*DAREN HANA BACCI ☠️💀☠️* _PAID BOOK ₦300 ONLY_ _Labari maid'auke da darasin Rayuwa, fad'akarwa ilimantarwa, dama Wa'azantarwa, gamida nishad'antarwa_ _RUBUTA LABARI DA TSARAWA MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱..._ ```MARUBUCIYAR... (1)Fahat hot-luv Free book, (2) Barrister khalee Free book, (3) Zuciyar namiji Free book, (4)Saina kashe mijina Free book, (5) Akan pre-wedding pictures free book, (6)Shagala Free book, (7) Silar d'a namiji Free book, (8) Maizaman kanta paid book, (9) Abbakar sarakeey paid book, (10) doctor Heesham paid book, (11) jinin Mulki paid book, (12) Bak'in kishi paid book, (13) Raunin macce baya hana d'aukar fansa free book. (14) ZAYYAN 💞 ZEEYAT PAID BOOK. (15) MAKARANTAR KWANA FREE BOOK. (16) SHAGALA FREE BOOK,, (17) SO SIRIRIN ZUCIYA..... And Other's BUT NOW (18) SAURAYINA.. (19)D.S.P ANNUR PAID BOOK....(20) SAKACINA PAID BOOK.... (21) SO!!! FREE BOOK... (22) FATALWAR ☠️ BUDURWAR MIJINA PAID BOOK... (23) D'AUKE D'AI D'AI DUNIYAR SHAID'ANU PAID BOOK...(24) RUHIN JINN PAID BOOK.. (25) JAMI'IN SIRRI C~I~D PAID BOOK 300 ONLY.. (26). SANADIN PARTY HORRO STORY..(27) ASHRAF_LOVE 💞STORY....(28) TAWA K'ADDARAR 😢 FREE BOOK..., (29)GUBAR MATSAFA!!! HORROR STORY ☠️💀👹😈... (30)NUR RAINON D'AN FASHI!!! FREE BOOK. (31) ZUCIYA...Free book... (32) ƘARAR KWANA PAID BOOK ₦300..(33) YARIMA ASHMAN🤴🏻 (THE PRINCE) PAID BOOK 300 ONLY.. (34) SILAR GRADUATION PARTY, HORROR ☠️💀😈👹☠️💀 FREE BOOK. (35) SULTHAN ANEEM🤴👑 PAID BOOK. (36) And know AKAN AIKIN MIJINA🧟👹🧟 FREE BOOK is (37). TANGARAS.... FAD'I KAFASHE PAID BOOK (38). BARRISTER NAZEEYAH PAID BOOK (39).. (40) CAPTAIN AMEESH FREE BOOK....(41) DAREN HANA BACCI ☠️ 💀 ☠️ loading..... Dika na Mujaheedah Matar Mlm Ammyn khausar 🤱 QUEEN OF WRITER 📝``` _Alhamdulillah godiya ta tabbata ga Allah mad'aukakin sarki Mai bayarda baiwa gawanda yaso Kuma sanda yaso Ina godiya ga Allah Allah daya sake bani dama had'ida baseerar sake kawomuku sabon littafina maitaken_ *DAREN HANA BACCI ☠️💀☠️!!!* PAID BOOK 300 ONLY _Ina fatan yabada darussuka dama ilmantarwa Kamar dai yarda sauran littafaina suka bayar....._ *Arayuwa zaka burge wasu Kuma zaka bawa wasu haushi, wasu zasu soka Wasu Kuma zasu k'ika wasu zasu yabeka wasu kuma su kusheka, Haka rayuwa take tafiya idan Kama wani wani bazaka masa ba, dukanin Sak'onninku suna zuwa gareni na Yabo da Akasin hakan, ban Damu da zagin wasu ba Domin kuwa nasan cikakkiyar ni'ima tana Aljanna Amma duk da hakan Ni Mujaheedah Matar mlm Ammyn khausar 🤱 QUEEN OF WRITER 📝 nakakce Alhmdllh Domin Alk'alamina A tsalkake Yake bana Batsa ko shashanci ko cin zarafin wani ko Aibatawa, Ina Rubutu Kan tsarin tafarkin Ilimi domin bada Shawara nasiha Fad'akarwa Wa'azantar ilimantarwa, kuma Alhmdllh Sak'ona Yana zuwa daidai inda Allah ya nufa Kuma Yana ban Lada daidai da Aikina, kuma Ina Samun Masoya daidai nufin Ubangiji ✨ Inaaa Alfahari daku Masoyana Kuma Ina sonku Tabbas _BASEERARA ITACE ARZIKINA😍_ Allah ya k'ara wadatamu yamuna K'arshe maikyau yasa mucika da imani yabamu Masoya Nagari ya karemu daga Mak'iyanmu, Allah kabama k'asarmu NIGERIA zaman lafiya da Arziki Mai Amfani..... AmeenAmeen......... Mujaheedah Matar mlm Ammyn khausar 🤱 QUEEN OF WRITER 📝 HAUSA NOVELS 📚 MRS_MLM TAKUCE🥰🥰* ................................✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓ ........................ *INAAA KUKE MATA IYAYEN KWALLIYA DA GYARAN JIKI?? INAA MASU BUK'ATAR GYARA FUSKARSU DAMA JIKINSU? SHIN KINASON RAGE GIRMAN CIKINKI TO KU HANZARTO DOMIN SAMUN NAKU KODA KUD'INKA SAIDA RABONKA MAMAN TEEMA AND MORE 08100100821......... INAAA MASU FAMA DA MATSALAR RASHIN HAIHUWA? INA MASU FAMADA ULCER? INA MASU FAMADA K'IBA ANA NEMAN ARAGE? INAMASU JIKI SIRANTAKA ANANEMAN YIN K'IBAR? INAAA MASU FAMADA SIKILA? INAMASU FAMADA CIWON JIKI?? KAI DUK WANI WANI CIWO DA ALLAH YA HALARTA ADUNIYA TO YAYI MAGANINSA DAN HAKA KU HANZARTO AGUJE DOMIN SAMUN NAKU MAGANINMU BASHIDA MATSALA YASAMU KARRAMAWA DOMIN TINDAGA CHANA YAFITO GHT KENAN KABADA KUD'I MUBAKA MAGANIN MATSALARKA IN SHA ALLAH... HAKA MASU NEMAN MAGANIN MATA KO WANNE IRI AKWAI WANDA HARSAIKIN BADA LABARI HUNNNMMM RIGIJI GABJI WASU KAYA SAI AMALA KAWAI KUYI MAZA KIYI MAZA KAYI MAZA HAD'UWA DA MAMAN TEEMA DOMIN SAMUN MAGANIN MATSALARKI KO WACCE IRI 08100100821 ITACE NUMBER TA DOMIN HAD'UWA DANI KUWA NI MARUBUCIYAR LITTAFAI HAUSA KATUNTUB'I WANNNAN 07064904617 MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱 QUEEN OF WRITER 📝 HAUSA NOVELS 📚 MRS_MLM)* ```Gamasu buk'atar A tallata musu hajjarsu k'ofa bud'e take zaku iya Aiko tallanku A rubuce nasaka muku cikin shafin littafaina Akan farashi Mai sauk'i, .. Inakuke Y'an kasuwa Kuma kuzo Inayin logo graphics ko wanne iri had'ida cartons Art's design kudai kugarzayo domin mallakar naku cikin sauk'i...... Domin magana dani A WhatsApp 07064904617 OR 07031012948 ✍️ Mujaheedah Matar Mlm Ammyn khausar 🤱 Queen 👸 of Writer's Hausa novels 📚📖📚 And design graphics``` ```AYOYIN RUQIYAH MASU TSANANI GA ALJANU Wadannan Ayoyin su ne Ayoyin da Aljanu ba sa so, haka kuma wad'annan Ayoyi waraka ne ga ko wane ciwo in sha Allah. 1. SURATUL FATIHAH: An karb'o hadisi daga Kharijah dan sult daga baffan sa yace: Na zo gun Manzon Allah nayi masa sallamah sai ya amsa min, sai na riski wasu mutane suna tare da wani mutum mahaukaci, sai dangin wannan mutumin suka cemin mun samu labarin Abokin ka (ko Abokin ku) yazo da Alkhairi, shin A wurin ka Akwai wani Abu da zaka yi ma wannan ya warke? Sai yayi masa Ruqiyah (addu'ah) da Suratul Fatihah, sai Allah ya ba shi lafiya. Sai suka bani akuya, sai nazo wajen Annabi na bashi labari sai yace min Shin, ka Karanta wani abu banda wannan Surah? Nace a'a, sai yace min hakika kaci daga ruqiyah ta gaskiyah, wato kayi magani da abinda shi ne mafi dacewa da inganci. A duba a Abu-dawud hadisi mai lamba 3420, da Nasa'i mai lamba 1032. Albani ya inganta wannan hadisin. 2. SURATUL BAQARAH : Annabi yana cewa:KADA KU MAIDA GIDAJEN KU MAKABARTA, DOMIN SHAIDANU BA SA SHIGA GIDAN DA AKE KARANTA SURATUL-BAQARAH. A duba a Sahihu muslim 6/67 da kuma Tirmizi 5/157. 3. SURATUL IKHLAS DA FALAQ DA NAS: An karbo daga Uqbatu dan Āmir yace, ina rike da linzamin abin hawan Annabi a wurin wani yaki, sai yace min ya Uqbatu fadi! Sai na saurari Annabi, sai ya kara cemin fadi ya uqbah!! Sai nayi shiru ina saurare, sai yakara fada har sau 3, sai na ce me zan fada ya rasulullah? Sai yace ka karanta Qulhuwallahu Ahad (har karshen surar ya karanta min) sannan Falaq da Nas har karshe, da muka karanta su har karshe sai Annabi yace min: BABU WASU SURORI MASU TSARI KAMAR WADANNAN). A duba a Nasa'i Hadisi (8/250), Albani ya inganta hadisin. Bayan wadannan Āyoyin Babu ko shakkah cewa AL-QUR'ANI dukkan sa Waraka ne, duk wata Surah wadda take dauke da ambaton wani alkawari na Ubangiji ko cika alqawari ga bayin sa, ko kuma ambaton wuta da aljannu da shaidanu kamar Suratul Muminun, Yasin, Sãffat, Dukhan, Jinn, Hashr, Zalzalah, Qari'ah, Kafiruun, dasauran su duka ana karanta su wurin Ruqyah, musamman ga masu fama da iska, ko sihiri. DAGA CIKIN AYOYIN DA AKE KARANTAWA YAYIN RUQIYAH DON SAMUN WARAKA DAGA CUTUTTUKA NA SIHIRI, ISKA DA LALURA WADDA AKA KASA GANE MAGANIN TA AKWAI: 1. Ayata ta 36 cikin suratu Fussilat. 2. Ayatul kursiyyu (kamar yadda yazo a kissar mutumin nan mai yi wa Abu-Hurairah sata da daddare. (Bukhari ;4/487). 3. Ayoyi biyu na karshen Suratul Baqarah, kamar yadda Bukhari ya fitar 6/323. 4. Ayoyi uku na cikin suratul A'raf (Āya ta 54 zuwa ta 56). 5. Ayoyi biyu cikin Suratu Āli-Imrān (aya ta 18 da 19). 6. Ayoyi hudu na cikin Suratul mu'minun Āya ta115 zuwa 118). 7. Ayoyi ta 5 na farkon Suratul Jinn. 8. Ayoyi 10 na farkon Suratus Sãffāt (Āya ta 1 zuwa 10). 9. Aya ta 21 zuwa ta 24 cikin Suratul Hashr. 10. Aya ta 31 zuwa ta 34 cikin Suratur Rahman. 11. Ayoyi biyu na karshen Suratul Qalam (51 zuwa ta 52). Qarin Bayani: Wadannan Surori da Ayoyi da aka ambata a sama, za a karanta su ne, a Jere duk da cewa ba a Jere aka kawo su ba. Misali; Daga Suratul Fatihah, sai Baqarah sai Ali Imrān sai Nisã'i sai Mā'idah da sauran su. IN SHA ALLAHU DUK WATA CUTA DA TA GAGARA MAGANI IN DAI ANA KARANTA WADANNAN SURORI DA AYOYI ZA'A SAMU WARAKA. IMAM IBNUL QAYYIM YACE: Duk wanda Al-Qur'ani bai warkar da shi ba to babu abinda zai warkar da shi, Idan kuma Al-Qur'ani bai isar masa ba to babu wata isuwa da zai samu gun Allah. Yaci gaba dace wa: Wata rana ina a Makkah sai ciwo ya same ni sai na nemi mai magani na rasa ban samu wani magani da zan yi amfani dashi ba, sai na kasance ina yiwa kai na magani (ruqiyah) da Suratul Fatihah sai naga tasirin ta mai ban mamaki, na zamo ina dibar zamzam sai na karanta Fatihah na sha, sai gashi na samu waraka cikakka, har na zamo ina baiwa mutane magani akan hakan, kuma yana amfanar da su. Duk marasa lafiya Allah ya kara musu lpy, masu lpy kuma Allah ya kare su da ita. Allah Yasa mudace 🤲 ngd 🙏 Nice dai taku har ko yaushe ✍️ Mujaheedah Matar Mlm Ammyn Khausar Queen 👑 of Writer's Hausa Novels 📖 📚 📖 And design Graphics 🥳 🎉 ✨ 🎊 🥳 🎉 ``` DECEMBER 2025 6/12/2025 Saturday December بسم الله الرحمن الرحيم _PAGE 1 TO 5_ .....................Sosai take gudu tamkar ranta zaifita amma kuma jitake kamar