🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🙋 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😨😨😨😨😨😨 *🙏ABINDA* *KE* *FARUWA*🙏 *LABARI* *DA* *RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA* *AUWALU* *ALIN* *BABA* *JINGAU* 🙋 🅿1(A) 🌈 *KAINUWA* *WRITERS* ✍🏾 *ASSOCIATION* 🤝 *LABARIN* *YAZO* *MUKU* *DA* *SABON* *SALO* *KUDAI* *KUBIYONI* *KUJI* *ABINDA* *KEFARUWA* *MAYBE* *KI* *GYARA* *KO* *NAGYARA* *KOTA* *GYARA* *KO* *SU* *GYARA* *ALLAH* *YASA* *MUDACE* Yarone me kimanin shekaru goma zaune yayi tagumi hawayene ke taruwa Yana gogewa jikinsa kayan makaranta ne Wanda kana gani kasan ba government uniform bane private uniform ne jikinsa Kuma ba wahala sai dai kana gani kasan akwai damuwa atare dashi, Gefe daya mamansa ce tayi shiru takasa cewa komai sai faman ajiyar zuciya takeyi , Umma Dan Allah kice abbana yabiya mana school fees Kinga yanzun ansake koroni ance inbandawo nakawoba Suma su aminullahi za,a korosu. Gumi tashare tace saddiku kayi hakuri za,a biya tindsurukai ankawo yanzun ba,a biyaba to ba,a samu bane amma kaje kace suyi hakuri insha Allah za,a biya karshen watannan Ina samun salary na kudin Zan fara biya kaji kayi hakuri. To kice abbana ya biya mana, Murmushi tayi ta girgiza kai,tace kadai je kace za,a kawo abbanka da da akwai da tini ya biya yafimu son mubiya kudin dandai kasuwarce yanzu tazama abinda tazama gamu mukuma da mukayiwa hidimar aljihunnasa yawa , amma da ikon Allah this month shine last inkaje kace in anjima ma zanzo makarantar kaji Dan albarka yi sauri Allah yatsare, Allah ya kaika lafiya kakula da titi Banda kalle kalle. Haka yatashi yatafi batare da ya karbi school fees dinba ,fuskarsa ta kalla tagano Jin haushin rashin samun abinda yazo nema , fuskarta tasaka tadafa kansa tace ko inbaka Bobo katafi dashi kaida Yan uwanka? amma fa da sai gobe zanbaku kutafi school dashi sai insoya muku sambose kutafi ku hada kaga gobe Friday zabi daya yaron kirki d'an da yazo duniya tsiya na bacci dan babassa da babansa . Aiko yasaki dariya yace nidai sai gobe zantafi da nawa sai dai ko intafarwa da su aminullahi. To shikenan Allah ya kaimu kaga tinda basu jiba kalesu sai goben Suma yisauri anacan ana karata, Toke mama haryanzkg baki tafi school dinki ba ? zanje hospital ne ayiwa nana allura kaga jiya kwana tayi da zazzabi Haka yatafi batare da dama. Gidan alhaji sabo gidane me cike da arziki da wadata sai dai Allah ya jarrabeshe da mace wadda bata ganin mutuncinsa dana iyayansa bataki yarabu da kowa ba akanta duk ranar datasan ya Mora wa wani Dan uwansa Koda ko uwarsa ce haka zata kwana kunci da harare harare. Yanzunma zaune take tinsafe tana juyi ga yunwa dake kwakularta amma Dan mugun abu ta Mike tadafa tana ganda dukkuma Dan daukar magana atsakanin time dinne wata kyakkyawar datti juwa tafuto tare da yiwa annabi salati kitchen din dake daura da gefenta takaiwa hari bude bude take tare da rufe bakinta Wanda alamu sunnuna hamma takeyi yunwa itama takeji, batasamu abinda takesoba haka tafuto tana kwalawa matar gidan Kira , Sadiya,sadiya ,sadiya, haka tayi takwala Mata Kira batare da ta amsaba ,ganin shirun yayi yawane yasa tadaga labulen daya suturta dakin . Aiko datashin hankali tare da rashin kunya ta dago wai menene wani abun aka bani ajiya ne za,a dameni nasan dai karshenta uwar hanjinki ce tayi Kira nima yunwa nakeji bankuma yiba in ma nayi to Babu rabonki dan ba baiwa aka auroba dan kina takama dankine Toni mijinane sai adinga takuramin Toni bayar aiki bace,tare da murguda baki. Kallonta take Kuma da alamu tasaba da hantarar surukar tata Dan bayaune farko ba tinda Allah yasa tayi satin farko tare da sirikar tata tagama mutuntata tamayarta kamar abokiyar gabatta. Yau naga ta kaina sadiya nice abar wulakantawa agareki ni nii niii uwar sabo narayu da d'ana cikin salama da tarbiyya amma lokaci daya kina neman lalatamar rayuwar albarkar da yayi kina neman fushina ya sauka akansa to kishiga hankalinki domin dab kike da barin gidannan. *INA* *BUKATAR* *COMMENT* *DINKU* *NA* *ROKEKU* *INHAR* *KUNASO* *NACIGABA* 🤝 *DAGA* *ALKALAMIN* *YAR* *MUTANAN* *JINGAU* 🙋 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😨😨😨😨😨😨 🙏 *ABINDA* *KE* *FARUWA* 🙏 *LABARI* *DA* *RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA* *AUWALU* *ALIN* *BABA* *JINGAU* 🤦‍♀ 🅿2(B) 🌈 *KAINUWA* *WRITERS* ✍🏾 *ASSOCIATION* 🤝 *GASKIYA* *NAGODE* *MUKU* *FANS* *DA* *ALAMU* *KUNAJI* *DA* *WANNNA* *NOVEL* *BAKOMAI* *YA* *NUNAMIN* *HAKABA* *SAI* *RUWAN* *COMMENT* *BAZAN* *IYA KIRGA* *ADADIN YAWAN COMMENT DINKUBA AJIYA NAGODE ANATARE FANS ALLAH* *YA* *BAR* *KAUNA* .🤝 Yo saime nidai nice bayarda za,ayi dani inbanda sa ido abar mutum yasake da mijnsa anki ansamu agaba komai akan ido irin hutunnan ma na amarci naga hanani akayi karfe bakwai aka tasoni inzo ingirki, wai tashi amarya ummata karmubarta da yunwa yo inba mutum aka aurowa niba aisai arabu dani. Tafada tare da murguda baki. Murmushi tsohuwar tayi bakomai ne yasata yinsa ba sai zallar kuruciya datake hangowa atare da sadiya, Tace dazaki saurareni da kinci ribar zama bakuma dani kawaiba ki mori kuruciyarki tare da tsufanki ,batare da tabata damar maganaba taci gaba da cewa ,ita duniyar guda nawa take nidin badan Ina duban Allah ba sadiya dabaki Kai yanzu agidannanba shidana kowane inkarikeshi domin Allah sai Allah yarikeka haka ita uwa ko ba takabace kamata yayi kariketa hannu biyu ita mace intaje gidan aure to tasami Karin iyaye a lokacin tazama me iyaye hudu uwar miji itama uwarta ce haka uban Miji shima ubane dan haka anan tarbiyyar da Kika samu zatayi aiki Wala Allah kiyi rayuwa mekyau dasu ko akasinta to anan gaba karkiyi kuka da kowa ayyukanki nabaya ne zasu maimaitu gareki banayimiki fatan sakamako Mara kyau kofa abude take Zaki iya gyara kuskurenki nidin uwace agareki sadiya bamuyi rayuwa makamanciyar wannan ba amma gashi muntadda tsahirar zamani tahaumu kiyiwa kanki alfarma narokeki kodan zamanki da mijinki da salama. Ahaka dai kamar jikinta ya mutu domin ko wanne side into her brain yatafi research kalmomin take aunawa kozasu fitar Mata da abinda take tinani amma dake akan ganiyarta take haka ta maida duwawunta tazauna take girgiza kamar matar saraki. Yawwa ya aikin ? Mungode Allah. Nice mahaifiyar su saddiku shu,aib, Ok nagane akwai matsala ne ? E to akan zancen school fees dinsu ne tare da text book. Ina saurara . Anmai dashi gida, wannan shine Karo na uku Yana komawa , mezai hana ayimin alfarma zuwa Last moth dinnan Ina da tabbacin kawowa banason ana korasu domin ana dasamusu wani abu a zuciyarsu na gazawarmu, yayin da yaro yafara ganin gazawar mahaifansa kaga dakwai matsala kenan alfarma ce wannan nake nema amatsayina na uwa , in Kuma bansamu haka ba Ina neman alfarma amatsayina na civil servant domin dani da kaidin duk abu daya muke narokeka. Kai yashiga girgizawa tare da zuba Mata Ido , Yace kedin uwace tagari Zan Miki harda wadda baki nemaba nayarda da kalamun bakinki inhar zancenki yarda na yarda har zuci kike fada Toko da wuya kikarya min alkawari Zan basu har text book din shin Zaki iya biyana dukka a karshen watannan ? A,a zandai baka school fees din shi Kuma kudin text book din offer month Zan iya bayarwa nayi alkawari insha Allah. Nikuma nayi Miki bayani wannan bakya bukatar wata alfarmar domin kalamanki sun tunzurani Kan kowacce alfarma Zan iya yimiki. Murmushi tayi tace alfarmar kenan sai dai kawai korosune da banson anayi domin suna gano gazawarmu sai Kuma tambaya akan movement dinsu ya suke gudanar da al,a muransu. Indan wannan ne karki damu yaranki sunada nutsuwa Kuma suna kula sosai sai dai matsalar rashin kayan aiki to Kuma munkawo karshen abin tinda za,a basu. To nagode atashi lafiya . Bayan nakoma gida Yan aikace aikaccna nashiga karasawa sannan nayi kokarin Dora musu girki abin takaicin gas Zan kunna amma yace Kya kunna ya Kare bansani ba ,tsaki nayi nace, iname haka har yazo gangara bansaniba, kurfoti na dakko nahau kunna gawayi tini ya Kama wainar fulawa nasoya musu sannan na hada musu lemo yadda insun dawo zasuji dadinci sannan nahau kaiwa da kawowa dan kawar da abubuwan danayi amfani dasu duk da gidan Kal Yake domin megidan Kan yafuta Saida yagyara duk inda bangyara ba shikansa tsakar gidan Saida yawankeshi tas falonma danashiga zangyara murmushi nayi domin kamshine yake tashi ko ta ina Kai kace macece tayi aikin lumshe Ido nayi wani sanyin dadi ya kwaranyomin nace Allah yabarmu tare ya karamin kaunarka kaima Allah yasake tsumaminkai da tausayina Allah kakara lamince Mana junanmu. Wai shin wane gidane wannan muje next page . Inhar nasami wadataccen comment Wanda yafi najiya nikuma zanyi burgima na subur budo muku wani da yamma ko da daddare *INA BUKATAR COMMENT DINKU NA ROKEKU INHAR KUNASO NACIGABA* 🤝 *DAGA ALKALAMIN YAR MUTANAN JINGAU🙋* 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😨😨😨😨😨😨 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU ALIN BABA JINGAU* 🙋 **INA KARA JADDADA GODIYA TA GAREKU NIKAINA BASAI ANMIN TINIBA NASAN WANNAN NOVEL YA KARBU SAI DAI IN GODEWA ALLAH ,FANS KUDIN DAI KUNE MASOYA SHIKUMA MASOYI KULLUM* *ADDU,A AKE MASA ALLAH YABAR KAUNA* Wannan gida metare da abin mamaki bakowa bace matar gidan sai karimatu sarkin karamci mace metarin albarka da karama. sunyi aure da mijinta me suna shu,aib aure nena soyayyar Kuma soyayyar ta kuruciya sanda ya aureta shekararta goma Sha shida yayinda Yake da shekara talatin da biyu tattali soyayya duk ya gwada Mata, Bawani abune da Shiba sai rufin asiri da Kuma taimakon Allah Dan kasuwane bakuma kayansabane kayan yayansane Wanda suke uba daya dashi yakan kular Masa da Kaya daga karfe Tara nasafe zuwa karfe bakwai namagariba dukkanin wata wahala shiyake Masa sai dai in lokacin tashi yayi yakan bashi naira dubu daya itace kudin sallama da ita Kuma muke sabgoginmu cikin amincewar Allah inzai futa yakan bani kudin cefane nayi Kuma harnasami dan abinda Zan adana hakan bayana nufin yin abinci Mara dadiba domin anyimin tirenin sosai kangirki. Kayan abincima bamu da damar ajiyewa sai awo mukeyi yakan siyo kwano biyu da taliya kamar biyar da dan abinda ba,arasaba lokacin ana amfani da kananzir yakan siyo galan daya sai indade Ina amfani dashi lokacin duk rayuwar Bata tsawwalaba shikansa kananzir din lokacin dari biyu da ishirinne galan shinkafa tanayin dari biyu da hamsin shiyasa mukan wadata ga shi bakowa agaban kumafa karkuce agidan kanmu muke a,a hayace mu biyu ne agidan babu kalubalen da ban fuskanta a narayuwar gidan haya dukkanin kalubale naci Karo dashi sai da yazama ni nakewa abokiyar zamana komai yi wannan yi wannanyayanta girki wanke wanke shara Kai hatta jajjage ninake Mata Wanda zatayi Miya dashi hakan baisa na kubutaba. Sai da aka wayi gari bama Shiri gashi nadoshi shekara ko ciki bani dashi itako yanzu ma tsohon cikine da ita. Hatta me gidan sai da yazama bama Shiri dashi balle dake su gidan sune kodan zaman tsakar gida danake domin Shan iska sai da ya gagareni hakan Kuma baisa nataba gayawa shu,aibu ba sai dai Wanda akayi yananan yakan bani hakuri tare da cewa me hakuri Yana tare da Allah . Asalin dena zamana atsakar gida shine ,nidin ma abociyar karatun littafice lokaci akwai fitilar kwai Ina zaune natasata gaba Ina karatu shikuma megidan damuke haya zai kunna inji yaduba yaga bamai hala ya futa yanemo nikuma bansan illar dake tare da man fetur ba shi ko ita damuke zaune da ita agun basuyimin maganar nadauke futular lwannan Haka ya bude yahau durawa Aiko futular karfin Wannan man fetur yasa takama da wuta nikaina sai da jikina yakama da wuta nayi ta tsalle Ina ihu domin radadin shiigar wutar hannuna da kafa fuwana . Hakan danayi sai yabasu dariya nikuma Allah ya temakeni ina burgima wutar ta mutu amma nakone haka namike nakoma daki tindaga sannan bankuma zaman tsakar gidanba komai zafi inda Allah ya temakenima dakin falle dayane. Ashe so suke sutashemu Wata rana naje gidanmu biki wajan misalin karfe bakwai kowa ya watse nace da mamana nidai bazan komaba nagaji . Tace wani Abu Yake mik nace a,a tace to meyasa Kikace bazaki koma ba nan nake gaya Mata yadda nake zaune damasu gidan Aiko ta Kira babana ta Gaya masa mukasha fadan barina da tayi nayi dare yace saiki jirashi dannasan inyaje yaha bakyanam zai biyoki intazo kibishi zamu tattauna dashi daga baya kinji kiigaba da hakuri. Baizoba sai misalin karfe goma domin inyadawo daga kasuwa yakanje makaranta Hala muka shige muka tafi Yana Kuma bani hakuri kiyi hakuri komai Yana da lokaci hajiyata kullum takanyi min addu,ar allah ya ginamin nawa duk da bani da hanyar dazan Gina amma uwace Kuma nasan Allah zai amsa komai dadewa ki Kara hakuri muna tafe muna hira bamu muka Sami motaba sai kusan goma da rabi hakanne Kuma yahanamu zuwa gidan da wuri , Sanda mukaje sun rufe gidan akalla munkai awa biyu nidashi muna bugu amma ba alamar budewa sai kusan shabiyun dare sannan me gidan ya bude Yakuma ce bazamu shigar Masa gidaba yasallamemu haka muka ringa bashi hakuri har Makota sai da suka fito mutumin nan yaki adaran muka koma abin hawa kuwa Babu sai wani Medan acaba muka gani shi kwal a titi haka muka hau nida shu,aibu ya kawomu gida. Wannan kenan nidin dake babana akwai wani gini da Yake domin yanaso ya koma Jin haushin hakan sai yace mana mu koma gidan tinda akwai inda zamu iya Zama, dake Yana da tinani Mai zurfi sai yayi min bayanin Dana fahimta , wani gidan aka sake samo Mana Ni kadaice sai dai shima Yana tare da kalubalensa irin tsohon gidannan ne kofofinsa ma said ka during kusa. Mahade gobe yanzunma dannayi alkawarine masoya shiyasa nacika nagode da bani goyon baya. *INA BUKATAR COMMENT DINKU IN HAR KUNASON INCI GABA* 🤝 *DAGA ALKALAMIN YAR MUTANAN JINGAU🙋* 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😨😨😨😨😨😨 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU* *ALIN BABA JINGAU* 🙋 *🅿5(E)* 🌈 *KAINUWA WRITRS* ✍🏾 *ASSOCIATION* 🤝 Yan kudin danake Tarawa suna fito dasu nasamu makarantar matan aure nakoma ta asabar da lahadi bansha wata wuyaba suka karbeni naci gaba da karatu . daga baya kayan dakina naringa yiwa dauki daidai harnagama karatuna ko ficikarsa Babu har nagama, har kullum salamar zuciya meyake su akasuwa sabida nasan inma nadaga hankali inba jiknsa zai dinga yanka Yana baniba tofa sai dai in rigima nake nema, Ga Kuma mahaifiyarsa da kullum acikin abinda Yake samu Yake kikarin kyautata Mata danma matar mekarace takance kaji da iyalinka nidin Allah bazai hananiba. Cikin shekara uku na kammala tare da zana jarrabawar GRED II Kuma har time din ban haihuba ana tafe a lokacin sai siyasa ta kunno Kai dake Yana dan buga bugarsa ya nemamin aiki tare da cewar sai incigaba da karatuna bansami koyarwar da mukeso ba sai aikin nanny nasamu haka nafara inayi Ina temakawa kaina hakan Kuma bairageni da komaiba sai dai kokarin kyautatawa nima Kuma nakan kyautatamar daidai iyawata Ina kula da aikina sosai duk da rainon yara akwai wuya todai haka nake Kuma inajin dadi , Watan da akafara biyana albashi kamar nazuba ruwa a kasa nasha naira dubu shida da dari takwas akabani nayi Munna sosai tare da kokarin cigaba da karatuna shima cikin shekara uku nagama sanda nakarbi takardun haka yayita fadi tashi gurinne momin APPROVAL FOR CHANGE OF CADRE cikin amincewar Allah nasamu asannan Kuma sai albashina yakoma matsayin na malaman makaranta merike da aikin government school aka maida ni GL 7 naji dadi nayi murna banyi shekara da fara koyarwar ba nasami ciki nayi laulayi sosai har Allah yasaukeni lafiya nasami kyakkyawar yata sunan kishiyar babassu yasamata nana Khadija amma nana muke cemata shikansa kayan haihuwar inzanje awo yakan bani dari biyar ko abinda yasawwaka ahaka muka Tara kayanmu daga baya da yakasa karasa soyayyar haihuwar nice da mukayi albashi nakoma na Karo duk abinda babu har dinkunan futar suna ninayiwa kaina haka ya tattarasu yakai gidansu suka gani sukuma suka Kai gidanmu amatsayin kayan haihuwa bawanda yasan nice karfin hada kayan haihuwar haka mukagama hidimarmu hatta abincin suna haka muka hada kudinidashi akayi batare da sanin kowaba . Bayan nagama maternity leave dinane nacigaba da zuwa aikina asannan Kuma akayimana promotion zokuga murna guna kafin asakar Mana salary sai da aka fara bamu notification of appointment banyi zaton kudin zasu shigo Mana da wuriba amma cikin ikon Allah muka samu a watan da akayi. Duk Kuma abinnan baitaba samin Ido akudina ba Kuma bantaba daukar naira biyar nabashiba domin nidin Allah yazubamin hangen nesa duk abinda zanyi inhar nasan zai damuni bana tinkararsa nasan inhar nafara daukar kudi nabashi tofa akwai matsala agaba nasan dai dukkanin wasu abubuwa daya gaza nakan yi batare da damuwaba ko akaina ko acikin sabgar cikin gida Kuma har yanzu bai ragemin komaiba a kudin cefanen dayake bani sai dadima danake tintibarsa yayi domin jiya bayauba komai yafara tsawwala kudin dayake bani basa Isa yin komai balle yanzu daya koma bani har kudin awo sai nakoma in akayi albashi sai nashiga kasuwa nayo Yan tsince tsince harsu doya dankali komai na abinci nakan siya in ajiye inya bani kudina sai incigaba da sabgata daga baya nafuskanci karancin kudin dayake bani. Kuma har time din muna wannan gidan Kuma duk shekara muna fuskantar matsalar damuna ga aljanun dasuke firgitani damma inada karfin addu,a tareda rashin tsoro wani lokacin Haka zasuyita firgitani har nakan futa aguje ko Kuma suringa yimin gizo danaga Ina cutuwa shine nama tsanta sai muntashi toshikuma yakancemin bashida kudin dazai kama wani sai dai in Zaki cika sai akama wani ,yo nidinma dake wani lokacin basauki amma Kuma Ni tinkafin matsala tafaru nakanyi kokarin maganceta ,sai nace Masa gaskiya bazan iyaba yayi kokari dai yasamu mutashi . Haka muka cigaba da rayuwa har Allah ya horemasa muka koma wani gida shikuma mugoma Sha biyu ne a gidan amma fa ba,afiya tashin hankali ba sai kaso bare ma ni dabana Shiga shirginsu Kuma Allah sai yazubamin kwarjini suna girmamani ko gulmarsu suka tashiyi basa sani ciki inko anyima inanan baruwana bana Shiga balle ace dani asannan nana tana da shekara hudu asannan nakuma samun cikin saddiku sai abin yazo da goshi Musamman dake da addu ,ar uwa atare dashi ankuma wadawa hatsaniyar Zabe sai wani kanin babana yayi kokarin sama Masa delegate aiko ya samu haka suka kwana kusan uku suna kaiwa suna kawowa domin su zabi Wanda yacancanta dake kowa yakan futo da abinda zayyi kamfen dashi akalla ko wani delegate sai dayatashi da rabonsa shikansa dayaringa bani ajiyar kudin Saida na kirga naira dubu dari hudu da arba,in anan yafara kasafin siyayyar dazaiyi min Musamman dayasan yagazamin a wasu abubuwa Aiko natubure nace bansan zanceba saidai yayi Mana gini ko ba,a gamaba nizan koma ko falle dayane Aiko yayi Munna, yace da Kuma inaso inyiwa su hajiya alheri nace ban hanakaba nidin danaga ruwan kudin nayafe maka balle Wanda baigansuba kasan Kuma hajiya Inka Bata kudi rabarwa zatayi kasamu kasai mata wani abinda zata amfana sukuma kannanka ko dubu bibbiyu kabisu da ita yawadatar tinda kaidin mabukaci ne haka muka zauna aka tsara yadda za,ayi daya je yayi wa hajiya bayanin yadda mukayi murmushi tayi tace aini nasan addu,ata na tare dakai balle da Allah yacika min burina kasami macen arziki hakan yayi daidai Allah ya gina maka. Dazancen ba,adau wata guda ba aka kammala gini na daidai talaka dan kuwa bako Ina aka gamaba mundai koma Kuma cikin farin ciki lokacin cikina wata tara dana tashi nasantalo dana namiji Kuma akawayi gari ko kudin zuwa asibiti bashida shi gini yacinye dukka kudin Kuma shidin bame planning bane danma Ina kokarin saitashi memakon yayi kokarin rage wani abun kodan hidima dole nice nayi komai hatta kayan haihuwa dake nasan halinda muke ciki dama nagama siya dinki ko dama nasan ba lallai nasamiba tinda nidai rabonada saka sittirar da yayimin tin lefe haka mukasha shagali dake Kuma akwai halin dan adam dake tare dashi sai da yayimin abinda raina yayi mutukar baci yasami gudun mawar haihuwa memakon yayimin kokari wani abun wallahi sai yashamuke . ku intakaita mukuma hatta ragon da,akayanka aguna yaranci dubu ashirin yasiyo amma dayasami nasa sai yayimin shiru nayi kokarin karba yayi min fuskar shanu. *INA BUKATAR COMMENT DINKU NA ROKEKU INHAR KUNASO NACIGABA* 🤝 *DAGA ALKALAMIN YAR MUTANAN* *JINGAU* 🙋 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😨😨😨😨😨😨 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU ALIN BABA JINGAU* 🙋 *🅿6(F*) 🌈 *KAINUWA WRITERS* ✍🏾 *ASSOCIATION* 🤝 Wanda asanda zai karbi kudin karkuga yadda yaringa lallabani dukkanin wata kulawarsa ya tattarata kaina . Gashi dai inada akidar kin bashi kudina domin yayimana sabgar cikin gida , amma haka ganin kar ya tozarta nadauka nabashi . Haka nacigaba da jegona Kuma alokacin sai Allah ya jarabceshi da babu haka nasa duk wasu kudi dake hannuna agaba nacinye gashi nikuma Yan kayan abincin danake siya sun yanke ban tambayeshi meyake faruwaba shima Kuma baice min komaiba inzaifuta yakancemin kiyi hakuri innadawo Zan baki ko Kuma Zan dawo da yamma sai intaho da ko shinkafa ce wannan lokacin nasha wuni ba abinci sai dai yandabaru dake jego nake bana rabo da kunun gyada wuni nakeyi shansa dake na koyawa nana ma shansa itama intaji yunwa shinakan bata. Dake bame muguntar ciyarwar bane wani lokacinma biyar agida take masa ya auno mana Yar gwangwani hudu Kuma da ka kalleshi kasan yaci wuyar tafiya nakance abban nana amma dai akafa kataho ko ? Sai dai yayi murmushi yace to yaza,ai abinne sai addu,a kasuwar tazama abinda tazama. Danayi wani tinani sai naga shidin inbanda wahala ba abinda yakeci mutumin dazaije kasuwa akafa yadawo akafa kuma ya wuni Yana maka bauta ace baisamu abinda zai hau motaba ko abinda iyalinsa zasuci su wadataba aiko wahalace ciki zalla. Wataran nakece masa mezai hana asami wadansu Yan kudi kaima ka Kama shagonka . Kallonna yayi tare da daukar saddiku dake cinyata yace karimatu bakisan abinda kasuwar Tamu take cikiba yanzun ana ganin kayi wani motsi na cigaba sai a kwantarka dan abinda kake futa kana samowa iyalinka ma sai ya gagareka . Nace to ai in akace ahaka zamu cigaba da rayuwa ko akwai kalubale megirma tin yanzun komai Yana gazawa balle ace munkara tara yara kaga Allah ya bamu dama tin farko Kuma kayi watsi da ita yakamata yanzu mugina iyalinmu kodangaba kana gani fa dukkanin Yan uwanka sundareka amma ka fahimceni karkayi min mummunan zato. Ina nufin dukkanin su bawanda bazai iya ajiye abincin shekara agidansa ba amma Kai sun kwakumeka karkashinsu ya kamata ace kaima yanzu kaci gashin kanka shekararku nawa tare bakada cigaba kullum dan uwanka kakewa nema inda yare suka fimu kenan dasune da tini sun yayeka kaima ka yaye wani amma kullum in ya hango cigabanka sai ya dukunkuneka ya Kuma danneka karkashinsa kayi tinani iyalinsa kake ginawa ba nakaba Kuma inda duniyarnan tazama daga kwauri sai gwiwa ko bayanan ranka inhar baka raine mu da tattalin rayuwarmu ba Babu mebi takanmu. Amma kayi tinani . Ajiyar gwauron numfashi yayi yace za,a duba Amma kinsan banida kudin da zanja jarin . Nace indai kudine bazasu gagaraba kabari inkoma aiki zansami dashi inshiga saina baka amma fa kasanni banida dadi nima kudi nawane bakuma kyauta nabakaba kafin kakarba zamuyi yarjejeniya kullum inkadawo daga kasuwa akwai abinda zaka cirarmin na ajiye har Allah yasa kabiya ni in Kuma kayimin halin maza zakaga true color dina domin guminane nabaka aro domin cigabanmu Kuma zance ne nidakai karkayiwa kowa zancen har hajiya mu bashshi atsakaninmu . Gadiya yayimin tare da amincewa da batuna . Nace kwana biyu bamuje nagaida hajiyaba Allah yasa kaje kaima danna fuskanci kamar kwana biyu baka zuwa ? 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😨😨😨😨😨😨 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU* *ALIN BABA JINGAU🙋* 🅿 *7(G)* 🌈 *KAINUWA WRITERS* ✍🏾 *ASSOCIATION* 🤝 Sadiya ce kwance ta lula duniyar tinani a haka take Jin wata murya na tashi alamar sallama akeyi tin tana jiyowa anesa har sallamar ta matso kusa da ita . Dafata taji anyi tare da cewa keko aminiya meyayi zafi ? Kuma kuna fadawa duniyar tinani bare Kuma mu, Gyara Zama tayi tare da yin kwafa tace kedai bari nida uwar sabo ne tana neman hakkemin nida mijina amma kan ya Kira suna na sai yakira sunanta ko dawowa yayi Kan yashigo nan wai sai yaje yakai Mata abinda yashigo dashi ko nidin yakan nuna bakowa bace in uwarsa tananan ke kamarma tsoron nuna ni Yake matsayin matarsa intananan kefa wallahi sai naci durun uwart....karki karasa batta taci darajar haifo mikishi datayi . Dama tin zuwana nafarko naga yadda yake Mata nasan dakwai matsala sanda nayi miki magana gwaleni kikayi har kina babassa ce ita ta haifi abinta to yanzu aikinga idi randa kikaga mudi Kuma Kya neman shawara yarage gamai Shiga rijiya. Yo ai ba mudi ba niba abinda banganiba har talle nagani Kuma wallahi sai ta bar gidannan ko Taki ko taso ita lokacin da tayi rayuwar aurenta waya takurata nifa yanzu ko wani abinne mukeyi ke ko dariya ce tayi yawa saboda takura sai yace rage murya saboda ummata kinji wani fi,ili abinci sai yace sai yaduba intaci najirashi sannan zaici inko ya durkusa gananta kamar Yana neman hantsilawa saboda risinawa Niko jinake kamar nahadiyesu wallahi Dan so ma danake masa jinake yaja baya saboda takurar uwarsa . Ke yishiru akwai hanyoyi har sai kince ya Isa aikin sanni kin San halina bana daukar irin wannan kina ganin yadda nayi maganin tsohuwar nawa mijin yanzu da lada akace su hadu gudaya ma bazasu iyaba saboda tini nasa na zaure yayi musu farraku. A,a safiya nidai bazan iya zuwa gun malami ba nidai inda wata hanyar kigayan . Hhhhh tayi wata shegiyar dariya ,tace bani kunnanki. Matsowa tayi kusa da ita tayi mata wasu maganganun a kunne, Ahayye ke Yar gari dake za,a kinsan Allah itace simple way din dazanbi zataci kwal u...keee Nace Miki taci darajar haifo mikishi batta kawai da takaicin dazata kunsa . Keni banmiki albishirba cikinefa dani . Allah tawan ? Wallahi da jiya kikazo da baki sameniba Ina asibiti sakamakon mashsharar danake fama Ina zuwa akayimin test sai ga Dan baba ya bayyana nasati uku amma bakiji murnar da yayiba a waya amma abin takaicin da yadawo sai yayimin fuskar shanu Dana magantu wai ummansa yakejin kunya. Bar dan ....kinkusa maganinta . Megadi ne aguje da buta tare da redio a hannunsa Yana kokarin kaiwa ga wawakeken gate din daya Kara kawata gidan har sai da redion ta subuce Masa garin sauri . Horn ake tayi tindazu gashi yana toilet sakamakon shidin ma,abocin Shiga bandakine hakan yasamo asali da sabuwar cimar daya samu wadda Bai sababa shine dayaci takan rude Masa ciki Musamman ma da abincin baya dahuwa ake bashi bakuma dan bata iyaba ne matar gidan tsabar muguntace tasa sai ya kusan dahuwa sai ta ibarwa sirikarta tare dashi me gadin domin tace mijinta ne a hakku data dafawa abinci, inkuma da Yan wulakancin dasukafi wannan akanta takance bazata dafaba. Bayan bude gate dinne wata zungureriyar mota taturo hancinta bakowa bane sai alhaji sabo bayan yin fakin dinsa me gadine Yakuma bazamowa ya bude Masa kofa tare da risinawa domin kwasar gaisuwa Yana kokarin karbar jakarsane ta bayansa ake gargadinsa wai Kai har sonawa zance maka wannan aiki nane kai dai katsaya a gadinka. Murmushi alhaji sabo yayi yace ke kuwa sadiya Banda abinki ai temaka Miki yayi bakya ganin nace Miki da ummata ce take tarena Inna dawo yanzunko ganin kina tare dani yasa ta hakura tabar Miki kema sai kiringa yin hakuri da taimakon baba ko ya Kikace? Wani tukullimine ya tokare Mata daya ke mata zancen ummansa komai ummansa komai ummansa zaku gane shayi ruwane . Afili kuwa murmushi tayi tace ai umma uwace Kuma tasan yanzu fadar tawa ce shiyasa dama dan baka da mekula dakaine . Suna tafe suke Wannan zancen Kuma tanayi ne dan ta janye hankalinsa har yamanta dashiga gurin ummantasa daga bisani tafuskanci hankalinsa yayi can aiko kamar ta kurma ihu. Yace muje induba ummata , Murmushi tayi tace ka kyaleta yanzu nadan bata fanadol tasha Kuma tace kar atasheta sabida kanta ne Yake ciwo . Da damuwa afuskarsa yace Aiko bazan iya tafiya ba sai naganta bara indan dubata . To Kuma Inka taba kofa Taji motsi ta farka fa kaga kakuma sa ummata kanta ya amsa dan Allah ka kyaleta in kayi wanka sannan ta farka sai muje mukuma dubata. Hakadai yabita badan yasoba . Suna zuwa ruwan wanka ta hada mar sannan tagabatar mai da abinci dakar yaci domin Yana tinanin ko ummansa taci har sai da ya tambayeta . Tayi murmushi tare da juya kwayar idonta harsai da yadokantu gareta tace ai kasan bamu Saba cin abinci ummanmu bataci ba kafin nabata maganin sai da nayi kokari taci har Saida tayi gyatsa don haka kaima cika koshi. Kadan yatsakuri abinci dan hankalinsa Yakoma kanta Musamman data dameshi databe tabe Haka ya biye Mata sai gasu a other room bayan komai yai normal takara matseshi yadda bazai iya mikewa ba , Batare datasani ba shima biye Mata yayi nan da nan bacci yayi gaba dasu. Itako ummansa tin shigowarsa ta jiyoshi takuma ji sanda take kokarin hanashi zuwa gunta tin tana zuba Ido har sai da bacci ya kwasheta batare da yazo ba. *INA BUKATAR* *COMMENT DINKU NA ROKEKU INHAR KUNASO NACIGABA* 🤝 *DAGA ALKALAMIN YAR MUTANAN JINGAU🙋* 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😨😨😨😨😨😨 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU* *ALIN BABA JINGAU* 🙋 🅿 *8(H)* 🌈 *KAINUWA WRITERS* ✍🏾 *ASSOCIATION* 🤝 Hajiya amina ce kwance tinanin duniya ya isheta tin misalin karfe uku tafarka tasaka wannan ta kwance wannan. Tarasa meke Mata dadi itadin macece mekawaici akalla intace zata dauki mataki Kan sadiya bazayyiwa sadiyar dadiba. takanyi tinanin inhar tace zata rabata da sabo tokuwa itama tata Yar dake gidan nata mijin baza ayi Mata uzuriba shiyasa take yin hakuri da duk wani cin Kashi datake mata hannu tadaga sama tana yimar addu,a Musamman datake hango irin musibar data kunno Masa Kai dan sadiya alamu sun nuna zamansa da ita bashida alheri Musamman yadda take gani da Jin take takenta. Tinani tashigayi na irin wuyar dataci da yayanta. Su biyu ta haifa sabo shine babba sai mardiyya tazarar shekara biyune atsakaninsu sabo Yana dan shekara goma Sha biyu mahaifinsu ya rasu bayan share makokine dangin babansu suka nemu tafiya dasu , Alfarma ta nema abarmatasu dake Suma basu zafafaba sai suka amince abubuwa da dama ne sukasa tace abarsu gunta batun yauba tasan ko mahaifin sune ya nemi taimakonsu sukance Suma nema suke Kai ko rashi yatashi dashi yadau kwano a matsayinsu na Yan uwansa yace azubo Masa abinci to tabbaci hakika ko sunbayashi sai gori yabiyo baya. Sukanje duk juma,a su gaishesu ko lomar abinci bata hadasu ko angama dafawa insunje akan mayar da murfin tukunyar sai sun tafi sannan aci. inko akaga basannan zasu tafiba akan ringa cin abincin cikin hikima yadda dai baza,a zuba musuba , Suma dake yarane masu nutsuwa in rabo yarantse an zubo sukance akoshe suke to tin Yana darai kenan balle da kasa ta rufemar Ido. Rayuwa ta wahala mun dandanata tin Ina Yan saide saide muna cin abinci sai da yazama mun cinye jarin aka wayi gari abinda zamuci ma Yana gagararmu sai Kuma na lura wannan hadisin Yana yawo akanmu yadda tsuntsu Yake wayar gari bashida me bashi Kuma yakan wuni a koshe. Duk Wanda ya wayi gari a Kano yasan gidan hajiya mariya, indai kanada matsalar abinci ko almari to kuwa inkadaurewa layi da cunkoso tare da turmutsutsu to kuwa zaka samu agidan sadakace sabida Alla suke rabawa , tonima nan nake buga sammako bayan nasallamesu sun tafi makaranta nakanje nabi layin masu karbar abincin sadaka innakarbi na safe nakan dawo gida inbasu suci sannan sun dawo daga makaranta nikuma inya ragu sai inci ragowar bayan munyi sallar azahar sai sutafi Islamiyya nikuma sai inkoma karbo Mana na dare shima nakan Kai magriba bandawoba nakanzo in taddasu a kofar gida suna jirana . bayan nazuba Mana abincin munci nakan rage wani domin su samu suyi Karin kumallo dashi , Zuwan nawa sai Allah Yakuma kawo Mana dauki domin innaje gurin karbar abincin nakan zauna muna yin hira da almajirai Mata dake gurin dake gurin unguwa ce ta alhazawa haka zasuyi ta Miko sadaka muna karba wannan kudin nakan tarasu domin bukatun yau da kullum yazamto yanzu indai matsala ta taso ko ta rashin lafiya ko ta makaranta banida damuwa domin Ina tara Yan kudadena. Anan Allah ya hadani da wani mutum me sunbo tanko shima zuwa Yake karbarwa iyalansa abinci yadda yake cemin shima yara ne dashi guda uku sai kanwarsa dake kula dasu itama bakarfi ne da itaba bazawarace shine Yake futa Yana samo musi dan abinda zasuci . yace lokacin danake da dan jarina haka zankasa Kuma in kwashe kinsan mutanamu mune muke durkusar da kanmu memakon kayi kokarin siyan kayan da talaka yakasa kodan yasami na abinci amma Ina sai katafi siyan nawanda yafi karfin ci dasha , yace ba irin buga bugar da banayi ke daga karshe natsaya akan kayan gwari aiko dake jarin bawai Wanda zai ja hankalin jama,a bane kaina. sai aka wayi gari albasar ta dafe tsabar dadewar datayi ba,asiya ba suko su timatir haka nadinga watsarwa danaga basarki sai Allah ragowar kayan gida nakai sukayi Miya dasu Haka nakoma bawan ba kanin ga iyali haka na hakura hakurin dole nake tahowa nan tin daga burget da kafa nake zuwa karbar abinci gurinnan Kuma nakoma da kafa. Bayan mun daidaita andaura tare da cewa ajalanne sadakin ba lakadanba . yakan je yasamo abinda Allah ya bashi agidan muci dan sukansu yayan nasa sawa nayi suka dawo nan na hada danawa itakuma kanwar tasa dama akwai mesonta rashin inda zai Kai yayanne ya hanata aure to kuwa ana kwasominsu itama tayi aurenta shi Kuma gidan dama nasune sai yazuba Yan haya ciki nikaina auren dolene gudun kar awayi gari sunan yayana ya bace ya koma yayan mace don kadan daga aikin mutananmu ga inda yakamata suyi magana amma bazasuyiba sai inda ba,a sasuba. Rayuwa muke cike da godiyar Allah domin komai atakure yake duk inda bawa yajuya badadi amma inbanda haka ace duk cikar unguwa arasa Wanda zai tallafawa marayun Allah Koda da lomar abinci ne Koda Yake ABINDA KE FARUWA KENAN sai dai ka leka waje kaga anfuto da abinci an zubawa akuya memakon abawa mabukata niko rubabban aka bani zaimin amfani ko wankewa nayi in shanya innayi wani tinani sai ince to wandama yakasa baka loma daya inashi Ina baka Wanda zaka shanya haka . Da wuya tayi wuya sai nakoma wankau ban ritsa wata inayiba sai ga kanta a hannuna gashi banason yarannan maraici yatabasu shikansa megidan yanzu yakwan uku baikarbo Mana abincinba sakamakon masassarar dake damunsa inda Allah ya temakeni nasa yayan sundan fi nawa girma sukan saka hannu muyi wankin tare . A haka sabo da mardiyya suka gama makarantarsu. . dama su nasa yayan basayi Kuma ban dorawa kaina wahalar sasu ba dannauyin sai yayimin yawa. Tafi tafi saiga sabo da mardiyya sun kammala karatunsu na secondary ammafa mun doku dan sai da aka wayi gari sutturar sawa tagagaremu amma cikin amincin Allah innadan Tara kudina nakanje wanbai indan tsinto musu kayayyaki . Shidai sabo ya kafe sai yacigaba da karatu Kuma ban hanashiba nadai bishi da addu,ar neman sa,a da Kuma huwa cewar Allah. *INA* *BUKATAR COMMENT DINKU NA ROKEKU INHAR KUNASO NACIGABA* 🤝 *DAGA ALKALAMIN YAR MUTANAN JINGAU*🙋 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😨😨😨😨😨😨 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU* *ALIN BABA* 🙋 🅿 *9(I)* 🌈 *KAINUWA WRITERS* ✍🏾 *ASSOCIATION* 🤝 Asanda yasa kansa karatun asannan matsatsi Yakuma zuwa rayuwarmu. Asannanne dukkanin yaran dake gabana suka girma Kuma kowacce tana bukatar abin amfani narayuwa danma wani gida dake daura da gidanmu sun nemi da nabasu yarinya daya taringa zuwa tana Mata dan aikace aikace sai nagayawa megidan , Babbar cikinsu wacce take da hankalin sosai ita take zuwa aikatau din da haka muke rage wasu abubuwan Dan matar gidan takan bata Yan tsummo karanta dasu suke da yin gayu , cikin amincewar Allah komai ke gangarawa shi Kuma sabo yakan je yayi turin ruwa akalla kullum yakan Sami dubu daya ita Mike tarawa har Allah yasa akasami kudin registration sai ga sabo yafara zuwa University intakai cemuku dai ahaka yayi karatunsa in Yana da lakca yakan hakura da turin kurar sai ya Sami interval sannan yakeyi cikin amincewar Allah ya kammala a hankali cigaba Yake zuwar Mana domin yanzu duk na airar da yaran dake gabana daga mardiyyar har yayan malam tankon danake aure. asannan Kuma dukkanin wani cigaba yakara zuwarma na dan wuyar da mukaci da yan zun alamu sun nuna muna dad da ketaresu domin sabo yasami aikinyi bakuma nagwamnati ba wani iyamurine yadauke shi Yake kular Masa da kantinsa cikin aminci suke zaune in lokacin tashi yayi kullum Yana bashi dubu daya ga taimakon dayake Masa na sutturu da abinci basuyi shekara biyu ba yafara yimasa zancen sallama . Yace lokaci yayi dazan sallameka kaima kazama ubangidan kanka akwai kudade danake tara maka kullum inkatashi daga tsarin shago sannan akwai alherin dazan maka domin naji dadin Zama dakai Kai me amanane baka cutata. Sanda zai sallameshi million biyu yabashi da mota sannan ya zuba Masha Kaya ashago yace yabashi halak malak. Zokuga umma ranar har suddaja tayi saboda godiya ga Allah . Aiko kudin dayake tarawa yadakko yase katon fili, Inda kudi akwai aiki gini yayi amma bai gina gaba dayaba sai yaginawa ummansa iya gun da zata zauna kafin Kuma acigaba , ranar dazasu koma gidan suka tashi da mummunan zance domin gawar mlm tanko akashigo musu dashi ansami wani yabugeshi ya gudu. Banida caji kuyi hakuri da wannan. *INA BUKATAR COMMENT DINKU NA ROKEKU INHAR KUNASO NACIGABA* *DAGA* *ALKALAMIN YAR MUTANAN JINGAU* 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😨😨😨😨😨😨 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU* *ALIN BABA JINGAU* 🙋 🅿 *10(J)* 🌈 *KAINUWA WRITERS* ✍🏾 *ASSOCIATION* 🤝 Sunyi kuka sunyi jimami domin sunyi rashi yatsare musu abubuwa da dama Musamman dayakasance yana tare dasu ya maye musu gurbi dayawa Wanda ko danginsu dasuke dolensu basuyi musuba walau na uwa ko na uba dan sanda yakamata su rungumesu bawanda yake lura dasu ko ta tarbiyya bare na abinda zasuci malam tanko yasha sasu suje su gaida dangin nasu amma ko sunje sukan nuna dasu da babu duk daya . Bayan anshare makoki da mako daya suka tare agidan kafin sutafine tayi magana da dangin malam tanko akan zaman yaran gurinta to dake sudin sunsan yakamata daman ko lokacin da matarsa ta rasu sunso daukarsu shine dai yaki haka suka tattara yaran suka tafi dasu . Tayi murna tayi farin ciki bata taba tinanin samun sauyin rayuwaba sai gashi Allah ya musanya Mata da mafificin alherinsa domin duk inda tarbiyya take tsakanin sabo da mardiyya sunsameta sannan ga wannan tagomashin da Allah yayi musu . basu ritsa shekaraba agidan mardiyya tasamu miji cikin kankanin lokaci akayi bikin batare da bacin lokaciba asannan shima taringa yimasa nuni da yayi kokari yasamo matar aure. Yakance nifa umma ba yanzu zanyi aureba . Sai tayi dariya tace toni dai yanzu abinda yaragemin kenan auranka nake fatan Allah ya nunamin . Zanyi karki damu sonake sai nagama ginin gidannan gabadaya, To ai wannan mesauki ne mezai hana gidanmu da muka taso kasashi akasuwa sai kakarasa ginin da kudin . Bayan ansiyar da gidanne ya hada da wasu daga cikin kudin gurinsa aka karasa sannan ya zuba mata kujeru da Yan tarkacen gida . Duk dai a runtsin Allah ya hadashi da wata yarinya sunje siyan Kaya gurinsa aiko tinda taganshi ta makale masa musamman data shi yaro ga kudi Kuma Yana juyawa shima Kuma dama ya kyasa. har yafara zuwa gidansu zance tin anan tafara fuskantar irin matsalar dazata fuskanta akalla yaje zance kusan so biyar gidansu bakuma shi da hirar komai sai ta ummansa tin tana biye Masa har tafara Jin haushi takuma fara Jin tsanar matar . Wata rana yazo yake ce Mata tashirya gobe zaizo suje ta gaisa da ummansa. Aiko da misalin karfe biyar yazo ba bata lokaci suka tafi gidan tarya hannu biyu umma tayi Mata tayi Munna da kawota dayayi ta Kuma yaba da hankalinta . Sai dai kanta tafi sai ta fuskanci irin kallon wulakancin da sadiyar take Mata tare da taunar cingam na rashin kunya har wani hurashi take inyayi billi sai ta tauneshi haka zai bada Kara karasassss. Bayan yakaita gida yadawo umman tasa yatarar tayi tagumi cikin dagin hankali Yake tambayarta meke damunta? Ajiyar zuciya tayi sannan take cewa niko sabo wannan yarinyar ko tadace dakai ? me Kika gani ummana? Shima ya tambayeta , Nayi Mata kallon Mara tarbiyya da farko yarinyar ta kwantamin daga bisani nafuskanci kamar batada tarbiyya. Murmushi yayi yace haba umma Allah lafiyayyi yace domin ko Ido bata yarda mu hada da ita karshenta shedanne danyaga kin yaba shine zai tinzira minke Allah ki kwantar da hankalinki batada matsala. Ahaka aka cigaba har Allah yasa yaje gurin Yan uwan mahaifinsa yanemi alfarmar sukai Masa kudin aure sunso su hanashi amma da sukayimar kallon tsaf sai sukaga baya neman tallafinsu aiko jiki na rawa suka karba bai barsuba sai da yabasu har kudin mota tare da kudin dazasusa a aljihunsu sai ko aka hau kirarin addu,a ga mahaifinsa . Murmushi yayi tare da yin sallama garesu ya koma inda yafuto. Abinda Yake damun sadiya Bai wuce ganin mahaifiyarsa tarigata Shiga gidannan ba Tasha tsara rayuwarta akan ita kadai zata rayu da mijin ta Bata yarda da iskancinnan nadangin mijiba baza,a takura mataba tayi aurene Dan ta huta bawata Yar kwal uba dazata rabesu bare azo a hana su walwala bakuma ta bukatar ko wace tace zatazo tashiga hurumin gidanta bare azo ayi Mata kafafar wanane kodan Yar babatane balle su uwar miji suji labari tamafi tsanar ace uwar mijin da zata aura tana raye karshen matsalar kenan in suna hira da kawayenta sukanyi shewa suce nifa uwar miji inda kikasan ciwon dan yatsa haka nadauketa, hhhhhh ke da sauki ma nifa da,ace Ina da uwar miji gara infasa auren ,Medan dama damance takance ni banida matsala da ita matsalar dayace ace tashiga hurumina tofa anan labarin zaisha banban . dan haka suke da iko kana tare da mijinka cikin kwanciyar hankali sai kaji yace abinda yasa kikaga ban siya Miki ankonnan ba babatace take bukatar wasu kudi shiyasa to Kuma sanda Zan baki sai akasami akasi shine nabata kudin daxanbaki kidan jinkirtamin zuwa wani lokaci toko kunga ai akwai matsala ,shewa suka sake sawa tare da addu,ar Allah yarabu da ciwon ulcer Allah yasa ta kwanta dama Kan mu isketa. To Kuma sai gashi ita gida daya ma zasu zauna Inda ta lura Kuma baya hada babar tasa da komi dan ko maganar ta zayyi sai ya kwantar da muryarsa duk saboda girmamawa. Ansha shagali cikin farin ciki amarya ta tare sungudanar da daransu cikin kwanciyar hankali Dan har makara sai da sukayi hakan Kuma bai hanashi kokarin tayar da itaba domin Shiga kitchen tare da jaddada Mata ummansa tana jiran break fast domin ya lekata da ya idar da sallah har sannan barcin gajiya take shiyasa yakeso kafin tatashi sai dai tatarar da abinci daga sirikarta. Hakane yasa ta kullaceta domin yadda take karantawa a novel ba hakace tasameta ba memakon tafarka taga ya girka Mata ko Kuma ita umman ta Aiko Mata dashi amma sai sabanin haka ace ita kamar ita amarya ba a temaka mataba har za,ace ta tashi ta girka. Dafarko taso takai zuciyar ta nesa tana kula da ita Musamman dataga duk duniya bashida farin ciki sama da ya kyautata wa ummansa sai taga abin Yana neman wuce gona da iri abinci bazaici ba sai yaje yaga in taci sannan zaizo ya zauna yaci komai baya bawa muhimmanci sama da ita shiyasa itama taga fa intayi sake za,ayi ba ita. Ajiyar zuciya tayi tare da juyawa zuwa daya hannun idonta yayi jajir tabbas inta bari sadiya tayi galaba Akan danta to kuwa zuciyarta tana iya bugawa. Karimatu ce take bawa yaranta umarnin kowa yacire uniform dinsa yasa a ruwan omon data jika. *INA BUKATAR COMMENT DINKU NA ROKEKU INHAR KUNASO NACIGABA* 🤝*DAGA ALKALAMIN YAR* *MUTANAN JINGAU* 🙋 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😨😨😨😨😨😨 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU ALIN BABA JINGAU* 🙋 🅿 *11(K)* 🌈 *KAINUWA WRITERS✍🏾 ASSOCIATION* 🤝 daya bayan daya sukaringa cire kayannasu suna sakawa acikin ruwan omo wannan yazame musu jiki dake tana rigasu dawowa takan dawo gida daya saura sukuma sai daya da kusan rabin suke dawowa, tana shigowa gida take zazzaga omo cikin roba ta zuba ruwa duk Wanda yadawo takanyimar tinin cire Kaya yasa aciki ita Kuma nana tana dawowa before sutafi Islamiyya saita wankesu ta shanya. Bayan sungama cin abincine sukayi sallah sai ta dan dimama musu ruwa domin yin wanka dan garin iska na kadawa haka takamasu daya bayani daya tayi musu tayi musu ita Kuma nana tana shafa musu Mai tare da saka musu kayan islamiyya basu Shari awa daya da dawowaba har sun kammala shirinsu yaran gwanin Sha,awa dukkaninsu suna tsaye domin tafiya Nana ce bata fitoba suke jiranta ganin batada niyyar fitowane yasa karimatun takwalla Mata Kira amsawa tayi batare da ta fito ba, Girgiza Kai tayi tareda mikewa domin binta cikin dakin tana lura da ita tinda ta dawo batada walwala bakuma yarasa nasaba da zancen ko na makaranta ne , Sanda tashiga dakin tana tsugune tana lalube cikin Jakarta kudi take hadawa Yan goma gomane birjik da Yan biyar da Yan ashirin agabanta tanayi tana goge hawaye dasike tarar mata Nana kifuto kutafi kinasawa suna makara shiru tayi sanda taga tana goge hawaye tare da goge majinar hancinta. Wani abin nayi Miki dakika shigo daki kina kuka ? Niba kuka nakeba . To meye kike kenan ko wani abin akayi miki naga tinda Kikashigo kike fushi kigayamin abinda Yake faruwa , wannan kudin Kuma dasuke gabanki nawaye ? Shiru tayi batare da tace komaiba ita kanta dan bayar da zata yine tana tausayawa umman tasu dawainiyarta tana yin yawa amma dole sai Dole shiyasa ma takan jure horon da ake Mata narashin biyan kudin term Akan lokaci. Magana nake Miki inkuma bani da muhimmanci Kan lamarin ki sai inkyaleki. Dama Kan kudin term ne kullum sai ance inkawo kowa ya biya Ni kadai ce ajinmu ban biya ba yauma koroni akayi to Dana futo titi nayita tsayiwa bansami abin hawaba shine wani malami yazo wucewa ya ganni atsaye sai yasani gaba yamayar dani yace gobe inkawo inba hakaba kar nazo, Gauron numfashi taja tare da furzarwa tayi murmushin Yake tace auke wannan ne yasa ki fushi kina mace har Dan wannan abin zaisa ki karaya ai ita mace kullum da dauriya akasanta yazamana duk inda Kika juya Zaki jure Amma dan Dan wannan har kike fushi tashi kutafi gobe in Allah ya kaimu babanku zaije sai ya basu abinda yasamu inkuma Basu samu ba sai ya basu hakuri insha Allah duk za,abayar har na kannanki ending this month insha Allah. Goge fuskar tayi ta amsa da Amin . Af wannan kudinfa nawane nagansu tirmis a gabanki? Kudina ne nake tarawa na makaranta Wanda nace miki zamuyi yayin mauludi. To mezakayi dasu kike ebowa keda Zaki tafi makaranta kinbar Yan uwanki atsaye sai kinsa anyi musu bulalar makara saboda Allah. Jiyane akayi musu bulala amakaranta sabida basuje da kudin wataba shine damuka taho hanya nace musu zanbasu yau sukai inada kudi agida kirgawa zanyi nagani inzasu Kai sai nabasu inbasu kaiba Kuma ko mutum biyu sai na bawa . Ido ta zuba Mata tarasa ta inda zata fara komai nema Yake ya kwance Mata inta bullo tanan sai wani abin ya bullo tacan. Tace nana karkiyimana haka nasan ke yanzu kinfara hankali ko na boye Miki wani abin dolewani Zaki fahimta Daban shigo dakinnan ba Haka Zaki tafi da wadannan kudaden kibasu bansani ba ? Zaki fara nunawa Yan uwanki gazawarmu ne duk fadi tashin da akeyi dominku yatashi awofi kenan, Shiru tayi nadan lokuta tare da zubawa yar tata Ido ta hango karaya atare da ita domin kwayar idonta ta nuna balle datayi la,akari da hawayen dake satata a idonta. Tace ba kuka zakiyi minba magana nakeso kiyi domin inji tabakinki. Bahaka nake nufiba nidai kawai basu zanyi nasan in sun gaya miki yanzu bakida kudi hankalinki ne zai Kuma tashi shiyasa Zan basu amma bada nufin hakaba kiyi hakuri umma Shikenan amma karki Kuma haka in ma basun zakiyi kiringa gayamin sai ingaya Miki yadda,zayi shi yaro indai Yana da iyaye baya girma komai zayyi sai yayi Shawara karki Kuma yankewa kanki hukunci kowane irine batare da kingaya minba , Ki tashi kutafi kice da malaman zanzo da kaina in anjima nakawo musu . To umma inba fushi kikayiba kibasu wadannan sukai ko Basu kaiba inyaso inkinzo din Kya cika musu ( tasan dai karshenta ban hakuri zatayiwa malaman kafin asamu akai). Toke nana Wanda yaje yakai irin wannan kudin biyar da goma ai yanemowa kamsa abin magana yadda wasu malaman suka lalace sai kiji ansa muku suna Akan wannan kudin Basu San da yadda aka hada kudinba gara Baku kaiba da dai Yan hamsinne to da sauki wani yanzu aciki inkuka Kai yaringa kiranku Yan biyar da goma. Dariya sukayi tare sannan suka fito suka tafi suna muntafi ita Kuma tana yimusu tinin addu,ar fita daga gida sannan ta bisu da addi,ar allah ya kiyaye ya kuma tsareminku, mutuncinku ,kimarku lafiyarku ,sukuma suna amsawa da amin. Bayan suntafine tacigaba da kujiba kujibarta daki tashiga ta hau bincike wata tsohuwar wayar shu,aibu ta dakko domin yadena amfani da ita ta Dade da lalacewa shine ya ajiyeta da yara sun fara Wasa da ita shine ta dauke ta adanata ,juyata tashigayi tana cewa kozasu siya masu way gata dai da kyanta afuska bansaniba ko za,asiya , haka tadauki waya ta bugawa shu,aibu domin neman iznin fita Gaya Masa takeyi zata makarantar su nana sabida matsalar kudin wata harta ke cewa kozasu Sami wani abun sai arage kodaga bayane acika. Wai wai wai ita yafara ambata yace anya ko zasu samu toow sai dai ko innadawo din za,a duba amma kije kibasu hakuri za,a biya insha Allah. Haka ta ajiye wayar jikinta asalube dan duk sanda yayi Mata irin Haka jikin mutuwa Yake kumayi kullum mutum ba karfin gwiwa atare dashi kullum babu haba haba abin Yana neman yin yawa . Sai Kuma waji wani tinani yashigeta toma mezai bata mutumin da kullum sai ya Kare karfin aljihunsa kafin yabar gidan nemannan dai shine tinkan ya aureta Abu days ake samu gashi har sun tara yara akan kadami guda Aiko hakuri yazama dole inhar tana neman kwanciyar hankali gareta da yayanta dashi kansa mijin Musamman domin bashi karfin gwiwa gurin nemi musi abinda zasi saka abakinmu salati. Goya nana Fatima tayi ta kulle gidan bakin titi tayi gurin masu Saida ways Basu tayi tace su siya naira dubu da dari daya aka siya ta kirgi Yan ashirin na naira dari ta hada suka Zama dubu da dari biyu dama dari biyune kudin watan aiko saigashi take ta biya tare da Kara basu hakuri najinkirin dasukayi gurin biya. Alhaji sabo ne azaune gefen ummansa yamayi Mata sannu da jiki adole take amsawa kodan tseratar da sadiya daga kagen cutar datayi Mata. Yace amma kannaki yadenako ? Yadena dama Rashin baccine Kuma yanzu sai godiya tinda nafarka sai naji kamar cirar Kaya . To allah ya Kara sauki, Amin Allah yayi maka albarka ya tsareka daga dukkan abin ki nasarari Dana boye. Yanajin dadin adduar nan ya tabbata addu,ar mahaifiyarsa ce take bibiyarsa dukkanin wani abu dayasa agaba Yana ganin haske duk sanda zaizo ya gaisheta sai tayi Masa wannan addi,ar sanda sukaje aikin hajji yanajinta dukkanin wata addu,arta akansu ne baiji tanayiwa kanta addu,aba saisu sai mahaifinsu har sai da yazubar da hawaye saboda irin feeling din dayaringa ji atare dashi kauna ce zir ta mahaifiyarsa. Sadiya ce tashigo cikin mutunci da mutuntawa ta tsuguna ta gaisheta tare da yimata yajiki abincine a hannunta nakarin kumallo har kwai ta soyo Mata sukasaka ta a gaba Saida ta ci duk wani motsin umman takanyi Mata sannu kotace wani abun ne umma ko kanne haryanzu haka taringayi Mata sanabe iri iri har yatashi yatafi yabarta agurin Yana futa tafara yatsina fuska takuma janyo abinci tace dama nawane nabaki Danni nadena girki da kowa inma za,a koma kitchen a koma Danni ba baiwa bace ko kisashi ya nemo Mana me aiki ehe ta murguda bakin rashin kunya . Sadiya tanan Kuma Kika bullo ? Tokiyi kigama zanga karshen wasan naki danii zakiyi niba kishiyarki bace ko kishiya inkana neman girma da mutunci Jan girmanka kake bareni da ko kinci galaba akwai ranar kindillaci, Tana cikin maganarne alhaji sabo yashigo yaji karhjen zancen amma baiji farkon ba tambaya Yake meyake faruwa yaga kamar ranta abace yake, Bakomai tace tambayarta yakarayi takuma cewa bakomai ganin bazata fadaba sai sadiyar wadda tajike da gumin fargaba tayi murmushi tare da mikewa tama me bawa umman hakuri tace kyii hakuri bansan ranki zai baci ba umma amma Zan kiyaye insha allah shigewa tayi tafita tare dasa hannu afuskarta kamar tana share hawayen. Binta yayi da kallo sannan ya kalli umman yace wai menene umma Yake faruwa mnhh bakomi kaidai Allah ya kiyaye Allah ya tsare minkai jeka kasuwa Rana tanayi. Bai tafiba sai yabi bayan sadiyar domin yanason yaji kome ke faruwa sun daure Masa Kai daga umman har ita sadiyar. Bara muleka wani gidan miga wata wainar suke toyawa. Zainab taci kuka takoshi tarasa yadda zatayi da surukar tata ita kyautatawa tanayi Mata amma duk bata futa yanzunma cin mutuncinta tagamayi sabili da tasa sabon dinkin da tadade tana tara kudi domin yinsa. Hartake ikirarin saita rabata da dannata in ma sawa tayi malamai suka asirce matashi to ita zatayi maga ninta har Ni zaku munafunta jiya nagama cemasa yasiyo min takalmi yace zai siyomin memakon yabani kudin kafin yafuta shine yayi fucewarsa kekuma shine kikazo kina giftani da wannan dankareriyar atamfar wadda Koda bansan kudin kayaba ta tasawrwa dubu goma to kuwa ko ya dinkan irinta ko Kuma yabani takin a budamin ko inbawa amina tasaka. *INA BUKATAR COMMENT DINKU NA ROKEKU INHAR KUNASO* *NACIGABA* 🤝 *DAGA ALKALAMIN* *YAR MUTANAN JINGAU* 🙋 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😨😨😨😨😨😨 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU* *ALIN BABA JINGAU* 🙋 🅿 *12(L)* 🌈 *KAINUWA WRITERS* ✍🏾 *ASSOCIATION* 🤝 Batare data saurare taba ta futo tawanke fuskarta sannan ta koma taci gaba da shirinta, bikin kanwarta akeyi Wanda tinda akasa ranar bikin tafara tanadinsa Kuma cikin ikon Allah duk wani shiri nata ta kammalashi kama daga anko tare da gudun mawa abinda yafi dagawa sikar tata hankali bai wuce ganin kayan da,akadinga futa dasu daga gidanba Wanda batasan sanda akatarasuba ballantana da Zainab din tace Mata tata gudun mawarce aiko tinda ga sannan tace Ina wuta tasaka ta ballan tana Kuma dake akwai Yan korafe korafe. Amma Kuma dazatayi tinani ita Zainab din mace ce meneman nakanta tinda tawayi gari agidan mijinnata tafara sana,ar Mai da sauran tarkace hakan yasamo asaline daran da aka kawota. Bayan tarwatsewar angwaye ne bayan ciye ciye da barkwanci tsakaninta dashi anan Yake shigar Mata da duk wani abu dayake so da kuma Wanda bayaso sannan yagaya Mata dukkanin wani nauyi da Allah yadora Masa zayyi kokarin kiyayewa ammafa bai dorawa kansa hidimarta ba kamar ta kudin mota ko Kuma sauran bukatuntaba nayau da kullum sannan ya jaddada Mata mahaifiyarsa da zasu rayu tare yace in Kika mutuntata kin nemowa kanki daraja agurina inko Kika mayarta abar wulakantawa todai akwai matsala. Tinda yagaya Mata haka ana wayar gari da Yan uwanta sukazo ganin daki ta Gaya musu yadda sukayi aiko sukace bakiga tazama ba kidage kiyi sana,a kodon kitserewa sa,a tare da mutumcinki Uwa Kuma indai Kai dan mutuncine ai Dole kamutuntata balle da annabi yace kagirmama furfura ko ta arnece Kinga kuwa ai duk wata uwa uwace balle Kuma ta miji. haka sukaje gida sukayiwa mahaifiyata bayani da yammako sai ga jarkar manja data mankuli an aiko Min dashi su Maggi dasu kayan kulla kulle . tidaga nan tafara sana,a ta banida matsala ga wata sabga tawa sai dai yaga inayin abunna , Kuma ina mutunta mahaifiyarsa Dan wani lokacinma sai kaga kamar har tsoronta nake domin batayi Min da dadi shi kadai ta haifa tanasonsa sosai danko sunansa Bata fiya fadaba sai dai takirashi Dan lele . Habibu shine sunansa dukkanin wata biyayya Yana yimata ammafa Bai Isa yashiga daki shida matarsa suyi shiruba haka zata hankada labule sannan tace najiku shiru nace lafiya , Sai dai yayi Yake yace hutawa nake , To ita Zainab din metake kin kume adaki kifuto kitayani hira da dan aikace aikace, Ina hakuri da ita yanzunma hakance tafaru before in shirya dake shidin ma,aikacin lafiyane yakan Dade a waje baishigo ba wani lokacin sai nayi bacci Yake dawowa, komai dare yadawo zai tasheni to nayi iya kokarin na yarage dare sabida ana Shiga hakkina. Bana jurewa ace ina bacci zaizo yatasheni yayi sex dani abin is not easy ba abinda nake fahimta ballantana dana fuskanci kamar uwar mijinnawa wato baba tana saka masa Ido . Sau tari innazo zanyi wanka after yagamayin sex din nakanci Karo da ita abandaki ta futo ko Kuma nafuto na tarar da ita tanajiran futowata ita tashiga tashiga . Kin yardar danayi dashi ne dadare yasa yau munayin sallar asuba ko azkar Bai barni nayi ba yanemeni da farko naki dan Ina tsoron baba karta dagamana labule nunamin yayi bazai iya hakura ba shiyasa na nemi yajirani Ina zuwa. Dakinta natafi a hankali na daga labulen da zummar Inna cikaro da ita nagaisheta inko tana bacci shikenan dama Hala nakeso. Aiko tana kwance a Kan dadduma da alama lazimi takeyi bacci ya sureta , A hankali nasaki abulen nakoma daki cikin sauri sauri nake kokarin yayi yagama gudun karta farka ,har sai da yagano kaguwa ta daya dagani . Inda Allah yarufa asiri muna cikin daki ba ,a falo muke ba yayi nisa danemarwa kansa mafita domin iya karshe yakai inbanda Kiran sunana ba abinda Yake tare da rukunkumeni hakanne yasa nasaki jikina Dan nasan yakusa zuwa matsaya , Bamuyi aune ba sai magana mukaji a falo naji tsoro sosai kirjina yayimin nauyi Ina gudun karta karaso ciki zanin gadon nakuma janyowa narufemu ruf duk da kokarin tashin danakeyi Bai kaleni Kuma Jin maganar ta baisa yamikeba. Nace ku har yanzu Baku tashiba ga shida takusa kufito haka lada ya isa, Na rada Masa a kunne ka dagani kar baba tashigo ,Aiko you yayi kamar bayajina . Magana take cikin masifa au har yaushe akayi Daren bare gari ya waye danake tashinku kunajina Baku fito ba Kun fito ko kuwa yau ninazama abar wulakantawa sabida mace dama take taken Dana kikeyi kallonki nake shine yau Kika fara tanan. Badanyasoba yadaga ni Yana zufa . Niko aguje nadaura zani tare da saka hijabi nayo waje tsugunawa nayi Ina gaisheta a wulakance take amsawa sai yanzu kikaga damar fitowa uban me kike adakin? A,a dama lazimi nakeyi shiyasa ban amsaba shikuma bacci yake amma Naga yanzu yatashi Yana hanyar futowa. Kikace lazimi kikeke a,a zikiri kikeyi dama bawani abune yakawoni ba tashinku zanyi ko Kun makara ashema har sallah kunyi to ai shikenan sai kifuto ki dora mana abin Kari , Kai Kuma kana Ina ? Gani nan karasowa ,yawwa dama Kai Kuma tini nakeyi maka natakalmin dajiya nace kasiyomin nace ko kudin zaka bani nisai na siyo. Ki bari Zan siyo Miki dama inaso insiyo takalman inkuma kudin kikeso sai inbaki. Tofa shine sanda zai futa tariga tayi bacci shinefa yayi daidai dagama shirina natafiya gidan biki aiko tace Ina wuta tasakani. Sadiya wai meyake faruwa ne bangane mukuba keda umma bafana bukatar wata matsala tasamu balle ace tagurinki tafuto ? Hawaye ta share tace bakomi Koda wani abunma ai umma uwa tace tayimin nuni ne ga kuskurena nice bana ganewa amma zuciya tace take gayan dai dai nakeyi amma bazan karaba . Niban ganeba mekike matane kigayamin kar kiyi Wasa da hankalina. Adan tsorace taja baya tace tasha gayamin inkana gunta nadena Shiga sabida mene nima bansaniba sannan Kuma tace Bata bukatar abinci na nabarta zata dafa dakanta sabida wai namallakeka itama Ina neman na mallaketa, Amma dan allah kayi hakuri karkagaya mata Zan kiyaye insha allah duk abinda tace zanyi kokarin yi mata shikansa girkin Zan dauki karamin gas dina nabata tinda tafiso da kanta maybe nawa baya yimata dadi ne sai hawaye sharrrr ni umma in bata daukeni uwa ba ai banida amfani domin niyanzu banida uwa sama da ita. Shiko yakasa cewa komai abin yabashi mamaki amma yaushe ummansa ta koma haka Koda Yake yasha ji ana zancan wasu surukan ko umman itama tana daya daga cikinsu ne, Ganin yatafi tinanine yasa ta Kuma shagwabewa tare da matsawa jikinsa hannunsa ta Kama tace haba alhaji na karka damu zanyi yarda takeso ai uwace kasan Kuma uwa yarda takeso haka akebinta sannan karka nuna Mata kaga bataso kasani tinda taki gayamaka kayimin wannan alfarmar banaso ranta yabaci. Gauron numfashi yaja sannan yace shikenan basai kin bata nakiba zansiyo Mata komai har kayan abincinma tinda akafara haka banason wani abin Yakuma faruwa, Daka bari kawai taringa diba a kitchen sabida barnar kudin kartayi yawa gawasu kayan abincin basai ansiyo wasu. Mikewa yayi tareda janyo ta jikinsa ya matseta jiyake tagama Masa komai data iya jurewa hantarar ummansa kaunarta ce takuma kwaranya cikin zuciyarsa yace kiyi hakuri ummatace Kuma nayi mamaki datayi haka amma bakomai kinji my sweetheart. Shu,aibu ne yashigo kamar korarre kafar nan futufutu dagani ansha tafiya hannunsa ledar braed ce tintimeme daya hannun ledar pure water ce nana ce ta tashi da sauri ta karbi ledar tare da yimar sannu da zuwa haka daya bayan daya suka dinga yimar sannu da zuwa daga daki karimatu ce ta daga labule ta futo tana yimar sannu da zuwa gefen da akayi Masa shimfida ya dosa ya zauna ita kuma ruwa tahau zubawa takai Masa bandaki tare da komawa daki ta dakko Masa doguwar riga . Bayan yafito daga wanka ne yatarar an ajiye masa abinci shinkafa da Miya ce taji kayan lambu haka yayita sur muka loma kamar Wanda ya wuni bai ciba ,tana gefe tana kallonsa tausayi mijinnata Yake bata tasan karshanta tin Karin kumallon da yayi agida bai kuma sa komai acikinsa ba dan tasha tambayarsa inyana rawar jikin cin abinci yakance wallahi tinda nafuta inbanda ruwa ba abinda nasa acikina Inna nuna damuwata yakance to nida bakudi ajikina dame zansiyi abincin naci sanda Kuma za,a sallameni da intsaya siya gara intaho gida inci kinga kudin dazan siya sai akara agida asiyi wani abun. Please share other groups *INA BUKATAR COMMENT DINKU NA ROKEKU INHAR KUNASO NACIGABA* 🤝 *DAGA ALKALAMIN* *YAR MUTANAN JINGAU*🙋 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😨😨😨😨😨😨 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU* *ALIN BABA JINGAU* 🙋 🅿 *13(M)* 🌈 *KAINUWA WRITERS* ✍🏾 *ASSOCIATION* 🤝 wannan hali namijinnata shiyake Kara Masa daraja a idonta inta yunkura da niyyar yimasa bore Akan al,amuran cikin gida da mafi yawansu yariga yasakar mata takanyi duba ga irin matsin dayake ciki tare da takura gashi Kuma Allah ya horemasa matashi itadin wani lokacin zafine da it's Musamman da abubuwan sukayi Mata yawa hatta akan yara inbata tsawatar musuba sai dai yabisu da Ido shikansa wani lokacin inyayi abu sai ta nunamar badaidai yayiba Wanda shikuma agurinsa daza,akaleshi daidai yayi wannan Yana daya daga cikin abinda yasa Yan uwansa na ubanci suke juyashi , Anan gun daya ci abinci ya bungore da bacci baccine nagajiya Dan ko saurayen dasuke binjikinsa Sina neman kwayakwayan dazasu haifar da iri bai san suna binsaba haka namatso Ina karkade Masa saurayen inda sabo na saba haka ce kullum take faruwa yanzu karshenta sai cikin dare Zan tasheshi yashige ciki ya kwanta Yana tafe Yana hada hanya bashida ma kuzarin dazai nemeni don yin sex inma Allah yasa baccin yasakeshi haka zai lallaba yayi abinda zai iya Wanda Ni agurina dashi gwara babu innayi magana yace dukkanin gabobinsa ciwo suke Babu abinda zai iyayimin karshe Inna takura muzo muna fada Dan ba iyawar zaiyiba ya wuni atsaye Yana kula da kasuwancin wani shiko mekayan Yana zaune Yana karbar kudi Babu tausayin zauna ka wuta incigaba da kula. A Dan tsakanin Allah yasa mukasami salary cikin amincewar Allah naje nabiyawa yara kudin makaranta sannan nashiga kasuwa nayo Mana cefanan dukkanin kayan danasan zamu bukata haka Kuma nasiyo musu katan din Bobo guda biyu da rabi haka nake siyansa duk wata ba kullum nake basu sai ranar Friday kowa sai inbashi guda daya nakan soya musu wani abinda zasu hada dashi ban daukarwa kaina karyar kullum sai nabasuba hakan ma nakanyine sabida karsunayin tinanin sun fita Daban da sauran yara insukace min wasu kullum suke zuwa dashi muma kiringa bamu kullum sai dai nayi murmushi nace kuringa godewa Allah da abinda kuka samu nasan acikin makarantar bakowane yake zuwa dashiba ko? Sukance hakane kuwa. To kunga kenan kudin sai kuyi hakuri da abinda kuka samu tinda wadancan ma suna hakuri da rashin basuda shi. Wani abin farin cikine yatin karomu domin kanin babanane yakirawoni yakemin zancan yanaso inturo Masa shu,aibu akwai wani aiki da aka samu inyana bukata insha allah za,a Sami alheri, Aiko dasaurina na amsa Masa da cewa zayyi baba yanaso . Bakece Shiba ki turominshi inya amince zanbada sunansa temporary ne dai ba permanent ba yardarsa itace. To nace tare dayomar sallama nataho Ina cike daurna natabbata alharinne domin wancan Kiran dayayi Masa shine yazama tsanin dawowarmu gidannan . Can gidansu nazarce domin gaisheda iyayansa ahanya natsaya nasiyi goro manya manya tare da sabulun wanka naso na debo musu anamu tokuma nariga nafito shiyasa Naga gara na siyadin . Sanda nake dukkanin su suna tsakar gida Dan har kannensa sunzo gidan da Yan dakinsu dakuma Yan dakin abikan zaman hajiyarsa. Haka nabisu daya bayan daya Ina gaidasu sannan nabasu kayan danazo dashi godiya ko waccensu tayimin sannan natashi nashiga dakin sirikartawa ganin nashigane yasa itama ta biyoni sake gaisheta nayi sannan nabata nata alherin da nazo dashi naira dubu daya nakara Mata nace gashi hajiya kyasai wani abun , Allah sarki godiya tayi tayimin Wanda har Saida naji kunya halinsu daya da danta basa Raina alheri ko Yaya Yake sai sungode maka. Muna cikin hirane daya daga cikin kannen nasa tashigo tanayimin habaici niko bajurewa nakeyiba yadda tagayan Hala zangaya Mata. Da dariya tashigo sannan tace a,a matar yaya Ina Kika baroshi kinsan shi yanzu ganinsa sai ancike form Musamman dayazama sai yarda akayi dashi. Dagowa nayi Ina kallonta sannan nayi murmushi nace ai basai kin tambayeni Shiba duk sanda kikayi niyyar ganinshi kinsan inda yake domin kinfini kusa dashi. Rike baki tayi tace ni awa danafiki kusa kuwa aibazan tamba yekiba Kinga inada abinyi ba inyi nan bareki gayan Mara dadi. Dariya nayi tare da daga sauti Dan taking nace Kece ko Mara aikinyi da kina da aikinyi Aida baki damu da damuwar waniba , nidin dake bana tagumi da habar wani ai Kinga sabgata nake wanki ko da kike zancansa sai dai kiyi hakuri ki kauda Idonki inkinga bazaki iyaba kice Allah yayimin abinda nayi Masa inafata kingane. Yo Allah natuba matar yay....hajiya ce the tsawatar tace tashige tatafi nikuma tabani hakuri tace karki damu duk meneman sa,a Yana tare da ita nasan duk abinda Yake faruwa Allah Yana tare