sallama dana magungunan dazasu siya, dakin da aka kwntarda Fadeelah yanufa cikin murna yanashiga yarungumeta yama manta da Feezah nawajen yashiga bata sumba masu lafia yanayimata godeya, nagode nagode Fadeelah kai gaskiya yau bansan yadda zankwatantamiki irin farin cikin da nakejiba Allah yayimiki albarka domin kingamamin komai aduniya tunda zaki haifamin baby. Wani kallo Feezah tabishi dashi idonta sunfiffito waje tsabar tashin hankali dayasameta yanxu, mekalamanshi suke nufi kenan yana nufin cikine da Fadeelah ko me? Kai wlh wannan bazai yuyuba Sam wannan ai gangancine ma, can kuma tatuna inda take nan da nan tashiga nutsuwarta cikin nuna farin cikinta tace kai masha Allah ashe nazama mamee kenan Allah yaraba lafia, kallonta yayi cikin jindadin yace ameen my dear kema Allah yabaki naki masu albarka ameen cewar Fadeelah. Bayan sundawo gidane Feezah tawuce part dinta suma suka wuce nasu, wanka suka shiga tare sun jima sosai domin yahanata wankan wai saiyayi magana da babynshi, dariya kawai takemasa saboda abinda yake mata dakyar yabari sukayi wankan suka fito. Bayan sun shirya suka fito palon karar wayarshi yaji saman kujera tun jiya dasuna kallo nan yamanta ta sai lokacin yatuna da wayarshi dauka yayi yaga sunan Mom dinshice take kiranshi, dauka yayi suka gaisa sai lokacin yake yimata bayanin abinda yafaru ita kanta bakamin jin dadi tayiba tayi murna sosai har tanacewa yakula da 'yar mutane tunda yaga yanxu ba'ita kadai bace, insha Allahu za'a kiyaye mom yauwa bani yar tawa inji muryarta mikamata wayar yayi bayan sungaisa take tambayarta inda yake mata ciwo babu inda yakemun ciwo mom nafaji sauki sosai yanxu ma kichin zanshiga indora muna girki, a a kibari kikara hutawa zansa direba yakawo muku abinci, to mom mun gode Allah yakara girma ameen Allah yayimuku albarka yarabaku lafia ameen, sannan tamikamishi wayarshi sundanyi fira har tana tambayar Feezah yake gayamata aitare suka kwana a can Hospital. "Hankalin Feezah bakaramin tashi yayiba jin cewar cikine da Fadeelah, Fadeelah kinyi ganganci dakika shigo rayuwata da mijina zancire tausayi da imani in nunamiki kuskuren da kika aikata wanda nan gaba ko kudi akabaki bazaki kara kwatanta kamarshiba, daukar yawa tayi takira mom dinta nan tayimata bayanin cikin da Fadeelah take dauke dashi. Maman Umar CE........ [10/27, 11:09 PM] Sarah Friend: 🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈 *FAUZAAN* *NA* *SARATU MUSA*(maman Umar) *61-65* Tafe suke suna fira cikin nishadi da shaukin juna, juyowa yayi yakalleta yaga yadda wani irin annuri ya mamaye fuskarta alamun tana cikin farin ciki kenan, hannunta yarike yana murzawa ahankali yace yaudai kinje kinga su malam ko, cikin murnar da takasa boyuwa a fuskarta tace gaskiya yau ina cikin farin ciki sosai domin bakamin dadin yinin danayi agida najiba kowa yana nan nan dani kamar munshekara bamu haduba, naji kamar karmu rabu dasu wlh cikin shagwaba tayi maganar wanda sai da Fauzaan yaji ajikinsa kara matse hannunta yayi dayarike yace ko kinaso inmaidaki kikwana acen? Cikin mamaki take kallonshi tace kwanafa kace my bananata, Allah yatsareni inkwana waje inbar mijina shikadai a gida, wata irin juyowa dayayi sai da Fadeelah tafirgida yace mekikace kallonshi tayi tace yaushe? Yanxu naji kinkirani dawani suna, plx mai maita inji sosai kinji, rufe fuskarta tayi domin saiyanzu tagane abinda yake nufi kara matse hannunta yayi yace plx mana nutsuwata kisake fada kinji, kasa fada tayi domin kosanda takirashi da sunan cikin shauki tafada batare da tunanin wani abuba. Haka yayitayimata magiya amma taki sake fada dole yakyaleta don bayadda zaiyi amma bakaramin tasiri sunan yayi azuciyarshiba Bananata, kaji wani special name da aka kirani dashi, murmushi kawai yayi a zuciyarshi tuanai yake dama yarinyarnan tawaye har haka, ina mata kallon wadda basan komaiba amma kullum da kalar salon da take zuwamun dashi. Kallonshi tayi cikin jin kunyar zancenta tace plx muje mugaida Mom kaji, baicemata komaiba yajuya kan motar suka dauki hannun unguwarsu Mom kallonta yayi yace itama gayamata zakiyi ansamu tsaraba kenan dariya tayi mai sauti tace eh mana mutum da mom dinshi anayimuna sa ido😜 shima dariya yayi yace wani nan inyiwa uwa da ya sa ido kawai dai natambayane dadin abindai nima inada nawa iyayen da muke sirri tare danaga takaina. Dasallama suka shiga palon zaune take saman kujera tana kallon tauraruwa, damurnarta ta amsa sallama tare dayimusu barka da zuwa, bayan sungaisa da fadeelah sannan tadubi only son dinta cikin kulawa tace ya ina Feezah batare kukebane? A a mom yanzuma naje dauko Fadeela ne agida tawuni shine tace muzo tagaidaki, kai amma naji dadi sosai yakuka barosu malam din? Lafia qlau suke suna gaidaku, muna amsawa. Sunjima suna fira anan mom tasa mai aikinta takawomusu abinci fauzaan kawai yaci domin ita tun agida saida taci abinci sannan tafito, bayan yagama cin abinci ne sukayiwa mom sallama suka wuce gida. "Haka mom din Feezah taje kauyen tasamu wannan bokan yajima da mutuwa amma akwai yaronsa dayake aiki yanzu, haka taje wajenshi tayimasa bayanin abinda takeso ayimata amma kamar hadin baki maganarsu da wancen