halittar dake bayanta takusa samunta hakan yasa take ƙara ƙaimi gurin gudu tayi nisa daga cikin Hostel ɗin dafda zata fita bakin gate ɗin makarantar taji Anyi Sama da ita, tasoma katantanwa kan iska ihu take Amma babu wanda yake iyajiyota sosai Ake yawo da ita kan iskar data turnuƙe tamkar Guguwa yawo Ake da ita da ƙarfi, iya galabaita tagalabaita kafin Adawo da ita ƙasa Cikin yanayin rayuwa ko mutuwa Domin hatta numfashinta kaɗan kaɗan yake fita, wata Irin halitta mummunar gaske baƙi wulik ya bayyana Agabanta yana Fuskanta farin wata hasken watanne ya bayyana fuskar halittar bakinta da Idanuwanta duka jini yake fita, Ƙaramin ihu takoma saki tana ƙoƙarin jabaya domin Izuwa yanzu batada ƙarfin sake guduwa jabaya take take kuka da haki "Dan Allah kimin rai kada ki kasheni Kafsha kiyi haƙuri dan Allah natuba" Dariya Aljannar tasaki kafin kuma tasoma sakin wani kuka mara daɗin saurarare Amaimakon idanta su fidda ruwan hawaye sai suke fidda jini, kafin kuma tayi tsit tadaina, cikin wata irin murya mara daɗinji mai firgitarda duk wata halitta dake doron duniya tace"Kunrabani da Raina kunrabani da soyayyata kun rabani da iyayena kun rabani da mafalkina dole ku ɗanɗane zafin mutuwa mafi muni da zafi Dole kuma ku mutu duka sai kunmutu daga yau *DAREN HANA BACCI* ya ƙaura daga Duniyarku!!!" Dogon hannunta tasaka tashaƙe wuyanta ɗayan hannunta kuma tamata wata Alama Cross tajamata Abayanta wanda saida rigarta tayage gurin jini ya tsartu ihun Azaba tareda fitar rai tasake take tadaina motsi, Saida ta tabbatar tamutu kafin tasako gawar Tata Izuwa ƙasa tarikito bakinta da hancinta zuwa kunnuna duk sunfidda jini Dariya Aljannar tasake tana faɗin *DAREN HANA BACCI* Yasoma b'at taɓace gurin, Mlm ya'u maigadin makarantar Yasoma fitowa domin gabatarda sallah Assuba Sam hankalinsa baikai bakin gate ba Domin Masallacin School ɗin yaji Ansoma tada Sallah nanne kuma suke Sallah Harda lectures ɗin Makarantar dake zama A ciki zuwa studen maza dake sallah kan lokaci babu wanda idansa yakaican Kusan ƙarfe 6:30 Suka soma fitowa daga Masallacin, yazo domin buɗe gate ɗin idansa sukaci karo da gawar Salati yasaki da ƙarfi kafin yaja baya yana kururwan kiran mutane Taruwa Akasomayi gurin geny tana isowa Ganin irin kisanda Akama Zolaya yasata sakin ihu da ƙarfi tana kiran Jesus kafin kuma tayanke jiki ta faɗi hakama Umra shima yafaɗi da Salma Gurin Yasoma karaɗewa da ihu da kukansu, Maidasu cikin principal yasa Akayi inda shima cikin tsoro da Al'ajabi yake Take Aka kira y'an sanda suka ɗauke gawar suka soma bincikenta, Dukansu sunshiga tashin hankali Bama kamar Geny saikuka da sabbatun kiranta take Sukuwa sunyi jimgum suna tunanin waya kasheta? Binciken Police ɗin yazo kansu saidai kisan yanada rikitarwa domin ha yanzu sun kasa samun Komai Akai Umra"wai dagaske shikenan tamutu? She Will never come back again? Yeee Jesus" tafaɗa tafaɗa tana sake sakin kuka "Ni babban abinda yake damuna kuduba irin kisanda Akamata narashin imani da Tausayi innalillahi Wa'inna ilaihin Raji'umm" "Dare yayi muje mukwanta zuwa Safiya ma ƙarasa maganar" Kallonsa Ramlah tayi cikin rauni da tsoro tace"wallahi Nidai ina tsoron gaskiya gobe gida zankoma dan wallahi dagani makarantarnan tanada Aljanu sune suke ɗaukar rayukanmu kamar kaji," ta ida maganar tana kuka Cikin sanyin jiki mazan suka wuce nasu ɓangaren kafin suma suka dawo nasu, Sungama jimaminsu suka kwanta, Ciki Bacci Ramla taji fitsari babu shiri tafarka, Waje tafito danyin fitsarin tana ƙoƙarin tsugunawa taga kamar Inuwan mutum Abayanta Cikin firgici tawaiga, Abinda tagani yasata sakin fitsarin tareda faɗuwa saboda tsananin tsorata, dariya Aljannar tasaki gamida kuka jini yana fitar mata A baki dama Idanuwanta Cikin ƙarfin hali Ramla tamiƙe tareda ƙara nausawa cikin dajin makarantar tana gudu sosai tana ihun Neman taimako.......................... _BASEERATA ITACE ARZIKINA 😍_ WHATSAPP NUMBER 07064904617 OR 07031012948 *DAREN HANA BACCI ☠️💀☠️* _PAID BOOK ₦300 ONLY_ _Labari maid'auke da darasin Rayuwa, fad'akarwa ilimantarwa, dama Wa'azantarwa, gamida nishad'antarwa_ _RUBUTA LABARI DA TSARAWA MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱..._ ```MARUBUCIYAR... (1)Fahat hot-luv Free book, (2) Barrister khalee Free book, (3) Zuciyar namiji Free book, (4)Saina kashe mijina Free book, (5) Akan pre-wedding pictures free book, (6)Shagala Free book, (7) Silar d'a namiji Free book, (8) Maizaman kanta paid book, (9) Abbakar sarakeey paid book, (10) doctor Heesham paid book, (11) jinin Mulki paid book, (12) Bak'in kishi paid book, (13) Raunin macce baya hana d'aukar fansa free book. (14) ZAYYAN 💞 ZEEYAT PAID BOOK. (15) MAKARANTAR KWANA FREE BOOK. (16) SHAGALA FREE BOOK,, (17) SO SIRIRIN ZUCIYA..... And Other's BUT NOW (18) SAURAYINA.. (19)D.S.P ANNUR PAID BOOK....(20) SAKACINA PAID BOOK.... (21) SO!!! FREE BOOK... (22) FATALWAR ☠️ BUDURWAR MIJINA PAID BOOK... (23) D'AUKE D'AI D'AI DUNIYAR SHAID'ANU PAID BOOK...(24) RUHIN JINN PAID BOOK.. (25) JAMI'IN SIRRI C~I~D PAID BOOK 300 ONLY.. (26). SANADIN PARTY HORRO STORY..(27) ASHRAF_LOVE 💞STORY....(28) TAWA K'ADDARAR 😢 FREE BOOK..., (29)GUBAR MATSAFA!!! HORROR STORY ☠️💀👹😈... (30)NUR RAINON D'AN FASHI!!! FREE BOOK. (31) ZUCIYA...Free book... (32) ƘARAR KWANA PAID BOOK ₦300..(33) YARIMA ASHMAN🤴🏻 (THE PRINCE) PAID BOOK 300 ONLY.. (34) SILAR GRADUATION PARTY, HORROR ☠️💀😈👹☠️💀 FREE BOOK. (35) SULTHAN ANEEM🤴👑 PAID BOOK. (36) And know AKAN AIKIN MIJINA🧟👹🧟 FREE BOOK is (37). TANGARAS.... FAD'I KAFASHE PAID BOOK (38). BARRISTER NAZEEYAH PAID BOOK (39).. (40) CAPTAIN AMEESH FREE BOOK....(41) DAREN HANA BACCI ☠️ 💀 ☠️ loading..... Dika na Mujaheedah Matar Mlm Ammyn khausar 🤱 QUEEN OF WRITER 📝``` _Alhamdulillah godiya ta tabbata ga Allah mad'aukakin sarki Mai bayarda baiwa gawanda yaso Kuma sanda yaso Ina godiya ga Allah Allah daya sake bani dama had'ida baseerar sake kawomuku sabon littafina maitaken_ *DAREN HANA BACCI ☠️💀☠️!!!* PAID BOOK 300 ONLY _Ina fatan yabada darussuka dama ilmantarwa Kamar dai yarda sauran littafaina suka bayar....._ *Arayuwa zaka burge wasu Kuma zaka bawa wasu haushi, wasu zasu soka Wasu Kuma zasu k'ika wasu zasu yabeka wasu kuma su kusheka, Haka rayuwa take tafiya idan Kama wani wani bazaka masa ba, dukanin Sak'onninku suna zuwa gareni na Yabo da Akasin hakan, ban Damu da zagin wasu ba Domin kuwa nasan cikakkiyar ni'ima tana Aljanna Amma duk da hakan Ni Mujaheedah Matar mlm Ammyn khausar 🤱 QUEEN OF WRITER 📝 nakakce Alhmdllh Domin Alk'alamina A tsalkake Yake bana Batsa ko shashanci ko cin zarafin wani ko Aibatawa, Ina Rubutu Kan tsarin tafarkin Ilimi domin bada Shawara nasiha Fad'akarwa Wa'azantar ilimantarwa, kuma Alhmdllh Sak'ona Yana zuwa daidai inda Allah ya nufa Kuma Yana ban Lada daidai da Aikina, kuma Ina Samun Masoya daidai nufin Ubangiji ✨ Inaaa Alfahari daku Masoyana Kuma Ina sonku Tabbas _BASEERARA ITACE ARZIKINA😍_ Allah ya k'ara wadatamu yamuna K'arshe maikyau yasa mucika da imani yabamu Masoya Nagari ya karemu daga Mak'iyanmu, Allah kabama k'asarmu NIGERIA zaman lafiya da Arziki Mai Amfani..... AmeenAmeen......... Mujaheedah Matar mlm Ammyn khausar 🤱 QUEEN OF WRITER 📝 HAUSA NOVELS 📚 MRS_MLM TAKUCE🥰🥰* ................................✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓ ........................ *INAAA KUKE MATA IYAYEN KWALLIYA DA GYARAN JIKI?? INAA MASU BUK'ATAR GYARA FUSKARSU DAMA JIKINSU? SHIN KINASON RAGE GIRMAN CIKINKI TO KU HANZARTO DOMIN SAMUN NAKU KODA KUD'INKA SAIDA RABONKA MAMAN TEEMA AND MORE 08100100821......... INAAA MASU FAMA DA MATSALAR RASHIN HAIHUWA? INA MASU FAMADA ULCER? INA MASU FAMADA K'IBA ANA NEMAN ARAGE? INAMASU JIKI SIRANTAKA ANANEMAN YIN K'IBAR? INAAA MASU FAMADA SIKILA? INAMASU FAMADA CIWON JIKI?? KAI DUK WANI WANI CIWO DA ALLAH YA HALARTA ADUNIYA TO YAYI MAGANINSA DAN HAKA KU HANZARTO AGUJE DOMIN SAMUN NAKU MAGANINMU BASHIDA MATSALA YASAMU KARRAMAWA DOMIN TINDAGA CHANA YAFITO GHT KENAN KABADA KUD'I MUBAKA MAGANIN MATSALARKA IN SHA ALLAH... HAKA MASU NEMAN MAGANIN MATA KO WANNE IRI AKWAI WANDA HARSAIKIN BADA LABARI HUNNNMMM RIGIJI GABJI WASU KAYA SAI AMALA KAWAI KUYI MAZA KIYI MAZA KAYI MAZA HAD'UWA DA MAMAN TEEMA DOMIN SAMUN MAGANIN MATSALARKI KO WACCE IRI 08100100821 ITACE NUMBER TA DOMIN HAD'UWA DANI KUWA NI MARUBUCIYAR LITTAFAI HAUSA KATUNTUB'I WANNNAN 07064904617 MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱 QUEEN OF WRITER 📝 HAUSA NOVELS 📚 MRS_MLM)* ```Gamasu buk'atar A tallata musu hajjarsu k'ofa bud'e take zaku iya Aiko tallanku A rubuce nasaka muku cikin shafin littafaina Akan farashi Mai sauk'i, .. Inakuke Y'an kasuwa Kuma kuzo Inayin logo graphics ko wanne iri had'ida cartons Art's design kudai kugarzayo domin mallakar naku cikin sauk'i...... Domin magana dani A WhatsApp 07064904617 OR 07031012948 ✍️ Mujaheedah Matar Mlm Ammyn khausar 🤱 Queen 👸 of Writer's Hausa novels 📚📖📚 And design graphics``` ```AYOYIN RUQIYAH MASU TSANANI GA ALJANU Wadannan Ayoyin su ne Ayoyin da Aljanu ba sa so, haka kuma wad'annan Ayoyi waraka ne ga ko wane ciwo in sha Allah. 