daku zai Kuma duba Al,amarinku kikara hakuri. Tofa abinda Yake Dan kwantarmin da hankali kenan da mahaifiyarsa ta yarda dani da badan hakaba abin yawa zaimin. Zubawa kayan da,akashigo Mata dasu Ido tayi wato sadiya tarantse sai tayi Mata Karantsaye ko to kuwa zatayi maganinta zatasha mamakinta , Tana tsaye agurin tilin kayan girkin da akashigo Mata dasu sai ga sadiyar nan tataho tana yatsina tare da tsartar da Miyau wai ita me ciki ummance ta kalleta tace sadiya salonki yayi kyau amma nawa bazai Miki dadiba amma har yanzu kofa a bude take Zaki iya hakuri ki karbeni a matsayin uwa in kinyi taurin Kai Kisha mamaki. Kallonta tayi kallo me cike da tsana tace nice kofata take abude Wala Allah in Kika bar gidannan kikabarni nasake nida mijina tofa Zan iya kyaleki da danki inko kikayi taurin Kai Zaki rasa Wanda Zaki kalla kiji dadi ,tajuya tacigaba da yatsina tana tofar da miyau Sai Kuma ta juyo tace au da akwai fa mardiyya kinama da gatanki Zaki iya yin yadda Kika so. Suna nan tsaye har me gadi ya bude Masa get yashigo Basu jiba sabida kowa akwai inda hankalinta yayi sai ganinsa sukayi Yana tin karosu yitayi kamar Bata ganshiba tashiga matasar hawaye tana cewa umma ba laifina bane kiyi hakuri ciki Kuma nima bansan alhaji bai gaya Mikiba da danazo tinsannan nasanar Miki kiyi hakuri karki hadamu domin Yana mutun taki bazai yarda ace kingaya Masa irin wannan maganar ba yaki yarda dan Allah umma narokeki. Turus tayi tana kallon makirar yarinyar nan shikansa kallo yaringa binsu dashi baisan mezaice ba da Yana da wurwura akan zancen girki tofa yanzu Kuma gata ga umma zubewa yayi tare da Kama hannun umma yace umma kafin na auri sadiya sai da Kika yardarmin banyi Kai tsayeba bare kice bazabinki bace ...katseshi tayi tace sanda kazo da ita nagaya maka batada tarbiyya to tin ba,aje ko inaba gashinan ta bayyana inzaka nutsu kasan inda kasa gaba to inkuma zumarta tana ibanka tofa akwai kalubale agaba, Dan haka umarnine wannan kaje ku daidaita da amira Yar gidan babanku merasuwa (mlm tanko) dama tintini ita naso ka aura to ganin Kun rayu gudaya baka taba nunawa ita zabin ka bace shiyasa narabu dakai yanzu ko daka yarda dakarka yarda nagama magana, Tajuya tashige cikin daki ta bassu asandare agun balle sadiya da bata taba tinanin zata bullo Mata tanan gurinba amma ta shammaceta itadin zatasha mamakinta domin sai ta mayarta abar kwatance hawayene sirara masu zafi suka kwaranyo Mata. Dagowa yayi ya kalleta sannan ya matso ya Kama hannunta suka Shiga cikin falon karshe daya fuskanci Jan kafa take sai ya sunkuceta bai direta a ko inaba sai akan kujera yashiga goge Mata fuska tare da bata hakuri yace ummata bansan meyasameta ba kiyi hakuri da duk abinda zatayi Miki itadin cikon farin cikinace karkiga batasonki kiyi kokarin hakke Mata komai zai daidaita zatasan kedin kinasonta batasan yadda kike kokari akanta bane shiyasa amma akwai lokaci da zata fahimta kiyi hakuri. Ajiyar zuciya tayi tace niduk wannan bai dameniba Yaya makomar maganar datayi gameda neman auranka? Shidin umarni ne tabani dazabi taban sai ince bana bukatarsa yanzu dan haka kikara hakuri da duk abida Zaki gani. Hannu ta Dora aka ta rusa ihu yanzu shikenan saboda tsana ko haihuwar fari banyiba za,ayimin kishiya wallahi gidanmu zantafi nagaji da tsana danasan tinfarko bata Sona bazan aureka ba , tinda naga mahaifiyarka nake doki domin zamowa sirikarta asheni basona akeba nashigesu nagatakaina inama bansami wannan cikinba za,a mayarni bazawara nashigesu. Duk hankalinsa yatashi tausayi tare da soyayya suka Kara narkar Masa da zuciya sai yaji yanajin zafin abinda ummantasa tayiwa sadiyar gaskiya takurar tayi yawa shidayasan ma Bai hadasu gudayaba duk da hakan bata faruba. Kamota yakumayi yace kigayan duk abinda kikeso Zan Miki indai Zaki kwantar da hankalinki kinji sweetheart kedin magamin rayuwatace bana hadaki da kowa Musamman danaga ajiyata atare dake. Kuma shagwabewa tayi tace ni yanzu bana bukatar komai sai kwanciyar hankalin umma shinafi bukata, Allah sarki da tasan yadda Kika damu da ita datayi hakuri tarungumeki amatsayin ya amma zankuma bata hakuri ,banda wannnan bakya bukatar komai ? Idanunta tashiga juyawa Musamman data fuskanci suna daya daga cikin abinda Yake Kara shagaltar dashi gareta . Tace ni yanzu abinda nakeso ba sabgarka bace yafi karfin shigarka Dan Haka banida bukatar komai sai Kai sai umma. Jiyayi nan duniya ita Yake da bukata babu sama da ita jikinsa yajanyota tare da hade bakinsu gu daya jiyayi kamar Yana wata duniyar dabai taba shigaba itako dake tarko take hadawa sai tasake rungumoshi tare da bashi gudun mawa hundred percent . Sai da yagama lugwi gwitata sannan ya Kuma bukatar tagaya Masa abinda takeso? Tace nidin damuwata yanzu wadda take hanani bacci shine tashin da,akayiwa itayena daga gidan da sukeyin haya to akwai wani gida abayan layinnan shi muke ta shige da fuce domin mukama sudawo abin yaci tura shine abinda yafi damuna. Karki damu nawane kudin hayar ,tasa keyimar fari sannan tace dubu darine amma yanzu akwai wasu akasa , Karki damu kikwatan tamin gidan zanje naji yadda tsarin Yake. Pls share *INA BUKATAR COMMENT DINKU NA ROKEKU INHAR KUNASO NACIGABA* 🤝 *DAGA ALKALAMIN YAR MUTANAN* *JINGAU*🙋 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😨😨😨😨😨😨 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU* *ALIN BABA JINGAU*🙋 🅿 *14(N)* 🌈 *KAINUWA WRITERS* ✍🏾 *ASSOCIATION* 🤝 *INA GODIYA DAGAREKU* mrs naseer inayinki irin sosai dinnan nagode da kauna💘 Tareda Jamila dan baba Ina Miko gaisuwa🤝 Ban manta dakeba Asma kaunarki ta dabance 💘agaida yarana. Nagaisheki fatima wakili asha karatu lfy📓 Mmn jidda nagaisheki🤝 Gakuma Yar momy yata ta kaina💘 Zainab muhammad uwata ta gari🥰🥰🥰🥰 Sailuba Sully nagode alherinki ya iskeni nagode Allah ya bar kauna💘💘 Ummu shahid godiyata gareki Musamman domin Jin dadin comment dinki💃💃 Zanyi tuya in manta da albasa hajiya fa,iza gaisuwa🤝 Kuyi hakuri masoya Kuna dayawa mahade a gaba. Kai abin takaici wai shin haka surikai suke nidai tawa akwai damuwa tare da ita da dayarda zanrabu da ita danayi Musamman datake neman lalatamana rayuwa , Mita take tayi kamar zata dakeni narasa yadda zanyi inburgeta ko walwala nacika takance nasaka Mata da cikin daki na cuceshi yanzunma Akan ta tambayeshi kudine sai yadauki dari biyar yabata shine take ta fada dama kyautata dakai Bata wuce haka shima saina tambaya da dai Yar gwalce dake ta wanke ta baka kasha, Dan Haka Nima dokace duk wata kabani wani abun kodan hidima ta inkuma zakace min hidima tayima yawa Daman bayau kafaraba kekuma dake nake zancen Yar gidan malamai masu yawo da bakin asiri kindena kallona kokuwa juyawa nayi zanshiga daki kozandena Jin mugwayen kalamanta akaina. Biyo bayana yayi tace auga Kun maidani me dakuka barni Ni kai wato ga mahaukaciya ko too kafuta Naga cewa kayi wani zakayiwa karin ruwa shine zaka bita karshe jarabarta ta hanaka futowa zokashige katafi jarababbiya, Haka yadawo zai futa amma makakin da zuciyarsa take shiya bashi goyon bayan yimata tini yace baba kiringa hakuri tinkan yarinyar nan tadena ganin girmanki tana hakuri dake kartakurawar tayi yawa. Au Dan lele Ashe mace na haifawa Kai a lallai maganar mutane ta tabbata shiyasa ake cewa Inka haifi namiji mace la haifawa Ashe kuwa hakane to badaniba indai inada da rai bazan yadda da wannan tsarinba ehe . Haka yafuta ya barta tana ta mita nikuma nafuto domin Dora girki tare da gyara gidan tin inayi ba walwala har nasamu zuciyata tayi sanyi Musamman dake aiki Yana daya daga cikin abinda Yake debe min kewa. Irin wadannan abubuwan data ke shine yafara hadamin komai Wanda shikansa mijin yasallama ni yadena dawowa gidan sai can dare sosai inyadawo ma baya nuna dokin San kasancewa dani tin Ina jurewa har nazo gejin Dana kasa jurewa inna nemu hakki na yakance nifa sai dai kawai mukara hakuri har Allah yasa baba hankalinta yadauke akanmu yanzu Ina farawa zata fara kwalla Mana Kira gara ma ba,a faraba kema ba nutsuwa kike samu ba a firgice muke komai gara mubata lokaci. Abinda na fuskanta Kuma yasan so ya girgiza ni sai Kuma nace zato ne banida tabbas da baya wanka da dare inzai kwanta wankansa na yamma ya Isa amma yanzu kullum yadawo sai yayi wanka tin bansani ba har nafara gani sanda zayyi wankan yakanyi komai da nutsuwa batare da nasaniba sai wata rana da mitar baba tatadani cikin dare . Wai ni Dan lele wannan wanka da kake kullum dare kamar kwado na meye kaddai halin nakane yadawo karka sake taba Yar kowa kadakko min magana wadda akayi dama ta Isa matarka Bata ishekaba sai ka dakkon magana meye amfanin auren dakayi ka kiyayeni abinda nasaurara yadagan halinkali balle danaji nasa zancen. Kaiiiii baba wooo ya kikeso mutum yayi karki sa tajiki Dan Allah abinda batasani ba kije ki ballomin ruwa . Taki Mana wata uwar zatayi dab nakema da dakko make yarka kuriketa andena yima bauta sukansu rabon da kaje kayi musu hidima ankean biyu sai wannan matar me Kama da aljanu. Zufa zufa itace take kwaranyowa tashin hankali me hakan KE nufi ? Motsinsa naji nakoma nakwanta amma jikina rawa Yake sosai kirana Yake amma sai nayi shirikamar me bacci , ajiyar zuciya yayi daya tabbatar banjiba komawa yayi gurinta amma nadenajin abinda suke cewa . Tashi nayi na duba agogo yanzun karfe biyu saura na girgiza kaina tare dajan bsrgo na kudindina Ina tinani lallai akwai wani Abu aboye inko hakane akwai drama dan bazan lamunci abinda nake hasasheba inya tabbata. Sadiya ce tare da aminiyarta abin duniya yayi Mata yawa cewa take ayanzu Zan iyayin komai Alan matarnan domin haukanta yayi yawa sai na Dede tata gani take abinda nake fada karya ne aminya muje kirakani gurin duk wani malamin da Kika San zai rabata alhaji sabo ko sunanta banason naji Yana ambata ke nifa farraku za,ai musu na dindin din har kanwarsa Dan yanzu ma zancen danake Miki ya biya Mata kudin umara, Ido ta kwalalo wadda aka Kira da amiya. Tace ke dan manzo kina me? Sufa dama Dan gin miji haka suke daga sunga Zaka huta sai a,bude maka wuta dan haka kisaki kudi hajiyata akwai wani mezafi zafi shi zamusa yadaki Kan shedaniya kedin kece asama keda yayanki . Mhn nifa saboda tashin hankali kotakan cikin banabi abin duniya yayi min yawa . Ki kwantar da hankalinki komai zai normal kisaki jaka hajiyata yanzu wanna lokaci zamu. Aini ashirye nake gone kishigo kinsan su ummana sun dawo bayan layinnan zance Masa gobe zanshiga sai muhade acan sai minyi waya kawai sai insanar miki na fito. Baki ta nude tace yaushe ? Satinsu biyu kenan alhaji sabo ne yakama musu ke komaima ma shiyayi harkayan abinci yakai musu gidanma zancen danake Miki sai nasa yase musu. Hhhhh Zaki iya tawajena kedin tadabance ba aikin malam ma kinyi nasara balle teacher yasa hannu. Karimatu ce tare da yayanta suke addu,a tin dayamma suke zaune ita da sadiya suna karanta suratul Yasin Musamman Dan biyan bukatar neman aikin shu,aibu jikinta yabata akwai alheri a sauyin dazai ballan tana da taji cewar gurin da a zashi mutumin inkayi shekara biyu kanayimasa yaro yakan sallameka kaima kanemi naka gurin shinefa kullum sai sunyi zaman karanta Yasin kafa uku sannan ta hada kananan suyi addu,a su shafa. Aiko ba,a shura wata gudaba sai ga Kira nan daga mutumin da zai zauna gunsa Yakuma nemi da su Gane . Dama tinda taji zancen samun aikin taje tasamo bashin shaddodi guda biyar masu Dan sauki ta bayar aka dinka Masa domin tasan inhar yaje a inda yake Dakar mutumin yadaukeshi Dan Suma sukan duba suga bame bukata suka dauka ba Dan gudun taba musu dukiya. Dace ko anyo shi domin yakarbeshi hannu biyu Yakuma yi na, am dashi domin kamalar dsyagani atare dashi ita tajashi ga saurin tsayar masa da lokacin dazaifara zuwa shagon . Munsha Murna Dan yi yayi kamar yagoyani haka yarikeni agaban yara Dan murna Yana min godiya Allah yayi Miki abinda kikayimin kedin macece ta gari har a aljanna Ina bukatarki domin sunnanki na karamci, nadaga Miki kafata aljanna indai daga nine kishiga keda yayanki . pls share *INA BUKATAR COMMENT* *DINKU NA* *ROKEKU INHAR KUNASO* *NACIGABA* 🤝 *DAGA ALKALAMIN* *YAR* *MUTANAN JINGAU* 🙋 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😨😨😨😨😨😨 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU* *ALIN BABA JINGAU* 🙋 🅿 *15(O)* 🌈 *KAINUWA WRITERS* ✍🏾 *ASSOCIATION* 🤝 ayau shu,aibu yaga banbanci yakara sanin kalmarnan ta Yan uba sun nuna Masa cewar baciki daya suka fitoba sanda yake yiwa Yan uwansa bayanin samun wani aikin bawanda ya nuna murnarsa sai Mita da suka Shiga yimasa tare da cewar ya Raina abinda Dan uwansu yake Masa karshe harda cewa dama inkasaka mutum a inuwa sai ya nemi matarka rana Musamman inyasan yawan samunka sai yaringa kokarin sai ya kamoka . Tin Yana nuna musu bahakabane harsai da yagaya musu cewar kanin babanane yanemo Masa aikin , Aiko Naga tijara nida yarana gidannan nasu tsakanin matasa da matan auren bawanda baizo yaci mutuncinaba daga karshe ma cewa sukai tinda nagama dashi sai yarda mukayi dashi sun barmin Kuma insha allah abinda nayi Masa sai anyiwa yayana. Kai daga karshe danaga sun ishen tinda Nima bakanwar lasa bace sai dai inba,a taba niba natada tawa tijarar da Saida ta hargitsa gidannasu . Ni nagode Allah inhar Haka ake gamawa da mutum meye atare da Dan uwannaku Dan Allah kuce daga yau abinda Yake min yadena tsakanin ciyarwa ko tufatarwa inbanda bautar ubangiji da Zama domin Allah mezanyi da irin gidanku masu son zuciya shikansa abin gudun Daban tantance waye Shiba masu son zuciya Kuma kudina da habu yakarba agun shu,aibu da nabari yabani acan amma wallahi sai anbiyani naso kukyaleni bakusan true color Dina ba amma as from to day zamu hadu ko a inane bana shakka karkari kuce yasaken , Yo sai me Mara abinyi shine inyana tare da wannan zugar da Allah ya bashi shine zaiji tsoro ammybawanda ya goge da wahalar iyaliba, dazakuce abinda nayi aimin Amin nace Amin Wanda Yake tsoron tafasa shike tsoron konewa yayan iska masu sa arainasu , Yau na ballo ruwa domin sai da akatafka babban Bala,i acan gidansu Wanda har sai da hajiyarsa tanemi barin gidan sabida takurar da akayi Mata Musamman Dana Kara huta wutar anbiyani kudina ko inkai mutum kotu. Dake sudin bawani zurfi sukayi da gogewa aharkar duniyarba Musamman daya kasance basuyi wani cikakken karatuba nan da nan aka hado min kudina aka kawo tare da karbadi mezafi akaina da Kuma me gidan , Wannan Bala,in da ake cikine yasa hajiyarsa agaba har sai da tazo gidan tana kuka tare da bani hakuri abin tausayi cin mutuncin datake bani labari anayi mata is too much ga habaici da sukeyi Mata. Sai nake cemata hajiya mafita kawai kirawo nan Kan komai ya lafa sai insa akara gyara Miki wancan dakin kar Susa jininki ya hau Kinga yanzu kina bukatar kadaicewa kodan kisami nutsuwa. Dafarko kinyarda tayi sai da nacigaba da rokonta kafin ta tafine shu,aibu yadawo tayi farin cikin ganinsa ni kaina namanta rabon yadawo min cikin kamala sai a Yan kwanakinnan datasani sauyi nayi murna nima tare dayimar sannu da zuwa ,guri nabasu domin sugaisa tare da Kara tattaunawa har take sanar Masa yadda mukayi da ita shima yayi maraba da hakan amma sai tace to Kuna zancen nadawo Nan shikuma megidanfa inkaishi Ina? Sallama nayi nashiga nakai Masa abinci da ruwa domin Naga baya bukatar wanka yanzu Dan anutse taye sabanin da dayake dawowa afujajan kafa duk kura . Maimaitawa zancena takumayi Kan yace komai nayi saurin cafewa nace hajiya Ina baban Yana gidan suke Miki haka Dan Haka kimanta kawai kizo ki huta inkika Kwan biyu sai muraki kawai kikoma. To ai shikenan Allah yayi Miki albarka yaduba bayanki Allah yasa girmanki yayi kyau Allah yadoraki Akan yaya yanki yarabaki da wahalar surukai 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😨😨😨😨😨😨 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU* *ALIN BABA JINGAU* 🙋 🅿 *16(P)* 🌈 *KAINUWA WRITERS* ✍🏾 *ASSOCIATION* 🤝 Me kike nufi Ni kikeso kicewa na,ajiye abin kunya? Inma banfadaba Kai ka fada bakuma yau nafara jiba cutar dakaimin insha Allah sai Allah yasakamin nayi hakuri dakai da mahaifiyarka amma Baku ganiba burinku kubatamin ko hakan Mai zai dadeku dashi oho dadinta Baku kadaine dangin mijiba in wasu sun Kika wasu sai su soka tinda nasan baduk aka taru akazama dayaba . Au kina nufi bama sanki kenan ? To Sona kike inkai da kasoni mahaifiyarka dama nasan basona take ba duk wata hanya dazata rabamu tayi Dan haka alhamdulillah burinta ya cika sai ka bini datakardata before natafi ehe. Au Mara kunya nibance kin rabani da danaba sai ke to kuwa Zaki tafi da mummunan sako gidanku tinda bakida mutunci irinku dama masuson raba da da uwa to ta Allah batakiba , Baki nahau mirgudawa Ina maganganu,aiko yazabgan Mari Wanda sai da naga taurari sun gilmani, Ihu nakurma tare da birgima Ina neman dauki, Dariya ta sheke da ita tace dan lele kayimin dai dai nasan kahaifu ba mace na haifawa ba kekuma Mara mutunci tashi ki hada kayanki kibar Mana gida bakar kadara . Wallahi banyafe ba Allah yasakamin insha allah sai Allah ya bimin hakkina ko a tsokar jikinkane Allah ya futarmin da zalincin da kakemin banda sauran cutar da kukemin harsai kadakeni banyafe ba wallahi, Lallai kinshirya barin gidan sabida takurar da akeyimiki takaryar da Kika zuba shine harda zagina to kinzagi aurenki Yar banza lalatatta, Aiko kamar an ingizoshi yakumayo wa kaina zai. daken , Daki nashige na kulle kofa nace nafada Allah zai sakamin , Kizo kifuta Danba gidan ubanki bane kije kihuta kidawo kikarasa girbar abinda Kika shuka , Haka suka cigaba da tattaunawa har Saida suka gama cin mutuncinsu suka futa Niko mamaki ya isheni yaushe habibu ya koma haka , da baya goyon bayan cin fuskar da mahaifiyarsa takemin amma lokaci daya yajuye min abin da mamaki. Tafi tafi layi nayin gaba sai ga shi anzo Kan su sadiya sanda suka shiga jikinta sai rawa yakeyi har Saida malamin yagano rudewarta a hankali suka Sami guri suka zauna bayan sun gaisheshi ne Yake tambayarsu (kunutsu masu karatu kufuskanci wani abu anan yayin zuwa gurin malami). Wadda tafi rudewar yakalla yayi murmushi sannan yace Al,amuranki yarinya gasunan sun bayyana agareni ba abinda nake bukatar ji sai wani Abu danagani yaki yayewa abun akwai rudu shin menene wannan duhun meke damunki yarinya? Tinda yafara bayani suka zuba Masa Ido ita kuwa sadiya inbanda tsuma ba abinda take tace malam me kagani kabani magani Dan Allah bansan abinda kagani ba, Yace kifara bani amsata tikun Nidai ba abinda Yake tafe dani sai Al,amarin uwar mijina ta ta ku....katseta yayi yacigaba da cewa duk nasan wannan domin Naga komai yanzu me kikeso ayi mata domin ita kanta ba,azaune takeba ahaka dai zakiga kamar ta Allah amma bakin halin dake gareta yayi yawa sai kintashi tsaye burikane da ita akanki ke inta kai cemikima basonki takeba ko ba,ayi hakaba? Hakane malam ga shi bayaganin kowa inba itaba komai sai ita, Duk nasan da haka amma kisaki jikinki zamuyi maganinta a hakanma Dan iskokin kanki masu karfine shine samun saukinki , (Inkun lura anan Yana amfani da abinda tacene Yana fakada zancan nata tofa shi malami Haka yake sai ya tinziroka kafara fadar damuwarka sai ya katseka yadora a inda katsaya Wanda da mutum zai lura duk zancen dayayine yaketa maimai tasu) Juyawa tayi ta kalli aminiya tace bakice komaiba meya kamata ayi Mata? Yo kedata gundireki aike kikasan abinda za,ayi mata ko Kuma malam kawai kayi musu farraku Wanda ko ance suga junansu ma zasuringa fargabar haduwa. Angama yanzu abinda Zaki Nemo shine zakaru shekararru guda biyu sai kofaton kura tare da hakoransa inhar akayi aiki dasu to kuwa duk sanda zasu hadu ba abinda zai bayyana ga fuskokinsu sai fuskar kura wannan farrakune mezafi karyashi kuwa sai Wanda yashirya. Malam hakan yayi sannan kakaramin da na mallaka sonake injuyashi son raina ga Kuma auren da tasashi yayi shima inda hali amantar dashi zancan . Carbi ne me dubu agefensa yaturo Mata gabanta yace Kama duk Wanda yayi Miki aciki , Bayan ta dauki wani kwandalele daga cikine yasa hannu yakarba sannan yayi Yan magan ganunsa bayan ya,ajiye ne yace sai dai kiyi hakuri aure ba fashi amma Kuma Nagano Miki nasara ga rayuwarki amma wani bakin duhu yagilma ciki hakan Kuma baya rasa nasaba da zancen auran sannan Zaki samu alherin haihuwa metarin albarka insha Allah mallaka kuwa kinfarata daga yau indai kinzo ashirye , Bamu zoba sai da muka shirya mezan bayar har kudin kayan aikin sabida ba,inda zansamo su. Kibada kudin aikinki na farko dubu talatin shikuma wannan Zan iya karbar dubu goma Sha biyar ladan aikin Kuma sai bukata ta biya. Haka tacake Masa kudin shikuma Yana yage baki yakarba tare da dannasu karkashin filon daya tada kafa dashi Bai Basu komaiba amma yatsayar musu da ranar komawa sannan ya shaida Mata aikinta na mallaka daga yanzu yafara aiki domin kantaje gida zai fara ai watar Mata da aikin nata akan alhaji sabo. Inason yin magana dakai Inka gama hutawa. Aini indai kinada wata bukata kawai kigabatar babu zancan hutu gareni indai uzurinki ne aikene ko wata bukatarce kinsan nidin nakine kekadai ba Kari. Dariya nayi nace karkashiga sahun maza masuyin zancen da sukaga dama domin inhar namiji yadora mace kan wannan tafarkin ba lallai ta bulle Masa ba . Haba karimata da wani zance baki yarda ba kenan ? A ,a bayardace banyiba kawai ni banida ra,ayin namiji yasani gaba da irin wannan zancen da bazai yiwuba sabida inkayi tinani sanda Allah zai shiryo maka kaddararka ai bance anyi shawara da kaiba ko ? Inajinki domin ninasan duk abinda Zaki fada yakan zamo karuwane ko da kuwa da kalma dayane dannasan sunanki nakaramci ya biki yakan hanaki son zuciya kinsan ance suna yakan bi mutum. Murmushi nayi nace ba,a yabon Dan kuturu sai ya girma da yatsa. Dan haka in Allah ya kaddaro maka kaddarar watafa kadawo kacemin me ko kuwa sai karasa yadda zakayi kazo kanamin borin kunya dazai hanamu zaman lafiya Dan haka duk dadin zancen daza muyi karka dorani a keken bera karshe inzo Ina neman yin abinda bashi kenan ba banida matsala tanan matsalar kawai itace in Allah ya kaddara maka yin wani auren karka munafunceni inkuwa hakan tafaru akwai nadama bakuma daga ko inaba sai a gunka danni da kake ganina ninasan kaina Dan haka duk wani kodani da zakayi karka Kuma zancen nikadaice ba kishiya . Ido yazuba Mata yace karimatu kenan wato ke duk irin wannan baburgeki yakeba in ma nayi sai kin gwaleni sau tari inason yimiki wani abun amma inatsoron halinki. Ikon god wani haline Dani karkasa jikina ya mutu dakai Mana nidai kawai nasan banyarda dazancen da nasan bahaka bane bakuma nayarda a Shiga hakina Kuma Nima Ina kokarin kiyayewa to Kuma sai me haba shu,aibu. Dariya yayi yace to abar zancen haka meyake tafe dake? pls share *INA BUKATAR COMMENT DINKU NA ROKEKU INHAR KUNASO NACIGABA* 🤝 *DAGA ALKALAMIN* *YAR MUTANAN JINGAU* 🙋 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😨😨😨😨😨😨 🙏 *ABINDA KEFARUWA* 🙏 *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU* *ALIN BABA JINGAU* 🙋 🅿 *17(Q)* 🌈 *KAINUWA WRITERS* ✍🏾 *ASSOCIATION* 🤝 inasauraranki me kikeso kice? dama kan zancan dawowar hajiya ne dukkanin dakunan kaga ba,agyare sukeba sai namu dana yara Kuma kasan bazata Shiga cikinsu tazauna ba dan hakan zai Zama rashin girmamawane amma fa anawa ganin, Ina fatan kafahimceni ? Ko ban fahinceki ba ai dole nabi karimatu danwa kike haka mahaifiyata ce fa yanzu mekikeso ayi? Yawwa shine nakeso mutattauna akai kamata yayi acikin wadancan dakunan daba a,gamasuba daya yakamata ace angyara Mata sai ta sauka aciki kaga bamu takura mataba bare takasa sakewa, Hakane amma nikinsan banida kudin dazance zandau harkar gini yanzu . Nasani amma adinga godewa Allah karka Zama me saurin karaya Mana nidai innice Kai cewa zanyi to sabida natabba duk abinda mutum yasa agabansa indai bame mutuwar zuciya neba insha allah zai cimma gaci , balle nasan aiba futar banza kakeba baza,a rasa yancanjin dakake ajiyewa ba tinda nasan yanzu ai ba dabaceba. Hadaransa yayi tare da kauda kai gefe , Waiku meyasa Mata kuke hakane daga kunga alamun mutum da naira biyar saikun bullo masa da zancan naira goma yanzu har kinfarga datara kudin dana fara yi to gaskiya nidai bazan iya gyaran daki yanzu ba harkar gini bakarama bace Dan haka niba zanyiba. In raina yayi dubu ya baci lallai abin babbane yanzu shu,aibu kocewa nayi kabani kudin aibaka bini dabakar maganaba ballantana zancena kasan inda yadosa, Amma shikenan dasauran lokaci bekureba zaka iya janye kalmarka gareni domin tayimin zafi inda baka zato, inkuma bahakaba zamu fara wasan yanzu . Tashi nayi nabashi guri ko takaina baibi ba wani katon abune ya tokare min narasa tinanin dazanyi kawai sai nashare zancansa nahau sabgata harya fito yakamamin yadda muka Saba daga karshema tsokanarsa nahauyi yayi kudi yagujeni , Dariya yakeyi yace waneni ai innayi kudi karimatu kece tafarko wadda Zan waiwaya , Nakama haba nace sake lale Ina kabaro hajiyar dayan uwanka nidin dai wani matsayi Allah ya ajiye ni nadaban kafin Nima Inga sanda su saddiku zasu taso kozasu sharemin hawayana , Cikin ikon Allah wani hawaye yaziraromin nashare yasake ziraromin domin jinayi shidin bazai iya sharemin hawayenaba lallai yakamata insake zage dantse wajan kula da iyalina kodan wata rana suzamemin gata . Matsowa yayi yakama hannayena yace me akayimiki indai kalmar Dana fadace kiyi hakuri bansan ranki zai baciba kawai nafada ne bada manufa kigoge hawayen ki karyara sushigi suzaci wani abin nayi Miki, Gogewa nahauyi dasauri domin nikaina bansan zasu zuboba Dana hanasu balle inso yarana sugani Musamman nana datake da hankali yanzu domin wani lokacin intaga irin Fadi tashin danakeyi takancemin umma kirage wani abun abba yayi, dawainiyar dakike tana wahalar dake gashi inkina munnar dauko albashinki sai Inga ko dubu biyar baki ragewa ajakarki. Sai inyi murmushi ince haka dama rayuwar take gara kisaba dayawa yayinda mace tashiga dakinta dukkanin wata dawainiya tahauta, ke awannan zamaninma harda batataba hawa kanta take danma Allah yatarfawa garina nono akwai aikinyi. Irin wannan hirar damuke da ita shiyake tabbatar min da hankalin dayi. Washegari bayan muntashi da asuba munyi sallah tare dayin abinda zanyi wanka nakewa yara shikuma shu,aibu Yana shafa musu Mai tare da saka musu uniform itako nana tana kitchen domin hada abun kari muryarta naji tana cewa umma ba Madara takare Kuma suger din bazai Isa ba . Nace Mata to Ina zuwa, Wani tinani nayi daya hanani bada kudin daza,asiyo gurin shu,aibu nadosa nakecewa Babu Madara da suger ko za,a siyo, Dago kansa yayi takalleni yace to bara asiyo cikin mintina saigashi yadawo , Inacikin aikine yakecewa kuzo kutafi bakwai da rabi tayi karku makara nakara muku aikin . Kowa ya futo nice nashiga domin daki domin inyi Masa sallama nace nafito sallameni Zan wuce kudin abincin dayasaba bani suya dakko yabani ganin Basu kaiba ne nayi magana amma sai yace kin manta nasiyo muku Madara da suger aciki Aina dauka. Girgiza kainayi nace ok Kai yanzu Dan Allah dubu dayan yanzu kafasa kadauki dari da sitiin din dakasiyo Mana abin Kari Kuma har inzo inyi girkin dare da rana ranmu munawa haba shu,aibu ana sasanta rayuwa mana in ansamu asan ansamu tinda.... katseni yayi bayan yayi Dan karamin tsaki yace keyanzu Dan Allah kudinnan ne bazai ishekiba baki tabacewa bazai yi mikiba sai yau kiyi yadda kikasaba kawai . Nace tom amma dai kodayake karmu makara sai mundawo . Addu,a yayi Mana sannan muka tafi a kudin daya bani mukatsaya a kanti nadan siya musu abin makaranta sannan nadauki naira dari nabawa nana tayi kudin mota , Kuyi manage zuwa dare Insha Allah pls share *INA BUKATAR COMMENT* *DINKU NA ROKEKU INHAR KUNASO NACIGABA* 🤝 *DAGA ALKALAMIN* *YAR MUTANAN JINGAU* 🙋 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😨😨😨😨😨😨 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU* *ALIN BABA JINGAU* 🙋 🅿 *18(R)* Akwai masu aikin gini a bakin makarantarmu bayan antashi gurinsu natsaya nayi musu bayanin son azo ayimin aiki agida , Kwatance nayi musu nagidan danake bayan sunzo sunganine suka yi min lissafin kudin da aikin zaici bawani meyawa bane siminti guda biyu nasiya sai yashi a wunin ranar akayi aikin aka gama dama karashene aikin , sai rufin dakin daza ayi muna da kwano katako nasa akaje akasiyo banida matsalar rufi domin sana,ar kaninace haka nasa yazo yayimin Kan wani lokaci saiga daki yafito amma fa zancan gaskiya natike danna kusayin kat , haka nace abarshi banida kudin sili wannan ma Dan karshen watane anyi Mana alert gashi dama banshiga kasuwa ba haka nasa kudin agaba aka gyara dakin da hajiyarsa zata zauna. Sanda yadawo yagani murna sosai yayi tare da yimin godiya kamar nayimar kyautar wani Abu me muhimmanci kasa shiru nayi tinda nidin bame shiru bace nace ninayi domin Allah Kuma batun yauba nace duk abinda nayi agidannan kadena godemin domin innatashi yin and jinake kamarni Allah yadorawa dan Hala nagode kadenaimin haka banaso, Shinan baisan magana nafada ba domin cigaba yayi da godiya har Saida haushi yasa nabar gun. Umma ce take ta faman leke domin tin Jiya dasafe rabonta datasa dannata a ido yadaizo yayi Mata sallama dazai futa harta raba gardamar kinbarin sadiya dayayi taje unguwa tun daga sannan kuma bata karajinsa ba , Tana kokarin futowa taje bangaren nasune taga ko lafiya sai gashinan cikin Shiga takamala da nutsuwa yashigo zubewa yayi kasa Yana gaisheta (Allah sarki uwa )sai yashe baki takeyi domin Jin dadin ganinsa , har nashiga fargaba danaga jiya baka shigo ba Allah dai yasa lafiya ? Shiru yayi Yana tinanin yadda akayi jiya Bai leko ummantasa ba , yace wallahi nasha afa nakuma rasa meyadau hankalina daban shigoba. Sadiya ce tashigo afusace tace nifa jiranka nake shiyasa nace kashige muje inkadawo kagaisheta kana batan lokaci kasan likitocin bajirana zasuyiba, Kallo yabita dashi domin bashida abinda zaice, Tajuya idonta tace kana kallona katashi mutafi, Mikewa yayi bamusu yabi bayanta ko umman ma datake Masa magana baisaurara ba shikansa jiyayi kamar Ana bashi umari tinjiya Yake fama da Al,amuranta komai gadara gadara takemar inyayi yunkurin tsawatar Mata sai yaji kamar Ana bashi umarnin yin abinda takeso, Bayani wata biyar komaima yafaru ciki ko harda faman da umma tayi na auransa Wanda badan Allah yasa da rabon aurenba dabaza,ayishi dan alhaji sabo yanzu ganinsa agurin umma sai ancike form dakaar tasamu akayi auran ,sai dai muce Allah yabada zaman lafiya, Ayanzu ko sadiya haihuwa ko yau ko gobe tanacin wuyar cikinnan da farko kamar bazai bata matsalaba sai da abin yazo gangara takeshan fama akwai randa tatashi da matsanancin ciwon ciki harsai da aka kirawo mahaifiyarta anzatama cikinne zai futa karshe ma batasan sanda aka futa da itaba, Sintiri take domin tarasa yarda zatayi ga bakin Hali mutum har biyu acikin gida amma Taki kiran ko daya dama umma Bata yankayanta bare Kuma kishiya dahar yau ba,a Bata mijiba itakanta batasa akaba Dan ba dadin abin tasaniba bare adaga Mata hankali. Tin tana ciwon da dauriya harsai da tafarayi kamar zararriya dukan cinyarta tafara kafin ta cixge dankwalin kanta murkususu take kamar zatabat duniyar gata ita kadai adaki pls share *INA BUKATAR COMMENT DINKU NA ROKEKU INHAR KUNASO* *NACIGABA* 🤝 *DAGA ALKALAMIN* *YAR MUTANAN JINGAU* 🙋 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😨😨😨😨😨😨 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU* *ALIN BABA JINGAU* 🙋 🅿 *19(S)* 🌈 *KAINUWA WRITERS* ✍🏾 *ASSOCIATION* 🤝 Dakar take Jan jikinta ga haihuwa tataho amma batasan yadda zata taimaki kanta ba , nishine yataho Mata hade da tahowar wani abu agabanta hannu tasa tashafo jinwani abu tayi kunduldul yatokare mata hankalinta Yakuma tashi ga azabar ciwo , Haka tayanke shawarar kiransu dan dole badan tasoba amma cikin ikon Allah takasa yunkurawa data matsa sai ta mikene tatake bakin zaninta aiko abin tausayi menakuda akasa Jikake tim inda Allah ya temake tama goshin tane yabugu, hakan yayi dai dai da shigowar me gidan aguje yayi kanta jijigata yashiga yi amma dake ta bugu sosai ga Kuma halin ciwon daya gala baitar da ita sai tatafi luuuu, Kaiwa Yake Yana kawowa yarasa mezayyi gashi su kansu likitocin tinda suka Shiga da ita bawanda yafito tinanin Kiran iya yanta yayi Aiko cikin kankanin lokaci sai ga Yan uwanta sun cika asibitin kowa yayi jugun jugun, Aikin yafi karfin nurses sai da suka Kira likita babba, bayan zira safa ahannunsa yashiga dubata anan yagano inda matsalar take wato dan jinjirinne badai daiba sannan hannunsa yashige wani dan lungu acikin gabanta, Haka yasa hannu yadinga juya dan cikin ikon Allah sai gashi yajanyoshi waje , Wata Kara tasa data gigita alhaji sabo da Yan uwanta can Kuma sai suka jiyo kukan jinjiri , Sannu doctor din Yake Mata kafin yabada umarnin a gyarata ita da jinjirin ga Kari data samu kusan guda biyar haka tanaji tana gani suka dinketa kamar kwarya( Kai yau sadiya taga banu domin manta kanta tayi)tanaji tana gani aka daureta before ayi Mata dinkin. Bayan bakin gumurzun datasha ne akafito da ita dakin hutu aiko dangi sukayi ta tururuwar ganin me jego da dan jinjirinta, Shiko angon karnin sai mika wuya yakeyi , yayarta ce ta hangoshi tayi dariya tace kubashi guri Mana muntsare masa abin kallonsa karya kasa hakuri yabi takanmu, Aiko meza,ayi Banda dariya, Shiko cikin Jin kunya yakarasa ciki hannu yasa zai dauki yaron tare dayi mata sannu yayi Kuma daidai da tambayar da suka jefo Masa narashin ganin babassa tare da abokiyar zaman sadiyar, Jiyayi kamar andaki tsakiyar kansa sai sannan ya tuna da su , Shaf ya manta da Suma ko tinanin su bayayi yanzu yakan shafe kwanaki bai je yaganta ba balle wata amarya da baije yaganta ba balle yakara tantance yadda take, Wayarsa yadakko zai buga mata hannun sadiya ne yariko wayar dayake kokarin bugawa, Cikin hawaye take magana bana bukatar kowa acikinsu domin sune silar wuyar danaci nanemi taimakonsu sanda nafara ciwon bawanda yakulani daga karshema umma cewa tayi Allah yasa na mutu nida dan, hawaye take zubarwa kamar gaske , Aiko dukkaninsu sukayo kanta dama bakyajin dadin Zama da ita ko kuwa? Take dama hakuri nakeyi shikansa yasani gashinan akwai randa tace ma zata dakeni sai da nagudun gudun kartayimin illa Kuma Ni ba iya ramawa zanyiba kodan darajar danta. Jiyake kamar yafashe saboda fushi yaji baya kaunar yaganta ma bare har yace mata wadda bata kauna ta haihu yanzu umman sace take masa haka baice komaiba yajuya afusace yafuta. Sukuma dangi sunsamu abinyi sai aka bude babin gulmar takurar da uwar mijin sadiyar kemata harda zancan auran datayi masa kowa ya tausaya mata dimin tagaya musu cewar tinda yayi auren hakuri takeeuwarsa tasa yajuya Mata baya yanzuma Dan haihuwa tayi suka ganshi . Tinda yakoma gida Yake fama da bacinrai yaso daurewa aje yaga mahaifiyartasa amma wani bakin ciki dayakeji akanta shiya hanashi zuwa, Itako baiwar Allah dukkanin wata damuwa tasaukar Mata domin sanda yafuta da sadiyar taji tashin motarsa lokacin ameera tana gunta suna hira Jin tashin motar bana kwanciyar hankali bane yasa suka fito amma tini yayi gaba , Megadi ta tambaya lafiya ? Anan yake gaya mata matar gidance ba lafiya addu,a tayi mata suka koma ciki batasan asibitin daya kaita ba bare suje ita da ameera haka suka hakura suka zubawa sarautar Allah Ido sanda yashigo gidan tajishi jira take yashigo taji meke akwai amma har yashare fiye da minti goma ba labarinsa, Yankewa kanta shawarar binsa tayi ,da sallama tashiga falonnasu Yana zaune yayi tagumi cikin firgici sukayi kicibis da juna aguje ya Mike yayi cikin daki itama juyawa tayi tafita da sauri tsna Kiran innnalillahi wa Inna ilaihirraji un, Tinanin ta gamo tayi shikansa yazata gamon yayi amma Kuma ai muryar ummansa yaji tana sallama meke faruwa ne. Hala tashiga nata dakin tana me maimaita addu,a a bakinta ameera ce ta tareta tana tambayar ta lafiya ? Garu tabi tadinga yin kasa domin jitayi wani Abu na yawo akanta, pls share *INA BUKATAR COMMENT DINKU NA ROKEKU INHAR KUNASO NACIGABA* 🤝 *DAGA ALKALAMIN* *YAR MUTANAN JINGAU* 🙋 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😨😨😨😨😨😨 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU* *ALIN BABA JINGAU* 🙋 🅿 *20(T)* 🌈 *KAINUWA WRITERS* ✍🏾 *ASSOCIATION* 🤝 bayan kwana uku dayin aikin ne nashirya yara muka tafi gidanmu Domin gaisheda iyayena Yan tsince tsince nayi domin kaiwa mahaifiyata sannan na tsaya a hanya nasiyawa babana kilishi, Tayi murna daganina balle da taganni da yan jikokinta haka tadinga tsokanarsu suna yin dariya nikaina naji dadin zuwa Dan bacin ran danakeji acikin kaso hamsin yanzu babu ashirin abin da da uwa duk kokarin kiyayewar bayyanuwar bacin ran danake ciki Dana dinga kokarin yi hakan baisa takasa fahimtar halin danake ciki ba, Tace wani abun yana damunkine karimatu? Kallonta nayi nace ummana mekika gani? Tayi dariya tace hoo karimatu sarkin basarwa to ai shikenan adai cigaba da hakuri yabon da mahaifinki Yake miki kiyi kokarin cigaba da zama akai yau shekara goma sha bakwai kenan da aurenki baki taba zuwa kin kawo karar mijinki ba haka shima, Dan haka acigaba da hakuri kinji dama ita rayuwa inhar kanaso kayita da salama ka Kuma tadda ubangiji a wanke to akwai kalubale sosai dan haka sai acigaba da hakuri. Nace ummana sai dai acigaba dayi min addu a Dan Ina bukatarta sosai zankuma yi kokarin bin shawar warinki insha Allah Dan dasu nake rayuwa, Bayan munyi sallar azahar ne muka shirya domin tafiya Dan inason biyawa domin taho da hajiya, Sallama mukayi nida yarana amma sama da mutum goma zaune agun amma bansamu mutum uku dasuka amsa mana ba, Haka suka dinga gaida kakannin nasu da kannan babansu wayanda suke zawarci dagani kasan akwai magana domin Dakar suke amsa musu Niko danayi musu gaisuwar gaba daya basufi su biyuba wadanda suka amsamin, Dakin hajiya muka nufa akwance na hangota ta kudundune kanta nayi da sauri na budeta jikinta zafi rau kamar wuta , kamata nayi nana ta taimakamin muka dagata, sakko nana Khadija nayi nasa shawul din Dana goyata nadinga daddanna Mata jikin da ruwa har sai da zazzabin yasauka, Dube dube nahauyi domin samun abinda Zan bata taci bakomi adakin sai guntun kwaki futa tsakar gida nayi nake cewa indame abinci yasammin zanba hajiya kafin mutafi asibiti, Munafunci dodo jiwani abu canake dazunnan nata yayan suka tafi bawanda yayi kokarin hakan saike saboda neman gindin zama to ita kanta yanzu bama ta tata balle ke uwar asugi, Bance komaiba najuya nakoma dakin kayanta nashiga hadawa duk da bawasu masu yawa nadiba ba sannan nasa yara su samomin adai daita , Zainab ce take leken habibu saboda tanason tatafi gida kamar yarda yace tatafi data fuskanci bayagidan cikin sauri tahau hada kayanta domin ta tsorata da Marin daya yimata Bata hada minti biyar ba tabar gidan . Shiko gogannaku sanda yafuta daga gidan baizame ko inaba sai wani gida dayamayar gurin hirarsa abinci matar take siyarwa bakalar namijin dabaya zuwa gun tana da ya budurwa to ita yamakalewa, uwar tana soro tana sana,a sukuma marasa tsoron Allah da gudun kar,ayiwa yayansu suna ciki suna shakiyanci da yammata , Bayan yagama cin abinci ne a gidan akahau shakiyanci da yammata ,yanason yarinyar sosai itama tana sonsa acikin hirar ne Yake cemata nakusa aikowa fa anemamin auranki, Baki tayage tace ni awa dazanyi kishi da matarka aini wallahi tsoronta nakeji balle tinda naga gurin aikinku ba,asami wadda tayi Mata kwacenka ba nasan tafi karfina. Yoo wace tafi karfinki Zainab din to kwantar da hankalinki da ita da Babu duk daya matar da ko cikakken nono batadashi keko nasan komai yaji Dan haka kikwantar da hankalinki kece ta gaban goshi, Aiko taji dadin yabon dayayi mata da haka yagama kushe matar tasa sannan bayan ysji Kiran sallah ya Mike domin tafiya gida , Abin allah da Kuma zaluncin dayayiwa matarsa tare da karbar addu,ar ta da Allah yayi Yana cikin tafiya yazo zai Dora kafarsa Kan silaf din kwata Aiko yazame ji kake kasssss kashin kashin cinyarsa ya balle Aiko ya balle baki yana kurma ihu Allah yasa ba,agama Shiga masallaci ba mutane suka tattageshi akayi gun megyara dashi bayan bakar azabar dayasha tare da sumewar daya dinga yi har Allah yasa aka gama gyaran sannan aka debeshi akayi gida dashi, Tagumi suka zuba anrasa me magana acikinsu tin ameera tana sauraranta har tagaji da shurun ta tabata , Dagowa tayi ta kalleta tace ameera meyake faruwa ne narasa abinda zance sabo yanzu yafi karfin ganina naje da kaina danne mansa sai mugun gamo danayi agunnasa , ashe lokaci yayi da uwa zata haifi danta duk wata wahala Tasha da abunta baka nemi daukin waniba sai na Allah ameera anrabani da dana yazanyi ? Ita dai batasan mezatace ba domin kwata kwata Bata fahimci me umman take nufi ba dan bata taba gaya Mata komai ba yo ma har yaushe tazo gidan itakanta batasan ame take a tasan dai an daura aure ansha biki daga bisani aka kawota Wanda har yanzu batasashi a idontaba, Yau kwanansu biyar da dawowa daga asibiti anatashan shirye shorten suna Kuma harkawo yanzu baya tinanin zuwa gun umman tasa ,barna yakeyi ta kudi kamar bada jiki aka Nemo suba Dan yanzun ma kayan dayasiyo bmata nafutar suna suke gani suna shewa. Mardiyya ce tazo sakamakon Kiran da umma tayi Mata tasanar Mata da haihuwar Dan uwannata, Bayan hutawar datayine suka Dan taba hira da ameera dama kosanda suka rayu gu daya tasu tazo daya take zoki rakani Inga danmu sonake inga dawa yayi kama , Wuri wuri tayi da Ido Dan da lada in,akace ta koma gun mejegon bazataba Bata mance abinda akayi musu ba ita da umma Randa aka sallamosu da murna suka taryesu Ana Mata sannu da jiki itako da saurinta taje tana kokarin daukar babyn tsawa aka daka Mata bakowa bace Kuma sai sadiyar sannan yayarta takarbe dacewa Ashe kunsan ta haihu to ta Allah batakuba abunda kukaso yasameta Allah ya ketararta Dan haka umma tagaida ashsha, Jiki a mace ta ja baya ,ita ko umma murmushi tayi take abani angonnawa nagani , Turbune fuska tayi alamar bazata bataba yitayi kamar batasan abinda takeba tasa hannu tadauki dan addu,a take tofa masa sai ga alhaji sabo Nan yashigo niki niki da Kaya bayansa megadi ne rike da wadansu ledojin, Sallama yayi yashigo amma sai yasaki ledojin hannunnasa tare dayin baya dasauri Yana addu,a itama suman zaune tayi sannan cikin firgici ta saki dan Allah ya taimaka uwar nakusa tariko kafarsa , Kowa kallonsu Yake domin shidai maboya Yake nema itama hanyar futa take nema ameera ce tariketa suka futa tindaga ranar har yau dinnan fama take ta kanta ko sunansa bataso Taki an ambata . Mardiyya ce ta katse Mata tinanin da take tace taso muje , Tace kije kidawo ni umma Zan Taya Hira haka tatashi tashiga gurin yayan nata pls share *INA BUKATAR COMMENT DINKU NA ROKEKU INHAR KUNASO NACIGABA* 🤝 *DAGA ALKALAMIN* *YAR MUTANAN* *JINGAU* 🙋 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😨😨😨😨😨😨 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU* *ALIN BABA JINGAU* 🙋 🅿 *21(U)* 🌈 *KAINUWA WRITERS* ✍🏾 *ASSOCIATION* 🤝 sallama dauke a bakinta tashiga gurin yayan nata bayan gaisuwar da tayiwa mutan gunne Wanda suka amsa bayabo ba fallasa takecewa Allah yasa matar yaya ta iya haihuwa Dan inba mekama Dani aka haifaba lekensa kawai zanyi bazan dauka ba dan bazan yarda kifara da kalarki ba garama kifara da kalarmu , Dagowa tayi shekeke ta kalle Aiko baki fadaba balallai ne yazam kingan shiba domin baccima yake , Yayarta ce tatashi ta dakko jinjirin ta Mika mata , Tace Kai Masha Allah kin iya haihuwa zarkadi duk Wanda yaganshi inba fada akaina sai ace ninayi nakudar tafada tana dariya, Dake ba mutuncine yawada cetaba sai tace Kinga inzakiyi abinda ya kawoki ki wuce kiyi Ni banason kitifi Dan da badan Allah yasa da kwanansa gababa da tini mutan gidan daba imanine dasu ba sun kashe minshi, Keeeee tadaka Mata tsawa tace inzaki ci kasa to kiyayi tashuri suwaye agidan? nace suwaye a gidan badai ummata kike fadaba gara dayar ace kishiyarki ce to ko itadinma rainonn ummace bazatayi abinda Kika ceba balle sirukartaki , dannaga take takenki kodama bakida mutunci bansani ba naje nazauna Ina mutunta iyayan wasu nikuma tawa tananan a wulakance , to ahir dinki Rami nake sai dai aganni amma ba,asan abinda yake ciki ba , inma kalarki kenan toyi kokarin sauyawa Kan mijinki yadau mummunan mataki akanki, Kebama mijinki nidinnan inmuka daura bazakiji da kyauba, Watace afalon tace Yoshi wanna ki ai ba mahaukacibane da hankalinsa ai yasan meke faruwa inzaki iya zuba Ido tom inkuma bahakaba kema ....turo kofar dakinsa yayi yafito Yana mutstsika Ido hayaniya nakeji lafiya? Tayi karaf ta amshe zancen mardiyya ce daga ana zancan arziki shine ta maidashi tashin hankali kamar wata yarinya Kuma har hakuri muke bata amma kamar bazancen Wasa ba ta maidashi fada. Ya kalli Yar uwar tasa cikin salama da kauna yace Koma kizauna bansanki da tashin hankali ba abar zancan ya isa haka. Zama tayi suka Shiga hirar zumunci daga bisani datakeson su tattauna tace yaya kozamu Dan fita saboda akwai wani personal issue Dana keson mutattauna, Mikewa sukayi zasu futa ta kalleshi tace alhaji ka rabuda ita ta tafi nima inason zamuyi magana , Kamar bada umarni haka yajuya zai koma cikin zafin nama mardiyya takamo hannunsa tajashi suka fita kokarin jansa part din umma takeyi yaja ya tirje, .yace karki Jani Nan banason zuwa musamu wani gun muzauna amma bananba kicikani , Data kafe sai sunshiga sai ya fuzge hannunsa zai juya da gudu Tasha gabansa tace Yaya meyake faruwane tinda nazo nake ganin difference abubuwa agidannan anya ko lafiya? Shiru yayi domin bashida abinda zaice sai jikinsa dayakara mutuwa, Tace yaya gurin umma nefa nan zamu Shiga bafa wani gun zamujeba , Tinda nace Miki bazani ba toki rabu dani banason naganta tsoro take bani kuma ko kinsan batason sadiya agidannan ko kadan batasonta nikuma duk Wanda bayason iyalina wall... .ya Isa nace ya Isa sai hawaye sharrrr sai Kuma tadurkushe kasa tafashe da kuka dagota yayi tare da Jan hannunta domin sizaga bayan dakunan gidan , Tinani tayi tace mushiga dakin ameera sai mutattauna acan , Yace wace ameera ? Dafe Kai tayi tace innnalillahi wa Inna ilaihirraji un sai takara ruko hannunsa yazame Mata wani soko haka suka tura kofar dakin ameera suka shiga,tagama fahimtar komai lamarin Yana bukatar addu a shikansa auran anmantar dashi take Yaya dan Allah karkatafi jirani nazo,yace Ina jiranki kiyi sauri kar sadiya tabiyo mu . Dasaurinta tashiga gurin umma ameera take kwalawa Kira cikin sauri ta fito tana cewa lafiya kywa wannan kira ? Lafiyar kena kedai zo zasu fita sukaji umma na magana Ina fatan dai bawata maganar zaku dakko minba tace bakomai umma inmuka dawo Zan Miki bayani yayane Yake kiranta, A hanya take tambayarta yanayin cikin gidan yadda taganshi it's abinda tasani tagaya mata Dan batasan komaiba Akan gidan, tace to Kuma sai Naga kamar Yaya baisan dazamankiba a gidannan amma fa karki damu abubuwane danake tinaninsu nakeson tabbatarwa hadin kanki Kuma shine zaisa komai yatafi dai dai sannan Kuma sai kinsa juriya zadai mutattauna bayan mundawo amma kidan jinkirta Inna Shiga dakamar mintina saiki biyo bayana, .sunci gaba datattaunawa anan take sake fahimtar duk wata hira da zatayi mar indai ta umma ce baya bukatarta, Suna cikin hirar ne ameera tayi sallama tashiga da tsokana take amsa sallamar tana matar yaya sai yanzu Kika ga damar biyo bayana gashi har Ina Shirin tafiya to ai sai kizo kiyimin taki taryan Naga wadda tafi it's Taran bako inba hakaba insa yakaro wata . Dariya sukayi gaba daya sannan ta durkusa har kasa tagaisheshi amsawa yakeyi Yana me Kare Mata kallo yace ameera yaushe kikazo gidan ankwan bitu ba,a haduba ya Kika barosu take kowa lafiya, . Mardiyya ce tace yaya bakasan ameeran bace amaryarka kake tambatar Ina tabarosu ai tadade rabonta dasu, Ya rike baki Yana murmushi yace kice kanwatace amaryar aini bansan was aka auraminba wallahi namanta dazancan auran kwata kwata , Sukayi dariya amma Banda ameerar wadda Tasha kunu kamar tafashe ,tofa Yaya kayi laifi wayake mantawa da amaryarsa gaskiya yau kazo kabada hakuri ko aci tararka, Dariya yakumayi yace kaina bisa wuya na amarsu Ina Nan tafe in anjima zanzo bikoe ayimin afuwa kannawane ba dadi sai a hankali. Itako sadiya sanda suka fita ranta inyayi dubu yabaci tinani take inhar tabari yarinyarnan tana Mata katsalandan tokuwa aikinta akwai gyara akai , shewar mutanan gun e tadawo da ita daga tinanin datake sukace Anya ko sadiya haka kikabar mutumin nan wannan bada umarni haka sai kace da da uwa bamason muna muna agaya Mana sirrin, Ta juya Kai cike da damuwa tace in ma wani abunne ai gashinan nasami wata tana Shirin rusamin amma zataci ubanta Zan maganinta haka daibsukayi ta tattauna wa daga bisani suka tashi suka tattafi sai yazama daga sadiya sai yayarta rahane matsowa tayi kusa da it's kamarunafu ci tace kenima fa tin randa Naga sun furgita da sukaga juna nayi wannan tinanin kodai wani abun kikasa akayi musu, Tayi dariya tace ke badan nasa anyi min aiki akansu ba ai dakema bakizo gidan kin dandali arzikin da kike cikiba yanzu da wannan sittirar daya dinkamiki kusan guda hudu gasuna harda mayafi da baki samesuba nikaina da agida Zan haihu saboda takurarta shiyasa wata amiyata tayi min hanyar arziki Pls share *INA BUKATAR COMMENT DINKU NA ROKEKU INHAR KUNASO NACIGABA* 🤝 *DAGA ALKALAMIN* *YAR MUTANAN JINGAU* 🙋 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😨😨😨😨😨😨 🙏 *ABINDA KE* *FARUWA* 🙏 *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU* *ALIN BABA JINGAU* 🙋 🅿 *22(V)* 🌈 *KAINUWA WRITERS* ✍🏾 *ASSOCIATION* 🤝 Yo amma kinsan haka Kika barni gida zaune bawani dan temako da Zaki bani Nima inkoma gidan nawa mijin kinaganin inda nake fama da babanmu nazame mata kamar kishiya Kan zaman gidannan danake.. Takatseta tare tintsirewa da dariya tace anti Wannan gigicewa haka kwantar da hankalinAInsha Allah gobe aminiya zata dawo tayi tafiya ne ai da tini kunsan juna, zata rakaki kuwa indai wannan teacher dinne kamar kinkoma kingama kikuma jashi inda ranki keso, Baishiga takofar dazata ganshiba sai yashigata kofar baya tinani yakeyi wai meyashiga kansane sai yayi wasu abubuwan sai yazo yayi ta tinanin hujjar yin hakan, ummansa ce ta wado Masa da sauri ya Mike domin zuwa gunta jiyayi wani abu ya gilma takansa Wanda yasashi dafe kannasa Zama yayi yarasa meke Masa dadi wani abu yaji yatokare Masa kirjinsa dafe gun yayi Yana Kiran sunan Allah a hankali yaji Yana samun sassauci. ajiyar zuciya yasaki da yatuno wai ameeara umma ta aura Masa amma har kawo yau wai baije yaga kalar amaryarba sai da mardiyya tajashi gun dazu tsaki yayi yace yo Ni inbanda ma ta tinamin ai shaf namanta rigingine yayi Dan yafijin dadin tinanin sannan yakara murmusawa yace lallai yau ango nake akwai shagali kenan , tinawa yayi da sadiya zumbur ya Mike Yana lekenta ta taga kwarjini takara yimasa wani irin tsoron tane yadirar Masa sai wata uwar zufa datake kwaranyo Masa. Yanzu umma kinsan da wannan matsalar Amma baki taba gayanba kema ameera aikya bugo kisanar Dani kome akwai Koda bazanyi maganin matsalar ba aikwaji dadin kunsanarwa da wani, To mardiyya abinda yafi karfinka ai sai kamarshi wasa abin ya wuce tinanin me tinani sai dai Mika Al,amarin ga Allah Dan Haka karki tada hankalinki muyi addu,a akwai Allah akwai kuma lokaci dukkanin abinda mutum yayi domin kansa kedai fatana kirike Taki uwar mijin kamar itace ni Inka mutunta uwar wani kaima sai amutunta taka Kuma shi tsoho daraja ce dashi balle wannan zamanin bakayi ba ma anmaka Allah dai yasa mudace. Hajiya Taji jiki gaskiya domin masassarar datayi takwana biyu tabata wahala Haka nasha jinyarta harta warke Dan makaranta ma sai da nadau excuse din kwana biyu saboda inkula da ita taji Dadin hakan shima megidan yaji dadi sosai , A wannan kwanakin datayi kawai Ina lallaba wane tasami lafiya nikuma insami nutsuwa domin kamar akwai son zuciya cikin lamarinsa yadda nake fama da dawainiyyar yarana inbasu da lafiya nice siyan magani nice sewa yaro abinda zaisa abakinsa yaji dadi Kai duk wata hidima ta asibiti nice sai dai yayi min godiya, to Haka ma yabarmin hidimar hajiya ko kudin mota Bai bamu ba Dana matsa masane ma ya dakko dari biyu yace muyi kudin mota abinda nasan yahadani dashi kenan shiyasa nakeso tagama warwarewa nadau mataki Dan bazai yiwuba da innayi hidimar gida nasan Babu ne yanzu ko nasan akwai sauyi ba abinda ma Yake bani mamaki sai inzai bani kudi da yakan juyemin abinda Yake dashi har sai nadau wani abin aciki nabashi yayi kudin mota yanzun ko inzai bani kudi sai yashiga bandaki ya kirga sabida karnaga yawan kudin dake gareshi wato nidin Yake neman ya manta alherina gareshi, ko Kuma inyaga nagane shi sai yajuya bayansa sannan ya kirga abinda zai bani badai zai Bari naga kudinba sabida San zuciya irin nada namiji Dan haka nakeson nadau mataki danni bazan jure irin wannan ba yazama kamar cin fuskane agareni to meyake nufi shinakeso nafara ji sannan Kuma into Masa tini da nauyin dayake kansa bani Allah yadorawa nidin wani yanki ne natemako da aka sani gareshi Dan Haka lallai komai sai an sauya Nima macece bakuma matar wahala ba inda najure yanzu Nima gashin kaina nake nema. pls share *INA* *BUKATAR COMMENT DINKU NA ROKEKU INHAR KUNASO NACIGABA* 🤝 *DAGA ALKALAMIN* *YAR MUTANAN JINGAU* 🙋 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😨😨😨😨😨😨 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU* *ALIN BABA JINGAU* 🙋 🅿 *23(W)* 🌈 *KAINUWA WRITERS* ✍🏾 *ASSOCIATION* 🤝 toke yanzu duk hakurin da baiwar Allahnnan tazo tabayar bemikiba mekikeso Kuma tayi miki Aiko bada gaske take ba kyayi hakuri kikoma kigani insun tuba da gaske Kuma ita rayuwar aure tagaji haka bakowa ce, mace ce take dacewa da abinda takeso ba Kota dace din akwai kalubale dasuke biyo baya , Umma wallahi tariga tace batasona gara muhakura Allah yahada kowa da rabonsa na alhairi shikansa tayata yakeyi abinda takemin Dan Haka kikyalesu kawai zasuga in inada Rana in ma banida ita zasu gani, Haba zainaba Aiko sungama ganin ranar da kike da ita tinda gashi ita takasa jiyyarsa har tana kukan kitemaka Mata ki koma kodan kiyi jiyyar mijinki Aiko ranarki tagama fitowa, Kije gidan aure ne, ai kome Kika ci Karo dashi ladane, lada kuwa me tsoka, Kuma dama masu iya magana sunce fini da gidan uba nafiki da gidan miji , fini da gidan miji nafiki da gidan uba , Dan Haka kitattara kayanki kikoma nikuma zanbiki da addu,ar neman sa,a ta gidan aurenki Allah ya doraki akansu ko Dan kuzauna lafiya, Baki ta zunbura tace to ni nace yaje ya karye dazasu ce sai nayi jiyyarsa wayasani ma ko alhaki nane Allah ya Kara ma da ya karye din, Alhakinki dan kunyi fada Kuma ya karye sai kice alhakinki ne , Wallahi alhakina nane banace Miki har marina yayiba ,Niko danaji zafi nace Allah yasakamin ko a tsokar jikinsane Aiko gaba yakuma wallahi inkarayi Masa wata addu,ar. Hannu tashiga tafawa , tace niyasu dama bana hanaki yiwa mutum irin wannan addu,ar ba dama baki denaba Aiko ko kinaso ko bakya so sai kinyi jinyarsa tinda ke kikaja masa Allah yashirye ki yarabaki da wannan baki naki, Haka ta tattarata tasa aka rakata gidan ranta baisoba Dan ita tagama da Yan kayansu, tana da hakuri da juriya amma inta botsare abin bakanta, Sanda sukaje gidan dagashi sai baban , tana ta kiciniyar dagashi zata dorashi afo takasa, dama takan leka waje ne inyana bukatar temako irin wannani tasami irin masu zaman majalisa su temaka Mata tosuma ganin tana damunsu yanzu sundena zama shiyasa yanzu Kan ta daga shi sai ta wahala, Sannu suka Shiga yimasa itako dauke kanta takuma yi gefe Saida kanwar babanta tace tashi kitemaka Mata Mana Kika zuba musu ido bamu mukulin dakinnaku sai mu Shiga kafin kifito, Mika musu nayi suka tafi domin bude dakinnawa, Niko Dakar cikin bacin Rai nadoshe su duk yarame sai ido dama shi Abu tibar kalla gwaragwara, Haka badan naso ba nakama matashi ta zare Masa wandon nikuma na turo Mata fodin ta daidaitashi , Ruwa ta tafi ebowa na tsarki ta barni dashi, Ahankali ya kalleni yace Zainab abin har yakaimu ga haka kikasa yimin sannu da jiki, O sannu ko to madallah, dakasamu nadawo kaga in matsamin zakayi da magana wallahi sai na koma dama tilas akayimin nadawo sai kace Nina karyaka,oh Ashe fa alhakinane gara ma Haka wallahi duk Randa kakuma sa hannu ka mareni adduar da zanma tafi wannan , Na murguda Mai baki, Kallonna kawai Yake yace Zainab ko me nayi Miki yakamata kiduba halin da nake ciki ki tausayamin ninasan abinda nakeji inhar wannan radadin danakeji alhakinkine toko nadandana kiyi hakuri badan niba kuskurene nariga nayi bazan sakeba lokacinma sharrin shedanne amma nasan bakida laifi duk laifinane Dana baba, Hhh Allah sarki Ashe kasani katake ai shikenan inkun gyara magyara inba hakaba daidai nake Dana bar gidannan inyaso wadanda kake kaiwa zumar taka sai suzo ku hadu kuzauna agidan , Tashi nayi natafi dakina Daman a dakinta take jiyyar tasa tararwa nayi suna Shirin tafiya Nan mukayi sallama dasu suka tafi nikuma na haugyaran dakina inajinta tana kwalamin kiran inzo ayi Mai tsarki Niko nayi banza da it's nabi lafiyar gado,(illar takura kenan Tin mutum naganin mituncinka har sai kakoma dakai da Babu duk daya wasu surukan kenan ). Damisalin karge takwas ne nadare dukkaninmu muna zaune atsakar gida har da hajiya wacce take cikin nishadin kasancewarta da jikokinta cikin koshin lafiya gefe daya nanace da su saddiku zaune tana koya musu homework can gefe shimfidar babansuce wacce najere Masa kayan abincinsa akai har da su lemo na hada Masa daga gefe cikin abincin kuwa dankwa leliyar jelace takifi tare da kwai guda daya aciki ,nikuma tawa shimfidar tana tsakanin tasa data hajiya, Suna cikin homework dinne sun bude littafin maths sai ga takarda tawado daga ciki aminullahi ne yayi sauri ya dakko🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😨😨😨😨😨😨 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU* *ALIN BABA JINGAU* 🙋 🅿 *24(x)* 🌈 *KAINUWA WRITERS* ✍🏾 *ASSOCIATION* 🤝 Aminullahi yayi sauri ya dakkota yace ,laaa gatakardar da aunty ross tace mukawo gida , saddiku ne ya kwace yace to Kai akabawa bani akace nakawoba, Aiko yamike Yana zagaye zagaye dan kar ya kamashi yaace wallahi sai kabani ,nizan nuna kullum kullum sai adinga baka niba ,a bani , Nice nayi murmushi nace haba saddiku ai Kaine babba bashi yakawomin nagani inyaso sai inbaka abarka ko ba Haka ba Kai kuma sai kabawa babanku shima sai ya karanta. Haka dai yabashi shikuma yazo yatsuguna yabani tare da Karin bayani, Karba nayi Ina dubawa daman nasan zacan baya wuce haka kudin term suke bukata domin akalla yanzu sati kusan hudu kenan da komawa hutu ajiyar zuciya nayi daman Kuma suna cikin tsarina nace za,a kawo insha allah, Itadai hajiya tana gefe tana lazimi, Can sai wani tinani ya wadomin takardar nadakko nace yaka saddiku bayan yakarasone nace ungo takardar in babanku yadawo sai kubashi amma sai yagama cin abinci , bayana dawowa za,a bashi ba kaji dan albarka, Karba yayi yace to umma. Daga daya bangaren Kuma na fuskanci nana sai satar kallona take Kuma da alama magana ce abakinta , Nace ya akayine nana Koda wani abunne ? Girgizmin Kai tayi nace da akwai kenan menane ko kema kudin term dinne kike satar kallona kamar za,a hanaki inya dawo kema sai kigaya masa zai baku in Allah ya yarda. Muna cikin hira da hajiya ne Kan Al,amuran duniya da Kuma yadda son zuciya yayi Mana yawa a wannan rayuwar sai kaga mutum Kiri kiri shidin masoyin kane azahiri amma abadini bashida abin ki sama dakai har nake cewa kumafa hajiya gara ma ace kasan mutum bayasonka da Wanda zai nuna Yana sonka daga baya Kuma ashe ha intarka Yake, Sallamar shu,aibu ce ta katsemu daga hirar da muke yaransa ne suka rude dayimar sannu da zuwa sannan ya karasa ya gaida hajiya nima nayi mar sannu da dawowa, Bayan yaci abinci ne naje na dakko Masa matashi kozai tada Kai dashi , Kafin dawowa tane saddiku yaje ya kai Masa takardar biyan school fees karba yayi Yana me tambayarsa takardar mece ? Yace amakaranta ne aka bamu Yana cikin fadane nana ma tace abba ance muma mubiya school fees, dagowa yayi ya bisu da kallo yace ai bani zaka bawa ba kugayawa ummanku Kai kuma karbi sai ka bata, Nace a,a ai dama ninace ya baka niya fara nunawa. Tashi yayi yagyara zamansa sosai yace , Yane Kikace abani? Dama ni suke bawa koke dazaki ce subani ni mezan musu insuka bani? nace bakai suke bawa ba nasan ni suke bawa abinda yasa nace abaka ai abayyane Yake tinda Allah yasa andan Sami sauyi neman naga yanzu ba irin nada bane gara kaima kana dan tabukawa sabida nauyin yayi min yawa hidimar akwai takura acikinta. Yace toni dai gaskiya banida kudi balle inbiya musu bakuma zandorawa kaina abinda Allah bai dora minba dan haka innasamu Zan biya . Kallonsa nakeyi na mamaki nace yanzu Kai dan Allah zancanka gaskiya ne kobaka biya dan yahau kankaba kabiya kodan kimarka a idon yaro, Aiko sai yanemi ya hayayya komin , Tsam namike nabar gurin gudun kar su fahimci abinda Yake Shirin faruwa ballantana danaga sun fara bada hankalinsu akanmu itako hajiya ko kallanmu batayi ba balle ta tofa tata aciki, inbanda lazimi ba abinda takeyi Nifa duk wani tashin hankali gani nake Yana Shirin samuna wato duk takatsantsan din danake Yana neman tashi abanza wai mafa dan banzurfa faba wato ban bude Masa kofar karbar kudi aguna ba dan da abin sai yafi haka inata tinani bansan lokaci yajaba sai danaji yara sunayimin sai da safe futa nayi naje nayiwa hajiya sai da safe Zan futone take cewa akara hakuri duk da bansan abinda kefaruwa ba amma naso nafahimci wani abu zankuma yiwa tufkar hanci, Nace a,a hajiya karkice Masa komai zanyi solving din matsalar insha Allah, Yoni Ina nasan wata salbun me kike nufi? dariya tabani nace hajiya Zan warware komai insha allah abin bame zafi bane. Tace to ai shikenan Allah ya Kara Miki hakuri kinsan mazanne sai hakuri duk dadinka dasu dole sai sun bika da kalubale balle yanzu *ABINDA KE FARUWA* kenan duk inda Kika Shiga sai kiga kamar bazaki dau Al,amuran gunba wani lokacin sai kiji mace tana cewa innice wallahi bazan dau wannan abinda akewa wance ba , amma fa daza,a jarabceta da wannan abin sai kiga tajure saboda duk inda Kika Shiga *ABINDA* *KE* kenan dan haka koma menene adai inda nafuskanta kece me hakurin kikuma Kara badan Yana dana ba nake cewa kizauna kiyi hakuriba a,a shi da nakowa ne yaro Kuma sai maishi in kayi dakyau zaka ga dakyau. Bayana nafuto daga gun hajiyane nashiga nayiwa yara addu,a duk da nasan kowa yayi before ya kwanta domin nariga nakoya musu inzasu kwanta ga irin addu,ar da asuyi haka inzasu fita daga gida , Daki na wada domin Nima inkwanta in huta kozan denajin abinda Yake damuna Haka nabi bayansa na lafe damuwa biyu ga wadda take neman hakkemin ga Kuma wadda dama aciki nake jinayi tsigar jikina tana tashi ballenta da mukayi gaf dagab matsawa nayi daga jikinsa gudun kar na tsokanowa kaina amma dake abukace nake dashi bandena jiba jinayi private pant dina Yana motsi ahankali nasa hannuna nadafe daga karshema rufda ciki nayi dannasan karshenta inda Yake kwasar munsharinnan ba abinda zayyimin yo ko idonsa biyu ma ba lallai ya saurareni ba domin shidin bawai me bukata bane Kuma bashida daukar Abu da muhimmanci inbukatarsa ma takawoshi baifi yadauki minti biyu ko ukuba har yayibkidan da rawar. Ganin Zan cuci kaina ne yasa namatsa jikinsa ahankali nadinga shafashi har sai da sakona yaje zuciyarsa idonsa ya bude ya kalleni lumshesu yakarayi batare da ya saurari bukata taba Yakuma rufe idonsa , Nace bacci ka koma? ba amsa jijjigashi nayi nace katashi tinda kaga natasheka ai kasan abida nakewa. Abin haushin Mika yayi yace dan Allah kikyaleni nagaji bazan iya komaiba. Da haushi ya isheni da zancansa ,nace dama meka iya burburin da kake yimin kamike ni wallahi nagaji Kota ina ba sauki inbanji saukinka azahiriba ace abadinima bazaka iya rarrashina da bukatata ba , innaga kakusanceni sai kana bukata shima wani lokacin sai inyi period inkara baka saurareniba to wallahi da sake shekarunnawa nawa daza,ace namiji yajingineni ,kagafa ni akomaima nagaji bar ganin Ina ragawa kasan nima bani da dadi....tareni yayi daga fadan danake yace darefa yafara gayara agidan ga hajiya za,a iya joyoki. Yoni Ina ruwanna ajiyomu mana nadaice maka nagaji inbanda aikin wahala ba abinda nakema Wanda Kuma bakasan inayiba todan haka inzaka sake kasake kudinka ma da kake bani nacefane nadena karba karinga siyo komai da kanka, Sadiya ce take ta fushi tin bayan tafiyar mardiyya yayi banbakin Taki kulashi haka sukakai har dare a haka shikuma duk wani Rashin sukuni yasameshi yarasa inda xai tsoma Ransa yaji dadi daya dametama fatattakarsa tayi Akan karyasake Yakuma lekomata daki tinda Yan uwansa sun fita Haka yatafi dakinsa ransa duk ajagule,daga karshe daya rasa mezai tashi yayi yashiga toilet yabudewa kansa shower kokayan jikinsa Bai cireba kamar tini ameera ta wado Masa arai cikin sauri yafuto daga bandakin Nan danan yashirya dasanda yafuto daga dakinsa sai da ya leka ko Ina yaga batanan daga bisani yaleka dakinta daga nesa ya hango ta tana Shirin kwanciya Aiko Yakoma da baya da murnarsa ya doshi dakin , Tana tsaye tana Shirin bacci Dan daga ita sai daurin kirji hannunta ruke yake da 👗 tana kokarin sawa. Kamar ana jansa Haka yakeji yayi ya Isa gareta, Rigar yakarba ita Kuma sai nokewa take yace haba ta ango ai kima saki jikinki yau amarci nazo muci,bawata kunya sai hakuri dazan baki Al,amurane sukayimin yawa shiyasa bantina da amaryataba amma yanzu koma dai menene ayimin afuwa, Jitake kamar ta makureshi Dan ya Raina Mata hankali badan maganar dasukayi da mardiyya dazuba da ba abinda zaisa ta saurareshi, Murmushi tayi irnna kunya sannan tadau hijab ta saka, Shima murmusin yasakar Mata tare da rike habarta ya daidaitata da fuskar sa yace me kike tsammani da Kika saka Wannan abun ? Ta turo baki gaba tace nida kwanciya zanyi kikyaleni , Kwaikwayonta yayi yaci tonima aikwanciyar zanyi Nima kikyaleni , A hankali ya dinga zame hijab din daga jikinta sannan ya Kama zanin zai subale shi Aiko tazaro Ido take kaiiiii, Yaso yayi dariya amma sai ya maze yace nidin kokin manta akwai sadakina akanki ? Shiru tayi Masa tare da juya Masa baya shima kyaleta yayi baice komai ba rage kayan jikinsa yayi sannan ya rike hannunta hadeta yayi ajikinsa wani irin feeling yaji Wanda yaziyarci kwakwalwarsa harsai da yayi ajiyar zuciya jikinsane ya hau rawa shidai burinsa kawai ta tallafa Masa domin duk wata bukatuwa ta bayyana gareshi ita Kuma tsorone aranta Musamman datasan itadin bakowa bace , ga matarsa data kasa ta tsare tasan yanzuma karshenta bata San yazo ba, Haka dai yadinga lallabata tare da kalamai masu dadada Rai har sai daya isah H Q Taji ijinta shikuma yayi kukan dadi domin a wannan daran sai da sadiya tashaida yaziyarci ameera Haka tadinga sintiri tsakanin falonta da kofar falon ameera har dakin umma sai da ta leka amma tatarar da ita bama tasan wainar da ake toyawaba baccinta take kwasa. *INA BUKATAR COMMENT DINKU NA ROKEKU INHAR KUNASO NACIGABA* *DAGA ALKALAMIN YAR* *MUTANAN JINGAU* 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😨😨😨😨😨😨 🙏 *ABINDA* *KE* *FARUWA* 🙏 *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU* *ALIN BABA* 🙋 🅿 *25(Y)* 🌈 *KAINUWA WRITERS* ✍🏾 *ASSOCIATION* 🤝 shiko gogannaku Yana can rungeme da amaryarsa babu komai aransa sai farinciki domin shikadai yasan abinda yaji gashi Kuma ankwan biyu dama ba,a haduba tinda cikinta yayi wata shida tasallamashi, Gashi yanzu ameera ta ibeshi izuwa duniyarta tashayar dashi zumarta dago fuskarsa yayi Yana Kare Mata kallo , Koda ya rayuda ita inuwa daya baisan tana da tarin baiwa hakaba Musamman dayakaiwa dukiyar fulaninta kallo ,jikake makwatttt ya hadiyi wani tattauran miyau abakinsa , Yana bukatar kari sai dai yatausaya Mata Dan yabata wuya domin yayi Mata shigarka sauri har sai da tagala baitar, Sadiya ce take ta sintiri tsakanin falonta da bakin dakin sadiya sotake tatada Bala,i a wannan lokacin amma sai rahane ta hanata tace tabari gari yawaye kokuma tayi shiru sai akara daukar mataki don inkikayi magana karshenta azo takwabe. Yo badole ta kwabeba zasusan suntaboni wallahi sai na yimata hukunci kwatankwacin na uwarsa zasusan koni wace ,au wato inanan kwance baki sake su Kuma suna buduri, Tashi tayi da hanzarinta tafuta kofar dakin tahau bugu tana bala,in su bude kotakarya kofar , Kana Ina bakin munafuki harni zaka yaudara kashige dakin wata ke Kuma zakisan kinkwana da mijina shegiya matar shige zakiga katshen auran da akayimiki kesa kwanciyar hankali har abada, Ai alhaji sabo Bai San sanda yahan kade ameera ba aguje yatashi yahau laluben rigarsa ,itako ameera tsabar furgicin datashiga kasa gane komai tayi ga azabar bugewar da tayi agoshinta dafe take dagun itama tamike tana neman yin waje Dan bugun da akeyi tare da masifar sadiya sun mutukar daga Mata hankali, Hannunsa dake faman rawa yasa yariketa rigar dayakarba dazu ahannunta yadaula ya Mika Mata , Yace yi sauri kisa sadiya ce bansan ya akai tasan inananba, Binsa tayi da kallon bacinrai tace bazan sakaba ai ba Zina na aikataba inta isah ta shigo cikin dakin taga Nima nawa Rashin mutuncin , Tsugunawa yayi Yana Bata hakurin ta rufa Masa asiri kar ta Ganta ahaka, afurgice yasake mikewa dalilin karfen datasamo tana bugun kofar dashi Wanda yatashi mutane dasama ciki ko harda umma Dame gadi kowa hankali atashe yayi waje tare da neman Karin bayani , Aiko kamar ankuma tinzirota tasake hawa kamar farashi har dacewa umma ce ai babbar muna fukar data hada komai, Aciki kuwa ameera takasa ta tsare da tsiraicinta tace wallahi sai dai tashigo taganta a haka inyaso zuciyarta sai ta buga, Zufa tare da tsoro da nadama duk singama shigarsa sai kaiwa Yake Yana kawowa yarasa mafuta, Umma ce tayi magana take ameera zoki budemin Koda kinji bude yafuto kozata barmu mukwanta miyi bacci da safe sai ayiaganar, Zani tadaira akirginta sannan tasa hijab kofar ta hau kokarin budeta ,daga wake kuwa sadiya ce ta saita karfen dake hannunta tanason tasaukeshi Alan ameearan , Ummace ta lura da hakan tatsawatar Mata, Ina ruwanki kome nayi kishiyarki kotawa duk abinda nayi idone naki ta murguda baki ,rahane ce tajata baya gudun kar azo ayi danasani, Shiko halin dayake ciki yafi nada tinda yaji muryar umma wani Abu yazo ya gifta ta tsakiyar kansa shikenan dikkanin wata nutsuwarsa ta kauce yanzunma arabe harke har ameeitabude kofar anti anyi ya futo yaki daga karshema cewa yayi shi tsoro yakeji waddatake maganar Nan sai ta bargun zai iya wicewa, Sadiya ce tayirkaraf tace to ai sarakan shishshigi sai a matsa yace bayasan ganin mutum anan, Share hawayen days zibo Mata tayi tace yanzu sabo nice abar jintsoronka ? mutum dai yaki tsoron Allah sadiya akwai ranar kin dillanci kuma duk abinda kikeyi akwai karshensa ko badade ko bajima Musamman da Allah yayi Miki tukuici dasamun haihuwa Ina meyi Miki tini daki guji duniya babu komai cikinta sai rudani, Kanne Mata Ido daya tayi tare da tsartar da miyau, Abinda tatsana kenan tin tana kuruciya in aka tsartar Mata da miyau takan dau hukunci Alan komawaye Dan wannan shine karshen wulakanci takan dauki komai amma Banda wannan, Wannan abinda tayi matane yasa tadaga hannu ta kwada Mata Mari Marin dayayi sanadin abubuwa da dama ciki kuwa harda nadama datake biyo bayan rudaddun abubuwa. *INA BUKATAR COMMENT DINKU NA ROKEKU INHAR KUNASO NACIGABA* 🤝*DAGA ALKALAMIN YAR MUTANAN JINGAU*🙋 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😨😨😨😨😨😨 🙏 *ABINDA KE* *FARUWA🙏* *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU* *ALIN BABA JINGAU* 🙋 🅿 *26(Z)* 🌈 *KAINUWA WRITERS* ✍🏾 *ASSOCIATION* 🤝 wata razananniyar Kara tasaka tare da dafe gurin datasha Marin, Umma ce ta nunata da Dan yatsa tace wannan zubar min da miyan da kikayi kin ruguza dikkanin ayyukan da Kika dade kinayi kinyi kinyikure sadiya ,wani Dan guntun ruwane yadigo daga cikin idonta tace akwai ranar kin dillanci ranar da baki da mataimaki, Kasacewa komai tayi domin Marin yashigeta ga banbamin fadan da umman takeyi kamar zata daketa, Juyawa tayi zatashiga dakinta cinkaro tayi da Mai gadi da yatada Kai da hannunsa ,domin yagigita yasan gidan yadan hargitse Bai tinanin abin yakai hakaba, Rabeshi tayi tashige batare da tasake kallonsa ba, shima juyawa yayi domin bashida abin cewa masu abin fadinma ba,a basu daraja ba balle shi megadi amma yakamata dai to........ Jin ba kowa agunne yayi kokarin fitowa amma dake ameera tana kanhanyar sai tamayar da kofar batare da yafitoba ta rufe da alama ta shirya taryan dukkanin wani shiri na sadiyar, Bata koma bacciba sai tashiga ta hada ruwan dumi ta gyara jikinta tare da yin wanka sannan tadaura alwala, Sanda tafito Yana tsaye inda tabarshi tausayin sane yajata izuwa gareshi tace kaje kayi wanka ga ruwancan nahada maka, Baice komaiba sai bin hanyar bandakin da yayi ,ita kuma ta shinfida dadduma guda biyu tahau guda daya ta fara sallah Dan ko ta kwanta dinma ba abinda zata iya, Futowa yayi daga bandakin Bai tsaya sauraronta ba ya doshi kofar futa ita kuma tana cikin yin tahiya domin sallamewa, Bata tsaya yin addu a ba ta Mike da sauri ta rukoshi tace Yaya sabo Ina zaka adarannan bayan ga dadduma tana jiranka ,nasan koka koma bazaka iya bacci ba gara karaya daran kodan saukin abubuwa. Bai Musa Mataba ya koma domin jiyake inyayi maganar kamar zuciyarsa zata Faso kirginsa tafuto, Tana tsaye harya futo daga yin alwalar ta kara gyara masa sallayar sai da yatayar da sallar sannan itama ta tayar , Tin tana jiran ya idar har sai da tafara gyangyadi ganin bashida niyar gamawane yasa tayi masa magana sannan yadakata, Hannu yadaga zayyi addu,a amma kuma yarasa mezaice data fuskanci haka sai tafara yin addu,ar afili Aiko cikin ikon Allah shima ya karba tin Yana cewa Amin ,amin har sai da shima yafara rokon Allah bukatunsa, Duk abinda akace Allah angama domin damuwar dayake da ita tafara raguwa har sai da yadingaji ma gwara yadan kwanta ya huta anan Dan in ma Yaje gun sadiyar aibayyi daidaiba domin kwana bakwai musulunci yabashi anan dai Kan daddumar bacci ya kwasheshi , Ya Allah, ya Allah, Kalmar datake ta Mai Mai tawa kenan domin komai yadaga mata hankali inhar Haka sadiya take to dole tasake mata zama kodan farfado da soyayyar dake tsakaninsa da mahai fiyarsa gatata rayuwar wadda inhar bata bawa mardiyya hadin kaiba to kuwa har da ita za,a kwan ciki balle inta tuna alherin umma garesu lallai yaci ace tasaka Mata da alheri, Zainab kitaho Yana kiranki , To ganinan akwai abinda nakeyi , Itafa tafara kaiwa makura da basusan mahimman cintaba sai yanzu da lalura tasamesu , Futowa tayi tashiga dakin baban Wanda har yanzu Yana dakin, tana tausaya Masa amma inta Tina yarda suka rabu akwanakin baya sai taji dik sun futa aranta, Sannu tace Masa , Ido yadago ya kalleta sannan yace medorine yace nadinga dan gwada mikewa ga sanduna nan ankawo min, Toni meye nawa aciki sai dai inkara yimaka addu ar samun waraka, Hakane amma inabukatar temako kogurin Mikewa gashi inason kihadamin kayana zankoma daki saikicigaba da kulawa dani sai ita baban ta huta, Ai shikenan amma dakayi zamanka ai Ina temaka mata, Kuyi hakuri da wannan banajin dadi ga diyata ma ba lafiya wannan ma daurewa nayi nayi muku. *INA BUKATAR COMMENT DINKU NA ROKEKU INHAR KUNASO NACIGABA* 🤝 *DAGA* *ALKALAMIN* *YAR* *MUTANAN JINGAU* 🙋 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😨😨😨😨😨😨 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU* *ALIN BABA JINGAU* 🙋 *🅿(A )FOR* *ANDROID* 🌈 *KAINUWA WRITERS* ✍🏾 *ASSOCIATION* 🤝 yace itace tabukaci hakan amma inkina ganin da matsala komawar tawa sai ince mata abarshi kawai, Kallonsa nayi yakuma bani tausayi domin kalarsa takomamin yanayin damuke dashi ada before baba tahargitsa Mana zaman, Nace shikenan tare da fara tarkata Masa kayansa dasuke gun Ina cikin hada kayanne baba tashigo tace inkin gama kikamashi kukoma dakinku ainayi na Allah, tinda kenaga haryanzu hakurin da akebaki baimikiba inzaki yi hakuri kiyi inkuma bazakiyiba kujecan kukarata amma dai akiyaye Zama dani domin dab Dan lele Yake da Karo auran wata, wannan karayar ce tadakar da komai amma datini komaima ya wuce ato inzaki sauya hali kisake barganin ana lallabaki, Dagowa nayi nakalleta harna bude bakina zanyi magana Kuma wata zuciyar tace min inyi shiru, Shiko gogannaku ko kallon gefen danake bayyiba yadda yanuna baiji abinda taceba Haka nima nashare bankuma bi takansa ba , Haka nagama tattara komai nakai daki sannan nadawo nakamashi mukashiga dakin katifata nafuto Masa da ita falo domin shigarsa bed room bazayyiwu ba , Cigaba nayi da kula dashi cikin amincin Allah hakan Kuma baisa baba tarage yimin wani abinba koya taga Ina neman yin wani abun domin tallafa Masa gurin jiyya taringa maganganu kenan kar inkara karya Mata da domin alamu sun nuna bazansan zafin haihuwa ba tinda gashi ana niyyar shekara biyu dayin aure amma har yanzu shuru bawani labari. Cikin ikon Allah bana Jin wani bacin rai kamar nada kodan naciresu daga Yan kayana basa gabana daga ita har dannata ne oho . Wata rana Ina tsakar gida inayin Yan Kaye kaye kauda wannan dauke wannan domin nakwan biyu banyi irin aikinba , Wadansu Yan Mata ne sukayi sallama su biyu dago kaina nayi tare da amsa musu sai Kuma sukayi cirko cirko ganin Haka Nima sai natsaya da abinda nake Ina tambayar su wasuke nema? Ba wacce tabani amsa ganin Shirin yadan ja Basu ce komai ba sai na leka dakin baba inayimata bayanin bakin da mukayi dasaurin ta tafuto tanayi musu maraba tabasu umarnin su Shiga daga ciki, Nidai bansan suwayeba ban Kuma San mesuka tattauna ba sai ganinsu nayi sun futo tare da baba tayi musu jagora zuwa nawa dakin ban kawo komai ba nacigaba da aikina amma wucewar baba da minti biyar Yan matannan Basu futoba Dan inganewa idona komene Yake faruwa natafi dakin , Batare da nayi sallama ba nadaga labulen , Turus nayi Ina binsu da kallo daya bayan daya, Lallai ana neman yimin wani rainin hankali wato Yar farar ce zaune take yimar karairaya buta ce ahannunta tana zuba Masa ruwa yana alwala dake yanzu yafara amfani da ruwa ada saidai nayimar taimama yanzun ko alwala nake mar da ruwa shine wato kannazo nayimsa shine nasami magajiya lallai sin taro kwandon Bala,i. Yau da rigima natashi agidan domin komai ya kureni baga sabgar cikin gida ba bakuma a biyan bukatar aureba bantaba jin irin wannan bacin ranba sama da najiya da daddare dama dai a haka nake nakanyi hakuri ne sabida nadanganta hakan amatsayin wahalace takeyimar yawa shiyasa Yake kasa biyamun bukatata ta aure, nasan ada akwai wahala sosai atare dashi kotafiya da kafar dayake izuwa kasuwa Yakuma dawo da kafa ya Isa haddasa Masa gajiya, sai nakanyi hakuri domin Kona matsanta ba lallai yagamsheni yadda yakamata ba , Dan nakance kadinga neman maganin basir Dana sanyi ba gajiya ce kadai takesa ka kasa biyan bukatarka ta aureba nidin me bukata ce hakuri nake kawai Dan bayarda zanyi, To kuwa yanzu ai nasan wahalar ba irin tada bace akwai sauki acikinta ko gurin walwalar aljihu ai komai ya warware sai godiya , Haka naje nagaida hajiya rannan nawa ba dadi sai karfin hali ahaka nadinga Yan aikace aikace na Dan yau ko saurarassa banyi ba wajan tayani yin wani aikace aikacen cikin gida Koda najuye ruwan wankan yara zanyi musu cewa yayi inje shi yayi musu kar aikin yayimin yawa ,ko kallo Bai isheniba danaga zai dameni kawai sai nakira nana dake cikin kitchen nace tabar abinda take tazo ta karbamin wankan yaran Nina hada musu abin Karin , Ina kokarin dibo kayan shayine natina ban siyoba ,afusace nafuto raina abace shikuma Yana inda nabarshi yakurawa gu daya ido, Nace asiyo Mana kayan shayi , sannan asiyo Mana shinkafa itama bani da ita ahado da kayan Hadi insun futo yanzu inkuma Basu fito ba akwai gidan da ake siyarwa in angama shirya yara sai kabasu su siyo , Bina yayi da kallo yaga inda nakumbure ba alamar sauki tare dani baicemin komaiba yajuya yafuta , Cikin mintoci yadawo, yasiyo har shinkafar karba nayi na dagata Ina auna yawanta, nace wannan shinkafar gwangwani nawace baicemin komaiba direta nayi agun nayi gaba batare da nasake cewa komaiba domin dabi,arsace yin shiru Musamman inzancen danake Masa yadanganci aljihu, Haka na hada wa kowa abin karinsa nadau na hajiya na Kai mata nata, Bayan yagama shiryawa ne ya dakko naira dari uku yabani ko kallansa banyiba nace ai dake Kai zaka karasa kayanka nace wannan shinkafar dai ko ba,a fadaba nasan bazata Gaza Rabin kwano ba to ita nake dafawa da rana kaga kenan sai kanemo ta dare tare kayan hadinsu, Turus yayi Yana kallona , Sannan yace wai karimatu meya Shiga kankine kike neman hargitsa Mana zaman lafiyar da muke ciki tinda safe kike ta fushi bansan abunda nayi Miki ba , Kuma kinzo kin billo da wani zance Wanda baki taba yiminshi ba me kike nufi duk kokarin da nakeyi akanku bakya gani ko so kike innadawo daga kasuwar nadinga juye Miki abinda nasamo ya hakane kina nema kidagamin hankali tinda nasami sauyin gurin sana,a Kika sake hali ko kina bakin cikin sauyin Dana samune? Tinda kike nemanki nataba samiki ido ne kwanda larki baki taba dauka kinbani ba balle kice ita kike kokarin hada kudinsu to Dan Haka kiyi amfani da abinda nake dashi in Kuma kin raina to aikema kina nema sai kicika, cikin bacin Rai da fushi ya,ajiyemin kudin yayi gaba, Bazan iya kwatanta yanayin danashiga ba nidai kawai na jini dabar akasa gawani tukullimin amai da yake taso min , Ahankali idona Yake rufewa nikuma Ina kokarin budeshi amma tsabar bacin rai bancimma gaciba sai wata uwar shakuwa datake shakeni ,nana najiyo sama sama tana tambayata manshafawa, Alama nayi Mata da hannu tabani ruwa insha da sauri ta debo tabani cikin amincewar Allah nafara dawowa dai dai sannu take yimin Ina daga Mata hannu ,. Kudin daya ajiye nadauka nabata naira dari da hamsin nace su siyo a kofar gida harta juya zata tafi tace sai ansiyo makilinma ya kare, nace da akwai ragowa kije kiduba, Ai dazu abba yayi amfani dashi ragowar kudin namika Mata nace tasiyo, Da taimakon Allah namike naje nayo alwala domin lokacin sallar walaha yayi , Nadade Ina mikawa Allah kukana bantaba sa damuwa araiba ba Kan lamarin cikin gidannan ba sai yanzu sanda nakeyi nasan Allah yasakamin juriya da tawakkalin bashida shi, yanzu ko bazan jureba daga taimako , anan natina wata kawata mlm ramla muna Hira a office Sai mlm rukayya take zancen gyaran gidanta datakeyi inata karfafa mata gwiwa Akan tayi nace Nima inason nayi gyaran gidannan amma abubuwa sun tokareni keko tinda kinsami dama kidaure kiyi kodan jin dadinki Dana yayanki, Mlm ramla ce tayi dariya tace Niko bani taimakawa namiji kokadan Zan nemi abuna inkuma bautawa kaina badai inbautawa da namijiba, Binta nayi da kallo Dan kalmar ta taso tabani mamaki, nace keko ramla because of what kalmar nan tafuta abakinki? Inayimiki kallon jarumar mace da zata iya komai akan iyalinta . Tayi dariya wacce hawaye yabiyo baya tace *ABINDA KE FARUWA* yanzu shiyake Hana Mata wasu abubuwa da dama, Ki saurareni ko ince kusaurare , Waya ce keta ringing agefe na ,sai nakai Mata dauki sallama nafarayi before nace komai amma sai naji ba bahaushiya ce online ba, Tambaya nayi nace who is calling? Batare da anbani amsaba sai tambaya da akasake jefomin , Who I am speaking with ? Danaga kamar da rainin hankali a abun Kuma inda na fuskanta ma ba muryar yare bace balle a ce Bata Jin hausa wani abune yadarsu azuciyata Ina cikin tinanin wayar da mukayi ne me wayar yafuto , dosoni yayi yanamin kirarin dayasaba Musamman inyaganni cikin damuwa Yake nayi namika Masa wayar yayi daidai da sake kiransa da akayi wuri wuri yayi yanason kashewa, Nace kadaga yanzu muka gama magana da wannan number din amma naji ko hausa Bata iya ba inaga wrong number ne amma kadaga kaji , Cikin tsoro yadaga wayar, Bansan abinda waccen tace ba sai shi dayahau daga kai yana cewa yes sir ,yes sir can kuma yace can you speak more slowly, please I don't understand? Nidai daya ishenima tashi nayi nabar gun domin basabgata bace nakuma fahimci kamar ogar sace tagurin aiki, Ke intakaice Miki bansan *ABINDA KE FARUWA* ba sai labarin auransa naji Ashe budurwace take bugomasa in Allah yasa wayar nagurina takance inbashi maganar aikice harma nasaba da hakan bantashi kullar bakin cikiba sai da yacemin agidan dana Gama kashe dukkanin wani samuna anan zai kawomin ita muzauna tare ,aikinsan yadda da gidana Yake Kin Kuma San irin yadda nakashe kudi akansa, *INA* *BUKATAR COMMENT DINKU* *NA* *ROKEKU INHAR KUNASO NACIGABA* 🤝 *DAGA ALKALAMIN* *YAR* *MUTANAN JINGAU* 🙋 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😨😨😨😨😨😨 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU* *ALIN* *BABA JINGAU* 🙋 *🅿28(B FOR BEE* *BALM* ) 🌈 *KAINUWA WRITERS* ✍🏾 *ASSOCIATION* 🤝 YAU GODIYA ZAN FARA MIKAWA BEFORE MUDORA INDA MUKA TSAYA , GAREKU MASOYA BANIDA BAKIN GODIYA AGARE COMMENT DINKU YANASANI NISHADI TARE DA KARA BANI KARFIN GWIWA MUSAMMAN YAN GROUP DIN ABINDA KEFARUWA , SANNAN NOVEL CITY INAJIN DADIN COMMENT DINKU DAN NAKANYI DARIYA WANI LOKACIN NAGODE MUKU SOSAI , FARIN DARE GROUP, YAN UWAN TAKA GROUP MASOYA DOMIN ALLAH GROUP, KAI BAZAYYIWU NAKIRGOKU A DAN SHAFINNAN DANA BAKUBA KOWAMA INA GODIYA, (ALFARMA)BAN RAINA BA DAN ALLAH MASU THANKS DA HEART DINNAN SUDAURE SUNA COMMENT KODA LAYI BIYU NE ALLAH YABAR KAUNA ,DUK DAI CIKIN ALFARMAR NA ROKEKU KO A INA NE INWATA TANEMA ADAURE ANA TURAMATA DAN IN AKACE SAI NATURA DAKAINA AKWAI YAR TAKURA DOMIN ARANA MUTUNE DA DA SUNA NEMAN NATURA MUSU ADAURE ATAIMAKA NAGODE ALLAH YA BAR KAUNA, 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😨😨😨😨😨😨 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA* *AUWALU ALIN BABA JINGAU* 🙋 *🅿29* *(C FOR CHANGE* ) 🌈 *KAINUWA WRITERS✍🏾 ASSOCIATION* 🤝 sadiya ce tafuto da masifa tace karki kuskura ki tabamin da! Yar shishshigi kome yahada biri da gada dahar kikasami damar shigomin daki koko damar da jiya yabaki ita tasa raini Yake neman Shiga tsakani, Tokiji daga kar ki kuskura kikara shigowa falonnan balle kazamin hannunki yayi kasadar tabamin da. Hannu tasa tadaukeshi tana jijjigashi, Itako wani tsinannen kallo tabita dashi tare da mikewa tsaye kugu tarike tace kindade bakimin warning ba Ni agidannan har akwai gun daza,ayimin shamaki dashi inkin manta natina Miki inkuma baki sani ba nagaya miki yarkaroro inwata takamace dake toki sauketa Dan wannan gidan dakike gani banakibane bakuma na Yaya sabo bane ,gida gidan ummane gidan ummako Babu me iko dashi saimu koshi dakike gani bashida iko dashi inma zakisa yagina Miki wani to gara Dan muna dab da turaki gaba Yar iya Kinga Kuma ba lallai yayi Miki kyauba Dan karshe akare a haya Dan Haka inzaki saita halshenki kinutsu kanta kwale miki inkuma kinki to nidai dai nake dake, Shiko gorin da kindade bakiyiba dan Yaya sabo bawanda zaimin shamaki dashi dannafiki iko dashi nibangare biyu gareni keko sai dai kiyi iko dashi na uwa kadai Niko Dan wanna Dan mijina Dan kishiyata Kinga tudu uku kenan ,Kuma kifara lissafi daga yau kiga meyarage akwanakin danima Zan kawo wani to wata Diya Nan gidan domin nidin outo ce inkika tsaya Wasa sai incika gidan da Yaya nabarki, Hanyar futa tayi zata bar falon , Shiko yanagun atsugune tinda yazube sanda zai Bata hakuri jiran umarninta yake soyake tace ta hakura danshi wannan zantukan bagane abinda suke cewa yakeba hankalinsa bayatare dashi makomarsa yake tinawa Dan yasan makomarsa gun sadiya bami kyau bace yasan anbata Mata yarasa wannan kiyayya ta umma da matarsa shikawai tabakin sadiyar gara umman tatashi daga gidan koshima yasami sa,ida Dan zamannasu tare ba abinda ya amfana Masa shikansa basan kallonta yakeba toma nameye zai mayance Zama da ita shifa cutuwa ma Yake gwarama tatashi tabar musu gidan....tsawar da sadiya tabuga ita tadawo dashi daga tinanin dayake , Yau Naga masifa kamar bame jegoba ajiye Dan jinjirin dake hannunta tayi tayo Kan ameera tacakumeta da kokawa , Ni,sa,arkice dazaki sani gaba kina min maganar da Kika ga dama yauzanci ubanki Yar iska gadon tsiya da talauci, Ashe dai ameeara da karfinta saiga mejego ana neman murkusheta hannu tasa ta naushi sadiya abaki Aiko taji naushi batasan sanda ta girgije sadiyarba sai gata akasa ,tace aibanice gadon talauci ba kece inbanda igiyar talauci mezaisa siriki yakamawa iyayan matarsa gidan haya ko kinsan bamu saniba toki kwana dasaninki alkadarinki yakusa shegiya matsafiya kokinzata bamusan asiri kikayiwa Yaya saboba Kika rabashi da umma to ta Allah batakiba, Tana masifa tana Kuma dukanta shikuma kamar ankafeshi agun sai binsu Yake da kallo wani Mari sadiya tasamu takaiwa ameera Aiko itama ta falla Mata Wanda yafi nata hakan yayi daidai dashigowar rahane Niki Niki da kayan cefanen miyar suna bayanta Kuma mardiyya ce dayaranta Wanda sukataho domin cin sunan jinjirin Yaya sabo masifarsu tasa tayonan domin ummace tace tashiga taga mekefaruwa, Rahane ce tayi watsi da kayan miyar Tayo kansu riko ameeran tayi zata shigarwa Yar,uwarta hakan Kuma yaba sadiya damar Kara dukanta itama kafa tasa tadaki bakinta saiga hakorin gaba ya wado, Kukan kura tayi zata maka Mata wani kofin silba dake gefe a ajiye Aiko tsautsayi sai a,goshin alhaji sabo kamar bada umarni ya Mike aguje yayi kanta yace meya sameki kekuma ameera lafiya ke cikata mardiya meyafaru suke fada, Takaici ne ya hanata kallonsa Saida ta juya baya tace ai dake ba mune agunba sanda abin yafaru, Takama hannun ameera zasu fita sadiya ta kulle kofa itada rahane wadda taci damara za,a dambata da ita tace yau wallahi koni ko ke agidannan ke har wadda tadaure Miki gindin yimin iskancin, ta nuna shi da danyatsa cikin tsawa tace SABO kazaba Dani dasu wacece zata bar gidannan nikosu kazaba yanzunnan kokuma Rai yasake baci, Tabashi tsoro ta Kara yimasa kwarjini harshensa Yake ta juyawa yakasa cewa komai , Tace kayi magana mana babban munafiki ai agabanka akayi komai sabida angama dakai ka kasa daukarmin fansa ace daga haihuwata danginka naneman halakani, Yace kiyi hakuri Zan sake musu gida kwanannan yanzu insun tafi basuda inda zasu ko....takatseshi take to aini sai inbar gidan tanufi hanyar waje amuliyan yabita yanajanta amma sadiya ta juye tace yau bazata Kara kwana dasuba , Itako mardiyya komai kallonsa take days bayan daya tamarasa mezatace daga karshe yayanta taka gefe daya itama tasami gu tazauna domin kallon karshen tijarar sadiya tare da ganin karshen hukuncin da yayannata zai Yanke, Dayaga bazata dawobane yace kiyi hakuri zasu bar gidan yau dinnan inkika tafi Kika barni Zan mutuwa iya mutuwakece rayuwa ,sai yajuyo yakalli ameera Dan yama manta dawata mardiyya yace ameerakije ku had a kayanki dake da umma kutafi zannemeku in sadiya ta huce kinji kibawa umma hakuri zansamo muku gida kinji kuyi hakuri, Kallone tare da rasa abincewa take binsa dashi itako mardiyya dama gundatake jira azo kenan mikewa tayi tare da tafa hannu tace tha game is over aikinki yayi kyau sadiya kije ki Kara biyan bokanki aikinsa nakyau Tamika hannu takamo ameerawadda ta mutu atsaye baki bude, Tace muje ameera ai angama wasan sai dai Kuma yanzu za,a saka sabon da kowa sai yayi hakuri Musamman wanda yace ayishi, Itako tana tsaye kikam domin abin yawuce mamaki, Kuyi manage, *INA BUKATAR COMMENT DINKU NA ROKEKU INHAR KUNASO* *NACIGABA* 🤝 *DAGA ALKALAMIN YAR MUTANAN JINGAU*🙋 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😨😨😨😨😨😨 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *BY* 🤝 *FAUZIYYA* *AUWALU* *ALIN* *BABA* *JINGAU* 🙋 *🅿 30(D* *FOR* *DRONEPIPE)* 🌈 *KAINUWA WRITERS* ✍🏾 *ASSOCIATION* 🤝 Janta takuyi amma ko motsi takasa, sai da ta jijjigata tukunna sannan tasaki ajiyar zuciya, Tace banni mardiyya zanga karshen asiri agidannan wallahi ko sakina tasa yayi bazan bar gidannan ba balle har ace umma ma ta bini zanga karyarki sadiya zakiyi nadama Mara amfani tsakanin mudake za,aga Wanda zaibar gidannan walau ki hakura kizauna damu yarage naki, kice sai munbar gidan wallahi narantse sai dai mukone gidan nidake za,aga me,asara acikinmu Mara hankali tijararriya, Toke wayace Miki zaku bar gida tsakanin ita da yayan wanene Mai ikon tashin umma agidannan yadda basuda iko to kuwa badamar barin cikin gidannan Kennan , Juyi tasakeyi tana Kuma tafa hannunta tace sadiya kinshigo gonar dabatakiba naso ace bada makami zamuyi wannan fadanba dakin gane shayi ruwane Amma duk da haka kirike naki makamin muma zamu rike namu domin namu yafi naki , naki zancan banzane muda muke da Muhammadurrasulullah a hannu to kigayan wanene keda riba, Zagayeta takumayi tace sadiya,as from today zakifara Wasa da dangin mijinki anacewa dangin Miji ko toda kinbimu a inda kika samemu toko dakin more yanzun kuwa zakiyi Wasa da abinda zaifi karfinki narantse Babu abinda zai hanani Kai kararki gurin ubangiji wallahi sai kin dandani zafin dayafi Wanda mahaifiyarmu tadandana akanki ,cikin tsawa tayi kanta harsaida ta firgita, Jaririn dake hannunta tafuzga da sauri tasakar matashi domin tafurgita dayanayinta, Sama tadagashi ta nunawa Allah shi, Cikin karaji nawanda akazalinta take neman dauki gurin Allah tace Allah nakawo karar azzalimar baiwarka, taraba abinda kasaka soyayya mafi inganci atsakani yadda taraba mahaifiyata da danta itama Allah karabata danata Dan Allah ka saka Mata bukatuwa da soyayyar danta ka Kuma haneshi daya kyautata Mata fiye da abinda tayi tsakanin sabo da ummansa, Direshi tayi akasa taja hannun ameera afusace suka bar dakin turus sukayi ganin umma adurkushe a bakin kofarta tana kuka wiwi kamar zata hadiyi zuciya, Rungumeta sukayi suna rarrashinta ameera tace kiyi hakuri umma kaddarar muce a Haka kidena kuka zata ga karshenta, Mardiyya ce tace kikara hakuri umma komai zai wuce muje mutattauna matsaya zubawa Yaya Ido yayi tazama a haka ba inda zai kaimu sai gadar bacin rai muna neman shawara bazamu iya mukadai ba, share hawayen fuskarta tayi tace Ni nasare da wannan Al,amarin yaushe nayi saken da har mace zata rabani da dana yaushe duniyar tazama haka dole Mata mutashi tsaye bakuma wai tashi tsaye na gallazawa sirikaba , Yakamata tin daga Randa akace kin haihu tokuwa wani hutu da jindadi yakare Miki meye agaba mikawa Allah lamuran kar muzama cikin mutanannan masu cewa sun haifawa mace da kar Kuma muzama cikin masu kalamai nabatanci gadan wani domin duk kalmar dazaki fada ga Dan wani to kuwa tamkar danki Kika gayawa inkika nemowa Dan wani Bala,I kitabbatar sai yadawo Kan danki duk dadewar daza,ayi kuwa sannan kitsabtace halshenki duk tsananin bacinrai karki bi danki kodan wani da kalmar da bazatayi dadiba gareki ko gawata, Inkinyi sallah kitabbatar kinyiwa yaronki addu,a ki nema Masa Allah yabashi mace tagari kice Allah ya dorashi akanta kema Allah yadoraki akanta ,in macece Nemo Mata miji nagari kice Allah yadorata akansa kema Allah ya doraki akansa karki Raina wannan addu,r dazakiyi Masa muna cikin yanayi yayanmu suna bidar addu,a Kuma karki Raina shekarun danki duk kankantarsa bishi da wannan tare da tsarewar rayuwa , Bayan wannan abu nagaba dazamu sa acikin zuciyarmu Yaya muke rayuwa danamu mazajen kitabbatar duk abinda kikayiwa naki mijin tofa kema za,ayiwa danki ,inkin rabashi da Yan uwansa to kema akwai lokaci yananan zuwa to Wannan ma rayuwar bakayiba anmaka ballanta kayi, Inkina takama mijinki ne ba kekadai kike da iko dashiba akwai mabukatan dasuka fiki bukata Dan yanzu *ABINDA KE FARUWA* Dazarar mace ta Sami mjij Nan duniya bashida damar kyautatawa danginsa nufinta sai it's kadai to kuwa Yar ,uwa rikeshi kirabashi da danginsa tokuwa kinanan wata rana Zaki kwashi kashinki a hannu kafin kije walakiri ya fara yimiki maraba da sandunansa ,karshe kije azabar da Allah yatanada tanacan tana zumudin ki Isa gunta tarungumeki runguma nafi Muni domin hukuncin Wanda yaraba soyayya mezafine balle ace ta dangi haba Yan,uwa inazamu da hakki me muke nema komai muka samu anan zamu barshi alherinmu shine guzurinmu , Tace na rokeku karkuzama daya daga cikin matayennan , abin akwai ciwo karkuso Allah yajarabceku da kwatankwacin wannan Bala,in, Dukkaninsu kukan suke me gadine yayi sallama yace kuyi hakuri hajiya komai yayi zafi maganinsa Allah insha Allah komai yazo karshe zantaimaka muku amma yanzu kuje kusami nutsuwa zandawo sai mutattauna, Itako tana ciki duk abin duniya ya isheta lallai sai tasa malaminta yayi Mata aiki akansu dan sun shige Mata hanci da kudundune Musamman ameera ko Kuma ta hadasu gaba daya taci ubansu inba hakaba bazasu barta tawataya ba, Matsowa gurinta yayi yace kiyi hakuri duk zanyi maganinsu har mardiyyan ....dalla mezaka iya kansu bayan kana ganin komai Yana faruwa agabanka Ni wallahi bakada amfani dakai da Babu duk daya ka kasa komai amma akuka da ranar da Zan hantsilo da Bala,oina zata shafi kowa har Kai din dakake daure musu gindin suyimin Rashin kunyar da sukeyimin fuuuuuu tashige daki tabarshi tsaye da rahane agun yace dauki Dan kimika matashi, Sanda rahane takai matashi kin karbarsa tayi data matsa Mata takarbeshi hadawa tayi da rahanen da jaririn tazage tasss har tana cewa wannan Dan iskan jinjirin dashi da ubansa Basu da amfani agareni tinda yazo duniya Raina Yake baci inba Kuma sokikeyi zuciyata tabuga ba kifuta dashi nadena ganinsa zuciyatace take neman bugawa kurabu Dani , Wardrobe tayi tadakko hijabinta tasaka tace kirikeshi yanzu zandawo bakuma zanshigo gidannan ba sai nayi maganin wadancan Yan iskan, Rukota tayi tace Ina zaki ? Kibarni innadawo zangaya Miki, Tace dazakibi shawarata da kin hakura kisami nutsuwa bayan anyi suna anwatse sai kiyi duk abinda kikeso Amma yanzu duk kinfuta daga hayyacinki kamar bakeba, Suna cikin hakane aka kwada sallama daga falo da gudunta tafito tana nagodewa Allah lallai Allah yanasona daya kawominke aminiya , Itako aminiya wani irin kallo take Mata tace ya Haka mejego ? wannan wanna irin jegone duk kinyi wani iri? Tace kedai zauna kiji ayau basai gobeba nakeson ayimin kowana irin aikine sonake kije gurin malam yaraba mardiyya da gidannan na har abada tare da umma da wannan tsinanniyar ameeran sonake yayi musu korar kare. *INA BUKATAR COMMENT DINKU NA ROKEKU INHAR KUNASO* *NACIGABA* 🤝 *DAGA ALKALAMIN* *YAR MUTANAN JINGAU* 🙋 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😨😨😨😨😨😨 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU* *ALIN BABA JINGAU* 🙋 *🅿31(E FOR EMAIL* ) 🌈 *KAINUWA WRITERS* ✍🏾 *ASSOCIATION* 🤝 aminiya ce zaune gaban malam tana Kara Masa haske shikuma Yana dorata tana hawa ,har Yake cewa ai ita wannan mardiyyar inba,atashi tsaye akanta ba to kuwa zata Zama matsala Dan dama bason sadiyar takeba , yakara da cewa badan itama sadiyar atsaye take ba da tini tasa yayan ta yasaketa Dan duk wani gun boka da malam tasani Dan Haka yanzu aikinnamu kasashi zamuyi dole akara Shiga tsakaninsa da uwar tasa domin aikin da mukai yadanyi sanyi inkuma akasake tofa kwabar zatayi ruwa Dan Yana dawowa hayyacinsa komai zai iya faruwa, Game da kishiyarta kuwa ai sai tayi nadamar shigowa gidan zamuyi Mata aikin da sai ta gudu da kafarta sannan duk wani abu daya fara yawo akansa agame da ita zai manta in kuwa yasake lekawa gareta to kuwa kice aikin danayi karyane Nina tabbatar Inna rabasu sun rabu har abada, Nan dai tacake Masa Rabin kudin data wawuro ta watsa sauran a aljihunta kulla kulle ne guda uku yace daya a binneshi a kofar gidan daga ranar da akasaka mardiyya tabar Kara zuwa gidan daya Kuma abar bada abakin kofar dakin ameera dayan Kuma umma za,a watsawa adakinta inhar tasheka tabar gidan kenan har abada sai dai anemota ko Bata bataba to kuwa gidan tabarshi kenan, Tace to malam itama ameeran tabisu kawai , Yace bar wannan kwallon shegen kwanyarta karfi gareta wannan ma dazaku zuba kuyi addu,ar yasameta inkuma Bai sameta ba kudawo dashiri mezaki akwai Wanda Zan hada inkuwa akayi amfani dashi to kuwa shida Kara kusan tarta sai anbashi umarni Kinga kuwa abin dakamar wuya, Jikina asalube na wuni Dan komai Dakar nakeyi bansan inada saka Abu araiba sai da wadannan abubuwan suka faru ballantana da malama ramla ta Kuma kashen jiki da labarinta tare da cin fuskar daya biyo bayan sadaukarwarta ga megidanta, Hajiya ce tazaunar dani take tambaya ta shin ko wani abun nadamunkine? Murmushin karfin Hali nayi nace laaa Babu komai hajiya kawai dai Yar gajiya ce Kuma nasaba da haka ballantana in Rana tatake dinnan sai kiga abin sai a hankali , Kallona tayi ta gyada kanta tace nidai abinda zance akara hakuri juriya da kauda kai shidai namiji sunansa kenan ayyukan sa yawa garesu inyaso kayi dariya sai kaji Nan duniya bayakai inkuma yaso yasaka akasin haka sai kaji kamar kagudu kabar ladanka,hakan bashi zai Sagar maka da gwiwa ba, azama zakasa domin koyaushe kazama cikin farin ciki shi baiki kadawwama abacin raiba Dan haka nidai nasihata gareki yata akara hakuri duniyarma nawa take ita Kuma aljanna nemanta basauki gareshiba ,sai Kuma takautar da zancan kamar ba ita tayi ba tace kingama abincine naga yara suna hanyar dawowa daga makaranta amma kamar baki doraba, Sunkuyar dakaina nayi Dan sai nauyinta Yakuma Hawa kaina danniyata da ita da jikokinnata suzauna da yunwa har sai yadawo yanemi abinda zai Basu suci, Nace yanzu Zan Dora kotaliyace ,namike Ina cewa iceko hajiya kinacin taliya kar indafa Kuma bakyaci? Yo badoleba ai Dole inci a lokacinnan har wani zabine dakai Akan abinci, dama Allah yadubemu badan halinmu ba Yake ciyar damu Aida danmune da halinmu Aida tini ko buzunmu baza,aganiba kedai Allah yasa mudace, Duk munci mun koshi sai megidan ne can gefe Yana juya abincin Dana zuba Masa dayagaji da juyawane Yake cewa wai menake gani kamar taliya da manja kinsan bacima tabace yaza,ayi kidafamin taliya in ma itan kikeso kidafa sai kiyi me Miya ko jallof amma Ni wannan mezanci da ita Kai saddiku zonan kadauke bazan iyaciba karkuma akara dafamin taliya in cizakuyi saini adafan abinda zanci, Hajiya ce tamangantu tace karshenta taliyar kabayar shiyasa katarar da ita dabaku iya godiyaba ga Wanda ya kyautata muku ba yarinyarnan tinda tadawo take kaiwa tana dawowa amma shine kabita da sakamako, Yoni ko ajikina Daman inasane nayi hakan Yana cewa bayaci najanyeta nakara barbada Mata yaji nabi takanta Kuma ko kallo Bai isheniba naci gaba da sabgata , saddiku ne Yake cewa umma wallahi nidai gobe bazani makarantaba yauma anti ross harta koromu uncle yabata hakuri gashi ankusa fara exam ko kudin term bamu biyaba gakuma kudin exam shima, Juyowa nayi Zan Masa magana yo aitini ma yabar gun yashige daki cikin takaici nace kace zankawo insha allah sukara hakuri , Yace umma kidena zuwa makarantar mu muma abbanmu yadinga zuwa Kinga kowa babansa ne Yake kai kudin makaranta mukuma abbanmu baya zuwa , Nace to zaije yakai kubar zancan haka badan mungama Shan iskarba namike nasa nana tayi musu shimfida nace kowa yayi Shirin kwanciya Haka nashiga dakin hajiya nagyara Mata inda zata kwanta nasa Mata net nace Zaki kwantane hajiya kosai anjima Naga da sauro? Tace Ina Zan zauna duk Kun gudu Kun barni Nima gara intashi dama tin dazu nake gyangyadi,nayi Mata sai dasafe Nima nashige daki , Bayan nagama Yan abubuwan dazanyine nayo alwala domin inyi sallar isha , Addu,a nake tare da sadaukar da Kai gurin Allah Ina neman daukinsa Ina neman mataimaki domin dukkanin wani hope danake dashi Yana neman rushewa, Yana gefe Yana sauraran radio nikuma Ina lazimi tare da wasiwasin insakemasa magana koza,a dace Aiko zuciya ta debeni nadan matsa gareshi nace in ba damuwa inason yin magana da kai, Rage radion yayi yace inasauraranki , Dama Kan maganar kudin term din yarannanne kaga yakamata abiya musu domin inbanda alfarma kasan lokacin biyan yayi da,azo ana korosu aigwara koyane Adan rage yafi shirun narashin biyan, Shiru yayi tare da dauke kansa gefe, Nace Ina magana kayi shiru, Wani dogon tsaki yaja yace za,a biya, Nikuma duk haushi ya isheni amma haka naba zuciyata hakuri nacigaba da magana, Nace to yanzu dan Allah inba,a biya yanzuba yaushe za,a biya kaga sati biyu yarage ayi hutu gashi ko kudin jarrabawama ba,a biyaba, Afusace yajuyo yace to inbance Miki Zan bayarba mekikeso ince ,babun zankira kokuwa shekaruna Zan kirga nabaki , Aiko nafusata Nima nace inbaka bani shekarunkaba ai kabani wadanda kake tarawa haba nagaji nagaji yaka keso nayi da raina ko sokake zuciyata tabuga kana tabuka wani abunmana amma kasakar min yara komai Ni komai ni bawani taimako to kuwa wallahi dasake inba hakaba Nina gaji Zan dau matakin danaga zaifishsheni, Au gori zakiyimin kidau abinda yafi mataki ma iya kokarina inayi amma burinki ki kureni menene banayi naga Nima Ina iya kokarina inkinyima wa kikayiwa yayanki Ina ruwana ballema mekike yimusu dazaki sani gaba kina neman kureni haba karimatu kirabu Dani Haka kinfara takuramin dazancanki haba,badamar kiga Ina hutawa sai kin batan nishadina nariga naganeki duk sanda Kika ganni zaune Ina nishadi sai kin batan Rai tome kikeso nayi kuka kikeso nazuna inayi kome, Nice zakace menakeyi nice nake Bata maka farin cikinka kayimin adalci kenan nidin nidin shu,aibu ko kowa zai Fadi haka nazata Kai bazakace hakaba hawaye masu zafi tukullumin bacin rai sai motsi nake narasa yadda zanyi ,na ce tsakanin makarantar islamiyya Kota boko ko sittira dasauran abin bukatu duk bazaka iya Tina alherina garekaba, Ai kaji aikaji tsiyar badai Akan school fees kike wannan ba todama yadda mukayi dake Zan bada namutum daya alokacin to yanzunma Zan bayar ajirani, Aiko nakuma fusata nace tsakanin sanda kace zaka ringa bada na mutum daya zuwa yanzu kataba bayarwar ko ka taba bayarwar Naga tin suna su uku kafadi haka jataba bani kosau daya yanzun su nawane nace sunawane banaso karike abinka Allah zai dubemu zai Kara rufa Mana asiri, Wai ke duk wannan abun da kikeyi na menene kike Abu kamar Mai iska nidin meye banayi musu naga ko Abu Zan basu cewa kike nabaki Zaki Basu kodama da manufa kikeyi Dan kigayamin maganar banza, Me kake bani inbasu naira biyar din ko goma ko Kuma taken dakake siyo musu, Naja majina domin kuka nakeyi bakadanba yau shu,aibu yagirgizani kalamansa sunyimin zafi sosai,nace wai nice karshena yazo a haka yau shekarata goma Sha biyar Ina aikin gantali a hanya duk Dan narufa Mana asiri Ashe aikin banza nake,Ashe kaidin bakasan inayiba nace shu,aibu yau Ina neman danake yakene nazata dabana Mora maka komai Dana Tara gidaje da filaye a wannan sana,ar tawa Amma dame natsira da tijararka wayyo ni 🤦‍♀lallai *ABINDA KEFARUWA* yau yazo gareni, Jinayi yajanyoni jikinsa ,Aiko kamar yajonamin shokin Haka naji Dan yanzun bana bukatarsa kusada ni kukana shine saukin abinda zanji, Yace to Wannan kukan Kuma nameye goge hawayen ai na ce zanbaki niba Haka nake nufiba kece Kika dauki zancen dazafi, Nadago kaina nace Babu komai shu,aibu Haka rayuwar take na tabbata bazaka taba Zama bango abin jinginataba , nagada hannu sama Ina hawayen me sheshsheka nace Allah kazamo gatana Allah kabani juriya yadda nakekan bautawa iyalina Allah kasa Suma su kyautatamin Allah karkabasu ikon sabamin bazan jureba Allah, Allah kasani kabani yaya yena atafin hannuna tare da yimin biyayya Allah kafinni sanin abinda nakeso , Aiko nakuma dafe goshina domin yau nayi kukan Daban tabayiba zuciya nakeji kamar zata Faso kirjina tafuto dama inada alwala zuwa nayi nawanke fuskata nakoma Kan sallaya ,gashidai sallah nakeyi amma kukanake mesauti bawai kukan zuciba, Kuyi hakuri zuciyata tayi rauni wallahi nikaina kukanna dagaske naci gaba labarin Nina ya girgizani😭😭😭😭😭 *INA BUKATAR COMMENT DINKU NA ROKEKU INHAR KUNASO* *NACIGABA* 🤝 *DAGA ALKALAMIN* *YAR MUTANAN JINGAU*🙋 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😨😨😨😨😨😨😨 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU* *ALIN BABA JINGAU* 🙋 *🅿32(F FOR* *FANS* ) 🌈 *KAINUWA WRITERS* ✍🏾 *ASSOCIATION🤝* dukkanin tinanina yakare domin ba abinda yanzu nake tunawa sai kalamansa , Shikuma sai faman kame kame yake wai nayi hakuri Shiba abinda Yake nufiba kenan rainane yabaci shiyasa nagaya Miki wannan maganganun amma ainasan kinayi Ni ai ba Wawa bane dazance bakya taimakamin , ba saina fito nafada agaban kiba ai Ina yabonki ko agurin abokanaina ba inajin yadda nasu matan suke musuba nasan kedin tadabance bako wacce mace bace zatayimin abinda kikeba, Kuma zakiji dadi insha Allah kicigaba dayimin addu,a zanbaki mamaki munkusa mu huta insha Allah yadda nasaki kukannan sai nasaki dariya kinji karimata sarkin karamci kidena kukan haka, Uhm nace ai kagama bani mamaki narokeka idan dawani agaba kakyaleni haka nayau yawakilci koma wanne mamaki zaka bani , Baki ganeba Ina nufin sai kinsha mamakin alherin dazai biyo bayan kyautatawarki gareni, Baya najuya Masa nacigaba da istigfari da hailala amma har wannan lokacin bandaina zubar da hawayeba, Dake bansamu nayi bacci da wuriba sai da namakara Haka natashi fuskata duk tayi luhu luhu idona kuwa yayi jajir fatar idon duk tadago sama dakar nake bude idon hajiya naje nagaisar nadan matsar Mata da Yan kayayyakin gun sannan nashiga kitchen ruwan zafin Dana dafa tin Jiya nadakko najuyeshi sannan nasirka Zan musu wanka bayan munshiga bandakine naga ba sabulu ba makilin , Nana nakwalawa Kira wadda take hada musu abin Kari , Bayan tazone nake tambayarta nace Ina abbanku ? Tace Yana falo Yana goge Mana kayan makaranta, Nace au sunkawo wutarne ? Tace e kina Shiga gurin hajiya suka kawo, Kije kice Babu sabulu da makilin yabaki kudin za,a siyo, turus tayi tana kallona Dakar nakuma dagowa nakalleta nace jeki Mana lokacinmu Yana wucewa nagaya Miki Kuma dukkanin abinda zakiyi kiringa amfani da lokaci kodan kici moriyar rayuwar, Tace umma meyasameki? Me Kika gani ? yisauri kije bakomai ,matsowa tayi kusa dani tace bakiga inda fuskarki tayiba idonkima yayi wani iri tace umma kuka kikayi ko? Aiko kamar jira nake sai ga hawaye sharrrr yakuma zirarowa dama Kuma bai tsayaba tinda natashi Yake zubowa sai dai infaki Ido ingoge, Aiko itama saita rungumeni takama kukan yaranne sukayi cirko cirko suna kallona gefe daya nana Khadija ce ta taho tana kuka dakkota nayi na rungumeta nacigaba dasharar fuska nace kije kikarbo asiyo lokacinmu natafiya goge hawayenki , Tace umma Bari inbayar asiyo inada ragowar kudin makaranta na najiya da shekaran jiya Nace kije dai kikarbodin Nima inada kudin ba Babu bane kice Masa yabaki asiyo, Saddiku kune yace umma kuka kikeyi? Murmushi nayi nace wani abune yafadamin Ido ,yace kuka kike Mana ga anti nana nanma tanayi shima sai yakama Aiko sai gani da yara kowa Yana sharar ido duk abinda muke hajiya natsaye tana kallonmu labulen tasaka tare da ajiyar ziciya tace lallai shu,aibu da gyara acikin gidanka har yanzu Kuma ban Gama fuskantar meye matsalarba Dole dai indan Kara zuba Ido kodan daukar mataki. Wannan Rana dai Haka mukayita agida nida yara Dan ban iya shiryasuba balle sutafi Dole narungumesu mukashiga dakinsu mukayi jugum shikansa break din sai wajan Tara darabi kowa yayishi shikuwa megidan sai Kame kame yakeyi dannadauke Masa Kai yau ko Karin safe bansaurareshi dashiba balle inkaimasa , yau ko hannu ma a aikin gidan naki bashi fuskar yasaka duk abinda yadakko zaiyi nakance yabarshi yanzu zanyi har sai da hajiya tace keko barshi Mana yatayaki tinda kunsaba Haka inyabar Miki ai aikin yawa zayyimiki, Dole nashiga daki nakyaleshi Aiko kannafito yagama komai har wankin yara kusan igiya biyu yayi ragowar nema dake lokacin futarsa yayi yabarsu bayan yatafi kasuwane nafito tsakar gida hajiya natarar tana karasa Wanda yabari Aiko dasauri nayi kanta nace haba hajiya ai zankarasa inake Ina wanki ai sai dai ai miki, Nakada naraya tabarshi tace ,sai tayi aibasata nayiba inkoma inkwanta in huta kozansami nutsuwa dole nahakura nabarta Amma sai nace nana tabar abinda take tata yata, Wajan karfe dayane naji sallamar su malama rukayya dafara,ata na amsa musu amma duk sai suka bini da kallo, dolene duk Wanda yaganni ya Kuma kallona, yanayina bamai kyau bane domin kumburin fuskata yabayyana sosai kowa Kuma yagani yasan naci kukane nagode Allah rakasu nayi suka gaisar da hajiya sannan muka Shiga daki, Ko kunyar idona basujiba ta cigaba dazuba Masa ruwan alwalar shikuma Yana karba danaga abin kamar da iskanci sai na saki labulen nashiga nace it's Kuma wannan wacece? Shiru yayi sai da nakuma maimaitawa yace bakuwatace ,nace nasani domin ga,alamu nan Ina nufin metazoyi ? Dubiya tazo Kuma wannan tsayayyar da kikayiwa mutane tamece kije kicigaba da abinda kikeyi bagurinki tazoba, Kace me? Dan kayi bakuwa kace natafi tijarani zakayi yayi kyaukallonta nayi itada abokiyarta, Sai wani fari take suna kallon juna suna murmushi, Nace Dole kiji dadi sabida KE za,a nuna min iyakata Dan Haka kicigaba da jiyyarsa inhar kedin Yar halak ce ,batadaice komaiba sai kallonta dayayi yace kutashi kutafi kinji kuyi hakuri da abinda tayi muku kunji nagode kigaida babattamu , Aiko natsare hanya tare da kamo hannunta sannan na nunata da Dan yatsa nace kinyi nafarko kinyi nakarshe Dan Haka duk randa Kika dawo Zaki Gane kurenki inkunne yaji, Babace tata ho tana fada kefa ba,a hada hanyar arziki dake saikin nuna hali ita wannan din kisan wace ? to uwar yarsa ce Dan haka kinutsu kisan inda kanki Yake basa,ar yinki bace Banda ma kaddara ta wada Aida tini itace agidannan to dake Allah yayi sai Yar tafara zuwa kantazo gidan shiyasa abubuwa suka biyo baya Dan Haka inkinkayi Wasa zata maye gurbinki Yar nema, Ni banfahimci zancantaba nidai nasan saurayi na aura Bai taba cemin yayi aureba balle ace har da ya to Kuma tace dake Yar Allah ya nufa ta fara zuwa kafin auran tome hakan ke nufine? *INA BUKATAR COMMENT DINKU NA ROKEKU* *INHAR KUNASO NACIGABA* 🤝 *DAGA ALKALAMIN* *YAR MUTANAN JINGAU* 🙋 [21/01 à 12:09] +234 703 197 3585: 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😨😨😨😨😨😨 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *_PART_ 2* *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU* *ALIN BABA JINGAU* 🙋 *🅿33(G FOR GENERALLY)* 🌈 *KAINUWA WRITERS* ✍🏾 *ASSOCIATION* 🤝 nace auho yanzu naji Batu kace har yace dakai shiyasa baka damu da rashin tawa haihuwar ba dama kataba aure baka gayaminba , danasani wallahi kozaka hadiyi allura bazan aurekaba Dan bansan meya rabaka da itaba, Shiru yayi baice komaiba sai dauke kansa dayayi gefe , Babace tace karki aureshin Mana wayayi asara nasan datini kinacan har yanzu kin rasa mashinshini ,kina nufin bazawari kika aura to ahir dinki kaddarace tawada masa dabata wuce Kan kowaba in kina iya hakurin zama dashi kiyi danma tace kawo yar zatayi itama aure zatayi inkuma bahakaba kinemi mafuta, Innnalillahi kallonsa nayi kallon danasani da takaici ban iya cewa komaiba sai cije lebe da nakeyi Ina murza yan yatsuna kada Kai nayi nashige daki , shiko Ina kasa yashige domin baba ta tona Masa asiri soyayi ya lallaba arabu lafiya batare da Zainab din tasan komaiba balle dayaga yanzu Bata yankayansa dashi da Babu duk daya yanzunma Bata kureba yasan yadda zayyi Mata, Itako tana cikin daki tasaka wannan ta kwance wannan to me hakan ke nufi da mazinaci take zaune kenan zarginta na kwanakin baya ya tabbata kenan sanda Yake raba dare a waje , Mazinaci, mazinaci,to kenan hadisinnan Yana tafe akansu kenan itamasai anyiwa nasu yayan tinda yaje yataba yayan wasu ,dafe Kai tayi to meye mafita, Wata zuciyar tace Mata kirabu dashi wata Kuma tace to in ma ta rabu dashi tasan Kuma wazata fadawa tofa meye mafita gaskiya Ina bukatar shawara gashi Kuma niba kowa nasani a unguwar ba bana Shiga gidan kowa gashi bawasu kawaye ne Daniba Kai dolefa asami Mafita Dan bazan iyabawa kaina shawarar data daceba, Tana cikin tinaninne ya kwala Mata kira yitayi kamar bataji Shiba sai Kuma ta amsa tare da mikewa tatafi Kiran, Hannu ya Miko Mata soyake ta temaka Masa zai Shiga toilet , Tace ranata yawace da ita agurinku Dan bakai kadaiba har wadanda basa sona amma hakan bayasawa aki neman tozartani , bazan jureba in mutum yanason Zama lafiya Dani karyashiga gonata inba Hakaba zankai karar mutum gurin Allah karinga tinawa dasakamakon dayayimin a gareka Wannan jiyyarma ta isheka ishara Inka Kuma neman tozartani to ba nice Zan kwancikiba Kaine da magoya bayanka wannan shine zancena dazanyimaka cikin aminci, Hannu ta Mika masa yarike ta taimaka masa zuwa toilet tana zaune bakin kofar dakinsu tasa kujera wai iska takesha gefenta radio ce tana sauraran labarai binsu tayi da kallo tare da tabe baki tace ayimasa ahankali kar,akara karyaminshi, Batace komaiba taci gaba dayimar jagora harsaida yagama abinda Yake tasake dawo dashi Bata zaunaba cigaba tayi da aikinta dama kayan daure daurenta sun kare Haka duk tadaurasu Dan kwana biyuma kayan cinikin nata sunyi sanyi andan cinye kudin a agida Mikewa tayi tashiga cikin dakin Yana zaune jugum dashi sai gyangyadi dayake neman. Kwasheshi tace zansami yankudadena da,akaranta inason za,a siyomi Mai bakudin agurina, Kibari ayimana albashi zanbaki kudinki inasane, Nace gaskiya bazan iya jiraba cewa kayi kankasami me ciro maka nikuma gashi amfani zandasu, To yanzu Kinga nasami Wanda Zai cirominne balle kice zakiyi magana kozan hanaki Naga kudinnan bani kadai naciba balle kitsaya neman kureni kunma fini amfana dasu toma nawane kudinnaki da kike wannan maganar? E lallai kuwa hakanma yayi ai tambarinku ne in mutum yayi magana Kuma akirashi da suna nadabam Dan Haka nikudi banaci bane baka bani naka Nima bani baka nawa in ma Babu me dakkoma ka, Toni abani etm din tare da pin number ba abinda zai kwacemin Nima na iya curowa , Ni ba magana nace kitsaya yiminba har nawane kudinnaki ? Hannu namika gefensa nadakko takarda namika Masa nace ya wuce lissafi ga tabbas arubuce , Bayan yagama dubawane yahau sababi bansan zancanba kiyimin dalla Dalla balance din yayi yawa kiyimin bayani Mikewa nayi nace dake kafinni zurfi abokon kowanne inka duba zakaga ranar dakace ayi amfani dashi dadai bangaren addinine da nafika zakewa Dan Haka kabani kudina Kuma Rance yakare bare wataran kayimin sakiyar daba ruwa acukinta, Bayan faruwar abubuwa da dama ciki kuwa harda daukewar kafar mardiyya kwata kwata agidan ga wata zazzafar kiyayya data sauka tsakanin umma da danta yanzu hakama anwayi gari. Umma ta tattara Yan kayanta Tabar gidan tare da taimakon megadi wani Dan karamin gida take hayar falle guda ta tare shiyayi Mata hanyar gidan dam iya karshen taimakon dazai Mata kenan inda yabarta tafuta ba,asan inda zataba Dan yayi yayi takoma gidan taki an wayi gari ko Mai sunan sabo taji sai ranta ya baci bataso Rashin so kuwa na karshe, Yanzu budurun da ameera ake taso itama ta tsere da kafafuwanta Amma sai kannanta suka Bata hakuri tare da cewar inta tafi batayiwa umma adalciba tazauna akai karshen game din da ita, Amma fa tana cikin tasku matsib ,takura tana fuskantarsu ga sadiya shikansa mijin batada dama gareshi inko Allah yasa yashigo dakinta to kuwa sadiya batanan shinefa zai dawo gida a tsorace yayi abinda zayyi yafuce ko wanka bayayi Haka Yake tafiya gudun kartazo taganshi, Haka take ta hakuri tare neman kyauta tamasa amma shi dakema baya cikin nutsuwarsa baima San tanayiba intasami dama yasaci jiki yashigo takan takura Masa gurin bashi ruwan addu,oin karya asiri wani lokacin yakanji. Kamar Yana cikin wani hali har yakan Dan dage da addu,a ammafa sadiya tana fuskanta labari sai Kuma yakara Shan banban, Tabangaren sadiya kuwa komai Yana tafiya dai dai matsalarta daya ameera amma itama Bata wani dauketa a matsalaba danbawani amfanine da itaba wadaka take domin kudi tasamesu sai abinda takeso take dasu yoshima mekudin ana abinda akeso dashi balle Kuma kudinsa yanzu Haka wani cikinne da ita Dan ta yaye wanda take goyo wato Khalid yawonsa Yake ko Ina damin yasami abinda yara keso gata kula da Jin dadi bakwaba ba hantara sai abinda yakeso yakeyi gashi jininsu yahadu da ameera tanasonsa kobadan uwarsa ko ubansaba itadin masoyiyar yarace balle Kuma jinin umma takance Dole insoshi domin umma abar soce halaccinta meyawa ga Wanda ya mu,amulanceta, Bata Gane kanta kwanannan wani ciwon marane Yake damunta ga yawan bacci gashi komai dare saita tashi tabukaci abinci batajurewa ace sai ta dimama komai sanyinsa Haka takeci, Babbar mace hakima, Sadiya kenan nannyn khalid take kwalawa kira wai fitsari yayi za,asa ruwa shine take nemanta Haka kamar wdda kunama ta harba dasaurinta ta taho kamar zata kifa tace gani anti, Wai Dan ubanki ban Hana kina barmin yaro ba pampers ba yazo ya isheni da futsare futsare ko ubankine Yake siya Kika isheni wallahi Zan sallameki, Kiyi hakuri anti zankiyaye bansan yafutoba bazan karaba, Tsaki tayi tace inkin shiryashi kizo kijiyomin motsin tinkiyata najita shiru kwama biyu koyan Rashin kunyarne babu kartayi Mana mushe agida bamusaniba, *INA BUKATAR COMMENT DINKU NA ROKEKU INHAR* *KUNASO NACIGABA* 🤝 *DAGA ALKALAMIN* *YAR MUTANAN JINGAU* 🙋 [21/01 à 12:09] +234 703 197 3585: 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ . 😨😨😨😨😨😨 🙏 *ABINDA KE* *FARUWA* 🙏 *_PART 2_* *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU* *ALIN BABA JINGAU* 🙋 *🅿34(H FOR* *HUNGRY* ) 🌈 *KAINUWA WRITERS* ✍🏾 *ASSOCIATION* 🤝 bayan tagama shirya yaronne tasashi abaya sannan tatafi aiken uwar dakinnata wato gano Mata ameera , Sanda tai sallama cikin falon akwance taganta tayi rubda ciki duk tabata jikinta da amai kanta tayi dasauri tana tambayarta lafiya? Bata iya bata amsaba sai hannunta data mika Mata domin neman taimako , Rukota tayi Dakar ta iya dagata bandaki takaita sannan tazuba Mata ruwa tawanke jikin futowa tayi tagyara mata gurin cikin mintoci tagyara ko Ina , Dakar ta iya futowa daga toilet din tana rike da mararta dasauri nannyn Khalid takai Mata dauki Akan kujera tazaunar da ita, Tace kozakici wani abunne? Dakar takuma daga kanta tace shayi Zaki hadamin Amma karkisa madara kitemaka kiyi dasauri kar tabiyoki baki baniba yunwa nakeji, Goyon bayanta ta gyara domin Taji dadin yin aikin, Indomie tadan tafasa Mata taji attaruhu da albasa sannan tazubo Mata ruwan Lipton Wanda tadan matsa Mata lemon tsami, Darawar jiki take kai abincin bakinta Dan rabonta da abinci tun jiya da safe sai dazu data tashi Dakar tadakko ragowar lemo a fridge Tasha shine sanadin daya hautsina Mata ciki harta dinga kyalaya amai harya kaita dagalabaita Wanda Kuma tarasa mataimaki Saida Allah yaturo Mata ita yanzu, Sallamatayi Mata zata tafi ,tace yau Banga danaba nagama kamar bacci yake ko? E wanka nayi Masa shine nagoyashi , Aikam gashinan Ina mamansa kice Ina gaisheta, Tom zangaya Mata, Sanda tashiga sadiyarce zaune tana cin tufa wayace akunnanta tana ta dariya itada aminiyane take kumayi Mata albishir din malam yace Batada matsala in ma akwai Bai wuce ameera ba gashi Kuma sunrasa yadda zasuyi da ita, Tace Allah kuwa amiyata badan Ina kallon Rashin amfaninta agidannanba datini tabar gidan da ukubata shegiyar yarinya da ita da Babu duk daya Amma tabar gidan taki Amma zankara takura Mata kodan tabar gidan bansan matsalsr da Yake hangominba, Tadaya bangaran aminiyarce take cewa towai Shi jelar Taki yasaketa Mana kisashi Dole yarabu da ita nikaina banson zamanta agidan domin Ina hangomiki wani, Kamar mefa? Ta tambaya dasauri, Zuwan danayi gidan shekaranjiya kallon me yaron ciki nayi mata Kuma zakice nagaya miki, He he he shewa tasaka tace Allah nadawo inji barawon me ake cewa niyar Gidan babana yo ciki ajikinta aisai dai intabar gidan inama taga mijin balle yatabata har tsautsayi yashiga dankin san barin wata tayomin sirki cikin gidana tsautsayine babba kuwa, Tace to ai shikenan Zan shigo insha allah, Tom shikenan sai naganki inzaki taho kibiya ta gidan me magungunan matannan zata baki sako kikawo min, Uhm kaji manyammu da alama anji dadin harka dasu ake neman wasu, Kedai Bari aminiyata ai nibantaba using insert naji dadinsaba irin wanda tabaniba Amma naji ijina Saida Nayi shanya Dan Saida nadinga danasani Amma yanzu komai yawuce Karin irinsa nake nema, Hhhhh lallai ko Niko Kinga irin wannan Baya burgeni kodan tsaron lafiyata , Ke banni kawai ninasan abinda maganin yajanyo min gurin me hause hhh Dan Haka battaga matsalarnan ke kikasanta Dan Haka sai kinzo, Ke Kuma da Kika kakkafeni da Ido kamar na tsohuwar mayyafa lafiya, A,a anti dama Aiken dakika yiminne , Wane aike nayi Miki kiketa inda inda? Gurin anti ameera dakika ce inje ingano danaje natarar da ita batada lafiya sosai har Saida nataimaka Mata, Wayasaki ban hanaki Shiga gurintaba munafuka meyake damunta uwar asugwi? Nima bansaniba Amma dai duk tabata gurin da amai Kuma kotsayiwa Bata iyawa Naga kamarma ciwon ciki takeyi, Dafe kirgi tayi tareda mikewa tsaye tace amai? amai yanzun amantake ? A,a aitadena abinci takeci, Wani abune yadarsu azuciyarta sai kuma tayi murmushi tace hakanma bazayyiwuba, Alhaji sabone yayi sallama Yashigo kallon nany din tayi ita Kuma tajuya tashige dakinta gudun masifar uwar dakinnata Wanda inba Dan dole ba Babu abinda zaisa tazauna adinga zaginta da takurata, Zama yayi Yana jijjiga kansa domin tinda yashigo gidan yaji Yana da Sha,awar kallon kofar dazata sadashi da ummansa Amma Kuma daya himmatu gurin yin hakan sai yaji Kan yayi Masa gingiringim, Tace habibina wani abunne Naga kadafe Kai? Bakomai banajin dadine, Dagowa yayi Yana kallonta idonsa ne yasauka Kan tudun cikinta yayi murmushi yace Wannan Karan Allah yasa ki haifi mace ko kiyomin Yan biyu ko , Kallo ta watsa Masa me tattare da ma,anoni tace aini insha Allah har ingama haihuwata namiji Zan Haifa Dan bana bukatar mace, Yakuma kallonta yace shikenan ai dama ummata nakeso inwa takwara, Ido ta zuba Masa tanason gano wani Abu Dan rabonsa daya kira sunan umma ma ta manta ,tace wacce umma kuma ? Yace ummata Mana inada watane bayanta, Tace Babu kuwa ice ko kaleka kungaisa ne shiyasa kake zancan yimata takwara, Shiru yayi yana tinani yace mungaisa mungaisa ,mungaisa, aikuwa nadena zuwa ingaisheta sai Kuma yatina tsoro take bashi mezaisa ya maje yazo Yana furgita, Tace dama Nima inaso indan lekata taso muje(tanasone tagwadashi taga ko aikinne yafara lalacewa) Yace kyaleta tsoro wallahi take bani batta kawai banason inzo Ina kasa bacci, Baki tatabe tace aishikenan ,dama inason wasu Yan kudine agunka inason zanfara business tona hannuna bazasi isheniba , Yace konawa kikeso Zaki samu domin dama danke nake nemana keda iyalinki inbadan hakaba datini na zauna gu daya Wanda nake dasu sun isheni rayuwa, Murmushi tayi tare da Kara manne Masa tace shiyasa nake Kara kulawa dakai tare da tattalinka nasan nidin dankai akayoni kaima Kuma nawane nikadai, Bangaran umma kuwa ta mikawa Allah komai tasan bamayyi saishi addu,a takeyi kamar ba gobe dangani take anrabata da danta shikenan ba lallai ya dawo hankalinsa ba gashi ayanzune tafi bukatarsa inbanda taimakon data ke samu gurin megadi da tini tarasa abincin dazataci, Shine wani lokacin yakan Dan saci jiki yadebo Mata abinci agidan da tana kin karba sai da ya nuna mata karbarce mafita domin shikansa bashida sama da Hakan, Mardiyya kuwa ko Sha,awar zuwa gidan yayannata batayi bare tayi tinanin halinda ake ciki Saida umma tawanke jiki taje gidannata sannan tasan ma bata gidan Yaya sabon wani malamin makaranta suka samu tare da yimasa bayani yace komai yin Allah ne amma kaddararsa mezafice za,ayi addu,a insha allah komai zai Zama kamar ba,ayiba, Godiya suka yimasa sannan suka bashi saraka sukatafi, Ruwa nakawo musu Amma bawacce ta taba ruwan Sai kallona dasukeyi, Nace bara nakarasa abinci nasan kunkwaso Rana ga yinwar makaranta kunkwaso, Rukayya ce ta kalleni tace meyake faruwane domin Naga kinsauya damuwa ta bayyana gareki, Nace zan sanar muku kodan neman mafita Amma sai mun Dora a inda muka tsaya rannan, Nace rukayya meye *ABINDA KE FARUWA* acikin gidanki domin muhadu musamowa kanmu mafita? *INA BUKATAR* *COMMENT DINKU* *NA* *ROKEKU INHAR KUNASO* *NACIDABA* 🤝 *DAGA ALKALAMIN YAR MUTANAN JINGAU🙋* [21/01 à 12:09] +234 703 197 3585: 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😨😨😨😨😨😨 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *_PART 2_* *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU* *ALIN BABA JINGAU* 🙋 *🅿35(I FOR* *INTO)* 🌈 *KAINUWA WRITERS* ✍🏾 *ASSOCIATION* 🤝 Rukayya ce tanisa taja wata doguwar ajiyar zuciya sannan tasaki murmushi tace nifa abin Yana girmamani shiyasa wani time din sai nakan dora abin amatsayin dama ni Allah ya dorawa dukkanin wata wahalata data yayana Dan in Ina tinawa inada mataimaki komai tsayamin Yake cak nakasa tabuka komai acikin gidana tofa alokacin yarana ma sukansan sukansu babansu baitsaya musuba shiyasa kawai nadauki dawainiyar Daba tawaba na aza akaina, Da babana da babansa ciki daya suke sanda ya nuna Yana sona ba Bata lokaci akayi komai aka gama sannan banfi shekara goma Sha bakwaiba Danko secondary bangama Haka akayankeni inaji Ina kallo ga kaunar karatuna araina banida da zabi akayimin aure, Anzubamin Kaya nayar gata domin nidin rukona a hannun yayar babata natashi tofa ita kanta kayan datayimin abin kallone balle na iyayena matsalar daya ce gidan haya ashi nawayi gari Kuma nayi rayuwa aciki me wahala, Sana,ar tasa dai Yan buge buge ne tin Ina amarya Bai dauke min komaiba Haka nake Yan sana o,in cikin gida danaga sudin sunmin kadan sai nahada dasana,ar kitso indai nasaka kujera tin karfe goma nakan Kai biyar na yamma Ina Abu daya Dan Allah yatara min mutane Ina Kuma samu har natara inyi sauran bukatuna , Ganin Haka sai Yakuma sakar min wani bangaren bandamuba domin nikadaice balle ince bazan iyaba sana,ar tasa dai banace ga tsayayyiyaba Amma dai nasan wani lokacin karfe goman dare ma inya amsa waya yakance min bara yaje yadawo aikine yasamu ,haka zai wanke jikinsa kamar sabon ango yafuce Yana kamshin tirare ,uhm nifama lokacin abinda Yake dauremin Kai dashi duk wata naira dazata shigo Masa shidai yase takalmi hula da shaddodi innayi Masa magana yakance kudinki ko nawa ko sokike nayi yawo da matattun Kaya shiyasa Koda yaushe Zaki ganshi kamar sabon ango saboda kwalliya, Alokacinne nasami ciki Haka nasha wuyata ta rainon cikin bawata kulawa insha murkususuna ingama sai dai in Allah yasa yananan yabini da sannu wai zancen magani kuwa Ina ai babushi balle temako da sunan inje awo uhm, Wallahi Haka na haihu ko atamfa guda daya baiminba gashi dai Dan uwanane Kuma hakan Bai Hana yataba zumuncinmu ba Dan komai akaganni dashi tafanninsu sai kiji ana Hamza yatsayamin domin yadda yake Koda yaushe fes dashi bayadda za,ayi ayarda da cewa baya yimin komai Haka muka lallaba nida babata da Yan uwana muka yi abinda yasamu Dan da ummata tayiwa babanmu magana ma cewa yayi rainuwace kawai yasan bayadda za,ayi ace mutum ayi Masa haihuwa yakasa you abinda Yake kansa balle kuma Yar uwarsa ce bayason abinda zaitaba musu zumunci Dan haka mukiyayeshi inba Kuma neman hadashi akeyi da Yan uwansa ba, Tofa haka ake rayuwar inzai futa yabani abinda ya sawwaka banida damar magana inma nayi bani da amsa in ma nasamu amsa bamai kyaubace domin mutum ne shi me izza jinsa Yake kamar yafi kowa , Shekarar da za,abiya haya tazagayo Kuma juyin duniya yasamo kudin biya Babu to mutum ba adani bama yatinanin gidan banasa bane balle yatanadi irin ranar, Munaji muna gani akatashe mu bamukuma da ikon komawa wani gidan da Babu kudin biya, Gidanmu na tattara Yan kayana nasami akori kura nazuba , Da furgici akayo kaina ana neman ba,asi banida amsar data wuce nace korarmu akayi agidan haya, Sai da nashafe wata guda agida sannan nabiyo bayana da akasashi gaba da tambaya cewa yayi tindaga sanda nataho akayomasa waya cewar ana nemansa wani aiki yasamu shiyasa yatafi Kuma sai jiya yadawo , Ba wani mataki da,aka dauka da yawuce babanmu dayace to take yakara cigiyar gidan dazamu koma Dan zaman yayi nisa ayi kokarin Nemo wani , Da mita yashiga gidansu mahaifiyarsa ce ta KE tambayar sa lafiya, Yo daga naje duba rukayya gidansu shine ta inda suka Shiga batanan suke futaba wai nasamo kudin dazan Nemo wani gidan ta koma wai zaman yayi nisa yoni wallahi inbanda zumunci da tini ma narabu da ita kana kokarinka amma basa gani Haka a haihuwar nan duk inda nayi sai abini da Ido ba,aganin kokarinsa nayi wannan katuwar akuyar da nayanka bawanda yayimin godiya karshema naman da, akabani Dan haushi koci banyiba.....ai Hamza kagama magana karka rabu da ita kodan zumunci kawai ka Kara hakuri yanzu yadda za,ayi Inka koma kace Mata ta tattara kayanta tadawo Nan da zama duk sanda kasami kudin kasamo gidan da zaku koma kaga karufe bakinsu bawanda zai Kuma you maka maganar gida ai shikenan ko, to Kuma inta dawo wanna dakin zata zauna Ina Babu daki dayayi saura agidannan ? Yo Saida safayar daki zatazo tazo muhadu Dani da ita da yara muzauna kafin Allah ya hore maka , kaga kawuce asakeyi maka zancen Sami gida, Uhm uhm intakaice muku Saida nashafe shekara daya adakin babarsu Babu abinda banganiba akwai sanda zanwayi gari Banda ko kwandala kuma banida Wanda zaiban shidin Yana takama Aiza,abani abinci agidansu yamanta da naauyin da Allah yadora Masa nawa akansa , sannan yasamo gidan haya mu biyar ne agidan ke ninaga kalubale Ashe Haka gidan haya Yake Koda layin bandaki akabarki Bala,I ne ballantana Kota ina ba dadi bakuma tasake zani ba Haka natara Masa yara biyar duk cikin kunci da wahalhalu Kuma har kawo I lokacin duk haihuwar danakeyi banci atamfa ba Dan baitaba yiminba sukansu yayan ninake dawainiya tare da Yan uwana ga wulakanci nadanginsa kamar Babu wani zumunci atare damu Kuma har lokacin sana,ar dai Haka take Babu takamaimai dinta sai futar Daren da narasa Kota meye Kuma Bai fasa dinkunan dayakeba harma abin yafi nada Dan akwai sanda nakirga takalmansa sukansu sai da nasha mamaki karshe gana most go guda nahade