[8/9, 14:07] Bil Fauzee😘 U.Adyan: 💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻 *BURIN I'YAYEN'MU SHI'NE NA'MU* 💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻 *Page 49 to 51* *Na* *Fauziyya Usman Kogo* { *Bil ~ Fauzee* } *Marubuciyar ZABINA* ❤ *Thursday 09/8/2018* *Time 11:29am* Suna fita kai'tsaye gidan Hajiya suka nufa Sun'isa gidan zukatan'su cike da kunci sun'shiga ciki Sai'dai basu sami ko'wa a'parlor ba *Nasrin* tashiga dakin Hajiya sai'dai ba'ta sameta aciki ba ta'futo tashiga kicin nan'ma ba'tanan Ta'fada a'zuciyar'ta to i'na kuma Hajiya tashiga can suka hango wata kofa a'bude wad'da basu taba ganin'ta a'bude ba da sunyi sun'nufi can Domin kuwa suna da tab'bacin cewar Hajiya na'acan suna i'sa kai'tsaye suka fada ciki ba'tare dako sallama ba balantana kuma su'iya nai'man i'zini Hajiya na daga gefen gado zaune yayinda take ai'ki daya wato zubar da kwalla ganin'su kawai tayi atsakiyar dakin sai'dai kuma tagama Fahimtar cewar dukan'su sam basa cikin da'din rai tashiga tambayar'su lafiya i'na su'sam basa'jinsa domin abin'da suka gani shiya'fi tsora tasu Abin'da suka gani agidan'su shi'ne suka gani awannan dakin sun'shiga karan'ta abin'da yake rubu'ce ajikin bango *Qan'wata* wallahi i'na *Qaunar'ki* haka'ma i'na fatan kasan cewar a'tare da'ke na'har a'bada *Nasrin* ki'sani rayuwa'ta taki'ce in har kullum har ko yaushe ke'nake So kuma ke'ce zabina *Nasrin* tin'bansan miye So'ba nake tare da Soyayyar'ki haka'ma da wannan Soyayyar taki zanyi numfashi'na na'qarshe Sannan kuma i'na fatan ko a'qiyama *Ubangiji'na* yatashe'ni da Soyayyar'ki *Qan'wata* wallahi i'dan narasa'ki acikin duniyar'nan ban'san yazani kasan ceba *Nasrin* wallahi dana rasaki amatsayin mata'ta nafi dasan nakasan'ce acikin qabarina *Nasrin* wallahi ni naki'ne haka'ma rayuwa'ta mal'lakin'ki ce sannan kuma ki'sani wallahi ke'ce kawai na'mal'lakawa Soyayya'ta *Qan'wata* ke nafara'So kuma ke'ce wad'da zan'So har i'zuwa numfashi'na na'qarshe kiyar'da dani **** **** **** **** **** **** I're-i'ren wadan'nan lafuz'zan'ne suke karan'tawa ta kuma photonan'su sak su amma kuma basu'din ba'ne lokaci daya suka shiga tambayar Hajiya akan tasanar dasu Su'waye wadan'nan sai'dai ba'ta i'ya furta mu'su ko'mai ba ta'tashi zata futa sunyi saurin dakatar da i'ta haba Hajiya dan *Allah* garki tafi kibar a'haka ba'tare da kin'ci damu ko'mai ba Hajiya kiji tausayin'mu mana i'dan ki'ka bar'mu to yakike tina'nin zamu kasan'ce zuwa yanzu duk kan'mu muna tare sa kunci kuma duk akan Wadan'nan masu kaman'ni damu Hajiya sun'san cewar kunsan ko'mai agame da'su to'wai mai'yasaka mu'sam ba'kwasan musan ko'mai agame da'su Su'din su'waye kuma miye labarin'su shin'su abokan ai'huwar'mu ne kamar yanda muje tina'ni ko kuwa dan *Allah* ki'sanar damu domin kuwa yanzu ke'ce kawai Gatan'mu sabida Dad Mum da Umma duk sun'gagara cewa damu ko'mai wannan dalilin ne yasa'mu zuwa gare'ki gashi kuma ke'ma kina ko'karin tafiya ba'tare da kince damu ko'mai ba Hajiya ki'sani wallahi i'dan baki sanar damu wani abu agame da wadan'nan mutanan'ba to ni'dai tab'bas zan'il'lata kai'na ni'ma haka da sauri tace a'a Dan *Allah* kudena to kuwa yazame'maki doke ki'sanar damu wani abu agame da wadan'nan mutanan su'waye su garku damu yanzu zakusan ko'mai agame da'su I'na zuwa ta'nufi durowar madubi ta'buda ta'dauko wani Dreary taba'sa karbi wannan ku'duba aciki zaku sami cikak'ken labarin ko'mai agame da'su Lokaci daya suka'kai hanun'su har suna rige'geniyar karba i'ta kuma ta'juya ta'futo yayinda kunci yayi yawan gaske a'tare da i'ta Sun'buda lit'tafin dan duba abin'da ke ciki *LABARIN BAYA* Da fari zan'fara dayi'wa mai'karatun wannan lit'tafin sallama i'rin'ta ad'dinin musulun'ci *Assalamu alaikum* bayan wannan Da dari dai suna'na *Nasir Muhammad* nakasan'ce dan gata agurin mahaifiya'ta kasan cewar ni kadai ta'aifa wannan yasa take matukar So'na Haka'ma tana matukar ganin tabani duk kan'nin wani farin ciki sai'dai kuma i'rin gatan nake samu ni din'nan maraya'ne Saboda ban'tashi na'sami mahaifi'na a'raye ba wannan yasa mahaifiya'ta take da'da saji ajikin'ta tare da nuna'min tsan'tsar So Wanda gatan danake samu to'ko wani mai Uba a'raye bazai'kaini ba I'na da wata *Qawar* karatu'na tin'daga matakin secondary mai'suna *Nasrin* ni'da *Nasrin* mun'kasan'ce abokin juna wanda har ta'kai i'yayen'mu suna zumunci da juna Wata rana a school zaune suke cike da ni'shadi *Nasir* ya'kai kallonsa gare'ta tare da an'batar sunan'ta *Nasrin* kallonsa kawai ta'iya tana murmushi ba'tare da'ta amsa ba shi'ma yasami kan'sa da mayar mata da murmushi am *Qan'wata* zuwa yanzu mun'qara'sa karatun'mu na secondary gashi gobe'ne ake mana bikin qarewa am *Nasrin* wane buri'ne dake ayanzu shin'kina da burin'ki zurfa'fa karatin'ki ko a'a *Aure* ki'ke da burin zakiyi ya'fada yana murmushi da sauri Tayi masa wani i'rin kallo mai'kama da hara'ra ba *Aure* zanyi ba ai'huwa zanyi ta'fada tare dajan tsaki to'fa taya kuma zaki ai'hu ba'tare da kin'yi *Aure* ba i'dan har kayi cikin to'ni maizai'hana ni na'aife da sauri ya'rufe mata baki yana girgiza mata ka a'a *Qan'wata* dan *Allah* kidena fadar haka Taya'ma zan'aikata'wa *Qan'wata* i'rin wannan mum'munan ai'kin wallahi sam hakan baza'ta ta'ba kasan cewa damu'ba da yardar *Allah* kiyar'da dani kallonsa kawai take ba'tare da tace dashi ko'mai ba i'na Wannan sam bazai'taba kasan cewa da *Qan'wata* ba am kaga dan *Allah* kadena yi'mun wannan zancan haushin mst taja tsaki To kuma miye zaki wani dau'zafi dani dan kawai na'fadi abin'da zai'iya kasan cewa kaga'ni sam banda lokacin'ka ta'tashi tayi tafiyar'ta tanaji yana kiran'ta amma tayi banza da'shi **** **** **** **** **** **** Ya'tashi da sauri yabi'ta a'baya yana kiran'ta amma sam taki ta'amsa yayi saurin shan'gaban'ta haba *Nasrin* miye haka dan *Allah* kinsa jana'a sai wani kallo'na suke suna dariya'ta kin'ga dan *Allah* kiyi hakuri ko'mai ya'wuce dama ni da wasa na'fada Bai'kai zuci ba dan *Allah* kiyarda dani wallahi i'ya gaskiya'ta nake fada maki please ya'fada tamkar da zaiyi mata kuka Bazaiyu ba to akan'me saboda ka'fadamin abin'da yafi dace'wa dani kamar me'fa *Aure* mana wai mai'kike fada ne haka taya'ma zakiyi *Aure* a'wadan'nan shekarun'naki sam bazai'yuba Wannan kuma tina'ninka ne ba nawa ba ya'isa haka *Nasrin* yaka'mata kuri'ka fadan abin'da zaiyuwu oho ashe kasan da hakan baza'ta yuba kafa'da to'ai kuma nabaki hakuri ko Zuwa yanzu yaka'mata a'ce komai ya'wuce dan *Allah* to shikenan ya'wuce yauwa *Qan'wata* ya'fada yana murmushi i'ta'ma murmushin take To yanzu fadamin har yanzu kina da burin zama *Doctor* ko kin'sauya ra'ayi mai'zai sakani sauya ra'ayi bayan kai ba'abinda ya'sauya'ka to a'wane gari zamuyi karatu Mai'yasaka bazamuyi a'namu garin'ba ko kana da ra'ayin zuwa wani garin'ne yagirgiza mata'ka alamar a'a tayi murmushi shi'ma murmushin i'ke Suna haka sai'ga mai'daukan *Nasir* yazo sun'tafi tare Sun'fara sauke *Nasrin* agida sannan suka tafi To bara mudawo baya domin muji wace'ce *Nasrin* *Nasrin* dai yarinya ce wad'da baza'ta gaza da shekaru goma sha'ba kwai ba haka'ma su biyu suke agurin i'yayen'su tana da *Yaya* mai'suna *Na'em* I'ta ta'kasance i'ta ce fitilar gidan'su yar gatan Abba da Umma ga kuma *Ya'yan'ta* wanda shi'ma yana matukar *Qaunar'ta* Tashigo ciki cike da Shagwaba tafa'da jikin Ummar'ta i'ta kuma tashiga yi'mata sannu da zuwa yauwa Umma'na to ya school i'na *Nasir* school qlau *Nasir* kuma ya'nufi gida to *Allah* yatai'maka yabaku sa'a *Amin* ta'tashi Umma zan'shiga ciki na'watsa ruwa to afuto lafiya *Allah* yayarda *Amin* *Dan Allah kuyi hakuri da wannan haka kasan cewar yau banajin da'din jikina haka'ma i'na bukatar addu'ar'ku please nagode sosai Next page please* By. *Fauziyya Usman Kogo* *Ummu Adyan* { *Yaron kir'ki* } { *08039673554* } [8/30, 12:41] Bil Fauzee😘 U.Adyan: 💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻 *BURIN I'YAYEN'MU SHI'NE NA'MU* 💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻 *Page 52 to 55* *Na* *Fauziyya Usman Kogo* { *Bil ~ Fauzee* } *Marubuciyar ZABINA* ❤ *Thursday 30/8/2018* *Time 09:36am* *To _Alhamdulillah duk yabo da godiya sun'yab'bata ga Allah Ubangijin tali'kai mai'kowa mai'komai wanda yabani damar qara dawo'wa gare'ku domin ci'gaba da rubuta wannan lit'tafi mai'suna BURIN I'YAYEN'MU SHI'NE NA'MU haka'ma i'na mai'anfani da wannan damar domin nayi ban'hakuri gare'ku masoya'na masoyan wannan lit'tafi abi'sa jina shiru da ku'kai na'tsayin wani lokaci wannan yasa'mo asali ne abi'sa qarasa lit'tafi'na da nayi na MURADIN ZUCIYA amma yanzu Insha Allah zaku riqa samun typing akai'akai da yardar Allah haka'ma i'na mai'qara godiya agare'ku domin i'rin sakon'nin'ku danake nani nagode! nagode!! nagode!!! Allah yabar zumunci ya'kuma bar'tare Amin_* Tana cikin shirin'ta tajiyo wayar'ta na'ruri amma ba'ta daga ba duk da cewar tasan mai'kiran'ta Bayan ta'qarasa shirin'ta tayi salla sannan ta'kai hanun'ta ga wayar ta'dauko domin kiran'sa sai kuma yayi mata rigagi ta'daga tare da kyak'kyawar sallama Yayinda take wani kyak'kyawan murmushi tamkar da tana a gaban'sa barka da wannan lokacin *Yayana* da fatan kana cikin kyak'kyawan yanayi Haka'ma i'na mai'ban hakuri ka'kira ni ban'daga ba a'lokacin i'na dan wani ai'ki ne wannan yasa ban'iya daga kiran'ka ba amma duk da haka i'na mai'baka hakuri Dan *Allah* kagafar'ceni please da jimawa jikin'sa yasoma mutuwa wanda wannan dalilin ne yasa ya'kasa fadar ko'mai sai wani i'rin murmushi yake wanda i'ta sam bata'san da'shi ba Jin'shirun yayi yawa yasa'ta fadar sunan'sa *Yaya Nas* ya'kayi shiru kayi magana mana domin kuwa shirun'ka yafara yawa hakan kuma zai'iya zamemin il'la mai'girman gaske natab'bata kuma kasan da haka **** **** **** **** **** **** Da wannan nake nai'man al'farmar dan *Allah* kace dani wani abu ko'ma miye kaji amma ni'sam bana'san shirun'ka ha!!! Yanisa tare dajan numfashi *Qan'wata* kenan wallahi na'rasa dalilin da yasa aduk lokacin da naji muryar'ki sai'na sami kai'na dajin bana'san na'furta ko'mai kawai nafi da'san nayi'ta sauraran lafuz'zanki to Balantana kuma i'dan muna a'tare i'na ganin wannan kyak'kyawar fuskar'ta ma'abociya murmushi sai naji sam bana'san nadena kallon'ki ko'na denajin saurin muryar'ki maidadin sauraro *Nasrin* ban'san mai'zaifaru dani ba ko abin'da yake faruwa dani ba amma dai ko'ma miye yazama dole na'sanar dake wani abu shi'ne wallahi i'na matuqar jin'ki arai'na fiye da tina'nin'ki Ni'ma haka *Yaya Nas* to i'na godiya bana buqata am yanzu mai'kike bana ko'mai kawai a'zaune nake ok to yanzu kin'san mai'nake So da'ke sai'ka fada am ki'tashi ki'tafi kici abinci Domin kuwa dajima'wa *Hajiya* tasaka'ni agaba akan naci abinci na'kuma san bana'san naci abinci i'dan baki ci'ba ok yauwa an'jima zamuyi waya *Allah ya'kaimu Amin* da kuma haka suka'yi sallama Ta'tashi tafita tasami *Abban'ta da Yayan'ta* a'parlor ta'isa gun'su tana murmushi su'ma murmushin suke ta"gashe'su *Nasrin* ashe kina ciki eh *Abba* sannun'ku da zuwa *Yaya* ya school *Alhamdulillah* to *Allah* yatai'maka *Amin* suna haka sai'ga *Umma* to kutashi mu'tafi abinci yayi ready ok sun'tashi sun'nufi tebur *Na'em* yajawa *Abba* kujera *Nasrin* kuma taja'wa *Umma* yauwa yarin'yar kir'ki *Allah* yai'maki albar'ka *Amin* *Umma'na* ganin tafiye lalaci ba wani'ci take ba yasa *Umma* take ba'ta har suka qarasa Da yamma lis sai'ga *Nasir* yazo ne domin da akwai gun'da zasu duk akan hidibir bikin'su ne na'qarewa wanda zasu'yi a'gobe Bayan yagaisa da'su *Umma* sun'fice gurin hidimar da'ke gaban'su su *Na'em* sun'bisu da kallo suna murmushi haka basu dawoba sai around *08:00pm* Ganin dare yayi yasa bai'wani jima'ba ya'tafi ya'isa gida yasami *Hajiya* zaune a'parlor abin'da yafi bashi mamaki da i'ta shi'ne ganin tayi masa ko oho yace to'fa mai'kuma yake faruwa da *Hajiya'ta* ne haka ya'isa gun'ta ya'zauna tare da fadar sunan'ta *Hajiya* qlau ki'ke kuwa fadamin mai'yake faruwa da'ke haka haba *Nasir* wai mai'yasa ka'ke haka ne kai kenan akullum baka da wani abu