1. SURATUL FATIHAH: An karb'o hadisi daga Kharijah dan sult daga baffan sa yace: Na zo gun Manzon Allah nayi masa sallamah sai ya amsa min, sai na riski wasu mutane suna tare da wani mutum mahaukaci, sai dangin wannan mutumin suka cemin mun samu labarin Abokin ka (ko Abokin ku) yazo da Alkhairi, shin A wurin ka Akwai wani Abu da zaka yi ma wannan ya warke? Sai yayi masa Ruqiyah (addu'ah) da Suratul Fatihah, sai Allah ya ba shi lafiya. Sai suka bani akuya, sai nazo wajen Annabi na bashi labari sai yace min Shin, ka Karanta wani abu banda wannan Surah? Nace a'a, sai yace min hakika kaci daga ruqiyah ta gaskiyah, wato kayi magani da abinda shi ne mafi dacewa da inganci. A duba a Abu-dawud hadisi mai lamba 3420, da Nasa'i mai lamba 1032. Albani ya inganta wannan hadisin. 2. SURATUL BAQARAH : Annabi yana cewa:KADA KU MAIDA GIDAJEN KU MAKABARTA, DOMIN SHAIDANU BA SA SHIGA GIDAN DA AKE KARANTA SURATUL-BAQARAH. A duba a Sahihu muslim 6/67 da kuma Tirmizi 5/157. 3. SURATUL IKHLAS DA FALAQ DA NAS: An karbo daga Uqbatu dan Āmir yace, ina rike da linzamin abin hawan Annabi a wurin wani yaki, sai yace min ya Uqbatu fadi! Sai na saurari Annabi, sai ya kara cemin fadi ya uqbah!! Sai nayi shiru ina saurare, sai yakara fada har sau 3, sai na ce me zan fada ya rasulullah? Sai yace ka karanta Qulhuwallahu Ahad (har karshen surar ya karanta min) sannan Falaq da Nas har karshe, da muka karanta su har karshe sai Annabi yace min: BABU WASU SURORI MASU TSARI KAMAR WADANNAN). A duba a Nasa'i Hadisi (8/250), Albani ya inganta hadisin. Bayan wadannan Āyoyin Babu ko shakkah cewa AL-QUR'ANI dukkan sa Waraka ne, duk wata Surah wadda take dauke da ambaton wani alkawari na Ubangiji ko cika alqawari ga bayin sa, ko kuma ambaton wuta da aljannu da shaidanu kamar Suratul Muminun, Yasin, Sãffat, Dukhan, Jinn, Hashr, Zalzalah, Qari'ah, Kafiruun, dasauran su duka ana karanta su wurin Ruqyah, musamman ga masu fama da iska, ko sihiri. DAGA CIKIN AYOYIN DA AKE KARANTAWA YAYIN RUQIYAH DON SAMUN WARAKA DAGA CUTUTTUKA NA SIHIRI, ISKA DA LALURA WADDA AKA KASA GANE MAGANIN TA AKWAI: 1. Ayata ta 36 cikin suratu Fussilat. 2. Ayatul kursiyyu (kamar yadda yazo a kissar mutumin nan mai yi wa Abu-Hurairah sata da daddare. (Bukhari ;4/487). 3. Ayoyi biyu na karshen Suratul Baqarah, kamar yadda Bukhari ya fitar 6/323. 4. Ayoyi uku na cikin suratul A'raf (Āya ta 54 zuwa ta 56). 5. Ayoyi biyu cikin Suratu Āli-Imrān (aya ta 18 da 19). 6. Ayoyi hudu na cikin Suratul mu'minun Āya ta115 zuwa 118). 7. Ayoyi ta 5 na farkon Suratul Jinn. 8. Ayoyi 10 na farkon Suratus Sãffāt (Āya ta 1 zuwa 10). 9. Aya ta 21 zuwa ta 24 cikin Suratul Hashr. 10. Aya ta 31 zuwa ta 34 cikin Suratur Rahman. 11. Ayoyi biyu na karshen Suratul Qalam (51 zuwa ta 52). Qarin Bayani: Wadannan Surori da Ayoyi da aka ambata a sama, za a karanta su ne, a Jere duk da cewa ba a Jere aka kawo su ba. Misali; Daga Suratul Fatihah, sai Baqarah sai Ali Imrān sai Nisã'i sai Mā'idah da sauran su. IN SHA ALLAHU DUK WATA CUTA DA TA GAGARA MAGANI IN DAI ANA KARANTA WADANNAN SURORI DA AYOYI ZA'A SAMU WARAKA. IMAM IBNUL QAYYIM YACE: Duk wanda Al-Qur'ani bai warkar da shi ba to babu abinda zai warkar da shi, Idan kuma Al-Qur'ani bai isar masa ba to babu wata isuwa da zai samu gun Allah. Yaci gaba dace wa: Wata rana ina a Makkah sai ciwo ya same ni sai na nemi mai magani na rasa ban samu wani magani da zan yi amfani dashi ba, sai na kasance ina yiwa kai na magani (ruqiyah) da Suratul Fatihah sai naga tasirin ta mai ban mamaki, na zamo ina dibar zamzam sai na karanta Fatihah na sha, sai gashi na samu waraka cikakka, har na zamo ina baiwa mutane magani akan hakan, kuma yana amfanar da su. Duk marasa lafiya Allah ya kara musu lpy, masu lpy kuma Allah ya kare su da ita. Allah Yasa mudace 🤲 ngd 🙏 Nice dai taku har ko yaushe ✍️ Mujaheedah Matar Mlm Ammyn Khausar Queen 👑 of Writer's Hausa Novels 📖 📚 📖 And design Graphics 🥳 🎉 ✨ 🎊 🥳 🎉 ``` DECEMBER 2025 _PAGE 6 TO 10_ ............................Saidai kash babu wani mahaluki dazaijita balle yakawomata taimako, tana dafda zuwa bakin gate ɗin tabayyana Agabanta, turnuƙe fuska tayi kafin kuma tasaki dariya kuma takoma kuka tace"Kunrabani da Raina kunrabani da soyayya ta kunrabani da iyayena kunrabani da mutuncina kunrusamun buruka ne kinsani baƙinciki mara misaltuwa kunzamo Silar kawo *DAREN HANA BACCI* tunda kuka hanani bacci kuma dole ku mutu zakumutu dukanku babu ɗaya dazai rage duka sai kunmutu! Daga yau *DAREN HANA BACCI* Yasoma!!!! Bata bata damar magana ba tashaƙe wuyanta takaita gawani icce tabuga Tareda yimata Alamar Cross kamar dai yadda tama Anisa ihun ƙarshe tasake tafeda fitar rai, sakota tayi Zuwa ƙasa tafaɗo A Macce, taɓace Wahe gari Umra Yasoma cin karo dagawar ihunda ya kurma yasaka kowa fitowa, wannan karon Dukansu sunshiga tashin hankali da Razani domin mutuwa takasance tsakaninsune Kawai takemusu ɗauke ɗaiɗai *(((ƊAUKE ƊAIƊAI DUNIYAR SHEƊANU*.... Littafin shima ya sauka complete in Sha Allah shima danasa rawar gannin dana taka kan littafin sosai iya 300 Kawai zaka zaki biya kisamu karanta littafin shima *ƊAUKE ƊAIƊAI DUNIYAR SHEƊANU* shike sunan littafin))) Hakan yazama dalilin ƙargame makarantar duka domin Anasu tunanin lalle Aljanun daga makarantar ne, ko wanne yaro yakoma gidansu, har Izuwa lokacin kuma hankalinsu yaƙizuwa kan ta'asarda suka tafka Abaya, Suka ƙarasa karatunsu A wata Makarantar inda wasu kuma suka haƙura da karatun kimanin Shekara 5 kenan babu wani labarin mutuwa daya sake zuwa ko wanzuwa daga cikin tawagar Light Star Hakan yasa suka miƙe ƙafa tareda manta sauran Waɗanda suka mutu dakuma Aikinda suka Aikata Abaya... "Amma dai zakuzo bikin nawa ko Amrit," "Eh in Sha Allah zamuzo munsoma magana da Geny ita kanta zatazoma, Hardasu Zain ai ko shima lokaci ɗaya za'ayi bikinku" "Kai haba" "Wallahi kuwa, Ai soyayyar makaranta tananan shine zai Aure Kaulat" A yaune Aka ɗaura Auran nasu Anyi Shagulgula inda Aka shirya kai Amare ko wacce gidanta, Kaulat ce zaune cikin Shirin ta na Amare bayan Abokansa sungama barkwancinsu suntafi yafito rakasu Motsi tasomaji Abanɗaki tintana ɗaukar Abun A wasa harya soma razanata miƙewa tayi tana ƙoƙarin fita daga ɗakin ɗiff hasken fitilan ya ɗauke lalube dabin gina tasoma tana ƙoƙarin gano inda hanyar fita take tana ƙwalawa Zain kira amma Shuru, Jitayi tayi karo dawani Abu hannayenta suntaba Abun amma babu komai kuma tabbas taji tayi karo da kamar mutum amma da hannayenta suka taɓa taji babu Komai, ƙara tsorata tayi cikin ƙaraji tasake kwalamasa kira amma Shuru Kafin tayi wani yunƙurin taji Anfisgota Abayanta Andokata daginan ɗakin ƙaran Azaba tasaki tana faɗuwa kasuwa goshinta yabugu Yasoma fidda jini, iska tasoma kaɗawa da ƙarfi take windows ɗin ɗakin suka buɗe labulaye suka soma ɗagawa sama hasken ɗakin yadawo ɗaga idanda tayi yayi daidai da bayyanar Aljannar kan gadonta itaba tsaye ba ita ba Zaune ba Fuskar Kafsha tasoma gani tareda ita hakan yaƙara tsoratata cikin kuka dajabaya tace"Dan Allah kiyi haƙuri kirabu dani yaune daren farincikina kada kunrusamun burukana zuwa mafalkina natuba kiyi haƙuri," Cikin ƙaraji tace"ƙarya kike yarda sauran suka mutu dole kuma ku mutu babu wanda ya isa yatsallakewa mutuwata nice nan mutuwarku dole saikun rasa ranaku buri yarda kukasaka narasa nawa dole kuma kurasa, Sam wanann badaren Amarcinku bane *DAREN HANA BACCI* ne gareku dukanku," Dogon hannunta tasaka tashaƙe wuyanta tareda yimata Alamar Cross tasakota ƙasa tafaɗo tana fidda Amanji Dariya Aljannar tasaki"bake keɗai zakiba hardashi Zain ɗin duk wani dake cikin tim ɗin light star dole yamutu dole yakasance da dare mafi zafi da firgice Zuwa ƙuna Wato *DAREN HANA BACCI* Zain kuwa bayan yadawo daga rakasu yahange kamar wani Abu yana ɓuya bayan fulawowin Ahankali yasoma takawa danganin meye yana ƙoƙarin kunna fitalansa saidai kash kafin ya kunna fitilan hasken gidan ya ɗauke duka wata Iska ta turnuƙe gurin ta ɗaukeshi tayi sama dashi sake wayar hannunsa yayi tafaɗa ƙasa daga saman Aka shaƙe wuyansa tareda masa Cross Abayansa tajefoshi cikin ɗakin kusada da ita, dukansu Ajigace suke suka kalle juna tareda maida kallonsu gareta Cikin ƙarfin hali da fisgar numfashi sukace"dan Allah kiyi haƙuri kada ki kashemu kiyafemuna munyi Alƙawari tonawa kanmu Asiri dakanmu dan Allah kada kikashemu dare mafi son kowanne mutum" Tsawa tadaka musu idanta suna zubda hawayen jini"Nima namuku wanann roƙon amma sam baku saurareni ba, dan haka babu wani dazai rayu daga cikin light star wannan Alƙawarin Kafsha ne dole kudinga Ziyartar *DAREN HANA BACCI*" dukansu Atare tahaɗa taɗata sama tabugasu Abango take suka ɗauke numfashi Saida ta tabbatar sunmutu kafin tasakosu zuwa ƙasa, ita kuwa ɓat taɓace.. Ɓangaren Umrat da matarsa Kuwa sosai Sukayi Addu'a A daren tareda neman yafiyar ubangiji kan kuskuren da suka Aikata baya duk da shi baya cikinsu amma dai haryanzu yana ganin laifin kansa daya kasa hanasu Aikata mugun ƙudurinsu, Suna shirin kwanciya sukaji kamar kukan jariri A parlourn ƙasa kallon juna sukayi cikin mamaki Rauda Kuwa iya tsorata ta tsorata cikin sauri takamo hannunsa tace"Ina zaka,"? "Zanje naduba mana" "A'a wallahi babu inda zaka Domin nasan tabbas da matsala, mukam mun shiga Uku muda kanmu munsiye ticket ɗin mutuwarmu wallahi itace tabbas Kafsha ce tazo ɗaukar fansa mudai munshiga Uku daren farincikinmu gashi yanzu yadawo *DAREN HANA BACCI* garemu" kuka sosai take tana ƙara shigewa jikinsa Shikanshi A tsorace yake Kawai dai bayason nunamatane dan kada taƙara tsorata rungumeta yayi yana lallashinta kuma suna karanta duk wata Addu'a datazo bakinsu bayan wani lokaci kuma kukan jaririn yadaina Juyawarda zasuyi Agaban madubin ɗakin sukaganta tabayyana cikin madubin Ƙaramin numfashi Rauda taja kafin tasume Agurin............. BASEERATA ITACE ARZIKINA 😍 WHATSAPP NUMBER 07064904617 OR 07031012948 *DAREN HANA BACCI ☠️💀☠️* _PAID BOOK ₦300 ONLY_ _Labari maid'auke da darasin Rayuwa, fad'akarwa ilimantarwa, dama Wa'azantarwa, gamida nishad'antarwa_ _RUBUTA LABARI DA TSARAWA MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱..._ ```MARUBUCIYAR... (1)Fahat hot-luv Free book, (2) Barrister khalee Free book, (3) Zuciyar namiji Free book, (4)Saina kashe mijina Free book, (5) Akan pre-wedding pictures free book, (6)Shagala Free book, (7) Silar d'a namiji Free book, (8) Maizaman kanta paid book, (9) Abbakar sarakeey paid book, (10) doctor Heesham paid book, (11) jinin Mulki paid book, (12) Bak'in kishi paid book, (13) Raunin macce baya hana d'aukar fansa free book. (14) ZAYYAN 💞 ZEEYAT PAID BOOK. (15) MAKARANTAR KWANA FREE BOOK. (16) SHAGALA FREE BOOK,, (17) SO SIRIRIN ZUCIYA..... And Other's BUT NOW (18) SAURAYINA.. (19)D.S.P ANNUR PAID BOOK....