Masa su sutturu kuwa bazasu irguba inkika ganni bazakice nice matarsa ba ,dama danaga basarki sai Allah tini nakoma makarntar asabar da lahadi kuma cikin ikon Allah nake rainon Yaya na nake Kuma karatu ammafa inkika Shiga dakina kamar na tsohuwar mahaukaciya Dan banida nutsuwa kokadan duk wannan Kayan da,aka zubamin babusu muncinye kayan sawarmu ma acikin robobin wanka suke wasu Kuma ajakunkuna , Nakanyi murna innatashi dashinkafa domin nasan kafin lokacin cin abincin Allah zai kawo Yan kitso zamu Sami na Mai da gawayi, Kuma ahakafa wata shekarar sai dai inhada kudaden hannuna inbiya Mana haya domin inna Bari bantanada ba wulakancine Yake biyo baya, Gashi gidan Mani sonake mutashi domin bandakin yacika ga wani ruwan kazanta dayake taruwa inzaka shiga Dole ka tsuguna akai shiyasa ma kowa yadena Shiga sai fo muka siya duk me bukata sai tayi adakinta ta rufe tazo ta zubar Haka kowa Yake, Danaga shi Babu abinda yadameshi saina hada kayayyakina nadora akura banzame ko inaba sai gidan yayar babarmu wadda tarikeni shikuwa tsakanin kayansa datakalma da hula Wallahi kura biyu akayi nace aje akai Masa gidansu danbani da inda Zan zubasu, Sai da nashafe wata takwas agidan Ina sana,ar kitso da kunshi harsai da natara kudin dazan biya na haya akasamo Mana wani Dan karamin gida muka koma Kuma bakunya sai gashi yabiyoni , Alokacin Kuma duk wata nasara nasameta domin nakammala karatuna harzuwa N,C,E.aiki nake nema tukuru narasa daga bayane ma nasami wata hanya akacemin inbada dubu dari Zan Sami offer Aiko narasa yadda zanyi duk wata hanya narasa sai nayi wata shahada katin dashi nabugo nadinga aikawa makwabta cewar inayin dashi Dan dauka da Dan Kati Kan kice meye wannan nasami customers duk Wanda yace yanason dauka sai ince ankama sai da nahada kudin mutane dayawa aguna cikin sadaukarwa da neman yardar ubangiji da neman mafita na bayar da kundin dabanawa ba, Dake Allah ya amunce cikin wata biyu saiga offer tasamu nayi godiya nayi sijjadar guri Allah , Daganin nasami aiki Kuma sai yafara kafa dokokin in har aikin nakeso saidai inraba albashin biyu inbashi rabi wohohoo namiji namiji uhm kudai kibari ba anan mamakin yakeba, ba anan aikinnasa Yake futowaba sai da nawayi gari. *INA BUKATAR COMMENT DINKU NA ROKEKU INHAR KUNASO NACIGABA* 🤝 *DAGA ALKALAMIN* *YAR* *MUTANAN JINGAU* 🙋 [21/01 à 12:09] +234 703 197 3585: 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😨😨😨😨😨😨 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *_PART 2_* *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU* *ALIN BABA JINGAU* 🙋 *🅿36(J FOR* *JUDGEMENT)* 🌈 *KAINUWA WRITERS* ✍🏾 *ASSOCIATION* 🤝 Saida aka wayi gari Yan hisba sun kamashi cikin dare yadda abin yafaru shine, Misalin karfe goma da rabi muna zaune muna hira Danni har gyangyadi yafara ibata, Wayarsa ce tayi Kara nakai hannu Zan dakko inmika Masa dasaurinsa yadakatar Dani Kan banace kidena tabamin wayaba bakiji ba kenan Amma kikiyaye sabida gaba, Bance Masa komaiba yadauka yafuta ,cikin mintina yadawo yace inhada Masa ruwan wanka aikine yasamu yanzu zasuje su sauke Kaya , Nariga nasaba dama bance Masa komaiba harya Gama shirinsa yadauki hula zaisa, abubuwa nadinga rayawa araina ciki ko harda cewar wane irin aikine Haka dasai andauki wanka wai sannan za,ace za,a tafi sauke kaya inkuma nayi Masa magana cin mutunci yabiyo baya , Har yakai bakin kofa natsayar dashi nace waini Dan Allah intambayeka ? Hannu yadaga min yace kindai so kitsayar dani nasan Kuma bazai wuce Akan futa taba to inma itace ki adana zancenki inkuma wani abunne kibari sai nadawo, Nace kasani kenan tinda baka da lokacina to katafi da wannan duk inda kake akwai Allah karinga kiyayarsa Dan gudun hukuncinsa mezafi Dan zuciyata tariga tagama Dena yarda dakai akwai abunda nake tinani akanka, Au sai dai kinbatamin Rai kenan Zan futa daga gidannan ko duk abinda zaki tinani kiyi nayi din Ina kanyi kuma inma wani Abu kike tinanin inayi innayi akwai aibune baki kallekiba Kuma baki sake kallonaba nidin ajinki ne Wanda innace ke matatace sai an tausayamin Dan haka bake bashiga Al,amurana inkunne yaji toninkuma kinki Toda Zan dau mummunan mataki akanki, Dan wallahi aikin da kike takama kinfarashi tsaf Zan Hana dama tana sama tana kasane sonake ayi muku salary Naga Zaki Raba kibani nawa kokuwa sannan ne zakiga abinda zanyi, Nakasa cewa komai tsabar bacinrai Haka yasa Kai zai fuce yabarni da bakin ciki bansan sanda natare gabansa ba nace , Yo saime dukkanin matakanka kadade baka daukesuba aciki wannene banganiba bakantamin da kake kokuwa ,ko Kuma daukar nauyina da Allah yadora maka wanne zaka Kara daga ciki kadade baka Kara matsamin lambaba karshe dai kace baka aurena saime nace saime aini tini nagama dakai, Dakai da Babu nidik daya nadaukeka Dan Allah kace min karnayi aikin kaga inzanfasa meye acikin rayuwar dakai inbanda tauye hakki tafiya Kuma kafi ruwa gudu futa inbadan Allah kakeyintaba Allah yayimin maganinka azzalumi metauye hakkin da Allah yadora masa, Fuskarsace tayi bakikkirin da tarin bacin rai yadaga harshensa zayyi magana amma sai yarufe bakin yasaka kansa gaba yayi waje , Ashe bansaniba akwai ma ganganu fal a cikina sai da ya tsokanoni Haka nazauna nikadai inata mita karshe da abin yaci tura gashi bamai tayani sai na kundundune nasaki kukan bacin rai, Hargari yawaye baidawo ba dake Ina cikin takaicinsa kotakai banbiba Saida yashafe kwa a uku ba labarinsa shima bawai nadamu bane mahaifiyarsa ce tazo cigiyarsa wai kwanansa uku baije yagaisheta ba Kuma ance ba,a ganinsa, Nace Nima rabona dashi tinda yatafi sauke Kaya yau kwana uku kenan , Aiko Ina wuta tasakani Kai ba itaba kowa ma said yayo kaina har kwana uku da futarsa ace Bai dawoba Kuma ban gayawa kowa ,sai gamu kowa da zaman tagumi tsinuwa nacita agun Yan uwansa harda masu cewa muguntace sonake yamutu nahuta dama sunsan bakaunarsa nakeba, Da aka matsa da nema sai gashi antsintoshi a office din Yan hisba abun takaicin wai da yanmata biyu aka kamashi a wani gida bayan sunci uwar caca sun koshi , shine ma harya ciyo su a caca wani Dan uwar dayanne bashida kudin da zaisaka to dake tazame musu masifa shine yasaka budurwarsa shine yacinye aka kuma saka Masa wata itama yacinye tofa suna tsakar da hayaniyane suka duro musu Basu shiryaba, Kowa yasha mamaki Dakar suka bada belinsa tare da saka Masa dokoki, Damani ko danaji labari na aza za,ayi Haka domin biri yayi Kama da mutum, dukkanin sabgoginsa na riga nacire hannuna akansu dama bawani muhimmancine daniba agareshi saina Kara janye jikina Haka yarana dama tsakanisu abba Ina kwana abba sannida zuwa Babu shakuwa agaresu baisan ciwon suba ko makaranta har lokacin ba yaron dayasaka nikuma sannan Ina fama da nawa karatun, hakan dayagani Kuma sai ya koma rara gefe neman shiri Yake tukuru sai neman hanyar dazai kyau tatamin Yake nikuma duk abinda zayyi baya burgeni Dan bansaba ba muna tsaka da Haka ne akayi Mana first salary Aiko Yakuma mannemin lallabani yakeyi kamar zai maidani ciki dadin baki kuwa kamar dankama wai badan halinsaba nadinga bashi Rabin kudin kodan dawainiyar gida asamu arage, Nace daga ciki waccece taka indan itace nayafe kabari in mukaje lahira Allah ya futar maka da hakkin Dana tauyeka, Haka yagama nacinsa ko kallo Bai isheniba daga karshe yace yasoke aikin nikuma nace nanfa daya daga ranar nikuma nagama aurensa nace dama gida bakai ka kamaba nice Dan Haka katattara kayanka kayi gaba banayi Allah yahada kowa da rabonsa, kufa daga karshe harsaida manya suka Shiga abin Kuma yazo yataba zumuncinmu Dan kowa bayan Dan uwansa yakebi, Bayan shekara uku komai yawuce harmun daidaita baikuma fasa halinsa ba Rana tsaka muna Hira kamar Wasa yace kenifa aure zankara , Nace aure Kuma ? E Mana wata sauta ga Wawa nasamu , Hhhhh dariya nayi nace wannan ai ta wuce sauta ga Wawa sai dai sauta ga shashasha Dan duk wadda ta aureka taga banu nabayama tsautsayine, Baice komai ba yabar zancen yanunamin kamar dagangan yakeyi bayin zaiban, Uhmummm namiji wato kana dauke dashi yana yakushinka su Al,amarinsu saisu muma Kuma Babu abinda yakamacemu sai mukama kanmu guri daya mu ja yayanmu ajiki kodan su zame Mana katanga , Nidai bansan sanda akayi komaiba saidai ganin Yan uwana danayi sunzo suna tsine Masa karshe gurin bin ba,asi akace wai yau daurin auren Hamza shida wata yarinya wai sautaga wawace yagani Kuma agidanta zasu zauna nagado da,aka barmata, Murmushi nayi nace to aishikenan Wanda yazalunci wani tsakanina dashi Allah zayyimasa sakamako nace auren yayi ba Wanda yasani? Yane bawanda yasani mune dai bamu saniba suwaye sukayimasa jagora zayyi aurene Babu wani nasa kedai kawai kici gaba da hakuri, Bandauki abinda zafiba narungumi yayana nidin nayarda komai ni Allah yadorawa shiyasa banida wani bacinrai Akan sabgata ta cikin gida komai yazomin yi nake kamar nice megidan shikuwa ko oho Yana kallon yayan zasu makaranta ko naira biyar baya iys cirewa yabasu da sunan kudin makaranta Kuma ahaka uba Yake neman Yaya su girma ya ci moriyarsu, Koda yazomin da daddare da zancen cewa nayi Allah yasa albarka yatsare futuna, Bina yayi da kallo yace shikeda abinda zakice? Yome zance daya wuce haka sokake nayi tashin hankali jinina yazo Yana Hawa inbar yayana da masoyana cikin zullumi tobanida tacewa kaje Allah yatsare, Cikin mutuwar jiki yace tokiyi hakuri nasan nayi Miki laifi, yanzu kwana nawa Kika bani ? Nace yawuce na musulunci sai kuma Wanda Zan Kara maka nabaka wata shida sannan nasan kagama cin amarcinnaka, Baki ya bude yace wata shida kuma,? E Mana insun maka kadan daga yau inkasaka jelarka jikinta Dan Allah karka cire har saita haihu nikuma daga sannan Ina jiranka sai inkarbeka, Mayafi naja narufa kotakansa bankara biba harya fuce, Irin abubuwan Dana kunsa suna dayawa bazan iya Gaya mukusuba Kuma nasara nasameta ciki kuwa harda mallakar gidan danake Wanda nace muku zangyara kuke tsammanin nasane bana kowa bane sai nawa domin Allah yayiwa mahaifina rasuwa shine akaraba Mana gado nasamu natara Yan kudadena na hada dasu nasiyi gidan gashi Kuma haryanzu Ina dashina Dan inasamu dashi domin duk nasarorin danake samu sunhada dashi gashi nawayi gari bana nema akarkashin kowa bana zuwa gidan kowa neman taimako Koda kuwa Yan uwa nane sai dai azo guna hakan Kuma Bai hana ace na mallakeshiba Kuma baya damuna balle indaga hankalina, Tokunji *ABINDA KE* *FARUWA* anawa gidan ammafa sai godiya nikuma inaga karshen matakin dazan dauka kenan domin itace mafita gareni duk ta inda najuya sai Inga nice aciki inma wani mataki Zan dauka tofa Ni Zan kwana ciki, *INA BUKATAR COMMENT DINKU NA ROKEKU INHAR KUNASO NACIGABA* 🤝 *DAGA ALKALAMIN* *YAR MUTANAN JINGAU* 🙋 [21/01 à 12:09] +234 703 197 3585: 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😨😨😨😨😨😨 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *_PART 2_* *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU* *ALIN BABA JINGAU* 🙋 *🅿38(L FOR* *LAFT)* 🌈 *KAINUWA WRITERS* ✍🏾 *ASSOCIATION* 🤝 garin sauri har tintibe Yake ga wani uban haki dayake nafurgici tsayawa yayi domin yasamu nutsuwa amma wani uban bugu data kumayi da dutse baisan sanda ya Isa kofar bar hannu yakai zai bude yajita tabal bale megadi da masifa Aiko aguje yajuya Yakoma cikin bed room inda tabarshi dazata futa kayan jikinsa yacire yamaidasu inda suke da sannan yashige bandaki yakulle , Damasifa tashigo wai danme zai aiki megadi alhali yasan zata iya dawowa Koda yaushe ganin baya dakinne tajuya asukwane zata futa motsin ruwa tajiyo abandakin shiya tabbatar Mata dacewa Yana ciki ajiyar zuciya tasaki sannan tajingina da garu sai da ta tabbatar tasami nutsuwa sannan ta bude jakarta wasu kullinan magungunan ne aciki burjik guda daya tadakko sannan ta Diba tazuba atafin hannunta harshenta tasa talasa batare data hadiyeba tace, Alhaji sabo,cikin sauri ya amsa Mata domin haryanzu baigama samun nutsuwaba gashi yamakale a toilet bakuma abinda yakeyi, Takumasa harshenta tasake lasa sannan ta Kuma cewa alhaji sabo,akaro na biyu yasake cewa na,am sweetheart Ina futowa yanzu , Murmushin samun nasara tayi takuma lashewa sannan takuma cewa alhaji sabo, Cikin amincin Allah sai yagagara amsawa domin jiyayi kiran ya isheshi , Kaita dago dasauri ta kalli kofar bandakin tace alhaji sabo ,shiru, alhaji sabo ,shiru Saida tasake maimaitawa har kusan sau buyar amma Bai amsaba, Aiko cikin haushi ta watsar da garin maganin dake hannunta taka jakarta tayi falo ways tadakko ta buga bugun farko aka daga bayanin abinda yafaru takeyiwa Wanda yadau wayar, Kirgi tadafe tace to yanzu malam meye mafita tinda kace akwai matsala nasan bazaka rasa mafutaba, Nanny ce ta futo da khalid daga daki Wanda yaci kukan Kiran ummansa yagaji katse wayar tayibtareda cewa zata Kuma kiransa, Ke Kuma lafita Kika barmin yaro yayi kuka Haka hardasu ajiyar zuciya? Lafiya anti dama rigima yakeyi tinda Kika futa sai yanzunne ma Yake kokarin yo bacci Kuma shine najiyoki kindawo, To munafuka meye amfaninki badan kikula dashi aka dakko kiba toyi gaba kici gaba da rarrashinsa kibashi Bobo yasha kozayyi shiru, Hannu tasa takuma gyara masa Zama a bayanta tajuya dashi cikin daki ihu yasa Yana Miko hannu tare da Kiran ummana zani nikisaukeni ummana zani juyowa tayi takalleta kozatace ta kawoshi amma saita doka Mata harara take munafuka zokiyi waje dashi kirarrasheshi dama Haka kikaso zoki wuce nikibanu guri, Sumi Sumi tadawo baya harabar gidan tanufa tanata zagaye dashi data fakaici Idonta saita wada gurin ameera, Dasaurinta tasa hannu takarbe sai ajiyar zuciya yakeyi rarrashinsa tahauyi domin inda sabo ansaba wata banzar uwace it's badai kaganta dashibav [21/01 à 12:09] +234 703 197 3585: 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😨😨😨😨😨😨 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *_PART 2_* *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU* *ALIN BABA JINGAU* 🙋 *🅿37(K FOR* *KNOWLEDGE)* 🌈 *KAINUWA WRITERS* ✍🏾 *ASSOCIATION* 🤝 GASKIYA BABU BAKIN GODIYA KUKANKU KUNSAN NAGODE MUKU KUNA BANI HADIN KAI YADDA YASAMU NAGODE DAKUKA FAHIMCI INDA NASA GABA NASAN INBAI SHAFEKIBA YASHAFI WATA YAR UWA TAKI KO WATA MAKOCIYA TAKI ,ABINDA KEFARUWA LABARI METABA ZUCIYA KUMA HALINDA MATA SUKE CIKI KENAN KOMUNKI KO MUNSO SAI MUN HADA KAI GURIN TATTAUNAWA KODAN NEMAN MAFUTA TINDA MAZON ALLAH S,A,W YACE KUSOWA YAN UWANKU ABINDA KUKE SOWA KANKU KUNGA KUWA YAN UWA KUKARANTA KUKI TOFA ALBARKACIN BAKINKUMA BAI TASOBA SABIDA KARSHE KINA GANIN ABINDA ZAKICE BAWANI ABUBANE TOFA NI AGURINA WANI ABUNNE MAYBE KALMARKI TAFI TAWA AMFANI ALLAH YASA MUDACE. dukkanin su ajiyar zuciya suka sauke karima dake zuciyarta nanan akusa kuka takuma sawa Dakar suka samu tadena ammafa hawaye bafa yatsaya bane Yana zuba itakanta batada damar tsayardashi , Ramla ce tace to haryanzu Kuna tare da kishiyar? Sosai kuwa hartayi Masa yara uku Amma bansan wainar dasuke toyawaba kawai dai muna haduwa asabga Kuma a inda nake gani dai tana mutuntani Dan kannaganta ita taganni harta kannzo ma mugaisa shikuwa karshen cacarsa wata rana sunyi ancinyeshi Kuma bakudi ajikinsa sukai sukai yabasu kayan jikinsa yaki Aiko dake agurin meshayi suke zaune Haka suka dangwalamar hannu cikin ruwan zafi , Haka yazomin rababe rababe da konannan hannu nace wallahi bazan jinyarsa ba yaje matarsa tayi Nita yayana nake dayaki tafiya natattara Masa kayansa na aika Masa su can gun amaryarsa dayaga bana bashi abinci wuni guda Haka ya wayi garima nahanashi ko ruwan kokone tinda yayi fushi yafuta baidawoba Saida hannun yayi Saba Kuma yasan ba binsa zanba Danni wallahi jinake kamar banida miji nakance inyazo aure inkuma baizoba shiyasani, Kumafa haryanzu shekaruna bawasu yawane dasuba tinda ayanzu nake da talatin da uku kunga kenan bagirma bane dattako yanzu kobaka dashima kodan zaman lafiyarka Dole kadauko ka aza akanka, Zasu karayimata tambayoyi tace kumuyi amfani da lokaci Mana kodan yaranmu nasan yanzu sunacan suna jiranmu Allah yakaimu gobe madora inda muka tsaya kekuma karimatu inhar bazaki karbi abinda Allah yadora Miki da hannu bibiyuba tofa zakiyi ciwon zuciya domin mazannan namu aikinsu yawuce Haka dukda baki gayamana komaiba nasan dai bazai wuce takaicinsuba saiki ahankali domin saisu buga Miki Kai Kuma sice basuyi komaiba, Mikewa sukayi nayi musu rakiya zuwa soro kowa jikinsa a mace , Wato mu kenan awannan lokacin duk wani bangare nabauta maza sukeso sudora Mana Banda dawainiyarsu harda Kuma wadda kayi niyyaryi Dan Allah kafin komai yazama tarihi su basa gani sai suce lallai tazama taka tomesukeso damu Inka zuba musu Ido Babu taimako kuhadu kuwahala Rai yabaci inkuma kayi shima yazama danzani sunemi subunneka daranka uhm rigar Kaya kenan Kota Ina suka, Lallai yakamata muhadu musamowa kanmu mafita kodan Yaya yanmu yanzuma hakan nafaruwa inaga Nanda wasu shekaru Kai Allah yagyara yayi Mana jagora, Kafa daya Kan daya tinani Mai zurfi tare da ayyana abubuwa marasa kyau , Zimbir tayi tamike bed room tashiga akwance ta tarar dashi Ido rife Yana bacci batabi takansa ba ta juyo tadauki doguwar Riga tasaka yane kanta tayi tareda daukar jaka tarataya rigar da ya cire ya rataye ita ta dakko ta zira hannu aljihunsa kudi ta dakko ta kirga ta mayar Masa da sauran cikin jaka ta watsa waje tayo, nanny tayiwa magana domin kularmata da Khalil tare da gidan baki daya sannan ta leka dakin ameera kwance take ta Dora hannunta agoshi kallonta tayi sama da kasa sannan ta daki kofar falon a firgice ta bude idonta akanta tadireshi Dan tadan furgita, Tashi tayi tare da yin tsaki , Tace e lallai Dole kiyimin tsaki barinki nayi, to kikwana dasaninki nakusa maganinki Wanda suka fikima sunyi sunbari bareke dama tambayarki nazoyi inkina iya bani amsa, Batace Mata komaiba Dan takanta takeyi, Tace ancemin kina amai da ciwon ciki Ina fatan dai baciki bane in ma shine tofa ba,a nanba dan munsan komai bakya gaban Miji bare ace nasane inma kinada niyyar cewa nasane tofa kicanja Dan bazaki haifeshiba ato Kinga tafiyata, Karki tafi bakisami amsarkiba aitinda tambaya kikayi Kya Bari inbaki amsa, Taja numfashi alamar tanajin jikinta tace kije kitambayi megidan kice Masa inada ciki kiji wace amsa zaibaki, Tabe baki tayi tace shirman banza waiwa? wai mijina aibashida amsarki nice me amsarki domin kinsan nawane nikadai inkuma kina tinanin tin daren farkonku kike nufi ai saidai in kwantaccene muko bama maraba da shekarau, Batabi tazancentaba tasa Kai tawuce domin tasan Koda Wasa baya Shiga gurinta balle ma yace yayi Mata ciki tayi murmushi yace tsautsayi kenan, Shiko abin duniyane yayi Masa yawa shiyasa Yana ganinta yarufe idonsa Dan yasan karshe takura Masa zatayi da bani bani har tayi shirinta tagama Yana kallonta Haka kudin data ibama Akan idonsane sai da tafuta yatashi yadauko rigar kudin yakirga yaka konawa ta iba juyasu Yake a hannunsa ransa yabaci domin yanzunnan yakarbosu abanki amfani zayyi dasu Babu kudin a hannunsa kasuwar baciniki gashi ko anyi ciniki kudin kamar ana zaresu basa yimasa albarka Kan kace meye sun sulwanta Kuma yarasa meyake damunsa shikansa yasan bashida nutsuwa mafita Yake nema Kuma besan kome Yake neman mafutarba akansa, Sai da ya tabbatar tafuta ne ya tashi ya futo gurin megadi yanufa umarni yabashi Kan Kota dawo karya bude sai yabashi umarni tukun , Yace alhaji kasan fa madam din kartaga na shanyata bazanji da dadiba, Yace kaga jeka duk inda zaka kadawo ka kulle tawaje Dan karta zo tana maka tijara gara intazo bakanan sai ince Nina aikeka, Akwance yatarar da ita sallama yayi mata murmushi dauke a fuskar ta shima da saurinsa ya karasa gurinta tasar da ita yayi tsaye ya rungumeta kamar zai mayar da ita ciki Haka ya matseta, Yace kiyi hakuri Dan Allah bansan meyake damunaba amma zangyara kiyi hakuri, Bakinsa ta toshe Masa da hannunta tace yi shiru ai nidin meyi maka uzirice banida damuwa Koda akwai ma Allah zai mun maganinta tinda Ina Gaya masa, Lalubarta yafara yi taso ta tayashi domin itama tana da muradi amma sai takai zuciyar ta nesa, Jikinta tazare daga gareshi tace kafara wanka tukunna tare da cin abinci dukda bandafaba Amma zansamar maka yanzu insha Allah, Yace wankan dai zanyi kafin nashigo gidannan naciyo a waje bana tare da yunwa, Fridge ta bude ta tsiyayo Masa ruwa Wanda dama danshi ta tanadeshi addu o ine aciki nakarya sihiri haka takeyi Masa Koda yaushe inya samu yashigo sai ta bashi yasha batare da yasani ba , Haka ma ruwan wankansa sai tayi Masa wasu hade hade na karya sihiri sai ta tsiyaye ruwan tazuba a Yar jarka yadda inyazo gurinta takan samu ta zubamasa aciki yadda bazai ganeba, Sunsha Sha,aninsu kamar ba gobe kodan yasan matakin daya daukane na sallamar megadi oho ita kanta Taji dadin ziyarar daya kawo Mata , Yayi murna dasamun cikinnata kamar yagoyata , Taso tayi mar zancan umma amma tana gudun Shiga yanayin dayake intayi mar zancen amma Kuma sai tayi shahada domin inba,a tinatarwar sai abin yayi nisa, Riga take zirawa tare da ce Masa Niko yaya sabo ko kana leka umma kuwa banaji kana min zancenta kotace tana gaisheni balle Nima inbaka nawa sakon? Jimmmmm yadanyi yace bangane ba wanna sako zata bayar bayan gaki gata? Bugun get akeyi kamar za,a balle kofar Aiko a muliyan yafuta iya gigita yashiga yayi duru duru kamar Yakoma dakinsa sai Kuma yanufi get din Yana me balle maballin rigarsa Kai daka ganshi bashida gaskiya , *INA BUKATAR COMMENT DINKU NA ROKEKU INHAR KUNASO NACIGABA* 🤝 *DAGA ALKALAMIN* *YAR MUTANAN JINGAU* 🤦‍♀ [21/01 à 12:09] +234 703 197 3585: 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😨😨😨😨😨😨 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *_PART 2_* *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU* *ALIN BABA JINGAU* 🙋 *🅿39(M FOR* *MATERIAL)* 🌈 *KAINUWA WRITERS* ✍🏾 *ASSOCIATION* 🤝 tin misalin karfe hudu da rabi natashi kokarina dai nayi abinda zanyi kafin gari ya waye gudin karna makara ballentana jiya Daban samu najeba shiyasa nake gudun yau nayi latti, Motsinane yatasheshi daga barci juyi yayi tare da mika, kirana yadingayi kasa kasa kamarme magagi dake nasan dawar garin karshenta Sha,awarsa ce ta motsa shiyasa Yake Mika tare da make murya Wanda da nizance gani Ina bukata karshenta yacemin yagaji, Ban amsaba Saida yaga dagaske bazuwan zanyiba shine yataso dakansa jinayi antokareni nace ashe katashi? Gefen bakinsa yadan cije Bai amsaminba sai kokarin hadani da jikinsa dayake ,nace karka batan lokaci yanzu zakaga garin yawaye, Bai cikaniba sai kamoni dayakumayi nace kaje kayi abinda zakai yanzu zakaji anyi assalatu Nima alwala nayo cikani karka karyamin alwala, Aikinsan Kiran danake miki kikayimin shiru kiban minti biyar kafin ayi assalatu Kinji karimata, Nayi yake nace Kaine me bukatar minti biyar nitawa bukatar sai awanni Dan haka sai mubarwa gobe,najanye jikina zanbar gurin, Yace waike karima haryanzu fushinne nabaki hakuri Kuma anjima zanbaki kudin inzaku tafi kina dagamin hankali kinsan banason fushinki kiyi hakuri kinji tawan, Uhm aiba wani Abu kayimin ba kawai dai bana bukatane nikuma kozanyarda kasan badai awannan yanayinba dama dai kadan gyara jikinkane , Tobani minti biyu ingyara jikinnawa yanzun zandawo kinji karimata sarkin karamci, Shikenan inajiranka ,baki nakebe tareda binsa da kallon haushi ko kunya namiji bashida ita shibaiki Koda yaushe yatake maka hakkinkaba amma fa shi yasan yadda zai shawo kanka, Dadduma nadauka nafuto tsakar gida dama sonake yarabu Dani , kofar hajiya nakwankwasa Dan tafito karta makara sallar asuba inacikin tashintane yafuto daga bandaki yayi daidai da futowarta daga cikin dakinta nace Masa ga ruwan alwalar can nazuba maka Dan haushi ko kallona bayyiba Nima bandamuba nashiga dakin yara natasosu Nan danan ko gidan yakacame da sabgoginmu kowa yayi alwala Yana jiran ayi assalatu Aiko cikin mintoci akayi nacewa yara sutashi muyi salatul figir , da haushi yace barmin su mutafi masallaci komeye sayi acan ban saura reshiba natada sallata nana da hajiya ko dama tini harsunyi raka,a daya, Kamar kullum yadda muka saba shiryawa haka yauma bakuma tasake zaniba Haka nakuma cewa yasiyo Mana kayan shayi datakaici ya futa tare da mita kasa kasa danbanji meyace ba haryayi nisa zuwa soro nabishi dasauri nace ataho Mana da shinkafar tuwo yaushi zamuyi , Dahaushi atare dashi yacemin gwangwani nawa ? Nace Rabin kwano sai fulawa gwangwani goma kaga da Rana sai muyi Danwake ko? Da bacin Rai yace ke yanzu Ina zaku Kai wannan abincin amma dai harna gobe ko Inna siyo? Siririyar dariya nayi ta bacin rai Dan komai cikin karfin Hali nakeyinsa dagasken Raina ya baci yadda banyi zatoba Dan haryanzu ban huceba, Nace a,a duk ayau zamu cinye ko ince yayanka zasu cinye kamanta agabanka nake dafawa Musamman inzanyi tuwo harcewa kake a dada sabida zakaci da safe kaga kuma wannan karshenta ma bazaka Sami nasafenba sabida kaga ai munkara yawa a gidan shiko Dan wake dama Rabin kwano mukeyi to Kuma yanzu hajiya tananan nasan Kuma kobataci gwangwani biyuba takusa, Yace nifa bakirkira nake nemaba kawai kikarba kisiyo niba iya wannan siye siyen nayiba ke kikasan yadda kikeyi, Nace yanzun kaikuma saika koya dama rigarka ce nayi karambanin sata nazata gurin cireta bazan shawuyaba ashe niyarinyace bansan *ABINDA KEFARUWA* ba asauran gidajen dasuka saka irintaba, Juyawa nayi nacigaba da sabgata Kan kace meye wannan munshirya muna Shirin tafiya makaranta kotakansa banbiba Kuma da alama Bai siyoba Dan baicemin gashiba sai kaiwa da kawowa dayakeyi duk inda nasa kafata yasa tasa sabida Yana tayani aiki Kuma nafuskanci kamar yasan wani uzurin danake masa yahada da ganin kimar abinda yakemin Dan ba kowane namiji bane zaimin abinda yakeba ace duk wata kaiwa da kawowa ta gida Yana Shiga ayi dashi wani aikinma yafini rawar jikinyi, Yashiga bandaki muka fuce ko sallama banmai ba hajiyace kawai agurin take tayi Mana Ada lafiya har soro ta rakomu ,gaskiya inajin dadin Zama da tsohuwarnan jinake kamar ita ta haifeni , Bayan Shiga ajujuwan danayi nadawo office jikina agajiye Dan aikin bana malalaci bane aikine najajirtattun mutane ada kannashiga harkar koyarwa nakanji wasu suna cewa koyar koyarwarnan nasamu sai inraka kafin insami wani aikin sai nakan dauka bawani wuyane da aikinba sabida a kullum mutananmu basa darajata balle har Wanda baisantaba yasan kimarta , har kullum ba,a dauki sana,ar koyarwa da muhimmanci ba shiyasa kullum acikin ma,aikata Babu Wanda ba,a daukarsa da daraja irin mlmn makaranta gashi kuma ko ubanka waye akasarnan sai da yazauna karkashinsa yakoya Masa kafin yazama wani abu Saida nashiga nasan ba aikin dayake dawuya irinsa abin bana Wasa bane sai atara maka yara sama da dari da hamsin ace Kai zaka koya musu cikin minti talatin wato inhar harka bataka baceba kawai ka kalleta kalubalen dake tare da itama ya isheka balle shikansa aikin shiyasa yanzu innaji Ana koyar koyar warnan sai inji haushi kamar inhadiye mutum indama Allah yasa kimar sana,ar tamu takuma futowa da gwamnati tayi mata gata Dan yanzu duk hanyarka babukai Babu samun offer sai da yardar gwamnatin shiyasama yanzu akasamu sauki da kiranta koyar koyarwarnan, Malama ramla nasamu aciki itada malama safiya gefe guda Kuma malama nafisa mumu tarane a office din duk suna aji Kuma dukkanin mu matasane gudace dayace kawai basa,armuba itace mlm nafisa Dan ita har jikokine da ita baiwar Allah me kamala akwai daukar girmanta Bata Shiga sabgarmu sai inta Kama duk shakiyancin daza muyi nayaran mata badai tasamana bakiba sai daima tayi kamar Bata gurin , Ramla ce tace karimatu mudora inda muka tsaya jiya kar lokaci yakure Mana Danni dai banida aji kema Kuma nasan haka , Nace dakinbari sauran sundawo domin nasan bani kadai nake cikin yanayin dazan fadaba daga Nan in akwai wata mafuta dazamu samawa kanmu duk saimu tattauna, Ina rufe bakina ko sukayi sallama Dan sauran minti biyu akada break, To gamu meyafaru abamu musha murmushin Yake nayi sannan tiryan tiryan nadinga Basu labarin *ABINDA KE FARUWA* agidana, kamar sannan abin yafaru Haka nadingaji!!! kowa yatausaya min harda masu gutun hawayensu nace yakamata duk wadda tasan tanada wani Abu datasan Yana faruwa agidanta tafito tafada kodan mubawa juna hakuri tareda shawarwari karkiyi tinanin wai Zaki tonawa kanki asiri a,a neman mafuta ake inkina ganin zamuyi Miki dariya tofa a wannan lokacin duk wadda Taji damuwar wata tadara Mata tofa kanta tayiwa Dan itama da akwai *ABINDA KE* *FARUWA* anata gidan, Kafin kowa yayi magana malama nafisace tayi(wato dattijuwar cikinmu) tace kudin yayannan a aljanna kuke dazan Baku wani Dan takaitaccen labari dakun girgiza bakuma ako Ina abin Yake faruwa ba sai acikin gidana tace kullum ta Allah sai mukai karfe biyun dare muna tattaunawa da kishiyata bakuma tare da munkai karshen bacin ranba tace kunganni dai ko sai kuyi tinanin banida matsala agidan danake tace to kashin gindin tinkiya yafini daraja , Kuntaba ganin kishiya naciyar da kishiya Toni agidana nice nake ciyarda it's tare da yayanta batare da Kuma anga mutuncinaba, Amma kutsaya kuji asalin labarin *ABINDA KE* *FARUWA* Ina bukatar addu a daga bakinku me albarka yarona bashida lafiya , *INA BUKATAR COMMENT DINKU NA ROKEKU INHAR KUNASO* *NACIGABA* 🤝 *DAGA ALKALAMIN* *YAR MUTANAN JINGAU* 🙋 [21/01 à 12:09] +234 703 197 3585: 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😨😨😨😨😨😨 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *_PART 2_* *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU* *ALIN BABA JINGAU* 🙋 *🅿40(N FOR* *NEED)* 🌈 *KAINUWA WRITERS✍🏾 ASSOCIATION* 🤝 ta ce, bashine mijina nafarkoba. A kaduna nayi aure, yayana shida da mijina nafarko,Mata uku ,maza uku ,mutuwa yayi yabarni dasu ,nikuma Yar garin Kano ce, Dana Gama iddata sai na tattaro yayana mukadawo gida, bansha wahalaba gurin rainonsu kowanne ya mallaki hankalinsa sannan yabarmana abinda zamuciga ba da juyawa". Bayan wasu shekaru aka matsamin dazancan aure tin inaki sai Dana yarda cikin manema nane nafitarda wani mutumin arziki domin da,alama bashida takura cikin kankanin lokaci aka daura aure ,bantafi dasu gana dayaba Yar auta ta kawai nadauka wato sameera gidan yawane matan kanne da yayye tin anan nafara hankali kowacce shigeda fucenta daban Dana Yar uwarta . Anan nan nake samun labarin rayuwar dayayi da uwar gidansa har suka rabu ya cutar da it's sosai amma andanganta hakan da babun data sameshi sama taka Dan gidanne sashi Kato Amma da kasuwa tacushe sai gashi agidan gado baitsira da komaiba sai filing daya siya acikin kudin gidan daya siyar. Danazo Kuma sai aka Dora inda aka tsaya sai yafuta baicemin ga naira biyar ba wai dasunan asiyi abinda za,ayi amfani dashi cikin gida sai daifa in ya dawo yakanta muzurai wai bansama mar abinda zaici ba". Bana saura ranshi balle har muzo muna haurawa Dan duk rayuwarsa da matarsa ba wadda ban sani ba ,sai dai natashi haikan da neman abinyi Dan Yan kudaden gurina sun tasarwa karewa, dama kudin haya ne ake biya namarayu to Kuma ai banawa ne nikadaiba harda yara atakaice madai rayuwar bazata yuwu a haka ba. Cikin amincin Allah da taimakonsa har gida sai ga kanina da zancan in inason aikin koyarwa nace tan waye zaiki ai ko Ina maraba dariya yayi yace nasani a yanzu bazaki kiba Dane dai keda megidanki kike Raina sana,ar amma yanzu nasan zatayi Masa Rana abayan ransa. Nace kaima dai da Tina baya inda munce aikin koyarwa ba aiki bane ai gashi yanzu da gudu nace maka inaso koshi Wanda yace din bazanba yaraina sana,ar yanzu da zai dawo ya tarar dani a halin Dana ke ciki ai da yayi da na sani duk da dai ban tijara kamar yadda sauran Mata keyiba bayan mutuwar maza jansu". Dana tin tibeshi yaso ya hana sai nace masa tofa auran yakare indai bazanyi aikiba shi bada ciyar Dani ba sai aikin yimin iko, mun buga tashin hankali dashi har nafara aikin bama magana ,sai daga baya Kuma ya kura. Mutum ne shi Dan cin mutunci Bai dauki mace a bakin komaiba ke bama mace ba shi kwata kwata baida mutunci Kota ina yarinya Tama sameera danazo da ita baya raga mata ,baiki yazageki ba tas ko agaban waye gani dai da girmana amma baya mutun tani inya dinga zagina sai kuce dayar cikinsa yake. Dana fuskanci Rashin aikinyi ma nada munsa, sai na saro katin waya nadanka Masa, nasan bashida riba amma dayaso aci gaba da Bai Bari jarin yakarye ba nace yadinga juyawa ko za,a dace. Kudin danake samu sosai sukemin albarka domin larurata ba akai nadorata gaba dayaba ,Kuma yayana sun Kai munzalin da suka fantsama kasuwa da gadonsu Dan neman abin duniya , Suna tallafamin sosai, a haka nasamu cikin kankanin lokaci na aurar daatan su biyu tare da namiji guda daya komai da gadonsu nayi musu hidima Dan bakaramin kudi babansu kedashi ba ". Sanda nawayi gari naganni da kudin aikina makudai a hannu ban nemi shawar kowaba bare a hanani , megidan nasamu mukayi shawara dashi filing daya siya shinawa kudin yafara ginawa sabida zaman gidan damuke ya isheni akwai abubuwa tsakanina da mutan gidan tindaga sanda nafara aiki duk wani shiri dasu da muke ya kau ,shiyasa nakeso mubar gidan. Ba,adau lokaci metsaho ba gini yakusa kammaluwa, ganin angina dakuna a gidan guda uku kowanne kuma da rumfa aiko sai ya famtsama neman aure, Allah sarki sai gashi ya wada neman wata yarinya sa,ar yata ta hudu budurwa ce yaje ya yaudari iyayanta suna ganinsa dattijo ne shi zai iya kular musu da ita ,basusan ko a Ina anasamyn bara gurbi ba tsakanin dattijan da samarin. Yarinya yasamu Yar gata ,ya aura Rana daya muka tare da ita, ni da yamma, ita Kuma aka kawota da daddare, nayi takaici Wanda tin gada sannan nafara danasani ,amma Kuma daga baya sai nakoma tausayawa yarinyar Dan ancuceta Rashin bincike tafada inda nafada ,dannima da anyi binciken da ban wada inda nakeba yanzu. Dakinta dakinne na yargata ba abinda ba,azuba mataba, sai ga megida anata rawar jiki ansami budurwa itama dafarko tazomin da rawar kai Saida taga nidin basa,ar yin ta bace ,daga sanda tayi wata guda agidan ta fara fuskantar matsala tabangaren abinci tare da cin mituncinsa ,nikuwa Ina gefe dama Ni bana jiransa bashi ike ciyar daniba balle yaci mutuncina itako kamar jira Yake tayi magana . Atakaice dai wallahi ingaya muku sai ga yarinyar mace taking abin tausayi dake Kuma akwai rabo sai gata da ciki a yanzu danake baku labari yayanta shida haihuwarta biyar Dan har an biyu tayi Kuma tin daga lokacin da tazama jiki tsakaninta dashi ko ince damu kullum ta Allah dawace rabin kwano in aka tuketa da dare ita kenan sai wani daren Ni dama bacinake ba ko girkinane sai dai indafa inbar gurin , Ayanzu haka rabon daya siya Mata sabulun wanki ko na wanka Babu kaffara sun kai shekara goma sai dai ni inse mata, abinci ko ni nake basu na rana ,wani lokacinma har na Daren, sittura kuwa na mayar dasu kamar yayana yadda uwa take kula da yayanta Haka nake musu naira biyar inzata kashe sai na bata ,dukkanin kayan datazo dasu sun lalace ko tanarma batada ita sai na dauka nabata, inda Allah ma yataimake ta Bata Raina niba Inna sama Inna kasa itada yayanta sunnmayar Dani kamar nice uwarsu , Kaifa kusani hidima nake da gidan sosai kamar yadda me gida Yake hakan Kuma Bai bani daraja ba incin mutuncinsa yatashi ma yafi saukeshi akaina ,dama zancan rayuwar aure babu banida girki itace madai wani time din yake Shiga dakinta . Amma fa nayi Mata Jan kunne na sosai domin gudun daukar ciki ,sai cewa tayi ita gudun matsalar planning din takeyi, nace today kisan mafita , domin Ni bazan tabbata a gidannan ba. Tace "inna" guduwazakiyi kibarni? To aikinsan yadda yarana suke damuwa da halin danake ciki ko ,yanzu haka cigiyar gida suke domin inbar wannan gidan . Sai ga hawaye a idonta sosai, tace ashe asirina Yana neman tonuwa kenan ,Nima karshen zamana gidanne yazo damab zamanki nake tallafin da kike banine ya zaunar Dani agidan". Kai wani na mijin ma dai bashida tinani ,sai gashi da kokarin dawo da matarsa ta fari you niko ko a jikina dama nidai gani nanne ban San matsayina ba aurena ake ko kuwa *INA BUKATAR COMMENT DINKU NA ROKEKU INHAR KUNASO NACIGABA* 🤝 *DAGA ALKALAMIN YAR MUTANAN* *JINGAU* 🙋 [21/01 à 12:09] +234 703 197 3585: 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😨😨😨😨😨😨 🙏 *ABINDA KE* *FARUWA* 🙏 *_PART 2_* *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU* *ALIN TO KADUNA🙋* *🅿41(O FOR* *OCCURRENCE)* 🌈 *KAINUWA WRITERS* ✍🏾 *ASSOCIATION* 🤝 Sadaukarwa ,ga mmn salaf, tare da ke Yar gidan mommy ,wato diyata kenan ,Kai inta kaice muku kawai gareku fans, Musamman Yan group din *ABINDA KE FARUWA NOVEL 1234* . Sanda yadawo da ita, sannan Bala,in yafi nada, domin sun mamaye ko Ina ita da yayanta, duk wani motsinsu gida, dama Ni ban haihu ba balle insa kaina ciki ,ita da me yayan akafi Bala,in ai data kalla ta ganni kullum Ina tafiya aiki, Aiko sai komai Yakuma dagu lewa, domin tadaga hankalinta ,Kuma yabiye mata, lallai sai dai inbar aikin ko itama yasamo mata, bansan meye shirinta ba amma dai sai da ta shirya tadawo , duk Bala,insa Bai Isa yayi Mata ba, sai dai yayi mana nikuwa inyanayi sai inshige daki inbarshi. Bantashi wayar gariba saiga ciki agidanmu, yo ciki Mana bayan shawarar da nagama Bata tayi planning taki amincewa sai dai tacemin tadauki matakin gujewa shimfidarsa ,kawai dai dariya nayi Dan dai Kar na matsane da zancen, kunsan ance duk dadinka da kishiya, kartaga ko cutarta zanyi. Tace inna Kinga tsautsayi ,wallahi rabon da inyarda ya kusanceni nafi shekara biyu, ammma Kinga tsautsayi sau daya ya lallbani yayi amma Kinga wai ciki". Dariyar gefen baki nayi na ce Allah yasawake ya Kuma raba lafiya, Ta daya bangaren kuwa, a hankali nake jidon Kaya na ana futa da su, Dan ansami gidan ciniki ne kawai dabe fada ba, Yanzu kunga danake baku labari, jiya nahada dukkanin mayafaina da hijabai da sauran kayayyakina an Dora adaidaita sahu, todai zato zunubi bazan furta ba narasa Wanda ya sun gumemin daurin hijaban ,da wannan na tsira, ta nuna na jikinta to kunji halin da muke ciki nida kishiya ta, nasan inhar nabar gidannan tofa kashinta ya bushe batada mataimaki sai Allah. Dukkanin su ajiyar zuciya suka saki ,sukace tofahhhhh ,maza,maza, maza, wai Ina kukeso kukai mune, lallai suna so sudora Mana hauka, Dan wata macen ita da mahaukaciya ban ban cin kalilanne. Hakane inji karima , ta ce kumafa alamu suna nuna sakacin inda yafuto ,inhar zamu hada karfi da karfe, zamu iya samun mafita ,a ce tsakanin Mata da miji, yabar Mata wahalar da ta ke kansa cikin kaso dari yadau ashirin ya bar Mata Saba,in ,inhar mukayi futo nafito da matsalar, zamu iya samu rangwame koda 50/50 ne. Mlm Ramla ce ta harareta tace ,ke kike wannan ,sudau wahalar su dai gaba daya, inkuma bahaka ba kowa yasannayi ehe. Mlm nafisa ce tayi murmushi ,ta ce ai anbar gini tin ran tubani inda za,a samu dai ace 80/20, mazan Sudau kaso mafi yawa, na wahal halun dake faruwa cikin gida, sai macen tadau ashirin, din tinda sun Riga sun sarayar da mutuncinsu, Ta ce Kuma fa abinda basa ganewa ,ban banci ne me yawa tsakaninsu da mazan dasu suke wahalar iyalansu, kimar ma ba daya ba ,Kai yanzu ka isa kasa doka acikin gidanka abi, aima karya ne, me kakemin, bare inbika ,bakada cikakkiyar kima ta miji, kazubar da darajarka ,mace tahau tayi burgima akai Kota ina, in a bangaren sex ne kabari basir ya rara keka bawani taimako da kake bawa kanka Wanda ko manzon Allah s,a,w ma yace kudinga sabun tawa ,a ka,ida a musulunci ma ba ,a zamanan ceba anso duk wata kanayin wankin mara kodan kankaro kimarka ga iyalanka, Wannan gun da kake rainawa, shine darajarka ga matarka ,kana lura mana yau da gobe ,Randa kayi awa daya kana sex da ita,da Randa kayi minti talatin, akwai ban banci gurin kulawar dazaka samu gareta, Sannan ta bangaren wahalar da Allah ya dora maka, kana ganin wai Kai me wayo, sai ka boye naka aci nata, tofa dama sai yarda kagani ,Dan Kaine me karbar umarni, ita Kuma me bayarwa, Dan Haka ,dayawa sun mayar da kansu Mata, azahiri suke maza ,amma acikin gidajensu matane ,matanma Mara mommora. Dan haka yakamata, wannan yazama sadaukarwa, ga Yan uwa mata, mutashi munemo halin da kowacce take ciki ,inbamu taimaka da abin hannunmu, ba sai mutaimaka da neman mafuta ,tinda kowa acikin bukata take. Mlm safiya ce ta ce, Lallai Kam dole muzaga kodan sanin *ABINDA KE* *FARUWA* asauran gidaje, maybe Tamu zuciyar tayi sanyi . Dariya sukayi Mata, suka ce tamu dai tayi sanyi, aike daganinki bakida matsala sai dai kiji Tamu , Haka dai kuka ce, amma ana rasa Dan Adam da matsala ne, kubari Allah ya nuna Mana gobe zakujinima *ABINDA KE* *FARUWA* anawa gidan, duk daya abin Yake sai dai banbanci, a bar ganina cikin daula ana ajiye min komai a store, ga motocin hawa komai nabukata akwai to Nima akwai *ABINDA KE* *FARUWA* agare ni. Sukace Allah yakai mu ,hakan Kuma yayi dai dai da kada kararrawar Shiga aji, ankoma break kenan. Kai lamarin duniyar nan, wai abinda ake tinanin anwuce gurin, yau shine yayi waiwaye ,sabida kaddarar suruka ,umma ce ta ta shi yau ko kwallon shinkafa Babu a dakinta,dama mardiyya ce ke kawo Mata ,tinda baba me gadi yadena zuwa bakuma tasan meya hanashi zuwa ba"! tin safe take juyi, ga yunwa gashi ko kwandala Bata da ita balle ta siyo abinda zata ci , Zaune take hannu rike da Kai, tinani ma ya gudu, Rai ne kawai Ya ke suya ,mafita tare da dauki shi ta ke nema. Tashi tayi ta fito daga gidan, makwab tansu ta Shiga tare da sallama, Wata dattijuwa ce a zaune tana lazimi, da fara,arta ta tare ta ,gaisawa sukayi sannan ta debo Mata ruwan sha,Hira sukeyi ita Kuma tana cigaba da Jan car binta. Dama in taji irin wannan yanayin takan fada gidan sugaisa domin debe kewar juna ,baba iya kenan akwai kirki danta ne yazo ya Gina Mata katon gida, tare da zuba Mata masu yimata hidima, kullum Yana hanya gurin kula da mahaifiyarsa, tare da goyan bayan matarsa, Dan komai tagani koya siyo musu takance Ina na baba Bata yarda yayi siyayya barka tai ba tare da ya siyowa mahaifiyarsa ba, Hira suke yi, amma dai hankalinta ta rabashi biyu ,Bata fahimtar komai ,har sai da baba iya tayi Mata magana. Tace wai me Yake damunkine? Koda yaushe nakan ganki cikin irin wannan yanayin ,gudun yin shishshigi ga Al,amuranki shiyasa ban tambayeki ba ,amma in Zan iya ji ki sanar Dani *ABINDA KE FARUWA* ko Zan taimaka miki Koda da shawara ne. Hannu tasa ta toshe bakinta domin wani irin kukane yataho mata, Wanda inhar Bata tare Shiba kowa ma zai iya jinta ,kukane na bakin cikin *ABINDA KE* *FARUWA* ga danta, gareta, tinda duk abinda yasamu danka ai ya samuka. *INA BUKATAR COMMENT DINKU NA ROKEKU INHAR KUNASO NACIGABA* 🤝 *DAGA ALKALAMIN* *YAR MUTANAN JINGAU* 🙋 [21/01 à 12:09] +234 703 197 3585: 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😳😳😳😳😳😳 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *_PART 2_* *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU ALIN BABA JINGAU* 🙋. *🅿42(P FOR* *PROBABLY)* 🌈 *KAINUWA WRITERS✍🏾 ASSOCIATION* 🤝 Sadiya Yar mulki, ansamu duniya, duniya tasota ,Jin Dadi wadata duk tasamesu, rainon ciki ake cikin Jin dadi tare da bukatuwa zuwa ga a haihun, domin taje tayo hoton cikin amfada mata tagwaye ne ,gashi kuma computer din doctor din ta nuna Maza ne a kwance acikin ,murna takeyi kamar wadda Bata taba haihuwa ba. Itako baiwar Allah ameera, yanzune take cikin takura tunda sadiya ta kyalla ido taganta da ciki ,akaci damben Bala,i ,Akan ta yadda akayi akayo cikin Bata Sani ba ." Ya kidime yarasa yadda zayyi mata bayani ,daga baya ma gudun karta zargeshi ,sai yace cikin banasa bane,shi bama ya shiga dakinta. Allah sarki sanda sadiya ta bita har uwar daka ta janyo ta, tayi tsammanin baza su Kara barinta ta kwana a gidan ba ,domin ko kunyar idonta Bai ji ba yadinga surfa masifar a Ina tasamo cikin , Rasa me Zama ta ce Masa tayi ,sai binsa da kallon mamaki take ,ta ce yanzu "Yaya sabo " nizaka tambaya Ina nasamo ciki, ai sai dai a tambaye ni dawana lokaci kayiminshi. Gyara tsayuwarta tayi ,sannan ta Kai kallonta ga sadiya wadda ta rike kugu tana kadashi, ta ce ke kuma nadawo kanki Yar kora ,bar ganin nakyaleki Inna futo Miki a inda kika futomin tofa fighting dinnamu bazai Mana Dadi ba nida ke ,karki bari kizama a hannuna ,ciki kuma bana wani bane cikin sane in baki barshi ya zo ya kwana dani ba to Baki isa kuma ace inzai shigo bakyanan ko in kinyi bacci sai ya nemi izninki ba ,Dan haka kifuta daga idona inrufe, In kina takama da asiri tofa ni da ayar Allah nake takam.....keeeeeee ,takwatsa mata tsawa ,kana kallonta tana zagina, nifa wallahi agidannan sai ka nunawa yarinyar nan iya karta ,tasan akwai ban ban ci a tsakaninmu , kuma kinyi ta yanke kinyi ta gille tunda har kika ballamin shirina kike Shirin shigomin da makami cikin gida ,to Kya haifeshi nagani, tayi kwafa tare da kallon, "alhaji sabo" ta ce ni kayiwa haka ko munafunci Kiri kiri naga kayimin alkawarin rashin sake kusan tarta, kodan kanaso ka nuna min Kai din mujin mace biyu ne , To kutaka a hankali ba,a shiga gonata afuto lafiya ,badai kunyi cikiba,he he he ciki ciwon shekara sai dai Kiga Ana haihuwa ,badai kiyi ta ba Kai kuma Dani kake zancen! Kigani akanki haihuwa kamar nayi nagama da alfarmar annabi ,muguwa Yar mugwaye, Ai ko a fusace ta yo kanta, kaucewa tayi tare da tafa hannu ,ni in kuma hada Kashi da kishiya no badai niba ,wancan dattin ma da kika shafamin sai da nayita istigfari. Tsabar bakin ciki hannu ta dora aka ,ta zindima ihu, wayyo nashigesu ,in Baka saki yarinyar nan ba yau sai na kasheta a gidannan. Shi ya rasa mema zai ce bai Saba da tashin hankali ba,hannun sadiyar ya kamo ta fuzge hannun ta, yayi kokarin ya lallasheta amma taki bashi hadin kai. yace kiyi hakuri me kikeso in miki kiyi hakuri kidena kuka, bana son kina Bata ranki, Ameera ta nuna, wadda lokaci daya yaji ta ma futa daga ransa ,duk ita ta hada masa wannan tashin hankalin , data rufa Masa asiri ai da duk haka Bata faru ba. Ya ce me kikeso kigaya min ,so nake kasake ta. Cikin dauriya da jarumta ya Kai idonsa gareta, soyake ya furta kalmar sakin amma ya kasa . Ta ce na ce kasa keta,ko kuma wallahi yau in kasheta a gidannan. Kalar tausayi Wanda Inka kalle shi dole katausaya masa,ya ce ameera na na na na ssssss, Ba abinda bangani ba na rawar kai ,jiyake kamar yadau sabuwar yarinya , itako da karfinta tashigo gidan,kwananta uku da tarewa aka kawo mata yarta ,yarinyar ba laifi kyakykyawa ce, kuma Ina kallonta nasan yarsa ce kamar yayi kaki, Baba da jika sai rawar kai ,kamar wadda aka samu ta halak , Da uwar da Yar alamu sun nuna ba dadinsu zanji ba,domin ba,a nuna musu kimar da nake da itaba, dukkanin kulawarsa tana kansu ,ko kwana ma banida kimar da za,a bani cikakke, Yau din girki nane, dambun shinkafa nake ta kokarin yi ,domin nasan Yana sonsa ,a kokarina na kayata girkin nawa, nasami yaro yazo siyan Mai, na bashi yasiyo min kifi na Dari uku zansa aciki, Sanda ya kawomin Ina cikin daki nace ya ajiyemin a kitchen ganinan futowa, Kai lamarin duniya futuna bata karewa ,baba tana gurin ita da amarya ,suna kallo asiya (shegiyar da akazo da ita) tasa hannu ta dauki kifin da,aka siyomin ta Fara ci ,bawanda yayi mata magana. Dasauri nakarbe kifin ,na yi dariya nace wato har kingano shi ko ,to tsaya dai in gutsiran miki ,acikin abinci za,asa. Ai ko dake yarinyar da kuruciya sai tasa kuka ita sai dai inbata duka,Niko bazan bayarba, domin ko da kudin ubanta nasiya bazan Bata duba balle nice nayi ta,ayi nasiya da kudina ,Dan a cikin abinci za,asa. Wayyo Ina wuta su sakani, balle baba datake nuna goyon bayanta ga amarya, Kiri kiri suka hadu suka zageni tass,tare da karbe kifin ta bata, Niko Jin haushin da nayi, yasa na sauke girkin gaba daya ,nace kowa yaci nagani ko kuma abiya ni kudin kifina. Kudin kifin ubanki ko kinzo da kwandala gidannan daga gidan ubanki, kudin ubanta dai ,ki bari da lala tattun dabi,unki in ba haka ba inci kaniyarki, Aiko na murguda Baki nace inci mana sai me ,ni dama bana Mara ba da Zama daku kodon gudun sakayyar iya Yan yara akannawa yayan; Yau naga munafukar amarya tana gefe tana tinzira baba , Uhm baba wannan yarinyar ta Raina ki ,kuma har kika iya Zama da ita, To ya zanyi ,shegen naci ne dashi nayi nayi yarabu da ita yaki, Tace to kuwa kina dab da kamuwa da ciwon zuciya. *INA BUKATAR COMMENT DINKU INHAR KUNA SO INCI GABA NA ROKEKU* 🤝 *DAGA ALKALAMIN YAR MUTANAN JINGAU* 🙋 [21/01 à 12:09] +234 703 197 3585: 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😳😳😳😳😳😳 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *_PART 2_* *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU ALIN BABA JINGAU* 🙋. 🅿 *43(Q FOR QUERY)* 🌈 *KAINUWA WRITERS✍🏾 ASSOCIATION* 🤝 Ta ce wato baba iya rayuwa abar tsoro ce, in kana cikin duniya babu abinda bazaka ganiba. Haka ne, haka lamarin ubangiji yake , amma fa kinasani komai kika gani daga Allah me kyaune, akasinsa kuma daga shaidanne, Allah ya tsare mu. Hakane nasan haka sai dai tinatarwa, abubuwane sukayiwa kaina yawa,narasa mafuta sabida karancin masu tallafa min ,ta ce Inna ce Miki Ina da Dan daya zarta naki a Dan a kudi Zaki yarda? E to kadan daga ikon Allah,sai dai zansha mamaki, Baki ta kebe gefe ta ce ,to kisaurare ni kiji *ABINDA KE FARUWA*. Sanda tagama Jin labarin ,tashiga tashin hankali, ta ce ki kwantar da hankalinki insha Allah bazaki tabe ba ,zan taimaka miki ,domin ni tawa surukar Yar arzikice, bani da farga ba da ita kinsan ba,a taru anzama daya ba ,ita kuma sadiya zata gani akwaryarta, yanzu akwai wani kanina malami ne zanyi magana dashi kome akwai zakiji. Aiko nagode, Allah yasa inji alheri domin nariga nasare da lamarin. Bawa baya fudda rai daga rahmar Allah,yanzu Abu na farko dazaki fara ,ki tattaro kayanki, tinda kince kudin hayarki yakusa karewa ,kafin suzo karbar wani kimayar musu da mulki gidan kidawo nan da zama ma debewa juna kewa . Aiko wannan kalma tafarantawa umma rai, Yi tayi kamar ta rungumeta Dan murna, ta ce Allah yayi wa bayanki albarka, alherin dake cikin duniyar nan Allah yasaukar muku keda zuriyarki baki daya, nagode,nagode sai ga hawaye sharrrrr sun zubo ,ita kanta baba iya sai da tashare hawaye. Hajiya na kallon komai kuma tana dab da magantuwa, domin abin Yana bata mamaki, gani take kamar karimatu ce keciyar da gidan, amma ta kudire aranta zata tattauna da ita taji meke akwai. Bayan abubuwane dasukayi ta faruwa naban haushi tare da takaici, tayi iya kokarinta domin abubuwa su sassaita,to badai za,ace komai ba domin dai jiya tana nan kamar yau,tin Ina kulawa ma har nadena ,sai dai matakan tsaro dana fara danawa. Yau asabar din karshen wata ana senatation ,babu hutu nida shi,aibu muke ta kaiwa Muna kawowa, dukkanin wani datti daya kwana ya tashi agidan munyo waje dashi, TARIN wanki na futo dasu akalla suci sabulu da omo na dari biyar. umma ce ta kalli kayan wankin, bayan sannun data gamayi mana tace da shi,aibu kozaka siyo sabulu sai in rage maku wankin, Na ce haba hajiya zamu wanke da kanmu ai mun kusa gamawa. Ya ce yanzu ma zanfara wankesu ke jeki karasa share sharen, ni sai in wankesu. To na ce masa na dauki tsintsiya zan shiga daki, ya ce dakko min sabulu da omo ki hado da robar wanki. Murmushi nayi na ce ai sai dai ko abawa yara su siyo banidashi ya kare. Sai cewa ya yi ,kaii gaskiya sai dai a hakura yanzu bani da kudin da za,a siyi sabulu, Na ce to dai in ba,ayi wannan tarin wankin yanzu ba wasu ne zasu taru,gara kabayar asiyo muyi su yanzu. Ya ce to ke kinsan babu sabulun kika lodo wannan wankin kika to waja dasu,akwashe amayar dasu ayi wani lokacin. Tsabar haushin danaji namanta da hajiya agun, na ce ,Aiko wallahi inzasu shekara ba wanki bazan siya ba ,kaga fa nama daina siyan sabulun wanki a gidannan, baka dubawa tsakanin sabulun wanka da na wanki na nawa nake siya,amma duk sanda zance kasiyo banidashi sai kaki aiba akaina take ba ,na cillar da tsintsiyar nashige na bashshi anan tsaye. Dana rasa abinyi saboda takaici sai na hau gyaran wardrobe. Kai Kai kai,ikon Allah baya karewa ,tare da abin mamaki, lallai rashin kunyar da namiji yawa gareta,kutsaya kuji wani abin mamaki ko ince rainin wayo. Akwai kayan danafi shekara ma bandaga suba balle insa,yafuskanci hakanne kome oho shiyasa ni,Ina dagasu zangyara musu zama ,sai ga abin mamaki,kidine burjik yan dari biyu, dari biyar ,dubu dubu ,wallahi bansan adadin suba ,nidai nasan bana ajiyarsu ,balle ince nawane,tashi nayi na leka tsakar gida ,hangoshi nayi da hajiya suna magana,komawa nayi baya tare da mayar dasu inda nagansu nacigaba da aikina,sai kiyasi nake araina,to me mutumin yake nufi yarasa ma inda zayyi ajiyarsa sai a kayana,to bara dai zanbi ba,asi,haka nagama aikina har namike zanfuta wata zuciyar tacemin ga kudin sabulu nasamu ,nakoma nazaro dari biyar nafuta, ba,alamar bacin rai atare dani,saddiku dake gefe yana wasa nayi kira ,nace jeka ka siyomin sabulu da omo,ko kallonsa banyi ba nacigaba da sabgata. Gefe daya kuma baba sai fada take mar amma ba fahimtar abinda take cewa nakeyiba. Ba kunya yasa hannu mukayi wankin dashi kuma yadebo kayansa muka hadu muka wanke tass. Haka na kyaleshi yana abinda yakeso, inya bani kudin in sun isa shikenan, inkuma basu isaba inbude ma,ajiyarsa in diba mucika aci abinci, Niko nawa kudin ai har sun fara zuwa inda nakeso suje domin duk runtsi yanzu duk wata nakansan abinda zan rage domin nima in ajiye,iya matsi na matse,amma fa Ina fuskantar abubuwa kala kala gurinsa. Dana gaji daganin kudin ,nake tambayarsa kudin waye cikin kayana, uhm uhm namiji sai yafara mita to meye a ciki Dan nayi ajiya akayanki shine me,to kudin rigima be nashiga tsakani ,wasune suke rigima akan kudin fili shine nashiga tsakani akebani kullum dari biyar Ina ajiyewa, Dafarko har cikina yadan kada,sai kuma nafuskanci kamar zancan narashin gaskiya ne sai na maze na nuna Masa nayarda ,ammafa gaskiya nasan tabasu bansan banaka bane. Wayyo Allah Ina wuta yasakani, ta inda yake shiga batanan yake futaba Kai naga tijara har Saida takaishi ga cewa intafi gidanmu. Aiko bansan na iya Bala,i ba sai ayau, Tsalle nayi na dire na ce wallahi sai dai Kai katafi gidanku, danni basaki bakuma yaji nariga na auru ehe, yo Kai kana tinanin wannan gidan nakane ,to kabude kunnanka da kyau duk Randa kayi kuskuren sakina wallahi ko soro bakada rabo anan daga sai hajiya sai yayana,inzaka gyara kagyara inkuma kaki abinci a gidannan sai ya gagareka ci , yo ma kasan abinda akecewa inda darinka ka daro inkuma Babu ka dara, to nice nan ,inzaka iya ciyar damu to inkuma bazaka iyaba kamar sauran magidanci ba to ni kaje nasake ka. Zai kuma magana yaji maganar hajiya atsakar gida. Sorry nku fans banida caji wannan ma dannace zaku jini ne kuyi manage. *INA BUKATAR COMMENT DINKU INHAR KUNA SO INCI GABA NA ROKEKU* 🤝 *DAGA ALKALAMIN YAR MUTANAN JINGAU🙋* [21/01 à 12:09] +234 703 197 3585: 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😳😳😳😳😳😳 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *_PART 2_* *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU ALIN BABA JINGAU* 🙋. *🅿45(S FOR* *SCHEDULE)* 🌈 *KAINUWA WRITERS✍🏾 ASSOCIATION* 🤝 Cikin rashin kuzari nakarasa shiryawa, sannan na tattara kan yayana muka fito, inacikin kulle kofa ne sai ga su khalil aguje, dama kince inzaki kuma zuwa unguwa Zaki damu, shikenan sai mu biki . Shafa kan usaini nayi Wanda ya damare hannunsa a kirji Yana kallona, nace kuyi hakuri sai wani lokacin sai inje daku. Hassan ne yace nidai zan biki ,uhm kuyi hakuri yanzu nasan ummanku baza ta bari kubini ba , nanny ce dauke da goyo a bayanta ta karaso ,ta ce nima Dan Allah anti zan biki nagaji da zaman gidan. Uhm Kuna dai so kujazamin magana ne amma kunsan ba za,a bari kubini ba ,kubani hanya na wuce Kuna batan lokaci, amma kugayamin mezan taho muku dashi '. "Alhaji sabo" ne ya taho gurinmu ,tin daga nesa nafuskanci dukkanin nutsuwarsa ya tare ta a kaina,har sai da nadauke kaina gefe,domin yara ma naga sun fara yima na kallon kallo. Yace sai Ina kenan? Ba tare da na bashi amsa ba naja yara domin mubar gurin,ya ce au tare zaku tafi, waigo wa nayi na kalli yaran da duk sun biyo bayana ,na ce cikin fada ku koma na ce Kar ku jaza min masifa yanzu yanzu ba ita na fito yiba. Ya ce kitafi dasu mana ,afusace na kuma juyowa ,na ce e Mana kace in tafi dasu mana kodan ka tsokano min jarabar duniya ku hadu kuci mutuncin. Wace ce jarabar duniyar,zakiyimin rashin kunyarne futsarau da har yau baki risina ba,kodan banyi maganinki ba,kukuma kushige mu je ciki kan incicci....uhm haka ki ka ce ko Tom shikenan,ya ran na kalla na ce Khalil kuzo muje zani daku muje kunji Yan albarka. Tsalle suka kamayi gaba dayansu suna murna ,shikansa baban nasu tayasu yakeyi, dubu uku yadakko ya bamu da sunan mu shiga mota. Aiko ta dire ta ce bazan tafar mata da ya ra ba ,Dan batasan Ina zan Kai mata su ba,shine ya kalle ni tare da lumshemin ido daya , ya ce. Wai ameera Ina zakuje ne nima ban San inda zaku jeba; Na ce da ai baka taba tambaya ta Ina nake zuwa ba, bare yau kafi uwa ta sa ka tambaye ni ,Dan haka ki shige mutafi ,hannun nanny nakama muka fuce . In kika tafi da nanny dinnan ta futa kenan Dan ba gidan uban ta bane, Yo ko takanta ma nabi tini mun dau hanya,kowa yana cikin farin ciki domin wannan ita ce ranar farko dana fara zuwa unguwa dasu, nanny ce taja gudaya taki tafiya,ta ce anti komawa zanyi nasan Inna biki korata zatayi daga gidan ni kuma aikin shine taimakona kiyi hakuri kitafi. Ke kyaleta ki shige mutafi inma ta koreki Niki dawo gurina, kicigaba da aikin ba inda Zaki kinji rabu da ita maganinta zanyi. Sanda mukayi sallama muka shiga gidan su biyu ne a zaune ,sai hira suke cikin kwanciyar hankali Kai kace ba wata damuwa a tare da umma,ni gani ma nayi kamar kuruciyarta ta dada futowa ga wata kiba da tayi ta kwanciyar hankali. Lale marhabun da mijin Daba cefane ,a,a kuce yau Baku kadai bane da Baki kike tafe ,to ku karaso,zubewa sukayi dukansu suna gaishesu, baba iya ce ta ce wasu mazan nasamu kenan,bance komai ba sai gaishesu nima danayi. Bayan gama yin barkwancin da yaran da sukayi umma take tambayata yaran waye? Bance komai ba sai sun kuyar da kaina da nayi , baba iya ce ta maimaita tambayar,ido nane ya kawo ruwa ,na ce yayan Yaya sabo ne. Da azama ta dago kanta ta watsa idonta akansu, daya bayan daya take binsu da kallo,na ce Khalil tashi kaida su Hassan kukarasa gun umma ku Kara gaisheta ,sunan ta umma kakarku ce ita ce babar daddy dinku ,tashi kuje kuzauna kusa da ita, Hannu ta miko musu dukkanin su suka wada jikinta, rungumesu tayi ido na me zubar da hawaye,shafa kansu takeyi batare da tayi magana ba, baba iya ma hawayen takeyi , sannan ta ce na gaya miki komai yayi farko zayyi karshe ,yanzu mun hau mataki na farko kenan , sannu kan hankali za a kai inda muke son zuwa. Umma ce ta nuna nanny ta ce ita kuma wannan fa? Ita dinma acikin gidan take, ita ce take kula da su khalil,tare da Taya sadiya hidimar gida,nace sakko dashi Shima wannan na sadiyar ne sunansa bashir. Allah sarki sannu yarinya. Na ce ita ce wadda ta taimake ni a shekarun baya, sanda sadiya ta karbo maganin da zata zubamin acikin abinci, ita ta dakko min sannan na bata maganin basir ta mayar a madadin wancan, Dan wani lokacin ma in taga ta zuba magani a abincin yaya takanyi dabarar da bazaici ba ,misali ko tafaki ido ta Kara gishiri a ciki ko maggi yadda bazai ciyu ba dai, a takaice dai tana taimakamin. Baba iya ta ce ikon Allah , Allah yasaka Miki da mafificin alheri, yanzunma zuwan da akayi dake yayimin dai dai ,domin a kwai wani taimako dazakiyi mana acikin dakin alhaji sabon,nayi murna da zuwanki. Na ce to Allah yasa ya yiwu domin da Kar zata sake Kar barta domin yanzun ma ba ta Dadi muka fito ba. Shikenan dai koma meye dai Allah zai taimaka. Haka muka wuni cikin farin ciki , musamman ma umma data wuni tare da jikokinta,nidai rabon dana ganta cikin walwala haka nama manta. Sanda zamu tafi dakyar tasake su muka tafi, harda kukanta, haka ma Hassan yasa kuka sai na barshi gurin kaka, yo ba sai usaini ma yasa kukaba ,ta ce kibar min su Kya dawo ki dauke su,na ce umma kinsan ko da kwarban da na futo dasu ,yanzu haka nasan tana can tayimin tanadin da bansan karshensa ba,to shikenan ta share hawaye tare da shafar kan Khalil dake gefenta , ta ce me gidana na gode muku kunji Allah yayi muku albarka, kuce Ina gaida babanku kunji , Kai ya daga ya ce sunanki kaka ko, murmushi ta yi ,ta ce haka ne amma kuce ummansa tana gaisheshi ,kuma na yafe Masa duk abinda yayimin albarkacin zuwan da kukayi kuka ganni. Haka muka tafi badon rai Yaso ba nikaina haka nadinga ji kamar kar mu tafi. Sanda muka dawo bata gidan sai kofofinne a kulle dukkanin mu falo na muka yada zango. Nanny ce ta ce inama da mukulli inje inyi abinda baba iya tasa ni kinga Koda ta dawo ma ta ce inbar Mata gida an dai yi aikin . Na ce ,aiko amma bara na duba ko za,a samu acikin wadansu mukulla ye da yaya sabo ya taba barinsu a nan. Bata nayi na ce Yi sauri kije ki gwada ko za,a dace,ni kuma zan dauke hankalin yaran Kar sufito ammafa kiyi da jiki ,Kar ta dawo ta tarar kin bude Mata daki,ki nutsu ki duba ko za,a dace. Karba tayi tana gyada kanta tare da yin waje,ita kuma ameerar ta Kira wo yaran domin dauke hankalinsu ga futa ,bare suga me zai faru. Yau tashi nayi bana jin dadin jikina ,ga wani kunci danakeji araina,aikine dani sosai, amma na kasa tashi na futa bare innemawa mutan gidan abinda zasu ci,nasan yau akwai tashin hankali ballanta na matar so tana laulayi, ankafa min dokar gama abinci da wuri domin Wai Bata iya Zama da yunwa, ga asiya ma ankusa tasowa daga school, kuma nasan muddin ta dawo Babu abinci sai na fuskanci bacin rai, gashi kuma ni kaina yanzun nayi yaushi sosai dukkanin wani hope dina ya gudu ,ni ba da ba jika agu amma dukkanin bacin rai ya hakke min. Jina yi raina ya kuma baci da na tina irin bautar da nake musu amma banida kima a idonsu,tin Ina kokarin ramawa ma insunyi min har na dena,yanzu Banda uban rashin mutuncin da take Mata Bata gani sai nawa ,hadiza Bata ganin mutuncin ta ko kadan shikansa habibun ba mutun tashi takeyi ba bare ni Dan har gara ma ni tinda Muna can carewa da ita. Kira nake jiyo wa Sama sama, Dakar nadaga kaina domin kokarin Mike wa. Hadiza ce rike da labule ta rike kwankwaso baba kuma sai ruwan masifa take akanme zan shiga daki inkwanta ,sai kace nima cikin ne dani to kifuto ki nema Mana abinda zamu ci ,ke ba haihuwa ba sai iko na masu yaya . Kai na dago nakai idona gareta ,na ce wallahi banajin Dadi ne bazan iya yin komai ba ,na kalli hadiza na ce kozaki tai maka ki dora bazan iya yin komai ba, E ai dake ni din baiwar ki ce inzaki Dora ki bamu muci to in kuma bazaki dafa ba mujira me gidan shi sai ya dafa muci. Aima dole ta futo meye amfaninta inbanda taci ta kwanta,ko kinga ta taba ko Bari ne agidannan, shekarar ta goma sha uku amma ko batan wata ,to inbata dafa munci ba mezatayi,ke ko yanzu yayanki nawa, nace yayanki nawa zuwanki gidannan . Yo baba Kya hadani da juya nida tin awaje akai gwaji akasan lafiya ta....to burgewa kikayi ,ko burgewa ce gwajin da akayi ,ajiye shegiyar da kukayi ,kuka kafa mummunan tarihi ,da dai ace sai nayi shege kafin na haihu gara ace ban haihunba gaba daya,meza ayi da Dan kafin fatiha ,Dan Jan magana ,na nunata da yatsa ,na ce kibar baban tayimin ita kadai,itama takusa ta Bari,takusa denawa,domin duk Randa Allah ya yankemin zamana daku bazata sake ba,nakyaleta domin fur furar dake kanta, amma da ko kallon banza aka ce tayimin bazata yiba. Mayafi na dake kan kofa najanyo nayi waje, inajinsu tana ta masifa ita kuma khadija sai zugata takeyi. Ba gidanmu nayi ba domin konaje ma bazan Sami yadda nake so ba, shiyasa ma nadena zuwa duk abinda za,ayimin,wani layi nabi domin indan zaga kozan Sami yar sa ,ida anan naga an taso Yan makaranta ,rabe musu nayi domin wuce warsu, Ina tsaye Ina kallonsu har suka gama wucewa, kallo nake musu na Sha,awa domin zancan gaskiya Ina bukatar yara Dan bansamu bane,ido nane ya zubar da hawaye guri nasamu nadan Kade nazauna,tinanine yayimin nisa banma San sun bar gurinba sai Jin magana nayi a gefena,malaman makarantar ne sukusan takwas tsaye akaina,wata daga cikinsu ce take tambayata lafiya ,banida amsa sai dai wani kukan takura ne naji yatahomin domin dai nikaina nasan Ina neman dauki tare da abokanan shawara. Ganin banyi magana bane daya daga cikinsu ta dafani ,ta ce karki damu Yar uwa munsan matsalarki bazata wuce *ABINDA KE FARUWA* acikin gidanku ba domin duk wata mace dazaki gani yanzu cikin kaso dari ta matsalar dake tare da ita tofa casa,in *ABINDA KE FARUWA* a cikin gidanta ne ,Dan haka Yi hakuri kitaso muje ko meye ma akwai Allah zakuma asami mafuta insha Allah. *INA BUKATAR COMMENT DINKU INHAR KUNA SO INCI GABA NA ROKEKU* 🤝 *DAGA ALKALAMIN YAR MUTANAN JINGAU🙋* [21/01 à 12:09] +234 703 197 3585: 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😳😳😳😳😳😳 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *_PART 2_* *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU ALIN BABA JINGAU* 🙋. *🅿44(R FOR* *ROBAR CRAB)* 🌈 *KAINUWA WRITERS✍🏾 ASSOCIATION* 🤝 "shu,aibu" meke faruwa ne nakejin hayaniya,? Shiru ba amsa ,shi baice komai ba ,nima ban magana domin neman fashewa nakeyi, To kuzo inasan gaminku, tajuya tayi tafiyarta. Dafe Kai yayi ,nikuma najuya zanbita, kamoni yayi ya hadani da jikinsa ,funcikewa nayi naja baya,domin jinake kamar na hadiyeshi sabida bacin rai,na ce ko kamance meya faru ne, me kace yanzu ,ni ma me na ce ,ai kayi da Yar halak zaka kwashi sakamakon daka bani da hannunka, domin nibazan kwashe shiba sai dai ka kwashi kayanka. Tsugune suke gaban umma tana tambayar su *ABINDA KE FARUWA* . Ta ce kunyi min shiru Ina yimuku magana,Koda yake dakai zan fara wannan hayaniya da nakeji tame ce ce? Dago Kai yayi yakai dubansa gareta,ya ce bakomai hajiya kawai dai Dan sabani muka samu amma komai ya wuce. Murmushi manya tayi ta ce shu,aibu kenan ,ke karimatu Zaki iya gayamin *ABINDA KE* *FARUWA* ko kema kundedeta din bazaki gayanba, Dan kallonta nayi naga ta bada hankalinta kaina,Baki na bude zanyi magana amma nakasa sai hawaye dasuka zubomin. Shu,aibu kataka ahankali, domin Ina hankalce da komai da yake faruwa acikin gidannan, baka dai yin alkalanci sai ka tabbatar ,tofa randa nagama bincikena zakasha mamakin irin hukuncin dazanyi maka. Yarinyar Nan yar halak ce ,ko bataci arzikin daraja mahaifiyarka datake ba taci na mutun taka datake ballanta akwai darajar datake da ita nikaina a idona balle Kai tofa ka kiyayeni banson tijara ,inta tafi gidan ubanka zata ,da kake cewa ta tafi gidansu, ai inhar mace ta futa daga gidansu Koda nayi gudane da sunan aure ta wuce zaman gaban iyayanta ballantana ita me shekara kusan Sha tara agidan aure,to ahir dinka ,duk randa tsautsayi ya kaika da rabuwa da ita wallahi ban yafe maka ba inkuma kayin tofa sai dai kabar gidan kaima katafi gidan ubanka ,domin nan gidan