boka tazama iri guda, dole bayadda zatayi haka tahakura tadawo, sai wajen karfe goma tadawo gida bayan uwar yunwar da takwaso. Tana zuwa bata kira Feezah ba saboda batasan abinda zatacemataba amatsayinta na uwarta takasa sharemata hawayenta, sai wannan sabon tashin hankali wai dole sai wannan tsinaniyar tahaifi wannan cikin, abinda bazata taba bari yafaruba kozatayi yawo tsirara kuwa. Haka rayuwa tayi tatafiya awajen Fadeela da Fauzaan tun suna daukar lamarin da sauki har gashi yanzu tsawon wata hudu kenan baya kwanciyar aure da ita, kuma duk lokacin da yazo da wannan bukatar suma zatayi sai ankaita hospital, dole yafallamawa Allah komai yana aduu'a domin yafara tunanin kilan iska ne kayakeson shiga tsakaninshi da matarshi. Haba mom haryanzu banji kince komaiba gashi yanzu cikin jikinta yakai tsawon wata hudu don Allah kiyi wani abu akai ma, saboda bakaramin tashin hankali bane wata tazo tahaihu agidannan kinsan wannan Sam bamai yuyuwa bane, kikwantarda hankalinki Feezah nagayamiki inanan ina wani shiri akai nafiki damuwa akan wannan cikin da kike magan, don haka kikwantarda hankalinki kinji, to shikenan nan sukayi sallama. Kuyi hkri da wannan plx Maman Umar CE ..... [10/27, 11:09 PM] Sarah Friend: 🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈 *FAUZAAN* *NA* *SARATU MUSA*(maman Umar) *76-80* Nan da nan akasamo jariri sabin haihuwa boka yashiga aiki, dasafe Mom tana zuwa yabata maganin dayahada yace tayi matukar taka tsan-tsan domin maganin yanada ka'ida kuma idan tayi sakaci yabata, duk abinda sukayi a kansu zai koma don haka akiyaye, kije kisami rafi mai girma sosai kikira sunanta har sau ukku kina diban garin maganin kina zubawa acikin ruwa har sau Ukku sannan ki juyo kiyi tafiyarki, kokinji ana miki magana karki jiyo domin idan kika juyo kece zaki kekika janyowa kanki matsala kuma nidai babu abinda zan'iya yimiki. Haka kuwa akayi tana cikin tafiya taji an kwance jakarta da karfi tana juyawa bataga kowaba tsananin tsoro ne yashigeta tunawa damaganar boka datayi, amatukar rude tafara gudu takoma wajen boka tana zuwa tasami bukar ahi yakama da wuta kuwa boka kawai kakeji kara rudewa mom tayi cikin rashin makama tasake yankawa da mugun gudu batasan inda take sanya kafartaba gudu take mai tsananin karfi kamar zata tashi sama duk wanda yaganta kokarin kaucemata yake saboda karfin gudun da takeyi. Malam yana zaune sai ga sako yazo masa yana dubawa yaga garin maganin kwanceshi yayi tasami tsagaro mai yami yazuba wani irin tafasa maganin yakamayi kamar andora ruwan zafi a wuta, shikanshi malam sai da yatsorata da karfin da magani yakedashi, tsawon awa guda sannan maganin yabace bat kamar ba'asa ba, ruwan tsagaron suka koma yadda suke kamar babu abinda akasaka acikin ruwa. Misalin karfe ukku nadare suna nafila kamar yadda mlm yace, sun kai raka'a takarshe sukaji wata irin kuwa sai da suka rufe kunnuwansu saboda tsananin karar da kuwar takeda, amatukar firgice fadeela tafawa fauzaan shima rungumeta yayi acikin jikinshi, Shikansa amatukar tsorace yake kamar ance yadago kansa wuta yaga tanaci akarkaahin gadonsu kuma babu hayaki sannan bata taba gadonba acikin karkashin gadon kawai takeci jajir da ita, bayan minti sha biyar wutar takashe kanta shidai tsabar tsoro bai barshi yayi kwakwkwaran motsiba addu'a yakeyi cikin zuciyarshi domin hadda bakinshi bai iya motsawa, duk abinda yake faruwa Fadeela tana rungume da jikinshi baccin wahala yadauketa batamasan meyake faruwaba, cikin baccinta taga Feezah tana biyota da mugun gudu jini yana mata zuba gacikinta yayi wani irin juyawa gudu kawai takeyi saura kadan tafada wani katon rami dayake gabanta taji andauketa anyi sama da ita Feezah tana zuwa bata kula da ramen dayake gabantaba kawai sai tafada acikinshi, wani irin zurfine da ramen sannan idan kana cikinshi kokadan baka ganin hasken duniya. Cikin tsananin firgita tafarka tajita ajikin fauzaan kara rungumeshi tayi kamar zata shige kljikinshi, nan da nan mafarkin datayi yadawo mata kamar yanzu abin yake faruwa tace inna lillahi wa inna ilaihin raji'uun tare da shafo cikinta kamar ance tadubi kasanta jini taga yana bin kafafunwanta ai afirgice tasaki fauzaan tamike tsaye jirine yadebeta tayi luuu zata fadi da sauri fauzaan yatareta tafada jikinshi, amatukar rude yake kiran sunanta fadeela fadeela fadeela fadeela duk yarude yarasa abinda zaiyi, can yadebo ruwa a firij yashafamata ajiyar zuciya tayi mai karfin gaske can tatuna da abinda yake faruwa tafashe da kuka tace shikenan tarabani da cikina duk tarude kallonta yayi cikin tsananin so da tausayi yace plx fadeela kinatsu mana kiyimun bayanin meyaje faruwane waye zai rabaki da cikinki yayimata tambayar, Feezah mana nan da nan tagayamasa mafarkin datayi yanzu takuma nunamasa jinin dayake zuba ajikinta, wata irin zabura yayi da karfi yace cikin firgici da tashin hankali tashi muje hospital duk yarude kallonshi tayi tace kaga yanzu dare ne mubari zuwa da safe baima tsaya saurarentaba daukar tayayi yawuce mota da ita cikin sauri yana fira yaci karo da Feezah cikin tsananin tashin hankali yace ke Feezah ina zakije cikin tsananin darennan wata irin mahaukaciyar dariya tasake mai tsananin amo da tsoratarwa tayo kansu idonta jajir kamar ansaka barkono acikinsu kokarin kamo fadeela takeyi yana bugamata tsawa cikin bacin rai. Maman Umar CE............ [10/27, 11:09 PM] Sarah Friend: 🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈 *FAUZAAN* *NA* *SARATU MUSA*(maman Umar) *66-70* Watarana suna zaune acikin palo suna fira tadaura kanta acinyarshi yana wasa da gashinta dayasha gyara itakuma tana lumshe idonta saboda yadda yakeyi da gashinta saitanajin kamar sosamata kantane yakeyi, shikuma yadda akayi gyaran gashinne yabashi sha'awa harwani kamshi yakeji mai dadi yana fitowa acikin gashinta, taba kandayake yaji bazai wadatar dashiba hancinsa yakai cikin gashinta yana shakar kamshin dayake futowa acikinsa. Babu abimda Fadeela takeyi sai lumshe idonta saboda bakaramin felling hakan yake sakataba, batasan tanada tsananin sha'awaba sai da wannan abun yasameta domin duk lokacin da suke tare da Fauzaan wani irin masifar son yayi sex da'ita yake tasomata amma dazaran wasa yafara dadi sai komai yatsayamusu batare da bukatarsu tabiyaba. Wannan abun bakaramin tsayamata arai yakeba saboda tafahimci shima daurewa kawai yakeyi akan matsalar da tasameta, don haka taga shirunsu bayada amfani gara suje sufadawa mom inyaso koza'asami wani taimako. Bude idonta tayi cikin wani irin yanayi wanda duk wanda yaganta zaigane cewa amatukar bukace take da ayi sex dinta saboda yadda jikinta yasake muryarta tayi kasa sosai gawani irin canzawa da idanunta sukayi, shikanshi bakaramin felling yakejiba kawai yana daurewane domin yasan koyanuna yana son basamu zaiyiba saima wani tashin hankali dazai biyo baya, kallonshi tajeyi kafin tayimasa magana dakyar tace gaskiya my bananata yakamata mugayawa mom halinda muke ciki saboda hakan bakaramin cutardamu yakeba inyaso koda matsalar jinnune kaga sai anemi magani yafi muyi shiru, hakane Fadeela nikaina nayi tunanin hakan to abinda yasa kikaji nayishiru banason intakurakine shiyasa nake hakuri da halinda nake ciki kuma sainayi tunanin ko don kinada ciki shiyasa duk lokacin da zanzo gareki kike shiga wani halin, amma tunda abinyazama haka zansami mom damaganar inyaso sai asan matakinda za'adauka, kinga yanxu cikinki yashiga wata na bakwai aiko bakaramin hakuri nakeyiba, kallonshi tayi daniyar tayi magana kuma sai tafasa amma cikin ranta tace bakaramin hakuri dai mukeyiba domin tunda nasami cikinnan bakaramin bukatarka nakeba amma abu yaci tura. Mom Feezah ce zaune wajen wani hatsabibin boka wanda duk wanda kagani awajen tobabu shakka yayi bankwana da imani domin wannan mutumin da zararai yake aiki babu irin bala'in dabazai aikataba, wanjen bakaganin kowa sai irin manyan yan siyasa masu budar mukamin kamar sugaban qasa ko minister ko Governor dasauran su, wata kawartace tayimata hanyar zuwa wajenshi aikinsa baya karbar komai awajenka sai yagama aiki sannan yagayamaka abinda zakabashi, zaune take awajen tanayimasa irin bayanin yadda takeso ayiwa Fadeela da cikin jikinta, kallonta yayi da jajayun idonshi masu matukar bantsoro da firgita mutum sannan yacemata aikinki zaiyi kyau amma akwai matukar hatsari agareshi domin duk lokacin da aikin yasaki waccen matar tofa duk wanda yakeda hannu acikin aikin kanshi zai koma. Inanufin idan aka nemawa waccen magani tawarke to dani da ke da duk wanda yakeda hannu acikin aikin bazamuyi sauraba, don haka kije kiyi shawara akwai matukar hatsari sosai. Mom din Feezah ce zaune tanayimata bayanin da boka yayimata, kallonta Feezah tayi cikin tsananin farin ciki tace lailai Mom mekike tsoro ne aidakinsani kice kawai yayi aibama yadda za'ayi tawarke balle har abun yadawo kammu, don haka nidai kawai ayi wannan aikin babuma abinda zaifaru, shiru Mom tayi tana sauraren diyar tata hartagama jawabinta sannan tadubeta cikin kulawa da natsuwa tace , Feezah bafa karamin hatsari aikinnan yakedashiba saboda kinji yadda yace duk wanda yakeda hannu acikin aikin karyarsa takare harshima baicire kansaba, don haka ni aganina gara anemi wata hanyar yafi. Wani irin kallo na baki isaba Feezah tabi ta dashi sannan tace lallai mom dabakecekika fadamun wannan maganarba dakowaye banida makiyinda yawuceshi, nidai nace aje ayi kuma nagayamiki babu abinda zaifaru, haba mom kokinmanta da waye Fauzaan da irin dukiyar da yakeda itane? Tobari ingayamiki idan kinmanta, mahaifin Fauzaan harya mutu baisai iya yawan adadin dukiyarshiba saboda bakaramin dankasuwabane ina maitabbatarmiki kozama Fauzaan yayi bayazuwa aiki bazaitabayin talauciba inko kullum million yake kashewa, don haka idan mukayi sanya wannan shegen cikin aka haifeshi agidannan kashinmu yabushe, dani dake duk yan kallo zamu zama, don haka garama kifarka idan bacci kikeyi, kawai kije wajen boka yau dinnan ayi aikin inyaso komai zaidawo namu kafin yadawo hayyacinsa. "Bayan Fauzaan yagamayiwa mom bayanin matsalar da suke fama dashi fada mom takamayi meyasa tunfarko baigayamata sai yanxu da komai yayi tsanani zaizo yagayamata, fada takeyi sosai bayan kasan ba'ason macce mai ciki tana zama acikin damuwa shine kuka boyemun halin da kuke ciki kiyi hakuri mom nikaina nadauka ko don tanada cikine shiyasa