(20) SAKACINA PAID BOOK.... (21) SO!!! FREE BOOK... (22) FATALWAR ☠️ BUDURWAR MIJINA PAID BOOK... (23) D'AUKE D'AI D'AI DUNIYAR SHAID'ANU PAID BOOK...(24) RUHIN JINN PAID BOOK.. (25) JAMI'IN SIRRI C~I~D PAID BOOK 300 ONLY.. (26). SANADIN PARTY HORRO STORY..(27) ASHRAF_LOVE 💞STORY....(28) TAWA K'ADDARAR 😢 FREE BOOK..., (29)GUBAR MATSAFA!!! HORROR STORY ☠️💀👹😈... (30)NUR RAINON D'AN FASHI!!! FREE BOOK. (31) ZUCIYA..(32) YARIMA ASHMAN🤴🏻 (THE PRINCE) PAID BOOK 300 ONLY.. (33) SILAR GRADUATION PARTY, HORROR ☠️💀😈👹☠️💀 FREE BOOK. (34) SULTHAN ANEEM🤴👑 PAID BOOK. (35) And know AKAN AIKIN MIJINA🧟👹🧟 FREE BOOK is (36). TANGARAS.... FAD'I KAFASHE PAID BOOK (37). BARRISTER NAZEEYAH PAID BOOK (38).. (39) CAPTAIN AMEESH FREE BOOK....(40) DAREN HANA BACCI ☠️ 💀 ☠️ loading..... Dika na Mujaheedah Matar Mlm Ammyn khausar 🤱 QUEEN OF WRITER 📝``` _Alhamdulillah godiya ta tabbata ga Allah mad'aukakin sarki Mai bayarda baiwa gawanda yaso Kuma sanda yaso Ina godiya ga Allah Allah daya sake bani dama had'ida baseerar sake kawomuku sabon littafina maitaken_ *DAREN HANA BACCI ☠️💀☠️!!!* PAID BOOK 300 ONLY _Ina fatan yabada darussuka dama ilmantarwa Kamar dai yarda sauran littafaina suka bayar....._ *Arayuwa zaka burge wasu Kuma zaka bawa wasu haushi, wasu zasu soka Wasu Kuma zasu k'ika wasu zasu yabeka wasu kuma su kusheka, Haka rayuwa take tafiya idan Kama wani wani bazaka masa ba, dukanin Sak'onninku suna zuwa gareni na Yabo da Akasin hakan, ban Damu da zagin wasu ba Domin kuwa nasan cikakkiyar ni'ima tana Aljanna Amma duk da hakan Ni Mujaheedah Matar mlm Ammyn khausar 🤱 QUEEN OF WRITER 📝 nakakce Alhmdllh Domin Alk'alamina A tsalkake Yake bana Batsa ko shashanci ko cin zarafin wani ko Aibatawa, Ina Rubutu Kan tsarin tafarkin Ilimi domin bada Shawara nasiha Fad'akarwa Wa'azantar ilimantarwa, kuma Alhmdllh Sak'ona Yana zuwa daidai inda Allah ya nufa Kuma Yana ban Lada daidai da Aikina, kuma Ina Samun Masoya daidai nufin Ubangiji ✨ Inaaa Alfahari daku Masoyana Kuma Ina sonku Tabbas _BASEERARA ITACE ARZIKINA😍_ Allah ya k'ara wadatamu yamuna K'arshe maikyau yasa mucika da imani yabamu Masoya Nagari ya karemu daga Mak'iyanmu, Allah kabama k'asarmu NIGERIA zaman lafiya da Arziki Mai Amfani..... AmeenAmeen......... Mujaheedah Matar mlm Ammyn khausar 🤱 QUEEN OF WRITER 📝 HAUSA NOVELS 📚 MRS_MLM TAKUCE🥰🥰* ................................✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓ ........................ *INAAA KUKE MATA IYAYEN KWALLIYA DA GYARAN JIKI?? INAA MASU BUK'ATAR GYARA FUSKARSU DAMA JIKINSU? SHIN KINASON RAGE GIRMAN CIKINKI TO KU HANZARTO DOMIN SAMUN NAKU KODA KUD'INKA SAIDA RABONKA MAMAN TEEMA AND MORE 08100100821......... INAAA MASU FAMA DA MATSALAR RASHIN HAIHUWA? INA MASU FAMADA ULCER? INA MASU FAMADA K'IBA ANA NEMAN ARAGE? INAMASU JIKI SIRANTAKA ANANEMAN YIN K'IBAR? INAAA MASU FAMADA SIKILA? INAMASU FAMADA CIWON JIKI?? KAI DUK WANI WANI CIWO DA ALLAH YA HALARTA ADUNIYA TO YAYI MAGANINSA DAN HAKA KU HANZARTO AGUJE DOMIN SAMUN NAKU MAGANINMU BASHIDA MATSALA YASAMU KARRAMAWA DOMIN TINDAGA CHANA YAFITO GHT KENAN KABADA KUD'I MUBAKA MAGANIN MATSALARKA IN SHA ALLAH... HAKA MASU NEMAN MAGANIN MATA KO WANNE IRI AKWAI WANDA HARSAIKIN BADA LABARI HUNNNMMM RIGIJI GABJI WASU KAYA SAI AMALA KAWAI KUYI MAZA KIYI MAZA KAYI MAZA HAD'UWA DA MAMAN TEEMA DOMIN SAMUN MAGANIN MATSALARKI KO WACCE IRI 08100100821 ITACE NUMBER TA DOMIN HAD'UWA DANI KUWA NI MARUBUCIYAR LITTAFAI HAUSA KATUNTUB'I WANNNAN 07064904617 MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱 QUEEN OF WRITER 📝 HAUSA NOVELS 📚 MRS_MLM)* ```Gamasu buk'atar A tallata musu hajjarsu k'ofa bud'e take zaku iya Aiko tallanku A rubuce nasaka muku cikin shafin littafaina Akan farashi Mai sauk'i, .. Inakuke Y'an kasuwa Kuma kuzo Inayin logo graphics ko wanne iri had'ida cartons Art's design kudai kugarzayo domin mallakar naku cikin sauk'i...... Domin magana dani A WhatsApp 07064904617 OR 07031012948 ✍️ Mujaheedah Matar Mlm Ammyn khausar 🤱 Queen 👸 of Writer's Hausa novels 📚📖📚 And design graphics``` ```AYOYIN RUQIYAH MASU TSANANI GA ALJANU Wadannan Ayoyin su ne Ayoyin da Aljanu ba sa so, haka kuma wad'annan Ayoyi waraka ne ga ko wane ciwo in sha Allah. 1. SURATUL FATIHAH: An karb'o hadisi daga Kharijah dan sult daga baffan sa yace: Na zo gun Manzon Allah nayi masa sallamah sai ya amsa min, sai na riski wasu mutane suna tare da wani mutum mahaukaci, sai dangin wannan mutumin suka cemin mun samu labarin Abokin ka (ko Abokin ku) yazo da Alkhairi, shin A wurin ka Akwai wani Abu da zaka yi ma wannan ya warke? Sai yayi masa Ruqiyah (addu'ah) da Suratul Fatihah, sai Allah ya ba shi lafiya. Sai suka bani akuya, sai nazo wajen Annabi na bashi labari sai yace min Shin, ka Karanta wani abu banda wannan Surah? Nace a'a, sai yace min hakika kaci daga ruqiyah ta gaskiyah, wato kayi magani da abinda shi ne mafi dacewa da inganci. A duba a Abu-dawud hadisi mai lamba 3420, da Nasa'i mai lamba 1032. Albani ya inganta wannan hadisin. 2. SURATUL BAQARAH : Annabi yana cewa:KADA KU MAIDA GIDAJEN KU MAKABARTA, DOMIN SHAIDANU BA SA SHIGA GIDAN DA AKE KARANTA SURATUL-BAQARAH. A duba a Sahihu muslim 6/67 da kuma Tirmizi 5/157. 3. SURATUL IKHLAS DA FALAQ DA NAS: An karbo daga Uqbatu dan Āmir yace, ina rike da linzamin abin hawan Annabi a wurin wani yaki, sai yace min ya Uqbatu fadi! Sai na saurari Annabi, sai ya kara cemin fadi ya uqbah!! Sai nayi shiru ina saurare, sai yakara fada har sau 3, sai na ce me zan fada ya rasulullah? Sai yace ka karanta Qulhuwallahu Ahad (har karshen surar ya karanta min) sannan Falaq da Nas har karshe, da muka karanta su har karshe sai Annabi yace min: BABU WASU SURORI MASU TSARI KAMAR WADANNAN). A duba a Nasa'i Hadisi (8/250), Albani ya inganta hadisin. Bayan wadannan Āyoyin Babu ko shakkah cewa AL-QUR'ANI dukkan sa Waraka ne, duk wata Surah wadda take dauke da ambaton wani alkawari na Ubangiji ko cika alqawari ga bayin sa, ko kuma ambaton wuta da aljannu da shaidanu kamar Suratul Muminun, Yasin, Sãffat, Dukhan, Jinn, Hashr, Zalzalah, Qari'ah, Kafiruun, dasauran su duka ana karanta su wurin Ruqyah, musamman ga masu fama da iska, ko sihiri. DAGA CIKIN AYOYIN DA AKE KARANTAWA YAYIN RUQIYAH DON SAMUN WARAKA DAGA CUTUTTUKA NA SIHIRI, ISKA DA LALURA WADDA AKA KASA GANE MAGANIN TA AKWAI: 1. Ayata ta 36 cikin suratu Fussilat. 2. Ayatul kursiyyu (kamar yadda yazo a kissar mutumin nan mai yi wa Abu-Hurairah sata da daddare. (Bukhari ;4/487). 3. Ayoyi biyu na karshen Suratul Baqarah, kamar yadda Bukhari ya fitar 6/323. 4. Ayoyi uku na cikin suratul A'raf (Āya ta 54 zuwa ta 56). 5. Ayoyi biyu cikin Suratu Āli-Imrān (aya ta 18 da 19). 6. Ayoyi hudu na cikin Suratul mu'minun Āya ta115 zuwa 118). 7. Ayoyi ta 5 na farkon Suratul Jinn. 8. Ayoyi 10 na farkon Suratus Sãffāt (Āya ta 1 zuwa 10). 9. Aya ta 21 zuwa ta 24 cikin Suratul Hashr. 10. Aya ta 31 zuwa ta 34 cikin Suratur Rahman. 11. Ayoyi biyu na karshen Suratul Qalam (51 zuwa ta 52). Qarin Bayani: Wadannan Surori da Ayoyi da aka ambata a sama, za a karanta su ne, a Jere duk da cewa ba a Jere aka kawo su ba. Misali; Daga Suratul Fatihah, sai Baqarah sai Ali Imrān sai Nisã'i sai Mā'idah da sauran su. IN SHA ALLAHU DUK WATA CUTA DA TA GAGARA MAGANI IN DAI ANA KARANTA WADANNAN SURORI DA AYOYI ZA'A SAMU WARAKA. IMAM IBNUL QAYYIM YACE: Duk wanda Al-Qur'ani bai warkar da shi ba to babu abinda zai warkar da shi, Idan kuma Al-Qur'ani bai isar masa ba to babu wata isuwa da zai samu gun Allah. Yaci gaba dace wa: Wata rana ina a Makkah sai ciwo ya same ni sai na nemi mai magani na rasa ban samu wani magani da zan yi amfani dashi ba, sai na kasance ina yiwa kai na magani (ruqiyah) da Suratul Fatihah sai naga tasirin ta mai ban mamaki, na zamo ina dibar zamzam sai na karanta Fatihah na sha, sai gashi na samu waraka cikakka, har na zamo ina baiwa mutane magani akan hakan, kuma yana amfanar da su. Duk marasa lafiya Allah ya kara musu lpy, masu lpy kuma Allah ya kare su da ita. Allah Yasa mudace 🤲 ngd 🙏 Nice dai taku har ko yaushe ✍️ Mujaheedah Matar Mlm Ammyn Khausar Queen 👑 of Writer's Hausa Novels 📖 📚 📖 And design Graphics 🥳 🎉 ✨ 🎊 🥳 🎉 ``` ```Ina kuke ma'abota ƙamshi Mata da Maza nesa tazo kusadaku BINTOUR ALIEY PERFORM Duniyar ƙamshi Cikin rahusa da Rangwame muna maraba da masu dasayen ɗaya koma Y'an sari muna turaruka kamar:~ sandal flasks, sandal wood, sandal bangi, Senegalese kajiji, kabbasa, humra fara, da brown,musk, turaren gogawa Kala Kala, turaren tsinke, dadai sauransu.... Zaku iya Nemanmu A 07048605381, Or 07040154174 Whatsapp ko kira,... BINTOUR ALIEY PERFORM, DUNIYAR ƘAMSHI DA KECE RAINANI...... MUNA MARABA DA ZUWANKUUUU``` _DECEMBER 2025_ *13/12/2025 December Friday* _FREE PAGE 11 TO 20_ ........ Dariya tasake kafin tafisge Rauda dagajikinsa tabugata dagini Azabar bugawar yasata tafaɗo saidai kafin tagama maida numfashi tayi sama da ita kamar yadda tasaba kisan sauran itama haka ta hallakata Agaban idanuwan Umrat Tinyana kuka ihu Addu'a jabaya haeya daina yazubamata ido Kawai yana gani tamata kisan gilla kamar dai sauran sakota tayi tafaɗo ƙasa, dariya tasaki Kafin Shima taɗagashi sama tashaƙe wuyansa wutsil wutsil yasoma da ƙafafunsa yana karanta duk wata Addu'a datazo bakinsa hakan yasa tasakeshi da sauri yafaɗo ƙasa itakuwa taɓace Faɗuwarda yayi kansa yabugu da tayis ɗin take yafashe ganin jinin yasa taɓace Abinta, Washegari momyn Zain ce tatura ƙanwarsa Tareda driver domin kaimusu Abincin karyawa dantayita kiransa bai ɗaukaba Bakin gate ɗin suka tsaya bubbuga gate ɗin tayi amma Shuru har ilu driver yafito shima yabuga Shuru "Hajiya waikodai basa gidannan,"? "Habadai ilu idanbasa gidan tosutafi ina? Bayan nan shine gidansa kuma nan Akakawo amaryan kila baccin suke, amma inzaka iya dan Allah kahaura mana saika buɗe muna daga cikin," "To Hajiya Angama," Dayake ilu bamai ƙiba bane take Kuwa yataka yahaye ginan saigashi yafaɗa ciki yabuɗe tashigo tanamasa dariya hawan gina haka kamar ɓarawo Shima dariya yayi yana biyo bayanta ɗauke da sauran kulolin Idanta suka faɗa kansa kwance rigarsa tayi ragaraga kamar wanda yayi hatsari gakuma jini, Ihu tasaki tareda sakin Basket ɗin hannunta taƙarasa inda yake kallo ɗaya tamasa ganin irin yadda yayi mugayen raunuka kuma gajini still yana zuba daga wasu ɓangarori najikinsa tasake kurma wani ihu tasume Anan shikanshi ilu kasa ƙarasawa yayi domin yayi mugun tsorata ganin Irin wannan kisan baya yadawo dagudu nansuka haɗu dawasu mutanen waje dasukaji ihun zakiya buɗe gate ɗin yayi tateda nuna musu cikin bakinsa yana rawa shiga sukayi ganin gawar zain suma yatada hankalinsu take suka kira ƴansanda inda ilu kusa ya kira su Hajiya kusan tare suka iso da ƴansandan, ganin Irin kisanda Akamasa yasa mahaifiyarsa itama yanke jiki tafaɗi shiga ciki Sukayi nansuka tararda gawar Amaryarsa itama kisanda Akamusu kala ɗaya, Bincike ƴansandan sukahau indasu Hajiya Akayi Asibiti dasu, sukuwa Aka kwashe gawarwakin Zuwa ɗakin bincike, Ɓangarensu Umrat kuwa sai Kusan 12:00 Hajiya Marwa tasaka kb yaje yaduba Domin tanakiransa shima Shuru Harcikin ɗakin yashiga ganinsu duka cikin jini yasa ya kwarma ihu tareda fitowa waje yana ihu kamar sabon hauka da ƙafa ya Isa gida cikin tashin hankali da kuka yaci karo da Mlm mahaifinsu shida Umrat yana Sallamar ƴanmakaranta ganinsa duk girgice yasa Sauran ɗaliban Mlm suka riƙeshi zaunarda shi sukayi Mlm yana tanbayarsa lafiya amma kuka kawai yake yana nuna hanya da hannu Ita kanta Umma kasa haƙuri tayi tareda fitowa kankace me gurin haryasoma ɗaukar jama'a Ruwa tareda Addu'a Mlm yabasa tareda tofamasa hakan yasa yaɗandawo hayyacinsa Cikin tashin hankali yace"Umma Baba Wallahi Ankashesu suma suma wallahi sunmutu,," "Sunmutu kamar yaya? Suwaye suka mutu,"? "Umma wallahi nagani duk jinine wallahi yaya Umrat yamutu shida matarsa Aunty Rauda wallahi duka Ankashesu," "Innalillahi Wa'inna ilaihin Raji'umm, Nashiga Uku Ni rabi waya gaya maka hakan, anya kuwa kana hayyacinka Kabiru,"? "Wallahi Umma wallahi baba Ankashesu," yaƙarasa maganar cikin kuka sosai Cikin tashin hankali umma tabi Hanyar dagudu Akayi Saurin kamata Ɗunguma sukayi duka Zuwa gidan, kamar yarda yafaɗa hakan yakasance ganin Umrat cikin jini Sosai gakuma Rauda cikin mummunan kisa yasa tayanke jiki tafaɗi hakama maman Rauda domin duk sunsamu labari Ƴansandan suka Garzayo gurin masu bincike daga Asibiti sukazo ɗaukar gawarwakin domin gwaji suna ɗaukar Umrat ɗayan yaji Alaman bugawar zuciyarsa cikin sauri tace"baimutu ba sir wannan bai mutuba," Cikin sauri sukayi kanshi Akayi Asibiti dashi inda itakam tariga tamutu Aka soma binciken gawarta Gaba ɗayagari ya ɗauka hankalin kowa yatashi musamman ƴansandanda ke handling case ɗin Domin duk bincikensu babu wata Alama dazata nunaga makashin saidai duk Alaman kisan ɗayace duk mutum ɗayane ya kashesu, "Wai meke shirin faruwane ƴallaɓai? Kisa haka babu kama hannun yaro kamar A Film ko labarin littafin kuma duka Mutum ɗayane yake wannan abin, idan zaku tuna shekarun baya hakan tafaru ga sauran Abokan karatunsu su biyu saboda wannan dalilin yasa Aka rufe makarantar yanzu gashi kisan yasake dawowa kuma haryau dai kan yaranda suke karatu cikin makarantarne kuma iyasune Kawai Ake kashi waimeke faruwa ne," yafaɗa yana buga teburin d.p.o tareda sunkuyawa hawaye suna zuba daga idansa "Tabbas hakanne Alhaji kuma duka Acikin kisan nabaya zuwa yanzu babu wani canji duka Alamar ɗayace tabbas mutum ɗayane yake kisan," "To wayeshi, Meyakeso, Meyaranmu suka masa kuka saboda me, Shin bazaku iya kamasa bane ko kunajin tsoronsane,"? "To ai saimunganshi zamu iya kamashi kuma wannan tambayoyin yarankune zasu Ansa Muna duk da Yanzu subasu duniya tofa dole munemi ragowarsu sugayamuna meke faruwa? Kumani hankalina yafi karkata Akan makashin ba mutum bane," Dr Haris yace "Sosai D.p.o ba mutum bane in Sha domin babu wani mutum dazai iyayin irin wannan kisan haka kaduba Dukansu babu wanda kashin bayansa bai karairaye ba, hakan yana nuna daga sama Akan saƙosu ƙasa faɗuwar Zuwa ƙasa itace take ragaraga da ƙasusuwan bayansu kuma abinda yafi ɗaure kai fuskarsu lafiya ƙlau saidai hancinsu yakan fidda jini dakuma bakinsu idansu yakan fidda jini Amaimakon hawaye kuma Yakamata idan suka faɗo Ace harda fuskarsu tasamu matsala amma ita tana lafiya tabbas d.o.p ba mutum bane yake kisan,...................... _BASEERATA ITACE ARZIKINA 😍_ Whatsapp number 07064904617 or 07031012948 *DAREN HANA BACCI ☠️💀☠️* _PAID BOOK ₦300 ONLY_ _Labari maid'auke da darasin Rayuwa, fad'akarwa ilimantarwa, dama Wa'azantarwa, gamida nishad'antarwa_ _RUBUTA LABARI DA TSARAWA MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱..._ ```MARUBUCIYAR... (1)Fahat hot-luv Free book, (2) Barrister khalee Free book, (3) Zuciyar namiji Free book, (4)Saina kashe mijina Free book, (5) Akan pre-wedding pictures free book, (6)Shagala Free book, (7) Silar d'a namiji Free book, (8) Maizaman kanta paid book, (9) Abbakar sarakeey paid book, (10) doctor Heesham paid book, (11) jinin Mulki paid book, (12) Bak'in kishi paid book, (13) Raunin macce baya hana d'aukar fansa free book. (14) ZAYYAN 💞 ZEEYAT PAID BOOK. (15) MAKARANTAR KWANA FREE BOOK. (16) SHAGALA FREE BOOK,, (17) SO SIRIRIN ZUCIYA..... And Other's BUT NOW (18) SAURAYINA.. (19)D.S.P ANNUR PAID BOOK....(20) SAKACINA PAID BOOK.... (21) SO!!! FREE BOOK... (22) FATALWAR ☠️ BUDURWAR MIJINA PAID BOOK... (23) D'AUKE D'AI D'AI DUNIYAR SHAID'ANU PAID BOOK...(24) RUHIN JINN PAID BOOK.. (25) JAMI'IN SIRRI C~I~D PAID BOOK 300 ONLY.. (26). SANADIN PARTY HORRO STORY..(27) ASHRAF_LOVE 💞STORY....(28) TAWA K'ADDARAR 😢 FREE BOOK..., (29)GUBAR MATSAFA!!! HORROR STORY ☠️💀👹😈... (30)NUR RAINON D'AN FASHI!!! FREE BOOK. (31) ZUCIYA..(32) YARIMA ASHMAN🤴🏻 (THE PRINCE) PAID BOOK 300 ONLY.. (33) SILAR GRADUATION PARTY, HORROR ☠️💀😈👹☠️💀 FREE BOOK. (34) SULTHAN ANEEM🤴👑 PAID BOOK. (35) And know AKAN AIKIN MIJINA🧟👹🧟 FREE BOOK is (36). TANGARAS.... FAD'I KAFASHE PAID BOOK (37). BARRISTER NAZEEYAH PAID BOOK (38).. (39) CAPTAIN AMEESH FREE BOOK....(40) DAREN HANA BACCI ☠️ 💀 ☠️ loading..... Dika na Mujaheedah Matar Mlm Ammyn khausar 🤱 QUEEN OF WRITER 📝``` _Alhamdulillah godiya ta tabbata ga Allah mad'aukakin sarki Mai bayarda baiwa gawanda yaso Kuma sanda yaso Ina godiya ga Allah Allah daya sake bani dama had'ida baseerar sake kawomuku sabon littafina maitaken_ *DAREN HANA BACCI ☠️💀☠️!!!* PAID BOOK 300 ONLY _Ina fatan yabada darussuka dama ilmantarwa Kamar dai yarda sauran littafaina suka bayar....._ *Arayuwa zaka burge wasu Kuma zaka bawa wasu haushi, wasu zasu soka Wasu Kuma zasu k'ika wasu zasu yabeka wasu kuma su kusheka, Haka rayuwa take tafiya idan Kama wani wani bazaka masa ba, dukanin Sak'onninku suna zuwa gareni na Yabo da Akasin hakan, ban Damu da zagin wasu ba Domin kuwa nasan cikakkiyar ni'ima tana Aljanna Amma duk da hakan Ni Mujaheedah Matar mlm Ammyn khausar 🤱 QUEEN OF WRITER 📝 nakakce Alhmdllh Domin Alk'alamina A tsalkake Yake bana Batsa ko shashanci ko cin zarafin wani ko Aibatawa, Ina Rubutu Kan tsarin tafarkin Ilimi domin bada Shawara nasiha Fad'akarwa Wa'azantar ilimantarwa, kuma Alhmdllh Sak'ona Yana zuwa daidai inda Allah ya nufa Kuma Yana ban Lada daidai da Aikina, kuma Ina Samun Masoya daidai nufin Ubangiji ✨ Inaaa Alfahari daku Masoyana Kuma Ina sonku Tabbas _BASEERARA ITACE ARZIKINA😍_ Allah ya k'ara wadatamu yamuna K'arshe maikyau yasa mucika da imani yabamu Masoya Nagari ya karemu daga Mak'iyanmu, Allah kabama k'asarmu NIGERIA zaman lafiya da Arziki Mai Amfani..... AmeenAmeen......... Mujaheedah Matar mlm Ammyn khausar 🤱 QUEEN OF WRITER 📝 HAUSA NOVELS 📚 MRS_MLM TAKUCE🥰🥰* ................................✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓ ........................ *INAAA KUKE MATA IYAYEN KWALLIYA DA GYARAN JIKI?? INAA MASU BUK'ATAR GYARA FUSKARSU DAMA JIKINSU? SHIN KINASON RAGE GIRMAN CIKINKI TO KU HANZARTO DOMIN SAMUN NAKU KODA KUD'INKA SAIDA RABONKA MAMAN TEEMA AND MORE 08100100821......... INAAA MASU FAMA DA MATSALAR RASHIN HAIHUWA? INA MASU FAMADA ULCER? INA MASU FAMADA K'IBA ANA NEMAN ARAGE? INAMASU JIKI SIRANTAKA ANANEMAN YIN K'IBAR? INAAA MASU FAMADA SIKILA? INAMASU FAMADA CIWON JIKI?? KAI DUK WANI WANI CIWO DA ALLAH YA HALARTA ADUNIYA TO YAYI MAGANINSA DAN HAKA KU HANZARTO AGUJE DOMIN SAMUN NAKU MAGANINMU BASHIDA MATSALA YASAMU KARRAMAWA DOMIN TINDAGA CHANA YAFITO GHT KENAN KABADA KUD'I MUBAKA MAGANIN MATSALARKA IN SHA ALLAH... HAKA MASU NEMAN MAGANIN MATA KO WANNE IRI AKWAI WANDA HARSAIKIN BADA LABARI HUNNNMMM RIGIJI GABJI WASU KAYA SAI AMALA KAWAI KUYI MAZA KIYI MAZA KAYI MAZA HAD'UWA DA MAMAN TEEMA DOMIN SAMUN MAGANIN MATSALARKI KO WACCE IRI 08100100821 ITACE NUMBER TA DOMIN HAD'UWA DANI KUWA NI MARUBUCIYAR LITTAFAI HAUSA KATUNTUB'I WANNNAN 07064904617 MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱 QUEEN OF WRITER 📝 HAUSA NOVELS 📚 MRS_MLM)* ```Gamasu buk'atar A tallata musu hajjarsu k'ofa bud'e take zaku iya Aiko tallanku A rubuce nasaka muku cikin shafin littafaina Akan farashi Mai sauk'i, .. Inakuke Y'an kasuwa Kuma kuzo Inayin logo graphics ko wanne iri had'ida cartons Art's design kudai kugarzayo domin mallakar naku cikin sauk'i...... Domin magana dani A WhatsApp 07064904617 OR 07031012948 ✍️ Mujaheedah Matar Mlm Ammyn khausar 🤱 Queen 👸 of Writer's Hausa novels 📚📖📚 And design graphics``` ```AYOYIN RUQIYAH MASU TSANANI GA ALJANU Wadannan Ayoyin su ne Ayoyin da Aljanu ba sa so, haka kuma wad'annan Ayoyi waraka ne ga ko wane ciwo in sha Allah. 1. SURATUL FATIHAH: An karb'o hadisi daga Kharijah dan sult daga baffan sa yace: Na zo gun Manzon Allah nayi masa sallamah sai ya amsa min, sai na riski wasu mutane suna tare da wani mutum mahaukaci, sai dangin wannan mutumin suka cemin mun samu labarin Abokin ka (ko Abokin ku) yazo da Alkhairi, shin A wurin ka Akwai wani Abu da zaka yi ma wannan ya warke? Sai yayi masa Ruqiyah (addu'ah) da Suratul Fatihah, sai Allah ya ba shi lafiya. Sai suka bani akuya, sai nazo wajen Annabi na bashi labari sai yace min Shin, ka Karanta wani abu banda wannan Surah? Nace a'a, sai yace min hakika kaci daga ruqiyah ta gaskiyah, wato kayi magani da abinda shi ne mafi dacewa da inganci. A duba a Abu-dawud hadisi mai lamba 3420, da Nasa'i mai lamba 1032. Albani ya inganta wannan hadisin. 2. SURATUL BAQARAH : Annabi yana cewa:KADA KU MAIDA GIDAJEN KU MAKABARTA, DOMIN SHAIDANU BA SA SHIGA GIDAN DA AKE KARANTA SURATUL-BAQARAH. A duba a Sahihu muslim 6/67 da kuma Tirmizi 5/157. 3. SURATUL IKHLAS DA FALAQ DA NAS: An karbo daga Uqbatu dan Āmir yace, ina rike da linzamin abin hawan Annabi a wurin wani yaki, sai yace min ya Uqbatu fadi! Sai na saurari Annabi, sai ya kara cemin fadi ya uqbah!! Sai nayi shiru ina saurare, sai yakara fada har sau 3, sai na ce me zan fada ya rasulullah? Sai yace ka karanta Qulhuwallahu Ahad (har karshen surar ya karanta min) sannan Falaq da Nas har karshe, da muka karanta su har karshe sai Annabi yace min: BABU WASU SURORI MASU TSARI KAMAR WADANNAN). A duba a Nasa'i Hadisi (8/250), Albani ya inganta hadisin. Bayan wadannan Āyoyin Babu ko shakkah cewa AL-QUR'ANI dukkan sa Waraka ne, duk wata Surah wadda take dauke da ambaton wani alkawari na Ubangiji ko cika alqawari ga bayin sa, ko kuma ambaton wuta da aljannu da shaidanu kamar Suratul Muminun, Yasin, Sãffat, Dukhan, Jinn, Hashr, Zalzalah, Qari'ah, Kafiruun, dasauran su duka ana karanta su wurin Ruqyah, musamman ga masu fama da iska, ko sihiri. DAGA CIKIN AYOYIN DA AKE KARANTAWA YAYIN RUQIYAH DON SAMUN WARAKA DAGA CUTUTTUKA NA SIHIRI, ISKA DA LALURA WADDA AKA KASA GANE MAGANIN TA AKWAI: 1. Ayata ta 36 cikin suratu Fussilat. 2. Ayatul kursiyyu (kamar yadda yazo a kissar mutumin nan mai yi wa Abu-Hurairah sata da daddare. (Bukhari ;4/487). 3. Ayoyi biyu na karshen Suratul Baqarah, kamar yadda Bukhari ya fitar 6/323. 4. Ayoyi uku na cikin suratul A'raf (Āya ta 54 zuwa ta 56). 5. Ayoyi biyu cikin Suratu Āli-Imrān (aya ta 18 da 19). 6. Ayoyi hudu na cikin Suratul mu'minun Āya ta115 zuwa 118). 7. Ayoyi ta 5 na farkon Suratul Jinn. 8. Ayoyi 10 na farkon Suratus Sãffāt (Āya ta 1 zuwa 10). 9. Aya ta 21 zuwa ta 24 cikin Suratul Hashr. 10. Aya ta 31 zuwa ta 34 cikin Suratur Rahman. 11. Ayoyi biyu na karshen Suratul Qalam (51 zuwa ta 52). Qarin Bayani: Wadannan Surori da Ayoyi da aka ambata a sama, za a karanta su ne, a Jere duk da cewa ba a Jere aka kawo su ba. Misali; Daga Suratul Fatihah, sai Baqarah sai Ali Imrān sai Nisã'i sai Mā'idah da sauran su. IN SHA ALLAHU DUK WATA CUTA DA TA GAGARA MAGANI IN DAI ANA KARANTA WADANNAN SURORI DA AYOYI ZA'A SAMU WARAKA. IMAM IBNUL QAYYIM YACE: Duk wanda Al-Qur'ani bai warkar da shi ba to babu abinda zai warkar da shi, Idan kuma Al-Qur'ani bai isar masa ba to babu wata isuwa da zai samu gun Allah. Yaci gaba dace wa: Wata rana ina a Makkah sai ciwo ya same ni sai na nemi mai magani na rasa ban samu wani magani da zan yi amfani dashi ba, sai na kasance ina yiwa kai na magani (ruqiyah) da Suratul Fatihah sai naga tasirin ta mai ban mamaki, na zamo ina dibar zamzam sai na karanta Fatihah na sha, sai gashi na samu waraka cikakka, har na zamo ina baiwa mutane magani akan hakan, kuma yana amfanar da su. Duk marasa lafiya Allah ya kara musu lpy, masu lpy kuma Allah ya kare su da ita. Allah Yasa mudace 🤲 ngd 🙏 Nice dai taku har ko yaushe ✍️ Mujaheedah Matar Mlm Ammyn Khausar Queen 👑 of Writer's Hausa Novels 📖 📚 📖 And design Graphics 🥳 🎉 ✨ 🎊 🥳 🎉 ``` ```Ina kuke ma'abota ƙamshi Mata da Maza nesa tazo kusadaku BINTOUR ALIEY PERFORM Duniyar ƙamshi Cikin rahusa da Rangwame muna maraba da masu dasayen ɗaya koma Y'an sari muna turaruka kamar:~ sandal flasks, sandal wood, sandal bangi, Senegalese kajiji, kabbasa, humra fara, da brown,musk, turaren gogawa Kala Kala, turaren tsinke, dadai sauransu.... Zaku iya Nemanmu A 07048605381, Or 07040154174 Whatsapp ko kira,... BINTOUR ALIEY PERFORM, DUNIYAR ƘAMSHI DA KECE RAINANI...... MUNA MARABA DA ZUWANKUUUU``` _DECEMBER 2025_ _FREE PAGE 21 TO 30_ _SECOND TO THE LAST FREE PAGE IN SHA ALLAH_ ............... "Aljani," Alhaji yamaimata kalmar Cikin mamaki "Ƙwarai kuwa ko shakka babu in Sha Allah dakwai Aljan cikin wanann lamarin amma dai yanzu hujja ɗaya mukeda shine Umrat idan yafarka yadawo hayyacinsa to zamu zanta dashi domin gano meke faruwa, kuma zamuyi ƙoƙarin binciko sauran Abokan nasu," Umrat yana Asibiti harzuwa yanzu baifarka ba kuma tabbas bai mutu ba domin na'urorinda Aka sanya masa domin taimakasa gurin numfashi sukan halba kansa naɗe da bandeji Ƙafarsa da sauran jikinsa suma da raunuka Ahankali yake operating system ɗinsa yana ƙurɓan lemu wasu takardun gabansa, Shigowa wata nursing tayi bayan tayi nocking yabata daman shigowa, gaidashi tayi ya Ansa batareda yakalleta ba Nuna mata wani file kawai yayi da hannunsa yace"komai yayi ready kije kimasa Alluransa" "Okay sir" tafice Rufe system ɗin yayi yafito motarsa yashige yawuce gida, Sannu dazuwa tamasa Hansa matarsa tayimasa yazauna parlourn tareda yin Shuru "Kaga Dr dan Allah kadaina sakawa Ranka damuwa dayawa kaifa kake yiwa wani faɗakan Hakan amma Meyasa kai kakeson jefa kanka cikin damuwa, waima dan Allah menene kake ƙoƙarin Ɓoyemin gaba ɗaya kacanza yanzu ga yawan tunani ga damuwa wani lokacin saika Rufe kanka ɗaki kayita kuka, kada kamanta ko bayan matsayin matarka ta Aure ina matsayin ƙanwane gareka dan Allah kagayamun meke damunka Hisham," Ajiyar zuciya yasauke kafin yace"Akwai wani Abu dana taɓa Aikatawa wanda yatsayamun araina nakasa mantawa, Hansa ina tsoron Sanda hanke zaiwaiwayeni, Kai Hansa Yakamata mukoma gidan waima kina magana dasu Umrat Kuwa naga kwana 2 ina kiranshi wayarsa Bata shiga, ko Mlm nakasa Samu," "Eh Nima bansamesu ba gaskiya amma dai in Sha Allah suna lafiya domin damunsamu labari koda a Whatsapp ɗin kb ne, amma dr ina Matarka kake Ɓoyemin sirrin ka shekara 3 da Auranmu amma Ace bakamun yardarda zaka gayamun sirrinka ba," "No bahaka bane dear amma dai kinsan Ance idan Anacin ɓaure ba'a tonacikinsa Saboda gudun Abinda zakaci karo dashi kinsan Abaya nayi rashin jiko? Allah yataimakeni ya haɗamu da Umrat kuma Allah yabashi iyayen nagari nikuma yabanisu A matsayin surukai kuma suka bani ƴarsu duk da kunsan halina musamman ke amma haka kika iya jure zama dani kuma harkika Aureni, wallahi Hansa idan natuna halayyata tabaya da abinda na aikata wallahi duk sainaji