yayan tane Dan haka ka kula, tashi kabani guri mutumin banza butulu ,ai haka kuke sai kuncinye kuruciyar mutum sai wulakanci ya biyo baya,da kayi Maya mana sanda kake yawo wujiga wujiga sai yanzu daka fara samun na hawa adai daita sahu to Ina ga kasamu abin duniya. Ke kuma kiyi hakuri duk abinda yayi Miki kizo kiga yamin ,ya kusa barin gidanma mu huta gaba daya ,Ina sane da kai tinda nazo gidannan kake Bata mata rai ,kizama name baka sone,sai intattara inbar maka gidan. Ai ya gigice da zancanta ,haba hajiya yaza,ayi ince banason zamanki ,kiyi hakuri zan kiyaye insha Allah kiyi hakuri,sabani dama muka samu amma komai ya wuce kiyi hakuri hajiya. Bayan komawarmu daki ne ya ke ta kame kame ,Niko ko takansa banbiba ,dagaske yafuta akaina domin rashin adalcinsa nema take yayimin yawa, juyowa nayi nakalleshi na ce ,tinatarwa a irin bashin danake binka kabani abinda yasamu domin nima Ina bukatar kudina. Hana karimata ba hajiya takashe maganarba ,ko sokike mitayin hayaniya Ina Bata Miki rai ,bakisan innaganki kina fushiba banajin dadiba kiyi hakuri kome ake ciki zan tintibeki daga baya. Ai ni bani da matsala ammafa kasani wallahi sai ka biyani irin kudina Dana dinga ranta maka wadanda nasami Wanda ko bansani ba dama dama basaninsu nayiba. Shikenan zan biyaki, shikenan ko. Yo ko kallonsa ma nayi bare inbashi amsa. In bazaka sake taba, ni zan tattara inbar gidan sai kazauna da ita. Ameera kije na sa....karka sakeni katuna nidin kowa cece, zabin mahaifiyarka ce ni,zabin ummace Katina wace ce umma agunka ,karka Kara laifi kan laifi kaguje ta nima zaka gujeni, ka tina da umma ka Tina da butulcinka gareta,Katina nidin zabinta ce,karka gujeni yarda kagujeta, Katina ,Katina ,karka bari har sai duniya tayima gwatson mage, kasan bazaka wanye lafiya ba. Ta juya da gudu cikin daki, domin Bata bukatar Jin wadansu nonsense word daga bakinsa ko na sadiyar da takeji kamar ta makureta. Shiko yayi tsaye kamar mutum mutumi ,kalmominne daya bayan daya suke dawo masa, Butulci ,to wa yayiwa butulci, umma kuma ai yasan dama mahaifiyarsa ce to me nayi wa umman , nidai nasan banwa umma ta komai ba, ita ce ma dai take bani tsoro shiyasa ma nadena shiga gaisheta, kuma kullum sai sadiya taje gaisheta ,yo karewa ma naga har kudi sadiya take karba inzata shopping ta hado da umman ,kawai dai nasan tin bayan haihuwar Khalil rabon da naje gunta ,kuma ni tsoro take bani shiyasa. Ita ko sadiya kallon yanayinsa takeyi taga zancan yashigeshi ko kuwa,domin teacher dinta yaja mata kunne kan yawan Kiran sunan mahaifiyarsa a gabansa, shiyasa ma Bata yarda da Kiran sunanba,kome suna umma bata Kira inyana gun. Nutsuwa tasamawa kanta ,tashiga magana cikin kirsa tare da barin zancan sakin ,haka taringa yau dararsa har sai da tajanyeshi zuwa other room,shikuma soko da asiri ke yawo ajikinsa ya biye mata zancan ameera ko da yafara tasiri akansa ,tini ma ya mantashi. Bayan shekara takwas abubuwa sun faru acikin gidan marasa Dadi ,damasu dadi ,ciki ko harda haife haifen dasukayi ameera dai a haka cikin satar hanyar da ake tasani yara har uku ,mata biyu namiji daya,sadiya ko garken gida Yan biyunta sau biyu tanayinsu, kuma duk Maza, a yanzu haka yayanta shida ,Dan yanzu ma goyo take yi kuma shidinma namijine. A wannan rayuwar da ake ciki har yau baibi bayan mahaifiyarsa ba kuma Bai taba sanin bata gidanba ,Dan ko zancanta ma bayayi, ameera ce take Kai Mata ziyara ,tare da kwantar Mata da hankali, ita kuma tana Kara Bata hakuri domin duk Wanda yaga ameera yasan tana cikin yanayi tare da neman taimako,wani lokacin in ta kaiwa mardiyya ziyara sukan shirya abubuwa domin samun mafita amma daga ta tafi shikenan domin an rabu kenan , mardiyya Bata da damar zuwa gun Dan uwanta bare har ta shiga gidan balle asami damar daukar matakin. Ta bangaren yara kuwa, Kai ko ba,a fada maka ba ban bancin a bayyane yake,domin shi yaro tin Yana karami ayyukansa nagirma suke Fara bayyana,kiri kiri zasu Sami abunsu tana kallo su cinye baza su nemetaba sabanin wani lokacin sukan rage suce wannan abbanmu zamu ragewa, ko kuma suce anti ameera zamu bawa, inta ce zo Inga abin hannunka ,ai kamar zata kwace musu sukeji,ko kudi abokanan babansu suka basu tanaso ta karba ,amma sai Suki bata, sai dai suce ni anti ameera zanbawa,ko ma su boye musamman ma Khalil din tinda yafisu wayo ,shiyake koya musu, Akwai wata rana da ameera ta tatarar dasu suna Wasa a harabar gidan, da kudi a hannunsu ,suna tsaye shida Yan uwansa, wasa sukeyi amma acikin wasan sai Khalil yake cewa da Hassan ,nifa wallahi bazan bawa umma kudina ba wayo take mana, kaima ka boye naka intagani kwacewa zatayi, kuma ita Bata bawa kowa abunta,sai husaini yace nima ai bazan Bata ba tinda take zagin nanny dina ,kuma bata Yi Mana wanka shiyasa ni nanny zanbawa abina ita nanny abaki take bani abinci nima kaga in daddy ya dawo yabani sweet nanny zanbawa da anti ameera'. Kai ba umma ta ce mudena cewa anti ba ni ameera zance na dena cewa anti,inji Hassan kenan. Tab wallahi Niko anti zance ko itama umman indena ce Mata umma, ai nasan sunanta nagaskiya. Laaaa haba gayamin sai muringa gaya Mata sunan gaskiyarta ,dama nanny nama umma ce tace nanny zan dinga ce mata ba umma ta ba. Kus kus suka hau magana, sai kuma suka Kama tsalle gaba daya,yeeeeeh wallahi nasan sunanta ,kuma nima sadiya zan dinga ce mata. Ameera ce ta katsesu, wadda tinda suka Fara hirar tana jinsu,ta ce yaku Yan albarka, da gudunsu suka matso kusa da ita,shiko Khalil kudin hannunsa ya Mika Mata Yana cewa ta ajiye Masa. Fada ta hau yi musu cikin lallashi ,tare da nuna musu muhimmancin da umman tasu take dashi agurinsu ,to dake dai lamarin na yaro sai shi ,suna ta gyada Kai kamar sun gane me take nufi. Bayan ta koma dakine ta hau share hawaye ,domin hakurinta yakai karshe, Dan umma tana Kara kwantar da itane amma da tini tasan bata gidan , tana bukatar dauki ba kuma na kowa ba sai na me gidan ,yana kwana yanzu a dakinta ammafa bawai kwanan dadiba, ita tasan abinda take kunsa akwanan nasa ,domin ta auna ta gani sau tari inya kusanceta ,takan share sati biyu ko uku tana zubar da jini. Yau ma da tinanin zuwa gurin umma ta wayi gari,domin tana bukatar a kuma kwantar Mata da hankali. *INA BUKATAR COMMENT DINKU INHAR KUNA SO INCI GABA NA ROKEKU* 🤝 *DAGA ALKALAMIN* *YAR MUTANAN JINGAU* 🙋 [21/01 à 12:09] +234 703 197 3585: 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😳😳😳😳😳😳 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *_PART 2_* *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU ALIN BABA JINGAU* 🙋. *🅿47(U FOR* *UMBRELLA)* 🌈 *KAINUWA WRITERS✍🏾 ASSOCIATION* 🤝 na gane, kuma zanyi kokarin kwatanta zaman lafiya da ita, nasan tana bukatar taimako amma fa gaskiya bazan iya yadda kikayi ba ,zan dai kwatanta yadda za ta Sami mafita a matsayinta na diya mace dake da tarin matsaloli. Hakan ma yayi, tana godiya,zamu iya bata damar shigowa cikinmu kenan;kodan samun cigaban Al,amuran da muke kokarin sawa agaba. Dan Jim tayi sannan ta ce ,in dai kina ganin bazan cutuba hakan bakomi bane. Insha Allah kiyi hakan da zuciya daya , Allah sai yashige Miki gaba. Tashi tayi ta leka tsakar gidanta ,hangota tayi a cikin kitchen tana gyarawa ,gashi dai ba girkin ta bane amma akoda yaushe kokarinta tayi abinda zaisa su zauna lafiya tare da aminci , amma hakan yaki samuwa kuma tasan ita ce keda matsalar tin farko,domin tashigo ne da karfinta da zummar ta futar da ita, domin damar da me gidan yabata tin farkon haduwarsu, amma Kuma bayan tashigo, tayi zaman Yan shekaru dashi sai ta Fara fuskantar halayyar da batayi zatoba ,ta kuma tabbatar da babu inda hakan zai kaita sai tashar nadama da danasani, musamman da yakan nuna Mata aljihunsa yafita muhimmanci,tanaji tana kallo sai abin naira biyar ya gagareta ,da taso tayi rigima Amma da yayi Masa kalar tijararsa ,tare da gargadin cewa matsalar dama ka auri mezaman banza kenan komanka akan idonta,inda ramla ke burgeni kenan bazaka taba Jin ta tambayeni kudin wani abu na Al,amuranta ba, sai ke ,to kin Fara isata, inzaki nemi kudi yarinya ki nema kodan matsalarki ,in kuma kinki ke ce a wahale. Tofa irin wadannan abubuwan ne ,suka sa ta fara hankalta ballan tana tana ji wani lokacin zai fuce Bai basu komai ba,kuma hakan baya damun ramlar Dan ci take ta koshi gida ya bade da kamshi kamar me gida ya wada tata ,itako sai dai tashige daki ga yunwa ga bacin rai ga kuma rashin mafita. Tasa Baki ta kirata , amma dake batayi tinanin hakanba ,sai Bata amsaba sai da takuma kiranta sannan ta amsata. Ke Amina ko bakya jina ne, dagowa tayi tare da karkade hannunta ta ce ,banjiba anti ganinan. Shigewa ciki tayi ,ita Kuma ta biyo bayanta har falon, sannan taci burki,anti gani naji kina kirana . Haka ne amma ga masu nemanki nan ,ta nuna su karimatu. Hakane mune muke nemanki ,domin karuwa dake ,kema Kuma ki karu damu, wato mudinnan da kike gani ,ki daukemu amatsayin Yan uwa, wadanda zamu gudu tare mutsira tare, ko ba mu fada mikiba ,kin sani kowa ma yasani ,ta nuna khadija, kema ki saurara domin karatun nakune domin mu mundade dasanin haka ,zaman nan nakune ,mu har kullum inmuka ga mace cikin matsala ,a matsayin muna wadanda suka gogu aciki mukanyi iya kokarinmu muga ansami mafuta domin har ga Allah mukan ji cewar mune acikin matsalar ,bawai dole munaso afuta daga ciki gaba daya ba ,a,a amatsayin da muke ciki yakin yafi karfinmu ,domin lamari a hannunsu yake (maza)sai dai kuma dake sukuma a hannunmu suke Muna juya sitiyarinsu wani lokacin cikin kudirar Allah. Ta kalli malama rahma dake kusa da ita ta ce zanso mufara dake dominjin *ABINDA KE* *FARUWA* gareki saboda su saki jiki su gaya Mana tasu matsalar dan mu hadu mu magance ta ,nasan in akace su gaya Mana tasu matsalar Kai tsaye, bazasu saki jiki su gaya Mana yadda yakamata ba, musamman ma ke ,ta nuna amina kishiyar ramla,sannan kuma kigaya Mana yadda kika Sami mafita ,in da lokaci nima zan fadi yadda maslaha tazomin amma kiyi atakai ce saboda lokaci. Uhm haka ne kowa yasaurara yaji nakuma San duk Wanda ya kalleni ashekarun baya zuwa yanzu bawanda zai kiramin matsala da mijna domin jikina Bai nunaba muhallina Bai nuna ba, sannan kuma sai ka lura zaka kula cewa walwalata ce kurin acikin wani hali. Dukkanin abun more rayuwa na mallakeshi, kudi ko akwaisu ,domin megidana bayayimin kauron komi abinci ko a gidana sai ka ture Kuma ko Wana iri kikeso akwaishi indai Zaki ci, mota me sunan mota uku ya mallakamin ,acikin shekara hudu da auranmu,kefa ni banida matsalar komi na sabgar rayuwa,yo abinda ma nake rasa yadda zanyi da wani abun,kudi kuwa dama gasunan wadanda yake bani wasu kan wasu to ba abinda zanyi dasu komai da akwai ,amfaninsu a gurina in nashiga unguwarmu nidin Yar gidan gargajiya ce domin gidanmu a lungu yake ,tofa Inna shiga unguwar mu haka zakuga manya da yara na gaisheni ,to nikuma haka zan ringa binsu da Yan dubu dubu duk Wanda muka gaisa nakan zari dubu guda na bashi tofa ni shine amfaninsu ko inzo in zazzagewa babata abinda ke cikin jakar. Wannan shine yasa ake ganina munyi hannun riga da matsala, Nan ko ninasan *ABINDA KE* *FARUWA* Dan kasuwa ne mun hadu dashi a social media Yana da mata da Yaya bata damu Dani ba nima haka ,sai dai fa ran girkina nake gane komi ,dana gaji nayi Masa magana ,cewa yayi na dinga hakuri shifa baya auren bane saboda kullum ayi ta Abu guda ,Bai huta ba acan nanma ace bazai huta ba, yadda na fuskanta shidin ba jarumi bane , sannan kuma yaje ya kara aure,ya kuma San bazai iya rike Mata biyu ba. Wata Rana misalin karfe takwas na dare naje shiga dakinsa naji suna musu da uwar gidansa, Na ce kiringa sau rara min ko ke kadai ce Mata ta ne d kullum sai dai nayi sex a dakinki, amma can Inna je sai dai inta bacci ,haka ake rayuwa ko bakya tinanin inke ake yiwa hakan. Hannu ta tafa sannan tayi dariya ta ce ,ashe kasan hakan ,ai nadauka baka ganeba,sanda zakayi auren ya mukayi dakai,cewa kayi aure zaka Kara ,me nace cewa nayi in ka aurota me zaka bata, nidin Isa ta kayi kome, kodan Ina hakuri da kai ,dan Allah yace kuyi aure ai ba ana nufin ka aure mu ka zube a gida ba kodan ka bamu abinci , abincin da yake Kara Mana Sha,awa ,kadubi gidannan ka gani kome mutum zaici abinda zai tsokano Masa shawa,ane ,domin Babu abincin banza,kuringa auro mu daga gidan iya yanmu Kuna jibge mu gu daya Dan zalunci,to nidai bani daga kafa duk ran girkina ,ita Kuma taga zata iya Zama dakai a haka ni ko bazan iya ba. Yanzu ninake Miki zalunci ,ke Baki duba zaluncin da kike yiwa Yar mutane ba ,kinsan iya abin da zan iya amma ki ringa sawa Ina kare karfina akanki, amma ni bance kina zalunci ba sai ke. Au ninake sawa kana karar da karfin naka, me kake min ,nace Dan Allah in ka kusan cenin me kakeyimin ,jajjagen Dan ni da Wannan gara Babu kawai Ina hakuri ne,Dan ba yadda zanyi,in haka ne ita kaje kariga Yi Mata ko jajjagenne kaga In zata jure ,kaga tafiyata. Dariya ta so ta bashi ,sai kuma ya maze , ya kamo hannunta ya rike,ya ce yanzu duk kokarin danake danna gamsar dake bayyiba, har nakan dau hakkin wata in hada miki amma kike Kira abinda nakeyi da jajjage wato bana gamsar dake kenan; Ta ce yo dafa ai kasani Dan haka kaje ku sasanta da matar ka nidai ba daga kafa. Da baya da baya na koma ,zuciya ta na suya,wato har talla yake Dani gurin matarsa,to mugunta take min komene ,to nama rasa mezance ,na daga kaina na karewa ko Ina da Ina kallo ,Babu abin bacin rai a cikin dakin kome a wadace sai dai ma yasa ka nishadi domin kome mekyaune , amma matar ciki Bata gamsu da kome nacikin gidanba domin akwai abinda Bai wada ce taba. Haka nadinga juyi akan gado ,domin jinake kamar antsokano min wani abu bukatar mijina nake gashi ba adakina yake ba ,Kuma ko anan yake, karshenta ba wani abin da zan samu inma na matsa masa lallai yakanyi kome ba asan ransa ba, inma yayin sai dai yayimin jajjagen kamar yadda matar sa ta fada, Yo ni ba gara jajjagenba zaka da de kanayi har sai yayi laushi ,shikuwa fa inya Kai yakawo cikin minti daya, ya gama ,yayi gefe daya Yana nishin gajiya inya yimin irin wannan nakan ji kamar na makureshi ,innakai zuciyata nesa nema nakan rokeshi yayi fingering dina kozan Kara samun nutsuwa,uhm abin haushi sai ya ce shifa nayi hakuri ya gaji bazai iya ba. Tofa haka muke rayuwa dashi ,ga sabgar kasuwancinsa in ya shuda ya tafi wata kasar sai ya shafe wata uku Bai dawoba, inya dawo Kuma ,a haka muke kullum,har sai daga baya na gaji na ce ya sake ni bazan iya ba domin ni dai ana shiga hakkina. Daga Baya sai na fara bin social media domin neman dauke kadaici, nakan shafe sama da a wanni Ina zagaye a social media, wata Rana Muna tsaka da hira a wani group sai aka turo wani link Wai shi sex only,zuciya ta ce taringa angiza ni cewar nashiga Naga *ABINDA KE* *FARUWAa* ciki abin akwai mamaki yadda ake turo hotunan yadda akeyi sex kala kala tare da video ,tin Ina dari dari a ciki har sai da nima nabi sahu , namiji ne admin din ammafa yakan ce Babu maza a ciki shi kadaine,mukan nemi ya turo Mana hotuna ace war mu Dan daukar style, ammafa ni a gurina hakan Yana debe min kewa ne,in Babu hotunan da zai turo mana yakan dauko hoton gabansa zanda rere ya turomana ,anan zakuji anfara cewa ,kai Kai amma kayi wallahi inama mijna nane kai ,inama ta ogana ce kowa dai akwai abinda zaice . To anan sai yakan bi wadanda suka fi yabonsa ta private su kulla abota,Dan nima anan yasamu wata rana ya biyo ni, naso na datse Kiran dayake min amma wannan rashin kulawar da nake samu gurin me gidan shi yaja hankalina har na biye masa. *INA BUKATAR COMMENT DINKU INHAR KUNA SO INCI GABA NA ROKEKU* 🤝 *DAGA* *ALKALAMIN YAR MUTANAN JINGAU🙋* [21/01 à 12:09] +234 703 197 3585: 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😳😳😳😳😳😳 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *_PART 2_* *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU ALIN BABA JINGAU* 🙋. 🅿 *46(T FOR* *TODAY)* 🌈 *KAINUWA WRITERS✍🏾 ASSOCIATION* 🤝 Cikin furgice ta dawo jikinta sai rawa yake, hannunta dauke da leda baka me Zane zane ,tab da Kaya a ciki ,da sauri na kalleta nace an da ce kuwa,gyada min Kai tayi sai haki ta ke nace ko ankama kine,gir gizamin Kai tayi ganin yara na kallonmu sai nace Kai min kitchen ki a jiye. Bayan tabar gurinne na maida hankalina gunsu , nace to kuje kuyi ball amma Kuna Jin Kiran sallah ku taho kowa yayi alwala ,Kuna jina, da murna suka tafi ,ni kuma na mike domin in bita Inga me akwai . Kai duniya Ina Zaki damu,masu karatu zanso kuga tarkacen da ,aka dakko acikin ledar nan ,domin kanin baba iya ne yace da su umma, Koda za,ayi wani taimako akan "alhaji sabo" tofa akwai abubuwan da sai an warwaresu ,Dan bakaramin cutarwa tayi Masa ba ,ya ce dayawan abincinsa takan hada Masa da Yan tsubbace tsubbacenta, ya ce hatta gurin da ya ke kwana da za,a samu a duba Masa akan sihirinta ya ke kwanciya, akwai kuma bunna bunnan da tayi acikin gidan, ya ce inhar akasamu aka warware wadannan tofa komai za,a yishi cikin sauki. Tofa shine da sun rasa yadda abin zai kasance, amma zuwa na da nanny sai komai yazo cikin sauki ,na kalleta na ce to ya naganki duk a tsorace; Wallahi anti na tsorata ne, kawai Ina gudun karta shigo ta same ni dan ko gama debowa banba,kuma na taba cikin matashin dayake kan gadon naji abubuwa a ciki sosai, ba zayyiwu na debo ba Dan zata gane dama da kinsan kin bani wani sai inyi musanye bazata ganeba ko ta gane ai dai an dakko. Bakinta kawai nake kallo, na ce yanzu kin tabbata wannan tarkacen akwai wasu? E wallahi sosaima Dan ledar ma bazata lebe suba. Uhmm ,zazzagesu nayi akasa ,nasa Abu Ina tonawa , nidai abun yadauremin Kai ,tsaya kuji abinda na gani Kar ayi baku. Kan kare ne cikin kokuwar kuwa layu ne turmus aciki,sai kuma itace an kome bakinsa yayi bakikkirin sannan aka bishi da daurin layu ba adadi ,Dan bazasu kir guba ,sai wata gundume miyar kwalba bakinta Dan kankani ,danni ban taba cin Karo ma da irintaba ,daga cikinta kuma layune daure jikin wani mutum mutumi ,nama rasa ta yadda aka zubasu a ciki, wannan sai dai aikin jinnu , Dan inhar mutum ne zaisaka bazai taba shiga ba, Ina kuma tonawa sai ga wani dirkeken dodon Kodi an daureshi da bakin zare , sannan aka kawo wani mutum mutumi guda biyu na mace aka daure su a jiki,gefe daya kuma tarin layune Wanda bazasu kirgu ba. Zama nayi dabas akasa domin abun ya dimautani ,ace banda wannan kuma akwai wasu,mutum ko yanaso yagama da duniya lafiya, duk saboda duniya ake wannan. Na kalli nanny nace ki daure duk abinda zatayi ki zauna tare da ita ,kema akwai kamashonki aciki , Allah zai biyaki ,nace Bari in Baki labarin uwar dakinnaki ,kodan kiji, kisami karfin gwiwar da Zaki sadaukar da kanki domin asami mafita garwmu. Tiryan tiryan na dinga Bata labari har da kukanta bayan ta gama saurarata,ta ce zanyi domin Allah na kuma San wasu gurin da take bunne abubuwa a gidannan Dan sau tari Ina ganin tanayin binniya Amma ban taba sanin da manufar da take ba,muje innuna miki wani gurin ko bamu cire yanzu ba , sai kije ki cire da kanki dannasan yanzu inma ta karbeni sai ta kafamin dokokin rabuwa da ke. Zainab ce ta dago Kai ta kallesu ,ba tare da ta mike ba, wadda ta yi Mata maganar ce ta kamo hannunta ,ta ce taso muje ,ki karfafa zuciyarki kisa aranki Zaki iya daukar dukkanin wani bacin rai na rayuwa,domin bakomai acikinta sai abubuwan ban mamaki , musamman da ya kasance soyayya ce take juyewa izuwa zamowa abar damuwar ko wace diya mace. Basu tafi gidajansu ba, gidan ramla dake bakin hanya nan suka shiga dukkanin su. Bayan yin sallama,cikin aminci kishiyarta ta amsa tare da sakin fuska da walwala. Kwada mata harara tayi bakuma ta amsa ba ,sudai sun amsa ciin sakin fuska,bayan ramlar ta Buda kofa ne suka shiga falon ta biyo su da ruwan sha ,ko kallonta batayiba sai sune suka karba tare da godiya ,gaishesu tayi suka amsa tadan jirkinta bata tashiba,Aiko naga abin kallo ,domin cewa tayi ai sai ki mike tinda kin gama kinibibin naki ko . batare da Jin haushiba ta mike ta futa. Karimatu ce ta ce haba ramla nidai Banga abin kinibibi ba anan, ko meye,sai ayi hakuri tinda komai ya riga ya wuce, Sha nake yanzu ta risina komene tayi Miki ai ya wuce tinda gashi tana binki sau da kafa,Dan Allah ki sarara mata. Uhm haka dai kikace dam Baki da itane ,waye yake wani yarda da kishiya,kinjiki da wani zance ,kawai dan Baki da itane shiyasa zanyi miki wannan uzurin. Uhm ba haka bane ,inaso ki fahimci wani abu,kisa aranki duk inda mace take tare da matsalar ta tofa ta ki ce ,yadda kika yarda zamuyi yakin tare tofa sai kinsa aranki har kishiyar taki matsalarta ta ki ce Dan itama tana cikin jinsi tare da yanayi na *ABINDA KE* *FARUWA* Dan haka kiyimin wata alfarma ki kirata mu tattauna tare da ita ko zamuji ta bakinta tinda mu ko ta Ina dauki Mike nema. Kwafa tayi ,ta ce Kar muyi haka da ke ba sabgarta bace an gaya miki har wata kishiya zakisa ka acikin Al,amuranki ita da dama bara karka take nema ta Kara tozarta ka tare da neman ganin bayanka. Na ce kinki dai ganewa, kisa kawai aranki Baki da ita , itama mace ce kamar kowa kuma nasan bazamu kasa samun karuwa da ita ba,na ce kinganni nan duk da bansan zafin kishiba ,tofa daga randa mijina yasata adaki ,zan ajiye maka maina, inta Yi sabga Dani Dan Allah ita ta sani ,in kuma taki, tayimin keta tofa akwai ranar bankada ,bankada ta ubangiji Dan bayarda zakayiwa Dan uwanka dariyar keta Allah ya kyaleka kaima sai ya nuna maka randa za,ayi maka taka. Wadda muka taho da ita ce ta katsemu, ta ce kowa zancansa Yana kan hanya kunganni nan wannan hawayen da nake futarwa na kishiya ne tare da uwar miji , amma sai naga akwai ban banci da tawa kishiyar ni zan iya cewa da wannan Yar aljanna,ko ba Dan Allah tayi ba tofa ta kwatanta. Rukayya ce ta ce haka ne, kuma sai nake ganin da kin bata dama da kun zauna lafiya,tinda ba ita takawo kanta ba,kawota akai, kuma tayi muba ya,a ta biki ,ko karya ta ke kema sai ki karbeta a yadda tazo Miki,haba kamar wadda take zaune gu daya , Allah ni kin bani kunya sai kace bakya shiga society kina ganin Al,amuran mutane. Murmushi ta yi ta ce gaskiya ne zan canku da dai ta zo min da rawar Kai , amma yanzu ta ajiye komai daga sanda tayi haihuwa daya tinda ga sannan tafara cin Karo da Al,amarin namiji,sai kuma ta Fara bina kamar uwarta,ni kuma ganin sunanta kishiya shiyasa na watsarta. Malama nafisa ce tayi ajiyar zuciya ,ta ce haba mlm ramla kamar bakyanan na ba da labarina da kishiya ta a shekarun baya, ai ko wannan yazama darasi ga masu kishiya ko Dan zuriyarka ,duk abinda zakiyi ki Fara duba ya yayanki ,shin innayiwa wance abu wata Rana baza,ayiwa nawa danba ,komai da mukeyi ai akwai ranar da ubangiji zai maimaitashi ,walau akanmu ko kan diyoyinmu ,yo kina Ina zakayi alheri karasa me sakamaka to karshe ma Wanda kayiwa shine zai bika da sharri , amma Kuma ta wani gurin sai Allah ya sa abinda kayi ayiwa diyoyinka,ko jikokinka,kefa wani abinma bayan bayanka ne zasuci moriyar abin ,Dan haka kisa Allah cikin zamanki da ita, ki taimaketa inhar kina da dama, ki ajiye zancan kishi yadda kika ce basa gabanki kutafi a haka, dama haka rayuwar take , amma ba Ina nufin ku zauna a haka ba kindai gane abinda nake nufi. Naga yadda fans kuke tattaunawa akan *ABINDA* *KE* *FARUWA* tabbas kamar yadda kuka ce yaci sunansa ,haka ne ,kuma labarina ba kagagge bane ,sai dai Yan gyararraki danake binsa dashi, duk gidan Dana shiga sai nayi discussed da ko wacce daga cikinsu ,komai ya faru kuma Yana kan faruwa sai dai Allah ys mudace kawai kuma yayi Mana jagora. *INA BUKATAR COMMENT DINKU INHAR KUNA SO INCI GABA NA ROKEKU* 🤝 *DAGA ALKALAMIN* *YAR MUTANAN JINGAU* 🙋 [21/01 à 12:09] +234 703 197 3585: 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😳😳😳😳😳😳 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *_PART 2_* *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU ALIN BABA JINGAU* 🙋. *🅿48(V FOR* *Visit)* 🌈 *KAINUWA WRITERS✍🏾 ASSOCIATION* 🤝 akalla mun shafe sama da sattittika tare dashi,kuma nadanji dadin kasancewa tare dashi ,domin irin BF din daya ke turomin suna kayatar dani , ammafa duk da haka Ina Jin wani rashin dadi cikin zuciyata na abinda nasaka kaina ciki . Wata rana ina yawo cikin groups naci Karo da wani pst din da akayi,na wani malami inda malamin yake ragar gazar masu irin halin Dana saka kaina aciki, sannan kuma yake nuni da irin azabar da Allah ya tanadar musu,ga rashin idanu da mutum zayyi fama dashi, har yake kaluba lantar matan dake cikin Wannan hali, ya ce ni bana ganin laifin mazan ,illa na matan ,ya ce dukkanin wata damuwa ta diya mace ,bazanyi kaffara ba ita take fara karbarta hannu bibiyu,domin inhar kika bari soyayya ko gudun cewar zawarci yasameki, tofa kindinga ganin kalubale kenan har karshen rayuwarki, kamata yayi kina cin karo da matsalar da Bata gamshekiba, tofa rufe idanunki ki ajiye soyayya gefe,nemi manya zasu karbar Miki hakkinki,inhar dama auranki yayi Dan Allah ,tofa zai gyara komai har kuzauna lafiya yaci gaba da daukar dawainiyar da Allah ya dora masa. ya ce gareki ke me fama da matsalar miji datake kokarin kaiki ga halaka ,baya biya Miki bukatane a gado ,ko yagaza ne a dawainiyar gida,karki kokarin bin muguwar hanya Dan neman mafita,uhmmmmm abin tausayin zai kirkirar Miki matsala kiyi rayuwa cikin tausayi da neman mafita,Inba Allah ya taimakeki kina da kwakwkwaran Sana,a ba, tofa komaima Zaki iyayi sabida Wannan soyayya walau ta yayanki ko tasa shi Kansa mijn, inba karfin Imani ne dake ba tofa duk abinda yazo Miki tabbas karbarsa zakiyi kodan samun mafita,karshe duk inda akaje walau a duniya ko a lahira kece aciki domin shidai da laifinsa Allah zai kamashi,haka kema da naki za,a kamaki,Dan karma ki gama Jin wa,azina kice aishi yaja Miki alhaji akansa,ko ba haka kukeba ,Mata na ce Koba haka kukeba; Ni dai dukkanin wani Jin dadina ya gudu tashin hankali na ya bayya,sai juya Kai nake tare da tinanin lallai naso na tafka kuskure me girma,hannu na daga sama Ina neman gafara gurin ubangiji, musamman da takuma bayyana irin narkon azabar da aka tanadarwa me irin wannan halin. bai Kuma bar wa,azin nasa anan ba, sai da ya nuna irin abubuwan dake haifar da haka,abin yabani mamaki inda yake cewa halayyar ba matan aure ne kadai aciki ba, har da Yan mata ,sukan fake da cewar su ma matan aure ne daukar style sukeyi suna yawo group irin na badala suna Kuma yada fasadi a doron kasa,gaskiya inda ya dinga ragar gazar masu irin halina abin yabani tsoro ,Dan tin daga sannan nayi left daga cikin group din sex Dana shiga,har hakan yaja hankalina kan in bude group domin mudinga tattauna irin matsalolin dake damun Yan uwa mata ko zamu Sami mafita Dan dai ni bazan jure ba gaskiya ba halittarmu daya dashi ba . Nasami members sosai cikin group din Kuma kowacce da tata matsalar. Kai Allah katausaya mana ,agaskiya ana cikin yanayi, yadda ko wacce mace in ana hira take fadin irin matsalolin dake faruwa cikin gidan Yan uwa mata,wata ma matsalar tata ce amma saboda tsaro sai kuji tana Kiran ta Yar uwarta ce, Anan ne har na gamu da wata writer take Dan gutsira Mana matsalolin da ba kowa ya ankare dasu ba, ta yadda sai anfito anfada ne sannan zaka lura da cewar akwai matsaloli tare da kalu bale acikin rayuwar diyoyi mata,najin jina Al,amarin sanda tace ita marubuciya ce ayanzu haka akwai novel din da takeso tafitar me suna *ABINDA KE* *FARUWA*. ta ce in babu damuwa zataso wata dake da abin cewa game da matsalar cikin gida Sudan zanta da ita kota private ne. Haka mukaringa binta private Muna kwatanta irin kalubalen dake faruwa garemu, Allah sarki ta tausaya mana, domin yadda muka ringa tattaunawa da Yan uwa kowa yakance har Saida tayi kuka da Muna Bata labarin . Na kalli zainab da khadija,na ce kinganmu nan duk ta group muka hadu, domin magance matsalolinmu, Kuma muncinma gaci ko ince Muna kan cimma gaci . Haduwata dasu naji dadinta sosai tinda gani dai inma Ina da matsala tofa batakai Daba tinda dalilin ita writer din nasami maganin da mijina yasamu lafiyar da zai dinga dauke bukatunmu nida abokiyar zamana. Yadda na samu mafita ,daga sanda Allah yasa nayi karatun ta nutsu kan abinda nake ba daidai bane, sai na nemi ganawa da me gidana tare da matarsa, dama lokacin ko haihuwar fari banba sai yaron ciki danake dashi. Bayan ya bani dama ne nake gabatar Masa da bukata ta. Na ce anti kiyi hakuri da abinda zakiji nace haka kaima kadubeni da tausayawa,nidai alfarma nake nema gareki kitaimaka min kidauke ni a matsayin diyarki ,ko kanwarki me tarin matsaloli ,kiyimin alfarma badanniba Dan Allah kisa mijinki ya rabu dani , wato yasake ni,nakai kallona gareshi ,na ce kayiwa Allah karabu dani. Kuramin ido tayi tana kallona,shiko jingina yayi jikin kujera ba tare da ya ce min komaiba. Nasake kallonta sannan na maimaita abinda na ce. T ce uhm Wannan ai ba matsala ta bace taku ce, kije ki daidaita da mijinki bani da wani hurumi nashiga zancanku. Ke ce ko kike da hurumi,kudina zance na kinkuma dauke shin a matsayin kanwarki ce take gaya Miki matsalarta ko kuma yarki. Ta ce inajinki , amma Kuma kafinnan in matsala kike da ita dashi kamata yayi ki nemi Yan uwanki su ya kamata su sani bani kishiyarki ba. Nasani amma ni yanzu ba amatsayin kishiya kike zaune ananba, na ce rayuwar aure komi ba a boye yake ba abayyane yake ,kuma Allah ya bayyana komi daki daki bani da sani akan komi amma Ina da sani kan tauye min hakki da mijinki yakeyi ,bazan jure ba, shidin bashida bukatar Mata biyu ke kadai kin isheshi ,Dan haka Dan Allah kisashi ya rabu dani in kuma ba hakaba yacanza hali in hakan Bata samu ba ,kamar yadda kika ce zan nemi maga Bata tinda ni dai badan kwadayin kudinsa na sure shiba. Murmushi tayi azuciyarta take raya lallai yarinyar nan wato ta Yan duniya zata Yi Mata kenan , amma bari Inga iya gudun ruwana. Ta ce nifa har yanzu ban gane Miki ba, Shine yaja a jiyar zuciya ya ce ai bazaki ganeba ,ta gaji da danne Mata hakki da muke shiyasa ta ce in rabu da ita ,sai kiyi tinani shin inyarki ake yiwa haka yazakiyi ,ko kanwarki Wana mataki Zaki dauka; Cikin santin jiki ta ce to yanzu dai ni ce kenan me laifi, Nidai Ina gefe na sunkuyar da kaina kasa. Na ce ba ke ce da laifinsa anti shine me laifi da yatsara gidansa da zummar cewa Mata biyu ne aciki da komai Bai faru ba. Hakane to yanzu kiyi hakuri insha Allah za,a gyara,ya kalle ni ya ce daga yau kowacce in Ina dakinta kwana biyu ,tofa zan iya kusantarta sau daya ,in hakan yayi to, in kuma dame magana Ina saurare,Dan gaskiya banida kuzarin dazan iya wuce haka. Ban ce komaiba ita ce ma ta wani dauke Kai gefe sai banks min harara take. Irin wadannan matsalolin da muke Dan tattaunawa da anti fauziyya sai take cemin indan nemi magani na hausa inbashi inzaisha ,in kuma bazaisha ba ya nema da kansa domin akwai magunguna da akesha Dan warware matsala irin wannan,ta ce kefa ba sai kina da kishiya ba muddin kikaji mu,amalarku Bata gamsheki Zaku iya neman magani Kuma adace,Aiko cikin ikon Allah ta rakani gurin wani me maganin hausa ,yanzu danake Baku labari bani da wannan matsalar ,domin magani ne Wanda zan iya bada garanti akansa ,Dan shine silar warwarewar komi nakuma jo Dadi nagode. Game Kuma da zamowarmu tare da su malama ramla Muna tare ne a group Kuma dukkanin mu masu matsalane ,Muna Kuma neman tallafawa da aljihunmu da jikinmu,shiyasa nima na yo waje badan gazawar me gidana ba, kawai binsu nake Ina taimakawa cikin school dinsu dasu Nan bolantry Kuma koya muka ganki cikin matsala Muna kokarin taimakawa da karfin ikon Allah,domin akwai welfare da mukeyi badan kanmu ba sai Dan Yan uwa mata. To kunji takai taccen labarina ,Ina fatan KOWA ya gamsu. *INA BUKATAR COMMENT DINKU INHAR KUNA SO INCI GABA NA* *ROKEKU* 🤝 *DAGA ALKALAMIN YAR MUTANAN* *JINGAU* 🙋 [21/01 à 12:09] +234 703 197 3585: 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😳😳😳😳😳😳 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *_PART 2_* *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU ALIN BABA JINGAU* 🙋. *🅿49(W FOR* *WATCH)* 🌈 *KAINUWA WRITERS✍🏾 ASSOCIATION* 🤝 Bayan doguwar ajiyar zuciya da kowa yaja a gurin ,tare da gyara zama , karimatu ce ta kalli zainab ta ce Ina fatan kin gamsu da zancan da kika Fara ji bakin Yar uwa; Kai ta daga ta ce nagamsu Kuma yanzu zan iya shiga cikinku domin tallafawa,amma bani da abinda zan bayar,domin gudun mawa,bazata wuce in saka ido gurin samun Yan uwana dake cikin yanayi, tare da nuni gareku ba ,tare da wayar musu da kai,Dan su ankara da *ABINDA KE* *FARUWA* ,garesu,danna tabbata ,wata sai an nuna mata illar da ke Shirin samun rayuwarta sannan zata San tana cikin matsala. Malama rukayya ce ta ce , tabbas haka ne,amma no bama bukatar wani Abu yanzu a gareki domin kema da alama kina neman dauki ne, Muna sauraranki meye *ABINDA KE FARUWA* Gareki? Gyara zama takuma yi,ta ce kafin na fa ra cewa komai godiya zanfara domin tinkan muyi Nisan zango jikina yake bani haduwarmu da ku alheri ce,ta yi shiru jimmmm sannan ta ce nidin sunana zainab nidin nakasance........to kunji *ABINDA KE FARUWA* Gareni hawaye take wani na bin wani. Karimatu ce tayi wani guntun murmushi ,ta ce cikin karfafa gwiwa ,karki zama raguwa mana kishare hawayenki, tabbas cikin ikon Allah kukanki ya kare, zainab karki kara yadda hawayenki ya zuba akan bakin cikin da namiji,shidin haka yake ,dole kisa karfin zuciya tare da kwanji gurin maida komai ba komaiba, kedin sunanki mace ,Kuma kina da alfarma me girma gurin Allah in har kin yarda ,sabida me na ce haka; tinda manzon Allah s,a,w ya karbo miki yancinki, har yazam to an yantaki daga bautar d'a namiji ,har kika Sami dama cikin sakewa kike bautawa ubangiji ,domin inda zamu koma baya hakan bakomi bane , agurinsu,tinda har alokacin jahiliyya d'a yake gadon uwarsa har ya iya mu,amala ta aure da ita,har ya iya bata aikin wahala,kina Ina a lokacin aka ce mudin bunnemu ake saboda bamu da yanci, to kisa gabanki gabas ki dage ,ki cije, kar kiyarda lokacinnan yadawo takanki, aure bautane,shine Kuma zai kaimu har aljanna,hakan baya nufin muzauna su mayarmu bayinsu ba domin halin damuke ciki in dai bamu tashi tsaye mun kwatarwa kanmu yanci cikin lislama ba ,to kuwa dab muke da komawa lokacin jahiliyya,bautar tayi yawa sun riga sun sarayar mana da damar da Allah yabamu gurin neman aljanna,Kuna ina mata kufito muhadu mu koma ga Allah Koda hakan zai zama ke ce kike rayuwa da yayanki batare da tallafin mijiba ,daure kidau abinda aka Dora miki, Allah zayyi sakamako ,Kuma zai taimakeki yasaka Miki hannu cikin Al,amarinki, ammafa hakan bazai tabbata ba sai kina da Sana,a. Malama nafisa ce ta ce ,Niko abinda yake Kara bani mamaki,ta yarda har mace me shekaru irin na girma, ta ce zata takurawa surukarta ,bata tinanin ita taya ta rayu da nata mijin ,Bata tinanin shima mijinta uwa ce ta haife shi , har tarayu da shi, ko da yake inkuka bibiya akwai lauje cikin nadi,batayi rayuwa dashi cikin amincinba ,shiyasa take gudun abun yazo kanta, amma fa Muna tinawa tinkan muzo ga yin surika , dukkanin wata mu,a malarki da naki mijin Zaki Fara dubawa,inkun kyautata Zaki gani a kwaryarki inkin Yi akasin haka shi zaki diba, amma dai yakamata Muna kiyayewa Koba muyi Dan Allah ba ,tofa muyi kodan yayanmu,domin karatun rayuwa ,maimaici ne, yadda kika tuka haka zaki kwashe,inma Baki kwashe ba dole cikin zuriyarki wani ya kwashe harda gyara. Kishiyar ramla ce ta dago da kanta, ta ce lallai na yarda da kowana zance ,tin kan ku gayamin nafara hasasa hakan shiyasa cikin sauki na ajiye komai gefe , amma nima dukkanin abinda nayi nayi be gurin kokarin ,Kar nayi rayuwa irin ta mahaifiya ta wadda sakamakon sai Allah. Ta ce nidin munga rayuwa nakuma yadda da zancenku ta yarda Mata suke kamar bayi a lokacinnan ,ku saurare ni kuji ,yadda komai yake tafiya acikin namu gidan,da Kuma irin kalubalen Dana fuskanta tin ina yar yarinya ,shine yaja hankali na har nake ganin bazan yadda in zauna da kishiya ba gudun nima rayuwar tazomin a haka. Aiko dai kafin sadiya ta karbo nanny sai da mukaci tijara,dan har kasa sai da na tsuguna nabata hakuri kafin ta karbeta ,niko hakan danayi nayi shine da manufa,a wannan lokacin zan iya kwantawa kasa sadiya ta taka ni Dan son biyan bukatar dake tare damu. Ta bangaran yara kuwa ,kamar abakinsu aka rada sunan umma,zancansu kadan umma, da tana yawan za dasu da taji maganganu a bakinsugame da kakarsu da suke yini zancanta. Shiko me gidan baisan ma suna yiba ,domin yau kwanansa uku bayanan ,ko yananan ma baya tare da nutsuwarsa,kayansa ne aka tare su a boda sai kaiwa ya ke yana kawowa amma futowarsu ta gagara,shine fa yasamu wani da akayi Masa hanyarsa cewar ya bashi wadansu kudade in Allah ya yarda kayansa zasu fita,tofa dai gashi ya bayar dinma abu yaci tura, karshe a Sara ce take neman biyo baya. Bude get mukaji cikin hanzari yaran suka futa domin sun San babansune yadawo , tin daga bakin motar suke ta bashi labari ,abinda umma ta basu shiko ko takansu ma baibiba,yazo zai shiga gurin sadiya ne Hassan ya ce ummanmu Bata nan tin jiya,cak yatsaya domin Jin zancan yayi daga sama. Tasha tafiyarta ta kwana batare da ta sanar Masa ba, bai taba Jin komai ba game da hakan, amma yanzu sai yaji abin wani banbara kwai,kallonsa yakai kan Khalil ya ce Ina ta tafi bansani; muma bamu saniba amma dai sunyi fada da anti ameera shine suka tafi da unguwa da anti aminiya,nima bansan inda suka jeba. Tsintar kansa yayi da juyawa ya nufi gurin ameera da take kare masa kallo tindaga nesa. Cikin aminci tayi masa sannu da zuwa , sannan ta ce su shiga ciki ya huta gajiyar da ya debo, Bai wani ji fargaba kamar daba, sanda yake shiga a gurgujeba gudun masifar sadiya ,sai gashi harda kwasar girki ,daga bisani Kuma yayi wanka har yasamu ya zauna suna Dan taba hira ,anan yake sanar da ita irin asarar da yayi ,ga dumbin bashin dake kansa wanda inhar Bai Sami kayannanba tabbas ya kade . Matsowa tayi kusada shi cikin kwantar da murya take cewa ,nasan haka zata kasance ,Koba dade Koba jima ,ko Bai faruba tabbas hukuncin me girma ne, katana abinda Allah ya hanaka tabawa , tabbas kalubalen rayuwa na neman samunmu,ta daga hannu sama tana me cewa , Allah mun tuba laifi bisa kuskure hukunci tsanani , Allah bawanka kayafe masa baisan yayi ba ,kayimasa sassauci, Kallonta yake domin shidai baisan abinda take nufiba ,ya bude Baki zai tambaye ta sai ga su Khalil Nan a guje suna musu,anti ameera ai nine umma ta ce angonta ko sai usaini ya ce ai dama ni angon baba iyane ko Hassan ne ya zobara baki gefe ya ce Allah nine angon umma ai kaka ta ce,ba kakarkaba,nusaiba ce take yi musu dariya Yar gidan ameera ta fari ,ta ce to nidai ai umma ta ce ita kawata ce,.....cikin tare zancen nata Khalil ya ce la daddy umma ta ce tana gaisheka Kuma ta yafe maka abinda kayi mata tinda munje mun gaisheta. Dafe Kai yayi,ya ce ki sallami ya yannan naki Kar su sani ciwon kai, Sai Kuma yayi wunzur ya mike,kome ya Tina kuma oho ya koma ya zauna, Ameera ce ta kalleshi ta ce lafiya Yaya Naga ka mike? Tsaki yadanyi ,ya ce oho nima bansani ba kawai dai wani Abu naji yadan fuzgeni ,ya ce kin shiga ko kin gaida ummana yau; Kallonsa ta yi cikin kufula ,ta ce wace ummanka ,ni har sai ance inje in gaisheta Kai ne dai zance yau kashiga ka gaisheta.(ita haushinta dashi ma Bai wuce Wai tsahon shekarun da umma tayi Bata gidan Bai taba lura ba )Kuma ko cikin zance Bai taba hasashe ba. Itako nanny tanacan tana bincike cikin dakunan sadiyar, uban kayan tsafin da ta debo sun yawaita har sai da jikinta yadinga karkarwa ,haka ta debosu Niki niki ta futo ,yayi dai dai da turo get din gidan da sadiya tayi. *INA* *BUKATAR COMMENT DINKU INHAR KUNA SO INCI GABA* 🤝 *DAGA ALKALAMIN YAR MUTANAN JINGAU🙋* [21/01 à 12:09] +234 703 197 3585: 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😳😳😳😳😳😳 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *_PART 2_* *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU ALIN BABA JINGAU* 🙋. *🅿50(X FOR* *X-RAY)* 🌈 *KAINUWA WRITERS✍🏾 ASSOCIATION* 🤝 Wani irin furgici ta shiga,a hankali taringa jan jikinta da baya da baya . Itako hankalita ya na kan motar me gidan balle da hayaniyar yaran taja hankalinta har zuwa falon ameera. Itako nanny ganin hankalin sadiyar baya kanta ,cikin rawar jiki ta zaga bayan gidan, cikin shirgin dake bayan dakunan gidan ta je ta boye kayan hannunta, sannan ta koma da sauri ta shiga karkade falon ,a kokarinta na azo atarar tana aiki. Da masifa tashiga falon ,yayi dai dai da sake ambatar kakarsu umma da Hussain karami yayi. Kamar Wanda aka sake fuzgarshi ya mike, ya ce kumuje mugaishe ta . Cikin tashin hankali ta dira,ta ce Wai Ina zaka ,Ina zakaje ne naji kana kuje ka gaisheta, Dake har yanzu Ya na cikin yanayi ,sannu da dawowa yayi mata ya ce daga Ina kike ance tin jiya bakyanan; Kallon tuhuma tayi Masa, sannan ta bi ameera da kallon da ita tasan kansa,domin inba da wata akasa ba tamance rabon da tayi Abu ya tuhumeta ,ita ko ameera tin da sadiya ta shigo falon gabanta yake faduwa, inbanda ambatan Allah ba abinda ta ke yi. Tadan fuskanci abubuwa game dashi, musamman da har ya shigo gurin Ameera yazauna ba tare da farga baba. Cikin basarwa da nuna ba aikomaiba ta hada kan yayanta Dana mijin ta suka fuce,suka bar ameera da bakin ciki. Wai har yaushe abinnan zaizo karshe ,ita kenan Bata da wani time da zata zauna da mijinta cikin salama sai wata tazo tashiga tsakani,kamar anzun gureta ta mike tabi bayansu. Suna zaune a falon shiko ya tallafe hannunsa a habarsa ,shiba tinaniba shikuma bawani abin yake ba,uwar ikon kuwa ta kama kofa zata bude bed room domin rage kayan jikinta. Ba tare da sallama ba ta tura kofar ta shiga,cikin fushi ,ta ce yaya yau nazo ayita ta kare ,shin Wai nidin aure na kake ko kuwa gadin gidanka nake, nifa wannan abun ya isheni bani da damar kashigo dakina sai anbika anfito dakai,to ni nagaji in auren auren ,in kuma bazayyi wuba to kasallame ni inyi gaba inyaso ka karasa rayuwarka da wannan sallamammiyar matar taka. Aiko kamar zakanya ta juyo afusace,ta ce kuttttt ni ce salla mammiyar to ko kinyi a bakin zamanki a gidannan, zakuma Kiga sallama ganin idonki ,Mara mutunci ,Mara zuciya,in Banda rashin zuciya, aikinsan kedai ba auranki ake ba zamana kike ,to daga yau zan kawo karshen zaman naki , Aini nafi karfinki wallahi inkika sake nasakaki agaba wallahi ruwan gidannan sai ya gagareki sha,yo astagfirullah ma ai base na fadaba ,domin tinda aka kawo wannan matsaya na tabbata kina dab da rasa dukkanin wata nutsuwa taki. Aiko kamar ta Kara tsokanota , keeeeeee kifa ringa kiyayata kina wuce gona da iri ,kina shiga hurumina, ameera kin damenifa,kindaman ki kyaleni,ki rabu dani ,ki rabu da mijina. Zan rabu dake daga Randa kika ajiye makamanki muka zauna lafiya,kika rabu da yaya yakoma ga mahaifiyarsa.....kamar tsikarin allura yadago ya kallesu, ya ce ameera Wai ummata kike zance ? E ummanka,umman datayi rayuwa dakai cikin takura da neman daukin ubangiji,umman data raini cikinka har tsawon wata tara ,tayi nakudarka kota rayu kota mutu,umman da Bata bacci sai kaci kasha, Koda zata Kwan Bata ciba, to Katina da wannan Katina da lokacin datake sintirin zuwa gidan hajiya mariya domin bin sahun Al,majirai har sai tasamo maka abinda zakaci, Yaya sabo karka manta ummace muke haduwa tare muyi wankau Dan kasami abinda zakayi karatu kasan kaidin wanene,haba" Yaya sabo" har akwai macen da zatayi galaba akanka Koda da asirine baka taka shegiya Dan mutunta uwa ba,"yaya sabo"Katina me sunan uwa yake nufi,Katina,katina, . Ke kuma nadawo kanki mara tarbiyya ,wadda batasan me duniya take cikiba ,kalma daya inkika tsinta a cikin zance na maybe ki tsira da sauran imanin da yayi saura gareki,Babu tambaya gareki gaba yayinda komai yagujeki ,Jin Dadi yabarki, zan Baki amsa kafin lokacin tambayar meyasa komai yazamo Miki haka ,sadiya kitina da wannan inhar kina bidar hoton tsufanki cikin iyalanki tare da matan yayanki ,tofa amsar a bayyane take ,sai ki hango yadda kikayi rayuwa tare da mu,amalah da uwar mijinki. Randa yayanki suka san rayuwar da kikayi da kakarsu ,Ina Dadi gareki susan rashin tarbiyyar da kika aikata,karkiyi mamaki da hukuncin da zasu yanke miki,to ba hukuncin subane, hukuncin ubangijine shine zai hukuntaki ta hanyar diyoyinki sad.......flower ross din dake gefen center table ta makomata a gefen kafarta. Cikin rashin tsammani yasameta ,Aiko jini kamar Wanda tayi babban yanka ,shi dake zaune kamar medaukar darasi shine yakawo Mata dauki,kafar yarike yana kokarin toshe gurin dake futar da jini. Sadiya ce ta Kara sautin masifarta yau tabbas sai ta ladaftar da ameera ,Kuma tabbas tayi na karshe domin wannan Karan sai ta bar Mata gida,kansa takoma cikin karaji tace "alhaji sabo" Bai saurareta ba Dan kunnansa ma atoshe yake bayaji baya gani ,ciwonnan dake kafar ameera shine kawai a gabansa,daga karshema hannunta ya kama ya ratsa tacikin yara da sukayi cirko cirko suna kallo, nanny ko tana bayan labule tana leke harda hawayanta. Muna jinki inji karima . Ta ce a lokacin Dana taso tabbas talauci yaci karfin gidanmu ,ta yarda ko naira ashirin din siyan kwaki wani lokacin take gagararmu,abin haushin unguwarmu kewaye da mawadata ,masu cin abinda ransu yakeso, uhmmmmm wannan Abu Yana Dagan hankali ,ta yadda kowana lokaci yayansu ne sama damu ,ta ko Ina sun fimu,yawo muke da yunwa tare da rashin tarbiyya,yo Ina zamuga tarbiyya tinda abinci ma musa iyayanmu bamuci mun kishiba bare asami faragar da zasu gaya Mana har muji maganarsu,muzanto yayan da za,a daga murya a kiramu ako ina.mune yawo makota ,mune yawo duk inda mukasan zamu Sami abinda zamu ci ko musaka. Nidai ban wayi gari ba sai na tsinci kaina Ina me bin maza ,indai zasu bani kudi nikuma Ina manne dasu domin inma banbisun ba tsakanin iyayena da makota bawanda zai dauki dawainiyata ,Kuma fa a haka danake gaya muku Mata biyu ne ga babanmu ,bawata Sana,ace dashiba sai dai yau yaroki wannan gone yaroki wannan,kumafa da Yana dashi shidin Maison yafaran tawa iyalansane ,Dan komai yasamo baya iya ci mu yake kawowa. Haka nake tara samari a kofar gida bawanda yake kirana yayimin fada ,ko a gida ko a makota ,su gida tinda Ina samun kudi basuda abin cewa,makotafa ai kodan gudun abinda zaije yazo sayimin fada. Cikin kankanin lokaci nayi fuce , wallahi a lokacin har Yan majalisa daukata suke ,wani time din in suka daukeni nakan share sati a gurinsu,duk da hakan bawanda ya taba yimin fada,sai daifa ko Ina cikin unguwa zance na ake kowa aka tashi hira sai hirata zakaji anayi suko majaifana dasuka ga abin Yana neman wuce inda suke tinani,Aiko suka datseni Niko na ce bansan zance ba. Haka nadinga hangars rayuwarta wa cikin Allah wadai bankuma taba Jin Wai nayi ba dai daiba,a hankali Kuma da akaga nataso gari sai yayan makota Suma masu karancin tarbiyya suka Fara mannemin,kafin wani lokaci mun dinke da yayansu,sai Kuma akafara bin iyayena da cewar lallai mubar unguwar domin zan lalata musu Yaya. *INA BUKATAR COMMENT DINKU INHAR KUNA SO IN CIGABA NA ROKEKU* 🤝 *DAGA ALKALAMIN YAR MUTANAN JINGAU* 🙋 [21/01 à 12:09] +234 703 197 3585: 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😳😳😳😳😳😳 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *_PART 2_* *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU ALIN BABA JINGAU* 🙋. *🅿51(Y FOR* *YORK)* 🌈 *KAINUWA WRITERS✍🏾 ASSOCIATION* 🤝 yo Ina mukaga inda zamu koma,toshe kunnansu sukayi domin basu da abin cewa. Kaiiii talauci bayyiba ,duk abinda annabi ya ce a nemi tsari dashi lallai ba karamar illa ce dashi garemu ba. Ciwo ,ciwo ,ciwo, badadi musamman a inda talauci yasamu gu ya zauna, shine yasako babanmu a gaba ,haka muka dinga sintirin asibiti wani lokacin inbani da kudin zuwa sai dai muzauna muzuba masa idanu,domin bamuda yadda zamuyi,gashi anrasa meke damunsa,sai daga bayane ma dayafara yin wani Dan tari Wanda baya sauka ciki ,muka daukeshi mukayi asibitin zana daahi. Tashin farko aka gano yunwa ce taci karfinsa har take neman ganin bayansa. Tofa tindaga sannan nadinga bin makota domin su taimaka Mana Koda da kudin maganine,kunsan Allah bawanda ya taimaka ,sai wanine ya tausaya shima dawata manufa ,domin yadade Yana so nakulashi, amma Bai samu ba sai sanadin wannan. Nidai Dana ga Babu Wanda yadamu da halin damuke ciki sai na fara bugawa samarina waya,cikin kankanin lokaci nasami dauki ta ko ina,kayan abinci munsamesu, sannan nasami kudi sosai. Bayan yin hidima gareni sai suka Kuma mannemin,niko banida mafita haka nasaki jiki garesu,Dan inma ban yarda ba ,banida yadda zanyi intallafawa iyayena, da kannena,cikin wata tafiya danayi ta wata guda nida wani saurayina cikin garin abuja ,nasamo tsarabar ciki nadi mauce sosai Dan ban tsammaci hakanba,shiko ko a jikinsa,sai kawwameni daya kumayi gu daya ,yamayarni matarsa banida zabi, domin dukkanin dawainiyar gidanmu Yana kokarin dauketa, haka nadinga rayuwa dashi har sai da na haihu, suko iyayena da nasanar musu halin da nake ciki sun shiga Rudu ,har mahaifiyata take ce wa Kar indawo inyi zamana Kar Inja Mata abin kunya,amma daga baya sukabi sahu ba um ba um um .. Bayan haihuwata ma Bai barni nazo gida ba haka nayi ta rainon jinjirin ,irin gatanannan na me jego duk bansamuba. Dana gaji da Zama dashi, sai na nemi bujirewa,sai ya nuna shima Daman yagaji soyake mu rabu. Nayi kwafa nashiga tattara kayana, amma sai yakawomin uzurin in anganni da dafa ince nawaye,jikina ne yamutu duk iskancina bazanso aganni da shegeba,sai nayi waya nasanarwa da babata, halin danake ciki,masifa takama yimin, ai Daman in tururuwa taso lalacewa fuffuke take,tinda dama yadenayo musu aike tasan neman maraba yake ,Dan haka inturo da kudi ayi aiki akansa ta yadda dole ya aureni ko bayaso. Bayan anyi auran mune komai ya dagule domin talaucinnan yananan a gidanmu,a yarda nakeji wani lokacinma abinda zasu Karya ko subawa yara ma gagara yake,nikuma Ina zaune gu daya , Aiko ciwo ya ce da babanmu salama alaikum ,gashi niba Sana,a nake ba ,kudin da da yake bani yanzu yadaina ,gashi dai atakaice kota Ina ba dadi, Danko kofar gida baya barina in leka Wai beyarda Daniba, ga rashin mutunci kala kala, neman Mata kuwa har gida yake shigowa dasu,karkuce fa ni ce matarsa ta fari a,a Yana da mata ammafa batasan ya aureni ba yakuma ja kunnena kan hakan ,ya ce duk Randa nasake matarsa tasan da zamana abakin aurena. Waya aka bugomin Allah yayiwa mahaifina rasuwa,nayi kuka nayi kuka kamar bazan bariba,sanda aka bugomin wayar baya gida nayita bugawa Bai dagaba,sai na hakura nafara hada kayana domin tafiya gida, shigowa yayi afusace Yana masifa Bai hanani buga Masa waya ba inya futa, Dagowa nayi jage jage da hawaye,na ce dole ce tasani baban aiman mahaifina ne yarasu aka bugomin waya,yanzunnan kaga suka bugomin ya rasu Allah yaraba ganawarmu tinda nabaro gida bashida lafiya bankuma ganinsa ba Ashe mun rabu kenan. To shine Zaki daganin hankali Ina gida ki bugomin waya,har sai da kikasa matata tafara zargin ko budurwa ce takemin waya iyi karki kara. Na ce dama tafiya zanyi Kuma banida kudin mota, Au to nizan baki? Katemaka ko Rance kabani Kar,adaukeshi bamganshi ba. Aiko sai dai kiyi hakuri Dan bazakiba bada yawu naba ,salon kije adinga cewa Dana shege ,ki hakura kyaje daga baya in an share makoki sannan gidan bakowa sai muje tare. Wallahi haka bawan Allah nnan ya hanani zuwa ta,aziyyar mahaifina. A yadda ake bani labarin mutuwar tasa na Yi Allah wadai da makobtaka da masu kudi ,domin basu da amfani ga talaka musamman irin makotan unguwarmu. Wato yakwan biyu Yana jiyya ,Kuma bakomai bane sai yunwa, haka suke fafutukar neman abinda zasu bawa kannena suci, ta ce cikin ikon Allah ta aika makota gurin wata baiwar Allah ta ranta Mata naira hamsin,sanda aka kawo mata cewa akai ta ce tabarshi,cikin murna ta bayar asiyo Mata kwaki na talatin suger na Shirin,jika musu tayi tabawa yaran susha,shikuma babanmu Yana gefe Yana kallo sai hadiyar miyau ya ke,can sai yadago kai cikin ciwo ya ce Dan Allah kidan sammin kwakin naci yunwa nake ji,kallonsa tayi ta ce ,malam kayi hakuri yara susha kaga yau bawanda ya ci abinci cikinsu innabaka kuma kaga sun rasa kenan. Ya kwantar da kansa gefe ,ya ce da kinbani na ci yunwa na ke ji,ta ce kadaiyi hakuri,haka ya gyara kwanciyarsa tare da yin salati ya kalli gefensa ,sai bacci yakwasheshi ,haka nima nayiwa Yara shinfida kowa yakwanta,misalin karfe dayan dare yafarka ya na ta kirana,a furgice na mike na kirawo kishiyata muka Yi kansa,cewa ya ke ,ruwa abinci, kubani ruwa abinci,can sai yayi shiru mutuwar kenan da wannan ya mutu ,da wannan yatafi gurin ubangiji alhali....😭😭😭😭😭. Innalillahi wa Inna ilaihirra,ju,un Yan uwa Ina zamu, Muna Ina Yan uwanmu musulmi suke cikin wannan halin , a unguwarmu ,a unguwarmu,sunan Yar uwa kitina,ki daure ki leka Zaki samesu, wallahi labarina gaskene, ya faru muyi karatun tanutsu, zakujini gobe yanzu nima bazan iya karasa wa ba,duk Randa natino da wannan banasamun nutsuwa wallahi. *INA BUKATAR COMMENT DINKU INHAR KUNA SO INCI GABA NA ROKEKU* 🤝 *DAGA ALKALAMIN YAR MUTANAN JINGAU🙋* [21/01 à 12:09] +234 703 197 3585: 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😳😳😳😳😳😳 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *_PART 2_* *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU ALIN BABA JINGAU* 🙋. *🅿52(Z FOR* *ZEBRA)* 🌈 *KAINUWA WRITERS✍🏾 ASSOCIATION* 🤝 Alhali makota sunsan Muna bukatar taimako agurinsu,Dana auna nahango ,amatsayar hankalina ,sai naga babanmu shine yafara janyo Mana ko wacce irin matsala ce, because of zakayo Karin aure alhalin ta gidanma baka iya wadata taba , nayi tinanin inda babarmu ce kadai gareshi karshenta wahalar zatazo Masa da sauki, tindaga sannan natsani zaman mace inganta da kishiya domin karshenta Inba Allah ya rufa mata asiriba sai tashiga wahala,balle dayazam mafi yawan auren bahaushe ,uwar gidan yake aurowa. Sai nakoma rashin mutunci , bana raga Masa ko ta ina, dama nima ba raga min yake ba, wuya ce naki ci bakadanba, sai yadena lekowa inda nake bare ya kula Dani da yaronsa ,bawani dadinsa nakejiba,hakan Kuma Bai zamto mafita gareni ba ,sai wahala Dana kuma shiga, nakoma Yar gidan jiya yana futa nake wanke jikina inbi hanya neman abinda zanci, kasuwanni nakebi Ina bara da sunan mijina ne ya gudu yabarni da yara,nakan Sami Yan kudaden dabazasu dauke wahalataba,tin inaganin ko indena Kai wataran yakamani ,sai naga banida mafita sama da haka tinda ina samun Dan abun sawa ajaka,har inyi hidima. Tsautsayi wata rana nafuta Ina neman ataimaka min, sai naci Karo da wani yaro ya taho a guje nikuma Ina gefen wani super market Ina neman taimako kamar yadda nasaba, bayana yazo ya buya Yana jamin mayafi domin yarufe fuskarsa,mamansa ce ta taho da sauri zata rikeshi saboda titi ne a kusa tana gudun Kar yayi gun motoci. Ta ce bazaka bariba ko, kazo ga daddy dinka can yasai maka mota, dasauri yasakeni zai bita,har tatafi na ce hajiya ki taimakamin dasaraka zamuci abinci, mijinane ya gudu yabarni da yara. Kallon tausayi tayimin sannan ta bude jakarta zata bani saraka,hakan yayi dai dai da futowar mijinta daga cikin super market din ,Aiko cikin furgici na sake kallonsa , sannan nayi kasa da gwiwoyina tare da kaina na hade hannayena biyu ,nidai ban bashi hakuri ba bankuma mike ba. Kallon kallo,take mana, shi kallon rashin gaskiya take binsa dashi nikuma tuhumata take da idanuwa ta. Dakar nasami kalmomin suka fito daga bakina ,na ce yunwa ce ta fito dani,kayi hakuri dan Allah karka sakeni ,kayi hakuri mijina,bazan Kuma ba. Ido takwalo ta ce mijinki,Aiko tayo kaina shima dake nesa damu yayo kanmu da sauri ,ga mutane da suka fara kewaye mu har anfara zagina cewar mune matan dake tozarta mazajensu, amma inbanda haka Ina matar wannan Ina bara. Niko ganin haka sai na mike tsaye, da baya da baya nafara neman gudu ,yayi dai dai da ta howar wani me mota ,ya wuce dani da goyon dake tare dani. Nidai ban Sami kaina ba sai a gadon asibiti,hannuna daure da drip gefe daya kuma wani mutum ne tsaye akaina ,ganin nabude ido ya matso kusa Yana min sannu. wannan mutum bakowa bane sai Wanda ya kadeni, Kuma shine mijinki ramla ,shine bayan biyowar abubuwa da dama ciki ko harda mutuwar yaron danake goyo tare da mutuwar aurena. Atakaice dai bayan yadawo Dani gidanmu ne yake lekowa ya dubani, har Allah yasa yafara lura da halin da gidanmu suke ciki,Haka yadinga hidima damu kamar bazai denaba, har yafuskanci banida ilmi sosai Dan sautari zaimin magana da turanci amma bansan meyace minba, Hakan dayagani sai ya ke kokarin fassaramin kalma in yafada,Kuma nakan Dan rike, da sune nakanyi amfani duk sanda nabugo Masa waya kika dauka. da farko daya nuna min Yana Sona ,kin yarda nayi daga sanda naji ya ce yanada matarsa ,fafur naki yarda ,daya matsamin da naci sai na fito fili nasanar masa da abin da nake gudu, ammafa naki sanar masa da irin rayuwar da nayi ,gudun abinda zaije yazo , yanzunma nafara ne da zuciya daya domin nariga nagama yarda da ku nakuma yarda duk abinda zai biyo baya mekyau ne. Danashigo gidannan da karfina nake komi ,sabida yariga yagama zubarda mutuncin dazanzo intarar gun matar gidan, dukkanin wani aibunta gareshi yagama gayamin,daga karshema cemin yayi batada wani amfani a gareshi,shiyasa nafara yin abinda zan koreta sai Kuma naci Karo da tasa matsalar Naga kuma itadin dai ita ce asamana bama niba shikansa asamansa take gurin sabgoginta, Dan Bata Yan kayansa daga ita sai yayanta,tinda Naga banida riba ta ko Ina shiyasa na nemawarwa kaina zaman lafiya, Babu Kuma karya Dan Allah nayi nadama ,Kuma nima Ina tare daku dari bisa dari . Dariyar takaici karima tayi ta ce kunji kuma wata ,kunji illar ta ko ina akwaita,wata ma har karasa yazakayi mata. Kuna ganin wannan matsalar waya haifar da ita, me tinaninku ya baku? mlm nafisa ce ta ce matsala fa mahaifintane ya haifar mata ,antaba rayuwa Babu abinci saboda Allah. Karima ma da take zaune jikinta asalu be Haka ta ce, Yo sai Baki yazam to daya ,domin kowa yanaganin wannan matsalar ta lalacewar yaranmu bakowa keda alhakin hakanba sai iyaye. Itako sarkin karamci,sai ta gyara zama ta ce kusaurareni kuji,nifa Ina ga badaganan matsalar takeba. *IINA BUKATAR COMMENT DINKU INHAR KUNA SO INCI GABA NA ROKEKU* 🤝 *DAGA ALKALAMIN YAR* *MUTANAN* 🙋 [21/01 à 12:09] +234 703 197 3585: 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😳😳😳😳😳😳 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *_PART 2_* *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU ALIN BABA JINGAU* 🙋. *🅿53(A FOR* *APPOINTMENT)* 🌈 *KAINUWA WRITERS✍🏾 ASSOCIATION* 🤝 ni inaganin matsalar in anfarota daga gida tofa mutanan unguwa sune suka kara saka mata fetur har takai haka. Indai yaro zai taso da futuna a unguwa bai Kuma samu gatan tsawatarwa daga gidaba,tofa kamata yayi mutan unguwa su saka hannu cikin lamarin,bawai muzuba ido Muna kallo yaro ya lalace ba, sai mun kebe kuma yazama Muna aibatashi, uhmmmmm yin hakan bakaramin kuskure mukeba. Domin za,a wayi gari katarar da wannan barnar da kake Zama kana tattauna ta kaki yin kokarin dakatar da ita a cikin gidanka , kaki ka tsawatar in anyi magana ka ce kana gudun inkayi iyayan yaron zasu ce kadami dansu, tofa in wutar makocinka ta fara ci a hankali bakasaka ruwa ka kasheta ba tofa inta ruru gidanka zata kaiwa cafka. Misalin amina ,da badan Allah yasa saurayinta yayi kokarin auranta ya zaunarta gu dayaba, tofa inda tafara kawance da yarinyar makocinsu, tofa haka zata ringa samun mabiya, kan awayi gari Kuma tayi barna sosai a unguwar ,to kunga Dan Allah Kuna ganin lalacewar wasu yaran Babu taimako a ciki na makota. Rahma ce ta ce Kuma fa hakane ,to ke yanzu anti karimatu kina ganin akwai mafita kenan? A sosai kuwa, ai bayani na a bayyane yake ,sai dai kawai dake adunkule nayi shi,Ina nufin inhar katarar da yaro yataso da futuna tofa karka nade hannu ka ce banaka bane ya lalace ,inaaa aiko nakane harda sauran Al umma illace gareka babba ,Yi kokari ku hada hannu Kai da mutan unguwa ku fatattaki illar inba hakaba tofa karkayi kuka da kowa Yi da kanka,Koda kuwa bada son ran iyayanba,su irin wannan ma lada biyu inda suke fama da talauci inkajasu a jikinka ai zaka Sami gara basa gurin Allah,Koba ka cidashi kullum ba ko say data kabashi asati zai mutuntaka har yadinga Jin kunyar aibunsa ya futo gareka ,kinga kuwa yin tarbiyyarsa zatazo cikin sauki, ammafa bawai sauki neba mine dai zamu ce haka tinda hakan ake so. Yau da shirina naso na tashi na tafiya gurin umma ,sai dai dake natashi da tsautsayin da sadiya tayimin har yanzu Dakar nake daga kafata,amma duk da hakan nabarwa yamma sannan nadan sake Jin dadin jikinnawa. Bayan gidan nakaiwa cafka domin naje na tone inda nanny ta nunamin da kozan da ce, A hankali na ke dingisa kafar domin na doku sosai,gun naje na tsuguna na zubawa ido ,tsoro na ban San mezan hakoba,wani tinani ne yazo raina,mikewa nayi na nufi gurin baba me gadi dake zaune yakafa radio a kunne. Bayan sallama tare da gaisuwa ,sai na ke cewa Dan Allah baba tambaya na ke, Allah yasa nasani diyata ,Ina hajiya kuwa Babar megida nakwan biyu bansamu na lekata ba,to abinne nima ko ta Ina ba dadi ,Dan naso inje gunta da wani sako da ya Dade a guna tin zuwan danayi gida nasamo matashi,to babu lokacin zuwa aiki me Inka matsa bakasan sanda za,a bukacekaba. Hakane kuwa sai dai ko inzaka bayar a kaimata Inba damuwa Dan Zan je in anjima gurinta. Ya ce to to to to masha Allah Aiko bara inbaki naji dadi sosai,amma naso inbata da kaina domin bayanin Yana bukatar sirri, Na ce karka damu baba yarda Amana take daya tofa Zan rike maka ita Babu ha inci ,umma uwata ce Inna ha inceta kaina nayiwa. Aaa kiyi hakuri hajiya bahaka nake nufiba ,sai ya kama waive ko wani ya taho,ya ce akan lamarinta ne da yaron kirki alhaji,na so tin tini inyi wani abu akai too kinsan babu lokaci gareni ,sai wani zuwa danayi gida nasamo Mata Dan taimako,inhar anyi yadda na ce insha Allah komai zayyi sauki ,Kuma kema Zaki amfana . Wata leda ya dakko ya mikomin ,ya ce dukkanin bayanin Yana ciki an rubutashi ,Ina fatan kin iya ajami domin dashi aka rubuta. Na ce bazai gagara ba insha Allah. Na ce to dama nima taimako nazo nema ,aikin Kuma bana kowa bane ,na umma ne Babar me gidannan, na ce wani abu aka binne a gidannan nakeson nacire,sai tsoro yakamani ban San komeneba, umarnin umma ne shine nakeson taimakonka ,yazanyi kataimaka baba kasan dai yadda lamarin yak....dakatar dani yayi ya ce kinsan inda akasa abun? Na ce ,e nasani domin agaban nanny aka bunne ita ce ta nunamin. Angama muje ki nunamin,na ce Tom amma na ji gidan shiru ice ko basa nan Kar ban saniba ko suna kusa. Ya ce ai dukkanin yaran ta tattara ta fuce sai Nanny din a gidan, Haka nasashi a gaba nakaishi har gurin na nuna masa. Wani Dan karfe yasamu yafara Haka gurin, sai da yayi Haka sosai sannan yafara cinkaro da tauri a gurin kamar dutse,nutsuwa yayi yadaina hakawa sai debe kasar gun da yadinga yi,wata farar kwalabace ta bayyana agurin,zarota yayi daga ciki, Niko baya naja da sauri domin murfin kwalbarne yayi tsalle gefe daya, wani bakin hayakine yayi sama,mikewa shima yayi da hanzari bakinsa dauke da addu,a nima ita nakamayi domin fa na furgita,dif kamar daukewar walkiya hayakin ya ba ce battt. Maganarsa ce tadawo da hankalina gareshi,ya ce yata kiji tsoron Allah a rayuwarki,Kar kiyi karko irin karkon kifi,kedai kinsan wannan abun aikin mushirikai ne ,kidauka kije Allah yasa bakin wahalar kenan. Na kalleshi da sauri na ce baba bazan iya tabawa ba ,kaga fa abinda yafuta acikinta, Yayi murmushi tare da sunkuyawa zai dakko kalbar ya bani,ya ce insha Allah Babu abinda zai.....cikin yarfe hannu yasaki kwalbar Yana me ambaton innalillahi,ya kuma ja dabaya ,na ce baba lafiya; Bai bani amsaba sai fifita hannu da yake yi,cikin kankanin lokaci hannu yayi kamar ya kone har wani ja yayi gurin Yan yatsunsa. Ya ce wannan kwalbar dafin dake jikinta bana yanzu bane,kuma acikinta mugun abune asirin dake ciki bai warware ba ,bansan akanme aka ce kidakko taba danayi shishshigi na ce kibarta gurina inyi aiki akanta,ba Wanda yasa akayi ba har wanda yayi sai nayi masa nawa aikin ,sai yasan yatabani ,ki kalli hannuna yarda ya kone ,na tabbata wanda akayiwa Wannan mugun kullin Haka aka kone zuciyarsa daga wani abu. Juyawa yayi da sauri batare da ya saurare niba , cikin mintina yataho da Kofi a hannunsa ,Zama yayi a gurin ya kafa Kai cikin kofin addu o i yake tofawa a cikin ruwa, dagowa yayi ya kalleni ya ce yata matso kirike min, Hannu yasaka cikin aljihun gaban rigarsa ,ashana ya dakko da wasu takardu ya ce Zan kunna wuta araminnan, sannan Zan zuba wannan tofin aciki akan wutar Ina zubawa kitabbatar kin watsa kasa ciki kin rufe karki bari hayakin yafuta kuyi aiki da lura. *INA BUKATAR COMMENT DINKU INHAR KUNA SO INCI GABA NA ROKEKU* 🤝 *DAGA ALKALAMIN YAR MUTANAN JINGAU* 🙋 [21/01 à 12:09] +234 703 197 3585: 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😳😳😳😳😳😳 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *_PART 2_* *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU ALIN BABA JINGAU* 🙋. *🅿54(B FOR BRAIN)* 🌈 *KAINUWA WRITERS✍🏾 ASSOCIATION* 🤝 kifa kula karki bari hayakin mutuwar wutar yataso sama har ya doshi jikin dayanmu bare Kuma yabi iska, Na ce to dukkanin gabbaina sun mutu ,tsoro ya baibayeni, bayan wutar takama sosai ,ya ce Zan zuba ki taho kifara saka hannunki kan kasar kafin nazuba, kusan tare aikinnamu zai fara. Nidai duk atsorace na ke, na ce to baba. Yadda yasakani haka nayi cikin ikon Allah ba,a sami kuskureba . Murmushi dauke a fuskarsa, ya ce shi duk abinda Allah ya boye gurinsa me kyaune , amma banda rashin sani Mu na tare da asalin aikin a cikin gida amma bamu Sani ba, shiyasa duk Wanda zai maka aikin gaibiyya tabbas akwai iyakarsa,domin lamarine na ubangiji ya ke lalube aciki. kije kiyi sallar godiya ga Allah ,insha Allah daga ke har umma kukanku ya kare wanda Kuma yayi aikinnan shima daga yau cikin amincin Rabbi zai fara girbar abinda ya shuka. Ki tsuguna ki dauki kwalbar kikaita inda aka umarceki ,nidai nayi nawa wanda Allah yasanar da ni ,suma suna da abinda zasuyi da ita ,nasan kuma dasun San meye aciki da basu ce ki dakko taba, dakansu zasu nemi ganin gurin dauki kije Allah yasa mudace. Wuri wuri nayi da idona bance komai ba,sai shine ya fahimci abinda na ke nufi,hannu ya sa ya dakko kwalbar,ya ce ai daxuma rashin sani ne yasa banyi wani Abu akaiba, amma yanzu matsalar dake tare da ita bazata cutarki ba insha Allah. Hannu biyu na Mika na karba ,zan ma sa godiya ya dakatar dani,banbiya su alherinsu gareni ba ,shege shike manta alheri,kije amma kiyi sauri kirabu da kwalbar nan takoma hannun wanda ya ce akai Masa. Cikin sauri sauri na shirya yara sannan na aika sukirawo min nanny, nima tini nagama shiryawa Dan banma tsaya