take shiga acikin wannan halin, nisawa mom tayi sannan tace toshikenan zanje gurin malam Haruna inyimasa bayanin halinda ake ciki saboda tunfarko kunyi yarinta acikin lamarinan amma Insha Allah komai zaizo dasauki tashi kaje nizanje can gidan inyimishi bayanin komai. Bayan sungaisa take gayamishi wajenshi tazo amma zatashiga cikin gidan sugaisa da mutanen gidan kafin yasallamai bakinsa to to babu damuwa, tana Shiva taci karo da uwar gidan malam wato Safeeya suka gaisa akashinfidamata tabarma tazauna suka gaisa sosai da matan gidan yaran gidan ma duk sukazo suka gaidata tare da tambayar Fadeela da ya Fauzaan, sunjima suna fira da matan gidan sannan takoma bangaren Mama Asma'u suka sake gaisawa domin anan malam yake samunta duk lokacin da tazo gidan. Sunjima suna hira sannan malam yashigo nan suka sake gaisawa cikin mutunci da girmamawa domin kowa yana ganin kimar kowa acikinsu, bayan gaisuwa mom takeyimasa bayanin duk abinda yake faruwa wanda itama batada labari sai yau da Fauzaan yazo yakegayamata. Shiru malam yayi domin shikanshi bazaice aljannu bane tunda tunda yake da Fadeela baitaba ganin wani abu makamancin haka atare da itaba, kallon mom yayi sannan yace gaskiya nayi mamakin wannan abun sosai, wlh nima nayi mamaki inbanda kurciya yarinya tayita zama da ciwo har tsawon wadannan watanni batare da sunsanar da kowaba, amma bakomai kibar komai ahannuna zanduba lamarin domin musan tayadda matsalar take. Mom din Feezah CE zaune wajen boka tagayamasa kawai ayi aikin badamuwa Insha Allah babu abinda zaifaru, kallonta yayi yace badamuwa zamuyi aiki amma zaki samomuna jariri sabuwar haihuwa dakuma gashin kanta da farce akaifanta idan kinsamo kizo dasu zamufara aiki dasu...... *Yawan comments dinku shine cigaban lbrnku* Maman Umar CE.......... [10/27, 11:09 PM] Sarah Friend: 🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈 *FAUZAAN* *NA* *SARATU MUSA*(maman Umar) *71-75* Bayan takoma gida takira Feezah tagayamata abinda za'asamo ayi amfanidashi wannan karon kam hankalin feezah yatashi domin batasan ina zasu sami jariri sabuwar haihuwaba, garama gashin kanta da farcen akaifan bazasu gagaraba, yanzu yakike ganin za'ayi mom? Nidai dacewa nayi musami wani musakar masa kudi yasamomuna yaron cewar Mom, haba mom muna haukane dazamuce wani yayi muna irin wannan aikin mai kasada, kawai nidai abinda nakeganin shine mafita kikoma wajen boka kiyimasa bayanin bamusami jaririnba amma zaki bada kudi asamo tundasu aikinsune bazai gagaresuba, sauran kuma kibarmin zansan yadda zanyi insamo, idan akasamu zanzo dakaina inkawomiki, to shikenan sai kinzodin sukayi sallama. Haka kuwa akayi bayan sun gama waya da Mom dinta direct part din Fadeela tanufa kamar yadda sukasaba dama lokaci2 sukan ziyarci juna amma ita duk lokacin da feezah taje part din Fadeela to akwai abinda yakaita bazuwan Allah tayiba. Sallama tayi cikin palon tana zaune tana kallon wani shirin dasukeyi a tauraruwa, tana matukar son shirin domin tun agidan Mom tasaba da kallon shirin, dago kanta tayi tare da amsa sallamar lokaci guda murmushi dauke a fuskarta tace Aunty Feezah sannu da zuwa yanzu kike nima naso inje tundazu kitsefemin kaina amma kingani nan ina kallon shirin nan don banason yawuceni wlh, dariya Feezah tayi tace aini danakeson inganki tare dajin lafiyar babynmu kinga nazo tana kokarin zama kusa da Fadeela, tace dauko cemini muna kallon intsefemiki tunda gani nazo, yauwa auntyna bari indauko tatashi tawuce bedroom dinta daukan ceminin, wata irin shewa Feezah tayi tasamun nasara domin komai yazomata da sauki bakamar yadda tayi tsammaniba domin azahirin gaskiya batasan yadda zatayi harta sami gashin kantaba sai gashi komai yazo mata cikin sauki, zuwan Fadeela ne yakatse mata tunani aje kayan tsefan tayi tanufi kichin domin takawomata lemu da zuwa. Tana gama tsefemata kan tace tabata aron reza zata cire akaifanta domin yadameta kuma gashi batasamu cirewaba, haka Fadeela tadauko mata reza tabata tanacewa kinga nima shiyake ciremun amma kwana biyu baiciremunba idan kingama kibani nacire nima yana damuna, badamuwa kibari idan nagama zanciremiki aibazakiji dadin cirewarba kina dauke da babynmu, dariya Fadeela tayi tace kai auntyna kuna shagwabani wlh irin wannan riritawa haka, badoleba tunda zamu sami dankanmu ai dole muyimiki bauta Fadeela bakisan yadda nakeji da cikinnan bane shiyasa, to aunty kema Allah yabaki masu albarka ameen kedai qanwata, sunjima suna fira har azahar sannan Feezah takoma part dinta. "Bakaramin mamaki da tashin hankali malam yayiba dayaga abinda yake faruwa da yarshiba. Nan da nan shima yashiga aiki domin yakaiwa yarshi taimakon gaggawa saboda duk abinda yake faruwa yana gani acikin irin nasu ilmin, yayi aiki sosai sannan yakira fauzaan yace yazo yanzu yana nemansa, rubutu da wani magani na karya sammu da kuma tsari ya hadawa Fadeela da Fauzaan, Babu bata lokaci fauzaan yazo gurin malam bayan sun gama gaisawa yadauko wannan hadin rubutun yabaiwa fauzaan yakaiwa Fadeela tarika shansa kuma yace inason ingayamaka dakai da ita karkuyi bacci yau kudauro alwala kuyita nafilla nima nan ina tayaku bazankwantaba, sannan inason kakula da