mai'muhim'manci sai hidimar *Nasrin* ni'sam baka da lokaci'na ka'kuma'san kai'kawai nake da'shi kuma Kai'ne duk kan'nin wani farin ciki nawa amma na'rasa dalilin da yasa sam ba'kasan kabani lokacin'ka Fadamin mai'yasa ha!!! Ya'sauke ajiyar zuciya am kiyi hakuri *Hajiya* sannan kuma kidena alakan'ta hakan akan *Qan'wata* **** **** **** **** **** **** Domin kuwa sam balaifin *Nasrin* bane wanda ko'ke kan'ki kin'san da haka eh au'dama nasan haka zaka fada ni i'na'ma tan'tama an'ya bakafi'san *Nasrin* akan'na ba la'la'la ya'wani zaro i'do yana kallon'ta haba *Hajiya* dan *Allah* ki'rufamin asiri kidena fadar haka waye'ni da zance nafisan wata akan'ki ki'sani wallahi har a'bada bani'da kamar'ki me kadai'ce baki'da tamka har kullum har ko yaushe i'na Qaunar'ki *Hajiya'ta* ni'ma i'na Qaunar'ka *Yarona* *Allah* yaraya'munkai *Amin* to mu'tafi kaci abinci ai'ya yadai kafin nazo'nan sai'da naci abinci tare da *Qan'wata* tayi masa wani kallo mai'kama da hara'ra Lokaci daya ya'saki dariya i'ta kuma murmushi take ta'tashi tare da ri'ka hanun'sa ya'tashi sun'tafi kuma i'ta ce da kan'ta take basa a'baki har yaqara'sa sun'dawo parlor sun'taba fira daga bisani kuma sukayiwa juna sai'da safe Yana shiga dakin'sa kai'tsaye ban'daki yashiga yawatsa ruwa ya'futo yashirya sannan ya'hau gado ya'dauki wayar'sa yashiga kiran layin *Nasrin* sai'dai ba'ta daga ba a'lokacin tana cikin shirin kwanciya bayan ta'qarasa ta'dauki wayar tashiga kiran'sa sai'dai kuma bata samuba kasan cewar shi'ma nai'man'ta i'ke Hakan yayi sanadin ba'ta ran'su mst lokaci daya suka saki tsaki tare da sakin ajiyar zuciya ya'wani cal'lar da wayar gefe i'ta kuma taci gaba da kiran'sa bajima'wa tashiga da sauri ya'kai hanun'sa ya'dauki wayar Ya'daga kamar abin'da yake jira Hellow *Nasrin* na'am *Yaya Nas* qlau ka'ke kuwa eh to yayi kyau kayi hakuri ka'kira i'na shiryawa wannan yasa ban'daga ba yaja numfashi tare da furta ba'komai amma yanzu kin'qarasa eh to sannu da ko'kari yauwa Sun'jima suna magana daga bisa'ni sukayiwa juna sallama Washe gari suka'yi bikin qarewa wanda kuma suka sami kyak'kyawan yabo agurin malaman'su tare da samun kyautar girma i'yayen'su sunyi matuqar farin ciki sosai barin'ma su'din Bayan wani lokaci zuwa wannan lokacin su *Nasrin* sun'jarbi Result din'su haka'ma sun'sami kyak'kyawan saka'mako abin al'fahari Wani yam'ma'ci *Nasir* yana gidan'su *Nasrin* sai fira suke cikin raha wasa da dariya **** **** **** **** **** **** Am *Yaya Nas* ya'zancan school eh gaskiya jam domin kuwa zuwa yanzu yaka'mata ace mun'fara zuwa makaranta ko'da yake ni nariga dana kam'mala duk wani shiri nawa na'zuwa makaranta *Yaya Nas* wai mai'kake fadane haka domin kuwa ni'sam na'gagara fahimtar mai'kake nufi lah gardai na'manta ban'fada maki ba meye zan'can zuwa na India maba India kuma eh gurin'me Karatu mana am dan *Allah* kiyi hakuri *Allah* manta'wa nayi wannan yasa ban'fada maki ba *Hajiya* tanai'min makaranta a'qasar India yanzu haka nagama shirin ko'mai jibi zan'tafi *Insha Allah* Wani i'rin kallo take yi'masa mai'cike dajin mamakin'sa yayinda tagagara i'ya furta masa ko'mai sai'dai'ma tasami kanta da zubar da kwalla Shi'kuwa sai wani kallon'ta i'ke cikin tausa'sa murya take magana yayi kyau *Yaya Nas* nagode wato ni i'na'nan i'na zan'can a school daya zamuyi karatu ashe kai sam ba wannan tina'nin a'tare da'kai Haba *Yaya Nas* mai'yasa baja ta'ba fadamin labarin zuwan'ka India ba sai a'yau kuma a'yanzu yanzu'kai aganin'ka hakan ya'dace kuma abin'da kayi shi'ne dai'dai ba'komai *Allah* ya'kyauta amma dai kasa'ni wallahi i'na yima fatan al'khairi Magana take cike da kunci yayinda i'danuwan'ta suke zubar da kwalla tana'kai qarshen maganar'ta ta'tashi zata fice yayi saurin ruko hanun'ta yana girgiza mata ka a'a *Qan'wata* dan *Allah* garki tafi kida'wo ki'zauna please ba'gardama ta'dawo ta'zauna haba *Nasrin* yanzu shikenan sai'ki tafi kibar'ni ba'tare dakin zurfa'fa tina'ni ba kenan hakan yana nufin kina fishi dani fadamin shiru batayi magana ba ha!!! **** **** **** **** **** **** Yaja numfashi yayinda yake share mata kwalla kiyi hakuri *Qan'wata* haka'ma ki'gafarce ni abi'sa ba'ta ranki danayi wanda har yayi sanadin zubar da kwallar i'danuwan'ki Haka'ma ki'sani wallahi abin'da na'fada ko'da ace da gaske ne to zanfasa domin farin cikin'ki saboda kuwa zan'iya cewa a'duniya nafi ko'wa buqatar farin cikin'ki *Nasrin* wallahi da wasa nake ke nake tsoka'na ki'sani ni'sam bazan'iya yarda da duk abin'da zai'ni san'ta ni da'ke ba domin kuwa i'na matuqar buqatar'ki a'tare dani Saboda hakan yanai'min dadi sosai arai'na dana zuciya'ta dan haka kidena kuka kina zubar da kwalla sannan kuma kidena fishi da'shi Wani i'rin murmushi take mai'qayatar dana tare da'shi shi'ma murmushin i'ke cikin wata yar murya take magana waya fada'ma cewar i'na fishi da'kai kasa'ni ni'sam bana fishi da'kai ba'kuma zan'taba fishi da'kai ba Har a'bada wannan alkhawa'rina ne kuma abin'da zai'hanani cikasa da yardar *Allah* to *Allah* ya'baki i'kon cikawa *Allahumma Amin* Haka suka kasan'ce na'wani tsayin lokaci sai yam'ma sosai sannan *Nasir* yayi sallama dasu *Umma* yafi'ce abin'sa *Next Page please* *By Fauziyya Usman Kogo* *Ummu Adyan* { *Yaron kir'ki* } { *08039673554* } [8/30, 17:44] Bil Fauzee😘 U.Adyan: 💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻 *BURIN I'YAYEN'MU SHI'NE NA'MU* 💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻 *Page 56 to 58* *Na* *Fauziyya Usman Kogo* { *Bil ~ Fauzee* } *Marubuciyar ZABINA* ❤ *Thursday 30/8/2018* *Time 01:59pm* Ba'da jimawa ba su *Nasir* suka fara zuwa makaranta in'da suke karan'tar *Medical Doctor* ayanda suke an'yi tina'nin ko gidan'su daya ganin tare ake suke zuwa kuma tare suke ko'ma wa Haka'ma akullum ako yaushe suna tare da juna sam ba'abinda yake raba'su tamkar jini da ji'jiya sannan kuma gashi *Nasrin* tana kiran *Nasir* da *Yaya Nas* wannan ne ya'qara tab'batar masu da cewar yan gida daya ne **** **** **** **** **** **** Wani yam'ma'ci ya'dawo daga makaranta kallo daya *Hajiya* tayi masa tafahimci cewar agajiye yake *Hajiya* ta'tashi ta'rmtaro'sa tare da zaunar da'shi ya'akai ne mai'yake faruwa da'kai ne haka fadamun naji *Hajiya* barci nake'ji i'dona sunyi nauyi sai wani rufe'mun suke ai'ya sannu *Yarona* *Allah* yatai'maka ya'kuma maka ka'karasa wannan karatun ka'huta Sai wani kallo yake mata cikin rawar murya yace *Hajiya* yanaji kin'yi addu'a baki saka *Qan'wata* ba gaskiya banji da'di ba Yaka'mata ki'sani ni'da *Nasrin* sam ba'ma da wani ban'banci haka'ma a'gidan'su sam ba'a ban'bantani da sauran 'ya'yan gidan Yanzu haka ko abinci zasu'ci sai an'kira ni a'waya aji i'dan zan'shiga domin su jira zuwana amma shi'ne ke har zakiyi'mun addu'a ba'tare da kin'hada *Nasrin* ba gaskiya wannan bab'ban zunubi ne *Hajiya* dan haka yaka'mata ki'kiyaye daga qarshe kuma abin'da na'fada i'dan yaba'ta ranki dan *Allah* ki'gafarce ni Yana'kai qarshen maganar'sa ya'tashi ya'nufi dakin'sa ba'tare da yajira yaji mai'zata fada ba tabisa da kallo cike dajin mamakin'sa ha!!! Tanisa tare dajan numfashi tana magana da zuciyar'ta *Nasir* kenan shi'da bashida wani zance face na *Nasrin* haka'ma ba wani abin'da yake da matuqar muhim'man'ci agare'sa face *Nasrin* magana daya biyu *Nasrin! Nasrin!! Nasrin!!!* duk abin'da zanyi masa sai yace sai nayi da *Nasrin* i'dan kuma ba haka ba ya'kama fishi yana ba'ta fuska tamkar wanda a'ka yiwa wani laifi *Subhanalillah* to yazanyi i'dan har i'na buqatar farin cikin yarona to yazame'men dole nayi masa ko'mai tare da *Nasrin* ko'da kuwa addu'a ce ha! *Allah* ya'kyauta *Amin* ta'tashi ta'nufi dakin'sa tasa'mesa kwance i'danuwan'sa arufe amma kuma tafahimci cewar Ba barci i'ke ba ganin yaji shigowar'ta amma bai'yi ko motsi ba tafahimci cewar yayi fishi ho! tagirgiza ka tare da i'sa gun'da yake ta'zauna daga gefen'sa tare da an'batar sunan'sa *Nasir* shiru bai'amsa ba haba *Nasir* gardai fishi ka'ke dani akan *Nasrin* to kaga dan *Allah* kayi hakuri kabar ko'mai ya'wuce *Insha Allah* nadena daga yau sam bazan'qara yima ko'mai ba face na'hada da *Nasrin* dan'na *Allah* kayarda dani domin kuwa i'ya gaskiya'ta nake fada'ma sai zuwa wannan lokacin yayi motsi sannu a'hankali yake bude i'danuwan'sa har suka bude Sunyi i'do biyu da juna gaskiya zanyi matuqar farin ciki i'dan har ki'ka ai'kata abin'da ki'ka fada haka'ma da wannan nake da'da nai'man afuwar'ki dan *Allah* ki'gafarce ni Tayi murmushi a'a *Nasir* ni'sam baka yi'mun ko'mai ba dan haka kadena bani hakuri to i'na godiya *Hajiya'ta* ya'fada yana murmushi i'ta'ma murmushin take *Hajiya* barci zanyi yo *Nasir* atashi lafiya *Allah yasa Amin* ya'rufe i'danuwan'sa bajimawa barci ya'dauke'sa **** **** **** **** **** **** I'ta kuwa tasaka'sa aga tana kallo ganin yajima yana barci yasa'ta tashi tafita *Nasir* yajima yana barci bai'tashi ba sai gura'ren magrib ko'shi ringing din wayar'sa ne yatashe'sa ya'kai hanun'sa ya'daga tare da karawa ga kun'ne cikin muryar barci yake magana Hellow *Qan'wata* yanayin da taji muryar'sa tafahimci cewar barci yake wannan yasa batayi magana ba sai'dai'ma ta'yanke kiran shi'kuwa yashiga kiran layin'ta Tada'ga mai'yasa ki'ka yan'ke kiran kayi barcin'ka an'jima nayi waya a'a ki'bari kawai domin kuwa nafi buqatar waya da'ke fiye danayi barci To ni'kuma i'na san'kayi barci to shikenan zanyi tin'da kina buqatar nayi amma i'dan a'ka kira magrib ki'tashe ni ok sunyi sallama ya'ajiye wayar tare da fadar sunan'ta *Nasrin* ya'fada tare da rufe i'danuwan'sa yaci gaba da barci haka'ma acan gurin *Nasrin* ta'ajiye wayar tare da rufe i'danuwan'ta tana mai'anbatar sunan'sa *Yaya Nas* wallahi kana birge'ni sosai lokaci daya tina'nin'sa yakawo mata ziyarar baza'ta tana haka tajiyo wayar'ta na'ruri kamar baza'ta daga ba kuma rashin sanin mai'kiran'ta yasa'ta bude i'danuwan'ta tare dajan tsaki waye kuma wannan wanda yake ko'karin ragemin jinda'dina ta'kai kallon'ta ga wayar dan ganin mai'kiran'ta Take ta'saki dan gajeran murmushi ta'daga tare da sallama hadi da gai'shesa i'na wuni *Yaya Najib* lafiya qlau *Qan'wata* da fatan kina lafiya i'na qlau to *Alhamdulillah* *Yaya Najib* kwana biyu ya school lafiya qlau to yaushe zaka dawo'wa next week *Insha Allah* kai amma fa i'na farin ciki sosai ni'ma haka *Qan'wata* sun'jima suna magana ganin lokacin salla yayi har an'fara kiran salla yasa'ta tsin'ke kiran'sa tashiga kiran layin *Nasir* bajima'wa ya'daga *Yaya Nas* katashi haka lokacin salla yayi har an'fara kiran salla ok nagode bana'So to kin'ga bara nata'shi garna biye maki dan nasan ke bayi zakiyi ba Ya'fada yana dariya i'ta'ma dariyar take *Yaya Nas Allah* bana'So kadena tsokana'ta to yi'hakuri nadena ganin lokaci na'tafiya yasa suka'yi sallama Ha!!! Taja numfashi tare da lumshe i'do tana mai'fadar sunan'sa *Yaya Nas* wallahi i'na jin'ka arai'na sosai haka ta'kasance har na'tsayin wani lokaci ringing din wayar'ta ne ya'tsinke tina'nin'ta ta'duba taga number *Najib* tadan'ja tsaki tare da cire wayar'ta ringing taci gaba da abin'da take bayan wani lokaci sai'ga *Umma* tashigo dakin'ta ta'kuma sameta acikin wannan yanayin Ta'isa gun'da take ta'zauna daga gefe tare da an'batar sunan'ta *Nasrin* sannu a'hankali take bude i'danuwan'ta har suka bude tayi i'do biyu da *Ummar'ta* kallon'ta kawai take ba'tare da tace da i'ta ko'mai ba i'ta'ma kallon'ta take *Nasrin* mai'kike tina'ni har haka tagirgiza ka tare da furta ba'komai a'a *Nasrin* dan *Allah* ki'sanar dani abin'da ki'ke tina'ni ba'komai *Umma* to shikenan karbi wannan *Najib* yace tin'dazu yake kiran layin'ki ba'kya daga'wa mai'yasa am wayar ba'a ringing take ba ok suna haka wayar *Umma* ta'dau ruri to karbi shi'ne yake kira Kamar baza'ta karba ba kuma mai'tagani takar'ba *Umma* kuma ta'tashi tafuta Hellow *Nasrin* yadai na'kira wayar'ki baki daga ba am baba tare da wayar ne ok dazu muna magana tayan'ke eh daga network ne eh ni'ma nayi tina'nin haka to mai'kike san na'zomaki da'shi i'dan zan'dawo kafin ta'furta ko'mai taga wayar'ta na haska ta'kai kallon'ta