yin wankaba Dan banida datti ajikina,koma akwai dattin banida nutsuwar dazan tsaya wani shiryawa. Ina cikin kulle kofata ne najiyo hayaniyar su Hussain gurinmu suka nufo suna anti zamubiki, Yau gaba dayansu haushinsu nakeji , afusace na juyo na ce to iyayan yawo tabbacin antsotso a nono, Banda dawowarku daga gantali ko hutawa bakuyiba zaku ce zakubini,ku waye ya ke binku sarakan iya. Itako yindaga nesa data hangota farkai farkai Babu nutsuwa Wai ta mutum zashi unguwa,sai farin ciki ya lullubeta ,ta ce cikin zuciyarta lallai ita me,da,a ce dayi da iyawa,gaba dai gaba dai saini ta " alhaji sabo". Tafa hannunta ta yi sau biyu, ta ce yarinyar nan kina da sa,a amma ta kare Miki daga yau, kije kinji ,kije nafiso murabu Muna mararin juna, amma yadda mardiyya tabar gidannan to kema kinbarshi ,inhar ko zata dawo ,to ki tabbatar kema Zaki dawo,ta ce ku shige muje ciki in kunbita ma batada medawo da ku, karshenta dai azo ana walagigi daku ,kuko babu walagigi a rayuwarku sai dai su o,o. Uhmmmmm na ce bansake ce mata komaiba domin abinda yake ga ba na yafi karfina. Gaba nasa Kai Zan fice,sai ga nanny nan ta danno a guje Bata ma lura da uwar dakinnata a gurin ba. Na juya na kalleta sannan na ce Zan futa Inba abinda kike kitaho muje Zaki daukar min kaya n......kallon kallo take atsaka ninmu cikin girgiza Kai ta ce au har wani umarni kike bata,ke ai bakida me taimaka Miki a gidannan, kidai bar matar gida da mutanan ta,yo ma ke banda abinki keda zaki futa ,futar da bada wowa kya dauki Yar mutane kutafi tare,sai ta kalli nanny cikin shegan taka ta ce ke yar munafukai kozaki bita; Da bacinrai fuskar yarinyar ta daga kai ta ce e zanbita,he he he tafi no no fari ai dake yayana suna tare dani kufi ruwa tafiya, amma koma kitattaro tsummo karanki karki barni da shirgi. Ina tsaye Ina jiran nanny Dan nariga na kage da jiran ,musamman dake ba lafiya ce Dani ba ga kuma kayan danakeso inrabu dasu,horn ake Yi natashin hankali ,da sauri duk muka kai idinmu bakin get,domin shikansa baba mai gadi sai da ya cillar da yar radio dinsa garin sauri,kafin ya gama bude masa har yaturo hancin motar ,Bai tsaya dai dai ta motarba ya kashe yayo waje. Kallo daya nayi masa na dauke kaina,yaransa ne sukayi kansa niko kayan hannun nanny nakarba na bude kofa na watsa su cikin falo, na kula bashida kuzarin cewa komai sai binmu dayake da kallo,yarana na ja mukayi waje ,kafin inkarasa futane naga ya nufi kofar da zata sadashi da dakin umma,har Zan tsaya sai Kuma naga sadiya tabi bayansa da sauri ta na ma sa magana,kafada ta na motsa tare da kebe Baki alamar su suka sani. Ajiga ce na isa gidan ga kaya niki niki a hannunmu, ko cikakkiyar gaisuwa ma banyi musu ba nashiga Koro labarin yadda komai yafaru, ga mamakin yawan kayan tsafin da muka debo ,ga kuma na abinda ya faru yau, na ce ummanmu insha Allah komai zai dai daita domin Zan futo Naga ya nufi kofarki,Kuma na tabbata ke zai shiga nema,domin sama da shekara goma rabon da naga ya doshi gurin ,tin Yana satar kallon gurin har sai da ma yadena tinaki,kinga kuwa karshenta asirin Daman da tayi na rabakun shine wannan. Ni kuka ke tagumin haka,umma da baba iya suka kasance, na ce ammafa baba me gadi ya ce ayi sauri a rabu da wannan kwalbar. Au too Aiko bara na Yi masa waya ko a Ina ya ke yazo ya kwashe Mana wannan kayan tsafin. Bayan Kiran wayar kanin nata ne ya ce Yana Nan zuwa cikin mintoci insha Allah, sai baba iya ta kalli umma ta ce,yau ki karkade kunnanki kiji nidin yadda na rayu nida diyoyina , sannan kiji ni,imar da Allah yayimin ,nasan ma ko ban fadaba ai Muna cikinta nida ke,ki kalleni kiga waye zaice na ci Karo da bacin ran namiji. Sanda na auri baban yarana lokacin yagama karatu har an turasu service,kinsan kuwa ko ban fadaba Babu taganmu ko,haka muke gurgura rayuwar da Dadi ba dadi ,gashi lokacin akwai kuruciya bansan yadda Zan Dora mizanin rayuwar muba ,kodan saboda gaba, abinda yadakko yabani na cefani nakanyi amfani dashi har in tattala inya dawo na bashi abinsa, musamman dake malamai suna wa,azi kan rage kudin cefane da Mata suke. Wato fa anan sai maganar manya tayi aiki akaina ,duk abinda kasabarwa namiji tofa Haka zaku rayu dashi . Ni Ina ganin dan nabashi ragowar sanjinsa ,ba wata matsala ba ce dazanzo gaba inzubar da hawaye akanta,tinda lokacin banida wata matsala metsauri ,daga ni saishi ko haihuwar fari banyiba,bana damuwa da inzauna da kudi a hannuna tinda ni gidanmu ba,a sabar mana da kashe kashen kudi Babu daliliba. Yo basai Abu yazama Dan zaniba ,sai yakoma ragemun kudin cefanen dayake bani ba,yakan zamto ma basa isata abinda zanyi dasu,innayi magana sai ya ce naga jiya dana baki ma har ragowa sai da sukayi,banida bakin magana kozasu isheni ko bazasu isheniba Haka yake bani Kuma in karba ,domin nariga nazubar da damata tin farko,danasani Haka zata faru daban Fara ba. Haka muka dauki tsahon lokaci batare da sauyi yazo ba,domin yanzu ne nake bukatar kudin dazan rike a hannu kodan baki da dawai niyar cikin danake dashi,ko sunzo ma inaji inagani bani da damar Yi musu alheri ko na silai biyar,bare nikaina insamu indan siyi Abu na kwadayi na me ciki . Sanda nayi haihuwar fari,anan nakara ganin ikon Allah domin nidin bayar garin bace, shine da mutanensa wadanda nasani,tofa Haka aka dinga tururuwar barka ,Kuma kowa da alherinsa,duk Kuma wanda yabani agabansa suna tafiya zaisa hannu ya karbe ,lokacin banida wayon da Zan bujirewa hakan, Inna marairai ce kan yabarmin kodan hidimata ,yakan buden ido ya ce mezan Yi da kudi me ya rageni dashi bare ince sai ya bani,nakanyi masa bayani sabida nima wataran Zan bukata akankin kaina batare da na nemi taimakonsa ba. Yakan furje ya nuna baisan wannan ba Wai shin inya bani kudin ,in antashi mayarwa waye zai biya,Haka nake Jan bakina natsuke. Da natafi gida bayan nayi arba ,in sai nake yiwa momyna zancan inaso infara Sana,a tayi murna da hakan domin itadin mace ce me neman nakanta,danatashi tahowa a wancan lokacin tin kudi suna da darajarsu, Haka ta bani naira dubu biyu ta ce nayi jari dasu. Uhmmmmm lallai in akace akai tamba rinnan akan da namiji ,tofa baya taba Jin dadi har sai ya buga makashi Kuma bashida ruwa aciki bare tsaki,Hakan yasa tin da ya kyalla yaga kudinnan hankalinsa yakasa kwanciya sai da ya rance su hankalinsa ya kwanta,na koma Yar gidan jiya,danasake neman jarin haka tasake bani batare da gajiyawa ba, uhmmmmm lallai wallahi dai Haka suma sukabi shanun sarki. Tsakanin uwa da da sai Allah, sai yazamto ko ban tambaya ba inta sami me zuwa gurina ,takan bashi sakon kudi a tahomin dashi,inkuma gida naje da kaina takan bani wada taccen kudi insa ajakata,Amma bawan Allah nnan Ina sauka ko Zama bazanyi inhuta ba zai karbe jakata ko naira biyar baya barmin,gani dauke da jaka, ga goyon yaro yare yare duk hankalinsa bayakan ya taimakamun shidai jakata. Muna dai a haka har yazo yasami aiki, amma dake tsarin salary din,bada wuri ake biyansu ba sai muka kara shiga wani hali,ganin dukiya dankare adakina nakayan auren da aka zubamin saifa hankalinsa yakoma kansu, daya bayan daya yadinga diban kayan Yana bawa yayarsa tana kaiwa kasuwa ,abanza ake karyar da kayan tasami nata shikuma yazuba sauran aljihunsa. *INA BUKATAR COMMENT DINKU INHAR KUNA SO NA* *CIGABA NA ROKEKU* 🤝 *DAGA ALKALAMIN YAR MUTANAN JINGAU* 🙋 [21/01 à 12:10] +234 703 197 3585: 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😳😳😳😳😳😳 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *_PART 2_* *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU ALIN BABA JINGAU* 🙋. *🅿56(D FOR* *D* *NATURAL* ) 🌈 *KAINUWA WRITERS✍🏾 ASSOCIATION* 🤝 Ciki ya karaso ,muna masu amsa sallamarsa, Bayan gaisuwa tare da Kara jajantawa umma, yakuma kwantar mata da hankali, kayan dake gefe a ajiye, baba iya ta tura masa gabansa,ta ce debe Mana kayan tsafinnan karsu tashi damu. Dariya yayi yace ,kinfiya dai tsoro ,ba abinda zaifaru sai alheri hhh. Uhmm kaidai bari ai inkaji abin Al,maran daya faru gurin Ciro abinnan zaka Sha mamaki. Dago kansa yayi ya kalle ta,ya ce wani abune ya faru? Ta kalli ameera ta ce gaya Masa meyafaru. Juyowa yayi ya Kai kallonsa gareni, gaisheshi na yi , sannan na bashi labarin abinda yafaru. Bude idonsa yayi sosai Yana kallona ,ya ce kin tabbata,na ce wallahi komai a gaban idona yafaru. Tom shikenan ,amma akwai wani bincike da na gamayi game da ita kanta rayuwar yarinyar, meye ra,ayinki gurin cigaba dazama da ita;ina nufin in bakya bukatar cigaba da Zama da ita,sai ayi mata aikin da zai rabu da ita cikin sauki,domin a hakikanin gaskiya Zama da ita bakaramar matsala bace,ko Babu asiri rashin kwanciyar hankali ma matsala ce. Idona nakai gurin da su umma suke zaune,amma sai Naga hankalinsu ma baya kaina Dan wata hirar suke ta daban,hannuna nashiga murzawa tare da sunkuyar da kaina kasa. Ya ce min Ina sauraronki,kasa cewa komi nayi domin gaskiya banason shirya wa wata halitta mugunta bare Dan adam Wanda Allah yagama karramashi,na tabbata innayi Haka Allah bazai barni ba. Doguwar ajiyar zuciya nasaki balle Dana ankare ni yake sauraro. Na ce bana nufin kowa da sharri,bana fatan infara ta kanta, balle Allah ya hukunta ni da abinda na aikata, dukkanin abinda tayi Mana ita da Allah ,sakayyarmu na gurin Allah Dan nasan bazar barta ba. Ya ce Allah sarki nayi tinanin haka, kodan kaiwa da kawowar da kikeyi akan wannan rashin hankalin data aikata. Kallonsa yakai kan umma ya ce,to kuma ummanmu fa duk abinda kikeso gareta ki sanar dani shi za,ayi. Ta ce haba munzama daya kenan ,ai kamar yadda ameera ta ce tabarwa Allah nima nabar masa bazance na yafeba, domin Ina bukatar sadiya ta ji irin yadda naji , taji irin abinda nadinga gudar Mata tin farko,Ina bukatar Allah yasakamin abinda tayi min. Kayan ya firfito dasu ya bajesu gabansa, sannan ya janyo wata leda dayazo da ita ya dakko kwalbar turare da robar swan ita kuma ruwan rubutune a cikinta, mutum mutumin yafara dakkowa,warwareshi yafarayi yanayi Yana Dan sakin murmushi irin na mamakinnan,mukuma duk munzuba ido Muna kallonsa, can sai ya dago da kansa ya ce ,umma kinga wadannan halittun da akayi guda uku daya namiji biyu na mace ,gundarin aikin sabida ashiga tsakaninku akayi shi yayi tasiri amma ba sosaiba. Da taga bayyi Mata yadda ta ke soba , sai akaje akayi wani wanda ya gigitashi har yaji bayason ya kusanci inda kike, daga baya sai akayi wanda kokusa dake bayason yaje ,sabida furgita juna da kuke yi,yana kallonki amatsayin wata halitta mafi daga hankali. Sannan ya dakko kan Karen da aka cusa Masa layu ,ya ce wadannan kuwa dazan sanar Miki sabida me akayi su, zakisha mamaki Allah dai yasa mudace, dukkanin mu muka ce amin.haka yadinga Yi Mana bayanin irin mugun kullin to da akayi da ko wanne tarkace. daga bisani ne ya juyo gareni , ya ce kinga wannan kwalbar data bada matsala gurin cirowa,abubuwane dabazanso kowa yaji ba, abinda yasa namatsa da abinciko wani binni acikin gidan shine , dukkanin wani karashen aikin datayi tofa Yana cikin wannan kwalbar. Tiraren da ya ajiye gefe shiya dakko ya budeshi ya shafe hannunsa dashi, sannan yashafe jikin kwalbar,cikin mintina da muka zuba ido Muna kallo sai jikin kwalbar yafara bada wani tiriri, ruwan rubutun ya dakko yasheka akan kwalbar, uhmmmmm kwalbar ta bada wani kara dussss ta rabe biyu,ya ce ku matso kugani, duk cikin mutuwar jiki muka matsa Muna leke,abin dai bakyan gani,guntun hawaye ne yabiyo idona . ya ce tofa, daga yau insha Allah komai ya warware,batada wani tasiri agareshi ,zakisha mamaki inhar kika koma gida, domin abubuwane zasuyi ta faruwa da har sai kinyi kokarin tsawatarwa amatsayinki na me tinani. Sannan in Allah yasa Muna da rai ,gobe kidawo ki karbi temako kodan samun dafa,i a jikinki da yaranki , sannan inaso ku fuskanci wani Abu guda ,a irin wannan rayuwar da muke ciki, bafa zamu ringa zuba ido Muna kallon abubuwa suna faruwa damu bamu daukar mataki ba,tinda duk abinda yasamu yaranmu ai yasamemu,ya ce umma kamar abinda yafaru gareki inagafa akwai matakin daya kamata tin farko ace mace tafara dauka tin kan matsala tazo ta hakke mata amatsayinta na uwa, Ta ce inajinka, nasan akwai abinda yasa hakan yasameni, amma fa banyiba ,banyiwa sirukaina hakaba, mu rayuwar mutuntasu mukayi, amma wannan abun da yasameni nasan nayi kuskure, amma bansan ta inda yafito. Zamansa ya gyara ya ce kuskuren da kuke farayi iyaye mata, Baku fiya kula da tasirn da diyoyinku zasu samu arayuwa ba. Kina uwa tundaga ranar da kikayi haihuwar fari yakamata ki rage barci,domin wani nauyi yahau kanki, dukkanin jindadinki sai kin rageshi,karkiga Wai bagirma yayiba bare kimaida hankali kansa ,a,a ko yaushe kidube shi a matsayinsa na Dan adam ,ki kasance cikin nemar Masa tsarin ubangiji ,Zaki kasance cikin fargabar rayuwarsa ta kullum , musamman domin nemar masa Mata ta gari, ko miji na gari,ke har abokan mu,amular diyoyinki suma nemamu su tsari dasu ,cire kyuya kisami tawwada da alkalami allonnan batsada ne dashi ba, wallahi ko Bismillah kika rayu akan rubuta musu Allah zai tsare Miki su , matsalar dama Allah ya rubuta masa sai ta faru, amma da da akwai dafa,I ajikinsa umma da komai Bai Kai haka cakudewa ba ,kiyi hakuri da kalmomina, sakacin daga ke suka Samo asali, Baki kula da yanayin rayuwar da muke ciki ba, balle kiyi tinanin abinda zai iya faruwa gaba, baki kula da bawa danki kulawa ba addu,ar bakinki Bata wadaceshi ba,Babu tsari ajikinsa,Dole komai in ya taho masa ya shige jikinsa ba wata togaciya, sannan Baki dorashi kan yasan shidin wanene ba, balle hankalinsa yakai gurin mika komansa ga Allah. Kowa yayi shiru domin bamu da abin cewa. Kallona yayi ya ce ki dakko biro da takarda in Baki wasu addu,o i domin kiringa rubutawa yaranki suna sha, karki ki jurewa ,dama abin kullum akwai cinrai amma kidaure kodan rayuwar yaranki. Jakata na dakko dan nasan bana rabo da memo aciki, shiya miko min biron dayaga narasa nawa. Suratul iklas kafa uku daya da wasali,daya ba wasali, daya ba wasali ba yaya. Sai suratul falaki,itama yadda kika rubuta waccan Haka Zaki rubuta ta. Sai suratul nasi ,itama Haka zaki rubutata. Kisami farar biya rana ,da kaikayi koma kan mashekiya ,kidakesu gu daya ,duk sanda zasusha rubutun kiringa diban kadan kina zuba musu aciki, Sannan kiringa tofa suratul Yasin kafa uku acikin ruwa kina basu sunasha ,ke kisami katan bokiti kawai domin rubutu, ko tofi yazamana ayoyin ubangiji sun ratsa jikinsu, insha Allah komenene zai faru baza arasa yadda za,ayi ba. Ya ce Ina Kara Jan kunnanki ki kula da diyoyinki domin sune farin cikin rayuwarki ,Koba Dan surika ba mutan duniyar nan ma abin tsorone. Naji dadin addu o in daya bani Dan dama Ina da niyyar Yi Masa magana Dan neman dafa,I garesu,na ce nagode malam sosai,tareni ya yi ya ce kije ki gwada inkin daure kinayi Zan Kara miki wasu insha Allah. Na ce insha Allah Zan ma jure kodan murayu da tsarin ubangiji garemu,ya ce kema Zaki iya sha basai lallai su kadaiba. Umma ce da baba iya suka kara yimasa godiya ,bisa abinda yayi Mana, sai kusan magriba muka tattara muka tafi gida,a falona naci Karo dashi Yana kaiwa Yana kawowa hannu goye a bayansa,ko kallonsa banyi ba nayi gaba Zan shige ciki,biyoni yayi da sauri ya rike hannuna ya ce zo muje ,zomuje Kiga abinda nagani,na duba ko ina a gidannan banga umma ba, gurinna tama kamar ba kowa ,zomuje kigani tin dazu nake zuwa Ina dubawa amma ban gantaba,hannuna na fuzge na ce. Rukayya ce ta kalli agogo ta ce muyi da jiki a Fara tattaunawa kan matsalar zainab kodan mu amfana da lokacinmu itama ta koma gida. Mlm ramla ce takai kallonta ga karima ta ce ko ki Fara gayamana yadda akayi kikasami mafita kafin mucigaba ko; girgiza Kai tayi ta ce a ,a wannan mubarwa gaba adai tsaya ata zainab din kodan lokacin data ambata. Karimance ta cigaba da fadin nake ganinfa komai yafaru da ita, ita ce ta Fara bada gudun mawarta ,akwai wata rana Dana taba yiwa wani malami tambaya . Na ce Wai shin meyasa ko wacce mace Inka binciketa sai kajita da *ABINDA KE FARUWA* acikin gidan auranta,kunsan meyafara cemin kafin ya cemin komai, duk suka ce a,a. Ya ce min dukkanin wata ibada aure shine mafi girma ga diya mace,domin Allah ya karramata da ita ,wato ya karrama mace da aure,Kuma sai Allah yayi mata kwalliya dashi,ya Kuma cemin lallai mafi daraja me tsada bazayyiwu shaidan yazuba muku ido Haka ba, dole yadinga kaiwa yana kawowa,kodan kusamu wani nakasu dazaisa ibadarku tagaza gurin ubangiji. Tokunga kafin mufara daukar mataki yakamata mufara duba wannan, Dan muyi komai da nutsuwa,gareki zainab yanzu Zaki Dora inda kuka tsaya, azancenki banji kin ambaci kina da da ko daya dashi ba,bakuma ki taba samun ciki dashi ba,nake ganin ki Fara ginawa yaranki dake kanki rayuwar da zata fishsheku, kinganni Nan duk inda ba,ayi dani tofa nima banayi dasu. *INA BUKATAR COMMENT DINKU INHAR KUNA SO INCI GABA NA ROKEKU* 🤝 *DAGA ALKALAMIN YAR MUTANAN JINGAU🙋* [21/01 à 12:10] +234 703 197 3585: 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😳😳😳😳😳😳 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *_PART 2_* *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU ALIN BABA JINGAU* 🙋. *🅿55(C FOR* *COULD)* 🌈 *KAINUWA WRITERS✍🏾 ASSOCIATION* 🤝 Haka muka dinga rayuwa dashi ba sauyi,sai kuma Allah yataimakeni irin goramar haihuwar nan nakeyi da abin yafi cakudemin. Aikin daya samu sai ya subuce masa,cikin ikon Allah kafin mufara wahala sai yasami wani aikin, Wanda yafi nada samu ,sai dai kuma ban wani ji dadin samun aikin ba ,domin nisan da zaimin ,dayaga ban nuna farin cikiba sai ya ce inshirya mutafi tare, nikuma kawai naji gara yatafi shikadai,dana gaya masa hakan Bai Musa ba ya tattara kayansa ya nausa kaduna inda yasami aikin. Haka ya ke zuwa duk sati Yana Yana komawa ,in zai tafi yakan ajiyemin komai na kayan abinci ammafa tsakani na dashi naira hamsin ce,tin a wancan lokacin na ke gaya miki kuma inya bani yakance inyi cefane , tare da Yan bukatun abinda zai taso, uhmmmmm ingaya mikifa Kuma harda mamanshi da Yan kannansa guda biyu. Haka dai nake ta cuda rayuwar cikin takura Dan har sai an taimakomin daga gida,dake nidin ba Yar garinnan bace ,mu a al,adar garinmu duk shekara akanyowa yarinya gara,bafa garar kore nake gaya mikiba cikakkiyar gara Haka ake yimin ita wanda kafinma takare ya nemi siyan wasu a dan kwan biyu,wani abin takaici nidai bantaba ganin ankawo garar nan yadau tukuici ya bayarba . Yanzun ba laifi Yana samun kudi,sai daifa ni har sannan ban Fara gani ba, domin fa ni Banga wani sauyi a tare daniba, sai dai ingani yanawa Yan uwanshi hidima ammafa bandani,uhmm kinsan halin wasu dangin mijin ,ban tsira ba domin tinda sukaga yafara samun kudi saifa sukayo kaina da cewar duk yatare a gindina komai yasamu ni ya ke kawowa. Sun manta Koda ya kawomin din kafin yabani nina Fara bashi ,balle ma har yanzu dai Muna Yar gidan jiya Babu sauyi a lamarinsa, Dan ko yanzu ya ganni da kudi sai ya karba Kona waye kuwa shi Babu ruwanshi,gashi har sannan bansake haihuwaba ,sai daga bayane nasake haihuwar da namiji. A cikin rintsinne dai ya tsiromin da wani abu,indai Yan uwana suka zo yadinga nan nan dasu ke daga karshe har shopping yake daukarsu suje yayi musu kafin su tafi gida. Hakanfa sai Yan uwa suka yimin caaa aka domin nidai alheri Kona kwabo baya shiga tsakaninmu ,sukance min maro waciya ce ni inbanda rowa yadda mijina yake yiwa kowa hidima ya gwangwajesu da kudi da kaya tabbas nima yanamin rowa ce take sawa na Gaza yimusu alheri Koda da kudin motane. Inna Yi magana ace banida godiyar Allah ne shiyasa da rashin son yin zumunci su ba abina ne yake kawosuba, inma zansake hali nasake, wannan abu yana min ciwo, Banda wannan fa, Dan Karen fadansa tare da zafin zuciyar dake gareshi ma kadai ya isheni bacin rai,baya min uziri inya tashi abunsa ko agaban waye baya shayin yadizgani da tashin hankalinsa,sai dai in shige daka inyi kuka. A lokacin Kuma sai ya Kuma samun promotion ,ko ince yasamu akayi Yi masa super promotion dukkanin wata daukaka yasameta iya samun kudi yana samu,domin duk Wanda yasanshi yasan naira ta zauna Masa,ammafa jiya iyau Dan bana manta wata Rana acikin ranakun daya gumamin bacin rai, bayan yabani kudin cefa nene sai akasami ragowar can Jin naira biyar datayi ragowa ganin yarona zashi makaranta ,sai na dauka na bashi ,damur narsa ya karba nikuma Ina rike da hannunsa Ina tayashi murnar,har soro na raka shi Ina Yi masa addu,ar kiya yewar ubangiji. Aiko ranar na taro March ,domin wallahi haka ya ware Yan yatsunsa biyar ya zubamin akan wannan biyar din dana bawa yarona yatafi makaranta. A Haka mukaringa rayuwa har sai da na Tara masa Yara guda hudu ,sai hidima tasake samuna har nake neman dauki kodan tallafar rayiwarmu nida diyoyina,bazan nuna rashin godiya ba,Yana yimin abubuwa sai dai wadatuwa ne bamayi musamman danake da yara,Ina bukatar tallafi sosai,domin ko gun sittira nawaiwaya tofa Muna bukatarta ,duk kudinnan dayake samu tsakaninmu dashi sittira sai shekara shekara yake mana Dani da yara ,yakan dinka musu kala bibbiyu wani sa,ilin sukan samu uku uku ,tofa sai wata shekarar ammafa bawai Gama garin kayabane masu tsadane wadatarmune dai kawai dabasayi, Nikuma yakan gwada bajintarsa anan yakan zage damtse gurin gwangwajeni da sitturu masu tsada Dan har Holland Yana sayamin ,kudinsane dai Bai yarda su gilma ta hannuna ba,a yanzu dazance yabani naira dari tofa sai Bala,i na tsoka no wa kai na,kumafa Ina da takar duna na shaidar Gama karatu, guyin duniya yabarni inyi aiki yaki domin Ina da bukatar abubuwa sosai atare Dani ,Wanda shi bazai mallaka minba sai dai ni innemesu da kaina. Abinda yakuma sani Sha,war yin aikin kodan diyoyina domin Suma suna da bukata daga gareni,ace Babu ni Babu saiwa wani yaro nawa abu ,nasan da Zan tsurasu ince sununa min abinda nataba sai musu bazasu iyaba,tinda banida hanyar dazan sai musu nayi kokarin yin Sana,a yahana ni,Toya zan,hankalinna bai Kuma tashiba sai da mamana ta ke Kuma kwatan tamin,cewar shifa da har kullum yakanbi zabin ransa ne ,meye zabin rannasa shine ,me Faranta masa ,ta ce har kullum insun tashi kallon fuskarki data mahaifinsu Dole akwai banbamci Kuma da ban ban cinnan zasu rayu azuciyarsu, inzaki mike kinemi Sana,a ki nema kodan fuskarki tarinka haskawa a idanunsu,kafin kukai munzalin dazasu ce mahaifinsu yafiki say ba adadi. Lokacin datake gayamin sai nakarbi shawarar hannu biyu, domin Koba ta fada ba zan can a bayyane yake ,don nasan masana sunce sadakin so kyauta ,balle Kuma ga yaya da kake rayuwa dasu ko yaushe. Ta ce keda kina cikin wannan halin bakizo kin gayaminba shekara da shekaru sai da damarki ta ke neman kwacewa ,kinsan mena keso da ke; girgiza kaina nayi, ta ce Yi kokarin sau yawa kafin damarki ta wuce. yanzu Banda wannan meye matsalar gaba,na ce ai daman kowacce matsala data faru a karkashin wannan tafuto ,kuma innasamu Wannan ta Wu ce tofa ni komai yayi daidai. Na ce umma nidamu wata ma mafi daukaka, dayake iya kallona ya ce Wai banason yayanshi ,har yakance Dana no na haifesu ba wallahi cewa zayyi banasonsu, ta ce meyaja hakan;baki nadan tabe na ce bansan meyasa ,amma nakan danganta hakan da rashin hidimata garesu. Allah sarki kinji zancen ko ko anan dazaki Yi wani karatu sai kiga shikansa daya tauyeki yakan nuna bacin ransa na rashin hidima garesu ballanta kuma su yayanki da kansu ,nidai karshen zancena zanbaki jari me tsoka ,kije kisami Sana,ar dazata taumakeki inkuma kinjebkin Kuma bashi kudin tofa ke kika sani,Kiki yaye. Tofa umma bansan yarda Zan Masa ba kinda San namiji irin wannan inhar ya kyalla yagano ka da kudi yakan yanke hidimarsa gareka me har sai yaga bayan kudin. Ta ce to kinemi wata a min tacciyarki ,kibata taringa siyar miki da abinda kika yanke gurin siyarwa,ko kuma kiringa sarin kaya kina turo dasu nan sai Yan uwanki suringa siyar miki ,kinga suma har sa sami wani abun kin karu sun karu. Na ce Tom umma Allah ya kara girma. Haka ko nayi abin sai yazama nafara asa,a domin tin Ina sarin kanan abubuwa sai nakoma sarin kayan danasan ana bukatarsu acan Ina turawa,haka nadinga taimakon yayana nima Ina taimakawa kaina har da ma wanda zai rabeni. Intakaice miki labari dai wannan Sana,ar ita ce nadin gayi har sai da ta shahara yazamto na Sami hayar wani shago batare da sanin megidana ba Kuma dasu ne muka kawo iyanzu har yazamto na mallakawa diyoyina Sana,ar a hannunsu, basu da damuwar Wai jinginuwa jikin wani komai nasu nawane, Kuma abina abunsune,dakuma wannan nawanke kallon danake samu na banbanci tsakanina da babansu,nazamto tauraruwa a idon yarana, shiko yadda akayi nadawo gidannan . Yasamo asaline daga sanda babansu yagano irin dukiyar dasuke juyawa ,munsha tashin hankalinsa sosai, har Saida nayi Masa bayani Bai Kuma gamsu ba ,Yi yake yana karawa Dan me Zan dauki kudi inbasu ,ai shiya kamata yadauka yabasu nayi masa shishshigi Dan haka in inason zaman lafiya tofa inkarbi kudinnan inbashi. Yaufa akeyinta yinayi kamar Zan ari baki Dan fada, bude idona nayi ,hnagaya masa duk irin cutar da yayimin Bata isheshiba Sai yakara da wata sai da mahaifiyata takara ginani sannan zaice inbashi,na ce inkaga kudinnan sun dawo hannunka tofa sai dai inbani da rai,na ce kaifa ni wallahi akan kudinnan sai dai komai yafaru. Au Haka kikace to shikenan nidai aurena dake mutu karabane bare kiyimin wata togaciya, kudi kuma saikin kawosu Kona waye, lallai naganeki batin yauba nema kikeyi sai kin zo dai dai dani ko ina ke Ina rike kudi oho bare Kuma irin wannan. Haka mukaringa Zama dashi kullum fada ,daga baya kawai sai nawayi gari yarana sunce inzo muje Inga wani abu,ban musaba suka daukeni a mota wani dankareren gida sukayi fakin ,koni yabani Sha,awa balle a ce Wanda Bai taba ganin kerarren gidaba. Masha Allah yayi kyau sosai, Haka nadinga cewa,cikin farin ciki sukace a irin alherin dasuke samune suka siyeshi ammafa haryanzu basu Gama biyan kudinba ,Dan Haka inyi zamana zasu tattaromin kayana su biyoni dashi duk Randa baba yagama fadan Kya komamasa ,Aiko cikin kankanin lokaci yadinga nemana har sai da yatayarwa dayaran hankali suka kawoshi inda na ke, mun dai daita tsakanin mu ,ammafa naji dadin gidan, na ce ko bani komawa Dole shima ya tattaro kayansa muka tare . Bayan shekaru kamar biyar babban Dana yayi aure,cikin da ce da yarinyar arziki Yar gidan dattako, nidai nayi dacen suruka ,koyar dana haifa sai Haka gurin mutuntani,Kuma tsakaninta da Allah take ,Dan da da wata manufa ta ke da tini asirinta tonu ,bana nuna mata wani hali a matsayinta na surukata ,duk abinda yasamu ni ,Dan ko Abu yasiya mata wani lokacin takan nuna Masa muhimmanci na agareshi,bata yarda ya fifitata akaina ba,kuma na tabbatar gobenta zatayi kyau ,samun akasin Haka kuwa sai dai kaddarar Allah tinda shi komai rubutaccen lamari ne daga Allah. Tokinji takaitaccen tarihina ,nakuma Baki komai atakaicene domin bamu da lokacin dazamu dauki dogon labari. Umma ce taka doguwar ajiyar zuciya ,itako ameera tini takuma kulawa duniyar tunani mkomar sadiya take hangowa , tabbas samun rayuwa medadi gareta sai wani hukuncin ubangiji. Daga nesa sukejin kwada sallamar da akeyi, Baba iya ce ta ce yawwa gashinan yazo angode Allah. Kai kai kai yau kunji dadinku kun matseni kunsami har raed more uku . (Karimatu na miko gaisuwa ta gaida kowa musamman da addu oinku suka Isa gareta, )( Sadiya ko ta ce duk sai tayi maganinku da ita kuke zancen😜Dan ta ce ...... uhmmmmm baruwana) *INA BUKATAR COMMENT DINKU INHAR KUNA KUNA SO INCI GABA NA ROKEKU* 🤝 *DAGA ALKALAMIN YAR MUTANAN JINGAU🙋* [21/01 à 12:10] +234 703 197 3585: 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😳😳😳😳😳😳 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *_PART 2_* *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU ALIN BABA JINGAU* 🙋. *🅿58(F FOR FREEDOM)* 🌈 *KAINUWA WRITERS✍🏾 ASSOCIATION* 🤝 Kiyi magana kike hararata, yaya katambaye ta ita tasan inda umma ta tafi, tasan inda ta ke, domin dukkanin kulawar umma kasan ita kadankawa bani ba, ban taba karbar wani Abu gurinka domin in kaiwa umma ba ,ita ka nadawa wannan nauyin. Bin sadiyar da kallon tuhuma yayi,ita kuma dukkanin wata rashin kunyarta tayi kasa domin ga dukkan alama karyarta tana neman karewa. Ya ce sadiya Ina ummata ? Tsuru tsuru tayi takasa magana,matsawa gabanta ya dinga Yi a hankali har sai da yaje daf da ita, hannunta yarike cikin lallami ya sake cewa, sadiya Ina ummata; ganinsa cikin yanayin kaskan da kai agareta sai tayi tinanin ko har yanzu yanayinsa na da yananan. Funcike hannun nata tayi , sannan ta nunasu da Dan yatsa ta ce ban Sani ba ,katambayi uwar kitifin data kawoka, da can bakasan umman Bata gidanba sai da wannan munafukar ta Tina maka, duk Wanda zai San inda uwarsa ta ke ai barin dane Dan......tas tass tasss,yasakar mata kyawawan Mari guda uku a fuska,cikin zare idanuwa bakinsa cike da masifa ya sake Kai mata bugu, da zafin Naman daba tasan tana dashi ba ta kauce , Cikin fargaba ta dafe kirji sannan ta kwalalo ido waje,ta ce " alhaji sabo"nika mara,nika mara agaban yaya na; na ce bansan inda ta ke ba ,kabani a jiyarta ne bare ka tambaye ni inda ta ke , Baki bude yake kallon ta tinani ya ke yaushe sadiyar ta koma haka ,dama haka ta ke Bai sani ba. Dan yatsansa manuni ya daga yana nuna ta , da mamaki ya ke cewa , sadiya kin mance umma wacece a gurina,kin manta banida sama da ita,kinmanta zaman lafiya ta shine zaman lafiyar mahaifiyata;sad... ameera dake gefe daya kuma da alama suna neman mantawa da ita,ta tareshi cikin murmushi ta ce ai yaya takaicinka kadanne ,bakafara shiba, sai sanda kaji rayuwar da kayi da mahaifiyarka ,katuna, koma shekara tara ko goma da suka wuce,tuno sanda kake tseren ceton rai inkaga umma ,katuno lokacin daka Dena ciyar da umma a cikin gidannan,kamanta, Inka manta bara natina maka ,in kuma baka neman tini kayi tinani ,katuno rabon da kaga umma ,katuno na ce inkuma baka Tina ba ,Zan labarta maka kadan daga cikin halin da umma tashiga "yaya sabo"kataba kwana da yunwa bakaci abinci ba ;kataba wuni da yunwa bakaci ba shin kataba rasa gidan da zaka Dora duwawunka domin neman masalaha a rayuwarka nasan tinda ka mallaki hankalinka a iya sanina baka taba wuni cikin kunci da sunan umma ce tasaka ba,to kaduba wannan,kaduba ka gani duk abinda na lissafa maka tofa rayuwar da umma tayi kenan,Kuma sanadin wa; na ce sanadinwa, ka ce min kaida matarka ka ce ku kukasa umma tayi rayuwar bakin ciki,to ingaya maka daga sanda kajuyawa umma baya bata taba wayar gari ta wuni batare da bakin cikin sanadin da wannan matar tayi Mata ba. Shegiya munafunka ,duk me irin halinki bazai gama lafiya ba. Batada bakin magana domin ameera nema take ta ballo mata ruwa, Shiko gurin yaransa ya dosa wadansa suka cure gu daya ,kamosu yayi gaba daya ya rungume su, hawaye ne masu zafi suka zubo masa domin shidai yasan da hankalinsa bazai aikata hakaba ,to me yasame shi da yadinga yiwa ummansa haka, lallai shidin me laifi ne,to yanzu a Ina zai ganta ,Ina zai dosa domin nemanta, lallai sai ya tubarwa Allah, tuba me tsanani domin hakkin uwa Babu wasa a cikinsa , tabbas bazai taba ganin da kyauba domin yariga ya lalata ayyukansa, rungumesu yakumayi domin yanajin kewa atare dashi, yanajin inshine haka ta faru a gareshi zai iya rasa abubuwa da dama, ciki ko harda farin cikinsa na din din din. Sadiya ce ta matso kusa dashi ta tsuguna, nadama takejin kamar zata shigeta ammafa har zuciyarta tana kulla ce da ameera da umma. Kallonta yayi baisan meta aikataba ,baisan ita ce da alhakin dukkanin matsalarsa ba , amma Kuma yanajin Bai yarda da ita ba, bangaran da ameera ta ke ya kalla ya ce mata shige muje Ina son magana da ke, kiyimin wannan alfarmar Dan naga kinfusata dani kiyi hakuri bisa laifin dabansan na aikata shiba. Zainab ce tafe cikin farinciki ,jitake dukkanin matsalarta ta yanke,danko gani ta ke duk Wanda ya ce mata kule zata ce masa casss. Da sallama dauke a bakinta tashiga gidan duk suna tsakar gida a zaune,bakuma wanda ya amsa mata sallamarta. Ko kallonsu batayi tafara kiciniyar bude kofa,khadija ce ta ce to Yar karoro kijiraci dawowar me gidan, domin yatafi Samo mana abinda zamuci ,hukuncinki me girma ne ,saboda rashin mutunci baki bamu dumame ba ,Baki bamu na Rana ba ,kinsa kafa kinfu ce yawon gantalinki, kin barmu da yunwa to inya dawo zakiyi bayani. Kallon wulakanci na watsa mata tare da juyowa gareta ,na ce kitaka a hankali domin nidin banida kyau karki so mugauraya, wallahi bazatayi Miki dadiba ,Dan haka da babbar murya ki iya bakinki. Baba ce tayo tsagal ta ce to rasa kunya beran tanka kindawo din Zaki addabemu bayan wunin damukayi da yunwa yanzu kuma kin dawo Zaki bimu da rashin kunya ,to zanyi maganinki Yar banza da bata girmama manya,koda yake nasan bakinciki kike da cikin da ta ke dashi shiyasa kike hanamu abinci to duk abinda yasamu cikinta ke ce ,muguwa me mugun hali,ke baki haihuba kuma kinawa wata bakin ciki. *INA BUKATAR COMMENT DINKU INHAR KUNA SO INCI GABA NA ROKEKU* 🤝 *DAGA ALKALAMIN* *YAR MUTANAN JINGAU* 🙋 [21/01 à 12:10] +234 703 197 3585: 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😳😳😳😳😳😳 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *_PART 2_* *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU ALIN BABA JINGAU* 🙋. *🅿57(E FOR* *EVECTION)* 🌈 *KAINUWA WRITERS✍🏾 ASSOCIATION* 🤝 Dan wallahi da tini na gudu da kafafuwana, Kema batare da bin ra,ayinmu ba ,sai dai kiyi kokarin daukar wadda zata fishsheki, a matsayin ki da kike da karancin shekaru, duk da kina da naki shekarun amma dai nasan kasa kike damu ,dole fa ki alkinta rayuwarki, karki bari wani Dabe San ciwonki ba ya mayarki shara abar wulakan tawa, kiduba darajar da Allah yayi miki, sannan kiduba kedin mace ce ,ita Kuma diya mace tana da limit Dan haka dole kiringa tattalin rayuwarki. Yanzu kinje kin zauna kin kwashe wasu shekaru dashi ,ke ba dan kida bare Dan rawa,bakuma Kya tinanin kiyi gaba ko Zaki dace,shikuma baya Miki tinanin neman mafitar meya hanaku haihuwa tare,bare kisan matsayinki, shiko dake da right akan Al,amarinsa kinga kotakanki baibi ba yasamowa kansa mafita, tinda bazai iya jiranki har sanda Allah zai Baku rabon da yayi niyya ba,ba,anan matsalar take ba duk da wannan ma matsala ce kuwa babba ,domin Yaya sune cikakkiyar ribar aure ,kefa har yanzu a alakoro yake ganinki ,kinsan ko alakoro bawani daraja ne dashi ba ,domin dashi da Babu duk daya, dago Kai tayi ta kai kallonta gareta ,ta ce kiyi hakuri Zaki iyajin fiye da haka, domin innaga mace tazauna namiji na waharta yadora mata dukkanin zaluncinsa kanta, sai inji kamar inkwatota daga gareshi, banasanin irin kalmomin dake futa daga bakina,saboda bacin rai. Kinsan meyasa na ce Yana Miki kallon alakoro,girgiza Kai tayi tare da cewa a,a bansani ba,saboda har yau baki bashi riba ba,Baki bashi ribar auran da ake bayarwa ba, ke Kuma bakya tinanin kisamu, Allah shike bayarwa a Kuma lokacin daya gadama , yake Yar uwa kiringa hangen gobe a rayuwarki me gobe zata haifar miki, Wai shin bakya bukatar kema kisami farinciki, ko Baki Sami farin cikin me gida ba in kinada diyoyinki ,kin wuce wani mataki Daba kowa ke zuwa gareshi ba,na tabbata da kina da yaro a gabanki kin wuce wani wulakancin,ko ba a gurin uwar mijiba Kya wuce shi a gurin kishiya,,wataran inbata kyaleki Dan Allah ba zata kyaleki Dan danki daga randa ta kalleshi taga kwarjinin mazantaka tare dashi,ko taga mammora atare dashi,toke a cikin wannan Wana tanadin kikayiwa kanki,ko kin hakura kin sallama kin dorawa kanki abinda Allah bai dora miki,kin zauna kina wahalar kishiya da surukar da take neman ganin bayanka ta kowacce hanya,to duk meyajanyo kika hakura ,kawai Dan kina gudun karki zama bazawara ,ko Kar a Fara kirga Miki aure,sai kije kinemi guri kizauna wani can da baisan ciwonki ba ya tauye Miki hakki ke ba kya tinanin kema kisamarda iri wanda Zaki fatan asami shekaru tambarinsu na alheri yana bugawa, Niko kinganni Nan duniya tare da cikar burina Inga ranar da Dana ko yata zasu Zama wani abu, Ina addu,ar Allah yasa Al,umma su amfanesu, ko su amfani gabarsu, ko dukiyarsu,kinsan ance da d'a da dukiya ba Wanda yasan me morarsu sai Allah, tofa ni har kullum ina mefarin ciki a ce Dan da na haifa duniyar musulunci su amfana dasu. Ke bakya wa kanki fatan Haka,kodai kin hakura kin sallama kishiya tayi ta haihuwarsu ke Kuma kina fama da wahala, Dan haka ki sauya kiduba wannan zaurancen nawa ,kiduba ki dauki Wanda zai amfanarki ,karki dauki Wanda Zaki zo kina Dana Sani,domin komai sannu sannu ake binsa. Zainabbbbb takirata da babbar murya kitashi ki koma gida ,ki sauya daga yau kidena yiwa wadanda basu dauke ki mutum ba bauta ,ki hakura da mijin nan naki,ki hakura da farin cikinsa,karki ringa hango matsayin dazaki shiga yayin kwatowa kanki hakki,ki hakura da so,ki hakura da so,ki hakura da so,mazanmu yanzu basa dubashi ,duk sanda zasuyi miki rashin kirkinsu tofa yi suke ,da da akwai sonnan namu garesu na gaskiya da munci arzikinsa garesu, daga sanda kika Zama saniyar tatsarsu gurin sex sun gama yin so dake ,domin sun mayarmu baiwa sun mayarmu bayinsu ,babu alfaninmu da suke dubawa zuwa garesu, kalilanne daga cikinsu suke duba muhimmancin mu garesu ,Dan haka kitashi tsaye domin neman mafita, ko baki nemi sallama daga gareshi ba dole ki gyara Al,amuranki dolesu sauya kinuna masa kema cikakkiyar mace ce me kima,karki Kuma daukar cin mutuncinsu gareki,yoma keda kike da Sana,a macen da Bata da abinyi itace me fargabar daukar mataki ,biyayya ai kinyi musu ,to yanzu kije ki gwad baiwar da Allah yayi miki ta diya mace,ki kwatowa kanki yanci,nabarki da wannan inda me Yi mata Karin bayani kuma sai ya dora domin zuciya neman bugawa take dan haushi. Malama ramla ce ta ce kamar yau kika sabajin *ABINDA KE FARUWA* a gidajen mutane. Aini duk sanda naji ,nakanji lamarin kullum sabo,domin har yau sunki su sauya mukuma munki mu sauya su Dan haka dole muyita ganin abubuwa daga garesu. Mlm nafisa ce ta ce to aike mlm karimatu lamarinki ai ya sauya,ko ba duba ai kinci ribar farautarki, sai ki godewa Allah Dan kowa ya kalleki ,ya kalli yaranki ai ya San jiya da yau badaya ba,duk da jiyan batayimiki muniba ,kodan jajircewarki,Dan haka sai dai mukara dagewa da addu,a Allah ya kara lamuce mana. Uhmmmmm aini duk farin cikin da nake ciki ,ko Jin dadi minus ne tunda har yau burina bai cikaba,har yau burina bai kai inda nakeso take ba domin Yaya mata suna cikin halin da suke neman taimako ,Kuma ni ba yanzu nafi dubawa ba diyoyinmu nake dubawa muma iyayansu mun kasance a Haka ina gasu ,Ina ga su lokacin rayuwar ba,asan a inda take ba, amma fa nake ganin mafitar da zamu Samar musu bazata wuce mu dawwama cikin nema musu zabin Allah ba, dukkanin abin da zai damesu mukara nema musu tsari dashi, Bayannan kuma ki dage ,na dage ,mu dage ,musamo musu ilmin da zasu amfana ,nake ganin inmuka duba mu meye ya kara tallafa mana bamu shiga wahalar sosaiba duk da duk inda akace ankirawo wota batada Dadi duk kankantarta amma Sana,a itace jigon tallafin da muka Fara samu. Yanzu inaganin mu bawwa gaba Maci gaba, duk da inmunje gidanma hutawa zamuyi bawani Abu zamuyi ba ,tinda yara nasan sun gama komai , amma kodan ita zainab din ma hakura gaba Maci gaba da tattaunawa. Ke kuma amina ,tanuna kishiyar ramla,ta ce Ina fatan Zaki biyomu a wannan tafiyar , ammafa kisani kiyi komai Dan Allah akwai lokacin karbar sakamakonki a kowane tafin hannunki ,kisani komai yananan a rubuce gurin Allah inkinyi ha,inci a tafitar tamu ,bamu da damuwa kece Zaki kwana aciki ,bar ganin munjanyoki jikinmu kisamu damar Muna funtarmu,ko ki ha inci kishiyarki,ki ajiye kishi a gefe inma kin fahimci maganganuna Zaki ga ma wannan rayuwar damuke ciki in ba kishin Sana,arki zakiyiba kishin me zaki,karshenta kice miji,to ki kallemu Nan tsaf ba wannan aranmu domin shi wanda kike azabar kishin nasa ba wani muhimmanci ne dake a gareshi Dan haka kidauki rayuwa mesauki kodan aljannarki ,tinda nasan ko Baki je makaranta ba ,bazaki kasa sanin makoci shine farkon shedarka ba ranar gobe kiyama,to kuwa kinga makociyarki ta farko ita ce kishiyarki, Dan haka dauki rayuwa me sauki kafin ki zafafata Allah ya kara zafafa Miki ita. Amina ce ta dago idonta Ta kalli ramla ta ce anti kiyi hakuri duk abinda nayi miki kiyimin uziri domin nayi ne a matsayin nemarwa kaina farin ciki ,wanda Kuma nagane tin tini bazan samu ba ko nasamu bazai doreba , kiyimin hakuri nagyara zankara gyarawa insha Allah. Karki damu bakomi kidauke ni a matsayin yayarki ,ki dauka nidin wani tallafine gareki da Allah ya kawo miki ,Dan haka muyi komai dan Allah,sai ya taimakemu. Tirjewa nayi naki binsa, nace mezan duba Kai dai ya kamata kasake dubawa bani Zan tayaka dubawa ba, Yara ne suka bimu da kallo,na ce da nanny ki jasu ku wuce ku shiga cikigani Nan zuwa. Dagaske fa take dole sai na bishi na gani ,domin Jana yake sosai ,Dole na dinga binsa kozan samu yacika ni. Tinda ga kofar farko yadinga nuna min ,Yana cewa kinga ,kingani batanan ,kalli nan duka gun yayi kura batanan Ina ta tafi muje ciki mukara dubawa ko zamu ganta, amma nasan ma Bata nan tin dazu na ke zuwa kozan ganta,ko kinsan inda ta tafi ameera, ameera ta kigayamin Ina ta tafi,nidai kawai binsa da kallo nakeyi domin gani na ke kamar baya cikin hayyacinsa . Janayi na tirje tare da rike marikin taga ,wata uwar Yana na wawuro da hannuna tabbacin an dade ba kowa a gurin,saurin cikawa nayi tare da karkadewa,na ce cikin daga murya "yaya saboo" kanutsu ,kanutsu muyi magana, hakan bazaisa kaga umma a gidannan ba, domin kimanin shekara tara kenan rabonta da gidannan,kasani,ko ka taba tin tiba ,na ce kataba tintiba ko sai yanzu zaka dagamin hankali daga shigowata, ko hutawa banyiba kake neman gigitani,ka je ka tambayi matar ka shin Ina umma, Ina umma ta tafi, yau shekara tara,ta taba yimaka zancenta,so nawa nake ambatan umma gareka kanayin kunnan uwar shegu dani ,to Dan haka kaje gurin matar so ,matar so sadiya,Yar lele sadiya,hannunsa naja cikin zafin zuciya nayi gurin sadiyar dashi, Kofarta na daka da kafata ko sallama banyiba ,na dinga kwada mata kira,kina ina,sadiya na ce kina ina ,kifito,kifito ki bawa mijinki amsar tambayarsa, ummansa ya ke nema kifito aikinsan inda ta Ke, kifito kigaya masa abinda ya rabata da gidan danta...a fusace ta fito da dagawa , amma kuma in aka lura da yanayinta akwai sagewar gwiwa a tare da ita ,balle ita kanta inta tina da yanayinsa na dazu. Yawwa akwai karashen mahadin daban rubuta ba a pst din jiya bayan ansami farar biya rana,sai asami kaikayi koma kan mashekiya,sai kuma Kai nuwa , sune mahadin daza,a daka adinga Shan rubutun dasu. Allah yasa mudace amin. *INA BUKATAR COMMENT DINKU INHAR KUNA SO INCI GABA NA ROKEKU* 🤝 *DAGA ALKALAMIN* *YAR MUTANAN JINGAU* 🙋 [21/01 à 12:10] +234 703 197 3585: 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😳😳😳😳😳😳 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *_PART 2_* *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU ALIN BABA JINGAU* 🙋. *🅿59(G FOR* *GOOD)* 🌈 *KAINUWA WRITERS✍🏾 ASSOCIATION* 🤝 Yar karamar dariya ta saki, sannan ta dawo da baya ta ce,ke infara ta kanki ni ba sa,ar yinki bace inzaki gyara zamanki mu zauna lafiya yafiye miki sauki in kuma ba hakaba tofa maza bisa kanki ,gyaran murya tadanyi dan ta karajin dadin ja mata kunne ,ta ce daga yau kuma inzaki mike ki mike girki an rabashi bani karawa wata katuwa bauta Bata gani, Dan haka in kunne yaji Tom in kuma bakiji ba to sai ki bari daga randa nayi nawa cikin sai mu fara yiwa juna hidima. Gefen da baba ta ke tasaci kallo, sannan ta ce shi kuma babba babba ne, inyaso ka mutun tashi shiyaso in kuma soyake ka fatattaka Dan ragowar Girman da yayi masa saura shiya sani,danni yanzu ba katuwar da Zan Kara dagawa kafa ehem😉 Hannu baba ta fara tafawa tana Kiran sunan Allah,ita ko khadija tsorone yadan ziyar ceta domin taga alamar Babu ragayya yanzu a tsakaninsu,sai can Kuma ta yi ta maza ganin zainab din har ta shige dakinta. Ta ce wallahi baki Isa ba in har kina son zamanki damu dole ki dafa Mana mu ci ,toma meye amfaninki ki ci ki je kiyi katan kashi, to ke ko kunya ma bakiji ba kina zaune da bayin Allah ko gutsuren kashi da sunan bari Baki taba basuba, sannan ki Yi wata magana lallai ma baba Baki ce komaiba sai tafa hannu ,nifa kin sani wallahi bazanyi girki ba Ina dauke da wannan kayan Inba zataiba wallahi sai dai ke kifito kidafa. Saboda me dolenta tayi ita Yar wace yanzunma ki fito ki dafa Mana muci ga kayan wanke wanke nan tin najiya ne har yau Bata wanke ba kazamar banza. Ta na ciki tana jinsu ko a jikinta bataji irin tsoronnan nadaba, Dan tariga tasa aranta tadenayi musu bauta, maganar habibun taji Yana tambayar ba,asi ; Baba ce ta ke ta kunfar bakin yi ma sa bayanin nadawo ga kuma rashin kunyar da nabisu da ita,ya ce ta na ciki;e mana tafuto ga kayan wanke wanke nan tazo tayi Dan ba bawanta bare ya wanke. Da sauri yashigo ciki ya na Kiran sunana ,ke zainab wannan Wai wana rashin mutunci ne ,kifuto kije kiyi mana abinda zamuci ,Dan ma iskanci a ce har yanzu kusan karfe biyar Baki bawa mutane abinci ba, nima dana dawo zanci bansamu ba bare Kuma nagidan ,ke ko zakiyi rashin mutuncin ki ai kya duba me ciki ki hakura ,ko dan ke basanin wahalar cikin kikayiba kike neman illata ta ita da Dan cikinta,dalla malama tashi muje. Ya dade yanamin irin wadannan kalmomin innayi kuskuren yin wani abun ,amma bantaba Jin dacinsu kamar na yauba. Ko kallonsa banba sai amsa da nabashi,na ce Allah sarki ai kasan ita ce me gindin haihuwa bani ba ,dan haka wanda ya yi amansa sai ya lashe,bakira babu abinda zaici gawayi ,ba ni nabata ciwon shekarar ba ,Kai da kadasa Kwan sai kaje kayi hidimarsa,ni kuma kabarni da hidimata, tinda basanin zafin abun nayiba bare in mutunta wanda nagani dauke dashi,Dan haka inzaku kubar jirana. Karki zageni da wannan zauran cen naki kawai abinda na ce miki kitashi muje ,ita cikinta yayi nauyi ba iyawa zatayi ba ,kuma nasan Kina kallo bazaki bari baba ta futo da sunan aikiba. Hhhh sai dai in bata Kama ba , wanda Abu ya sama aishi akke da hidima, Dan haka wallahi bazanba yadda kuke iki rarin bansan zafin haihuwar ba tofa Dole wanda yasan zafinta yayiwa kansa hidima,abarni daga randa nasan yadda abun ya ke sai ayi min wani gorin ko Kuma nima aki yimin hidimar. Duk masifarsa yayi amma zainab Taki futowa tayi rantsiwar kowa tasa ta fishsheshi,har sai da takai da shigowar baba dakin hakan Kuma baisa tafuto ba. Haka kowa yayi jigum jigum ga yunwa ga shi kowa yasa a ransa bazai dafa ba,shi kuma da yaje Nemo musu abinda zasu ci Bai Sami ba Dan yamma tayi sosai masu abinci sun tashi,Dole kanwar naki baba ta futo ta kama kunna itace wanda ta manta rabon da ta kunna domin zainab ce KE musu komai ko da asuba kafin kowa ya futo ita KE riga kowa futowa in ma ruwan zafin suke bukata sai dai kowa yazo yadiba,dan haka yau data kunna bakaramar wuya taciba kafin ta gama dafa abincin. Ita kuwa zainab ko yunwar ma Bata ji Dan sun kuma bata mata rai sosai sai a yanzu takara tabbatar da cewa ita din alakoro duka suka dauketa kowa yayi niyyar a yammasa zai nema . Haka tagama dahuwarta cikin wuya ga shi itacen baya ci sai ta fifita sai ya mutu gafin tagama kuwa idonnan yayi luhu luhu,itako me ciki tana zaune sai juyi ta ke ga yunwa ga yara sun baibayeta kowa abinci ya ke jira. Sai bayan magriba baba ta gama dahuwar, sannan yadebo kwanika zata raba,rasa yadda zatayi tayi domin Bata Sana ba dole ta yiwa khadijan magana kan tazo ta raba tagama. Tab ina fama da cikin danki ta ina Zan wani iya rabon abinci,kinga kawai ki raba yadda kowa zai samu ,ga plast din baban su can ki dakko shima ki zuba masa amma nidai Dan Allah Fara zubomin Kar in haife yayan hanjina. Kai yau Naga yadda ake jigata domin in kukaga baba yadda ta ke kaiwa ta ke kawowa sai kun tausaya mata,gashi ta rasa yadda zata zubawa kowa abincin ,karshe dai zainab din ta Kara kira da sunan tazo ta rabawa ta bawa kowa tagama dafawa, shiru tayi kamar Bata jiba karshe da ta Kuma Kira gyaran murya tayi azuwan sallah ta ke. Tana tsugune da abincin agaba ta zuba masa ido tana yimar kallon rashin Isa ,Dan ta manta ta tambayi adadin da ake dafawa , da taga ba fitowa zatayi ba Dole ta fara zuzzubawa kowa haka, sai daifa abinci Bai kaiba dan ko me gidan ba,a zubawa ita kanta da ake zuba mata awadace har wani lokacin tayi korafi yayi mata kadan yau ko rabinsa ba,ta samuba. Haka da asuba bayan tayi sallah tayi azkar cigaba tayi da lazimi domin taji dadin lokacin ,Dan rabonta da tasami time din da zatayi cikakken azkar ta manta saboda aiki ,yau ko ko kallon bakin murhu batayi ba. Habibu ne yafara fitowa zai kandami ruwa a tukunya ,Dan Daman ko a dakin khadija ya ke ita ce ke Dora musu ruwa sai dai kawai yafito ya diba yayi wanka , dama Bata juri Kai Masa ba in ba a dakinta ya ke ba,dafarko ne dai Yaso taringa fitowa duk asuba Koba a dakinta ya ke ba ta Kai Masa,sai da ta ki yarda me ya kaleta,Aiko yaga acan wayam Babu alamar ma an kunna wani murhu, yana tsaye khadija itama ta fito zata diba itama turus tayi Dan batayi zato ba,baba ce ta bude kofar bandaki ta futo ganinsu a tsaye ne yasa ta tambayar su lafiya; khadija ce tariga yin magana ta ce inafa lafiya ki kalli bayanki mana ,Dan rashin mutunci yau ko ruwan zafi bata Dora ba bare a iba ayi wanka nasan kuma yanzu Yara zasu fito Dame za,ayi musu amfani ko tana nufin da ruwan sanyi zata shiryasu , kuma narantse bazan dora ba, da hidimarsu zanji ,Koda ta ubansu, ko kuma da haihuwarsu danakeyi, Dan haka yau sai dai ayita ta kare ko ita da bata iya haihuwar ba ta Dora a inda ta tsaya, ko kuma asan yadda za,ayi. Baba ce ta yi turus Dan taga da alama irin ta jiya za,ayi, gashi ko sallah batayi ba gashi ita kanta taso tasami ruwan zafin kodan tagasa jikinta ko gajiyar jiya zata rabu da ita Dan yau dakyar tayi bacci. Bawanda yasake magana sai habibu ne ya juya inda murhu ya ke yahau tattara guntayen itacen da akayi girkin jiya dasu ,haka ya tattara ya curesu gu daya zai kunna musu ashana,baba ce taga kokarin da ya ke yi gashi kuma bazasu kunnu ba ,Dan ajike suke Basu Gama bushewa ba,butar hannunta ta ajiye, sannan ta je ta debo wasu itatuwan ta kunna wutar,haka tadinga kaiwa ta na kawowa agurin wutar kafin ruwan ya tafasa,yauma dai kamar jiya ita ce ke hidimar komai har wankan yaran ita ce tayi musu khadija kuma tana kallonta ko sannu batayi Mata ba,sai dai inta ga tayi ba daidai ba ta yi magana, yauma dai sunci wuya Dan sai misalin karfe tara suka karya ,sukansu bakar wuya ga rashin koshin jiya ga kuma wata wuyar ta yau yaran sunci wuyar jira Dan Basu sababa,me gida kuwa haka ya fita gurin aiki Bai karya ba. *INA BUKATAR RUWAN COMMENT IRIN SOSAI DINNAN FA INHAR KUNASO INCI GABA* 🤝 *DAGA ALKALAMIN* *YAR MUTANAN JINGAU* 🙋 [21/01 à 12:10] +234 703 197 3585: *بسم الله الرحمن الرحيم* *🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀__ 😳😳😳😳😳😳 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *_PART 2_* *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU ALIN BABA JINGAU* 🙋 *🅿60(H FOR FORWARD)* *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *__ina godiya fans, kunamin yadda nake so, in Ina duba comment dinku har wani jina nake asama saboda dadi , nagode kuciga ba kamar yadda nasanku ,addu,ar nan dai ita nake bukata nida diyoyina daga bakinku me albarka, Allah yabar kyauna inayinku sosai. __________________________________* Gayunwar da yakwana da ita jiya ,yana fita bai zame ko Ina ba sai gidan hajiya me siyar da abinci (gidansu tsohuwar budurwarsa)sanda yashiga gidan cike yake da maza Yan jiran abinci, wasu suna tsaye za,a zuba musu su tafi dashi, wasu ko irin su habibun suna zaune a kan benci suna ci,wasu kuwa Yan gaban goshi suna falon hajiyar a zaune sunacin abincin ,can kuma daga gefe ummita ce ta ke ta kaiwa tana kawowa gurin mika musu lemo, wasu daga cikinsu sai shakiyanci suke mata Wai ga mayaudarinta nan yazo. Cikin murmushi ya ke cewa abashi abinci ya ci karya makara,hajiyance ta yage baki ta na tsokanarsa ,a,a wata sabon gani yau kaine a gari tab lallai ka ce yau ummita ta na da babban bako ,toshiga daga ciki akawo maka,keyarsa yadan shafo tare da yin wata shakiyyar dariya, ya ce haba inafa wata sabon gani aiki ne ya boye ni yauma sauri na keyi basu gama abin Karin bane shiyasa na rabo gurinki, har zai shige ciki sai ya juyo yayi kasa da murya ya ce da alama mutuniyar batayi maraba da lekowata ba dan naga ko kallo ban isheta ba hhh. Kai dai kashiga bawani Abu a ranta sai Jan aji irinnamu na mata ,yanzu zata kawo maka abinci kajira. Ya na zaune sai caf caf kewa su ke da mutanan gurin sai yammata da suke ta kaiwa suna kawowa akansu tsakanin a jiye musu lemo ko abinci. Ta daya bangaren kuma hajiya ce ta yafuto ummita ,bayan zuwanta ne naga ta yi mata rada a kunne sannan sukayi murmushi ,abincin data Gama zubawa shita ce ta dauka ta Kai masa Yana jiranta ya ce sauri ya ke aiki zai wuce. Ta na gefensa sai rausaya ta ke yi gurin kokarin ajiye masa abincin ,ko kallonsa batayi ba ta Yi yunkurin mikewa zata tafi. Bakin mayafinta ya rike, sannan ya rage muryarsa ya ce haba ummita karkisa in tafi Ina tinani mana,in ba gaba me zai kawo fushi, Ta Yi murmushi ta ce ai nazata Kai din yanzu dai dai kake da kowane customer a gidannan;da saurinsa ya dago Kai ya ce nidin ummita kina nufin kin ajiye ni gefe kenan ,kin dai dai tani da sauran mutane,yaushe kika dena Sona bansani ba ; Sanda ka je kayi auranka sai a gari na ji ,kaga kuwa dole in rabu da Kai tinda yaudarar kaina nakeyi,janye mayafin take kokarin yi,shikuma ya kara tsaurin rukon da yayi mata, sannan ya ce ai bamuyi wannan maganar da keba , ta hakan zaisa na ki auranki ,nidin mujin mace hudu ne ,Kuma insha Allah Zan cika alkawarina akanki. Gyara tsayuwar ta yi tare da sake kada idonta ta ce sai nagani akasa,ta zame tayi gaba ta bashshi da binta da kallo. Da akwai doki agareshi sanda yazo gidan domin cin abinci, yanzu kuwa sai jikinsa ya mutu da kyar yadinga cusa abincin,gashi sai kaiwa ta ke ta na Kara kawowa a gabansa mazan gurin sai tsokanarta sukeyi ta na dariya ,shiko bai San Yana Jin sonta kamar haka ba sai da ta Yi masa haka, gashi abinda Daman yaja hankalinsa zuwa gareta ya kara tsayuwa kerere yaci cuko da breezier sai Kuma gantsaroshi ta keyi gaba. Ankoma Yar gidan jiya domin baifi loma biyar yayiba ya mike ya biya kudin yayi wa je ,yinin ranar dai haka yayi shi wani sukuku ga yunwa ga shi yarasa meke damunsa. Ita ko zainab yau jinta ta ke baya ita domin bayan ta gama laziminta mikewa ta yi ta karkade daddumarta ta ninke ,zanin gadonta ta yayibe ta sake wani, sannan ta hau Yan karkade karkade wanda wani gurinma ta manta rabon da ta tabashi ,kayan wanki ta hada tayi waje dasu sannan ta bude wardrobe dinta, kayan da sukayi saura na habibu ta hau hadawa Dan dama fiye da rabin kayansa na dakin khadija wadannan ma ba fiya dasu yayi ba Dan ko anan ya ke wani lokacin can ya ke shiga ya debo kayansa inzaisa,hatta gajerun wandunansa sai da ta tarkata masa ta ajiye gefe, bayan ta gama shara ne ta Debi kayan wankinta ta hau sabewa, ada takan dibi kayan su hasiya ta hada dasu ko ba dukaba in taga bata gajiba ,har na baba Dana habibun ta ke hadawa haka ta ke wuni akansu inzatayi wanki,yau ko cikin mintina tagama abinta ta na Yi ta na wake wake ,har sannan kuma bata waiwayi Wai me aka dafa a gidanba . Bayan gama ayyukan da ta ke dasu ne ta dakko tsohon rishonta da ta ma manta rabon da ta yi amfani dashi,ta wanke shi kal ta shanya, daki tashiga ta dauki kudi ta leka makota ta sami yaro yatafi siyo mata kerosene. Bokitin da ta ke ajiyar kudin cinikinta ta zazzage ta tarkata cinikin da akayi bayan ta kirga ta watsasu jaka,gurin kulle kullen kayan nata ta nufa daya bayan daya ta dinga dubawa wanda Babu kuma ta debo tahau kullawa cikin awa biyu ta Yi abubuwa masu yawa wanda ada ko tanaso ta yi Bata fiye samun dama ba. Suko mutanen gidan sun saba da baccin hantsi har zuwa karfe daya ,kan sutashi daga bacci ita ko ta gama Yi musu komai,yauma hakance ta faru abinka da sabo,ki wacce tasaki jiki ta Yi baccinta sun manta tsarin gidan angaya musu ya sauya. Yunwa ce ta fara tashin khadija daga bacci ,mika ta ke yi da alamar Jin dadin hutawar datayi ,kamshi ne ya daki hancinta Aiko Dan dake cikinta ya kara juyawa Dakar tasamu ta yunkura tayo waje sai murxa ido ta ke yi,can gefe zainab ce zaune sai warbar indomie ta ke yi wadda ta ji kayan hadi ga wani nar keken kifi daga gefe cikin wani sosa na hango yankan da tayi wa cucumber da kabej timatr da albasa wanda ta cakudesu gu daya da cokali ta ke diba tana hadawa da wannan indomie din tana ci hankalinta kwance ga jug dinta nan wanda ta hada tiara dinta domin warware yunwar data nade mata hanji. Ameera kiyiwa Allah ki bayyana min *ABINDA KE* *FARUWA* domin nakasa tunowa, Ina jina kamar baniba , kamar kuma wasu abubuwa sun faru dani wanda kuma nakasa tinawa. Na ce Haka ne amma yanzu bazai yiwu ayi komai a gaggauce ba, kabarwa anjima ko gobe domin kaga yara suna bukatar abinci tun da na dawo baka barni nasami nutsuwar da Zan sallami wadanda suke jirana ba ,ka yi hakuri inshiga kitchen in fito sannan koma meye sai mu tattauna. To ameera ta nagode Dan Allah kanki tafi kitchen din kigaya min in kinsan inda ummana ta ke jinake kamar zuciyata zata fashe kigayamin Dan Allah. Kabarni din dai indawo,bani mintina dan Allah. Sadiya ce take goye da hannunta a baya yaranta duk sun kewayeta , khalil ne dake yafisu wayo ta ke tambayart, amma ko kallonsa batayiba,azabure ta dakko waya bugu daya aka daga batare da jiran komiba ta ke cewa aminiya kina ina kizo ki kawomin dauki komai ya lakace komi ya kwabemin,to to to inajiranki Dan Allah kiyimin sammako bansan mezai faruba inya fuskanci Nike da alhakin komi. Sanda karimatu ta koma gida karfe biyar harda mintina ,da sallama tashiga gidan nana ce a tsakar gida tanayin tatar kunu, Dan gobe asabar dama Kuma duk asabar da lahadi shine tsarinta sukanyi kunu da kosai ko Kuma koko da kosai,shikuma saddik yana sunkuye ya na sharar tsakargida,aminullahi kuma yana tace shinkafa,su kuma sauran yaran suna dakin kakarsu wadda ta dade da rasuwa suna yin kallo. Da sallama tashigo gidan Aiko sukayi kanta da tambayar yau ina ta tsaya; hhhhhh Kai sai kace Yan jarida wannan tambaya haka, aminullahi ne yayi saurin cewa kin manta Da ni kenan momi ,au au au ashefa zanyi shuka a idon makwarwa ga jaridar kanta a gefena,to kaikuma fa doctor ya sharar yau kaita titsiye kenan da shara ;dariya sukayi duka nana ce ta ce a,a wallahi aikinne yayimin yawa shine ya ce zaimin tata ni nayi sharar to Kuma kinsan tatar saddik gobe dusa zamu dinga hadiyewa guda guda kamar curin kosai. Aiko ya wullar mata da tsintsiyar ya ce to ko kyayi abarki ni zanyi tatar in yaso ke kiyi sharar ki in yaso in an dama ki ki Sha,kici kici suka kama bakin rariyar tare da hayaniya har sai da sauran Yan uwan nasu suka fito,yar autarta data taho da gudu gunta ta cafe, tare da sakar wa yaran dariya,ta ce nidai na banu nafa dawo kenan ba sarki sai Allah Koda da ba na nan kunyi fadan oho. Aminullahi da ke gefe Yana kwasar dariya ne ya sa ke kwashewa da dariya domin dagaske ko kawar karbar rariyar sukeyi ga junansu,ya ce wallahi momi wadannan Yan rainin hankaline sanda bakyanan hademin Kai sukayi harda dunguremin Kai Wai sai nayi girki amma daga dawowarki har sun fara fada. *INA BUKATAR RUWAN COMMENT DINKU INHAR KUNASO INCI GABA* 🤝 *DAGA ALKALAMIN* *YAR MUTANAN JINGAU* 🙋 [21/01 à 12:10] +234 703 197 3585: *بسم الله الرحمن الرحيم* *🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀__ 😳😳😳😳😳😳 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *_PART 2_* *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU ALIN BABA JINGAU* 🙋 *🅿61(I FOR IMMEDIATE)* *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *____________________________________* Dariya ta yi ta ce to Kai dinfa ; yanzu nima dazanyi magana haduwa zakuyi ku hademin kai kamar Baku sanni ba,Dan haka bakina kanin kafata,kunga shigewata. Aiko ta bakin nata ta na barin gurin suka sa santa,nana ce ta fara cewa to tsaya kaji kabarni na karasa inyaso Kai sai kadama Mana kunun gobe ,ni kuma sai inyi sharar Kai har dakinku zansharo kaji Dan kanina hh,ya ce a,a wallahi sai dai in saka kosai ke ki dama, kuma kwasar farko tawa ce inkin yarda,e naji jeka ka karasa na yarda kaga magriba ta kusa Kar aikin yayi mana dare gashi ko markade ba,a dakkoba ga momi ta dawo Kuma nasan zata bukaci abinci karmu bata mata lokaci. Ta na ciki ta na jinsu ,Dan murmushi ta yi najin dadi domin ta na Jin dadin kulawar yaran nata gareta,iya kulawa ta basu tare da dawainiya dasu wanda bazai misaltu ba ita din wani bango ne na diyoyin nata wanda suke jingina suji dadi ,domin Nan duniya sun tabbatar basu da sama da ita, gadai baban nasu suna kallo amma taurarinsa a kullum Basu fiya haskawa a fuskarsu ba ,har kullum sudai mominsu,wani abu da zai burgeka da yaran shine ,basason ganinta cikin kowane yanayi inba farin cikiba ,ko Zama ta yi Bata aikin komai tausaya Mata suke Dan ko juyi tayi da sunan gyara zama kwaji sunce momi sannu,balle ta tashi ta na kaiwa da kawowa aiko sannan zakuji yadda diyoyi suke kaunar uwarsu sun dinga momi sannu ki zauna ki huta karki kaji,momi sannu aikin su kenan zallar tausayi da soyayya ke futa agunsu ,zokuga wani daga cikinsu yasami wani abun anan ake kafsa Yar haushi da kishi ,domin kowa karinsa ya mallaka mata dukkanin abinda yasamu har sai ta na cewa kaima ka rage wani abun kozaka amfana, A,a momi Babu abinda zanyi dashi kirike ko ki cinye in Ina so nazo kibani wani,tofa sai kowa kishinsa ya bayyana Wai Dan bashi ya bataba,sai kuga suna kokarin lalubo kome ke garesu domin Suma su Bata taji dadi,Kuma daga manyan har yaran haka suke,gashi dukkanin abinda zasuyi basayi batare da umarninta ba da wuya su dakko mata magana domin ta bi matakan da zasu gujewa hakan. Ta na cikin tunani ne nana ta yo sallama,bayan ta amsa sallamar ne,ta ajiye mata abinci,tare da yiwa momin ta su sannu da hutawa, ta ce me na samu hajiya nana ; dariya ta Yi ta ce shinkafa da miya mukayi da salat to kuma sai yanzu na Dora miyar shine na zubo Miki da manja kafin agama sai mutuminki Dana zubo miki,bude flat din abincin tayi shinkafa ce kuwa da manja taji gyanye dasu cucumber ta ce hakan ma nagode sannunku da aiki Allah yayi muku albarka Allah ya baku ikon jurewa . Cikin farinciki nana ta ce Amin momi dazu abba ya aiko da nama amma ban gyara shiba sai dai ko innagama , Allah sarki shiya kawo ko kuwa; a,a me nama ne ya kawo na bayan layi,to mun gode ki ce akwai cin dadi kenan; aiko momi ki gyara bakinki dan sai kinci kin more Zan bawa kowa ya ci,dariya ta Kuma yi ta ce haba nana Ina kika bar wanda ya kawo din ai sai an diba masa sannan mu kuma asallamemu,yanzu dai tashi kije kafin in taso sai in tayaki naga dare na Shirin lillibe garin ,a,a momi ki ci abincin sai kidan huta kafin ayi Kiran sallah in kikayi sai ki kwanta kyafi huta gajiya nasan kin gaji ko momi sannu bara naje kici abincin sosai. Bin yar tata ta Yi da kallo wani siririn hawayen kaunar yayan na ta ne ya ziraro mata ,ta sa Dan yatsa ta dauke ita har kullum cikin tausaya musu ta ke shiyasa har kullum kokarinta ta dorasu kan tafarkin da bazasuyi nadama ko danasani ba,tana hango kalubale garesu yayinda Babu ita dan haka ta ke musu tattalin da baza,ace sun Gaza tallafar rayuwarsu ko batanan ba ,tasan dai akwai Allah amma fa dole akwai wani shiri gareka Dan adam kafin Allah yasa cigaba yasame ka,Haka kuma duk sanda ta kalli diyoyin dake kaiwa suna kawowa har kullum tausaya musu ta ke Koba nata bane domin ko ta ina anbar gini tin ran tibani, shiyasa yanzu ko ta ina Yaya suke neman bujirewa iyayansu Dan sun rasa tallafi mafi girma a rayuwarsu,Baga uban ba,bakuma ga uwar ba ,kuma har gara fa na uwa domin ita tare da ita ake cikin wuyar rayuwar, takan hango ita kanta dabadan Allah yasa tanada aikin yi tare da kujiba kujiba ba,da batasan yanayin rayuwar dazatayi ita da yaranta ba,gashi dai a haka komi sai godiya musamman ma da Allah yasa tayiwa tufkar hanci har ta kwato yancinta dakar tare da neman mutuwar auranta a wancan time din ,wanda badan ta Yi dagaske ba da tini rayuwar iyalanta ta wargaje. E mana ai in akace uwa bata tare da yaranta ai taga banu ,suma yaran sun ga Banu ganin idonsu ,domin dukkanin rashin gata yasamesu,dan Shi uba fa kafin ki hango me hangen nesan matsalolin yayansa Zaki dade kina laluba, kefa ko me kular kika samu kedin dai ke ce shakudin me abin mamaki shiyasa wanda ya rasa uwa ya ke da wani miki mara warkewa har sai randa ransa ya rabu da gangar jikinsa. Ta na cin abincin ta na tinanin yadda rayuwar kullum take kuma tabar barewa,har kullum kuma komi akanmu ya ke karewa mu mata , uhmmmmm mata mata Allah ya tallafa mana, zainab ce ta wado mata a rai ,ta ce ko ya su ke ciki yanzu, Allah dai yafitar da ita domin ta na cikin matsala sosai ,in banda ma abin wasu iyayenna mu da basa duba yadda rayuwar take, da kuma yadda diyoyinsu su ke rayuwa ,ai Bai kamataba kamar zainab da ko haihuwa daya batayi da mijin ba, a ce anbar ta cikin wannan hali ba, intayi magana a ce ta Yi hakuri har yaushe hakurin zai kare ,kodai an sai mata tikitin dawwama cikin bacin rai,girgiza kai ta yi ,ta ce ya kamata fa mu fadada wannan kungiya ta mu domin Kai dauki ga Yan uwa masu fama da bakin cikin namiji,abincin dake gabanta ta ture gefe ji tayi ranta ya kara baci sosai nan da nan zuciyarta ta tsananta bugawa fat fat jitayi kamar ciwonta na neman tashi ,nana ta kwallawa kira amma dake ta na kitchen batajiyo taba ,sai saddik ne ya shigo dakin ya na cewa momi ta na kitchen aiki ta ke wani abun za,ai....da sauri ya karasa ciki cakumarta ya Yi dasaurinsa ya na cewa momi tinanin me ki ke yi me yake damunki sannu momi me ya ke damunki...hannu ta daga masa ta ce Yi a hankali Kar ya ra su jiyoka maganina zaka dakkomin Yi sauri kabani. Da sauri ya mike ya nufi cikin bedside dinta ,wasu tarkacen magunguna ya debo Yana dubawa guda uku ya diba daga ciki sannan ya dakko ruwa ya mika mata, ita kuma ta karba ta zuba a baki shikuma ya saka mata ruwan abakinta ta hadiye magungunan,sannu ya ke ta jera mata sannan ya ce ta kwanta ta huta ,gyara mata gurin yakara yi yana ta kara jera Mata sannu bayason ciwon Nan na mominsu ciwon ya na daga musu hankali sosai inda ma Allah ya taimakesu yanzu ta kan dade Bai tasar Mata ba. Kai kai kai komi Dan Allah yafi sabaninsa, domin Al,amuran a bayyane suke yau in kuka kalli sadiya duniya tayi mata gwatson mage ,abubuwa ne suka tarar mata Dan wani zubin takanyi kamar ta dora hannu aka ta ce wayyo Allah. Miji ba yayi da ita ,ga babu data samesu Dan yanzu akaso goma cikin arzikin dayake dashi Babu shida ,iftila,I kala kala ya wadawa dukiyar, ga yayanta ma da basu dauketa da muhimmanci ba ,komi zatayi basa sauraranta kota kanta basa bi ,ko korafin su ameera da babansu ta ke gaya musu abin baya wani damunsu , musamman ma khalil Dan dashi yaran suke kwaikwayo,shikuma yaro ne da Bai damu da uwar saba ,sabgarsa yakeyi ko ta kanta baifiya biba,ya kance nafasan halinki umma tinda kika yiwa kakarmu ma to wazaki kyale kawai in ma anyi miki kiyi hakuri a wuce gun Dan ke kika fara Yi musu. Ameera ko da umma kamar Basu taba tsintar kansu cikin wata damuwa ba, lamuransu sukeyi sosai cikin kwanciyar hankali,gadai babun data hauro musu gida amma ko a jikinsu ta rungumi mijinta da uwar mijnta . Tabangaren mu,a malarsu kuwa daga sanda komi ya bayyana, aiko bakaramin duka ya yi wa sadiya ba, sannan ya dankara mata saki daya ,yar korar tata kuwa aminiya, randa yarutsa ta ta jibgowa sadiya wadansu kayan tsafi, cikin wani irin bacin rai yayi kanta ,baima duba cewar ita din wacece ba ya shaki mako goronta,ya ce dama ke ce munafukar da tayi silar komi ko, yau kin shigo hannuna menayi miki kikeso ki rabani da rayuwata, janta yayi ya kumata jikin garu sannan yadauki tafin hannunsa yamaka mata a fuska, Aiko ta kwallara ihu Dan Marin yashigeta sosai ,ihun da tayi sai ya kuma fusatashi ya maka Mata hannunsa a bakinta ,wayyo aminiya yau tashigo hannun maza ,domin da ihunta da hakoran bakinta nagaba suka yo waje,duk wani tsoron sadiya ya Kara bayyana sai mazari takeyi dan ta tsorata da lamarin. *INA BUKATAR RUWAN COMMENT DINKU INHAR KUNA SO INCI GABA* 🤝 *DAGA ALKALAMIN YAR MUTANAN JINGAU🙋* [21/01 à 12:10] +234 703 197 3585: 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😳😳😳😳😳😳 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *_PART 2_* *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU ALIN BABA JINGAU* 🙋 *🅿62(j FOR job)* *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *____________________________________* Ihun da ta Kuma kurmawa ne yajanyo hankalin mutanan gidan ,har Yar rige rigen shigowa suka dingayi, domin ganin meke faruwa,yayi daidai da kara tsula mata wayar socket da yayi a gadon bayanta ,wani irin gantsarewa ta yi har sai da ta hantsila ta baya. Umma ce ta Kai mata dauki,ta ce lafiya meke faruwa ka ke Dukan matar mutane; Babu amsa sai uban huci da ya ke faman Yi,idonsa yadago yasauke su Akan sadiya ,wacce ta Yi tsumiii kamar munafuka,kamar anhankada shi ya yi tsalle ya isah gabanta, da saurin ta ta ja da baya, Aiko ya sa kafa ya fardo ta ,wayyo sai ga ta ta zube jikin aminiya ta na rike kugu,ta ce kayiwa Allah ka yi hakuri wallahi sharrin shaidanne bazan sake ba. Ki ma sake, ba sai kin gan ki cikin gidanba sannan Zaki sake yun kurin cutar Dani ba ,Dan haka ki je na sake ki, kinga in kin hada da wancan biyu kenan kafin in ciko mi ki cikon dayanki ,kinga kenan ba kare bin damo. Ameera ce ta ke tafa hannu ta na cewa Kai ,kai,kai Yaya me ke nan ,me kenan Dan Allah kayi,ya mukayi da Kai wancan karan me Kuma ka ce min ; to Dan haka tafiyar sadiya daga gidannan tafiya ta ,Dan bazata gama rashin mutuncinta tare da cin galaba akan kowa ba sannan ka ce Wai ta karkade yayanta tabarminsu ita kuma ta tafi ta wataya ba ,Dan haka ko ka mayar da ita ko nima inbita gara ka rabu da ita a gidannan ta kwashi ribarta a hannunta bame tayata. Umma ce ta ce, kenan ban isa da Kai ba da na ce karka Kara sakinta ba ko,sha na ke mun gama wannan maganar ,kome ne sai ka Sanar da ni, Dan haka ka je ka Yi duk yadda yayi ma ka dadi tinda har yau ba ka dawo hayyacinka ba. Da sauri ya juya gurin umman ta sa ya na me ba ta hakuri, sannan ya kamo hannun ameera ya na cewa kema kiyi hakuri ameera kingafa kamasu na yi da wadannan kunshin tarkacen, har ta na ce mata ta zuba ma na a abinci muci ,kalli, kallesu ameera , umma ke ma matso kigani asiri ne ta kuma kawo mata za ta kuma rabamu. Murmushi umman ta yi ta ce lallai kam ka dake ta, amma ko sadiya kinyi Girman banza duk darasin da ki ka fara dauka bai isheki ba,to daga yau za mu zama Yan kallo tsakaninku, amma kai abinda na ke so da kai kamayar da ita dakinta ta ci gaba da rungumar yayanta ,ni ko ameera ba me rike mata diyoyinta ita din dai ita ce jigonsu . Waiwayawa ya yi ya kalli ameera ya ce je ki ki kirawomin baba me gadi . Cikin mintina ko sai gashi ya zo. Tambayar lafiya ya fara Yi musu ganinsu cikin wani hali duk kowa a furgice ,gefe daya kuma uwar dakinsa ce da aminiyar ta a zube sai a jiyar zuciya sukeyi. "Alhaji sabo" ne ya amsa ma sa da cewa Ina ko lafiya matso ciki kagani baba,kalli abinda zasu sake yimin a cikin gida ,Dan haka daga yau karka kara barin wani bako ya shigo cikin gidannan da sunan gurin sadiya yazo, ita kanta karka kara barinta ta futa sai dai inni na bada umarni, nuna aminiya yayi wacce fuskarta ta Yi luhu luhu ya ce ke kuma tashi kibarmin gida, Kar in Kara ganinki ko a kofar gidannan ne bare a cikinsa,da sauri ta mike ta na laluben mayafinta ,ya ce zo Nan kikwashe tarka cenki ki tafi dasu, tsugunawa ta Yi tana tattaresu ,baba me gadi ya ce, badan kar in maka karambani ba da sai ince karta tafi dasu, ta warwaresu da hannunta sannan ta sa ashana ta ko nesu In Yaso sai ta tafi da tokar. Ya ce ai kagama magana ,warware su da hannunki,jikinta ne ya fara rawa ta na me cewa Dan Allah"alhaji" ka yi hakuri kuskure ne na riga na yi ,ku Yi min hakuri na tuba na bi Allah. Ko ta kanta Bai bi ba ya barta da baba me gadi wanda ya kasa ya tsare sai ta warware dukkanin tarkacen da tazo dasu. Ta daya bangaren sadiya ya mikawa hannu ya ce bani wayoyinki Dan bada ga gidan ubanki kika zo dasu ba ,kuma ki bani a,t,m dinki da dukkanin abinda kika San kin cuceni Wanda ya ke gunki ,in ba haka ba wallahi da hukuma Zan hadaki barganin na saurara miki, hannu ta dora akanta ta rushe da ihu Dan tasan inhar yaraba ta da wadannan abubuwan tofa ta ga banu,. Har ya juya zai futa wani Abu ya wado masa arai, da saurinsa ya dawo ya ce Ina takardun da kika sakani na siyawa iyayanki gida ,mucuciya muje ki dakkomin Allah ya isa tsakani na dake. Karar da aminiya ta saki ne yaja hankalinsu zuwa gefen da suke ita da me gadi, wani irin feshi maganin hannunta ya Yi mata a fuska da hanna yanta, garin kwance bakin kwalbar maganin ne ya subuce ya tallatso waje, Aiko sai a jikinta, Nan danan ta hau sosa gurin ga wani uban radadi da ya ziyar ceta, umma ko da ameera Baki sake suke kallo,ita ko sadiya inda kukasan ance lahirar ta ta tsaya saboda furgici. Mika ta ke ta na karawa, gun da zainab din ta ke ta dosa ta ce me zangani ,indomie da tsakar rana wallahi sai dai kici ke kadai ,ko muci ki tashi ki dora mana abinda zai rike mana ciki , amma wannan ma ai salon mugunta ne,arasa abinda za,a dafa mana Dan cuta sai abincin yara,magan ganunta ne suka tada baba daga bacci, tafito tana murza ido,ta ce meke faruwa ne nakejin hayaniya; Yo ai abinda yafi Haka ma zakiji ,Wai indomie da tsakar ranar nan ko me zanyi da wata indomie da wannan tsohon cikin. Ai bake ba ni ta ke nema da magana, tin jiya yarinyar nan ta ke wahalar Dani da yunwa, shine yau ta dafa mana tsutsar yara ,to ko sai dai muci ki dafa mana wani abin. Ita ko zainab duk wannan surutun da sukeyi batabi ta kansu ba,har ta gama zurkuma lomar tsutsar yaranta, sannan ta nannade tabarmar ta ta shige daki. Ganin ba ta sauraresu ba ,sai baba ta shige kitchen din domin dakko tsutsar yaran dasuke fadan an dafa musu ,aiko babu alamar anyi girki, dan tin dattin safe da ta gama abun kari ne a gurin ,ba,a kawar dashi ba bare a dafa musu wani abun. *INA BUKATAR COMMENT DINKU INHAR KUNA SO INCI GABA* 🤝 *DAGA ALKALAMIN YAR MUTANAN JINGAU🙋* [21/01 à 12:10] +234 703 197 3585: *بسم الله الرحمن الرحيم* *🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀__ 😳😳😳😳😳😳 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *_PART 2_* *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU ALIN BABA JINGAU* 🙋 *🅿63(K FOR KIDS)* *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *____________________________________* turus ta yi Dan ba ta da bakin magana ,kawar da kayan gun ta fara yi kafin ta hada bakunan itatuwa, Shirun da khadija taji ne yasa ta daga kafarta da kar ,ta karasa dakin girkin,Baki bude ta ke kallon abinda baban ke kokarin yi, wani tsohon Bala,inta ne yamotsa , ta ce kanbuuuu na rantse an kusayin yakin da ba Mai iya kasheshi a gidan , keeee zainab ta kwala mata kira cikin haushi,ta ce ai bansan kedin bakida mutunci ba sai yau ,ko baki dafawa mutan gidanba ai ni kya dafa ki dibarmin ko Dan cikin da na ke dauke dashi, na rantse munsa kafar wando daya da ke, banza Mara mammora ta ko ina, baga mu mutan gida ba, bare miji da bayayi da mutum ,mtsss mara zuciya Babu abinda ta iya sai ci,sai jiran ayo sallama a ce abani manja ko man kuli. Baba ce ta ce ke dai barta tukun ingama dafa mana mu ci mukoshi ,yanzu in kika kulata sai tazo ta na wahalar damu ga yunwa ga babatu. Zainab ko redio ta dakko ta ware ta ,dan karma su dame ta Dan so ta ke ta dansa hakar karinta ta huta. Ramla ce ta fito daga bayi ,dakar ta ke daga kafarta,yau din jinta ta ke jikinta ba dadi ,kwana ta yi kanta na ciwo ga wata gajiya ta ba gaira ba dalili da ta saukar mata. Amina ce ta kawo Kai hannunta dauke da tukunya za ta ajiye gurin wanke wanke,ta ce anti lafiya na ga ki na daga kafa Dakar? Dan karamin tsaki ta saki,ta ce kedai bari banajin dadi sosai wallahi, Turus ta yi tare da nuna alhininta ,ta ce sannu anti to ki koma ki kwanta ko Zaki Sami bacci in Allah yasa sai ki farka jikin da sauki. Dama kwanciyar zanyi , amma zanso in Dan watsa ruwan dumi ko zanfi Jin dadi,ga shi ina son futa taron kungiya in anjima,amma dai to ko Zan iya zuwa gashinan dai; Ai Ina ga Babu ruwan zafi kuwa dazu na juye na Yi wa yara wanka dashi,sai dai in dora miki wani sannu anti Allah ya baki lafiya, yawwa amina temaka min ki Dan tafasa ko zansa mi Dan karfin jikin, Tom anti. Har ta juya zata shiga kitchen din cikin sauri ,sai Kuma ta juyo ta ce niko anti na ce sai kuma ta Yi shiru , kallonta ta Yi ta ce kinada magana ne; dama cewa zanyi Dan Allah kije dani gurin taron dazaki ,sabida inason in kuma ganin wannan kawar taki wallahi ta burgeni sosai, Murmushi ramlar ta yi ta ce bake kadai ta burge ba , rayuwar karimatu abar kwaikwayo ce hundred percent ,ta ko ina zakiso ki kwaikwaye ta cikin dukkanin Al,amuranta, musamman Kuma in kika mu,amalan ceta,zanso kije din ,ballan tana in kika ji labarin rayuwarta, Zaki kadu kiji lallai Mata suna suka tara, kiji yadda ake rayuwar aure da miji ,kiji yadda ake kwatar yanci da hikima ba tare da hargagiba,ki doramin ruwan inyi wanka ,innaji dadin jikina Zan Baki labarinta ko Zaki karu, ammafa wanda nasani sauran kuma sai mubarshi har zuwa sanda zata bamu tarihin ragowar rayuwarta, maybe yau din in akwai enough time tabamu labarin nikaina so nake naji karashen *ABINDA KE* *FARUWA*. aiko zanso na ji wallahi kodan natsinci wani abun da zai kuma taimakamin cikin Al,amurana, amma to anti har yanzu bakice zakije daniba hhh. To shikenan ki shirya sai muje, ammafa kinsan Baki tambayi mijinki ba ko;nasani anti ai bazaice komiba tinda tare muka fita. Kar ki Yi consider dani ,nidin nariga na auru, Kuma duwawuce Dole a zauna da ni,Dan haka Zan dayyi kokarin kiransa a waya in shaida masa,ni sai infuta ban tambaya ba in zauna lafiya,kedin ki futa ta kwabe miki. Jiki a mace tabar gurin ta shiga kitchen domin ba ta gane wannan zaurancen antin nataba,ita ko ramla butar hannunta ta ajiye tashige daki. Cikin mintinan da basu gaza a Shirin ba har ta hada mata ruwan wankan,lekowa ta yi ta na gaya mata ta fito gashi,sanda ramlan ta fito ne ta ke tambayarta yau me gidan me yabar mana;(dama girkin aminan ne yau) yaken dole ta Yi ta ce yadai ce zai dawo kan azahar sai ya kawo,kebe baki ta yi ta ce sabida mukuma dashi muka dogara ai sai mujira shi ,kinga shiga dakin can ki dakko cuscus ki tafasa Mana shi ko zamu futa da sauri,in yaso in ya kawo sai ki karba ki boye ma hadu gaba. Allah sarki dama yunwar ce ta ke sasukarta, Dan ruwan bunu Tasha ita da yaranta sai dankalin hausan da ramla ta Bata da safe ,wanda yaji suya da kwai ,cikin sauri kafin ma ramlan ta gama shiryawa har ta kammala dafawa,har tayi jajjagen kayan miyar data futo mata dashi,kafin kace meye abinci ya kammala. Itama ruwan ta dafa tayi wanka, bayan taci ta koshi har ta dibarwa diyoyinta , ta na cikin shirya wane me gidan ya shigo,da ramla ya farayin Karo a tsakar gida ta Yi kwalliya gwanin Sha,awa kai ka ce amarya ce ,Dan kayan data saka sun amsheta sosai, sannu da zuwa ta Yi masa ta ce ango kasha kamshi daga ina da tsakar ranar nan; (dama da sunan ta ke kiransa tinda ya Yi aure) a,a ke Zan tambaya ina zuwa; ta Dan yi dariya ta ce gani Nan dai Sona ke indan Kara Jin karfin jikina kafin in fuce zanje wani taro ne,ya ce to Allah ya kiyaye, bara nadan karasa in huta na kwaso gajiya ga yunwa da na kwaso. Ta na tsaye gaban wardrobe dinta tama rasa kayan da zata saka, domin duk kayan nata sunyi sanyi,babu wanda zata daga ta ce shine futacce wanda zataje taro dashi, da sallama dauke a bakinsa ya shiga ,waigowa ta Yi tare da amsawa,ta ce barka da dawowa,Bai amsaba sai bin jikinta da kallo da yayi ,gajiyar daya kwaso ajikinsa yaji kamar an sauke ta shi har kullum jikinta na burgeshi baya saurara mata inhar ya na cikin dakinta, hannu yakai yajanyo ta jikinsa ,turo baki ta yi alamar bata so , amma da ke ita ce a karkashinsa duk kin da tanuna masa sai gashi ya rinjayeta an wada ruwa. Bakin ciki ne ya turnike ramla,domin yanajin kokarin ta na kwace daga gareshi,sai Kuma can ta ji sunyi shiru alamar sun dai daita kenan,ta ce lallai yarinyar nan sai ta gyara mata zama sosai kuwa,mijin ya fuce yabarta ba abinci amma Dan iskanci bayan kin koshi yadawo ya sake kwashe albarkatun da nabaki kika zuba acikinki. Daki ta shigewar ta duk haushi ya isheta, jitake kamar taje ta makure su, Ko tsayawa jiranta ma batayi ba ta dauki mayafinta zata fuce, yayi daidai da futowar Amina daga cikin daki, turus ta yi tare da sunkuyar dakai kasa tayi sanda sukayi kicibus ,jitayi duk kunya ta rufe ta ,jitake kamar ta aika ta wani laifi ,a hankali cikin Jin kunya ta ce,Dan Allah anti ki yi hakuri kitsaya ni Dan Allah, Jitayi yarinyar tabata tausayi, lallai dole sai an Sami wanda zai sata a hanya,in ba haka ba kuwa burin kungiyarsu bazai cika ba ,in dai zasu ga irin wannan su zuba ido,dole ta kara a jiye kishi a gefe ta yi domin Allah. Cewa ta yi shikenan na baki minti goma,in kika wuce haka zakiji na Yi gaba. Bayan aminan tashiga wanka ne, ta kira me gidan, Dan yau da sunansa ma ta kirashi tabbacin serious dinta ta ke. Lekowa yayi daga shi sai gajeren wando,ya na murmushi tare da cewa inkaji Kiran uwargida tasamu,kebe baki ta yi ta ce e lallai kam tasamu,dama matar ka zaka bani aro ta yi min rakiya, Galala ya bita da kallo domin ta bata masa budget dinsa,so yayi inda zata futa dinnan yabarje guminsa har sai ya bawa uku lada ,gashi yara sun tafi makaranta amma zatayi mas...cin kunu ta kumayi ta ce ko in tafi bazaka barta ba dama nasan ai ita amarya har kullum bukatar me gida ce ,banda wadda aka dakkowa domin debe kewa,Dan haka kaga tafiya ta, ka rike abarka ango mijin amarya. Ganin ta Yi fushi da gaske,sai ya sha gabanta ya ce ba haka na ke nufi ba ,nufina Wai kar yara su dawo ba kowa shine na cek...nifa ban ce komi ba tinda bazata raka ni ba ai shikenan. Tom shikenan kuje sai kun dawo amma dan Allah karkuyi dadewar da kikeyi a waje kinga yau bake kadai bace. Murmushin takaici ta yi sannan ta ce na sani ai bazan dade ba tinda na tafi da matar so matar kishi,niko ai nasan duk inda na ke Allah na tsare ni kuma yana tare da ni. Gum ya yi domin yasan in ya tabo ta bata da kyau ,gashi dama sun Kwan biyu basu haura ba musamman ma da ta dena tsayawa jiran sai ya bata. Suna tafe a hanya ta ke cewa, ammafa amina in halinki haka ya ke bazamu shirya ba. Kallon ta ta yi ta wutsiyar ido ,ta ce ki Yi hakuri anti Zan gyara insha Allah. Ba komi na ke nufi ba,in baki ba ni hadin kai ba ,bazan Sami damar gyara mujinmu ba , hakan da kike shi yake kuma bata komi,ki saura reni, sannan Kuma ki fahimci abinda na ke nufi. Yadda Bai baki kinci kin koshi ba,Bai kamata daga zuwansa, ba wani Jan aji ba komi sai ki wage masa kafa ya shige,tofa dole kin bashi lasisin da gobe zai hanaku ko ya hanamu abinci,Dan yasan bashi da matsala. Dan haka in Zaki gyara,ki gyara,in kuma kinki Allah Zan rabu da ke mu koma yar gidan jiya. Ta ce to ai ni bansan yadda zanyi masa ba ko naki yarda dole ya ke min ta karfi. Ta ce to ki saurare ni kiji da kyau, ki cire ni a zuciyarki matsayin kishiya,ki dauka yayarki ce ta ke ba ki shawara,daga yanzu duk randa Bai baki abinci ba karki kuma yarda dashi, kisami gajeran wando guda biyu kisaka a ciki sannan kisami dogon wando ki dora a kai karki kwanta a haka dauki zani ki dora a kai ki nemi guri ki kwanta ,koda yaci gala akanki ,aikinga sai da ya wahala, amma kiyi kokarin kwatar yancinki, in ya matsa miki,kice masa inda darinsa,ya daro,in Babu kuma ya dara , Ina nufin in ya baki abinci ki yarda, inkuma Bai baki ba ya Kama gabansa,ki tabbatar duk ran girkinki kinyi wannan Shirin, nima ta bangarena Zan yi kokarin dai dai ta komi, maybe yadan gyara ko kadanne, amma bari muje gurin taron sai muji ta bakinsu,Wala, Allah asami sauyin shawara. *INA BUKATAR COMMENT DINKU INHAR KUNA SO INCI GABA* 🤝 *DAGA ALKALAMIN YAR MUTANAN JINGAU* 🙋 [21/01 à 12:10] +234 703 197 3585: 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😳😳😳😳😳😳 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *PART 2* *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU ALIN BABA JINGAU* 🙋. *🅿64* *(L FOR LOVE)* *____________________________________* *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *___________________________________ cikin sanyin jiki da tsarin da ramla tazo mata dashi ,ta ce Tom anti Zan kiyaye insha Allah. Yana zaune sai aika kosai bakinsa ya ke ,har wani lumshe ido ya ke yi sabida dadin da ya Yi masa.girgiza kanta ta yi ta na ayyana lamarin da namiji acikin zucitarta, lamarinsu dole duk tsaurinka gurin kwatar yancin da ka ke tinanin nema garesu, dole wani time din kadan saki kodan tina ranar da su ke da ita a gareka,abin zai bada mamaki, inda za,aji yadda a kayi dashi kafin a fara suyar kosan,nana ce ta ce da momin nata,momi ba bu fa man suyar kosai;dafe Kai ta yi tinawa da cewar daman yakusa karewa,jakarta ta dakko ,domin bayarwa asiyo,sake tinani tayi sai ta dakko dari uku gefenta ta ce da shu,aibu Wanda ya yi kunnan uwar shegu da su ,ta ce in za,a samu cika mata dari da hamsin ta bayar Yara su siyo Mai kosai zata soya. Cikin kebe fuska ya ce kawai ta Yi da wanda tasamu ,cikonnan dakar zai samu .cikon daza,a siyo kwalbar man da za,a karya ne bazai samu ba ;na tambaya. to ai kudinne Babu a aljihuna ban shigo da kudiba shiyasa. Ok shikenan bayar asiyo gwangwani ukun kinji, in yaso arage min ragowar kullin ayi alala dashi.haka mukayi dashi ,kuma har ta tafi bashi da alamar bayarwar. To kuma abin dariya yafi kowa cin kosan, har zuba masa ake ya tafi dashi kasuwa, saboda son da ya ke masa, murmushi ta yi domin ta kulla masa tsiyar da za ta shuka masa. Bayan yagama shiryawa ,zai futa kasuwa ne, sai yaran suka shigo domin sanar masa da sakon hukumar makaranta . Bai ce komi ba sai dauke kansa da ya Yi gefe daya,momin tasu ce ta ce kutashi kuje zai bayar, sai Allah ya kaimu litinin. juyowa ya yi ya kalleta bayan sun bar gurin,Wai banayi Miki bayani ba me kikeso Kuma ince miki? Juyowa ta yi ta sake kallonsa, tare da kada idanta, sannan ta Yi murmushi ta ce haji shu,aibu kenan, shu,aibu nawa, kaidai Allah ya kaimu litinin din, aje a Dan lalubo, ko Rance ne ayi ,a warware daga baya,to ke a ina Zan ranto, kowa yana fama da kansa, waye zai baka rance a wannan lokacin; dariyar kasa kasa ta yi ta ce a inda ake aro na baya har a biyasu bamu Sani ba,sai a daure a koma nasan zasu kuma bayarwa tinda ana biyansu. Tsaki ya yi ,ya ce kinga ni karbi wannan,tafiya zanyi Dan zubomin kosan in tafi dashi,hhh ai kosai ya kare sai kullu ,sabida man bai wada ceshiba ,sai dai in zaka jira adafa alala sai katafi dashi. To ai da ansan an Dan ragen wanda Zan tafi dashi, tinda ansan Ina sonsa,la ai da ragowar kullin, manne dai bazai kaiba,sai dai ko zaka bayar sai asiyo sai a soya maka ragowar. Shiru ya Yi mata tare da shurar ta kalmansa ya yi waje,ita kuma ta bishi da murmushi,ta ce ai kuma daga yau sai dai kaci na gida, kadena tafiya dashi gara inba makota marasa shi tinda Kai baza,a Kari da kaiba. Da misalin karfe daya da rabi,bayan ta sallami diyoyin nata zuwa tahfiz ,Dan dab manyan suke dasuyi sauka, ko waccensu daya bayan daya ta bayyana, a gidan karimatu suke taron ,bayan gaishe gaishe,a tsakaninsu,sai suka hau tattaunawa kan gundarin matsalar da yadda ta ke samo a sali , kowacce ta Fadi albarkacin bakinta,kuma duk wacce ka saurari bayaninta sai kaji kamar ta fi yar uwarta gaskiya. Matsaloli ne rututu gasunan,kuma ko wacce kalubalenta daban ,Koda ansami mafita,Al,amarin Bai fiye tafiya gaba daya ba,har ta ke bada misali da kanta. Yanzu in muku misali dani,iya kokari domin sai ta Al,amarina inayi , amma da ke Al,amarine na bauta,Dan aure bauta ne na unangiji,har yau banga yadda na ke bukata ba,sai dai bafa zanwa Allah butulci ba,Dan cikin matsala kaso goma babu bakwai ciki, da addu,a tare da jajircewa,komi ya zama labari,sai dai abinda baza,a rasa ba,tinda baza,abar Dan adam hakaba, ammafa hakan bashine zaisa na zuba ido Ina ganin matsala na neman dawomin banyi maganinta ba, a,a kullum cikin kokarin maganceta nakeyi. Zata cigaba da bayani ne mlm rukayya ta tsayar da ita,ta ce yawwa anzo gabar da nakeson zuwa,bani ba . nasan Nan ko waccen mu tana bukatar Jin karashen yadda kika cigaba da gudanar da rayuwarki,har kuma kawo yanzu. Murmushi ta yi ta ce ai ko Baku nema ba ,dama nayi niyyar gaya muku, ammafa ba,anan matsalar ta ke ba ,ku nutsu kujini nasan anan akwai wadanda basu San koni wacece ba, Ina nufin a kwai wadanda basu San labari naba, tindaga farko Kuma zanso su saurara,dan haka kuyimin uzuri a taronmu na gaba zakuji komi ,zakuji abubuwan da na dinga ai watarwa har nazauna da duwawuna a gidannan,Ina nufin kubi lungu da sako ku kara zakulo mana mata, wadanda kuka San da akwai *ABINDA KE* *FARUWA* a cikin gidajensu. Zanso kuji,zanso kuji yadda halin wani namijin ya ke, musamman wanda ka bashi duk yardarka, uhmmmmm Allah dai ya kaimu,zakuji inda a ke butulci ,ta re da cin amana kuji kuma yadda rai yakawo ni har I zuwa yanzu, girgiza Kai ta yi,ta ce Allah dai ya kaimu kusha mamakin ciwon da bakin cikin namiji yajawomin,amma da ke abin ikon Allah ne kunganni Ina rayuwa kamar baniba. Jigum jigum suka kumayi,domin abin yasake kadasu sosai , tsoro ya Kuma shigar ko waccensu. Ta ce cikin dakiya,karku damu ,haka mu Al,amarinmu ya ke dan haka kumu cigaba da tattaunawa. Nan dai suka Dan kara tattaunawa ,kan yadda zasu Kara fadada kungiyar tasu ,ta re da neman gurin da zasuyi taron nasu na gaba,domin suna da mata cikin kungiyar tasu sun kai hamsin,Dan hakane ma sukayi shawarar futar da foam domin habaka kudirinsu. Malama rahma ce ta kalli sauran matan ,ta ce Ina fatan kowaccen ku ta na kokarin yin abinda zai sa ta wuce wulakancin da namiji , ice ko ba taron banza mukeyi ba,ko yaushe ko karinmu mu hada Kai ,muzama tsintsiya madaurinmu daya,yin hakan shine zaisa Susan mun fara farga da tauye Mana hakki da sukeyi. Wata ce daga can baya ta daga hannu ,alamar ta na da magana,mlm nafisa ce ta ce muna sauraranki. Mikewa tsaye ta yi ta ce, nidai gaskiya na yi iya kokarina gurin gudanar da shawar warinku amma har yau banga canji ba. Mlm safiya ce tayi alamar yin magana,sai kuma mlm karimatu ta tsayar da ita, ta ce ai abin bame sauki bane kinsan shekarun da mukayi Muna cin gwagwarmaya; ke kin taba ganin kayi rainon Zaki ,lokaci daya yatasarwa cutarka kayi kokarin tserewa ya rabu dakai farat daya, a,a abin ba Mai sauki bane,ko cuta ce ta kamaki bakya magani lokaci daya ,kice sannan Zaki warke, Dan haka yanzu kika fara wasan, inzakiyi ragon taka za,ayi bake,kidaure karki iya kance lokacin da kike bukatar matsalar takau,kedai kiyi ta fighting har ki cimma gaci,ko shekara nawa zakiyi ba tare da sauyi ba karki damu, mu Daman burinmu ko wacce ta farga,ta gane tana cikin matsala,ya zamana Kuma tana yin kokarin ta gurin tserewa matsalar,karki tsaya a salo daya ,kullum baiwarki Zaki dinga gwadawa ,kedin akwai abubuwa a tare dake masu alfanu ,in kikayi amfani dasu insha Allah ko da ha maza,ha mata wataran Zaki ci riba, ammafa kisani abin ba wasan Yara bane,inzaki zage damtse to ki zage kodan diyoyinki su amfana a gaba. Karshen taron dai bayan kowa ya gama fadar albarkacin bakinsa, sai aka tashi da zummar asabar din karshen wata zasuyi taro ,taron kuma na ban mamaki domin sun kulla abubuwa masu muhimmanci ,wanda yakamata kowacce macen da ke cikin yanayinsu su ziyarci gurin ,daga karshe abinda suka yanke ,har mazajensu zasu gayyata taron ,domin su gabatar da komi a gabansu, sannan kuma zasu bugo katin gayyata, subi gida,gida su raba,akalla dai su samu Mata da mazajensu su hallara a gurin ,sun ciwa ranar buri kowacce ta ci burin ranar ,ita kanta ranar ma sun kirata da ranar *WARWAREWAR KOMAI* sun Kira ranar da hakane domin ance fata na gari lamiri. Ina Yan team din *ABINDA* *KE FARUWA* gafa ranarku ,ranar da kowa zai wuce haushinsa akan duk wanda yaso,kai Kuna ina mata kutaho muje mukame daga gaba gaba, kodan muyi tozali da karimatu sarkin karamci. Wadda tazo a makare kuwa ,sai dai taga sadiya, ni dai nayi nan sai kunzo,gayyace ta kowa da kowa. *INA BUKATAR COMMENT DINKU INHAR KUNA SO INCI GABA* 🤝 *DAGA ALKALAMIN YAR MUTANAN JINGAU🙋* [21/01 à 12:10] +234 703 197 3585: 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀ 😳😳😳😳😳😳 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *PART 2* *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU ALIN BABA JINGAU* 🙋 *🅿65(M FOR MATERIALS* ) *____________________________________* *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *____________________________________* Aminiya ce tafe cikin dimuwa ,sai mutum yayi Mata farin sanine sannan zai shaidata ,zallar tagayyara ta bayyana agareta,ga wasu tabbai na ciwuka da suka cika fuskarta da hannayenta. Wato tin sanda me gadi ya watsota waje ,dakar ta lallaba ta karasa bakin titi,adai daita sahu tasamu ko ciniki basuyiba tashige ciki,ga zafin ciwon dake cinta ga uwar ranar da ake kwallawa, suna tafe tana yimasa kwatance har suka je kofar gidanta ta sauka dakar ta bude jakar dake makale a hammatarta ta biyashi kudinsa ,tarar da me gidan tayi a kofar gida yakasa yatsare ,sabida yanayin data ke ciki ko kallonsa batayi ba taja kafa fuwanta zata shige,kallonta yakeyi ,Kai dagani kasan na kyankyamine ,ya ce ke kuma agantala daga ina ; meye wannan a fuskarki to karki shigarmin gida itama abokiyar tashin hankalin naki na korata,bazaku mayar min da gida filin dambe ba, sannan bayan kin gama dambatawa makota sun shiga tsakani dakyar ,sai kisa kafa ki kulleta a gida ki gudu,to nagaji itama nakorata,Dan haka kema ki shige ki koma gidanku bazan iya ba.gara inje in auro mace me mutunci da kamun kai ,ba wadanda zasu ringa tonamin asiri a unguwa ba,ace Kai da matanka kafita kasuwa kabarsu a gida, amma saboda Basu dauki kansu da mutunci ba,kowa sai yajiyo kansu, karshe har sai anshigo rabon fada,to Dan haka ki kama gabanki kema kije sai na nemeki. Galala tayi tana kallonsa,abin ne yabata mamaki,har yaushe ma,tabbbb lallai tayi sake bana kadanba,ba tare da ta ce komi ba tadinga ja baya ,wani tukullin bakin ciki ne yake kuma kamata,Wai ita da ke sashi ta hanashi,kuma ya hanun yau shine ya ke mata gargadi da babbar murya, tayi sake da yasami kansa har Yana cewa karta shigar masa gida. Akafa ta ke tafiya har taje gidansu batare da taji gajiya atare da ita ba ,da kuka ta shiga gidan yar tsohuwar dake yashe Akan wata tsohuwar tabarma ita ce ta ke tambayar ta *ABINDA KE* *FARUWA* bata da bakin magana sai kuka domin lamarin ya girma meta ,abin yazo mata a bazata,har batayi tinanin duniyar zata juya mata baya Nan da Nan ba, lallai shaidan ya bata kunya, lallai shidin badan goyo bane,ita da ta ke cewa bazata bashi kunya ba ,amma shine yau yadan karata da kasa, uhmm tofa yanzu game dinta zai fara ,za,asan an tsokano ta ,domin ai ansan itadin bakanwar lasa bace, kwafa tayi tare da kada kanta ,ta ce kema sadiya ganinan zuwa gareki...yar tsohuwar ce tadauki sandar kusa da ita ta maka mata,ta ce Dan ubanki Ina yimiki magana kin kyaleni ,kinsanni bana daukar wannan iskancin naki ko. Haka dai tadinga zaman jinya dakar da taimakon Allah tawarke,haka fuskarta ta kwakkwabo kamar inyamurar da ta ci bilitin ta koshi,duk fuskar tayi damage. Kuma har tashare sama da shekara a zaune a gida Bai biyo taba ,ita kuma lokacin ta na fama da kanta. Ranar da tazama, ranar Karin takaicinta,ita ce ranar da takaiwa gidan sumame, hhhhhh abin dariya tare da tausayi,sanda take gidan karfe takwas na safe, sannan me gidannata Bai futa,tasan zata sameshi,zuwan nata Bai kareta da komiba sai takaici. Taje da zummar bashi hakuri su dai daita ya mayar da ita dakinta daga sannan sai ta San matakin dazata dauka,amma abin haushi sai ta tarar dashi suna break fast shida amaryar da yayi wata shida da suka wuce ,ga daya matar ta sa nan wadda sukayi kishi da ita,tana zaune cikinsu ,Kai da gani ba tambaya suna zaman lafiya,bata bari sun amsa sallamar da ta Yi ba, ta luluko wani uban ashariya ta maka musu, Ta ce dama Kai tsohon Maha,incine ban sani ba; Daman kenan ni kakora domin kagama yayina ka ce dukkanin mu ka kora to nima wallahi nadawo kenan bazan koma,ita kuma wannan kodaddiyarfa daga ina (ta nuna amaryar da yayi)daga ina ; Ina tambaya, ko kuwa Dan akuyanci kayimin ka koreni make ka aurota ,to wallahi inma adakina kasakata sai dai tasannayi Dan ba muhallina tabane. Kowa yayi zuru yana kallonta, musamman ma amaryar da bmda ba ta saba da wannan ba,tinda aka auro ta Babu wani tashin hankali da ta fuskanta,atare da wacce ta tarar sai yau da ta wayi gari da babbar bakuwa. Dariya ya yi ya ce,ke amma shashasha ce,in Baki sani ba ki sani, kedin a yanzu ba matata ba ce ,daga sanda kika bar gidannan na dawo bakya Nan,zuwa korar da na Yi miki,har kawo yau da kika shigomin cikin gida ,ba kya tare da airena ,abinda ya rage miki kawai,kishiga sit room ki kwashe ragowar tarkacenki wadanda sukayi mi ki saura,baki siyar kin kaiwa boka ba,Babu aure tsakani na da ke saki ne lafiyayyu har uku, na yi miki tin a wancan lokacin,yayanki kuwa bani baki,gudun su dau mugun halinki,Dan haka kinga hanya kar inkara ganinki cikin gidannan allya yankemin ,tinda kikabar gidanntba wanda ya kuma shigowa da sunan rabon fada. Ganin karyarta ta kare ne sai ta zube a kasa ta na kuka tare da neman afuwarsa,tattara matansa ya Yi suka shige dakinsa suka barta a nan. Bata da mafita illa ta tashi ta fice tinda dai taga karshenta,abincin da suke ci ta kaiwa farmaki ,flast din da aka zuba abincin ta dakko ta juye wanda suke ci a ciki ,ta sungu meshi ta Yi waje ,ta na zage zage . Yau gidan nasu cike yake da baki, mardiyya ce ta kawo musu ziyarar bazata,ita da yaranta ,kowa cike ya ke da murna ,tin daga bakin gate baba me gadi ya ke ta yage baki,rabonta da gidan shekara goma kenan,bin ko Ina ta ke da kallo ,kallon yaushe gamo, lallai ta dade rabonta da gidan yayannata,gidan ya sauya mata ,domin rashin da suka fada ya fara bayyana har a garun gidan ,fenti duk ya baro ,ga Yan shike shuken suma duk sun bushe,wani gurinma Babu alamar su a gun,gurin ajiye motar yayan nata ta kalla,Babu alamar ma ana ajiye wata aba mota a gurin, sai babur din lifan data gani ankafeshi agun. Bangaren ummanta ta nufa da saurinta,daga nesa ta hango yara cacis suna wasa a falon umman ,gefe daya kuma wata Yar matashiyar yarinya ce dauke da goyon jinjiri, daya bayan daya take kallonsu,idonta ne ya sauka Akan yaron da bazata mance dashi ba, domin har yau kamarsa ta jariri tana nan ,gadai shi akalla a yanzu shekarunsa zasu kai sha hudu, amma hakan baisa kamarsa ta bace Mata ba,sunansa ta fara ambata," Khalillll" duk suka zuba mata ido ita da yaranta,Jin shirun yayi yawa ne umma ta taso tana cewa ku kumafa kun fuce ne najiku shiru? Turus ita ma ta yi , sannan ta ce ikon Allah yau ke ce agidannan ,kuma kika ja kika tsaya,to shigo mana ,a,a mazajen kuma tsayuwar kukayi; to lale marhabun tinda kunzama baki,hawaye ne ya gangaro mata,tasa bayan hannunta ta share sannan ta karasa ciki jikinta duk a mace.su kuma yauannata suka zube suna gaida kakar tasu,duk sungirma sosai Dan babban yama fita tsaho,sai dai kawai shekaru, ganin ta Sami guri ta zauna sai Suma yaran gidan suka zube suna gaisheta,umma ce ta ringa gaya mata sunansu ,ta ce kinga wadannan duk yaran sadiya ne , wadannan Kuma na ameera ne. Bayan sun gaisa ne tare da hirar abubuwan da suka faru,umman ta ke gaya mata duk yadda akasamu nasara da kuma cigaban da aka samu gurin gyaruwar Al,amuran, ta ce yanzu baga shinanba sai girbar abinda ta shuka takeyi, har in kaga wani abinma sai ka nemi tausaya mata.sabanin ameera da kullum ta ke ganin cigaba. Ta ce to aini umma baya Naga komi ya yi ,naga Rashi ya bayyana a tare daku me ke faruwa; uhm kedai kibari wani ibtila,I ne yasameshi ,tin kan indawo gidannan,amma cikin ikon Allah komi ya warware tinda yanzu ba me binsa bashi duk ya biya,gashi har ya kafa wani jarin da irin dimbin dukiyar data wawashe masa, ko gidan da tasa ya saiwa babanta,daya kwace ya daga shi zai siyar million uku aka siyeshi,ai mun godewa Allah komi ya daidaita sai dai kuma kinsan kafin komi yakoma irin da ai za,a dade ,sai dai ikon Allah bashida lokaci,koyaushe Allah yaso yakan warware komi. Hakane umma ,ai sai dai kawai Allah yasaka mana abinda sadiya tayi mana, ameera Bata nanne? tana nan tashiga wanka ne,kinsan jego ta ke,ita ma sadiyar ta haihu,wancen yaron da kika gani hannun yarin Yar cen, Dan gurin Ameera ne, nanny ce, raino take mata,ta ce la niko Ina nanny din su tada ; Allah sarki ai an mata aure ,anan ma tasami mijin, Dan gidan baba me gadine, tin da yazo yakawo wa babansa ziyara ya ganta shikenan dake matar sace kinga yanzu kusan wata uku da bikin, Allah sarki Allah yasanya alheri,amin ya Allah. Bari in leka gun ameera batasan nazoba, Aiko dai amma karshenta yanzu Zaki ganta ta shigo,Dan bata rabo danan. Itama sadiyar ai tayi laushi ba kamar daba, halinta a Haka dai yafara sauyawa ,gashi ta Yi wata mahaukaciyar kuna a cinyarta,abin tausayi,Kya leka ki dubata. Hhhhhh haba umma yaushe Zan kuma marmarin shiga sabgar ta,ai anyi kenan Allah dai ya bata sauki,garin yaya ta kone? To gashi nan dai tadai ce hayakin mayu takeyi Bata sani ba zanin yakama da wuta ,shine kunar har cinyarta,yau kusan shekara kenan amma kamar yau ta kone ,asibiti kuwa cewa sukayi ta dawo gida suna son gadonsu ,Dan kunar bata da alamar warkewa kullum jagalewa ta keyi,sai da nasamo mata su garafuni ,da sabara,tana barbadawa agurin shine fa ta fara kamewa,amma dai jiya iyau kunar dai kamar sabuwa. To Allah ya sawake,yun kurawa ta Yi zata mike,sai ga ameeran Nan tashigo a guje ,tana tsallan murna kamar ba me jego ba,yau muna da manyan baki,tinda hayaniya ta Yi yawa na ce Baki ne damu, sai da nafito daga wanka naga su mujahid dakar nasaka riga.ashe kece? Rungume juna sukayi suna murna ,ta ce me jego irin albarka,Ashe ma na kumayin Yaya ban saniba,ta ce uhm kedai bari,sai kika ga komi ya wuce ko; wallahi kam, ameera naji komi kedai Allah yabar kauna , Allah ya kara kare mu daga sharrin su o o.uhm Amin kedai lamarin duniya ai abin tsorone,ko kanaso ko bakaso in kanason yin karshe me kyau dole ka gyara Al,amuranka, gaskiya ne ameera, ballan tana in Allah yasa mutum me hangen nesan ne,yanzu me gari ya waya a gurin sadiya; Ai bazaki San Haka ba sai kinganta,bazaki taba tsammanin tayi rayuwar Jin Dadi ba,kefa wallahi ko yayanta gudunta suke, ga kuna da ta yi kullum ba cigaba sai bugawa ta ke yi ,ga jego ,tana fama dashi, sanda fa ta kone din Ina ga cikin baifi na sati biyu ba,mtss abin tausayi a haka tayi rainon cikin har ta haihu ,ko gurin haihuwa kunar nan ta ci ubanta,kedai Allah yakara gyara Mana zuciyoyinmu.amin dai *INA BUKATAR COMMENT DINKU INHAR KUNA SO INCI* *GABA* 🤝 *DAGA ALKALAMIN YAR MUTANAN JINGAU* 🙋 [21/01 à 12:10] +234 703 197 3585: *بسم الله الرحمن الرحيم* *🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀__ 😳😳😳😳😳😳 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *_PART 2_* *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU ALIN BABA JINGAU* 🙋 *🅿66(N FOR NAILS)* *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *____________________________________* Shirye shiryen taro ya tabbata domin komi yana tafiya inda suke so, An bugo takardar gayyata ga duk wacce tasami damar zuwa, kina da matsala ko bakki da ita,gayya ce ta isassun mata ,(in ance isassun mata ana nufin wacce tasan ciwon kanta.) Ko waccen su ta dibi takardar gayyata, domin shiga makotanta ta basu,sako Kuma ya shiga lungu da sako ,dan duk inda suke bukatar yaje yaje. (Ni kaina Yar mutanan jingau sakon ya iske ni , ehe Dan Kar ku ganni kuce gayyar sodi ce). Tofa yau nayi kallo domin naga mutanan da banyi zatoba,sai mika wuya nakeyi,kozan dace naga mutanan dana keson gani,dan nasan ko ba,a gayya ce suba sai sunje,tofa yau Naga ikon Allah , karima da tawagarta, cikin karamci suke tafe,cikin nutsuwa da nuna dattako suke daga kafarsu, steps din da zai sada su da gurin zamansu suke hawa,nan Naga sunyi turus domin gurin da aka tanadar domin su, fuskokin da nake nema ne suka cika gurin, uhmm kunsan suwaye; muje zuwa,leke nakeyi inga su wane ne da wannan kokarin, hhhhhh Ashe ma mutane na ne ,ko ince mutanen mu nida karima ,wa kuke zato ido yafara hangowa,Yar gidan momy nafara gani ta taso da gudunta ,ta dunfari gun da su karimatu suke tsaye,da rawar jiki take tambayar Ina karimatu ,Dan Allah ku nunamin karimatu mutuniyar kirki,yau Allah yayi zanganki, Allah ya bani hali da dattako irin naki,karima,Dan Allah kina inana;hannu tasa ta kamota ta ce kinganni nice karima ,yadda kike kaunata nima haka naji lokaci daya Ina kaunarki. Can nakuma lekawa,jamilar Dan baba na gano sai kunshe wani Abu take yi acikin mayafi😜,matsawa nayi gurinta Dan inason ganin kwakwaf, hhhhhh Ashe ma Wai lemon da aka raba musu ne ,ta ke kunshe shi zataje gida ta ci abinci, Tabb ga su mmn salaf can ma sai zare ido ake Yi anga karima hhhhhh,can na hango sis fa,iza ana yage baki ,Dana lura ashe kokari ta ke taga style din dinkin dake jikin jama,a,kunsan tela da gano style😜. Gurin taro ko gwanin burgewa ,a filin indo suke taron, magidanta ma wasu sun samu damar zuwa, musamman ma mazajen matan kungiyar ko wacce mijinta yazo, can gefe ma alhaji sabo na hango ya kame gu daya, mazan suna barin hagu ,ko wanne kagani ya karya kan hularsa,kamar gaske,kamar bashida zunubin matarsa,wani ko in ya shigo da matar tasa sai kazata Ba ya kunsa mata takaici, saboda azahiri wani kauna ce zir zaka gani a fuskarsa,wani ko sai dai kaganshi ya cacime riga duk datti ko kunyar shiga cikin jama,a baya yi. Tab gaskiya Naga jama,a wanda baza su kirgu ba,domin team din *ABINDA KE FARUWA* kaf ba wanda ban gani ba,su mmn abdushshakur,su Jamila Muhammad,su ummu shahid ,kai mutanannan fa yau sun warwasa ,domin burinsu ya cika ,sun zo taron *WARWAREWAR KOMAI* Can baya kuma su umma na hango sun kame gu daya ga ameera a zaune itama hannunta rike da carbi tana lazimi, Allah sarki sadiya ma tana kusa da ita sai dage zaninta takeyi domin dai kuna tanan Bata warke ba ,sai karkada zaninta take domin Bata iska, sun kuyawa nadingayi domin in leka ko Zan gano muku yadda kunar ta ke amma dake ta baje zani akai ban ga komi ba. dakar dai aka samu ,suka matsa daga gurin bayan ansama musu gurin zama,nima juyawa nayi Zan bar gun ,ikon Allah gefen dana koma kuma sai naci Karo da fatima wakili ta tare lemo a gefenta sai kakkareshi take Dan Kar ataba,nifa dariya ma tabani,matsawa nayi gunta na ce Dan Allah zansha bani guda daya,yau naga ikon Allah,Dan Hana ni tayi Wai na team din *ABINDA* *KE FARUWA* ne suka Bata ajiya,Baki na tabe na ce , su kuma wadannan daga me sakawa a mayafi sai me tare shi a gefe, ai wallahi sai nasha , ko nima intafi dashi gida inci abinci dashi, amma ni har yanzu ba,a miko minnawa ba ,sai ku harma Dana guziri,can dana fuskanci ta juya tana leken karimatu, na Yi wuf na Debi guda uku nayi gaba, tana juyowa taga na diba,ta dinga bankami harara,sai ka ce nata, gwalo nayi mata na cigaba da sauraron maganar danaji ta Fara tashi. Rahma ce rike da lasifika,tana jero addu,o i. kowa ya nutsu ,yana sau raranta,bayan an shafa ne ta mikawa mlm nafisa lasifikar,domin ta tofa albarka cin bakinta,haka kowa ya dinga karba a cikinsu domin fadin abinda Allah ya basu ikon cewa, daga karshe sai ramla ta karba ta ce, wannan taro ,da mukeyi inhar kowa ya tsayar da hankalinsa, akansa tofa bada iyawarmu ba,da ikon Allah ,mutum zai tsinci wani Abu daga ciki,wala Allah ta bangaren mata ko maza. Abu mafi muhimmanci da zance shine, ke yar uwa ta mace ,ki nutsu kidauki mafitar da ta dace dake,karkiyi gaggawar ai watar da shirinki ta ko wace fuska,mudin da kuke gani ,munga jarrabawa kala kala,mun Kuma karbeta hannu bibiyu,daga baya Kuma bayan Allah ya hadamu guri daya ,tare da tattauna matsalar dake Adda barmu cikin gidajanmu,sai kuma muka gane kwaryar sama ce take Dukan ta kasa,Ina nufin cikin kaso dari na mata,kaso casa,in da tara sune acikin matsala,Dan haka kowa tsakanin mata da maza ya Kar Kade kunnansa, domin Jin matsalar dake damunmu kuji meye ya kamata muyi, sannan kuma zakuji daya bayan daya cikin shugabannin taronnan irin gwagwar mayar da suka Sha, kuji irin fighting din da sukasha kafin sufara ganin yadda yakamata,kumafa badan matsalar ta kauba sai dai Dan ganin sanji kawai. Ta bangaren maza kuma zakuji irin *ABINDA KE* *FARUWA* garemu gurin zama daku, zamu so kuyi mana adalci, domin samun nutsuwar mu data yaranmu,mudin kannan kune,kuma yayan kune ,mafi daraja ,mu iyayen kune,ku sau rara kuji,kuji me kuke aiwatarwa garemu,me kuke mana da yake tauyar rayuwar mu, Wana hali kuke jefamu garin son kanku,mazaaaa,mazzz mazzz,mazzzza kuji tsoron Allah mudin rauni garemu, daga hakar karinku Allah ya halicce mu shima hakar Karin na hagu ,cikin mafi rauni ,kunga kuwa dole ku sauya tinani,ku sauya tinani in ba haka ba Al,amura suci gaba da jagwal gwalewa,kuyi ta rayuwa mafi kaskanci. Zan dakata,ba Wai nagama ba,a,a Zan cinye lokacinne,Kuma akwai sauran abubuwan da Yan uwana zasu ce,Dan haka yanzu daya bayan daya,zaku fara saurarar ,larin *ABINDA KE* *FARUWA* a gida janku,kuji yadda matanku suke gwagwarmaya daku ,ba tare da sanin kuba ,inma kun sani zamu sake fito muku da komai a fili. Rukayya ta mikawa tare da bata umarnin bada labarinta kowa yana saurare,karba tayi tare da yin godiya ga Allah, sannan ta fara bada labarinta tir yan tir yan, saurare sukeyi tausayi ya bayyana ga fuskar kowanne dake zaune a gurin ,daga karshe ta ce me gidana Yana gurinnan ,haka kishiyata ma,tana gurin ,yadan ganta garesu suyi tinani ko ince ya yi tinani domin sauya min duniya ta ,Kai kuma ka sauya lahirar ka da daraja mafi daukaka,wato kautatawa ga iyalinka. Malama nafisa ce ita ma ta karba ta basu nata labarin ,daya bayan daya ko wacce ta ringa karba,tana bada tarihin rayuwar da tayi cikin zaman auranta. Al,amuran sun gigita tinani kowa cikin jimami ya ke ,in ka kalli mazan kowa fuskarsa ta nuna tausayi,mafi raunin cikinsu har hawaye suke gogewa, Daga karshe sai ramla ta sake karbar lasifikar,ta ce Ina yiwa kowa albishir da cewa zaku saurari bayani mafi girma a garemu ,domin Jin yadda labarin *ABINDA KE* *FARUWA* ga shugabar taronnan, namu kuna iya sauraranta cikin nutsuwa danjin karashen shawar wari garemu mata Kuna iya ji daga bakin malama karimatu. Shu,aibu dake gefe daya hannu bisa kumatu, shine ya dago ya kalleta cikin tausayi,tare da mamakin Jin cewa ita ce shugabar kungiyar, Karimatu ce taKarbi lasifikar da hannun damanta,daya hannun kuwa tana goge hawayen da yake ta zarya a kuncinta. Tace Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah,Mai kowa Mai komi,bada iyawa ba,bada nufi tsattsaura ba,mudin baza mu iyaba Allah ka iya mana,kadubi bayinka wadanda kasakasu bauta cikin rayuwar da zata sadasu har zuwa aljanna, Allah kadubemu,kadubi marayunmu,kadubi bayanmu,kadubi bayan bayanmu ya Allah,kasaka hannu cikin sirinmu ,kasaka hannu cikin dukkanin alheranmu,sharrin dake cikin zamaninmu Allah kamagance mana, Allah gamu ga diyoyinmu ga wadanda kasaka mu garesu domin bauta, Allah kaduba mu kadubasu. **WANNAN PAGE DIN YANA BUKATAR COMMENT DINKU SOSAI ,INNAGA* *RUWAN* *COMMENT MAYBE NA* *KARO MUKU IN ANJIMA,* *KUDAI KUBASHI* *KULAWA** *NIMA NABAKU KULAWA ,SAI NAGA* *RUWAN COMMENT* . 🤝 *DAGA ALKALAMIN* *YAR MUTANAN* *JINGAU* 🙋 [21/01 à 12:10] +234 703 197 3585: *بسم الله الرحمن الرحيم* *🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀__ 😳😳😳😳😳😳 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *_PART 2_* *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU ALIN BABA JINGAU* 🙋 *🅿67(O FOR ORANGE)* *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *____________________________________* Rayuwa ta sauya,mazan ba irin iyayanmu bane,ko ince ba irin kakanninmu bane,Muna cikin wani hali ,ku tausayawa iyayanku,ko bamu haife kuba mudin sunanmu mata,kuma su waye matan ; sune dai masu haihuwar ku sune masu yin rainon cikinku har na wata tara wata ma na wata goma sannan ta haife,daga ranar tabar Jin dadin komi sai ka ji dadi sannan farin cikin uwa yake cika,kaiko bawan Allah mace Bata kamaci tozarcinka ba, Bata kamaci gallazawar kaba Dan Allah ku gyara,na rokeku,katina yakai da namiji,mace ita ce uwa Dan ita ce wadda Allah yasa take daukar cikinka,tayi rayuwa cikin laulayi har zuwa sanda Allah zai rabata dakai,ta haifeka watama agurin haihuwar ka,zata gamu da ciwukan da zatayi ta rayuwa dashi har karshen rayuwarta,wata kuwa dalilin haihuwar ka take barin duniya. Yakai da namiji ko kasan irin gallazawar da uwa ke fuskarsa yayin goyonka; kasan me take fuskanta yayin rayuwa dakai; tofa kasani wata ko nononta ka Kama zakasha saita runtse ido,sabida azabar da take ji, amma dake sunan ta uwa Haka zata kyaleka har sai ka koshi,sabida tana gudun karka zauna da yunwa,tana gudun karkayi kuka,to mu sabida me burinku baya cika har sai kun Bata Mana sai kun samu kuka,kukan da baya karewa har sai ranar da muka koma ga ubangijinmu,kutina mune dai,mune dai matannan, kullum burin uwa burin danta,ko a tafe ko a farke ita dai uwa danta,to kuma dan Allah a ce Baku da abin wulakanta wa sai mace,mace fa macen da ta ko Ina rauni ne da ita,ku dubafa kudube mu da idan rahma kudube mu da Jin kai Dan sawa rayuwarmu ta inganta . Hawaye ta kumasa Dan yatsanta ta dauke, Kowa yabada hankalinsa gareta,gurin yayi tsit tausayinta ne kawai yake bayyana a fuskokinsu, lallai sun San bakaramar cuta akeyi wa mata a wannan lokacin ba, musamman yadda ko wacce ta dinga futowa tana fadar irin halin mazan yanzu. Ta ce Zan Baku tarihin tawa rayuwar,bance ku zagarmin mijiba,domin shine madubina,shine fitilata, dukkanin wani jindadi na shine, karshe Kuma shine uban yayana,Dan haka na yafe duk wanda zai tausaya min yazagar minshi,Dan Allah na rokeshi,ya Bari na yafe. Wannan taro da mukayi shi badan komi bane sai dan me hankali ya hankalta,bamu yishi Dan tonawa Kai asiri ba,a,a munyi ne domin samun maslaharmu,bakuma anan abin zai tsayaba zamu tabo wani fannin ko Yaya ne ,ta yadda Kuma da yawanmu bama kyauta muku,Dan haka Ina fatan zaku bani hadin Kai domin gabatar muku da kaina. Ta ce suna na karimatu ,ayanzu haka Ina da yara bakwai tare da mijina shu,aibu,ashekarar da mukadu dashi banfi shekara goma Sha hudu ba,sanda ko akayi auranmu sannan shekarata goma Sha shida ba......tiryan tiryan ta ringa Basu tarihin rayuwarta tare da *ABINDA KE FARUWA* acikin gidanta daga sanda aka daura mata aure aka kaita dakinta,har inda yafara samun kudi Yana boyewa da yadda ta fara diba batare da saninsa ba,har sanda sukayi fada data gaya masa ta taba Masa kudin dayake ajiyewa acikin kayanta. Ta ce ,to ashe banga komi ba a salon da namiji,daga sannan sai ya dinga lallabani har na hakura muka cigaba da gurgurawa a inda muke,Bai kuma sake halinsa ba ,bai ragemun dawainiyar da tayi min yawa ba ,shidai kullum zai bani dubu dayannan ya fuce zai kuma dawo yacika cikinsa da abinda muka dafa harma ya nemi na. Dimamen safe, ga hajiya mahaifiyarsa,ga dawainiyar kullum karuwa take ,shikansa yanzu abincin Dana ke siye duk karshen wata yanzu Yana neman gagarata,Dan komai ya cudemin ta ko Ina Al,Amura suna neman fun karfina,ban wayi gariba sai na farka na ganni dumu dumu cikin matsala. Saddiku ne muka wayi gari ciwo yasashi gaba,wani irin ciwo yakeyi Wanda muka rasa kome ke damunsa,asalin ciwon nataso daga makaranta sai naga lemon fata ahanya,tsayawa nayi nasiya musu ,domin in dai bani nasiyi irin wannan nakai musu ba sai su shekara Basu shaba, in kuma Allah yasa babansu ya siyo musu tofa nakan rasa yadda Zan rabashi Dan guda uku zai shigo mana dashi gamu Muna dayawa a gidan shiyasa innaga irin wannan nake tsayawa na siyo musu,sai suka dauki daya suka boye bansani ba,har sai da ya bushe sannan suka fito dashi, mayar dashi sukayi Ball,indai zasuyi Ball shi suke dakkowa, tofa suna cikin yin Ball dinne sai wani yaro ya buga lemon sai a cikin saddikun tofa tin daga sannan sai yake fama da ciwon ciki, Haka muka dinga yawon asibiti ba sauki ,karshe sai aka gano gurin da aka kwada masa lemonne ya Sami matsala kuma har sai anyi masa aiki, uhmmmmm dama ba Dabi ,ar shu,aibu bace biyan kudin asibiti sai tayi tsamari ne yake hadani da dari biyu. Ni Naga duniya tindaga sanda nake wahalar zuwa asibiti har kawo sanda komi yaki,suka kwantar damu domin Yi masa aiki ,sanda akace za,ayi masa aikin wallahi naira dari biyar tawa bani da ita ,dadinta ma wata yazo karshe,shima kuma kudinnawa rabinsu nagama cin bashi ,jirana ake wata yazo karshe in biya,haka nadinga fama dashi ya Yi wani abun domin Ina bukatar kudi sosai,sai dai ya ce min na Yi hakuri shi yanzu bashida kudi, inyasamu ai zayyi,daga karshe dai sai bashi nakara ci dan yin dawainiyar asibitin,bayan anyi aikinne sai yazamana komi yakuma cudewa, Bayan an sallamo mu ne kuma sai wata sabuwar tasamu domin kwata kwata bayacin abinci,inyaci ma zai dawo dashi ta hanci ta baki haka zai dinga amayar dashi. Cikin hukuncin Allah sai aka doramu kan abincin dazan dinga bashi, da farko kunun gyada suka sani na gwada Masa ko zai karba, amma shima sai yaki sha, sai dai ya wuni yana kuka haka zamuyi ta fama dashi nida hajiya,daga bayane sai wani tinani ya shigeni , sai na fara tambayar abokanen aikina me ya kamata na bashi, Haka kowa yadinga bani shawar wari ,har Allah yasa na dace ya fara karbar kamu, uhmmmmm Kar in kaiku da nisa wallahi sai da yazamto kullum ta Allah tsakanin maganinsa da abinda Zan bashi amatsayin abinci dasu famfas yakanci dubu da dari biyar,bakuma hannunsa baya taimakamin da wani Abu sai na matsanema yake Dan siyomin famfas din hamsi,innayi magana ya ce ai ya wuce sa famfas,in haushi ya isheni ince ai lalurace tasa,in Allah ya yanke mana wata ran bazamu saba tinda sanda yake da lafiya ai bansan masa ba. Duk hajiya tana kallo,daga bayane ta zaunar dashi tayi masa fada,sosai kuwa hakan kuma baisa ya sake daga inda yake ba,cikin kankanin lokaci ,sai gani nafuta daga hayyacina ,sai ayi albashi banida naira dubu da zata ragu batare da an biyoni bashi ba. Bakuma Dan samunsa yaragu ba,a,a gaba ma yake Kuma Yi domin yanzu ma a irin kudin da yake tarawa har Dan karamin fili ya siya,kuma adai dai lokacin aka koromin yara daga makaranta sabida nakasa biya ,naje na bada hakuri yafi a kirga,Dan haka ma dasuka korosu ma ban mayar dasuba,Haka suke wuni a gida ba boko ba islamiyya,hakan Bai taba damunsa ba,da ya dameshi nasan da Bai barsu zaune a gidaba. Haka Zan hada hannu in ci kuka in godewa Allah,danaga Babu yadda zanyi Dan duk wata hanyar da nake tinani Dan warware matsalar tinanina ya kulle,kawai sai na fara bin kudinnan dayake tarawa cikin wardrobe Ina musu zari dai dai domin tura ta Kai bango narasa yadda zanyi kudin dayake bamu tsakanin Karin ruwan amfani na gida da sabulun wanka, da wanki, da sauran matsalolin da ba,a tashi dasu ba sai a wuni dasu duk anan suke tafiya, ga Karin hajiya mahaifiyarsa ita kanta kudin komanta Yana ciki. Namiji namiji,namiji ,Ina can Ina bulayi Dan kyautata tare da kara rufa masa asiri Ashe shi yanacan yana Shirin angwancewa, bamu sani ba,Ashe ba,anan tashin hankalin yake ba Yana gaba ,daga ranar da yazo zai dauki kudin da yake tarawa,Wanda ni bansan kudin aure yake tarawa ba sai da cin mutuncinsa yazo gare ni ,bansan Haka yake ba ,bantaba sanin kalarsa takai Haka ba. *INA* *BUKATAR COMMENT DINKU INHAR KUNA SO INCI GABA* 🤝 *DAGA ALKALAMIN* *YAR MUTANAN JINGAU* 🙋 [21/01 à 12:10] +234 703 197 3585: *بسم الله الرحمن الرحيم* *🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀__ 😳😳😳😳😳😳 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *_PART 2_* *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU ALIN BABA JINGAU* 🙋 *🅿68( P FOR PUTTING)* *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *____________________________________* Ina tsakar gida muna aiki nida yara,naji ya kwada min wani irin kira wanda kowa sai da yayi cakkk,tsani na da yara,itako hajiya dake daki akwance sai da ta farka daga bacci. Cikin sauri na mike nashiga dakin Ina tambatarsa *ABINDA* *KE FARUWA* tsayawa nayi tare da Nemo jarumta na aza akai na,domin kudaden dayake tarawa ne burjik a gabansa sai huci ya ke. Cikin wani irin kallo na muzantawa yake bina da idanunsa, Ina kudina; kin koma yimin sata ko; yaushe kika koma haka ai bansan kedin halayyarki bace sai yanzu,to wallahi kisani duk abinda na ajiye Ina kirgawa,daga sanda nayi waccen ajiyar natarar kin wawashe min ita nasaka matakan tsaro inzan ajiye,Dan haka na rantse miki Babu kaffara sai kin nemomin abinda kika sata. Wani irin tukuki zuciyata take yi min,cikin bacin rai nadago kaina tare da Kira masa ido,na ce au ashe kana da kudi; ai ni sani na dakai baka da su bare har kasami na tarawa,Dan Haka sai ka nemi inda ka ajiyesu. Haka kika ce to shikenan in bannemi inda na ajiyesu ba zanyi maganinki,danna riga nagama lura dake banida mutunci a idonki,duk wata futsararki inkin ebota kaina kike kokarin saukewa,Dan haka muz.....nice nake maka futsara to ai shikenan Allah yana gani, kudi kuma da kake zance a yau ka kuma ajiyewa na juya Naga banida kudin dazan karasa bukatun mutanen gidan to ka tabbatar sai na tabasu,haba ,haba Dan Allah me kakeso kamayar dani, ko ta Ina Babu dadi, baka duba irin yadda yanayin rayuwar ya koma ba ,baka duba yadda nake rayuwa nida Yaya na a wahale, kullum Ina tafe a hanya kamar majinar nika ,wani in ya ganni a hanya kullum safe da yamma bazai min tinanin alheri ba ,kamayar dani kamar wadda batasan ciwon kanta ba,kabarni inata laluben mafita akaina,to yau naga karshena,naga karshen jajircewa ta danna rufa maka asiri, yau nice barauniya abakinka,abakin wanda nema na yake karewa akansa shida iyalinsa,abakin mijin danake fatan yayimin shaidar alheri, Dan Allah in tambaye ka, shin kataba cin karo da wanda ya taba gaya maka kalmar namijin dabai rike gidansa ba sunansa soko,Toni na Tina maka,in kuma dama kasani Dan Allah daga yau kakoma cikakken namiji, ko meye nayi Kai kasaka ni,kama godewa Allah Daba na wani naje na dauka ba, kuma abinda na dauka din yana ina; Yana cikin iyalanka ranmu mu tara har Kai na cikin goman ace Wai kadauki dubu daya kabani ,sabulun wanka,sabulun wanki,ruwa , asibiti ,kudin mota ,kudin makaranta dukkanin wata lalurarmu tana cikin dubu dayannan, haba yazan dole kazube na sa hannu na dauka. Zaki ce Haka bana sai muku ruwa kanna futa ,to koma dai kana se mana nima Ina siya kullum ta Allah Dan baya wadatarmu. Ke kika sani bata shafeni ba,duk boring kunya kikeyi,Dan haka kije duk inda kika kaimun kudi ki nemosu,in ba Haka ba kishige ki tafi gidanku duk sanda kika Samo kudin kya dawo. Shu aibu Ina gidannan kake neman yin Dan yen hukunci,to ahir dinka duk Randa kayi kuskuren furta muguwar kalmar da ka kaiwa farmaki to bada yawu na ba,ban maka Baki ba amma na tabbata lalacewarka ce ta zo ,yaki nan diyata futo futo kin wuce wannan in dai ina gidannan shige muje. A tsaye nake kikam ko motsi na kasa,tsabar bacin rai ,ajiyar zuciya kawai nake saki ,har sai da tashigo dakin tana okarin rike hannuna sannan tafuskanci halin danake ciki, yarana kuwa duk sun shigo ko wanne kallona yake ,nana ce ma take share hawaye ganin Ina tsaye kamar andasa ni ne yasa ta riko ni, yuuuuuu na tafi na kifa kuma shiru ban kuma wani motsin da zai tabbatar da ina da rai ba. Salati suka saka gaba daya su kuma yaran duk sai kuka sukeyi,nana kuwa itama kamewar ta yi atsaye, shiko shu,aibu rungume ni ya Yi yana jijjigawa,tare da ambaton suna na,hajiya ce ta ce cikata,ai burin duk wani namijin da mace take masa halarci kenan, haka kuke sai kunyi takwabe muku, sannan nadamarku take futowa bani guri butulu. Haka suka sakani gaba suna tayimin addu,o i su a zatonsu aljanu ne suka Dan shafeni,lura da nana da ita ma ta ke tsaye da sukayi ne ,sai baba ta kamata ta kwantar, sannan ta debo ruwa taringa shafamin a fuska, cikin amincin Allah sai na saki ajiyar zuciya. Dakar na iya tashi zaune ,domin dukkan raunin zuciya ya bayyana ga gangar jikina, hazo hazo nake kallon kowa,can gefe Naga nana akwance a hankali naja jikina zuwa gareta, kanta na dora ajikina Ina shafawa ,komotsi batayi ba. Hawaye ne masu zafi sosai suke zubomin, na ce nana ki tashi,kitashi Dan Allah kiyiwa zuciyarki hakuri karki dorawa kanki damuwar Daba taki ba,Koda yake damuwata damuwar yaya nace, amma da akwai lokaci kitashi Dan Allah,wata ran sai labari,daga yau din nayarda nice komanku ,Zan share muku hawayenku ki tashi domin kubani goyon baya nana nana. Ikon Allah yau naga duniya ,wannan ita ce ranar da ban taba gani a gidan ba,bansan tana da aljanu ba sai a ranar ,buge buge ta hauyi tare da datse harshenta,can kuma sai maganganu wadanda bama gane me take cewa, tsam narike ta a jikina sannan nahau tofa mata addu a cikin ikon Allah sai ta hau nuna babanta da hannu sannan kuma tafashe da kuka ,addu ar natsananta karantawa agareta ,can kuma sai tayi shiru tare da sakin ajiyar zuciya (addu a ce inhar aka tofawa me bugawar aljan zai sami sauki insha Allah,in kuma gurine yaki zaunuwa saboda su tofa in anayinta a gurin insha Allah zasu bar gun). Tin daga sannan sai na dauke masa wuta a hankali nake tattara kayana domin barin gidan,duk wani shirgin dazaimin amfani na hadesu gu daya ,cire komi nayi a raina domin nafuskanci bakomi ne ya ke Kara jefa mace cikin taskun namijiba illa yayanmu da muke dubawa,har muka sarayar da farin cikinsu dominsu,mukan kira zaman da mukeyi da zaman yaya,haka na tattara komi na watsar na barwa Allah,nasan bazasu ta gayyara ba ,balle ga hajiya a gidan nasan zata kula dasu. Ta bangarensa kuwa ko alamar nadama,Daman shi mutum ne mara daukar Abu da muhimmanci,ko Abu yayi min dama Bai fiya nuna damuwarsa ba akai,balle yanzu da yake ikirarin nayi masa sata. Haka ta bangaren aikina lallabawa kawai nakeyi domin su kansu abokanan aikinnawa tambaya ta suke meke damuna; sai dai inyi murmushi ince bakomi,yau juma,a tinda nadawo yara suke tambaya ta wakenmu yakare gashi gobe kosai zamuyi da kunu,na ce kuyi hakuri kusha abinda babanku zai kawo ,abin sabo sai naga Basu ji Dadi ba,kudin nadakko nabasu nace su auno gwangwani uku suyi dashi in Bai Isa ba sai su kara da ko ruwan bunu ne, na ce musu kunga ni yanzu tafiya gidanmu zanyi in kun tashi yin kosan kuyiwa hajiya magana zata soya muku ,karkuce zakuyi da kanku,(lokacin basuyi Girman Haka ba). Duk sai suka bini da kallo ,nana ce da ta fisu shekaru ta ce fisu gane menake nufi,ta ce umma Dan Allah karki barmu mu kadai ki tafi damu . Na ce Zan ringa biyowa ta makarantar ku inna taso daga makaranta ,kinga babanku ne ya ce inbar muku gida, kinga dole in tafi tinda ba gidanmu bane. Titi na turasu suka samomin me adai daita, lokacin magriba ta kawo jiki ,sanda nake futo da kayana a hankali nakeyin komi gudun Kar hajiya taji motsina, amma dake kafin ayi kiran sallah takeyin alwala sai ta fara lazimi kafin atayar da sallar,Aiko sai naci karo da ita ta fito daga bayi hannunta dauke da buta ni kuma hannuna rike da katuwar jaka. Kallona tayi ni kuma na sunkuyar da kai kasa,ta ce Yar nan yanzu duk hakurin Dana baki bakijiba sai kin tafi,ko wani fadan kuka Kuma yi,yau ni naga ikon Allah,dama zaman da kuke yi kenan ,ko sai da nazo gidan zaman naku yakoma haka,to ki koma Babu inda zakije,nice Zan tattara kayana nabar muku gidan tinda da alamu Ina nema in zama tsohuwar banza. *INA BUKATAR COMMENT* *DINKU INHAR KUNA SO INCI* *GABA* 🤝 *DAGA ALKALAMIN YAR MUTANAN* *JINGAU* 🙋 [21/01 à 12:10] +234 703 197 3585: *بسم الله الرحمن الرحيم* *🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀__ 😳😳😳😳😳😳 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *_PART 2_* *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU ALIN BABA JINGAU* 🙋 *🅿69(Q FOR QUESTIONS)* *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *____________________________________* sunkuyar dakai na nayi kasa,domin banso taganni ba,inajin kunyar tsohuwar domin kan asami suruka me halayyar hajiya za,a dade ana dubawa,duba da yadda yanzu surukan suka zama sai addu,a. Ta ce na dauka na Isa dake shiyasa na zaunar dake na Baki hakuri,har na Kara miki da yadda Zaki cigaba da zama dashi,inhar kika tafi kika bar ladanki a gidannan tofa za,ayi bake,inkara miki wani karatun in kinbi shawarata karshe ki dauki riba sai dai shi hakuri wuya ne dashi. Kin gama gina rayuwarki tare da sabo da diyoyinki ,kin gama karar da karfinki akansa,ba irin wannan mijin ake tafiya abarwa yaya ba,akwai dai wanda in kika bar masa karshe kiga hakan yafi alheri. Amma inhar kika barwa me irin halinsa yaranki,tofa kece aciki, saboda Bai riga yasaba da wahalar su ba,inda nake karantarku tsakaninki dashi kaso goma na wahalar gidan kece da bakwai shi kuma da uku,da ace shine da bakwan ke da uku Zaki iya tafiyarki kibar masa kodan kitsira da mutuncinki. Akwai kuma wanda ko shine da ukun in kika tafi kika barmasa,ganin babu idonki sai yadauki dawainiyar dama muguntace,yadanganta da yadda kika karanci mijinki, amma nidai asani na da shu,aibu tinda nina yi goyonsa,halinsa Babu wanda bansani ba nasan tabbas kika tafi Baki sake masa haliba tofa a haka zai rayu da yaranki ba sauyi Dan haka kiyi hakuri kije kibi dashi ta inda nace miki,ni kuma Zan dauke idona daga kanku ,Zan toshe kunne na domin ki karbowa kanki yancinki. Jakar hannu na na ajiye a kasa ,na ce nagode hajiya zuciya ta ce ta kasa jurar furucinsa gareni, amma zanyi hakuri ,Zan daure insha Allah komi ya wuce nagode Allah yakara girma. Yawwa ko kefa Allah yayi miki jagora, Allah ya kara miki hakuri, Allah kuma ya doraki akansa. Salon nasake, karatun hajiya nadauka,tini nafara aiwatar da sabgata. Na share komi ,nadauke komi daga cikin zuciya ta , jina na ke bani da matsalar komi ,na Kara rungume Yaya na ,basu da Rashi zasu saka me kyau,susha me kyau ,domin gwal dina naje na siyar Wanda nasiye shi wani dashi danayi sanda na siyeshi dubu dari da talatin nasiya ,yanzu kuwa sai da suka karamin dubu sha takwas akai, tini naje na biya kudin term dinsu ,na siyo kayan abinci na ajiye,na biya duk bashin da ake bina ,,sai da nasami rarar kudi masu Dan dama,aiko sai na bazama kasuwa duk wani kaya da nasan za,a siya haka nadinga sararsa ,kuma kudin sunyimin albarka, domin ko atamfa sai da nasaro guda goma masu tsada, sannan na hado da leda atamfa itama guda biyar,sai na shiga kasuwar wambai na sari takalma Yan dari uku da hamsin na dubu biyar, sannan na sari fashion suma,Aiko sai gani natara kaya sosai, dazan tafi makaranta haka na lodasu a adaidaita sahu natafi dasu,cikin ikon Allah sai gashi an kwashe fiye da rabin kayan takalma kuwa ko daya ba,a rage ba saboda kowa yadauka domin zuwa makaranta dasu,duk Wadda tagani takance bani insiyi na zuwa aiki,naji dadin siyo kayan,har wani nishadi nakeyi domin jinake kamar inyi kukan dadi saboda murna.shiko Babu shi a Yan kayana,domin yanzu kusan bashi da kwano a gidan ,domin nadena takura kaina iya abinda nakiyasta cikin kudin daya bani dasu nake amfani, ammafa bawai muna zama da yunwa bane,a,a shidinne dai tsarin yabiyo takansa a haka,Ina girkina dahuwa ko me kyau dan nakan kawata abinci na muci sosai mukoshi, ammafa bana Bari yadawo yatarar inma ya tarar bamu ciba sai na zubawa kowa a wadace in yayi saura in zuba masa,in kuma bayyi ba na ce masa ,baikai ba abincin ya kare,ko kallona baya yi sai dai yayi wani Dan karamin tsaki ya ce ku kuke Jin yunwa gara da kuka cinye ,shi kuma wancan nadakinfa ko bana cibane;ki dafa min ko taliya ce inci. Sai dai in girgiza kaina ince ai a lissafe kayan abincin suke domin iya wanda na diba iya kudin nake sakawa domin bashi na karbo ban biya ba su nake tarawa in lokaci yayi inbiya,inna wuce geji kuma kudin bazasu kaiba,Dan haka kasiyo sai in dafa maka, tooo kuzo kuga fushin maza ,ai duk sanda mukayi haka dashi ,daga lokacin sai ya Yi kwana uku Bai kula niba,nima kuma ko takansa banabi. Yariga ya sauya min sosai ,fiye da inda na sauya masa, Dan aikin da yake tayani yanzu ko kadan yadena ,dama nima bana nema na rabawa yarana kowa abinda zai dinga Taya ni,Kuma cikin ikon Allah suna iyawa . Sana ata yanzu ta bunkasa domin duk wata sai na sari Kaya,yazamto ma yanzu kafin ayi salary nake zuwa nasaro wasu ina kuma rabawa kafin kuma ayi pay kowa ya biyani wancan kafin kuma ayi wani,yazamto ma yanzu har malamai maza nake sarowa yadiddika suna karba in wata yayi su biyani,wasu makarantun nafara tallata kayana cikin ikon Allah sai gashi ana karba har gida ake biyoni karbar kaya ,har mutanen unguwa ma suka farga suka fara siyaduk kuma a rintsinne yazo min dawani zance tare da kalma mafi Muni a gareni. Da misalin karfe takwas yadawo ,yayi da ce ranar abincin namu bamu iya cinyewa ba,zubawa nayi na Kai masa,tare da Yi masa sannu da zuwa,Dakar nasamu ma ya amsa,na ce ga abinci Bismillah,wani murmushi yasakar min sannan ya ce yau kuma kudin sun Kai kenan har Allah yasa nasamu; to dauki abunki a koshe na ke bazanci ba,kallonsa nayi na ce wani abun kac;ko banci komi ba bazanci ba kidauke abinki. Har na mike Zan futo daga dakin domin inason inje inyiwa hajiya shimfida,ya ce koma ki zauna ina da magana da ke,na ce to da shimfida zanyiwa hajiya,kidai saurarenin yanzu Zaki tafi ba wani zance ne me nisa ba. Na ce Ina saura ranka,ya ce dama zance ne zamuyi kuma kisa fahimta a cikin domin dama da abuna araina, kece kika tsayarmin da komi dan haka karma ki daga hankalinki domin bazan sauya ba ,na riga nagama shirya komi. Hannu nasa na tallafi habata na ce to Allah ya jishsheni alheri, Dama aure Zan kara ,bama tin yanzu nagama shirya komi ba, zancen ya dade kudin danake tarawa wadanda kika kaiwa farmaki sune kudin auran daza,akai to duba da yadda kika rusasu shiyasa nadaga zancen auran sai yanzu Dana Gama shiryawa Dan haka ki kwashe kayan dake dakin yaran can domin anan zata zauna Nan da sati biyu zata tare insha Allah,. Ai ba das karewa nayi ba wannan karan, wani irin fuzgar numfashi nake domin nema yake yayanke daga gangar jikina, ai bama tatasa nakeba takaina nake juya kaina nakeyi tare Dukan kirgina Ina kuma Kiran innalillahi wa,inna ilaihirra ju,un,cikin ikon Allah sai naji Ina samun relief ,nima aljanunne suka hauni kome oho,nima bansani ba, amma dai natsinci hanna ye na bisa rigarsa Ina mezare ido tare da furucin wallahi Bai Isa ba inhar ya Yi aure a wannan halin da muke ciki toko sai dai in bana gidan, hannu yasa ya tsinke ni da mari ya ce dama karimatu Baki da tarbiyya ni kike kamawa riga tare da yimin warning kamar ke kike aurena to kije nibazan iya da wannan musibar takiba ,na sakeki saki daya. Ya Allah, 🙆🙆🙆🙆 *INA* *BUKATAR* *COMMENT DINKU* 🤝 *DAGA* *ALKALAMIN* *YAR MUTANAN JINGAU* 🙋 [21/01 à 12:10] +234 703 197 3585: *بسم الله الرحمن الرحيم* *🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀__ 😳😳😳😳😳😳 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *_PART 2_* *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU ALIN BABA JINGAU* 🙋 *🅿70(R FOR RADIATION)* *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind r readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *____GA KYAUTAR PAGE KO BAN FABA KINSAN KANKI_REAL LEEMAT NABAKI KIYI YADDA KIKESO DASHI KIBAWA WANDA KIKE SO KI KUMA HANA WANDA KIKAYI NIYYA.