shan maganinta, tashi kaje Allah yashigemuna gaba, tashi yayi cikin girmamawa yayi godeya yanufi motarsa sai gida. Bayan tabar part din Fadeela gidan Mom dinta tanufa takaimata tare dabata kudi domin akaiwa boka, nan da nan mom tashirya tare suka fito takama hanyar kauyen ita kuma takoma gida cikin tsananin farin cikin bukatarta zata biya domin tasha alwashin saita wulakanta rayuwar Fadeela da abinda yake cikinta, sannan tamallake fauzaan da dukiyarshi wanda hadda mom dinshi saitaga dama zaikulata balle yace zaisake wani auren. Wannan karon ma bata taba tunanin aure akanshiba tunda tasani bayada shawar auren mata biyu, amma wannan karon kam bazatayi sakeba. Gidan Mom fauzaan yawuce yayimata bayani dare dacewar itama tatayasu addu'a duk malam baigayamun abinda yake faruwaba natabbatar lamarin bakarami abu bane shiyasa nazo ingayamiki domin kisan abinda yake faruwa, ita kanta mom shiru tayi kawai domin lamarin akwai saka hannu aciki amma dayake batada tabbas akan zarginta shiyasa kawai tayi shiru da bakinta. Nisawa tayi sannan tace babu komai Allah yashigemuna gaba kuma karkayi wasa da abinda malam yagayamaka, nima insha Allah zantayaku da addu'a Allah yasaukake, ameen cewar fauzaan. Tana zuwa tayiwa boka bayani kamar yadda sukayi da Feezah, wata irin dariya boka yayi marar dadin sauraro sannan yace lallai kudin shaidanune irinku ne shaidanunmu suke bukata don haka zamushiga aiki ayau zansa akawomuna jariri sabuwar haihuwa, wanda dayan biyu kodai nasara kokuma faduwa tashi kije zakuga aiki, tazubemasa kudin tafito daga bukar. Bayan tayi sallar isha tashiga wanka tayi minti talatin sannan tafito daman tundazu tasha maganin da fauzaan yakawomata, fauzaan take jira yadawo daga masallaci suci abincin dare domin tariga tasaba indai part dinta yake tobazataci abincin dareba sai tare dashi. Sallamarshice yasata juyowa tana kallonshi murmushi dauke a fuskarta ta amsa sallamar tare cewa meyatsayar dakai ne natsuwata bayan kasan ina jiranka, baiyi maganaba harya karaso wajenta yahada jikinsu waje guda yana shafa cikinta dayayi girma kamar yau zata haihu, yace nabiya part din aunty ne takirani awaya shine murmushi tayi tace badamuwa aikam nayafe maka tunda wajen auntyna kaje cikin shagwaba tayi maganar, hade bakinsu yayi yana kissing dinta bakaramin sha'awar matarsa yakeba amma karfi da yaji ansashi hakurin dole. Maman Umar CE ......... [10/27, 11:09 PM] Sarah Friend: 🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈 *FAUZAAN* *NA* *SARATU MUSA* (maman Umar) *81-85* Tsawa yasake dakamata yana kokarin kare fadeela domin ita kawai takeson takama, dariya kawai takeyi maitsananin bantsoro duk yadda tayi dariya sai ko'ina ya amsa saboda tsananin karfin da dariyar takeda gashikuma darene, wani irin karfine yazomasa yayi saurin tura fadeela cikin mota sannan yasamu nasarar kamata yakaita cikin part dinta yarufe da key sannan yafita domin har yanxu jini baibar fita ajikin fadeela ba. Dawani irin mugun gudu yafixgi motar shikanshi mai gadin saida yatsorata domin baitaba ganin uban gidansa cikin irin wannan halinba, yana bisa hanya yakira wayan mom kamar jira take yakira tadauki wayan cikin tashin hankali yayimata bayanin abinda yake faruwa yanxu haka suna bisa hanyar zuwa hospital ne kashe wayansa yayi domin bayacikin nutsuwarsa. Da'isarsu hospital akashiga bata taimakon gaggawa domin hartafara ganin juwa yana daukanta saboda bleeding din datayi yayi yawa, babu abimda yake sai shafe zufa domin baisai cewa son dayakeyiwa fadeela ya kai hakaba gabadaya bayacikin nutsuwarshi jiyake inama zai iya daya daukemata ciwon. Likitocin sunjima sosai sannan suka tsaida zubar jinin, bayan anyimata allurar bacci sannan suka fito daga dakin anan suka sami Fauzaan yana safa da marwa duk yahada wani uban gumi natashin hankali, kallonsa doctor yayi cikin kwantarda hankali sannan yace yasameshi office yawuce abinshi, sai dayashiga dakin yaga tana bacci sannan yafito yabi bayan doctor, kallonshi doctor yayi yace meye dalilin zubar jinin? Wlh nikaina banacemaka ga daliliba abinda kawai nasani tagayamin tayi mafarkin jini yana mata zuba , shine koda tafarka sai taga jinin yana zuba shinefa mukazo hospital, bayani doctor yakemasa cewar cikinta yana nan lafia babu abinda yasameshi amma gaskiya tazubar da jini sosai don haka sai ankaramata jini, to doctor aduba idan nawa yanayi sai asakamata OK badamuwa, nan dai akadibi jininsa aka karamata, lokacin har asba tayi anakiraye- kirayen sallar asba sai ga Mom tazo cikin tashin hankali domin tsoronta kar yar mutane tarasu ahannunsu. Kuwa kawai take tana dariya kamar zata rusa gidan saboda amon muryarta mai ban tsoro da firgitarwa, wani irin karfine yazomata tacire gambun part dinta tayi jifa dashi ko takalma batada balle dan kwali tafito da mugun gudu tanufi get din gidan tana xuwa mai gadi yanamata magana hajiya lafia ina zaki haka wani irin kallo tajefeshi dashi saida gabanshi yafadi wani abu mai kamar mashi yafito acikin idonta yanufi wajen maigadi aibabu shiri yabude get yayanka ana kare itama dafamasa baya tayi gudu kawai sukeyi harsuka shiga wata unguwa mai bala'in duhu anan yasamu tashige wani