ga wayar taga sunan *Nasir* cikin rawar murya take magana am *Yaya Najib* i'na zuwa ok tayi saurin kashe wayar tare da daga kiran *Nasir* Hellow da fatan kasa'ni cikin add'ar'ka ai'wannan dole'ne a'gare in barin'ma yanzu da ki'ke a'haka *Yaya Nas* kadena *Allah* kadena tsoka'na'ta ko'na fada'wa *Umma* to'fa *dan Allah* rufamun asiri gar'kisa nadena zuwa gaida *Umma* akan'me him abar zancan kawai to shikenan an'barsa I'na *Hajiya* tana gida kaifa i'na wajan gate yanzu da zarar na'shiga ciki ba damar na'zauna nayi waya dake sai *Hajiya* ta'fara korafi wai nabar'ta i'ta kadai i'na waya Wannan yasa ba zan'shiga gidan ba sai mun'qarasa waya to ni'kuma sam bazan'juri abar *Hajiya* i'ta kadai a'gida ba to mai'kike san ki'fada ne am kaga abin'da za'ayi shi'ne yanzu kashiga ciki kayi fira da *Hajiya* karage mata zama da kadan'ci zuwa an'jima kafin muyi barci sai muyi ci'gaba daga in'da muka tsaya to shikenan *Allah* yakai'mu an'jima lafiya ta'amsa da *Amin* sunyi sallama ya'tashi yashiga ciki zuciyar'sa fari kal *next page please* *By Fauziyya Usman Kogo* *Ummu Adyan* { *Yaron kir'ki* } { *08039673554* } [8/31, 20:43] Bil Fauzee😘 U.Adyan: 💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻 *BURIN I'YAYEN'MU SHI'NE NA'MU* 💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻 *Page 59 to 61* *Na* *Fauziyya Usman Kogo* { *Bil ~ Fauzee* } *Marubuciyar ZABINA* ❤ *Friday 31/8/2018* *Time 12:18pm* Bayan kwana biyu wani yam'ma'ci *Nasir* ya'dawo daga makaranta bayan yashirya yaci abinc Suna cikin fira *Hajiya* tace am *Yarona* i'na da wani kyak'kyawan al'bishir a'gare'ka yayi murmushi i'na jin'ki To rufe i'dan'ka ok ya'fada yana murmushi i'ta'ma murmushi take ta'kama hanun'sa tare da jefa masa mukul'lin mota to bude ok Ya'bude yana yayinda fuskar'sa take a'mon murmushi lokaci daya ya'saki wata dariya tare da rungu'me *Hajiya* yana fadin nagode *Hajiya'ta* *Allah* yasa'ka da al'khairi *Amin* *Nasir Allah yama al'barka Amin Hajiya* Yashiga tambayar'ta *Hajiya* i'na motar domin ban'ganta acikin gate ba tana baya mu'tafi kagan'ta ok ya'tashi sun'fita sun'tafi yaga motar kyak'kyawar gaske wad'da ake yayi mai'tsadar gaske Ya'qara run'gume'ta i'na san'ki *Hajiya'ta* *Allah* ya'qara ar'ziki ta'amsa da *Amin* tana murmushi mai'tare da yar dariya shi'kuwa dariya i'ke yayinda farin ciki yayi yawan gaske a'tare da'shi Am *Hajiya* zan'tafi na'nunawa *Qan'wata* daga'nan mutawa'to gari ok *Allah* yatsare ya'amsa da *Amin* yashiga yafi'ce i'ta kuma tabisa da kallo tana murmushi i'ta dai tana'san *Nasir* da yawa haka'ma tana matuqar san farin cikin'sa wannan yasa take'yin duk wani abin'da za'ayi sanadin saka'sa afarin ciki ta'juya tashiga ciki zuciyar'ta fari kal **** **** **** **** **** **** *Nasir* ya'isa gidan'su *Nasrin* yashiga ciki cike da dauki yashiga tare da sallama yasame'su duk a'parlor sai fira suke cikin raha wasa da dariya *Nasrin* ce ta'amsa masa tare dayi masa sannu da zuwa haka'ma tin'da yashigo tafahimci cewar yana tare da farin ciki mai'girman gaske Lokaci daya i'ta'ma taji farin ciki yana shigar'ta tin'kafin tasan abin'da yake faruwa Yagaisa da'su *Abba* kafin tace da'shi ko'mai yace am *Qan'wata* zo'kiga ok ta'tashi jiki na'mata bari sun'fita su *Umma* sun'bisu da kallo suna murmushi Sun'fito yace duba'can kiga lokaci daya murmushin'ta ya'qaru Wow kyak'kyawar mota gaskiya tayi kyau sosai kin'sanme sai kafa'da *Hajiya* ce ta'siya mana kai amma fa i'na farin ciki sosai ni'ma haka kace zamu buda i'rin wannan mota haka gaskiya ba qarya zamu fasa Yayi dariya to yanzu sai'ki fara koyon mota domin kuwa bazan'zama driver ki'ba ya'fada yana dariya i'ta'ma dariyar take to mushiga ciki ki'sanar da'su *Yaya Na'em* ok sun'dawo ciki cike da dauki *Nasrin* take sanar da'su *Umma* kai *Masha Allah* sun'fito sun'duba motar sun'yi mu'su addu'ar *Allah* yatsare *Amin* Am *Abba* zamu fita muzaga gari to adawo lafiya *Allah yasa Amin* su *Na'em* sun'koma ciki su'kuma sun'fice abin'su kasan cewar yam'ma tayi sosai wannan yasa basu jima'ba suka dawo *Nasir* kuma ya'kasance anan na'tsayin wani lokaci sai bayan sun'dawo daga masal'laci i'sha sun'ci abinci sannan ya'tafi Ya'dawo gida ran'sa fari kal *Hajiya* sai kallonsa take tana murmushi sannu da dawo'wa *Yarona* yauwa *Hajiya* ya *Nasrin* murmushin'sa ya'qaru tana lafiya tace a'gaishe'ki i'na amsa'wa to mu'tafi kaci abinci ba gar'dama ya'tashi sun'tafi sun'ci abinci Sun'dawo parlor sunci gaba da fira abin'su na'tsayin wani lokaci daga bi'sani suka'yi sallama tare da sai'da safe ko'wa ya'nufi dakin'sa **** **** **** **** **** **** yana shiga yashiga toilet ya'watsa ruwa yafito yashirya tsab ya'hau gado ya'kwanta ya'dauki wayar'sa yashiga kiran layin *Nasrin* yasa'mu tana waya ya'mata 4 missed Call lokaci daya yaji wani bacin rai yana shigar'sa mst yaja tsaki zuciya ta'di besa ya'kashe wayar'sa gaba daya Yayinda damuwa ta'kawo masa ziyarar baza'ta sai magana yake da zuciyar'sa to dawa *Nasrin* take waya haka har da zata gagara daga kira'na hakan yana nufi ko'ma waye yafi'ni muhim'man'ci ko miye abin ya'tsaya masa a'ka wannan dalilin yasa a'wannan daran bai'iya barci ba Bayan ta'qarasa waya da *Najib* taga missed Call din *Nasir* Subhanalillah yaushe *Yaya Nas* ya'kira layina tashiga kiran layin'sa sai'dai tayi rashin sa'a saboda wayar'sa a'kashe take lokaci daya taji zuciyar'ta na'wani buga mata da karfi Domin kuwa ta'fahimci cewar yayi fishi wanda wannan dalilin ne yasa ya'kashe mata wata lokaci daya damuwa tashige'ta tashiga nazari da tina'ni Ta'kai kallon'ta ga a'gogo taga karfe *11:30pm* duk da cewa dare yayi amma bai'hanata kiran layin *Hajiya* ba tashiga kiran layin *Hajiya* Sai'da tayi mata 2 missed Call sai a karo na uku sannan ta'daga ta'fara gaishe'ta sannan ta'soma yi'mata zan'can *Nasir* Am *Hajiya* *Yaya Nas* fa na'kira layin'sa bai'ya tafiya ho! Tanisa *Nasrin* *Nasir* ya'kwanta am *Hajiya* dan *Allah* ko zaki hadani da'shi wani sako nake'san na'isar masa to shikenan yauwa *Hajiya* nagode *Hajiya* ta'tashi ta'nufi dakin *Nasir* ta'tura kofar taji a'rufe tashiga buga masa kofa tare da fadar sunan'sa yazo ya'bude *Hajiya* lafiya am *Nasrin* taki'ra tana'san zakuyi magana am jeki kawai ki'fada mata cewar bazanyi magana da i'ta ba amma *Nasir* a'a *Hajiya* je'abinki to shikenan *Allah* yaba'mu al'khairi *Amin* ta'juya ta'fice shi'kuma ya'rufe kofar'sa ya'tafi ya'kwanta yayinda tina'nin *Nasrin* yayi yawan gaske a'tare da'shi bajimawa sosai *Nasrin* ta'koma kiran *Hajiya* a'tinani'na ko wayar tana hanun *Nasir* *Hajiya* ta'daga tare da sanar da i'ta sakon **** **** **** **** **** **** *Nasir* cikin rawar murya tace Subhanalillah kiyi hakuri *Nasrin* har zuwa gobe kin'ji to *Hajiya Allah yaba'mu al'khairi Amin* sunyi sallama Kwance kwai take amma banda juyi ba'abinda take kasan cewar sam tagagara barci yayinda tina'nin *Nasir* ya'ad'dabe'ta dama zuciyar'ta yayinda damuwa tayi yawan gaske a'tare da i'ta haka tayi'ta kiran layin'sa amma duk lokacin da zata kira sai'ta samu wayar a'kashe take Haka suka kasan'ce dukan'su ba wanda yake tare da farin ciki balantana jinda'di haka suka kasan'ce har safe da safe bayan yaqara'sa shirin'sa yafito yagaisa da *Hajiya* ganin yana ko'karin fita yasa'ta dakatar da'shi ta'hanyar an'batar sunan'sa *Nasir* na'am mu'tafi kayi break past a'a *Hajiya* Azumi nake Azumi kuma yada'ga mata ka a'lamar eh yaushe ka'dauki Azumi Jiya ne to amma *Nasir* a'a *Hajiya* bara na'tafi garna makara to adawo lafiya yaju'ya yafi'ce ta'bisa da kallo haka'ma tagama fahimtar cewar yaron'ta yana tare da damuwa Kuma tasan duk akan *Nasrin* ne to sai'dai tayi masu fatan dace'wa sabida bata'san abin'da yake atsakanin'su ba *Nasrin* kuwa bayan tashirya ta'koma godo tayi kwance sai jin'ta take tamkar ba'ta da lafiya jikin'ta ya'wani mace yayinda damuwa tayi yawan gaske a'tare da'shi tana haka sai'ga *Umma* tashigo tasame'ta a'haka Tashiga tambayar'ta mai'yake faruwa da i'ta sai'dai ba'ta i'ya cewa da i'ta ko'mai to kin'ga tashi mu'tafi kiyi break past a'a *Umma* mai'yasa am Azumi nake Azumi kuma eh **** **** **** **** **** **** *Nasrin* qlau ki'ke kuwa shiru ba'ta amsa ba *Nasrin* dan *Allah* ki'sanar dani abin'da yake faruwa da'ke ba'komai *Umma* haba *Nasrin* taya i'na ganin damuwa a'tare da'ke sannan kuma ki'sanar dani cewar ba'komai *Umma dan Allah* kiyar'da dani to *Nasrin* yarda da'ke ai'yazame'min dole tin'da bani'da tamkar'ki *Umma* ko'da *Yaya Nas* murmushi kawai ta'iya yi'mata ba'tare da ta'furta mata ko'mai ba i'ta tasami kan'ta dayin gajeran murmushi Am *Nasrin* i'na zuwa ok *Umma* ta'tashi ta'fice i'ta kuma tabi'ta da kallo ha! Ta'ja numfashi tare da an'batar sunan *Nasir* *Nasir* kuwa nafuta kai'tsaye gidan'su *Nasrin* domin dau'kan'ta zuwa school ya'isa gidan yashiga ciki yasami'su *Abba* duk a'parlor suna shirin zuwa yin break past *Nasrin* ce kawai babu Yaqara'sa ciki ya'zauna tare da gaisawa dasu bayan sun'gaisa *Umma* tace to tashi mu'tafi muyi break past a'a *Umma* Alhamdulillah Azumi cike da mamakin abin'da ya'fada *Umma* tamai'maita Azumi dai eh to *Allah* yatai'maka *Amin* yashiga tambayar *Nasrin* tana ciki am i'ta bazatayi break past ba i'ta'ma dai kamar'ka Azumi take ok to bara nayi'ma magana da i'ta ok *Umma* ta'tashi ta'nufi dakin *Nasrin* tasame'ta akwance i'danuwan'ta a'rufe ga alamar tina'ni take ta'isa in'da take ta'zauna tare da an'batar sunan'ta *Nasrin* sannu a'hankali take bude idanuwan'ta har suka bude tare da amsa wa na'am *Umma* *Nasir* yana parlor ok i'na zuwa amma *Nasrin* kin'tab'bata qlau ki'ke kuwa ta'daga mata ka a'lamar eh to *Allah* ya'kyauta *Amin* ta'juya tafita bajima'wa i'ta'ma ta'futo tasa'mesa a'zaune shi'kadai su *Umma* suna gurin break past ta'isa kusa da'shi ta'zauna kusa da'shi kusa sosai sannu da zuwa *Yayana* ba'tare daya ko kal'leta ba yake magana I'dan kin'shira ki'samen a'mota ya'tashi ya'nufi gun'su *Abba* ya'fada masu cewar zasu wuce to adawo lafiya *Allah yasa Amin* ya'juya ya'futa *Nasrin* tabisa da kallo ta'tashi tashiga ciki ta'dauko jakar'ta tasanar dasu *Umma* ta'fice Ta'samesa a'mota tana shiga yaja mota sun'tafi a'hanya *Nasrin* sai magana take masa amma shiru bai'amsa ba kai'tsaye gidan abinci ya'nufa amada'din school **** **** **** **** **** **** Sun'isa yasa an'kawo mu'su abinci ya'kai kallonsa gare'ta Ci'mana Azumi nake bazaiyu ba domin kuwa yanayin'ki sam bazai'barki Azumi ba ko'da kuwa na Ramadan ne Balantana kuma yanzu dan haka yazama dole kici abinci kayi hakuri *Yaya Nas* domin kuwa zanci abinci ne kawai i'dan kaima zaka'ci haka'ma sai i'dan kadena fishi dani haba *Yaya Nas* wai mai'nama ne ka'ke fishi dani tin'jiya ka'kashe'min waya na'kira layin *Hajiya* amma sam baka yarda ka'karba ba yanzu kuma i'na'ma magana sai wani shareni ka'ke dan *Allah* i'dan nama wani laifi ka'sanar dani domin na'roki afuwar'ka amma dan *Allah* kadena azab'tar dani Magana take cike da kunci yayinda i'danuwan'ta suke zubar da kwalla lokaci daya yaji tausayin'ta yayi yawan gaske a'tare da'shi Yashiga rar'rashin'ta yana share mata kwalla kiyi hakuri *Qan'wata* wallahi jiya'ne da dare na'kira layin'ki nasamu kina waya sai kawai abin ya'bata raina Wanda wannan dalilin ne yayi sanadin ba'ta raina har'ya'ja nai'fishi dake amma duk da haka i'na mai'nai'man afuwar'ki ba'komai *Yaya Nas* amma yana da'kyau kasan cewa da *Yaya Najib* nake waya ba'komai *Qan'wata* yanzu kici wannan abin'cin ni bazan'ci ba sai i'dan kaima zakaci domin kuwa nasan cewar bakici ko'mai ba ok sun'ci abinci tare haka'ma shi'ne yake bata har suka qarasa sannan suka tashi suka nufi school *next page please* *By Fauziyya Usman Kogo* *Ummu Adyan* { *Yaron kir'ki* } { *08039673554* } [9/1, 15:40] Bil Fauzee😘 U.Adyan: 💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻 *BURIN I'YAYEN'MU SHI'NE NA'MU* 💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻 *Page 62 to 65* *Na* *Fauziyya Usman Kogo* { *Bil ~ Fauzee* } *Marubuciyar ZABINA* ❤ *Saturday 01/9/2018* *Time 11:50am* Zaune suke wani