______________________________cak natsaya domin na tabbata innayi cikakken motsi zuciya ta ce zata buga ,bazan iya kwatanta yanayin ba in kukaji ana kiran bacin rai tofa da sauki ni bansan me Zan kira halin danake ciki ba . Jingina nayi jikin garu na daga kaina sama ,domin insamu numfashina yadinga futa daidai , amma duk da haka baya futa sosai sai jansa danake Yi ciki,Kai na na fara juyawa jinake wani Dan Dano Mara Dadi na ziyartar ruhina ,bana Jin duniyar dai dai ,amma sai na Kuma gyara wa ko zanji dadi, bakin gadona nasamu na zauna cikin ikon Allah kuma sai nahau ajiyar zuciya,Jin nafara samun kaina sai nahau Kiran sunan Allah a fili ,zubamin ido ya yi ganin halin danake ciki sai duk jikinsa ya yi sanyi, matsowa ya yi kusa dani ya rikemin hannu ban hanashiba domin Ina bukatar fiye da haka. Ganin ya riko ni ne sai na tashi na wada jikinsa tare da rukun kumeshi,Bai hanani ba sai yasa hannunsa duka biyun ya kara matseni ajikinsa,bance komi ba sai lumshe idona da nayi wata katuwar ajiyar zuciya ce ta tahomin wanda har sai da ya dagoni da sauri yana jijjigani. Bayan nadan Sami nutsuwane nahau tattara kayana tare da na yara na cikin babban buhu,Yana kallona yakasa yimin magana ammafa duk damuwa ta bayyana a gareshi. Dakin hajiya nashiga tarar da ita nayi har ta kwanta a inda take,shimfida nayi mata sannan natasheta domin tahau ta kwanta,ido tahau mutstsikawa tana cewa lallai bacci haka kamar wadda aka zubawa barkono a ido, murmushi nayi na ce hajiya ki kwanta dare yafara,har na juya Zan futa ta ce ke Yar Nan yaki,komawa nayi na rabe gu daya,ta ce wani Abu akayi miki;shiru nayi,ta ce matsonan me ya faru ki gayamin karki dauke ni ba ubawa ki gayamin damuwarki ko Zaki ji dadin ranki, wannan Jan numfashin naki in Baki Fadi abinda ke ranki ba za,a iya samun matsala. Matsawa nayi kusa da ita na dora kaina jikinta ,sonake hawaye yadan zubomin kozan Sami sauki cikin raina amma har yanzu Babu alamarsu. Na ce hajiya shu,aibu ne zayyi aure,dan nace ban yarda ba shine ya sakeni. A furgice ta dagoni ta ce saki dai na aure;daga mata Kai nayi, ta ce saki nawa yayi miki? Hannu na na daga na nuna mata, ta ce to yanzu ki saurareni Zan tambayeki, na ce tom, Zaki tafi ko zaki zauna? Na ce ni har na hada Mana kayanmu tafiya zanyi gidanmu,tayi murmushi ta ce yaro dai yaro ne ,ni ce Zan hada kayana na tafi saboda in Baki goyon bayan Shirin da zakiyi,in kina ganiba bazaki iya yin wani abun ba,karki damu ban tafi ba kenan Zan dawo in kika dai dai ta komi,ki bashshi da halinsa amma kiyi kokarin kwatar yan cinki. Nan ta gama shiriya min yadda zan gudanar da lamarin ,a Kuma lokacin ta rakata titi tasama mata mota ta shiga ciki domin ya kaita gida,Basu rabuba sai da ta kara Mata karfin gwiwar yadda zata Yi aikinta cikin nasara. Sanda na koma gidan Yana zaune a daki ya zuba uban tagumi Babu komi a fuskata domin bacin ran yadan ragu da temakon Allah da Kuma shawar warin hajiya,suna na ya kirawo, ban waiwayi ba balle in amsa,ya ce nasan nabata miki amma ke kika fara batamin Dan.....katseshi na yi na ce ai kuma komi yariga yafaru Dan haka shikenan kuma ni a tinanina ko banci tsiran komi ba zanci tsiran ribar da na zube maka ta aure ,ko kuma na ci tsiran shekarun da muka samu tare shekara goma sha takwas Muna tare sun wuce wasa Dan haka na barka lafiya ,karka kuma cewa komi tinda Naga karshen game din. To ki saura reni mu dai dai ta ,na ce dawa futa ma nayi na shige dakin yara da suke bacci nayi kwanciyata,jinsa nayi ya futo ya na kirana ban amsa ba bare in futa. Jinsa nayi ya futa nasan Kuma bread zaije yasiyo, na ce yanzu wasan zai fara,tashi na Yi maje na kulle kofar gidan na ce mafuta kenan wannan gidan badai in barmaka shiba sai dai mu kabar mana ,niyyarka in tafi inbar wadannan diyoyin da baka daukar lamarinsu da girma toko sai dai kaje ka sake sabuwar rayuwa kaida amaryar taka. Sanda yadawo daga siyo bread din bugu yadinga yi inzo inbude masa,amma sai nayi kunnan uwar shegu dashi ,a kalla ya shafe awa daya Yana bugu har sai da yafara tasarmin Yara daga bacci,tashi na Yi nashiga cikin shagon gidan na leka ta taga na ce Wai waye yake buga gidan mutane da darannan? Da zafinsa ya matso kusada tagar Yana cewa wannan wane wulakanci ne kika rufemin kofar gida ki budemin na share sama da awa daya Ina bugu kina Jina Dan wulakanci ,ko ke kike rufe gidan Daman ko kuwa nema na kike da rigima? Dariya na Yi na ce au Wai wane gidan kake nufi ; Kar ka manta Nan gidan yaya nane nikuma uwar suce Dan haka daga yau karka Kara ziwar Mana gida kawai dai karinga Aiko masu da kudin abinci,in kuma kaki Zan kai kararka gidan sarki sai a kwatarmin hakkina dake gurinka. Hannu na mika na ce bani bread din Allah ya bamu alheri, wani kallon mamaki yakeyimin,ya ce karima ni zanje innemi wani gurin kwanan Banda Wanda nake dashi to Ina kikeson naje sama da Nan? Na ce wallahi kaji na rantse kadena kwanan Nan gidan Niko daka sakeni naji kaje na saku na hakura dakai kaje ka Sami sabuwar rayuwa nikuma Zan rayu da rashin tarbiyya ta har Allah yakawo me gyaramin abinda na rasa tinda Kai kakasa. *INA BUKATAR COMMENT DINKU INHAR KUNA SO INCI GABA* 🤝 *DAGA ALKALAMIN YAR MUTANAN* *JINGAU* 🙋 [21/01 à 12:10] +234 703 197 3585: *بسم الله الرحمن الرحيم* *🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀__ 😳😳😳😳😳😳 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *_PART 2_* *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU ALIN BABA JINGAU* 🙋 *🅿71(S FOR SURE)* *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *____________________________________* Karimatu kibude min kofa ko musa kafar wando daya dake.yo na nawa kuma kaga kabani bread din kayi tafiyarka ,abinda yasa ma bazan bar maka ba nasan baka da damuwa in ka tafi dashi gara in karba kafin kasan nayi. Maganar wani makocinmu naji yana tambayar sa abinda ya faru,ya ce lafiya naji tin dazu kana bugu ko suna bacci ne ;kasa cewa komai ya yi sai faman kame kame yake yi ya kasa fadar *ABINDA KE* *FARUWA* . juyawa nayi Zan koma ciki ,da saurinsa ya ce kizo ki budemin kofa karki tafi kibarni tsaye anan. makocin nasa ne yasake cewa Wai me ke faruwa ne; waye ya kulle maka kofar ? Tsayawa na yi domin inji abinda zai ce masa. Uhmm kai dai kabari kaddara ce ta gifta atsakaninmu ta saki shine daga nafuta siyo musu bread shine ta kullan kofa Wai in San nayi gidanta ne ita da yayanta. Salati naji mutumin yasaka ya ce Kai ko kana me kasaki matar ka ;matar ka matar rufin asiri na tabbata duk layinnan Kai bama layi ba kan kasami me irin halinta zaka dade kana zagaye kafin kasamo irinta,ai shikenan kayiwa kanka kaga tafiya ta. Cikin sanyin jiki ya rukoshi,ya ce to ai baka tafi kabarni ba kataya ni bata hakuri ta bude min inba haka ba Ina zanje wanda yafimin nan. To ko tinda kasan haka bai kamata kasake ta ba ,matar ka ba kidahuma bace ballanta kayi tinanin zaka takata ta hakura ,Wai ma me yafaru da har kasake ta. Mtss cikin gajiya wa da maganganun mutumin yayi tsaki.ya ce shegen kishinta daga na ce Zan kara aure shine ta Yi min diban albarka ni kuma raina ya baci bansan sanda nayi mata sakin ba. Ya ce to ai shikenan banida abinda zance. buga kofar suka cigaba da yi, ta tagar na kuma lekawa na ce kasan Allah gidannan bazan bude maka kashigo shi ba ,ni kuma bazan barshi na tafi gidanmu ba ,dacan da nake zaune cikin hakuri da abinda Allah yadora min ban tafi ba balle yanzu daka nuna min karshen halarcin dana yi maka dan haka kaga tafiya ta, ammafa katuna in har baka kawo mana kudin abinci ba zaka ji kira daga kotu ko kuma gidan sarki. Makocin namu ne ya yi min magana na bude zamuyi magana.na ce ka yi hakuri inna bude dai dai ya ke da na bashi lasisin shigowa gidan mutane dan haka komeye muyi magana daga nan inajinka. Tom shikenan nasan ya zalunceki tunda har bai duba zuriyar dake tsakaninku ba ya sake ki, kiyi hakuri ki bude masa ya shigo sai adai dai ta komi ko baki bude danshi ba ki bude dan zuriyar dake tsakaninku. Ni ai bai duba su ba ya sake ni dan haka yanzu bana yan kayansa dan haka yanemi mafuta. Kiyiwa Allah ki bude kofar nan bada manya a ciki ba Ina hajiya kuke Wannan aikin cikin dare nima sonake in tafi cikin iyali na . Na ce wallahi malam kaji na rantse bazan bude ba sai dai yasan nayi gobe kuma in muna da rai yazo cikin shagon nan ya debi kayansa zan zube su aciki in kuma bai yarda ba yakaini koto muhadu a can.zan maka tini duk wata dukiya ta dakasan karanta ko naranta maka ka tattaro minsu kafin ka kaini kotun ko kuma kafin ni na kaika in ba haka ba kuma katina akwai takardun filinka cikin gidannan Zan dauke su duk randa ka biya ni sai in baka. Aiko kamar ya yi hauka niko ko takansu ban kuma bi ba na yi tafiya ta. Samun yaran na yi a tsakar gida sunyi cirko cirko nana kuwa kuka takeyi nima kukan naji ya tahomin irin wanda banyi zato ba tare da wani amai Mai shegen karni ,duk sai suka kewaye ni suna kukan suma, hannu na na dago cikin mutuwar jiki na hadasu na rungume na ce ku yi hakuri kunji haka rayuwar ta ke bakomi Dan adam yake samu ba kamar yadda ya ke so ,mazan na kalla na ce karku dauki rayuwarku kamar ta sauran mazajen da muke gani a kullum namiji shine gaba da komi karku yarda mace ta shiga cikin lamarinku musamman taimako na cikin gida kai Allah yadorawa dan haka ku rike wannan a ranku. Wani irin karni nakeji a bakina hakan kuma baisa na yi tinanin abinda ke faruwa ba. Nana ce ta dakko fitila zata gyara gurin danayi amai ,jinayi takama Kiran sunan Allah. Na ce lafiya nana meya faru? Ta ce kinga umma aman duk jini a ciki. Cikin tashin hankali na ce jini! Ni nake aman jini kuma ;ya allah ya allah, allah ka kawomin dauki bazan iya ba allah ka iyamin kadube ni allah karka jarabceni da abinda bazan iyaba. Jin na gigice suma sai suka shiga dimuwa har sai da yazamto nana tana kuka tana Kiran umma karki mutu kibarmu ance me aman jini mutuwa ya ke yi karki mutu umma kibarmu . Saddiku kuwa dake yafi sauran numkufurci gefe yaja yatsaya yana wuci. can kamar an fizgo maganar daga bakinsa ya ce ni banason babana tinda yake samu kuka,shi komai baya yi mana amma ya iya yi mana abinda zamuyi kuka ko munce ya siya mana abu bazai siya mana ba shi komai bashida kudi wallahi nima nagirma ko kudina bazan bashi ba,matsowa ya yi kusa dani dana bude baki Ina kallonsa.cikin alamun rarrashi ya dafani ya ce umma na ki dena kuka inna girma likita zan zama in dinga Baki magani Kuma in siya miki gida Kato ki koma in kaiki makka in....aminullahi ne yatare shi ya ce ni kuma dan jarida zan zama in dinga jiyo abinda ke damun Al, umma Ina fada a gidan radio ko za,a dena in sami kudi indinga se Mana kayan abinci insi....Kai tafican inji nana ai gara likitan nima likita zan zama ko dan inyi maka allura kuma ana bani albashi na umma zanbawa duka. Ina kallonsu ina jin wani nishadi ji nake kamar bani da sauran damuwa. Cikin ikon allah sai damuwar tamu ta tafi a haka dan har kusan karfe daya muna tsakar gida nida diyoyina muna hira Kuma nasamu dan rangwame cikin raina,shiko shu,aibu bansan yadda ta kaya masa ba. Tin danayi sallar asuba ban koma ba nashiga hada masa kayansa cikin akwati kamar yadda na ce cikin shagon naje na ajiye masa kayansa har takalma ban bari ba kofar shagon na bari abude nashiga ta ciki na rufe . .yau din da wurwuri na sallami yara zuwa makaranta ,ni kuwa na maida kofa na rufe dan na kudiri niyyar ko makaranta bazani ba sai nakai karshen game din. Shi kuwa shu,aibu bayan karimatu ta shige tabarshi sai ya yi turus domin bashida mafita gidansu ne yakamata yatafi to kuma da kunya yaje ya ce ya saketa me makon ta tafi gidansu sai shi aka koro nasu gidan . Kallon makocin nasa ya yi ya ce kayi min alfarmar shagon gidanka kafin gobe,yanzu dare ya yi balle in san mafita . Bai Musa masa ba ya ce sai dai akwai yara na da suke kwana aciki sai dai kashiga cikinsu dan bani da inda zance suje da sai subar maka su koma wani gurin. Ba komi na gode sosai.har sun juya zasu tafi ya ce to in banda abinka ina zaka da bread din ka tura Mata ta taga in tagani sai ta dauka , sannan shawara kayi kokari ku dai daita domin alamu sun nuna tashirya maka dama tin tini Kuma karshe kazo ka wada a ciki dan inhar ka bari takaika gidan sarki tofa kasan hukuncin karshe ya ce gida na ta ne ba inda zataje sai kasamu ne ma za ,ace tabaka shago. Kai yadafe ya ce wannan musiba da yawa take bansan karimatu zata iya yimin haka ba, bansan bata da kirki ba har haka sai yau ta Kara nuna min true colour dinta data ke yawan ambatan min, tasha cewa zata nuna min true colour dinta ban zata ba banyi tinanin takai nan ba amma zamu gamu da ita nima zan futo mata da nawa true colour din dan ta kaini bango, haka sauran mata suke haka akeyi daga zancen Karin aure sai musibu kala kala. Kallonsa ya yi yadanyi murmushi sannan ya ce baka dai dauki shawara taba ,inason ka fuskanci wani abu dakai da ita akwai ban banci Kai kafara cin amanarta ita kuma ta nuna maka ita din tafi ka wayewa in kayi taurin kai kaine zaka kwana aciki,dan haka shawara ta kaje ka mayar da matarka sannan kajanye batun aure yanzu kai ma kasan in kayo aure yanzu kasake saka kanka damuwa ko kuma kasake saka matarka a damuwa,duk unguwar nan fa sun san yadda ta ke dawainiya dakai da diyoyinka dan..... au yawo ma ta ke dani kenan ni na ce ta yi min ayi amfani da abinda na bayar mana ba sai an to zar tani ba,wani gidanma basu fimu wadata ba kuma sun rayu dan haka babu ni babu mayar da ita, ta dade bata kaini gidan sarkin ba tsoro zanji muje waye me gidan ko kuma waye ke auren wani acikin mu. Tom shikenan ni kaga shigata bara inyiwa yaran magana sai su bude maka. Da gari ya waye ne ya dawo yazata zan bar kofar a bude amma har yagama bugawa bata bude ba ganin mata sun fara leko wane daga gida jensu suna kallonsa ya sa shi ya bar gurin har zai tafi sai wani tinani yazo masa na ya balle kofar shagon. Jijjigashi yafara yi da karfi kamar zai ballashi,sai kuma yaga yabude tsaki ya yi ya ce dama yasan jiya haka ya yi da bai je ya tonawa kansa asiri ba. Turus ya yi ganin kayansa a lode a guri daya, tura kofar dazata sadashi da cikin gidan ya yi yajita a rufe dawowa ya yi yazuba uban tagumi ransa in ya yi dubu ya baci. Motsin kofa yaji ana kokarin budewa,kallon gurin ya yi domin wani kamshi ya ji ya na doso gun da ya ke. Cikin ban damu da komi ba na tura kofar Ina taunar cingum na ce malam lafiya ka ke bugu tun dazu ; in kudin abinci zaka kawo mana basai ka yita wahalar da kanka ba in kasami yaro kabashi zai miko mana. Bina ya ke da kallo nasan kuma kwalliyar da na yi ce ta dan fuzgeshi . Na ce zan wuce ka yi ka sallameni gurin aiki zantafi. Baki bude ya ke kallo na ya ce a haka zaki futa gurin aikin da wannan kwalliyar da wannan mayafin zaki futa ;kalli daurin dan kwalin da kika yi ke ko kunyar futa a haka bazakiyi ba, ji nake ko nana bakya bari ta futa a haka balle ke kisa kafarki godai godai dake ki futa kamar wacce bata da aure . Au kamanta ne aini yanzu bani da hakkin kowa a kaina domin ba matar aure ce niba dama aure ne ya ke hana ni yin wani abun dan haka yanzu ido ne naka dan Kara,i zanyi kuma baka da damuwa dani ,ai yanzu ban banci na da bazawara a yanzu kawai iddar dazan karasa dan karashe ce yau na tashi da wata daya dan period nake ka kuma san Ina gama idda sai manema dan haka dan Allah a sarara min ,in kagama karufe mana shagon. Shan gaba na ya yi da yaga da hasken futa zanyi a haka ,(ni kaina in ya bar ni bazan iya futar ba da kayan jikina). Hannunsa yasa ya janyo ni jikinsa ya ce kar ki yi min haka karimat *INA BUKATAR COMMENT DINKU INHAR KUNA SO INCI GABA* 🤝 *DAGA ALKALAMIN YAR MUTANAN JINGAU🙋* [21/01 à 12:10] +234 703 197 3585: *بسم الله الرحمن الرحيم* *🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀__ 😳😳😳😳😳😳 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *_PART 2_* *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU ALIN BABA JINGAU* 🙋 *🅿72(T FOR TEACHING)* *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *____________________________________* Juyo wa nayi cikin mamaki na ce ya azancin kar in yi maka haka" shin kamanta ba,a karkashin ikonka na ke ba yanzun ido ne naka gare ni Don haka zaka iya cikani in kara gaba. Kallon kurulla yabini dashi. Ya ce ke yanzu dan Allah sai ki futa a haka; kiyiwa allah ki tsaya muyi magana ta fahimta kinga abinda kika yimin jiya har mata sun fara lura mun samu sabani dake suna yimin kallon raini . Uhmmmmm ikon Allah ai baka ga komi ba dan haka cikani sauri nakeyi Kar ka batamin lokaci. Cikin yanayin dana kasa gane masa ya ce to badan niba kodan mutuncin yayanki ki koma kiyi shigar da kika saba. Naji bani hakkin yara kan natafi ina son Inna dawo in Yi musu abinci" Muje ciki ai magana zamuyi shige muje . Dawa hhh badai niba zadai ka iya bani guri Zan kulle kofata. To ke Wai me kike nufi ne; ta yadda kika bullo min bafa zata kaiki guri me Dadi ba,dan haka ki sake shirinki in da akwai abinda kika taka tofa nafiki shiri ,naji ance makota suna yi dani kan wasu abubuwa, nikuma kin San bantaba saki ba bare har ki ringa yawo dani har ana yimin shaguben hidimarki gareni ,dan haka ki budemin kofa nashige in kuma ba haka ba yanzunnan in nuna miki nawa true color din. Ok tanan ka bullo " to bari na bude maka sai kashiga. Wuce wa gaba nayi kamar Zan bude masa, dake da yar tazara tsaka ninmu kuma yazaci budewar zanyi kawai sai na Mai da kofa na rufe. A haka a haka sai da muka shafe kwana shida dashi Muna fama da juna "ni dagaske nake bazai shigo ba shikuma ya kafe bazai bar gidanba. Cikin shagon da ko shimfidar arziki babu nan yake kwana, in gari ya waye in zai futa yakan ajiye mana kudin abinci a cikin shagon ni kuma bayan na dawo daga aiki sai na leka na dauka na hau hidimata. Sai wani abu da yake damuna yanzu,bai wuce yawan ajiyar zuciyar da ke damuna ba sai wani yanayi da nake yawan kasan cewa a ciki na dodewar kafar numfashi. Wata litinin cikin ikon allah na shirya na ziyarci asibiti,nasha tambayoyi gurin likitan daga karshe sai naga ya ajiye biron hannunsa ya zuba min ido,can kuma sai ya bani umarnin in hau gado in kwanta ya duba ni. Wasu abubuwa ne daban san amfaninsu ba ya dakko yana dannawa a kirjina sai yadauki wani karfe ya saka shi a kunnansa,umarni yabani da in dinga sama da kasa da numfashina,hakan nadingayi sai kuma ya ce na sakko ,magun guna ya rubutamin sannan ya turani asibitin aminu Kano suyimin test uhmm tashin farko suka gano matsalar dake damuna wato damuwa ce tayi min yawa har zuciyata take neman kamuwa ko ince ta kamu sun bani shawar warin yadda Zan gudanar da Al,amurana batare da nasa kaina cikin matsala ba,amma duk da haka ciwon neman cin karfi na yake har sai da ya nemi kwantar dani duk al,amurana sai suka tsaya, bani da kuzarin yin wasu abubuwan ga damuwa da take neman Kuma cin karfina. Dana ga ban cimma burina na yarabu damu ba, tinda a gidan yake kwana yana shagon har yanzu Kuma Koda yaushe kamar zigashi akeyi,ta inda ma nake samun labarin wai yakai kudin auren wata bazawara nan da sati hudu za,ayi komi a gama. Yau banajin dadin lamurana, ga yara sun sani gaba da tambayoyi kala kala,dana ga Ina neman cutuwa sai na mike na ce nana ta kula da gidan yanzu zan dawo,na ce su kulle duk Wanda zayyi bugu Kar su bude sai sunji nayi magana sannan zasu bude min. Gidan sarki na kaiwa tsinke ,ban wani sha wuya ba aka sadani da fadar bayan wasu zafafan tambayoyi da nasha. Bayan gaisuwa gareshi ta girmamawa sai aka bukaci inyi bayanin abinda ya kawoni ,cikin kunar zuci nadinga bayanin yadda komai ya kasance ,na ce ni abinda yafi daga min hankali da bai barni na tara tawa dukiyar ba na karar da ita gareshi rana tsaka kuma yazo ya sakeni gani da yara har bakwai,yanzun Kuma bani da mataimaki sai allah. Cikin kasaita yayi garan murya tare da bada umarnin aje a taho dashi yanzunnan. Umarni aka bani inyi kwatancen inda za,a sameshi,babu bata lokaci na fadi gurin da yake,aiko kamar ana hankadasu cikin rabin awa sai gasu nan dashi sun cikuikuyo shi . Cikin isa da kwarjini sarkin yake bashi Umar nin ya tashi yabar min gidan Kar asake samun labarin yabi hanyar ko kofar gidan ne ma ,ko abinci cewa ya yi yasamu wanda zai ringa Kai mana,ya kara da cewa in bakuga ana yimuku haka ba bazaku dena wulakanta iyalanku ba dan haka sai ka nemi wani gurin daga yau babu kai babu gidan. Cikin roko yake ta daga hanna yensa,wani dogari ne ya kai masa bugu, ya ce gyaaara kintsi talaka jikan talaka arziki na binku Kuna nemo tsiya da hannunku. Umarni sarki ya bashi ko yana da abin cewa. Cikin roko yake cewa ayi masa afuwa domin bashida inda zai zauna abarshi ko a shagonne kan allah ya hore masa. Dogara wanne suka dauka baki daya,hattara daiiii talaka ,kana gaban manya hukunci anyi shi sai dai wani ba wannan ba. Cewar sarki aka tambaye ni, Zan iya lamun cewa yaci gaba da zama a shagon gidan; Dan wani feeling naji a raina kamar nadan farajin tausayinsa,na ce na amince amma da sharadin kar yashiga sabgata , sannan abu nagaba akwai kudade na akansa da yadinga ara har yau bai biya ni ba" kuma Yana da kudin da zai bani Inna tambayeshi sai ya ce babu sai yasamu. Anan dai aka tsayar da cewar dole ya biya ni dukiya ta ,cewa akayi na lissafo iya abinda nake binsa. Na ce allah yaja zamanin sarki wasu na rike wasu kuma shine ya rikesu. Sashi akayi ya fadi adadin abinda na ke binsa ,sai gashi ya na ta lissafi har da ma wadanda ban sansu ba wasu kuma bai fadesu ba,da aka tambaye ni nima haka nadinga lissafosu har sai da ya sunkuyar da kai , abin kunyar ma mafi yawan ni wadanda na fada Ina binsa duk na sabgar data zama dole shine zai nomo ya yi da kansa ne, akwai kuma wadanda na dinga bashi ya yi jari gara gara ma na ce masa akwai dubu dari da hamsin din da dan uwansa ya taba rikewa daga baya dana matsa an biyani. Sai ga cikakken namiji na share gumi inda kuka San ya hadiyi allura. Daga karshe dai an tsayar masa duk wata ya tsayar da abinda zai dinga biyana . Ya ko shiga tashin hankali domin cewa yayi shi samunsa bazai isa ya ciyar damu ba sannan ya dinga biyana wasu dubunnai ba duk wata. Dana ga za,a dan tausaya masa ,sai na ce ai kwanan ban yasiyi fili kuma har da irin kudina ya hada ya siya. Wayyo yau shu,aibu yaji barkono,har matsar kwalla yakeyi. Inda dai muka tashi sarki yabani umarnin in rike filin duk san da yagama biyana na mayar masa. Zuciyata fari kal nake jinta kamar an yaye min wani dunkulelen dutse a ciki. Dana dawo gida ai sai na hau hada masa wasu ragowar tarka cennasa duk wani abu in har nasan nasa ne na kwashesu na mika masa cikin shagon. Cikin farin ciki nake sintirin kai masa ragowar kayansa ,sai bina ya ke da kallo ni kuma Ina kuma juya mala malai da gayya, nazo kawo masa kayan karshe ne ya taso ya tare hanyar ,ya ce karimatu irin karancin da nake Kira miki kenan ;da abinda Zaki saka min kenan;kin kyauta nine fa ,nine mijinki da kika sallamawa komi naki kar kiyi min haka bazan jureba kiyi hakuri mu dai daita kanmu ,kece ni kema Kuma nasan nine ke kiyi hakuri karimata. Murmushin gefen baki nayi ,sannan na ce ai shanake mun wuce gurin,kai da zaka angwance da sabuwar bazawarar ka, Ina kai ina tsohon hannu wadda aka sakata sabida za,a sami wata, ko ince sabida na taba kudin neman aurenta nacika munci abinci nida diyoyina dan bani dashi ,ai kawai kowa yaje ya yi rayuwarsa. Rana bata karya sai dai uwar diya taji kunya ,a yau shu,aibu yaci uwar kwalliyarsa domin halartar daurin auren sa da ake yi,nasha tambaya gurin yara cewar ance musu babansu aure zayyi? E nima haka naji an ce ,nana ce take kuma tambayar to a Ina za,asa a maryar ko a dakin hajiya? Nayi murmushi na ce a,a ai hajiya takusa dawowa, nima bansan inda zai kaita ba,yo ba sai tambayoyi ba wai meyasa babansu ya koma shagon waje, sunga yadaina shigowa cikin gidan;rasa abin cewa nayi kawai sai nahau muzurai tare da yin shiru,can sai naji na fara ajiyar zuciya alamar raina ya fara baci ,dakar na iya jan jikina zuwa daki aiko duk sai suka kewayeni suna bina da sannu bana iya amsawa sai daga musu hannu nakeyi kawai. Bansan yadda akayi ba misalin karfe takwasa na dare naji ana guda ,zubawa hanya ido nayi naga nan za,a shigo da amaryar yar ko ina,har kusan mintina ashirin banji motsin shigowa ba sai hayaniya da nakeji ta cikin shagon ,gulma nacina haka na tashi na dan leka cikin shagon. Abin mamaki katifa ce kwance akasa gefe daya amarya ce ta sun kuyar da kanta kasa,sai wasu akwatina alamar dai nan aka kawo amaryar gefe daya kuma sai Yan kawota da sukayi kungiya annayin kus kus. Tar kata yarana nayi muka rufe gidan sannan muka hadu daki daya muka kwanta . Ni dai ranar bacci sai barawo lallai na yarda shidai kishi sunansa kenan dole kuma duk kau da kanka sai ya biyoka har makwancinka. Dake alhamis ce ranar muna ta sauri zamu tafi makaranta dan munkusa makara sakamakon rashin samun wada taccen bacci danayi ,haka natashi idona ya yi luhu luhu. Har munzo soro ina kokarin kulle kofa sai nayi karo da mace cikin lillibi ,gaisheni tayi cikin mutunci nima da sakin fuska na amsa. .bayan nan ne ta ke cemin ita ce amaryar da aka kawo shagonnan jiya,ta ke cew na yi mata alfarmar shiga bandaki,take cewa cikin toilet din shagon babu toilet seat a ciki ita Kuma tana son yin tsuguno ne . Na ce kinganni kuma aiki zan futa na riga na makara sai dai ko ki leka makota,ta ce kiyiwa Allah na shiga minti biyar ya yi yawayanzu Zan fito,gaskiya kina batan lokaci ki dan shiga gidan da yake jikinnan, dan ko ba aiki zani ba bazan iya bari kishiga ciki ba,dan haka kiyi hakuri kawai. Har ta juya zata tafi na ce da allah kice wa mijinki matar gidannan tana tsaye ta na jiransa ya sallameta zata futa aiki, bata ce komi ba tashige ta yi tafitarta. Dan 'kwan'kasawashagon nayi nayi ta kofar soro" zuro kai ya yi yana me sunkuyar dakai dan yama ki yarda mu hada ido . Ban nuna masa nasan ya kwan da amarya ba kawai sai na ce barka da safiya, dama zan tafi ne najika shiru shiyasa hakkina zaka bani in tafi. Karimatu babu wata magana me dadi sai wannan ,ke meyasa yanzu duk kin sauya ne ; kiyi hakuri haka mana. Kaga ni dai zan wuce in bazan samu ba ma hadu a gaba ,janyo ni yayi ya ce dawo ki karba. Naira dubu daya yadakko yabani kamar yadda yasaba. Da dan yatsa biyu na rike ta Ina kadawa ,na ce kasan allah zamu koma gaban sarki na gaji da wannan dubun baka ganin yaran sun kuma girma hajiya ma dab take da dawowa dan haka kayimin lissafin abinda zaka dad'a mana dan wannan Karan matakina sai yafi na baya. Dari biyar ya dakko ya Kara min ya ce to haka ya yi? Farrrr na yi da ido na ,na ce ai kafini sani kaga tafiya ta kadai samar wa kanka masa laha kan na fito maka da d'aya kalar tawa. Sannan inason fara karbar kudina wannan watan dan naduba nagani filin daka siya kudina sun nin kashi uku a kanka ,dan haka na shirya kar bar hakina ko kuma mukoma gurin mahukunta. Kuyi hakuri mun kusa dire labarin mu karasa nima na kagu in kaishi karshe. *INA BUKATAR COMMENT DINKU INHAR KUNA SO INCI GABA* 🤝 *DAGA ALKALAMIN YAR MUTANAN JINGAU* 🙋 [17/03, 4:59 PM] Yar Mutan Jingau: *بسم الله الرحمن الرحيم* *🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀__ 😳😳😳😳😳😳 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *_PART 2_* *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU ALIN BABA JINGAU* 🙋 *🅿73(U FOR TURNED)* *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *____________________________________* Amarya dai ta gaji da zaman shago,domin nafara jiyo hayaniyar su, da alama kuma bazata jureba, saboda babu abubuwa da yawa da ta ke bukata aciki,daga gareshi ma baki daya. Yau asabar muna kitchen Muna hidimar Karin kumallo nake jiyo sautin tafiyar takalmi ,daga baya kuma na ringa Jin ana doko sallama, kullin kosan dake hannu na na ka ra sa sakawa cikin sauri na rage karfin gas din , sannanna fito Ina goge hannu na. Tsaye na yi ki kam ganin wacce tashigo min,batare da na ce komi ba bayan amsa sallamar da na yi na rike kugu Ina kallonta . Murmushi ne dauke a fuskarta ta ke gaishe ni ban nuna Mata komi ba na amsa ,da alama kuma gurin zama ta ke nema, na ce Ina fatan lafiya ko; ta ce i lafiya, na dan shigo ne mugaisa, sannan dan allah alfarma nazo nema gurinki. Na ce amma nake ga kidan jirani na karasa saka kosai ,ita me tayanin aikin zai mata yawa kiyi hakuri ko anjima Kya dawo ko kuma ki jirani in gama in bakya sauri. ta ce bakomi bara in zauna a kujera in jiraki, kujera Yar tsugune tajanyo ta zauna,ni kuma na koma ciki na cigaba da hada Karin kumallo. Bayan na tattara Yara na ne kowa na zuba masa kunu da kosai suna karyawa, sai na debi wani a dan flat ,na zuba kunu cikin jug na mika mata na ce gashi ta tafi dashi, karba ta yi tana min godiya,na ce ina sauraronki Allah yasa lafiya? Cikin sakin fuska take cewa, dan allah ina neman alfarmar na bude kofar soron gidan nan yazam tanan zan ringa sabgata ,domin zaman a shago bashida amfani ,yariga ya Muna funceni ne tin farko ce min ya yi ya na da gida, daga baya kuma bayan an daura aure ana shirye shiryen kai kaya sai ya zo min da labarin yin hakuri gare ni wai in zauna a inda ya ke kwana kafin yasami gurin da zamu zauna, na kuma tamba yeshi dalili ya ki yi min bayani ,na dai hakura na zauna kan inga in da allah zayyi dani,na kuma yi kokarin ya zo gurin me gidan ya roka mana cewar mu bude kofar soro kan musamu gurin zama ya Yi min shiru, shine yanzu daya shiga wanka na leko da kaina, dan allah kuyi mana alfarmar hakan. Shiru na yi Ina tinani,wato bai ma nuna mata mudin suwaye din saba lallai zan yi masa kwaba yau dinnan. Hannunta na kamo na hagu ina kallonta ido cikin ido,na ce me gidan ki bai gaya miki ko mu din suwaye a gareshi ba? Ta ce bai ce min komi ba ,na dai tamba yeshi sau daya da naga kullum sai kin yi masa magana kafin kifita. To me ya ce miki? Shiru ya yi min bai ce komi ba. Na ce to ki tashi kije, babu wannan damar ta bude min soro ,domin nidin sarki ya riga ya raba mana hanya yin hakan saba umarnin mai martaba ne,amma kisan wannan domin naga alamar kin sakan kance da da namiji, kedin karki zurma da yawa kiyi ta katsan tsan ,sabida kar wataran kiyi dana sani,ki yi kokarin barin shagon nan dan naga kamar kin shiryawa zaman nan din,in kinje kuma ki gaya masa yafara ai komin da sakona, na hakkin da ke kansa, in ba haka ba kuwa zamu gamu a gaban sarki. Bina ta yi da kallo". sannan cikin mutuwar jiki ta ce kiyi min alfarmar sanin *ABINDA KE* *FARUWA* ban gane zancen ki inda yadosa ba? Ba lallai kiji mutuwar sarki a bakina ba ,ni dai na doraki akan hanya kije kawai zan shiga ciki. Ta ban garen amarya kuwa ,cikin daurewar kai ta dauki kununta da kosai ta futa!sanda ta shiga cikin shagon ya futo daga wanka , turus ta yi ganin irin kallon tuhumar da ya ke mata" kayan hannunta ta ajiye ba tare da ta zauna ba ta ce ,sako daga matar gidan nan ta ce ka fara biyan ta hakkinta da ke kanka, kafin ku koma gaban sarki. Au ban ce miki ba ke ba shiga cikin gidan nan ba; na ce ki yi hakuri cigi yar gida na ke so in sa a nemo min muku ma,babu ruwanki da ita, ki kame kanki gu daya bana son shige shige. Ai ko wallahi bazan dinga zama cikin shagon kamar muna fuka ba ,babu wanda ya isa ya hanani zuwa in da na so, dama dai cikin gida ne sai in ta kaiwa Ina kawowa amma ka saka ni gu daya kamar wata yar bursin,kuma ina son sanin dan gan takar ka da mutanan gidan; me ye hadin ka dasu ;dan naga kamar gaba ce a tsakanin ku me girma, dan haka sai ka sanar dani ,dan kar in saki jiki dasu kuma daga baya na zo ina danasa ni. Baki da ruwa da sabgar su dan haka kawai ki bar maganar mayi ta gaba. Jug din da ta a jiye ya kaiwa dauki"ya ce kunu kika samo mana; bara na tsiya ya nasha ,dama ba son shayin nan nake ba, da allah kidan ringa sabun tama na abin kari kullum ke kenan abu daya. Harara ta maka masa" ta ce ni ma ai bason nasa nake ba ,dan ba yarda zanyi ne ,ka kawo kayan amfanin mana kaga in ban yi maka ba,to aike kinji ki daga an yi magana sai kice sai an bayar zakiyi ke kodan tema konnan na miji baki iya ba. Sabida me ko zan iya shi, ka ganni nan naira biyar dita bazan iya taima kawa miji da ita ba, balle inje in kwashi kashi na a hannu domin nayi banji da diba ,dan haka in kana iya zama dani ,ka kula dani kamar yadda miji me zuciya yakeyi to ,in kuwa baka iyawa, tofa ni ko da ko ka wa ne sai na karbi hakki na, bar ganin kana bani ina kauda kai na ,na bakunta na ke yi maka . Mamaki ne ya rufe shi, domin bayyi tsammanin haka daga gareta ba,a yadda yake tinanin ta ko zata yi rashin kirki bazata fara shi yanzu ba . Kawar da kansa ya yi bai kuma cewa komi ba, ya bude jug din zai sha kunun ,bata ce komi ba ta dakko kofi ta tsiya ya masa ,ita ma diba ta yi tana kokarin saka hannu ta ci kosan ai ko baki bude ta ke kallon sa ,janyewa ta yi ta ce in kana so ka siyo mu ma muyi ,yaza,ayi na shiga an bani kacinye min! kalli fa saura guda hudu a ciki abun yafi goma amma dan rashin tausayi kacinye min . Ya bude baki zayyi magana kenan, ya ji ana knocking din kofa,da saurin sa ya mike har ya na hada hanya. Turus ya yi a bakin kofa . Karimatu ce ta ce zan iya shigowa? Cikin kas da murya ya ce kiyi hakuri in na futo zan shigo sai muyi magana. Kashigo Ina; gidan da mace ta ke ciki ba miji ai sai kasa a fara zargin ko na fara shigo da maza gidan, ko karin shigewa ciki na ke yi ,shi kuma sai babba ke kofar ya ke,a in da ya ganni yasan komi zai iya faruwa, domin a fusace na ke,matsawa baya ya yi na sami hanyar shiga. Da murnar ta ta taso ta na yi min la le ".ashe kece sannu kara so ki zauna. Bayan nasami gurin zama ne, batare da na bari min gaisa ba na ce "dazu matar ka taje min da wani zance na zata bude kofar soro domin bukatar ta sami gurin da zata sitir ta kanta, sai na Yyi mamaki ganin alamun baka yi mata bayanin yanayin mu,amalar dazamu yi tare ba, sannan na kara Shan mamaki ganin baka sanar mata da cewar ni din da iyalaina ko su waye dinka ba,ko da ya ke wannan damuwar ka ce, abinda ya kawo ni shine ina alkawarin mu ; sannan term ya taho gan gara yara suna bukatar kudin makaranta , uniform dinsu ma ya tsufa ya kama ta a sake musu , sannan Ina bukatar kudin mota dana magani zan kai nana khadija asibiti na ji jikinta da zafi. Jigum ya yi ya na kallonna, yama manta da wata amarya a gurin ,can yasaki a jiyar zuciya ya ce "haba karimatu na ,ban san wannan a cikin karancin ki ba ,duk kan ki gayamin kin yi komi kiyi hakuri mu dai dai ta ,bazan juri abu buwan ki ba, ki manta da komi ki yafe min . Nifa maganar kudina na ke maka ba zan cen shirya wa ba , sannan maganar yara suna bukatar abubuwan dana lissafa maka. Zanyi kokarin yi insha allah, kiyi hakuri mu zauna muyi sulhu ,kinga sabida ke hajiya ko gaisuwa ta bata amsawa,jiya ma dana je cewa ta yi yau zata dawo gidannan ,amma kar in sake taga kafa ta a gidan da sunan naje gai sheta, ki yafe min nayi nadama. Kabar wannan zancen mu dora in da muka tsaya,karshen watannan zan fara karbar kudina, dan haka sai ka gaya min nawa zaka dinga bani duk wata,mikewa na yi na ce na barka lafiya,waiwayo wa na yi na ce baka ma sallame ni ba zan tafi. Hawaye nagani yana zira rowa ta idonsa na hagu ,dauke kaina na yi na ce amarya ban ma tambaye ki sunan kiba? Leben ta ta cije ta dago Kai ta kalle ni ,ta ce na fahimci abubuwa da dama a gareki na kuma fara daukar darasi sosai, sai dai dake naga wasan kamar ni zan kwana a ciki ,dan haka a fito fili a gayabmin kome akwai, in ba haka ba kuwa zan kai gaba, gurin manya, domin naga kamar haduwa ta dake yana min nuni da ni din ban gama sanin kaina ba ,dan haka ki yiwa allah ki gaya min *ABINDA KE* *FARUWA* ko zan futa daga kokwanto. Nayi yar karamar dariya na ce, ina son mutum mai saurin fahimta ,na kuma sara miki ,don in wata ce ba zata nuna dakiya irin wacce kika nuna ba ,dan haka ina mara ba dake,ki saka mijinki a gaba ya gaya miki koni din wacece, sannan ki gaya masa ya biya ni bashi na da ke hannunsa ,sannan ya sake halinsa in yana so mu dai dai ta kamar yadda ya ke bukata, ni kuma sai inyi tinani gurin karbar rokon sa,dan babu dole cikin al,amarina yanzu. Bayan futar karimatu ne daga shagon amarya ne,sai kambun da bai san ta na dashi ba ya motsa, domin wata irin damka ta kai masa tare da cin kwalarsa ,ta ce na rantse in ka mutu na suma yau asirin ka ya tonu ,kana yimin munafunci bazan lamunci hakan ba ,ni ba tam-badaddiyar mace bace,bana daukar rainin hankalin namiji dan haka wallahi ko ka gaya *ABINDA KE FARUWA* ko kuma yanzu in yi maka tijarar da kowa zai zo ya kalle ka. Dauke ta da mari ya yi, ya ce dama baki da mutunci; ni zaki rikewa wuyan riga ,bazan gaya miki ba, ni nake auren ki ,ko ke kike aure na? mara mutunci futsa-rarriya ,dama haka kike to ni tinda na ke da mata ta bata taba yi min wannan rashin da,ar ba ,hana ran tsuwa sai sana din kine ta riken riga ,ke ni wannan auran ki ma me na fara karuwa dashi in banda ci baya ,yau satin ki nawa cikin gidannan amma babu wani jin dadi da na fara fuskanta, kullum neman kure ni kike, in abinci na bayar ki dafa sai kinyi korafin bazaki dafa ba babu kaza babu kaza ,dan haka duk abinda zakiyu sai dai kiyi. Ai ko ta tafa hannu tare da shewa ta ce na gane ,nagane ka, wato matar ka ce ko ; matar ka ce kake zaune gidanta shine ta koroka sabida zaka aure ni ,shine sabida kai din baka da zuciya ka fake anan, har da sakani a shagonta to wallahi bazan zauna ba ,daman hakuri na na meye ;na kar a fara kir gan aure ne,to an dade ba,a kirga ba, dan haka ko ka sake min gida ,ko kuma nayi gaba, na baka wata guda ko in san inda dare ya yi min. Kallon mamaki kawai yake binta dashi,domin bakin magana ya dauke masa, mutuka ta bashi mamaki,bayyi zaton haka ba kallon me hankali ya ke mata ,dan in aka kalleta zaka yi zaton ko hannu kasa mata baza ta ciza ba, before ya aure ta ko ido bata fiya yarda su hada ba,ashe boye masa halinta ta yi. Ita ko karimatu ji ta ke kamar salla babu abinda yadameta. Yau din ko hajiya ta dawo gidan , amma ko kallon shagon amarya bata yi ba ,sanda ta dawo ba karamar murna mukayi nida yara ba ,ita ma ta ji dadin yadda ta zo ta same mu babu wata damuwa tare damu, har take tambaya ta yadda komai ke tafiya ,ban boye mata ba har abinda na yi Wanda bata sani ba sai da na gaya mata,ai ko tasha mamaki ,ta ce nagode miki da kika bi dashi ta haka gaba kinga yashiga tai tayinsa,. Bayan dawowar sa daga kasuwa ne ,ya yi ta ko karin shigowa gidan amma ya dinga fargaba, domin yana tsoron shigarsa, gargadi biyu ya ke tinawa, gana sarki, gana hajiya ,ji ya ke kamar yadanna kai amma fargaba ta isheshi, bai taba jin nadamar abinda ya yi wa karimatu ba sai a Yan kwana kinnan ,tabbas ya shaida ya zalun ceta ,san zuciya ne kawai irin nasa ,yasan in bai nemi sun dai daita ba tabbas bazai karashe rayuwarsa da salama ba ,yasan karimatu ce rayuwarsa babu wata diya mace da zata iya jurar hali irin nasa, sai ita din da allah yadorawa, kuma gashi ya yi mata butulci dole yasan bazai ga dai dai ba. Wasu hawaye ne sirara suka zubo masa ,yasa hannu ya share ,da karfin gwiwarsa ya tura kansa gidan ,ko sallama bai yi ba ya tura kansa dakin karimar ,ita kadai ce a ciki yaran suna dakin hajiya . Juyowar da zatayi tayi kicibis dashi ,taji tsoro ko sosai ,dan batayi tinanin haka ba ,numfashin ta ne ya yi sama har sai da tayi baya zata fadi ,taro ta yayi tare da zaunar da ita bakin gado. A hankali ta dinga samin nutsuwa kafin daga bisani ta dago kai ta watsa masa idanu,jikinta tajanye baya, ta ce kamanta ne,kamanta nan din ba gidan iyalin ka bane,kamance nidin ba muharramarka ba ce! Tinda ta fara magana idonsa yake zubar da hawaye ,har takai zancen ta bai ce komi ba, ammafa yashiga taibtayinsa, domin ruko yayi mata na sosai har sai da tayi shiru sannan ya yi kasa da kansa ,ya ce karimatu kiyiwa allah kiyi hakuri ki yafe min abinda nayi miki"na yi nadama ba yar kadan ba, nasan nayi miki butulci ba kadanba ki yafe min bazan kara ba ,zan dawo miki yadda kika sanni, koma fiye da haka ,ban san me yashiga kaina ba har nayi miki butulci, karimatu dake nake kiyi magana". Shirun ta kara yimasa tana kokarin jan ye hannunta daga rukon da yayi mata. Ya ce na rantse zan kwanta a kasa ki takani sabida nadamar danayi, kiyi min hakuri mu dai dai ta auranmu: wallahi bazan karaba, kibani wannan damar kigani ,in ki ka ce ma na sake ta bazan musa miki ba, na yarda zan rabu da ita dan in faran ta miki. Uhmmmmm sabida me zance karabu da ita kamar wadda batasan ciwo da zafin da namiji ba. In har nadamar ka ta gaske ce zan yarda muko mawa auren mu ,ammafa da sharadin sai kagama biyana kudina da suke kanka sannan zan iya yadda da kai. Baki yarda da nadama taba kenan; na rantse miki zan shiga dashi saboda in biya ki kudinki kar ki 'ki yarda dani ki bani wannan damar. Haka dai ya dinga lallabani har sai da muka shirya ,agurin kuma ya yi furucin ya mayar dani ,ammafa ban yadda ba sai da na kafa masa dokokin da nasan ina cutuwa cikinsu ,har mukayi yar jejeniyar ko menene banaso zai kiyaye su,sai batun amarya kuma na ce masa yasan inda zai kai abarsa ni gida babu mahallinta dan bani da in da zansa yarana ciki bare ta shigo in da na ke,na dai bashi shawara cewa ya nema mata gurin zama domin shago babu mutuntawa cikinsa. Gurin hajiya mukaje mukayi mata bayani ,ta Kuma yi murna da shiryawar tamu ,har ta kara yi mana nasiha kan zaman takewa, sannan ta kara masa da rikon amana dan wannan sakin dayayi min, shi ya ke nuni da cewar amanar ta yi masa karanci. Sanda ya ke yiwa amarya bayani wacece karimatu a gurinsa da kuma muhimmancin ta gareshi,aiko ta yi tsalle ta dire ta ce bata zama, sabida shidin ba iya rukon gida zayyi ba har ta kara da cewa mutumin da bai iya rike mace daya ba macen ma wacce ta yi masa halarci har zai je ya dauko wata ya hada da ta gida wacce ita take rukon kaso saba,in na gidan a cikin dari ,dan haka baza ta zauna ba ,dan ma shidin lala taccen mijine har sai yadda mace takeso za,ayi in ba tsoronta ya ke yi ba ya bata daki daya mana cikin gidan. Aiko ya ce wallahi duk in da zata sai dai ta je ,in har baza ta bi maganar da ya ce ba,har yaushe muka hadu da ke da zaki yimin dibar albarka; in zaki zauna a nan ki zauna, tinda ai ke kika ce kinji kin gani kafin allah ya sa asami wani gurin. Filin taron kowa ya yi tsit an zuba mata ido, duk kuma wanda ka kalla kallon ta ya ke da tausayawa ,shiko shu,aibu ya yi wiki wiki a gurin, gashi dai bakowa ne yasan shiba ,amma ga ni ya ke kamar kowa kallonsa yake. Tace to kunji *ABINDA YA* *FARU* a cikin rayuwa ta, ko in ce a cikin rayuwar mu nida yan uwa na . *INA BUKATAR COMMENT DINKU INHAR KUNA SO INCI GABA* 🤝 *DAGA ALKALAMIN YAR MUTANAN JINGAU🙋* [17/03, 4:59 PM] Yar Mutan Jingau: *بسم الله الرحمن الرحيم* *🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀__ 😳😳😳😳😳😳 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *_PART 2_* *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU ALIN BABA JINGAU* 🙋 74 *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *____________________________________**بسم الله الرحمن الرحيم* *🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀__ 😳😳😳😳😳😳 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *_PART 2_* *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU ALIN BABA JINGAU* 🙋 74 *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *____________________________________**بسم الله الرحمن الرحيم* *🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀__ 😳😳😳😳😳😳 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *_PART 2_* *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU ALIN BABA JINGAU* 🙋 *🅿74V FOR VERY)* *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *__________________________ta daya gefen kuma sadiya ce" ta ke share hawaye ,domin labarin ya tsumata har ta na tinanin lallai ta riga ta gama tafka kuskure cikin rayuwar ta. Ita ko ameera" tambaya ce cikin ranta kuma ta na da burin yi kafin atashi daga taron ,domin a Kara mata haske. Har yanzu dai idanunta futar da hawaye su ke yi ,domin ta ruga ta tsokano miki da ya kwana biyu gareta ,dago kanta tayi ta sake kallon mutanen da ke gurin, ta ce kuji tsoron allah kuyi mana adalci a zaman takewarmu, mudin raunimu ya kai "domin allah ne ya ambace mu da haka mu masu rauni ne ,kuma zaluncinku kullum yawa yake gare mu,uhm waifa ni da sauki cikin lamarina, domin Ina da abinda ya ke tallafa min ,to ya kuke so mara abin yi tayi;ya kuke so ta kai rayuwarta; sai an wayi gari an ganta cikin mugun hali sai a ce za,a zageta waye yajanyo? waya ja mata shiga muguwar hanya,nasha ycin karo da mace da yayan ta sun shiga kasuwa, ko gidajen mutane ,ya yan na dakkowa ita kuma na karba,in banda kun sake mu a titi taya ya hakan zata yiwu ace uwa ce take koyawa diyoyinta sata. Dan allah ku gyara ku dauke mu da muhimmanci,sai komi namu yazo da sauki. Sai kuma wani abu guda garemu mata, mu lura da wannan ,ke wacce kika sami dama ki ke wasa da ita" tofa ki kiyayi karshenki ,kina gani miji ko danginsa a hannunki, kice zaki yi abinda ranki keso ,kemafa wata ran uwa ce ,duk kuma abinda kikayi kema za,a yi miki. kar ki damu da Wai sai an yaba miki,a,a irin wannan keda ubangijinki ne, kiyi komi dominsa.dan haka mudena wasa da damarmu muyi amfani da lokacinmu cikin aminci sai kuga mun wanye lafiya. Jan hankali,da kuma muhimmin abinda ya taramu a nan .gareku mazaje mun sako kune cikin taronmu domin kusan *ABINDA KE* *FARUWA* garemu a gida janku,tofa mun kai makura ,mun kai karshe ,tin muna yi muku biyayya har kun kaimu matakin da muka fara fito na fito daku. Dan haka ki bamu goyon baya ,mucigaba da yi muku biyyayya, mu zauna bisa sunna yadda annabi ya bamu umarnin muyi rayuwar aure gareku. Ku din kune jigo" kuma dole ne muyi muku biyyayya,domin andllah da kansa ya ce da da akwai wanda zai bada umarnin ayiwa biyyayya tofa ba kowa bane sai miji,kunga kenan matsayinku daban yake kudin dole mu saddakar gareku, muyi biyyayya gareku. Ta yaya zamuyi :bayan duk wata kofa ta girma da allah ya baku,kun banzatar da ita ,kimar ku garemu kun watsar ,baku yarda mu samu aljanna ta dalilinku ba ,kun mayar damu sha sha shai ,marasa kima da daraja,mun gama cin wuya kar kashinku, sannan bamu samu mun muku biyayya ba saboda taurin zuciyar da kuka saka mana ,idanunmu sun bushe gareku ,bama ganinku a matsayi me girma ,bayan munyi wannan rayuwar sannan mu mutu kuma babu results me kyau,babu sakamako me kyau na bautar auren da mukayi. Hannunta ta hade guda biyu idanunta na tsiyayar da hawaye hancinta ko sai kyalalar da majina ya ke !!!ta ce na rokeku ku sarara mana ,mu nemi aljanna gareku,karku sa mu zo abanza ,mukoma a wofi,kun riga kun dimau tamu, kunsa mun futa daga hayyacinmu,har Muna kasa gane dai dai da kuma ba dai dai ba. komi yi muke gareku ,in dai muna ganin zamu sami yancinmu gareku ,dan haka kuyiwa allah da ma,aikinsa mu zauna lafiya. Ni ko yar mutan jingau ikon allah kawai nake gani ,domin ana cewa maza taurin zuciya ce dasu ,yau to naga hawayensu a bagas ,domin kowa ka kalla hannunsa bisa idanu yana goge guntun hawaye,muko mata da ke rauninmu yawa gareshi har da masu shekar majina sabida kuka ballen tana ko wacce akwai abinda ke damunta. Dago kanta ta yi saka makon hankicin da rukayya ta ke miko mata,hannu tasa ta karba ta na goge idanunta! Ban garen mata kuma ta kai idanunta, tace gare ku ma,a bota hakuri. maganar guda biyu ce, ta farko dai bazai wuce kara jan hankali ba, wannan kokarin da mukeyi wajan kwatar yan cinmu kar yazamto muna yin tufka da warwara yazamto muna shigar da wani abu cikin wani abu. Sannan kar kuga wata tabi hanya kaza tasami zaman lafiya gidan aurenta, kuce lallai tanan zaku bi domin kusami salama. A,a kowacce halin mijinta daban sai kuma an bi komi sannu sannu sannan ake cimma gaci. Abinda na keso na nusarmu shine,mu gane wani abu ,tsakaninmu da mazajanmu ,kowa daga cikinmu akwai hakkin da allah ya dora masa ,kar kiga bai dauke nasa da alla ya Dora masa ba, kice kema zaki tau yeshi, ko kuma kice ni bayyi min ba nima zan rama ta wani gurin ,a,a ki kiyaye kuma ki tina da wannan, in mun mutu an tashi hisabi baza,a ce hakki ya wakilci hakki ba, dole kowa da abinda yayi za,a tuhumeshi, Baza,a ce tinda bai sauke nasa hakkin ba, to kema kin rama da rashin dauke hakkin da allah ya dora miki ba,dan haka sai munsa lura cikin yin komi. Cikin kungiyarmu" muna bada shawarwari mafi amfani ,tare da neman yanci ,amma fa bamu yadda kowacce ta ce zata taka dokar ubangiji ba, kodan goben mu ta yi kyau. Dan haka sai mun saka lura cikin zaman takewarmu,muyi kokari gurin nusar da abe ba dan debe kewarmu ,(wato mazajanmu)in sunji tsoron allah sun gyara ,zasu gani a gobe kiyama da kuma duniyarsu, na biyu kuma muma akwai abubuwan dake janyo mana haka tin farko ,inda zaku kutsa cikin labarina "ko labarin nafisa" ko ramla" ko rukayya" kai da duk wata wadda muka saurari *ABINDA KE FARUWA* gareta kusan abin a bayyane yake, a kwai san zuciya ciki ko garemu ko kuma garesu su mazajannamu,dan haka ko wacce cikinmu sai tayi karatun ta nutsu taga me yafara haifar mata da tata matsalar inda yiwuwar gyara sai a gyara ,in kuma babu dama meye jigo addu,a mika wuya komi ya yi zafi maganinsa allah, shi ya halicce mu "shi zai bamu mafita" mukai kukanmu gareshi "zayyi mana hisabi tun anan duniya. Shiru ne ya biyo baya, gurin ya yi tsit, bakajin motsin komi sai numfashin jama,a. Taf taff tafff abinda kunnan kowa ya fara juyowa kenan,aiko sai gurin ya dauka kowa yahau tafa mata . Ido ta kura masa, shima ya zuba mata nasa ,mikewa ya yi yana tahowa gareta ,a hankali yana cewa lallai kin can canci komi a duniyata ,kece idaniyata ,idaniyar da ke nuni ga kuskuren mutumin da ya saba mata,ma,a bociyar yafiya lallai baiwarki yawa gareta ,nasan ki da karamci gareni, ashe karancin ba a guna ya tsaya ba, har mutanen gari nacin moriyar bai war da allah ya yi miki,ke din tauraruwa ce cikin taurari ,yadda kullum kike kokarin inganta rayuwar al, umma ,na fito gareku mutane ,ku shaida wannan, tin a duniya na daga kafafuna karimatu babu mugunta tsakani na da ita ,aljanna babu ko konta ta bangare na, ta shige babu take kafa gareni har sai takai inda ta ke so ,na gode da karamcinki gareni. Babu komi dauke a fuskarta sai farin ciki ,kuma hakan ya burge mutane dayawa, domin sun dauki wani karatu da suka dade da mantashi, lallai ana tafka kuskure , lallai kuwa in ba,a gyara ba tofa rayuwar za,a yi ta ne cikin nadama da danasani. Haka aka bawa kowa dama in yana da abin cewa ya tofa . Da yawan su in sun tashi yin maganar, jin jinawa al,amarin sukeyi ,sannan kuma su kara jan hankalin mata gurin kwatanta juriya da hikimar da wannan baiwar allah ta yi cikin rayuwar auren ta,sannan suka ringa neman yafiya ga ma,abota rayuwarsu dan sun san akwai kuskure sun yishi sai dai allah ya yafe mana baki daya. Daga karshe ne ameera ta tashi ta watso tambayoyin da kowa yake son jin karashensu ,tace shin ina labarin amarya da kuma hajiya uwar arziki; wadanda irin su sukayi karanci cikin al, umma, me hali irin na ummana ya labarin ya ke Ina son inji karashensa. Murmushi karimatu tayi, ta ce labarin amarya bansan yadda ta kasance ba ,domin nawayi gari bata shagon gidan, kuma duk tambayar da nayi domin kawo gyara yaki ya yi min bayani, bare in san halin da ake ciki,sai da aka kwase kusan watanni shida, lokacin da muka tashi da mugun yanayi na rashin hajiya, Hajiyata mutuniyar kirki ,wadda duk halin danake ciki ita tazame min uwa, ban taba zuwa nakai karar mijina ba domin Ina da hajiya ,babu wanda yasan halin dana shiga sai ita ,ita ce ta nuna min hanyar da zanbi domin samun masalaha,sai gashi nashiga gaisheta da safe ,a tsammani na ta yi sallar asuba ta koma bacci,carbi nagani a hannunta alamar lazimi takeyi rai yayi halinsa. Mun shiga dimuwa ba kadan ba ,rashine na yishi ,wanda bazan maida gurbinsa ba cikin sauki. amarya sun sami labarin rasuwar sukazo min gaisuwa, anan nake samun labarin ya dade da rabuwa da ita ,na ce ta yi hakuri hankalimu ya dan kwanta sai agyara komi in bazai gagara ba,ta dayyi dariya sannan ta ce ni ai an sake daura min aure, ko banyi aure bama bazan iya auren irin mijinki ba ,to kinji yadda ta kasance. Sannan kuma tin daga sannan ban sake fuskantar wani bacin rai ta bangarensa ba, wanda ya yi kama da halin dana shiga a baya,sai dai dake dan adam ajizi ne, amma komi yana tafiya yadda ya kamata, kuma duk wani abu da nake binsa ya cika alkawari ya biyani,cikin amincin allah, ya kuma dauki dawainiyar da allah ya dora masa, sai dai dake lamarin rayuwar ko ta Ina ana bukatar taimako ,ta bangaren ciwo na kuwa ba sosai ya ke tashiba dan nakan dade bai waiwaye niba . Tabangaren sadiya ko dai gashinan yanayinta babu yabo ba fallasa, domin ta dauki darasi sosai ,sai dai kuma nadama ce ta keyinta a sanda komi ya kwace mata . Haka aka cigaba da tattauna abubuwa masu muhimmanci har taron ya tashi, sannan sun kafa kungiya ta taimakon kai da kai babu kuma kyashi da nuna ido cikinta an yi ne domin mabukata . Farin cikinsu baya misaltuwa domin suna ganin a kaso goma cikin burikansu sun cimma mafi runjaye daga ciki. *BAYAN SHEKARA GOMA* **SHA BIYAR.* * abubuwa sun biyo baya na dadi ga wasu ,wasu kuma rashin dadi. A wannan lokacin karimatu ta cimma burika da yawa ciki ko har da auradda diyo yinta ,a yanzu haka suna kan bukin Muhammad Al,amin buduri sukeyi cikin wayewa da saddakar da komi gurin allah ,bata da fargabar duk surukar da za,a dakko mata ,domin tariga ta gama bawa allah zabi,tin farko bata sake da yiwa diyo yinta addu,r mace ta gari ,tare da abokai nagari,tasan duk wani alheri ta gama rokar musu,sai dai a dora a inda aka tsaya,sai dai ko kuma kaddara wacce ba,a fata. ta kuma mika wuya tasan bazata wulakanta ba gurin suruka, tana da yakinin ita kanta zata riketa hannu bibiyu domin ance gani ga wane ya isa wane tsoron allah. Nana kuwa yaranta uku, ga shi ta cimma burinta nazama likita, dan har tafara cin moriyar karatun ta, ta dauke wa iya yanta abubuwa da yawa ,ciki ko har da neman alfarmar umman tasu na ta yi resining. shima saddiku bayyi aure ba sai da yazama cikakken likita, sannan allah yayi masa kyauta da mace tamkar dubu kyakykyawa me kyan hali ,diya ga rukayya . Suma sauran yaran kowanne yana kan cika burinsa cikin amincin allah. In muka leka ta bangaren sadiya kuwa lamarin zai bada mamaki domin itama ta aurar da nata yayan ,yaya mazan da take tutiya wadanda kana kallon lamarin kasan akwai lauje cikin nadi ,warwareshi sai Wanda yasan abin da yafaru tin farko. Ga jiyya data saka ta gaba domin kunar da tayi, har yanzu tana nan bata warkeba, yazamto inta tayar mata har sai taje kusa da wuta saboda kaikayin da ke mata, dumin wutar ne shi yake sawa tadanji dadi,hakan kuma da take sai kunar taringa futar da mai ,kamar ana gashin nama,idan bala,in ciwon ya motsa haka zatasa hannu taringa barar kunar jini ko haka zai dinga ziyaya kamar *INA BUKATAR COMMENT DINKU INHAR KUNA SO INCI GABA* 🤝 *DAGA ALKALAMIN YAR MUTANAN JINGAU* 🙋 [17/03, 4:59 PM] Yar Mutan Jingau: *بسم الله الرحمن الرحيم* *🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀🤦‍♀ 🤦‍♀__ 😳😳😳😳😳😳 🙏 *ABINDA KE FARUWA* 🙏 *_PART 2_* *LABARI DA RUBUTAWA* *BY* 🤝 *FAUZIYYA AUWALU ALIN BABA JINGAU* 🙋 *🅿75(W FOR WORK)* *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *____________________________________* in tana barar kunar haka jini zai dinga tsiyaya kamar wacce ta yanke a gurin, haka ta rame ta kare ,duk wata nutsuwar ta ta gudu,sai uwar rama da baki da tayi,magani kuwa dama an dena sai na hausa da ake tayi, domin daga baya ganowa akayi daji yashiga cikin kunar shiyasa ko wane magani yaki karbarta. Ta bangaren ameera kuwa batada wata damuwa domin yanzu babu yara gabanta duk ta aurar dasu , sai dan autanta me shekara takwas duk da ba wai isa tayi da gama haihuwar ba ,amma dai shiru har har yanzu bata kara ba, sai nutsuwa da ta sake samu juya kan sitiyarinta takeyi cikin nutsuwa babu gargada,komi da nutsuwa ta ke yinsa, ta hada kan yaran da na ta da na sadiya duk ta rikesu bisa gaskiya da amana. badan ita ba sadiya ko kafar yaran nata bazata dinga gani kan lokaci ba,in ma basu zoba ameera ce wacce ta tashi daga ameera ta koma hajiya, ita take kokarin yi musu waya suzo mahaifiyarsu tana bukatar su ,taban garen me gidan kuwa arzikinsa ya dawo dai dai misali, yakuma sami nutsuwa sosai yana kulawa da mahaifiyarsa yadda yakamata ,duk da dai yanzu ta kara tsufa sosai domin ko tafiya umma bata iya i saida sanda ,kafa ce ta ke mata ciwo,so biyu ameera na bashi shawar futa da ita kasar saudiya ana yi mata aiki ko zata Sami lafiyar kafar,amma dake abin ya hada da girma sai dai kawai ace ana samun sauki badai saukin aka samu ba. Surukan su kuwa dai dai misali suna kwatanta girmamasu ,dan ameera tayi dacen surukai, kamar diyoyin cikinta haka ta dauke su :suma kuma sun dauketa uwa, suna girmama sadiya ammafa a gaban idan mutane in suka kebe babu abinda sukeyi sai shakiyanci ,sufa basa son suna ra barta karnin kuna yayi ta damun mutum, sufa sun kusa ma dena zuwa gaisheta. Wata rana kuwa da ciwon ya tayar mata sukaje dubata sai susa takeyi dakin kuwa in banda karnin kuna da najini babu abinda ya ke yi,haka suka dinga toshe hanci suna kebe baki ko gaisheta basuyi ba sukayo waje,suna mitar anti ameera badan itaba sufa da bazasu ringa shigowa suna shekar wannan warin me tayar da zuciya ba. Allah sarki ciwo ashe na ajali ne randa kunar ta tashi da ciwo a ranar wuni akayi a kanta ,dan an rasa yadda za,ayi mata ta dena barewa, hawaye ne yake kwaranyowa ta idanunta guda daya, radadi tare da wata iri yar azaba sune suka sata a gaba,haka ta dinga yagar kunar kamar mahaukaciya, daga karshe dai susa tahau yi tana ihun azaba har sai da jikinta ya Yi sanyi tare da janyewar kwayar idonta sama. Suna gefe sun zubawa sarautar Allah ido ashe rai ya yi halinsa.(Allah yasa muyi kyakykyawan karshe) In muka waiwayi shekarun baya da suka wuce ta bangaren zainab. Tayi iya kokarinta gurin kwatar yancinta,ta bujire musu tare da shimfida nata mulkin na rashin daukar raini,suka ce kuwa dawa Allah ya hadasu bada ita ba,rashin kirki sukeyi mata sosai baga kishiyar ba ,ba kuma ga baban ba. sun matsa mata lamba sosai har takai in anzo siyan kayan data ke siyarwa suna korar masu siyan ,sai da aka wayi gari kasuwar ta tana neman mutuwa, duk da hakan taki basu goyon baya na cigaba da yi musu bauta. Ranar wata laraba ne bayan habibu ya gama shirya wa zai futa,har yaje bakin kofa ya juyo ya kalli fuskarta ya ce ki fa kara yin hakuri wannan karan ma aure zan kara dan har nakai kudin aure : hhhhhh yo sai me ai ba yau aka fara ba ,da ka yi !da kar ka yi! ni duk daya ne a gurina bani da wani damuwa akai . Da jin haushi ya juyo ya kalleta,ya ce au ke har wata magana kike da ita, dan kin samu ma nagaya miki; kar ki damun mana ,dama tinda ba wani alfanu kike dashi a gidan ba ai dole kiyi murna da abinda zanyi,dan haka a hir dinki naji zancan ya futo a cikin gidannan. He he he he ashe kace zamuyi kallon dambe a gidan nan ,kace muyi Shirin kallon dam ba cewa. Dawa za,a dambace din an gaya miki itama irin kice shashasha,ita din ai tafiki hankali tinda tana da yara tasan ciwon kanta. Ni din dabani da su ai ba,ayi shawara da kai cewar za,a bani ko baza,a bani ba . Hayaniyar muce ta janyo hankalin su baba da khadija sukayo waje. Da masifa baba ta ke kiran ita fa wallahi tagaji dajin tashin hankali kullum ,dan haka yau dole ko ya korani gida inje in huta ,ko kuma ita tabar gidan taje wani gurin ta huta , Kebe baki na nayi na ce ai ba sai ance ma na huta ba, gidan da ba wata karuwa cikinsa sai tashin hankali da rashin sanin darajar dan adam me zan zauna nayi cikinsa. Aiko kamar tsokana baba tayo kaina gaba daya ta rufeni da duka,kamar Allah ya aiko ta,khadija ko na gefe daya ta na kuma zugata, shikuma sai duru duru ya ke ya rasa wa zai ruke daga ciki. Dana ji wuya ko nayi wani tsallen albarka sai ga baba a kasa, garin ta yi saurin mikewa ne ta hantsilo da kafar khadija sukayi rubdugu gu daya, aiko ji kake timmm a kasa khadija ta wado kanta,abin dai duk ya zo da tsautsayi da kuma kiyayewar Allah ga tsohon ciki jikinta,baba ce ta kurma wani ihu tare da rike kafar ta tana ihun khadija ta karya ta. .jikina a mace na ja baya domin duk bansan abin zaizo a haka ba ,ita khadija in da Allah ya taimake ni bada cikin ta wadi ba da bansan irin tabar gazar da zanyi sanadin ta ba. Wannan tashin hankalin shine ya yi sanadin aure na har saki biyu,ban wani damu ba sai ciwo irin na kowacce mace data ke ji na in an sake ta. Haka naci gaba da rayuwa ta a gidanmu cikin kulawar ubangiji da kuma ta iyaye , dole akwai kalubale a zaman zawarci tofa na fuskance shi ,dan ma Allah ya taimake ni nidin me kuzarin nema ce, sai abun yazomin da sauki ,wani abun Inna samu wani fa sai dai in yiwa kai na. lallai na yarda da maganar karimatu da ta ke cewa in har na dage ne mawa kaina yanci, na gujewa zaman auren da nake yi ,tofa na tina da kalubalen da zai biyo baya, akwai abubuwa da yawa wanda zan wada cikinsu gashi ban Saba ba,ta ce abu na farko hadaka gurin kwanciya da mutanan gida. Da ni kadaice a dakina yanzu kuwa na dawo gida dole baza,a ce an ware min dakina ni kadaiba,sai dai in da wadatar yin hakan . Sannan kuma dole a kwai abubuwan da sai na jira an yi min ,sabanin Ina gidan mijina da zan fadi abinda nakeso ayi.(na ce wani mijin ba) Ga rashin kudin da zasu ringa shigomin,tofa akwai kalubalen da yafi wannan sai dai taimako na ubangiji,abinda yasa ni ban ci karo da wahalarsu sosai ba ,Ina da sana,ata bana rasa kudin shiga shiyasa ban fuskanci wuya me yawa ba a zaman gidan danayi. Ko shekara banyi a gida ba na sami miji:me hankali da hangen nesa,ban yarda anyi auren mu ba sai da iyayena suka yi bincike akansa,nima akaina sai da na sa akayi min binciken addini sa dadabi unsa da halayyarsa ,ban biyewa dukiyar dayake da ita ba ,ni kawai gobe na nake hangowa ,yazan rayu dashi ,cikin hukuncin Allah sai aka dace ,shidin dan asaline me na garta ,ya tabayin aure amma matar ta mutu gurin haihuwa. Nayi juyi nayi rawa sanda na fuskanci halin me gidana ,dan baka ramar murna yan kungiya sukayi minba sanda nake gaya musu halin da na fuskanci yana dashi,babu munafunci ,babu mugunta, balle karya dan Sana,ata ma cewa ya yi in hakura yasauke min komi,nice na kiya na ce na riga nasaba yabar ni nacigaba. Gashi na wayi gari da yaron ciki ,laulayi na keyi cikin amincin Allah Ina kuma samun kulawa gareshi jiyake kamar ya goya ni saboda kulawa. BAYAN WATA TAKWAS. nasantalo yar kyakykyawar yarinya ta ,munyi murna tare da jin dadin wannan kyauta da Allah ya bamu, lallai mahakurci mawa daci, tinda a yadda su baba suke nuna min can baya ai bazan haihuba, to gashi dake kyautar ta Allah ce ya bani nawa rabon. Kungiyar mu kuma sai abinda ya yi gaba domin mun samu tallafin mutane sosai, har yazam to muna hada dan wani abun wanda baifi karfi ba , muna bawa mutane mabukata taimakon jari domin su tallafi iyalansu wasu kuwa shawar warin yadda zasu sarrafa Sana,oi muke basu,kai wasu ma wankau muke cewa suringa yi domin shima yana daya daga cikin hanyar neman abin kai dan haka muna ganin cigaba sosai kuwa,bamuda abinda zamu cewa ubangiji sai dai godiya da wannan baiwar da yayi mana, kota ina muna jinjinawa ga karimatu domin nakan fada na ce komi nazama bazan manta da ita ba, ta bani gudun mawa sosai da shawarwari,ta inda lamarin taq ya ke burgeni nake kuma nutsuwa nadauki wacce zata fishsheni, shine zata baka shawara ammafa zata gaya maka advantage dinta da kuma disadvantage dinta lamarin akwai samun nutsuwa da kwaikwayo aciki. 💃💃💃💃💃💃💃💃 Anan nakawo karshen wannan novel din nawa me suna *ABINDA KE* *FARUWA* godiya me tarin yawa ga Allah tare da nuna tsantsar godiya da hikimar da yabani. Ba wayo na bane ko dabara taba, sai huwa cewa ta ubangiji , Allah ya yi min jagora. Sannan bazan manta da kuba fans kome nazama kune ,ku kuke karfafamin gwiwa har na cimma gaci da buri na,dan haka Ina gaida kowa da kowa naso na jero koda sunan wasu daga cikin ku ne, amma na hango hakan ba mai yiwuwa bane,kawai nayi jam,i duk wata ko wani fans na *YAR MUTANAN JINGAU* na gode masa da kulawa tare da yabawa Allah yabar kauna,kunsan kanku daku nake na gode sosai domin bakina bazai iya furta komi garekuba,sai dai ince Allah ya barmu tare.kuskuren da nayi kuma Allah ya yafemin wanda na batawa Allah ya bashi hakuri cikin salama.🙋🙋🙋🙋 Sai mun hadu cikin littafi na na gaba,mai suna *HALAYYAR MU* kuyi kokarin bina ,ko zaku karu ko ki karu ko mu karu baki daya tare da yin kokari muna amfani da darasin dake ciki. 🤝 *DAGA ALKALAMIN YAR MUTANAN* *JINGAU* 🙋