natsane kaina, yanadaga Cikin dalilinda yasa nayanke Alaƙada kowa nadawo nan nesa da Ahlina domin sake gina wata sabuwar rayuwar, dan Allah Hansa kada watarana dominjin Abinda na Aikata baya yasa kigujeni wallahi bazan iya rayuwa babu keba kece tsananinda kika sauya ni kece hasken da kika haskamun rayuwata dan Allah kada kigujemin wallahi nadaina aikata komai wanda ubangijina bayaso dan Allah kada kibarni," Hawaye suka soma zuba daga idanuwansa Miƙewatayi Takoma kusadashi tareda rungumarsa tace"in Sha kuma daga Yanzu nayi maka Alƙawari bazansake tambayar abinda yakedamunka kuma zantayaka Addu'a Allah yamaka maganin damuwarka" "Ameen Ameen my dear Nagode " Yau gaba ɗaya bayajin daɗi komai daya faru yakedawo masa ko abincin kirki yakasaci hakan yasa yau baisamu yin sallan dare daya saba ba, kwance yake Kawai yayi lamo kamar mai bacci wanda idansa biyu Kusan 1:30 A lokacin kuwa Hansa tajimadayin bacci Kamar motsin yasomaji daga waje Ahankali yamiƙe yafita yaduba bakowa yana dawowa kuma yaji kukan jariri cikin ƙarfin hali yakoma ƙasan parlourn yakejin kukan hakan yasa yafito saidai bakinsa yana masa rawa yakasa furta sunan Allah, yana ida saukowa idansa suka faɗa kanwata halitta mummuna mai bantsoro................... _BASEERA ITACE ARZIKINA 😍_ Whatsapp number 07064904617 or 07031012948 *DAREN HANA BACCI ☠️💀☠️* _PAID BOOK ₦300 ONLY_ _Labari maid'auke da darasin Rayuwa, fad'akarwa ilimantarwa, dama Wa'azantarwa, gamida nishad'antarwa_ _RUBUTA LABARI DA TSARAWA MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱..._ ```MARUBUCIYAR... (1)Fahat hot-luv Free book, (2) Barrister khalee Free book, (3) Zuciyar namiji Free book, (4)Saina kashe mijina Free book, (5) Akan pre-wedding pictures free book, (6)Shagala Free book, (7) Silar d'a namiji Free book, (8) Maizaman kanta paid book, (9) Abbakar sarakeey paid book, (10) doctor Heesham paid book, (11) jinin Mulki paid book, (12) Bak'in kishi paid book, (13) Raunin macce baya hana d'aukar fansa free book. (14) ZAYYAN 💞 ZEEYAT PAID BOOK. (15) MAKARANTAR KWANA FREE BOOK. (16) SHAGALA FREE BOOK,, (17) SO SIRIRIN ZUCIYA..... And Other's BUT NOW (18) SAURAYINA.. (19)D.S.P ANNUR PAID BOOK....(20) SAKACINA PAID BOOK.... (21) SO!!! FREE BOOK... (22) FATALWAR ☠️ BUDURWAR MIJINA PAID BOOK... (23) D'AUKE D'AI D'AI DUNIYAR SHAID'ANU PAID BOOK...(24) RUHIN JINN PAID BOOK.. (25) JAMI'IN SIRRI C~I~D PAID BOOK 300 ONLY.. (26). SANADIN PARTY HORRO STORY..(27) ASHRAF_LOVE 💞STORY....(28) TAWA K'ADDARAR 😢 FREE BOOK..., (29)GUBAR MATSAFA!!! HORROR STORY ☠️💀👹😈... (30)NUR RAINON D'AN FASHI!!! FREE BOOK. (31) ZUCIYA..(32) YARIMA ASHMAN🤴🏻 (THE PRINCE) PAID BOOK 300 ONLY.. (33) SILAR GRADUATION PARTY, HORROR ☠️💀😈👹☠️💀 FREE BOOK. (34) SULTHAN ANEEM🤴👑 PAID BOOK. (35) And know AKAN AIKIN MIJINA🧟👹🧟 FREE BOOK is (36). TANGARAS.... FAD'I KAFASHE PAID BOOK (37). BARRISTER NAZEEYAH PAID BOOK (38).. (39) CAPTAIN AMEESH FREE BOOK....(40) DAREN HANA BACCI ☠️ 💀 ☠️ loading..... Dika na Mujaheedah Matar Mlm Ammyn khausar 🤱 QUEEN OF WRITER 📝``` _Alhamdulillah godiya ta tabbata ga Allah mad'aukakin sarki Mai bayarda baiwa gawanda yaso Kuma sanda yaso Ina godiya ga Allah Allah daya sake bani dama had'ida baseerar sake kawomuku sabon littafina maitaken_ *DAREN HANA BACCI ☠️💀☠️!!!* PAID BOOK 300 ONLY _Ina fatan yabada darussuka dama ilmantarwa Kamar dai yarda sauran littafaina suka bayar....._ *Arayuwa zaka burge wasu Kuma zaka bawa wasu haushi, wasu zasu soka Wasu Kuma zasu k'ika wasu zasu yabeka wasu kuma su kusheka, Haka rayuwa take tafiya idan Kama wani wani bazaka masa ba, dukanin Sak'onninku suna zuwa gareni na Yabo da Akasin hakan, ban Damu da zagin wasu ba Domin kuwa nasan cikakkiyar ni'ima tana Aljanna Amma duk da hakan Ni Mujaheedah Matar mlm Ammyn khausar 🤱 QUEEN OF WRITER 📝 nakakce Alhmdllh Domin Alk'alamina A tsalkake Yake bana Batsa ko shashanci ko cin zarafin wani ko Aibatawa, Ina Rubutu Kan tsarin tafarkin Ilimi domin bada Shawara nasiha Fad'akarwa Wa'azantar ilimantarwa, kuma Alhmdllh Sak'ona Yana zuwa daidai inda Allah ya nufa Kuma Yana ban Lada daidai da Aikina, kuma Ina Samun Masoya daidai nufin Ubangiji ✨ Inaaa Alfahari daku Masoyana Kuma Ina sonku Tabbas _BASEERARA ITACE ARZIKINA😍_ Allah ya k'ara wadatamu yamuna K'arshe maikyau yasa mucika da imani yabamu Masoya Nagari ya karemu daga Mak'iyanmu, Allah kabama k'asarmu NIGERIA zaman lafiya da Arziki Mai Amfani..... AmeenAmeen......... Mujaheedah Matar mlm Ammyn khausar 🤱 QUEEN OF WRITER 📝 HAUSA NOVELS 📚 MRS_MLM TAKUCE🥰🥰* ................................✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓✓ ........................ *INAAA KUKE MATA IYAYEN KWALLIYA DA GYARAN JIKI?? INAA MASU BUK'ATAR GYARA FUSKARSU DAMA JIKINSU? SHIN KINASON RAGE GIRMAN CIKINKI TO KU HANZARTO DOMIN SAMUN NAKU KODA KUD'INKA SAIDA RABONKA MAMAN TEEMA AND MORE 08100100821......... INAAA MASU FAMA DA MATSALAR RASHIN HAIHUWA? INA MASU FAMADA ULCER? INA MASU FAMADA K'IBA ANA NEMAN ARAGE? INAMASU JIKI SIRANTAKA ANANEMAN YIN K'IBAR? INAAA MASU FAMADA SIKILA? INAMASU FAMADA CIWON JIKI?? KAI DUK WANI WANI CIWO DA ALLAH YA HALARTA ADUNIYA TO YAYI MAGANINSA DAN HAKA KU HANZARTO AGUJE DOMIN SAMUN NAKU MAGANINMU BASHIDA MATSALA YASAMU KARRAMAWA DOMIN TINDAGA CHANA YAFITO GHT KENAN KABADA KUD'I MUBAKA MAGANIN MATSALARKA IN SHA ALLAH... HAKA MASU NEMAN MAGANIN MATA KO WANNE IRI AKWAI WANDA HARSAIKIN BADA LABARI HUNNNMMM RIGIJI GABJI WASU KAYA SAI AMALA KAWAI KUYI MAZA KIYI MAZA KAYI MAZA HAD'UWA DA MAMAN TEEMA DOMIN SAMUN MAGANIN MATSALARKI KO WACCE IRI 08100100821 ITACE NUMBER TA DOMIN HAD'UWA DANI KUWA NI MARUBUCIYAR LITTAFAI HAUSA KATUNTUB'I WANNNAN 07064904617 MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱 QUEEN OF WRITER 📝 HAUSA NOVELS 📚 MRS_MLM)* ```Gamasu buk'atar A tallata musu hajjarsu k'ofa bud'e take zaku iya Aiko tallanku A rubuce nasaka muku cikin shafin littafaina Akan farashi Mai sauk'i, .. Inakuke Y'an kasuwa Kuma kuzo Inayin logo graphics ko wanne iri had'ida cartons Art's design kudai kugarzayo domin mallakar naku cikin sauk'i...... Domin magana dani A WhatsApp 07064904617 OR 07031012948 ✍️ Mujaheedah Matar Mlm Ammyn khausar 🤱 Queen 👸 of Writer's Hausa novels 📚📖📚 And design graphics``` ```AYOYIN RUQIYAH MASU TSANANI GA ALJANU Wadannan Ayoyin su ne Ayoyin da Aljanu ba sa so, haka kuma wad'annan Ayoyi waraka ne ga ko wane ciwo in sha Allah. 1. SURATUL FATIHAH: An karb'o hadisi daga Kharijah dan sult daga baffan sa yace: Na zo gun Manzon Allah nayi masa sallamah sai ya amsa min, sai na riski wasu mutane suna tare da wani mutum mahaukaci, sai dangin wannan mutumin suka cemin mun samu labarin Abokin ka (ko Abokin ku) yazo da Alkhairi, shin A wurin ka Akwai wani Abu da zaka yi ma wannan ya warke? Sai yayi masa Ruqiyah (addu'ah) da Suratul Fatihah, sai Allah ya ba shi lafiya. Sai suka bani akuya, sai nazo wajen Annabi na bashi labari sai yace min Shin, ka Karanta wani abu banda wannan Surah? Nace a'a, sai yace min hakika kaci daga ruqiyah ta gaskiyah, wato kayi magani da abinda shi ne mafi dacewa da inganci. A duba a Abu-dawud hadisi mai lamba 3420, da Nasa'i mai lamba 1032. Albani ya inganta wannan hadisin. 2. SURATUL BAQARAH : Annabi yana cewa:KADA KU MAIDA GIDAJEN KU MAKABARTA, DOMIN SHAIDANU BA SA SHIGA GIDAN DA AKE KARANTA SURATUL-BAQARAH. A duba a Sahihu muslim 6/67 da kuma Tirmizi 5/157. 3. SURATUL IKHLAS DA FALAQ DA NAS: An karbo daga Uqbatu dan Āmir yace, ina rike da linzamin abin hawan Annabi a wurin wani yaki, sai yace min ya Uqbatu fadi! Sai na saurari Annabi, sai ya kara cemin fadi ya uqbah!! Sai nayi shiru ina saurare, sai yakara fada har sau 3, sai na ce me zan fada ya rasulullah? Sai yace ka karanta Qulhuwallahu Ahad (har karshen surar ya karanta min) sannan Falaq da Nas har karshe, da muka karanta su har karshe sai Annabi yace min: BABU WASU SURORI MASU TSARI KAMAR WADANNAN). A duba a Nasa'i Hadisi (8/250), Albani ya inganta hadisin. Bayan wadannan Āyoyin Babu ko shakkah cewa AL-QUR'ANI dukkan sa Waraka ne, duk wata Surah wadda take dauke da ambaton wani alkawari na Ubangiji ko cika alqawari ga bayin sa, ko kuma ambaton wuta da aljannu da shaidanu kamar Suratul Muminun, Yasin, Sãffat, Dukhan, Jinn, Hashr, Zalzalah, Qari'ah, Kafiruun, dasauran su duka ana karanta su wurin Ruqyah, musamman ga masu fama da iska, ko sihiri. DAGA CIKIN AYOYIN DA AKE KARANTAWA YAYIN RUQIYAH DON SAMUN WARAKA DAGA CUTUTTUKA NA SIHIRI, ISKA DA LALURA WADDA AKA KASA GANE MAGANIN TA AKWAI: 1. Ayata ta 36 cikin suratu Fussilat. 2. Ayatul kursiyyu (kamar yadda yazo a kissar mutumin nan mai yi wa Abu-Hurairah sata da daddare. (Bukhari ;4/487). 3. Ayoyi biyu na karshen Suratul Baqarah, kamar yadda Bukhari ya fitar 6/323. 4. Ayoyi uku na cikin suratul A'raf (Āya ta 54 zuwa ta 56). 5. Ayoyi biyu cikin Suratu Āli-Imrān (aya ta 18 da 19). 6. Ayoyi hudu na cikin Suratul mu'minun Āya ta115 zuwa 118). 7. Ayoyi ta 5 na farkon Suratul Jinn. 8. Ayoyi 10 na farkon Suratus Sãffāt (Āya ta 1 zuwa 10). 9. Aya ta 21 zuwa ta 24 cikin Suratul Hashr. 10. Aya ta 31 zuwa ta 34 cikin Suratur Rahman. 