kyak'kyawan guri sai'ga su *Nabeela* sun'zo gun'su tare dayi mu'su sallama Sun'amsa har suna hada baki *Nazir* ke magana am zamu i'ya zama lokaci daya suka saki murmushi bismil'la ok muna godiya ba'komai Sun'zauna tare da gaisawa sannun'ku da hutawa sunyi murmushi sosai yauwa am suna'na *Nazir* wadan'nan kuma Aawaye'na *Nafisa da Nabeela* duk da cewar mun'jima a'tare kuma gamu a class daya Amma Ku sam ba'ku damu da ko'wa da'ke cikin school din'nan ba kawai Ku biyu ku'ke sha'anin'ku sam ba ruwan'ku da ko'wa Mai'yasa murmushi kawai suke su'ma murmushin suke am kun'san mai'yasa'mu zuwa gare'ku sun'girgiza ka kawai'dai kuna birge'mu ne abi'sa yanda ku'ke san junan'ku kasan cewar'ku yan gida daya Gaskiya najima banga *Yaya da Qan'wa* masu san junan'su ba kamar Ku wannan yasa ku'ke birge'mu Haka'ma wannan dalilin ne yasa'mu zuwa gare'ku da fatan bamu taku'raku ba haba'dai *Nazir* dan *Allah* kadena fadar haka to'ma miye abin ta'kura aciki kawai'dai kuyi hakuri da yabayin'mu Haka'ma muna farin ciki abi'sa zuwa gun'mu da ku'kai *Allah* yasa'ka da al'khairi sun'amsa da *Amin* am suna'na **** **** **** **** **** **** *Nasir Qan'wata kuma Nasrin Allah* sarki sannu *Nasrin* yauwa sannun'ku gaskiya i'na farin ciki abi'sa haduwa da'ku mu'ma haka da fari *Yayana* kawai nake da'shi a wannan school din amma yanzu i'na da *Qawaye* kuma abin al'fahari gaskiya i'na farin ciki abi'sa wannan ta'fada tana dariya suma dariyar suke To *Allah* yasa mu'anfana da juna sun'amsa da *Amun* ai'kuwa haka suka kasan ce su biyar suke koman'su *Nasir Nasrin Nazir Nafisa da kuma Nabeela* sun'kasan ce abokan juna har kullum har ko yaushe suna tare a school ko a'gida i'ta kuwa Wata ba'a magana Haka'ma *Nasir* yafa'ra futa da *Nasrin* koyon mota ta'kuma fara i'ya'wa wani yam'ma'ci suna tare gurin da yake koya mata mota Bayan sunyi canjin gurin zama ya'kai kallonsa gare'ta to i'na dai fatan baki manta ba tayi murmushi tare da daga masa ka ok to bismil'la ja'muyafi ok Ta'fara tafiya sai wani murna take tana dauki yayinda fuskar'ta take cike da an'nuri sai wani murmushi take mai'qayatar dana tare da i'ta *Nasir* kuwa sai wani kallon'ta i'ke yayinda yakejin tana wani birgesa haka'ma yana jin'ta aran'sa fiye dama'shi kan'sa tana cikin tafiya sai'ga wata bab'bar mota zata wuce Ai'kuwa nan firgici yashige'ta sai gani take motar kamar zata'bi ta'kansu ne ta'wuce *Yaya Nas* bazan'iya jure ganin i'rin wadan'nan manyan moto'cin ba garki damu jeki abin'ki ba'abinda zaifaru kin'ji ko shiru ba'ta amsa ba ganin motar tazo daf da'su yasa'ta saurin rufe i'danuwan'ta tare da sakin i'hu ta'saki sitarin motar Da sauri ya'kai hanun'sa ga sitari tare da taka birki yayinda yake yi'mata wani i'rin kallo sannu a'hankali take bude i'danuwan'ta har suka bude take suka'yi i'do biyu da juna Matsora'ciya ya'fada yana murmushi i'ta kuma dariya take ba'tare da ta'furta ko'mai ba ganin i'rin kallo da yake yi'mata yasa'ta hura masa is'kan bakin'ta H!!! Yanisa tare da rufe i'do bajima'wa ya'bude i'danuwan'sa tare da ajiyar zuciya *Yaya Nas* wai mai'yake faruwa da'kai ne haka taya zan'sani ni'ma dai a'haka na'sami kai'na to *Allah* yakawo sauki *Amin* To kici gaba da abin'da yake gaban'ki ok haka taci gaba da tuki in'da take da matsala ya'nuna mata yanda zatayi sun'jima anan suna ai'ki daya ganin yam'ma tayi sosai har duhu yafa'ra yasa suka nufi gida **** **** **** **** **** **** Washe gari yau gidan sai hidima suke suyi wannan suyi wancan duk shirin tarban *Najib* ne suke kasan cewar aranar zan'dawo *Najib* dai ya'kasance dane a'gurin Qanwar *Abba* haka'ma ya'kasance maraya kasan cewar i'yayen'sa sun'rasu tun'yana qarami Wannan yasa ya'tashi a'hanun *Abba* kuma ya'kasance yana samun kulawa sosai domin kuwa sam *Abba* bai'ya ban'ban'tasa da 'ya'yansa haka'ma *Umma* dukan'su dau'ka daya suka yi'musu Haka'ma shi'ma yanajin da'din zama da'su sosai domin kuwa sun'mantar da'shi zafin marai'ci haka'ma ba'kasafai yake tinawa da cewar shi maraya ba'ne domin kuwa bai'rasa ko'mai ba wannan shi'ne taqai'tat'cen tarihin *Najib* Bayan sun'qarasa ko'mai sun'shirya *Nasrin* tashirya cikin wata doguwar riga tayi kyau sosai wanda ko i'ta ta'yaba kan'ta bayan ta'qarasa shirin'ta tashiga kiran layin *Nasir* ringing biyu ya'daga kamar abin'da yake jira Hellow yan mata ya'ake ciki qlau ya'akai har yanzu baka shigo ba to yana'iya tina'nin *Qan'wata* ne yasa na'dan makara kadan amma garki damu yanzu nafito wanka da zarar naqara'sa shirina zaki gan'ni to shikenan Amma kasa'ni garna ko'ma kiran'ka kayimin zan'can wata *Qan'war'ka* yayi murmushi ai'kuwa sai'dai ki'hakura domin kuwa bazan'rayuba face da tina'nin *Qan'wata* ni kuwa na'tambiye'ki i'na jin'ka Am wai kina tina'nin *Yayan'ki* kuwa wannan shi'ne abin'da bazai'rabu dani ba ba'kuma zan'dena ba har i'zuwa numfashi'na na'qarshe *Insha Allah* gaskiya i'na godiya ni'ma haka Ha!!! Lokaci daya suka'ja numfashi tare da ajiyar zuciya sun'sami shiru na'sa'o'i biyu ba'mai magana acikin'su am *Yayana* yaka'mata kashirya domin kasami damar zuwa gare'ni Wannan shi'ne abin'da naketa ko'karin naga nayi *Qan'wata* am kin'san me a'a ha!!! Yanisa tare da ajiyar zuciya bar'zancan kawai mai'yasa garki damu wani lokacin zan'sanar maki ok *Allah* ya'kaimu lokacin da al'khairi *Amin* *Qan'wata* ya'sun'baceta sannan ya'ajiye wayar yana murmushi yaja numfashi tare da an'batar sunan'ta cikin wani i'rin shauki Yaci gaba da shirin'sa ya'shirya cikin wasu qana'nan kaya yayi kyau sosai ya'futo yasa'mu *Hajiya* ba'ta parlor ya'nufi dakin'ta yasa'mu tana barci ya'isa in'da take ya'dukur'sa yasa hanu ya'shafi fuskar'ka tare da sun'batar'ta a'ka *i'na sanki Hajiya'ta* ya'tashi zai'tafi tariko hanun'sa tare da tambayar'sa i'na zuwa am gun *Nasrin* zan'tafi to kabari kafara'cin abinci garki damu *Hajiya* zanci acan alkawari *Insha Allah* to shikenan *Allah* yatsare adawo lafiya *Allah yasa Amin* yajuya yafi'ce i'ta kuma taci gaba da barcin'ta **** **** **** **** **** **** tin'bayan tayi waya da *Nasir* take gishin'gide yayinda takejin wata mutuwar jiki tare da jin'tana buqatar haduwa da *Nasir* domin ganin'sa kawai yana sau'kar mata da nisha'di mara misaltuwa *Nasir* ya'isa gidan'su *Nasrin* sai'dai bai'sami ko'wa a'parlor ba wannan yasa ya'nufi dakin *Nasrin* yashiga buga mata kofa shiru batayi magana ba jin'shirun yayi yawa yasa yatura kofa yashiga ya'hange'ta Zaune jikin gado i'danuwan'ta a'rufe ta'wani run'gume pillow ga alama tina'ni take ya'fada azuciyarsa to'mai *Nasrin* take tinani har haka ya'qara gun'ta ya'zauna daga gefen'ta sai wani kallon'ta i'ke ya'qara matsawa kusa da i'ta kusa sosai yasami kan'sa da sun'batar'ta a'ka da kuma wuya ya'kuma'sa farcan'sa yana wasa da leben'ta Sannu a'hankali take bude i'danuwan'ta har suka bude tayi i'do biyu da'shi sai wani i'rin kallo yake yi'mata wanda tagagara fahimtar mai'yake nufi da'shi Tasa hanu tashafi fuskar'sa ciki wata salon murya take furta masa sannu da zuwa shiru bai'amsa ba haka'ma har zuwa wannan lokacin kallon'ta i'ke ho! Taja numfashi tare da lumshe i'do ta'bude tare da ajiyar zuciya Lokaci daya tasami kan'ta da sun'batar'sa a'idanuwan'sa dama kan'sa ha! Lokaci daya suka saki ajiyar zuciya *Yaya Nas* wallahi kayimin kyau da yawa gaskiya kai kyak'kyawa ne na'qarshen-qarshe shiru baice da i'ta ko'mai ba Am to tashi mu'koma parlor ganin bai'ya da lokacin tashi yasa'ta tashi tare da rika hanun'sa sun'fito sai'dai har zuwa wannan lokacin ba ko'wa a'parlor suna ko'karin zama sai'ga su *Umma* sun'futo fitowar'su tayi dai'dai da fitowar *Na'em* to'fa maraba da *Nasir* yayi murmushi haka'ma sai zuwa wannan lokacin ya'iya magana yauwa *Umma* sun'zauna sun'gaisa gaba daya tare da tambayar'sa *Hajiya* tana qlau tace nagaishe'ku muna amsa'wa Sun'ci gaba da fira abin'su bayan wani lokaci suna cikin fira suka'ji an'turo kofa an'shigo tare dayin sallama da sauri dukan'su suka'kai kallonsu gare'sa tare da mikewa tsaye sun'shiga yi'masa sannu da zuwa Maraba da *Najib* sannun'ka da zuwa yauwa *Na'em* ya'tafi sun'gume juna cike da shauki *Nasrin* na'koqarin i'sa gare'sa *Nasir* yayi saurin yi'mata rigagi ta'hanyar basa hanu sugaisa tare da rungumar juna bayan sun'saki juna *Nasrin* na'koqarin kaiwa gare'sa *Nasir* yayi mata wani i'rin kallo wanda tagagara fahimtar mai'yake nufi da'shi haka'ma wannan dalilin ne ya'hanata rungumar *Najib* sai'dai taba'sa hanu suka gaisa *Qan'wata* kinyi kyau da yawa nagode to miye kuma abin godiya aciki kidena kin'ji ok yauwa kyak'kyawar *Qan'wata* sun'koma sun'zauna *Nasrin* ta'kawo masa juice da ruwa mai'sanyi yakal'keta yana murmushi nagode *Qan'wata* ba'komai *Yaya Najib* murmushi kawai yai'mata ba'tare daya furta ko'mai ba i'ta'ma murmushin take da jimawa *Nasir* yafa'ra hawa ran'sa yafa'ra baci damuwa ta'soma shigar'sa shi a'duniya yatsani yaga wani yana kula *Nasrin* sai yaji ransa yana baci mst adan'ja lokaci daya duk suka kai kallonsu gare'sa *Na'em* ne yake tambayar'sa *Nasir* qlau ka'ke kuwa ba'komai *Yaya Na'em* a'a *Nasir* dole da akwai abin'da yake faruwa da'kai domin haka kawai bazaka'ja tsaki ba dole da akwai dalili **** **** **** **** **** **** Fadamun mai'yake faruwa dakai ni'ma ban'sani ba *Yaya Na'em* haka'ma ban'san mai'zaifaru dani ba kawai lokaci daya na'sami kai'na acikin yanayi i'rin na'damuwa da bacin rai Subhanalillah To ko'ma maye *Allah* yaya'yema ya'kuma kawoma saukin'sa dukan'su sun'amsa da *Amin* *Nasrin* dai sai ai'kin kallonsa take domin kuwa ta'soma fahimtar damuwar'sa bajima'wa sosai *Najib* ya'tashi yashiga ciki domin yasa'mu ya'watsa ruwa yashirya har ya'kai kofa yajuyo tare da an'batar sunan *Nasrin* am *Qan'wata* dan *Allah* kishigo'min da jakata ta'amsa da'to ta'tashi domin shigar masa da kayan'sa ciki kamar yanda ta'bukata *Nasir* yayi saurin dakatar da i'ta a'a barshi nakai'nasa ba'gardama ta'ajiye ya'tashi ya'dauka ya'nufi dakin'sa yasame'sa zaune bakin gado ya'ajiye masa jakar daga gefe ya'nufi gurin'sa Haba *Yaya Najib* miye haka zakace wani wai *Nasrin* tadau'koma jakar kayan'ka bayan'ni gani a'zaune a'haka ai'sainaga kana nuna'min ban'banci wanda ni'kuma sam bana'san haka Da wannan nake rokon al'farmar dan *Allah* kadena saka *Nasrin* ko'mai i'dan har muna tare nagode yaju'ya zai'tafi *Najib* yayi kiran'sa am *Nasir* ya'amsa tare da juya'wa dan *Allah* kayi hakuri ba'komai ya'wuce yauwa i'na godiya ni'ma haka yaju'ya ya'futa shi'ma yabisa da kallo yana murmushi Bajimawa sosai *Najib* ya'futo dukan'su sun'nufi gurin'cin abinci amma banda *Nasir* acewar'sa yakoshi *Nasrin* ta'tafi ta'zuba musu nasu abin'cin tadawo parlor in'da *Nasir* ta'zauna kusa da'shi kusa sosai cikin lal'lausar murya take magana da'shi kayi hakuri *Yaya Nas* kuma kadena fishi domin kuwa ba wani abinda yake atsakanin ni da kuma *Yaya Najib* Dan *Allah* kayarda dani na'yarda dake *Nasrin* dan haka ki'kasan ce acikin farin ciki nagode *Yauana* ba'komai *Qan'wata* haka'ma i'ta ce take basa abin'cin har suka qarasa yayinda su *Umma* suka saka'su agaba da kallo *Next Page please* *By Fauziyya Usman Kogo* *Ummu Adyan* { *Yaron kir'ki* } { *08039673554* } [9/2, 15:43] Bil Fauzee😘 U.Adyan: 💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻 *BURIN I'YAYEN'MU SHI'NE NA'MU* 💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻 *Page 66 to 68* *Na* *Fauziyya Usman Kogo* { *Bil ~ Fauzee* } *Marubuciyar ZABINA* ❤ *Sunday 2/9/2018* *Time 12:01pm* Zuwa yanzu *Nasrin* ta'iya mota wani lokaci i'dan zasu shiga school i'ta tafi tuqa mota yayin dawo'wa kuma *Nasir* yake tuqa'wa Yau'madai kamar kullum *Nasir* yazo gidan'su *Nasrin* bayan yagaisa da'su *Umma* yashiga tambayar *Nasrin* ganin yajima bai'gan'ta ba am *Nasrin* tafita tare da *Najib* lokaci daya yaji zuciyar'sa tamkar zata fashe dan kunci Am i'na suka tafi gaskiya bazan'ce ga'inda suka tafi ba saboda ba basu fada'ba ok to tin yaushe suka fita Gaskiya sun'jima da fita ok yayi kyau ni zan'tafi tin'yanzu eh dama da akwai gun'da zan'tafi kawai na'biyo ne mu'gaisa to *Allah* yayi albar'ka *Amin* ya'tashi yayi tafiyar'sa Yana futa kai'tsaye gidan'su *Nazir* ya'nufi ya'kumayi nasarar samun'sa zuwa yanzu zan'iya cewa sun'zama yan Uwan juna ba'ma su kawai ba har i'yayen'su To'fa maraba da *Nasir* sannu da zuwa yauwa yana ganka kai'daya i'na *Nasrin* tafuta da jimawa *Allah* sarki to shigo ciki ok sun'shiga ciki sun'sami *Mama* a'parlor bayan sun'gaisa ta'tashi tashiga ciki *Nazir* yasu *Nafisa* qlau suke yanzu haka'ma gidan'su nake shirin tafiya sai'ga ka to tashi mu'tafi ok ya'tashi sun'fice suna fita kai'tsaye gidan'su *Nafisa* suka fara nufa sun'isa gidan sun'dauke'ta i'zuwa gidan'su *Nabeela* i'ta'ma ba'wai zauna'wa sukai agidan'su ba a'a dau'kan'ta sukai suka fice haka suka'yita wayo agarin Zaune suke wani kyak'kyawan guri kallo daya zakayi mu'su kafahimci cewar suna tare da farin ciki *Nasir* ne kawai yake da yar damuwa tarashin *Nasrin* amma ko'shi yabar abin a'zuciyar'sa ta'yanda ko'su *Nabeela* sam basu fahimci ko'mai a'tare da'shi ba fira suke cikin raha wasa da dariya **** **** **** **** **** **** *Nafisa* yashiga tambayar *Nasir Nasrin* am *Yaya Nas* wai mai'yasa baka fito tare da *Nasrin* ba am ta'futa ne tare da *Yaya Najib* wannan yasa bamu futo tare ba *Allah* sarki amma nasan i'dan tasami labarin mun'fita ba'ta sai taji wani i'ri To wannan kuma sai'dai ta'zargi kan'ta tin'da i'ta'ma ai ta'futa am *Yaya Nas* garna manta ban'fada muku'ba gobe ne Birthday na za'ayisa a *Feena hotel ok Allah yakai'mu Amin sun'jima a'tare sai bayan wani lokaci suka sauke su Nafisa* a'gida Sun'nufi gidan'su *Nazir* *Nasir* ya'dauki motar'sa tare dayin sallama da *Nazir* yafi'ce Bayan fitar *Nasir* bajima'wa sosai sai'ga su *Nasrin* sun'dawo *Umma* tashiga sanar da i'ta cewar *Nasir* yazo amma baiji'ba ya'tafi amma *Umma* kin'fada masa cewar na'futa tare da *Yaya Najib* eh na'fada masa lokaci daya taji kan'ta ya'wani sara mata da qarfi yayinda zuciyar'ta take buga mata da qarfi cikin rawar murya tace haba *Umma* to mai'yasa zaki sanar da'shi saboda ya'tambaya ko laifi ne fadar hakan kai *Umma* wallahi sam bazaki gane ba *Nasrin* wai lafiya duk kin'bi kin'wani tashi hankalin'ki akan wannan qaramin abin *Yaya Najib* wallahi sam bazaku gane ba wanda wannan dalilin yasa har ku'ke fadar haka *Nasrin* wai mai'yake faruwa ne am *Yaya Na'em* Jiya ne da dare mu'kai waya da *Yaya Nas* cikin wasa nake fada masa cewa banda lafiya muna cikin magana waya'ta ta'dauke natab'bata da safe ya'kira layi'na naji a'rufe Wannan yasa'sa zuwa domin duba'ni abin takai'ci kin'fada masa cewar na'futa tare da *Yaya Najib* natab'bata zuwa yanzu **** **** **** **** **** **** *Yaya Nas* yayi fishi dani abin'da nake'ji wa tsoro kenan magana take cike da kunci yayinda damuwa tayi yawan gaske a'tare da i'ta am kin'ga *Nasrin* dan *Allah* kiyi hakuri wallahi sam ban'san abin'da yakawo *Nasir* gare'ki ba wannan yasani sanar da'shi gaskiyar cewa kin'futa tare da *Najib* Amma duk da haka i'na mai'baki hakuri ki'gafarce ni 'yata ba'komai *Umma'na* ta'juya zata futa domin zuwa gare'sa har ta'kai kofa ta'kuma dawo ta'isa in'da *Na'em* am *Yaya* dan *Allah* bani aron motar'ka OK yaciro yaba'ta cike da mamaki *Najib* yace *Qan'wata* ba akwai mukul'li a'hanun'ki ba mai'yasa bazaki tafi da mota'na ba ba'komai ok to mu'tafi naraka'ki a'a nagode ta'juya ta'fice abin'ta sun'bita da kallo **** **** **** *""* **** **** Ta'isa gidan'su *Nasir* sai'dai tayi rashin sa'a domin kuwa bai'ya gida bayan ta'gaisa da *Hajiya* tashiga tambayar *Nasir* cike da mamakin'ta *Hajiya* take magana am *Nasrin* kina'san ki'fadamin cewar *Nasir* bai'tafi gunki ba a'a ya'tafi sai'dai yasa'mu na'futa wannan yasa bai'saman a'gida ba bayan na'dawo ne *Umma'na* take sanar dani cewar ya'tafi shi'ne na'zo domin haduwa da'shi *Allah* sarki ashe ba'ku hadu'ba eh ai'kuwa tin'da ya'futa bai'dawo ba to bara najira naga daeowar'sa to shikenan ta'zauna sunci gaba da fira da *Hajiya* Suna cikin fira suka'ji ana buga mu'su kofa cikin hanzari *Nasrin* ta'tashi ta'tafi ta'bude kofa mst tadan'ja tsaki tare da an'batar sunan'ta Mara'ba da *Nadiya* yauwa *Aunty Nasrin* ashe kina gidan eh tashigo ciki ta'nufi gurin *Hajiya* tana murmushi *Hajiya* ta'tare'ta da murmushi sannun'ki da zuwa yauwa *Hajiya* *Nasrin* sai kallonsu take cike da kunci ganin tajima a'gidan kuma *Nasir* bai'dawo ba yasa'ta yiwa *Hajiya* sallama ta'tafi Ta'dawo gida zuciyar'ta cike da kunci kai'tsaye dakin'ta ta'nufa ba'tare da tayiwa ko'wa magana ba hakan yatab'batar mu'su da cewar akwai matsala *Umma* ta'tashi tasame'ta adaki Zaune tsakiyar gado ba kuka take ba amma i'danuwan'ta kwalla suke zubar wa tamkar da an'kun'na fan'fo Subhanalillah da sauri ta'isa gun'da take ta'zauna tare da kwan'to da kan'ta ga kafadar'ta *Nasrin* mai'yake faruwa da'ke ne haka shin'kin sami haduwa da *Nasir* kuwa ta'girgiza ka tare da furta a'a *Umma* na'tafi amma ban'same'sa a'gida ba na'kuma kira layin'sa yana ringing amma bai'daga ba hakan yatab'batar min'da cewar yayi fishi dani fishi sosai *Umma* wallahi i'na'jin tsoro domin kuwa fishin *Yaya Nas* baqaramin qalubale ba'ne a'gareni kiyi hakuri *Nasrin* kidena kuka domin kuwa natab'bata *Nasir* ma yana acikin yanayi i'rin naki sam bazai'taba kasan cewa acikin farin ciki ba face yana tare dake ki'sani dukanin'ku farin cikin'ku yana farawa ne na'ce yana samuwa ne A'lokacin da kun'ka kasance a'tare da juna yaka'mata kiyar'da da hakan domin kuwa ni'ma kai'na najima da fahimtar hakan kiyi hakuri ko'mai zaizo ya'wuce kin'ji ta'daga mata ka alamar to **** **** **** **** **** **** Yauwa yarinyar kir'ki *Allah* yai'maki albar'ka *Amun* Misalin karfe *08:30pm* *Nasir* ya'dawo gida yasami *Hajiya* tare da *Nadiya* sai fira suke cikin raha wasa da dariya oyoyo *Yaya Nasir* yauwa *Nadiya* yaushe ki'ka'zo da jimawa to sannun'ki da zuwa yauwa am *Yaya Nasir* i'na *Aunty Nasrin* ko'da yake nasame'ta a'nan ai'haba tayi murmushi ko kana'san kace dani ba'kasan tazo ba eh Ai'kuwa tazo ta'kuwa kyauta sai kuma zuwa wannan lokacin ne ya'iya gaisa'wa da *Hajiya* *Nasir* yau i'na kashiga ne haka saboda nasan baka tare da *Nasrin* saboda tazo'nan naiman'ka ta'kuma jima a'nan amma har ta'tafi baka dawo ba sai yanzu kake dawo'wa fadamin daga i'na kake Ha!!! *Hajiya* i'na tare da'su *Nazir* yau gaba daya tare muka wuni sai yanzu muka rabu nake dawo'wa gida *Allah* sarki to amma mai'yasa da *Nasrin* taki'ra layinka baka daga ba lokacin bana tare da wayar *Nasir* na'am wani abu yana faruwa da'kai fadamin miye'shi ba'komai *Hajiya* a'a *Nasir* domin kuwa i'na ganin damuwa a'tare da'kai ba'komai *Hajiya* kawai gajiya ce to shikenan *Allah* ya'kyauta *Amin* ya'tashi ya'nufi dakin'sa am *Nasir* i'dan kashirya kafito kaci abinci ok yafi'ce abin'sa sun'bisa da kallo Kwance kawai take amma banda juyi ba'abinda take taki'ra layin *Nasir* har bata'san ada'diba amma yaki yada'ga to mai'yasa *Yaya Nas* zaiyi fishi dani har haka mai'yasa yake azab'tar dani da rashin'sa mai'yasa sam bai'ya yiwa taren'mu adal'ci yanzu ya'yakesan nayi Mai'yasa zai'cutar dani da rashin'sa ko'dan bai'san girman rashin'sa a'gareni ba shin'baisan cewar hakan il'la ce mai'matukar girma agareni ba ta'fada tare da saban'ta kukan'ta Tana haka tajiyo wayar'ta na'ruri ta'kai hanun'ta ta'daga tare da an'batar sunan'ta *Nafisa* barka da dare Yauwa *Nasrin* da fatan ban'tashe'kiba a'a to yakike dazu duk muna tare ke'ce kawai babu nan tashiga sanar da i'ta i'rin yawace-yawan'can da sukai *Allah* sarki gaskiya naso ace dani amma ba'komai wata rana za'ayi dani. *Insha Allah* am dafatan dai *Yaya Nas* yasanar dake zan'can *Birthday na* gobe eh ok to dan *Allah* kishigo dau'wuri ok yauwa sunyi sallama Ha!!! Tanisa tare da ajiyar zuciya tana mai'anbatar sunan *Nasir* *Yaya Nas* ta'fada tare da rufe i'danuwan'ta haka'ma ba'abinda take gani acikin duhun i'danuwan'ta face fuskar *Nasir* haka'ma a'wannan daren bata i'ya barci ba *Next page please* *By Fauziyya Usman Kogo* *Ummu Adyan* { *Yaron kir'ki* } { *08039673554* } [9/3, 19:22] Bil Fauzee😘 U.Adyan: 💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻 *BURIN I'YAYEN'MU SHI'NE NA'MU* 💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻 *Page 69 to 71* *Na* *Fauziyya Usman Kogo* { *Bil ~ Fauzee* } *Marubuciyar ZABINA* ❤ *Monday 03/9/2018* *Time 10:52am* *Missing you sister Bil'ly Kd😘 haka'ma ya'fa ka'mata kida'wo haka domin kuwa yaron'ki ya'yi ramar rashin'ki haka'ma nayi wannan page din musam'man saboda ke da fatan ke dana tare da'ke duk kuna cikin koshin lafiya Allah yasa Amin* Bayan ta'idar da sallar asuba tashiga kiran layin *Nasir* amma sai a'karo na uku sannan ya'iya daga'wa kafin ta'furta ko'mai yayi mata rigagi Hellow *Nadee* da fatan kin'wayi safiyar yau cikin koshin lafiya am dama kuwa yanzu nake tina'nin kiran layin'ki sai gashi kin'yimin rigagi Am dama so nake ki'shiry zuwa an'jima kadan domin kuwa da akwai gun'da nake'san kira'kani Hellow *Nadee* yadai naji kinyi shiru mai'yasaka bazakiyi magana ba ko wani abu yana faruwa da'ke ne dan *Allah* ki'sanar dani kin'ji *Nadiya* dan *Allah* kiyi'mun magana am to tin'da bazaki magana ba bara na'zo nasame'ki a'daki tayi saurin kashe wayar'ta tare da sakin wani saban kuka Na'shiga uku'na yau kuma ni *Yaya Nas* yake kira da *Nadiya* innalillahi wa'inna'ilaihi raji'un ta'tashi tashiga ban'daki ta'watsa ruwa ta'futo ta'shirya Ta'futo tasami *Umma* akicin bayan sun'gaisa tasanar da i'ta cewar zata futa *Nasrin* i'na kuma zaki yanzu da sanyin safiya *Umma* i'na san na'hadu da *Yaya Nas* ne wannan yasa zan'futa yanzu nafahim'ceki to amma wazai'kai'ki naga duk basu tashi ba eh dama ni zan'tafi da kai'na Mukul'lin motar *Yaya Na'em* yana tare dani da motar'sa zan'tafi to amma da kin'fara break past garki damu yanzu zan'dawo to shikenan adawo lafiya *Allah yasa Amin* Ta'juya ta'fice *Umma* ta'bita da kallo har'ta fice sannan taci gaba da abin'da take bayan ta'qarasa ta'nufi dakin'ta ta'shirya Bayan wani lokaci zaune suke dukan'su *Nasrin* ce kawai babu *Najib* yashiga tambayar *Umma* i'na *Nasrin* am *Umma* wai mai *Nasrin* takeyi ne a'daki har yanzu ba'ta futo ba tayi dan gajeran murmushi *Najib* kenan ai *Nasrin* ba'ta gidan'nan i'na ta'tafi da sayin safiya haka ha!!! Taja numfashi sam bai'kamata ka'tambaya ba domin kuwa natab'bata dukan'ku kun'san in'da ta'nufa *Nasrin* sam ba'ta da wani gurin zuwa face gidan'su *Nasir* sai'ma yanzu daga baya da'ta hadu da'su *Nabeela* take dan ziyar'tar'su akai'akai Amma *Umma* mai *Nasrin* zatayi agidan'su *Nasir* yanzu ko'ma miye ai'sai tayi masa waya zaka i'ya tambayar'ta dalilin'ta bayan ta'dawo Haka'ma da ka'ke zan'can taki'ra layin'sa kasa'ni ko taki'ra network ya'hanata samun'sa ko bai'ya kusa bai'daga ba ko wani abu maka'mancin wannan *Najib* tin'da kaga *Nasrin* ta'futa yanzu to dole wani muhim'man abu yafitar da i'ta dan haka kadena shak'ka a'a *Umma* wallahi ni'sam bana da wata shak'ka akan *Qan'wata* Dan kuwa akullum cikin kyauta'ta mata zato nake kiyar'da dani *Najib* kenan ai'dajima'wa na'yarda da'kai amma *Umma* dame ta'tafi da motar **** **** **** **** **** **** *Na'em* ok *Allah* ya'dawo da i'ta lafiya sun'amsa da *Amin* *Nasrin* ta'isa gidan'su *Nasir* tashiga ciki sai'dai ba'ta sami ko'wa a'parlor ba wannan yasa kai'tsaye ta'nufa dakin *Nasir* sannu a'hankali take tura kofar har ta'bude tashiga ciki ta'mayar da kofar ta'rufe shigowar'ta tayi dai'dai da fitowar'sa daga gurin wanka Yayi tsaye jikin kofa sai kallon'ta i'ke kasan cewar taba'sa baya wannan yasa bata'san abin'da yake faruwa ba tajuyo tare da'kai kallon'ta ga gadon'sa domin kuwa a'tinanin'ta yana kan'gado Lokaci daya tayi i'do biyu da'shi tsaye jikin kofa daga'shi sai towel wanda tsayin'sa i'ya cin'ya Tayi tsaye tana kallon'sa shi'ma kallon'ta i'ke sun'jima a'haka ba'tare da sunce da junan'su kanzal ba sannu a'hankali take tafiya tamkar da tana tausayin qasa har'ta i'sa gun'da yake Kafin ta'isa gare'sa ta'fara i'sa in'da wani qaramin towels ta'dauka sannan ta'isa gare'sa ba'tare da tace da'shi