gidan yaboye Allah yasoshi bata ganshiba shine yatsaya a bayan gambun gidan tana zuwa dagudu tawuce atunaninta yatafi, inbanda rawa babu abinda jikinshi keyi saboda arayuwarshi baitaba ganin tashin hankali irin wannan ba. Dakin da aka kai fadeela tanufa tana shiga tasami ansakamata jini haka tazauna agurinta har jinin yakare sannan takira doctor yaciremata ana cikemata tana farkawa da mom taci karo zaune kusa da ita doctor yace asami wani abu abata taci sannan tasha magani, jawo kwandon abincin da Haule mai aikin mom takawo tayi sannan tahadamata tea tasha akabata magani tasha. Bude kofar yayi mom yagani zaune tana hadamata magunguna zama yayi akusa da mom yadora kanshi asaman kafadar ta shafa kanshi tayi tacce yajikinka my son dasauki Mom, shima shayin tashiga hadamasa dago kansa yayi yana kallon fadeela itama shitake kallo murmishi yasakarmata itama tamayarmasa da nata kalar murmushin mai burgewa yace natsuwata ya jikinki? Ware ido tayi jin sunan da yakirata dashi a gaban Mom kasa tayi da kanta ahankali tace naji sauki domin bazata iya kyaleshiba, kaima ya jikinka kannemata ido daya yayi alamar dai2 murmushi tasakeyi nan Mom takatse firar tare da mikamishi kofin tea din da tahadamishi, doctor yadubata yaga babu wata matsala don haka yasallamesu tare dabata umarnin shan magani. Gidan mom suka wuce gabadaya sai lokacin yatuna da Feezah dayarufe acikin daki, yana saukesu yajuya da motar yawuce gidansa domin yabudeta, yana zuwa yaga kofar gidan bude domin tunfitarsu basu dawoba shima maigadi kasa komawa cikin gidan yayi saboda tsoron karta iskoshi shikadai ta kasheshi domin yafahimci ba lafia ba irin wannan tashin hankali, yajima yana order ba'a budeba dole yafito dakanshi yashiga cikin gidan yabude get din gidan sannan yashga da motarsa yanaxuwa part dinta yanufa karo yaci da gambun palon agefe cikin sauri ashiga cikin palon yana kwalamata kira shiru kakeji duk inda yake tunanin zai ganta yaduba amma bai gantaba. Can sai ga baba mai gadi yashigo don yaga lokacin da akabude get din domin banisa yayi da gidanba amma baizai shigaba gudun tarutsa dashi, yana zuwa yayiwa mai gidan bayanin abinda yafaru bayan fitarsu, hankalin Fauzaan bakaramin tashi yayiba, nan dai yawuce part din fadeela domin yadebomusu wasu kayan tunda mom tace bazata komaba sai ta haihu gara tazauna a gabanta hankalinta yafi kwanciya. Maman Umar CE........, [10/27, 11:09 PM] Sarah Friend: 🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈 *FAUZAAN* *NA* *SARATU MUSA*(maman Umar) *91-95* *KARSHE* *FANS NA FAUZAAN INA MIKA TARIN GODIYATA AGAREKU, NAJI DADIN YADDA KUKE QAUNAR WANNAN NOVEL DIN ALLAH YABARMU TARE, NAGODE SAI MUNHADU ASABON NOVEL DINA MAI ZUWA INSHA ALLAH*. *SAURAN GROUPS DIN DA KUKE BIBIYAR WANNAN NOVEL DIN KUMA BAZAN MANTA DAKUBA ANA TARE INSHA ALLAH😍 KAMARSU* *MAHMU GEE NOVELS* *AISHA GARKUWA NOVELS* *NIDA KAWATA NOVELS* *DAN DALIN MARUBUTA NOVELS* *HAUWA NOVELS* *UWAR GIDA* *AMAL* *DA DAI SAURANSU INAGODIYA ALLAH YABAR QAUNA.* Anyi buki lafiya yaro yaci sunan malam suna kiranshi *hainal*, masha Allah hainal yaro gwanin bansha'awa gashi bayada kyuya koya yadda yake dashi, Mom tana kulawa da fadeelah sosai domin duk wata kulawa dayakamata ace tasamu amatsayinta na mai jego tanasamunshi awajen Mom. Yau watan hainal biyu da haihuwa amma idan kika ganshi zaki dauka yakai wata biyar saboda girma da koshin lafiyar da yakeda ita, FAUZAAN ne rungume dashi zasuje gidansu fadeelah yana masa wasa sai bangala dariya yakeyi, lokacin da zaishiga mota yamikawa fadeelah shi kuka ya'aza alamun bazaije wajentaba, tsaye tayi tana kallon abin mamaki yau hainal ne da yimata kyuiya, dariya kawai FAUZAAN yayi yajefamata keys din motar tayi driving dinsu haka kuwa akayi dayake yakoyamata mota. Bakaramin murna malam yayi daganin yadda jikanshi yazamaba, yayi wayo sosai yana taramasa hannu kuwa sai yafada jikinsa kamar daman yasaba dashi, bayan sungaisa suka shiga cikin gidan domin yagaisa da mutanen gidan. Bayan sungaisa yayimusu alkhairi kamar yadda yasaba koda yaushe sannan yawuce dazumar sai zuwa dare zaizo daukansu, rakashi tayi har bakin garka sunjima suna musanyar kalamai sannan yawuce itama takoma cikin gida inda yan uwanta suke tashiga cikinsu anata hirar yaushe gamo, mama safeeya tadubi hainal dayake dauke ahannun Aisha kanwar Fadeela amma badakinsu dayaba tayi tace kai girman dan mutum babu wuya wlh, mai sunan malam kam yayi saurin wayo tubarkalla, to mama soyake yayi sauri yagirma koyafara kawomuku kudin cefane domin yaga matan nasa bana wasa bane cewar Aisha, aikam yakamata kuwa ko nakarfen yahuta shima, cewar mama safeeya, dariya sukayi gabadayansu, sunajim suna fira sannan fadeelah tayuce nasu bangare. "Mutanen garin bakaramin tashi hankalinsu yayiba jincewar mahaukaciya tashigomusu acikin qauyen kuma gashi idan tarike mutum duk karfinshi indai ahannuntane bazai iya kwatar kansaba, don haka maigarin garin yahada dajijawan garin da matasan garin domin anemo mafitar yadda za'a bullowa wannan lamarin. Bayan sunyanke shawarar asami raga idan tayi bacci adaureta aciki akaita gidan mahaukata domin xamanta acikin garinsu yanada hadarin