11. Ayoyi biyu na karshen Suratul Qalam (51 zuwa ta 52). Qarin Bayani: Wadannan Surori da Ayoyi da aka ambata a sama, za a karanta su ne, a Jere duk da cewa ba a Jere aka kawo su ba. Misali; Daga Suratul Fatihah, sai Baqarah sai Ali Imrān sai Nisã'i sai Mā'idah da sauran su. IN SHA ALLAHU DUK WATA CUTA DA TA GAGARA MAGANI IN DAI ANA KARANTA WADANNAN SURORI DA AYOYI ZA'A SAMU WARAKA. IMAM IBNUL QAYYIM YACE: Duk wanda Al-Qur'ani bai warkar da shi ba to babu abinda zai warkar da shi, Idan kuma Al-Qur'ani bai isar masa ba to babu wata isuwa da zai samu gun Allah. Yaci gaba dace wa: Wata rana ina a Makkah sai ciwo ya same ni sai na nemi mai magani na rasa ban samu wani magani da zan yi amfani dashi ba, sai na kasance ina yiwa kai na magani (ruqiyah) da Suratul Fatihah sai naga tasirin ta mai ban mamaki, na zamo ina dibar zamzam sai na karanta Fatihah na sha, sai gashi na samu waraka cikakka, har na zamo ina baiwa mutane magani akan hakan, kuma yana amfanar da su. Duk marasa lafiya Allah ya kara musu lpy, masu lpy kuma Allah ya kare su da ita. Allah Yasa mudace 🤲 ngd 🙏 Nice dai taku har ko yaushe ✍️ Mujaheedah Matar Mlm Ammyn Khausar Queen 👑 of Writer's Hausa Novels 📖 📚 📖 And design Graphics 🥳 🎉 ✨ 🎊 🥳 🎉 ``` ```Ina kuke ma'abota ƙamshi Mata da Maza nesa tazo kusadaku BINTOUR ALIEY PERFORM Duniyar ƙamshi Cikin rahusa da Rangwame muna maraba da masu dasayen ɗaya koma Y'an sari muna turaruka kamar:~ sandal flasks, sandal wood, sandal bangi, Senegalese kajiji, kabbasa, humra fara, da brown,musk, turaren gogawa Kala Kala, turaren tsinke, dadai sauransu.... Zaku iya Nemanmu A 07048605381, Or 07040154174 Whatsapp ko kira,... BINTOUR ALIEY PERFORM, DUNIYAR ƘAMSHI DA KECE RAINANI...... MUNA MARABA DA ZUWANKUUUU``` _DECEMBER 2025_ _FREE PAGE 31 TO 40_ _LAST FREE PAGE IN SHA ALLAH, DAGA WANNAN FREE PAGE YA ƘARE IDAN KANA KINA BUƘATAR COMPLETE 300 AKWAI ZAKI BIYA DOMIN MALLAKAR NAKI KI KARANTA CIKIN KWANCIYAR HANKALI DA SALAMA, KUMA DAN ALLAH INKESAN DAN KI FIDDASHI WAJE ZAKI SIYA TO PLEASE KIBAR KUƊINKI NABAR LITTAFINA DAN ALLAH........ ZAKU NEMENI A LAMBATA DOMIN BIYAN KUƊIN LITTAFIN 07064904617 ZAKU SAMENI A WHATSAPP IN SHA ALLAH, BAMA IYA SHI KAƊAIBA INDAI KUNA NEMAN LITTAFAINA THO ZAKU IYA NEMANA ANAN, HAKA KUMA GAMASU BUƘATAR A MUSU TALLAN KASUWANCINSU SHIN A VIDEO TALK LO CARTOON KUKESO ZAKU IYA NEMANA MASU BUƘATAR STICKER DOMIN SAKAWA KAYAN SANA'A ƊINKU ZAKU IYA NEMANA NAYIMU CIKIN SAUƘI DA FARASHI KAI KOMAI DAYA SHAFE HARKAN GRAPHIC ZAKU IYA NEMANA A WANANN NUMBER 07064904617 MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR KOMA MRS_MLM GRAPHICS_...................... ............ Wasu yawu suka wuce masa Abazata domin jaririn yana kuka amma kuma yana kwallonsa idansa ƙuri kansa, buɗe baki jaririn yayi wasu manyan haƙuri suka bayyana kuma saiya miƙe Zaune yana dariya tareda miƙa hannu yanason kamosa, Ganin hannun yaƙara tsayi yana neman kaiwa indayake yasa cikin sauri yakoma baya dagudu saidai yana kaiwa dafda ƙofa tarufe sawun tafiya yasomaji Abayansa Cikin tashin hankali yake dukan ƙofar yana kiran sunan Hansa, Janyosa baya Akayi da ƙarfi Akasomayin ƙasan step step ɗindashi Banda ihu babu Abinda yake saida Aka sauko dashi duka kafin Aka bugashi Agini wata ƙaran Azaba yasaki yana buɗe idansa yaganta Cikin muguwar kama tana masa dariya bakinta yana fidda jini, Dafe kansa yayi Cikin rawar baki yace"Kaf.... kf....Kafsha kinmutu fa meyakawoki gareni,"? "Ɗaukar fansa! Dukanku tawagar Light Star Saina hallakaku domin bazan taɓa bari kuci bulus ba nice nan Ajalinku yarda namutu dole kuma ku mutu, wannan shine daren *HANA BACCI* gareka dole saika mutu," Kafin yayi magana tasaka hannun tashaƙe wuyansa tagamashi da bango tayi sama dashi, kakarin mutuwa yasoma cikin ikon Allah yasoma kiran sunan Allah wasu daga cikin Ayoyin Qur'ani na Ruƙiyya da karya sihiri zuwa ƙona Aljan yasoma karantawa yana tofawa daidai inda take, Ƙara tasoma saki kafin tasakeshi yafaɗo ƙasa daidai lokacin kuma Hansa tafito Domin tafarka bata Ganshiba shine tazo dubashi ganin yarda Akasakoshi daga sama cikin tashin hankali da Anbatar sunan Allah ta iso garesa, kamashi tayi Zuwa jikinsa tana tambayarsa lafiya" nuna mata bayanta kawai yayi da hannunsa kafin yasome Koda tawaiga baya bataga komai ba, amma dai danganin yarda yafaɗo ƙasa tasan dole da Aljan cikin lamarin Addu'o'i tasoma tafomasa harzuwa wayewan Gari da taimakonta sukaje Asibiti Akama dressing yanzu yadawo hayyacinsa saidai tsoro yakasa barinsa lalle yazama Dole yau ya haɗu dasu Umrat Agaggauce sukabar Germany suka diro Nigeria Suda ɗansu Suna isa suka samu labarin rashin lafiyansa kuma daidai lokacin yafarka saboda haka suka ɗunguma duka Zuwa can Asibitin Harda ƴansandan Domin samun Labarin abinda suke buƙata Yana isa ɗakin yafaɗo hannun Umrat yakama kafin"yace Badai itace tamaka hakan ba,"? Cikin raunin murya na marasa lafiya yace"Itace kuma Nasan tabbas muma bazata barmuba" "I know Umrat Shiyasa nadawo umrat Nima tazo gareni ta faɗamun *DAREN HANA BACCI* Yasoma Umrat wai dukasu Rauda sunmutu shikenan,"? Jinjina masakai yayi yana zubda hawaye"sosai harda Zain tamasa kisan walaƙanci shida matarsa Zeey" "Idan Kuwa hakane to lalle Genny tana cikin hatsari lalle Genny itace kan layi daga ita Kuwa zatadawo garemu domin yanzu mu 3 kawai muka rage Yazama dole muceci rayuwar Genny koda kuwa kan Hanyar taimakon nata zata hallakani dole naje Katsina," "A'a Dr tafiyarka ba ƙaramin hatsari bane kada kaje," "No dolenaje umrat Genny cefa kawai tarage dole mu taimaketa" "A'a waimeke faruwane kumana bayani mana," cewar Hansa dake ƙoƙarin shigowa itada Mama domin bana yana daga waje gurin Dr shida ƴansandan Fisge hannunsa dagana Umrat yayi yaruga waje "Kihanasa zuwa Domin Zuwansa kamar kaimata tallan ransa ne," yafaɗa yana nuna Ƙofa Cikin tashin hankali tabiyo bayansa tana ƙwalla masa kira amma inaaa koda tafito harya shiga motarsa, yarda yabawa motar wuta yajata shi kaɗai ya isa ya tabbatarmaka da baya Cikin hayyacinsa, Ganin haka yasa da sauri suka wangale masa gate ɗin saura kaɗan yabi takan securityn haryana dukan ƙarfen gate ɗin da motarsa Aguje yabar Asibiti "Innalillahi Wa'inna ilaihin Raji'umm Nashiga Uku kb kubishi kada wani Abu yasameshi dama Anafarautar ransa," tasaka kuka tana komawa ciki "Wai lafiya" cewar Mama tana riƙeta "Mama bansani ba amma wallahi da matsala sunyi magana da ya Umrat yagaya masa Ankashe saura saura Genny shine yatafi indatake mama wani abu zai iya samunsa dan Allah kubi bayansa ku hanashi tafiyar," taƙare mananar Cikin kuka Umrat Kuwa fisge fisge yasoma Saidasu Kb da wasu daga cikin ƴansandan suka riƙesa Mlm Yasoma tofamasa Addu'a Dabayanin Hansa sukayi Amfani tareda Ansar number Dr suka soma tracking numbersa suna binsa Abaya Allah ne kawai yake tafiya dashi lafiya domin sosai yake sharara gudu cikin fitar hayyaci da ƙoƙarin ganin taimake Genny A yanzu zuciyarsa tabushe babu tsoro koma mezai faru yashirya Kiran Genny yasaka cikin Sa'a ta ɗauka "Duk inda kitsaya tareda iyayenki kuma ku ɗauko hanyar Kano Yanzu inakan hanyar zuwa saimu haɗu koda babu kuyi hanzarin domin kina cikin hatsari nasani kece kan layin wadda Kafsha zatakashe Yanzu Haƙiƙa tayi gaskiya *DAREN HANA BACCI* yazo Muna kufito!!," ƙit ya kashe kiran yana cigaba da gudu Cikin tashin hankali da kuka Genny tattara iyayenta suka hau hanyar Kano duk da sai tambayarta lafiya suke amma kuka kawai take musu tana faɗin za'a kashetane subar Garin, Suna dafda haɗuwa wani irin Iska yataso gabansa kafin yayi yunƙurin tsaida motar tuni yayi Cikin dajin yadaki wani icce gilasan motar suka fashe suka watsarmasa motar tasake dukan wani ƙaton iccen Saida tawuntsila kafin tafaɗi tasoma mirginawa daga cikin mirginawan Aka wullo dashi waje yabugu da wani iccen take motar takama dawuta............................ KASH LAIFIN DAƊI ƘAREWA! GASHIDAI MUNKORO SAIDAI LOKACI YAYIMUNA HALINSA, BAWAI ANAN NA ƘARE LABARIN BA A'A YANZU DAI AKA SOMA YANZU ZAMU SHIGA CIKIN LABARIN KUDAI BIYA 300 KAWAI DOMIN SAMUN CIGABAN WANNAN ƘASAITACCEN LABARIN MAI TAKEN *DAREN HANA BACCI* YANXU ZANSOMA LABARIN,, SHIN DR HISHAM ZAI RAYU? MEYE ASALIN SILAN HATSARIN NASA? KAFSHA ZATABAR SAURAN KUWA? SHIN GENNY ZATA KUƁUTA? UMRAT ZAI KUƁUTA? HISHAM ZAI KUƁUTA? TO WAI MEKE FARUWANE? MEYE SILAN DUKA WANNAN? MESUKA MATA SHIN ALJANACE KO DAI FATALWA? TO MEYA FARU?⁉️⁉️⁉️⁉️⁉️🤔🤔🤔🤔🤔🤔 IDAN KANA KINA KUNA SUNA MUNA SON SANIN MEKE FARUWA? MEZAI FARU? TO KUBIYONI NI MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR DOMIN SANIN YAYA ZATA KAYA KUMA KUJI ƘARSHEN LABARIN LITTAFIN NAWA KADA KUMANTA SUNANSHI *DAREN HANA BACCI*............ 😹😹😹😹 KUMA MASU KARATU DAGA YANZU NASAN *DAREN HANA BACCI* YASOMA GAREKU DOMIN ZAKUSO SANIN MEZAI FARU KUMA MAYE SILA NIMA DAI *DAREN HANA BACCI* YAFARA WANI MAYAR MLM DOMIN SAINA ƘARASA MUKU WANNAN ƘASAITACCEN LABARIN AMMA FA DUKA ZAMU KASA BACCINNE SABODA NISHAƊI DA SHAUƘI🤭😇 TAKU HAR KULLUM MAISON GANIN FARINCIKINKU WATO ✍️ MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR QUEEN OF WRITER'S HAUSA NOVELS 📚📖📚 AND DESIGN GRAPHICS 🎊✨🎉 NAGODE _BASEERATA ITACE ARZIKINA 😍_ ZAKU IYA BANI SHAWARAR GUDUNMUWA YABO GAISUWA KYAUTA A SHAFUKANA FACEBOOK AMMYN KHAUSAR TIKTOK ITX_MUJAHEEDAH_WRITER A WHATSAPP KUMA 07064904617 KUYI FOLLOWING ƊINA A SHAFUKANA NGD Whatsapp number 07064904617 or 07031012938