ko'mai ba ta'janyo hanun'sa shi'kuwa ya'bita ba'tare Da yasan i'na zata kai'sa ba ta'nufi bakin madubi da'shi taja masa kujera tare da zaunar da'shi tasa towel din'da yake hanun'ta tana tsane masa ruwan jiki bayan ta'gama wannan Tashiga shafa masa mai ta'shirya'sa tsab ta'gyara masa kan'sa dama sajwn fuskar'sa tamkar wani *Qanin'ta* ko *Yaron'ta* yayi kyau sosai bayan ta'gama ta'kuma nufi **** **** **** **** **** **** Durowa ta'dauko masa kaya ta'koma dawo'wa gun'sa tariqa'sa ya'tashi ta'fara feshe masa jiki da rira're ta'ko i'na sannan ta'soma saka'masa Shi'dai kallon'ta kawai i'ke har'ta qarasa Yayi kyau sosai tasami kan'ta dajin tana'san ta'sunba'cesa a'ka sai'dai yafita tsayi ta'dora qafa'fun'ta kan'nasa tare dayin dogon wuya ta'sunba'cesa aka tare da shafar fuskar'sa ha!!! Yaja numfashi tare da sauke ajiyar zuciya ta'sauke qafa'fun'ta daga nasa ta'juya zata tafi ba'tare da ta'furta masa ko'mai ba yayinda take zubar da kwalla yayi saurin dakatar da i'ta ta'hanyar riko hanun'ta Tare da jan'yota tafa'da jikin'sa yasa hana'yensa ya'rungume'ta i'ta kuwa tayi kwance jikin'sa cikin wata yar murya yake magana i'na godiya sosai abi'sa wannan gata dana samu agurin'ki I'na fatan gobe'ma zaki dawo domin ki'qara yi'mun i'rin haka shiru batayi magana ba jin'shirun yayi yawa yasa'sa dago fuskar'ta wad'da tayi mata ado da kwalla yashiga girgiza mata ka a'a *Qan'wata* dan *Allah* kidena *Allah* bana'So ki'amsamin gobe zaki dawo kiyi'mun i'rin haka ta'girgiza masa ka alamar a'a mai'yasa saboda kana fishi dani kuma fishi sosai A'a *Nasrin* dan *Allah* kidena fadar haka domin kuwa ni'sam bana fishi da'ke haka'ma bazan'taba fishi da'ke ba ni da *Yaya Najib* nake shi'da yake ko'karin kul'la wata ala'qa a'tare da'ke bayan wad'da ku'ke da i'ta *Nasrin* kin'fi ko'wa sanin cewar sam bana'san ganin ko'wa atare da'ke amma abin takai'cin shi'ne ke'sam kin'gagara fahimtar hakan Ni kuma gani da saurin fishi da kuma zuciya wanda wannan dalilin ne yasa yanzu muka fiye samun sabani atsakanin'mu **** **** **** **** **** **** Amma zanyi ko'karin ganin na'adana fishina dama zafin raina domin kawai farin cikin'ki *Yaya Nas* zuwa yanzu yakamata ace kayarda da cewar ba'abinda yake a'tsakani'na da *Yaya Najib* domin kuwa yarda hakan ne kawai zai'kawo farin ciki atsakanin'mu kamar yanda muke a'baya garki damu *Nasrin Insha Allah* ko'mai ya'wuce nagode *Yayana* to kidena zubar da wadan'nan hawayen'naki masu tsananin tsada da kuma daraja yashiga share mata kwalla tare da sun'batar'ta a'ka Am to ki'amsamin gobe zaki dawo ki'koma shirya'ni zan'duba yuwuwar hakan ta'fada tana murmushi shi'ma murmushin i'ke am *Yaya Nas* zuwa yanzu yaka'mata mu'koma parlor Mai'yasa shiru ba'ta amsa ba sai kuma zuwa wannan lokacin ne suka sake juna daga hugging din da sukai Sun'fito parlor sai'dai har zuwa wannan lokacin ba ko'wa a'parlor suna ko'karin zama sai'ga *Nadiya* ta'futo cike da mamakin ganin'ta tace to'fa maraba da *Aunty Nasrin* yauwa *Nadiya* da fatan kina lafiya i'na qlau yasu *Umma* suna lafiya *masha Allah* suna haka sai'ga *Hajiya* ta'futo sun'gaisa gaba daya Bajima'wa suka tashi suka nufi gurin break past bayan sun'qarasa *Nasrin* ta'tashi tayi sallama dasu *Hajiya* tafito *Nasir* ya'bita a'baya yayi mata rakiya har bakin mota am *Nasrin* yanzu i'na zaki gida to yaushe zaki tafi gurin *Nafisa* sai zuwa an'jima ok to kijira'ni sai mu'tafi tare ok sai kazo sunyi sallama ta'tafi ya'bita da kallo har'ta fice sannan ya'koma ciki ransa fari kal Ta'isa gida ran'ta fari kal kallo daya *Umma* tayi mata ya'fahimci cewar tana tare da farin ciki hakan yatab'batar mata da cewar tadai'daita tsakanin'ta da *Nasir* sannu da zuwa yarinya'ta yauwa *Umma'na* bayan ta'zauna ta'gaisa dasu *Na'em* ganin bataga *Abban'ta* ba yasa'ta tambayar'sa *Abban'ki* ya'futa to *Allah* ya'dawo da'shi lafiya sun'amsa da *Amin* Misalin karfe *04:30pm* *Nasir* yazo dau'kan'ta domin zuwa Birthday din *Nafisa* Sun'isa gurin sun'kuma gabatar da ko'mai cikin kyak'kyawan yanayi haka'ma sun'jima anan sai bayan wani lokaci suka tashi *Next page please* *By Fauziyya Usman Kogo* *Ummu Adyan* { *Yaron kir'ki* } { *08039673554* } [9/4, 17:46] Bil Fauzee😘 U.Adyan: 💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻 *BURIN I'YAYEN'MU SHI'NE NA'MU* 💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻 *page 72 to 75* *Na* *Fauziyya Usman Kogo* { *Bil ~ Fauzee* } *Marubuciyar ZABINA* ❤ *Tuesday 04/9/2018* *Time 06:49am* *Yaya Nas* yanzu shikenan tafiya zakayi kabar'ni har na'tsayin kwanaki biyu atinanin'ka wannan adal'ci ne Shin'kai bakajin ko'mai a'ranka dama zuciyar'ka shin baka tina'nin hakan wani qalubale ne gare'mu a'rayuwa Ni'dai gaskiya bana'So kawai ka'hakura da wannan tafiyar Wani i'rin kallo yake yi'mata cikin tausa'sa murya yake magana da i'ta Haba *Qan'wata* haba *Nasrin* wallahi tallahi sam ban'taba tina'nin hakan daga gare'ki ba shin'nikuwa *Yayan'ki* ne ko'dai zuwa yanzu ki'sauyani Haba *Yaya Nas* mai'yasaka kake fadar haka taya ka'ke i'rin wannan tina'nin taya'ma zakayi tina'nin zan'iya sauya'ka ko ma'tsayin'ka Wannan sam ba'abinda yake yuwu ba'ne yaka'mata kasan da haka to naji amma *Nasrin* mai'yasa sam babu tina'nin zuwa bikin *Aisha* a'tare da'ke shin'itadin ba dan'gin'ki ba'ce fadamun ko ba'ta daya daga cikin a'halin'ki i'na san ki'sanar dani *Nasrin* ko kin'manta wace'ce *Aisha* agare'ni lallai yana da'kyau na'tunasar da'ke to i'ta din taka'sance Yar Qanwar *Hajiya* ce haka'ma takasan ce Yaya *Nadiya* na'kuwa'san kin'san da hakan kin'ga kuwa muna da kusan'ci da i'ta sosai amma duk da haka kice bazaki bikin'ta ba *Yaya Nas* nifa bance ba'zani ba to naji baki fada'ba amma mai'yasa zakiyi zan'can wai zan'tafi nabar'ki na'tsayin kwanaki biyu Nasrin ke kin'sani tin'kwanaki uku da suka shige yaka'mata ace i'na Yola amma saboda tina'nin tafiya da'ke yasa'ka har yanzu nake a'nan Haka'ma tin'jiya *Hajiya* take kira'na a'waya akan zuwa'na amma ba'wani labari zuwa yanzu har ta'soma fada dani wannan yasa dole zamu tafi zuwa gobe Domin kuwa sam bana'san *Hajiya* takai'ga fishi dabi amma har shi'ne ki'ke yi'mun zan'can wai zan'tafi na'barki taya ki'ke tina'nin zan tafi nabar'ki Mai'yasaka ki'ke da i'rin wannan tina'nin a'tare da'ke am kayi hakuri *Yaya Nas* ni dama i'na da tina'nin zuwa *Auran Aisha* to amma sai nake ganin kamar *Abba* nazai'barni ba wannan yasa har kaji na fadi haka amma duk da haka i'na mai'nai'man afuwarka Dan *Allah* kagafar'ceni *Nasrin* ki'ka ce *Abba* bazai'barki zuwa bikin *Aisha* shiru ba'ta yi magana ba ki'amsamin mana bazai'barki ba haka ne ki'amsamin har zuwa wannan lokacin ba'ta i'ya cewa da'shi ko'mai ok **** **** **** **** **** **** Ya'tashi yashiga ciki kai'tsaye gun *Abba* yanu'fa ya'zauna daga gefen'sa cikin wata yar murya yake magana tamkar da zaiyi masa kuka am *Abba* dan *Allah* ka'sanar dani wata gaskiya i'na jin'ka *Nasir* *Abba* shin'ni dan'ka ne dan *Allah* ka'amsamin *Nasir* mai'yake faruwa ne *Abba* kafara am'samin tukun ni dan'ka ne eh to *Alhamdulillah* am *Abba* shin wane i'rin matsayi ne kabani shin'kaba'ni matsayi i'rin na *Yaya Na'em da Yaya Najib* ko a'a har yanzu nagaza ga hakan *Nasir* kasa'ni ni agurina sam ba wani ban'banci atsakanin'ka da *Na'em ko Najib* kasan cewar dukan'ku 'ya'yana ne *Masha Allah* Ya'kai kallonsa ga *Nasrin* yana mai'cewa kin'ji ko *Qan'wata* dan haka ki'sani ni'ma dai i'na da Uba har yanzu ban'kasan CE a'matsayin maraya ba Duk da cewar ban'tashi na'sami mahaifi'na a'raye ba amma haduwa da'ke sai'ya mantar dani zafin marai'cin rashin Uba A'dalilin'ki yanzu i'na da Uba kuma abin al'fahari haka'ma i'na da yay'ye gaki kuma nasamu a'matsayin *Qan'wa* gaskiya i'na farin ciki sosai abi'sa hakan Magana i'ke cike da damuwa yayinda i'danuwan'sa suke zubar da kwalla mai'tsana'nin zafi da kuna lokaci daya tausayin'sa duk yashige'su *Abba* yashiga share masa kwalla a'a *Nasir* dan *Allah* kadena kaji'ko ya'daga masa ka alamar to lokaci daya *Nasrin* tasami kan'ta acikin wani i'rin kunci mai'girman gaske kukan zuci take yayinda kwalla take yi'mata zuba tamkar wad'da za'ayanka da ran'ta **** **** **** **** **** **** Am *Abba* a'matsayina na Yaron'ka shin'zaka bani *Qan'wata* mu'tafi Yola gurin bikin *Aisha* nasan cewar kun'san da bikin kuma zaku'shiga daurin *Aure* jibi to ni'ma a'ranar naje'san mudawo Kawai i'ya na'kwana biyu ne *Abba* ni a'nawa tinani zuwa yanzu mu'daku duk mun'zama daya i'dan kuwa haka'ne to yaka'mata a'halin'mu shi'ma yazama abu daya Duk da cewar muna da sanaiya amma kuma yana da'kyau mukara yun'kurin zama ahli daya da fatan zaku yarda da hakan *Abba* ba'wai i'na fadar hakan ba'ne saboda i'na da buqatar nayi tafiya da *Nasrin* ba a'a sai'dan i'na buqatar hakan ne na'duk i'ya rayuwa'ta dan *Allah* kayarda dani lokaci daya jikin'su duk ya'mace abi'sa sauraren bayanin'sa wanda wannan dalilin ne yasa har *Abba* ya'aminta akan ya'tafi tare da *Nasrin* ya'kumayi farin ciki sosai abi'sa hakan i'ta haka to haka'ma tin adaren ranar *Nasrin* ta'shirya kayan'ta washe garin ranar suka nufi garin Yola **** **** **** **** **** **** Sunyi nasarar sauka lafiya kasan cewar gidan biki ne sai suka sami gidan cike da jama'a an'shiga yi'musu sannu da zuwa sai wani nan'nan suke da *Nasrin* kasan cewar suna da sani da i'ta bayan sun'gaisa *Nasir* yashiga tambayar *Mama* i'na *Hajiyar'sa* tajin'jija ka tana ciki salla take amma'fa sai kayi da gaske domin kuwa ta'hau da yawa haba eh ai'ya Subhanalillah Amma ba'komai zanji da i'ta suna haka sai gata ta'futo cike da mamakin ganin'su ta'an'baci sunan *Nasrin* tare da sakin fuska to'fa maraba da *Nasrin* yanzu ki'ke tafe eh to sannun'ki da zuwa yauwa *Hajiya* tagai'sheta cikin kulawa yayinda tayiwa *Nasir* Uwa ba'ta gan'sa ba yayi kyau wato kina fishi dani ko tin'da banzo a'lokacin da ki'ka buqata ba Yanzu kenan bazaki gode *Allah* ba wanda yaba'ni cikak'kiyar lafiyar da na'iya zuwa gare'ki sannan baki nu'na farin cikin'kin'ki ba tare da yiwa *Allah* godiya daya sauke'mu cikin koshin lafiya ba sai kawai ki'bige dayin fishi dani Shin a'haka kinyiwa *Allah* godiya kenan *Hajiya* yaka'mata kifara sauraren uzurina kafin yanke'min hukun'ci ba kina fishi dani ba to ki'gode *Allah* da ba'akira'ki a'waya a'ka fada maki cewar na'mutu ba Da sauri tace miye eh bayan zuwan'kinan kin'san mai'yafaru dani kuwa kin'zo kin'barni ba'tare da kin'san yanake gudanar da rayuwa'ta ba Naci ban'ciba baki sani ba i'na tare da farin ciki ko kunci baki sani ba na'rayu ko na'mutu shi'ma baki sani ba amma a'haka har tabaki damar da zakiyi fishi dani **** **** **** **** **** **** Cikin mutuwar jiki da sanyin murya take magana da'shi *Nasir* wai mai'kake fadane haka *Hajiya* tin'bayan da kin'kamo hanyar zuwa Yola nake kwance banda lafiya kwana'na biyu asibiti su *Umma* sukayi'ta bani kulawar da'ke yaka'mata a'ce kin'bani da fari nayi tina'nin na'sanar dake sai kuma nayi tina'nin sanar da'ke cewar i'na asibiti bani'da lafiya zai'iya daga hankalin'ki Wanda wannan dalilin ne ya'hana ni sanar dake sai jiya da yam'ma na'sami sallama tin'a daren jiya na"yi shirina na'tafiya Ganin jikina bai'saki ba'ne yasa *Abba* yace na'zo tare da *Nasrin* sabida zata'iya taima'kamin koda kuwa da tuki ne Amma ba'tare da kin'san ko'mai ba ki'ke fishi dani yayi kyau ba'komai amma duk da haka i'na mai'nai'man afuwar'ki dan *Allah* ki'gafarce ni *Nasrin* dai sai ai'kin kallonsa take yayinda mamakin'sa duk yacika'ta ai'ya *Yarona* dan *Allah* kayi hakuri wallahi sam ban'san da hakan'ba wannan yasa har na'iya fishi da'kai ba'komai *Hajiya* ya'wuce sun'run'gume juna cike da shauki su *Nadiya* dai sai kallonsu suke suna murmushi bayan wani lokaci su *Nasrin* suka tafi domin sun'shirya bayan sun'shirya sun'ci abinci Da dare *Nasrin* take dariyar'sa akan abin'da yafada'wa *Hajiya* yayi murmushi *Qan'wata* ai'haka kawai ne zaisa na'sami kan *Hajiya* cikin sauki shiyasa na'sanar da i'ta hakan ai'kuwa zan'sanar da i'ta cewar ba'abinda yafaru da'kai ai'ba zaki i'ya ba Ai'kuwa zaka gani