gaske, haka kuwa akayi bayan sundaureta yadda bazata iya kwancewaba suka sakata amota sukayi hospital din mahaukata da ita suka barta acan sukayi tafiyarsu. Gudu takeyi bata koduban gabanta duk rigar jikinta tayage kana ganin jikinta tafiya kawai take bata duban gabanta tsallaka titi zatayi, yayi kokarin tsaida mortar amma ina saida yabugeta tafada gefen titin kwance jini yana zuba akanta dasauri yayi parking din motarsa yafito lokacin har jama'a sunfara taruwa awajen, wani bawan Allah ne yataimakamasa suka sakata amota hospital din da take aiki yanufa da ita domin yabata taimakon gaggawa, dagudu akashiga da ita emargency domin ceto rayuwarta. Bayan wani lokacin akayi nasarar tsaida jinin amma haryanxu bata farkaba, saboda allurar baccin da akayimata, office dinshi yawuce kamin tafarko domin alamu sunnuna cewar batada hankali duba dayanayin jikinta. Yau Fadeelah zasu koma gidansu dayasha gyara kamar gidan shugaban kasa, komai sai da FAUZAAN yacanzashi part din Feezah ma yasa angyara itama komai sabo ne akasaka, tafiya sukeyi bayan sunyi sallama da Mom fira sukeyi cikin tsananin son junansu da burin faranta ran junansu, basu fatan abinda zaishiga tsakanin farin cikinsu kallonta yayi cikin tsananin kewarta yace amma gaskiya nutsuwata daren yau gabadayansa nawane ko? Kallonsa tayi da idonta masu saukarmasa da kasala tace haba bananata kasani komai nawa hadine da naka, taya dayan zaiji dadin rayuwa idan babu daya, hannunta Yakama yana murzawa ahankali sannan yace hakane natsuwata kinsan mom takasa ta tsare tahanani nayi yadda nakeso amatukar matse nake sake wlh karka damu zaka fanshe kaji, sai dasuka tsaya suka sayi abunda suke bukata sannan suka wuce gida, mai gadi yabude musu get yashiga ciki. Bayan tafarka afirgice tamike domin Dan baccin da tayi tadan sami karfin jikinta ballet gashi yadda ruwa aka sakamata, kokarin fizge Karin ruwan take sai gashiyashigo nosing tana bite dashi abaya, addu'a yafara tofamata nan da nan jikinta yasake takoma tazauna tana zare ido, allura yasake yimata sannan yabawa wannan nosing din damar taje toilet tayimata wanka tasake mata tufafi zaije yakira likitan kwakwalwa, fita yayi daga dakin domin yayi waya da doctor din. Binciken farko doctor yace shibaiga wata matsalaba acikin kwakwalwartaba asalima batada wata matsalar atare da ita, don haka shawarar dazaibashi akoma ayi na musulunci yana yuyuwa shafar aljannune suke damunta, haka kuwa akayi *DOCTOR NURADEEN KABIR* kenan mai tausayin nakasa da shi, Sam baidauki duniya da zafiba kowa nasane bayada kyamar talaka kokadan matarsa Nafisa rasuwa tayi wajen haihuwa da ita da abinda yake cikinta duk Allah ya'amshi abinshi, bakaramin maraicin rasa matarsa yashigaba, daman aikine yakawoshi anan katsina amma shi mutumin garin Jo's ne. Bayan yayiwa wani malamin addinin bayanin halinda ake cikine shine take gayamasa cewar wannan aikin jinnune, amma zaibashi taimako da izinin Allah zatasami lafia. Bayan wata biyu dafara yimata magani cikin ikon Allah tasami sauki sosai har tana iya magana kuma cikin hankali, yau asabarce bayazuwa aiki suna zaune a harabar gidansa suna fira yake bata labarin halinda yatsinceta aciki dakuma irin taimakon dayabata, kuka takeyi sosai tana tsinewa kanta saboda tasan duk abinda yasameta itace tajanyowa kanta, nan itama tagayamasa irin dalilinda yasakata shiga cikin wannan mugun halin. Hankalin Nuradeen bakaramin tashi yayiba jin irin wannan aiki da tayi, yaji takaicin kansa daya taimakamata tunda wata rayuwar akaso asaka cikin irin wannan halin datasami kanta aciki, Allah kadai yasan iya adadin abunda sukashuka ita da mahaifiyarta, sannan abun tashin hankalin Ashe da matar aure yake zaune baisaniba, nan dai yabaiwa kanshi hakuri tare da alkawarin gobe zaimadata garinsu kuma hannun mijinta. Jin faduwar abu ne yasa tayisaurin ajiye wukar datake hannunta tafito Palo dai dai lokacin da Hainal yafashe dawani irin kuka saboda yatsorata da fadowar da kayan sukayi, FAUZAAN yarigata isa inda take, jijjigashi yakeyi alamun rarrashi ahaka Tayi sallama tashigo cikin palon, mutuwar tsaye sukayi gabadayansu, dukkansu sun dauka mafarkin dasuka sabayida itane shiyasa ko motsawa basuyiba, sai da tasakeyin magana sannan suna tabbatarda Cesar bamafarki sukeyiba. Bayan angama murnar ganin juna sannan take gayamusu cewar tare da bako take tashi yayi yafita domin yashigo da bakon, bakarmin tashi hankalin FAUZAAN da fadeelah yayiba jincewar duk abunda yake faruwa Feezah ce *silah* nan da nan FAUZAAN yakira wayar mom yace duk abinda take yanxu tazo ga Feezah nan tadawo, haka yakira malam babansu fadeelah, duka kominti shabiyar basuyiba saigasu agidan. Nan wannan akasake maimaita abunda yafaru mom kuka tasaka kamar ranta zaifita saboda jin yadda akaso rayuwar baiwar Allah tasalwanta amma dayake Allah ba'azzalumin sarki bane saiyajuyamusu mugun abunsu yakoma kansu. Shikam malam baice komaiba tunda Allah yakaremishi yarsa, nan take FAUZAAN ya yanke igiyoyin aurensa da Feezah. Hainal yaro mai hazaka zaune take yana sauraren malaminsu namakarantar islamiya yana koyardasu yadda. Yaron Allah yabashi hazaka sosai kodayaushe yabada aiki sai