su *Nadiya* sai dariyar'su suke am *Yaya Nas* ni kuwa na'tambiye'ka wani abu i'na jin'ki ya'akai lokaci daya ka'iya tsara'wa *Hajiya* i'rin wannan zance haka To taya zai'tina kawai fada nake domin kawai nasamu ta'iya yarda dani to yau dai kayi nasara wata rana'ma zanyi Au'haka hakafa *Insha Allah* Haka suka'ci gaba da fira cikin raha wasa da dariya sai bayan wani lokaci sannan *Nasir* yi'musu sallama ya'tafi **** **** **** **** **** **** Washe garin ranar suka'yi Dina Amarya da Ango sunyi kyau sosai haka'ma su *Nasrin* sun'sha kyau *Nasrin* kuwa tashige cikin yan Matan *Amarya* sai darar'raku suke tamkar dama sun'san juna haka'ma *Nasir* yana cikin'su suna haka wayar'sa ta'dau ruri ya'koma daga gefe yana amsa waya Lokaci zuwa lokaci yake kai kallonsa ga *Nasrin* nan ya'hangesu sai dau'kan photo suke haka'ma gurin ya'hargitse sai yawa ake mata da maza yayi saurin tsinke wayar ba'tare da yayi sallama da wanda yake waya da'shi ba I'sa gurin cike da bacin rai zuciya ta'di besa bai'san sanda ya'wanke *Nadiya* da mari ba ya'kuma hauta da masifa sai fada yake da i'ta sosai *Nadiya* wannan wane irin is'kanci ne da rashin kunya taya zaki'ja *Nasrin* cikin'ku kun'wani hade mata da maza kuna rawa kuna wani dau'kan photo to hala an'fada naki cewar mujin *Aure* take nai'ma To wallahi bara kiji duk kika'yi kus'kuren dora photon *Nasrin* akan media ko naga wani ya'dora to wallahi zaki hadu da fishi'na kuma ki'sani wallahi yazame maki dole ki'goge duk wani photon *Nasrin* da yake akan wayar'ki haba *Yaya Nas* dan *Allah* kadena mai'yasaka ka'ke i'rin haka ne ya'isa haka *Nasrin* garki yarda ki'bari fishi'na ya'dawo gare'ki domin kuwa ranki zai'baci kamar'dai i'ta yaju'ya yayi tafiyar'sa tare dajan hanun *Nasrin* su *Aisha* kuwa sun'bisa da kallo *Next Page please* *By Fauziyya Usman Kogo* *Ummu Adyan* { *Yaron kir'ki* } { *08039673554* } [9/10, 18:01] Bil Fauzee😘 U.Adyan: 💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻 *BURIN I'YAYEN'MU SHI'NE NA'MU* 💅🏻💅🏻💅􎰽𱐼􎰽𱐼􎰽𱐼􎰽𱐼􎰽𱐼􎰽𱐼􎰽𱐼􎰽𱐼􎰽𱐼􎰽𱐼􎰽𱐼􎰽𱐼􎰽𱐼􎰽𱐼􎰽𱐼􎰽𱐼􎰊 *Page 76 to 78* *Na* *Fauziyya Usman Kogo* { *Bil~ Fauzee* } *Marubuciyar ZABINA* ❤ *Monday 10/9/2018* *Time 03:07pm* *Ahamdulillah ala'kulli halin i'na mai matuqar nu'na godiya'ta a'gurin Allah { s.w.a } mai'kowa mai'komai wanda yaba'ni lafiyar dawo'wa gare'ku domin ci'gaba da rubuta wannan lit'tafi mai'suna BURIN I'YAYEN'MU SHI'NE NA'MU i'na mai addu'ar Allah yanufe'ni da ganin nakam'malasa lafiya Allahumma Amin* Wani yamma'ci tafe take acikin wani kyak'kyawan kanti tana siyayya ta'kai hanun'ta dan dau'kan wani kyak'kyawan tirare Lokaci daya hanun'ta ya'isa tare dana wani kyak'kyawan saurayi da sauri ta'janye hanun'ta daga kan tiraren shi'ma dai dauke hanun'sa yayi kamar ita tare da'kai kallon'sa gare'ta i'ta'ma kallonsa take Lokaci daya tasaki wani kyak'kyawan murmushi mai'tare da yar dariya tana'mai fadar sunan'sa *Yaya Na'em* i'na wuni ya'amsa cikin kulawa lafiya qlau sai wani kallon'ta i'ke yayinda yaga'gara tina i'na yasan'ta ya'fada a'zuciyar'sa tab'bas nasan wannan to a'ina ya'fa kamata nati'na tasinke masa tina'ni am *Yaya Na'em* kagane ni kuwa murmushi kawai ya'iya yi'mata ba'tare daya ce da i'ta ko'mai ba i'ta'ma murmushi take am *Nabeela Qawar Nasrin* katina *Allah* sarki tab'bas naga fuskar sani sunan ne kawai na'manta dan *Allah* kiyi hakuri lah wallahi ba'komai to i'na godiya ni'ma haka to dauki tiraren mana a'a *Yaya Na'em* kawai kadau'ka dauki mana *Allah Yaya Na'em* bazan'dauka ba to akan'me ba'komai to i'na godiya bisa wannan am *Yaya Na'em Nasrin* tayi tafiya i'ta da *Nasir* amma yau zasu dawo *Insha Allah to Allah* ya'dawo dasu lafiya *Allahumma Amin* **** **** **** **** **** **** Ya'dauki tiraren sunci gaba da siyayya abin'su bayan sun'qarasa *Na'em* ya'biya mata kudi tayi masa godiya sosai am da mota ki'ke tayi murmushi tare da girgiza masa ka alamar a'a to mu'tafi na'sauke'ki ok suna cikin tafiya ya'kai kallonsa gare'ta am *Nabeela* sai kinyi hakuri dani saboda zanbiya ta'wani super market ba'komai *Yaya Na'em* to nagode ni'ma haka sun'isa wani super market *Nabeela* amma zaki raka'ni ko to mu'tafi yauwa sun'fito sun'shiga ciki sunyi abin'da yakai'su sun'futo ya'kai har gida tayi masa godiya ta'juya zata tafi yayi kiran'ta *Nabeela* tajuyo tare da amsa'wa ga wannan ya'bata wata leda siyay'yar da yayi i'ta'ma ya'mata karbi mana ta'karba tare dayi masa godiya ba'komai am *Nabeela* dan *Allah* garki sanar da *Nasrin* cewar mun'hadu kin'ji *Insha Allah* baza'ta jiba ok nagode ba'komai sunyi sallama yafi'ce abin'sa tabi'sa da kallo har ya'bace sannan ta'juya tashiga ciki Tafiya kawai yake amma sam hankalin'sa bai'ya jikin'sa yayinda tina'nin *Nabeela* yayi yawan gaskiya a'tare da'shi lokaci daya yaji wani san'ta yana shigar'sa gashi kuma ko number ta bai'ya da'shi To yanzu shi taya'ma zai'isar da sakon soyayyar'sa ga abar Qaunar'sa yaka'mata nayi wani abu to miye'shi da kuma wannan tina'nin ya'isa gida isar'sa tayi dai'dai da iso'war'su *Nasir* farin cikin'sa ya'qaru cike da daukin ganin'su ya'isa gun'su ya'bude'wa *Nasir* kofa tare da furta masa sannu da zuwa yauwa Bab'ban *Yaya* da fatan mun'same'ku qlau Alhamdulillah yayi kyau ya'kai kallonsa ga *Nasrin* tayi masa wani kallo mai'kama da hara'ra yayi murmushi domin kuwa yasan dalilin'ta nayin hakan sannu da zuwa *Qan'wata* ya'hanya kafin ta'amsa *Nasir* yayi mata rigagi kin'ga kima dena wannan fishin domin kuwa sam bazaki hada kan'ki dani ba saboda ni'ne *Yayan'ki* ke'kuma *Qan'wata* kin'ga kuwa bazamu hadu'ba ya'fada yana yar dariya *Na'em* dariyar yake i'ta kuwa ta'nufi ciki cike da shagwa'ba sun'bita a'baya suna dariyar'ta Su *Najib* na'zaune a'parlo sai'ga *Nasrin* ta'wani turo kofa da karfi tashigo da wata fuska Uwa zatayi kuka ta'nufi gun *Umma* da gudu ta'fada jikin'ta ba'tare da tace da ko'wa uf'fan ba to'fa *Nasrin* lafiya mai'yake faruwa da'ke ne i'na *Nasir* kafin tayi magana sai'ga su *Na'em* sun'shigo *Abba* yashiga tambayar *Nasir* lafiya ba'komai *Abba* dukan'mu muna cikin koshin lafiya Haka'ma muna tare da farin ciki mai'girman gaske sai kuma zuwa wannan lokacin *Najib* yayi magana *Nasir* i'dan har abin'da kafa'da gaske ne to mai'yasa *Nasrin* zata shigo da i'rin wannan yanayi tab'bas da akwai abin'da ka'ke boyewa Kafa'da mana mai'yake faruwa *Nasir* dai shiru baiyi magana ba sai'ma gaisawa da'su *Umma* da yayi bayan sun'gaisa *Najib* yace *Nasir* wai'ba magana nake da'kai ba him *Yaya Najib* to ai maganar'ka sam ba'ta buqatar amsa wannan yasa bance da'kai komai ba Domin kuwa agaban i'danuwan'ka nake sanar'wa da *Abba* cewar ba abin'da yake faruwa da *Qan'wata* to mai'yasa kai'kuma zaka wani dami kan'ka akan wani yanayin'ta **** **** **** **** **** **** Saboda kafi ko'wa sanin wace'ce *Nasrin* agurin shagwa'ba duba kaga yanda ta'wani shige jikin *Umma* Uwa zata ko'ma ciki amma kasan'me ni hakan birge'ni i'ke matuqar birgewa i'rin yanda yake magana Take *Nasrin* taji duk ya'tafi da i'ta dama zuciyar'ta i'ta dai tana'jin *Nasir* har cikin ko'kon ran'ta sai wani kallonsa take cike da shaukin san'sa a'tare da i'ta *Umma* ta'tashi ta'hada musu kayan abinci haka'ma *Nasir* ne yake ba'ta a'baki har suka qarasa haka'ma a'wannan ranar ce *Na'em* yayi nasarar samun number *Nabeela* acikin wayar *Nasrin* ba'tare da sanin'ta ba da dare bayan ya'kwanta ya'dauki wayar'sa yashiga kiran layin *Nabeela* bajima'wa ta'daga tare dayin kyak'kyawar sallama ya'amsa cike da shauki Am kina magana da *Na'em Nafi'u* lah *Yaya Na'em* kai'ne i'na wuni lafiya qlau da fatan kina lafiya i'na qlau to yayi kyau amma kin'ji mamaki ko eh to kidena Domin kuwa ni'sam bazan'iya barin'ki ba *Nabeela* i'na San'ki wannan yasa na'ce bara na'kira na'sanar maki dan *Allah* ki'sanar dani gaskiya idan kina da wanda ki'ke So ha!!! Tanisa tare da ajiyar zuciya **** **** **** **** **** **** Cikin wata yar murya take magana am kayi hakuri *Yaya Na'em* kagafar'ceni domin kuwa ni i'na da wanda nake So wanda kuma nake burin samun'sa har kullum har ko yaushe *Auran'sa* fata'na Lokaci daya yaji zuciyar'sa tana dukan uku-uku yashiga an'batar innalillahi wa'inna'ilaihi raji'un ha!!! Yaja numfashi tare da sauke ajiyar zuciya to shikenan *Nabeela* nagode abi'sa sanar dani wannan gaskiya i'na yi'maki fatan ke'da abin Qaunar'ki nagode sunyi sallama ha!!! Subhanalillah lokaci daya damuwa ta'kawo masa xiyarar baza'ta tana haka yajiyo wayar'sa tayi yar qara alamar shigowar sako ya'kai hanun'sa ya'daga yaduba sakon Lokaci daya yaji damuwar'sa takau farin ciki yashige'sa abin'da yagani shi'ne *Yaya Na'em* _ni kai'ne abin Qauna'ta wallahi da jima'wa i'na tare da Soyayyar'ka daga ni *Nabeela Nasidi*_ Da sauri yashiga kiran layin'ta ringing biyu ta'daga sai'dai kuma batayi magana ba *Nabeela* wallahi kina wasa da rayuwa'ta sosai Saboda kawai bakisan i'ya san danake yi'maki ba to amma duk da haka i'na godiya abi'sa amsa tayina da ki'kai nagode amma dai ki'sani sam bana'san *Nasrin* tasan da wannan zan'can ok yauwa haka suka'ci gaba da fira har na'tsayin wani lokaci haka'ma tin'daga wannan lokacin suka kasan'ce masoyan juna lokaci zuwa lokaci yake zuwa gun'ta saboda sam bai'yasan *Nasrin* tasani **** **** Bayan wani lokaci zuwa yanzu su *Nasrin* sun'kam'mala karatun'su sun'zama kwarar'run likito'ci har sun'fara ai'ki wani yamm yamma'ci *Nasrin* ta'buqaci *Na'em* daya bata aron wayar'sa mai'zakiyi da i'ta i'na san zan'kira waya ne ok karbi ta'karba am *Nafisa* dan karan'tomin number *Nabeela* lokaci daya yaji wani i'rin abu yana yi'masa yawo ajiki da sauri yace am *Nasrin* bani wayar zsn'duba wani abu to kajira naqara'sa a'a ke'dai kibani yanzu ok taba'sa ya'karba tare da ajiyar zuciya nagode *Allah* yamai'da kallonsa gare'ta kiyi hakuri *Nasrin* domin kuwa sam bazan'yarda ki'kiramin wata a'waya ba haba *Yaya* i'ta din *Qawa'ta* ce'fa duk da haka bazan'yarda ba kiyi hakuri to Mai'yasa bazaki ki'rata da layin'ki ba waya'na ba caji wayar *Nafisa* kuma ba kudi ok To bara nayi'wa *Nafisa* transfer sai ki'kira da layin'ta haka kuma yatab'bata ya'tura'wa *Nafisa* kudi taki'ra da layin'ta haba *Nabeela* tindazu fa ke muke jura *Allah* zamuyi tafiyar'mu dan *Allah* kuyi hakuri i'na hanya daf nake da'ku ok sai kinzo sunyi sallama I'na zaku tafi ne gurin *Yaya Nas* lafiya *gajiya* ce ba lafiya dazu ne yake sanar damu a office *Allah* ya'bata lafiya Amin bajimawa sosai sai'ga *Nabeela* su *Nafisa* sai hara'ra suke abin'ta da i'ta Yayinda i'ta kuma take wani lallausan murmushi mai'qayatar'wa kuyi hakuri dani please ta'fara gaisawa da *Na'em da Najib* sannan ta'dawo takan'su to mu'tafi ko ok sun'tashi am *Yaya* idan *Umma* ta'tashi ka'sanar da i'ta ok adawo lafiya sun'fice abin'su *Na'em* kuwa ya'tashi yashiga dakin'sa ya'kira layin *Nabeela* Tada'ga *Nabeela* i'rin wannan kwalliya haka gaskiya kinyi kyau sosai nagode *Yayana* ni'ma haka sunyi sallama am *Nabeela* wai'waye wannan am ni'ma ban'san'sa ba waya kawai nake da'shi to mai'yasa bazaki buqaci yamaina a'gareki ba zanyi hakan Insha *Allah* **** **** **** **** **** **** Sun'isa gidan'su *Nasir* sun'samu ba ko'wa a'parlo *Nafisa* ku'zauna i'na zuwa ok ta'nufi dakin *Nasir* tasame'sa kwance yana barci tayi murmushi tare da i'sa gun'sa ta'zauna daga gefen'sa Lokaci daya tasami kan'ta da sun'batar'sa a'wuya da ka sannu a'hankali yake bude i'danuwan'sa har suka bude Ya'kwanto da i'ta jikin'sa tare da sun'batar'ta a'baki sannun'ki da zuwa yauwa Am tare nake da'su *Nafisa* ok tashi mu'tafi gaskiya *Nasrin* bana'san rabuwa dake wallahi naji da'din kwanciyar'nan da mu'kai a'haka kayi hakuri ai'ina nan kuma kaima kana'nan tashiga lal'labarsa har tasamu ya'iya tashi suka fita har sun'kai kofa tajan'yosa tana goge masa jan'baki ayayi lebe tana goge masa jan'baki a'lebe Yayi murmushi i'ta'ma murmushin take sun'fito bayan yagaisa da'su *Nabeela* yasanar da'su cewar *Hajiya* barci take basu wani jima ba ganin yam'ma tayi sosai har duhu yafa'ra yasa suka'yi masa sallama suka tafi *Next page please* By *Fauziyya Usman