karatu. Bayan hainal fadeelah tasake haifar yara biyu duka mata *Fairah* da *Feedah* yaran gwanin kyau dasu. *Masha Allah anan nakawo karshen littafina mai FAUZAAN*. *Kuskuren dayake ciki Allah ya yafemin* *nagode* Maman Umar CE......... [10/27, 11:09 PM] Sarah Friend: 🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈 *FAUZAAN* *NA* *SARATU MUSA*(maman Umar) *86-90* "Yana zuwa yagayawa mom halin da ake ciki game da ficewar Feezah dakuma yadda sukayi da mai gadi, ita kanta mom bakaramin tashi hankalinta yayiba, nan da nan tadauko wayarta domin takira Mom din Feezah tagayamata halin da ake ciki, wayar hartakare ringing ba'a daukaba har sau hudu tana kira amma ba'a daukaba, hankalinta kara tashi yayi tacewa Fauzaan yayi sauri yaje can gidansu yayimasu bayanin halin da ake ciki to mom amma kibari agayawa police tukunna, badamuwa Allah yabayyanata ameen cewar fauzaan. Bayan yayi parking din motarsa shiga yayi cikin gidan yake tambayar mai gadi mom tana ciki kuwa? Domin awaje ya ajiye motarsa, a a Alhaji daman haka yake kiransa ai tun jiya datafita bata bata dawoba kuma batagayamin zatayi tafiyaba nima dai nayi tunanin ba lafia ba, to bakuyi waya bane ? A a bata kiraniba cewar mai gadi OK badamuwa idan tadawo kagayamata cewar taje gidan Mom dina tana son ganinta to to bamtsala insha Allah tana zuwa zangayamata. Daganan police station yawuce domin yakai report din ko Allah zaisa aganta, yana zuwa yayimusu bayanin abinda yake faruwa suka rubuta statement tare dabashi tabbacin xa'aganta insha Allah, sannan yabaro wajen. Can wani qauye mai suna dabo acikin karamar hukumar sokoto anan suka wayi gari da wani mummunan tashin hankali, garin yakasance kusa da rafine wasu matasa suna kamun kifi sukaga wata mahaukaciya tasheko dawani mugun gudu kamar zata tashi sama tana zuwa dai2 wadannan samarin taja burki tatsaya cekkk kamar gunki sai rabon ido take jajawur dasu kamar ansaka barkono, kalle2 takamayi can idonta yafada akan wadannan samarin dasuke kamun kifi nan da nan tayi cikinsu tana kokarin dangosu aikuwa damugun gudu suka dare kowa yayi takansa can tabi daya da gudu kamar walkiya saigashi ahannunta wata irin matsa da takaimasa saida idonshi sukafito waje saboda azaba kokari yake yakwaci kansa amma yakasa saboda bakaramin riko tayimasaba, inbanda dariya babu abinda take wanda dariyar kanta abintsorone , ganin haka 'yan uwansa suka ruga dagudu cikin gari domin asamo maza suzo suceceshi kar takasheshi, cen Allah yabashi sa'a yasami kufcewa yabi bayan abukansa da gudu suka shiga cikin gari itama dagudun tadafamusu baya sai tayi kusa da su sai surabu tabi wannan sai dayan yadawo kusa da ita wance yagudu haka sukayi tayi harsuka shigo cikin gari Mom din Feezah tana biye dasu dakyar suka samu suka bacewa ganinta. Labarin Feezah anyi Neman duniya ba'a gantaba hargidajen rediyo anyi Neman amma ba'a gantaba dole akabarwa Allah domin lamarin yafi karfin tunaninsu babu Feezah babu mom dinta kuma duk lokaci daya, Shidai malam haruna baice komaiba kuma baigayawa kowaba, shidai tunda 'yar shi takubuta ahikenan can sukarata daman idan zaka gina ramen mugunta kaginashi gajere. Zaune take saman cinyarshi tana wasa da gaahin kirjinsa, takalleshi cikin alamun tausayawa tace bananata haryanzu babu wani labari game da maganar Aunty Feezah ne, yau tsawon wata biyu kenan babu wani labari hawaye tana zuba a idonta, sharemata hawayen yayi shikanshi dauriya kawai yakeyi amma bakamin damuwa yake cikiba game da lamarin, kinga natsuwata karki damu insha Allah za'asami labarisu banason kina saka damuwa aranki kinga edd dinki yatsaya karwata cutar dasameki don Allah kitausayamun kinji , shiru tayi tana share hawayen fuskarta tare dacemasa shikenan nadaina Allah yabayyanasu, ameen cewar fauzaan. Yau fadeelah tatashi cikin yanayin rashin lafiya kuma gadukkan alamu nakuda ce, cikin bacci fauzaan yaji motsin ta yabude ido cen kasa yaganta tana dafe da mararta duk tahada wani uban gumi inbanda azaba babu abinda takeji, jitake kamar ranta zaifita, da sauri yasauko yanufi inda take cikin sauri yariketa duk yarude yarasa yadda zaiyi daukar wayanshi yayi yakira mom dasauri tashigo part dinsu tace maza yadauketa suwuce hospital haihuwace. Bata dauki dogon lokaciba tahaifo yaronta jajir dashi kamar babansa, tubarkalla kato dashi, nan da nan akagyara uwar da danta suka dauko yaron suka mikawa Mom domin itace kusa da dakin, kallonshi mom tayi tace masha Allah wannan kamar antsaga kara da kai lokacin kana jariri mikamishi yaron tayi yayimasa huduba sannan yasake maidashi a hannun Mom yashige dakin da fadeelah take mom nabiye dashi, zaune take cikin goduwar Riga kamar baitace tahaihuba gwani banshawa kusa da ita yazauna yakamo hannunta yace sannun kinji nutsuwata Allah yasakamiki da alkhairi kinbani abinda duk duniya babu mai iya banishi nagode nagode, yanzu inayake miki ciwo, girgiza kanta tayi alamun babu inda yake mata ciwo sannan mom tamikamata yaron karbarshi tayi cikin jin nauyin mom tatauramishi ido kamarsu da Abbansa hartabace, nan dai doctor yashigo yakara dubata babu wata matsala yasallamesu su lokacin karfe shidda na safe. Maman Umar CE.........