Kogo* *Ummu Adyan* { *Yaron kir'ki* } { *08039673554* } [9/11, 15:12] Bil Fauzee😘 U.Adyan: 💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻 *BURIN I'YAYEN'MU SHI'NE NA'MU* 💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻 *Page 78 to 80* *Na* *Fauziyya Usman Kogo* { *Bil ~ Fauzee* } *Marubuciyar ZABINA* ❤ *Tuesday 11/9/2018* *Time 10:11am* Yau ta'kasance Saturday ce ba ai'ki wannan yasa take a'gida Kwance take akan kujera tana waya kallo daya zakayi mata kafahimci cewar tana tare da farin ciki Tana haka sai'ga *Najib* yashigo kallo daya yayi mata yagama fahimtar cewa da *Nasir* take waya lokaci daya yaji wani bacin rai yana tin'karar'sa mst yadan'ja tsaki sannan ya'isa in'da take ya'zauna daga gefen'ta Ganin yajima anan amma tayi Uwa ba'ta gan'sa ba yasa'sa janye wayar daga kun'nan'ta yayinda yake yi'mata wani i'rin kallo ha!!! Yanisa tare dajan numfashi Haba *Nasrin* haba *Qan'wata* tin'yaushe nake zaune anan amma sam kinyi tamkar baki gan'ni ba kawai saboda kina waya da *Nasir* yanzu atina'ninki hakan dai'dai ne Ai ko'ba ko'mai kya'saurari sakon dana'zo maki da'shi ha!!! Ta'sauke ajiyar zuciya kayi hakuri *Yaya Najib* yanzu i'na jin'ka fadamin miye am *Qan'wata* i'na san zaki raka'ni wani guri ne yanzu Am kayi hakuri *Yaya Najib* saboda zan'futa tare da *Yaya Nas* *Nasrin* dan *Allah* kiyi hakuri ki'rika ni bazamu jima'ba zamu dawo kin'ji please ganin yanda yasaka'ta agaba da zance daya Yasa'ta amsa masa da zata yayi murmushi sosai nagode *Qan'wata* dan matso kadan kiga yasun'baceta a'ka to tashi mu'tafi kafin'nan ga wayar'ki Ta'karba lokaci daya taji wani i'rin tashin hankali yana fuskan'tar'ta domin kuwa layan *Nasir* bai'tsinke ba ta'kuma tab'batar da cewar *Nasir* yaji duk abin'da suka fada to yanzu yazata'yi tana ko'karin kai wayar akun'nanta ya'kashe wayar ta'kuma kira abin hauahi kuma bai'daga ba ta'tashi jiki asanya'ye sun'futa kai'tsaye gidan lalle yakai'ta **** **** **** **** **** **** Wanda da'kyar yasa'mu ta'iya yarda akai'mata lalle bayan sun'futo gidan lalle ya'kuma kai'ta gidan salon an'yi mata gyaran kai bayan an'qarasa yadauke'ta sun'tafi Wani kanti yasiya mata wata kyak'kyawar doguwar riga i'rin ta Amare da sauran kayan ado na'mata i'rin su takal'mi jaka awar'waro sarka da'dai sauran'su Ahanyar'su ta komawa gida take tambayar'sa *Yaya Najib* wai mai'yake faruwa ne mai'yasaka ka'aika'ta hakan a'gare'ni dan *Allah* ka'sanar dani yayi murmushi *Nasrin* kenan shin'kin manta gobe ne birthday din'ki a'a *Yaya Najib* sam ban'manta ba amma ai'kasan tare da *Yaya Nas* nake Birthday kasan cewar a'irin rana daya aka ai'femu kayi hakuri *Yaya Najib* domin kuwa bazanyi Birthday ba a'wannan shekarar haka nafada'wa *Yaya Nas* tin awan'can satin wannan yasa kaga bamuyi shirin ko'mai ba na Birthday bazai'yuba *Nasrin* domin kuwa nariga dana gama shirya ko'mai dan haka dole gobe zaki Birthday kamar yanda na'shirya Da kuma haka suka haka suka i'sa gida sun'shigo ciki sai yar banzar rigima suke i'ta tana baza'tayi Birthday ba shi'kuma yana sai tayi *Abba* yashiga tambayar'su *Najib* lafiya ba'komai *Abba* a'a *Najib* ka'sanar dani abin'da yake faruwa ha! Yaja numfashi tare da girgiza ka sannan yasanar da'shi ko'mai **** **** **** **** **** **** Haba *Nasrin* yanzu akan wannan ki'ke daga'wa *Yayan'ki* murya dan *Allah* kidena i'rin wannan kin'ji kiyi hakuri kiyi Birthday din'ki kamar yanda ya'shirya kin'ji Haba *Abba* to mai'yasa zai'shirya ko'mai ba'tare daya sanar dani ba kayi hakuri *Nasrin* dan *Allah* kibar ko'mai ya'wuce kin'ji to naji amma *Abba* mai'kake tina'ni zai'faru a'tsakani'na da *Yaya Nas* wane i'rin kallo zaiyi'min sannan kuma ni wane uzuri ne zanbasa wanda zaiyi saurin yarda dani Gar'ki damu *Nasrin* zai'yarda da'ke kiyar'da dani to *Allah* yasa *Amin* am *Abba* bani aron motar'ka i'na zaki i'na san na'hadu da *Yaya Nas* ne *Najib* ya'mata rigagi to mu'tafi na'kai'ki a'a nagode Mai'yasa ba'komai amma a'a *Yaya Najib* kawai kayi shiru to shikenan *Abba* ya'bata mukulli takar'ba ta'fice sun'bita da kallo Zaune yake jikin gado yayinda kunci yacika zuciyar'sa tin'bayan yaji zan'can *Najib* da *Nasrin* karin takai'cin'sa sun'batar'ta da *Najib* haka ya'kasance awannan ranar tamka wani mara lafiya *Hajiya* tasaka'sa agaba da tambaya amma sam yaki yace da i'ta ko'mai Zaune take sai'dai sam ba'ta tare da farin ciki tana haka sai'ga *Nasrin* ta'turo kofa tashigo da sauri ta'isa in'da take tana an'batar sunan'ta *Hajiya* lafiya fadamin mai'yake faruwa da'ke i'na **** **** **** **** **** **** *Yaya Nas* cike da kunci take magana *Nasrin* ban'san abin'da yake faruwa da *Nasir* ba amma tab'bas yana tare da kunci mai'girman gaske wanda ban'san sanadin'sa ba Na'kuma tambiye'sa amma sam yaki yace dani ko'mai har i'na'jin tsoron gar abin yafi haka rashin lafiyar'sa ta'tashi Subhanalillah am garki damu *Hajiya* Insha *Allah* ba'abinda zai'faru da *Yaya Nas* dan *Allah* kiyar'da dani i'na zuwa ta'tashi da sauri ta'nufa dakin'sa ta'tura kofa tashiga yana ganin'ta ya'kauda kan'sa daga gare'ta tare dajan tsaki tafahimci cewar cikin fishi yake sosai wannan yasa sam bataji ko'mai ba Sannu a'hankali take tafiya har ta'isa gun'da yake ta'zauna kusa da'shi kusa sosai cikin mutuwar jiki da sanyin murya take an'batar sunan'sa am *Yaya Nas* yayi saurin dakatar da i'ta am kin'ga ya'isa haka mai'yakawo'ki gare'ni mai'kika zo ki'fadamin bayan nariga da naji ko'mai ko kin'zone domin ki'nunamin ya'kai'ki an'yi maki gyaran jiki eh lallai kinyi lalle kin'kuma yi gyaran kai Sai'dai kuma sam ni baki birge'ni ba sai'ma na'sami kai'na dajin bakin ciki da takai'cin ganin'ki acikin wannan yanayin ki'sani yau i'ta ce rana ta'farko dana fara ganin munin'ki a'rayuwa Tashi ki'futa ki'tashi na'ce ya'fada cikin tsawa tare da daga murya magana take cikin murya kuka kayi hakuri dan *Allah* kagafar'ceni nasan cewar ba lalkai ka'iya yarda dani ba amma kuma duk da haka yazame'min doke na'sanar da'kai wata gaskiya Da fari kaji ko'mai kafin na'futa da *Yaya Najib* na'futa da'shi ne ba'tare da nasan i'na zamu ba sai bayan mun'futa ne sannan nasan dalilin fitar'mu nan tasanar da'shi ko'mai *Yaya Nas* dan *Allah* kayarda dani wallahi i'ya gaskiya'ta nake fada'ma ban'san ko'mai ba sai yanzu yake sanar dani dan *Allah* kayarda dani Kallon'ta kawai yake yayinda yaga'gara cewa da i'ta ko'mai ganin hakan ne yasa'ta kiran layin *Abba* ta'saka amsa kuwa ta'yanda zaiji *Abba* dan *Allah* ka'sanar da'shi gaskiyar abin'da nake fada domin kuwa sam yaki ya'yarda dani am *Nasir* zuwa yanzu yaka'mata ace kayarda da i'ta domin kuwa i'ya gaskiyar'ta take fadama ba'wai i'ta kawai ba wallahi ko'mu sai yanzu mukan da hakan Da wannan nake da'da baka hakuri kayi hakuri kayarda da i'ta a'matsayin mara laifi to *Abba* yauwa *Nasir* *Allah yama albar'ka Amin Abba* sunyi sallama *Yaya Nas* amma zuwa yanzu kadena fishi dani ko sam bazan'dena fishi da'ke ba idan har kina nu'na kulawar'ki ga *Yaya Najib* shi'ne zai'sunba'ceki sannan dauke'ki a'mota yakai'ki gurin gyaran jiki ya'kuma shirya maki Birthday A'haka kuma kice ba'komai atsakanin'ku to taya zan'yarda da'ke subhanalillah innalillahi wa'inna'ilaihi raji'un na'shiga uku ni *Nasrin* taya zansa *Yaya Nas* ya'yarda dani kin'ga kima wani dena wahar da kan'ki abanza ki'tashi kiyi tafiyar'ki kukan'ta ya'saban'ta Ki'tashi kifi'ce Birthday kuma a'yi lafiya i'na maki fatan al'khairi sai'dai kuma garki ta'ba yau'darar kan'ki da cewar Wai'ni zani bazan'taba zuwa ba *Yaya Nas* wallahi sam bazan'taba barin gidan'ba har sai kayarda dani wannan kuma ke tasha'fa haka tayi'ta rar'rashin'sa har *Allah* ya'azata kan'sa tasamu ya'dan sauko tare dayi mata alkawari zai'tafi gurin Birthday din nagode bayan wani lokaci ta'tafi **** **** **** **** **** **** Haka'ma awannan ranar tasanar da'su *Nafisa* zan'can zatayi Birthday Washe gari bayan ta'qarasa shirin'ta tsab ta'dauki wayar'ta domin ya'kira layin *Nasir* sai'ga *Najib* yashigo kallo daya yayi mata yaji ta'birgesa i'ya birgewa saboda tayi kyau sosai ya'tafi kusa da i'ta ya'zauna yayinda yake wani lallausan murmushi kinyi kyau *Qan'wata* nagode am'to ki'tashi mu'tafi mutane da dama sun'ratu a'gurin ke kawai ake jira tayi dan gajeran murmushi haka'ne kam amma a'gurin'ka Domin kuwa yanzu bajima'wa nayi waya da *Nazir* sai'dai ya'fada min cewar hasken taron bai'isa gurin ba ni kuma sam bana'san na'tafi baiya'nan bara na'kira layin'sa naji Kin'ga *Nasrin* dan *Allah* kidena wani damun kan'ki akan wani da'ban kawai ki'tashi mu'tafi kuma sam bana'san kice dani ko'mai bani wayar nan Ya'anshi wayar daga hanun'ta ta'tashi sun'fice ba cikin ta'So ba suna i'sa gurin sai wani zarar i'do take tana duba in'da zata'ga *Nasir* amma i'na ba'ta gan'saba ta'isa in'da *Nafisa* ta'zauna tare da tambayar'ta i'na *Nabeela* tayi mata nuni da in'da take ta'kai kallon'ta gun cike da mamaki Tace yaushe hakan tafaru *Nafisa* sai dariyar'ta take dajima'wa *Yaya Na'em da Nabeela* suna'san junan'su kai amma'fa i'na farin ciki sosai tashi mu'tafi gun'su ok Sun'isa gun'su *Nasrin* sai wani kallonsu take sannun'ku wato ni ake boyewa to yanzu na'fahimci ko'mai ta'fada tana dariya suna dariyar suke sun'ci gaba da shagalin'su *Nasrin* kuwa sai jin'ta take wani da'ban kasan cewar ba'ta tare da abin qaunar'ta haka'ma taki'ra layin'sa amma bai'ya tafiya dama ya'fada mata baza'su'zo tare ba ba'kuma zaizao farkon lokaci ba sai bayan wani tsayin lokaci sannan yashigo kuma yana zuwa gurin *Nazir* yafa'ra i'sa sannan ya'isa ga *Nasrin* i'rin yanda yaga *Najib* yana wani shige mata yasa'sa barin gurin ya'tafi nesa da i'ta shi'da *Nazir* bajima'wa sosai a'ka kirata domin ta'yanka Cate sun'tashi dukan'su domin ra'kata *Nasir* na'daga gefe da i'ta ta'dauki yuka tana ko'karin yanka'wa *Najib* ya'kai hanun'sa kan'nata da sauri ta'kai kallon'ta ga *Nasir* wanda shi'ma kallon'ta i'ke ta'dawo da kallon'ta *Najib* yayi mata murmushi mai'tare da yar dariya lokaci daya *Nasir* yaji zuciyar'sa tana wani buga masa da kar'fi sun'yanka Cate dinb an'shiga yi'musu tafi *Najib* ya'dauki Cate din yasa'ka mata a'baki ya'kuma saka ragowar abakinsa **** **** **** **** **** **** Lokaci daya *Nasir* yaji kan'sa ya'wani sara da karfi da sauri yadafe kai hanu biyu yaju'ya yana tafiya yanayin'sa yasoma saka *Nazir* firgici shi'da yake a'tare da'shi yabisa abaya *Nasrin* ta'yanka Cate ta'juya ta'nufi gurin *Nasir* tahangesa yana tafiya duk da cewar ya'bata baya amma ta'gama fahimtar cewar yana tare da tarin damuwa a'tare da'shi Tafahimci hakan ne daga yanayin yanda taga yana tafiya da sauri ta'isa gare'sa tare da fadar sunan'sa sai'dai bai'amsa ba ta'kai hanun'ta tariko kafadar'sa *Yaya Nas* ya'wani juyo da karfi cikin tsawa yake magana da i'ta lafiya miye ki'ke wani kira'na am karbi wannan nasaka'ma a'baki yasa hanu yabige Cate din yafadi ya'haukace sai masifa i'ke yana zage-zage Zuwa wannan lokacin ta'gama fahimtar cewar sam bai'ya cikin haiyacin'sa wannan yasa tayi masa uzuru tashiga rar'rashin'sa ta'wani janyosa yafiz'ge hanun'sa da karfi tare da'kai mata mari ai'kuwa guri ya'hargice *Najib* yazo sai masifa yake da *Nasir* *Nasrin* tashiga dakatar da'shi ya'isa haka *Yaya Najib* kayi shiru gar'kayi ko'karin qara tinzirashi ba'tare da kasan damuwar'sa ba to miye damuwar'sa ba'anfanin na'sanar da'kai a'yanzu domin bashine a'gabana ba Da'kyar *Na'em* da'su *Nazir* suka samu suka fita da *Nasir* dan kaisa gida *Nasrin* taso tabi'su amma *Na'em* ya'hana wannan yasa dole ta'hakura ta'nufi gida da kuma haka bikin Birthday yaqare *Next Page please* *By Fauziyya Usman Kogo* *Ummu Adyan* { *Yaron kir'ki* } { *08039673554* } [9/12, 12:56] Bil Fauzee😘 U.Adyan: 💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻 *BURIN I'YAYEN'MU SHI'NE NA'MU* 💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻 *Page 81 to 83* *Na* *Fauziyya Usman Kogo* { *Bil ~ Fauzee* } *Marubuciyar ZABINA* ❤ *Wednesday 12/9/2018* *Time 10:16am* *Sister barka da yau ya'gajiyar tafiya ya Aunty da Baby da fatan duk kuna cikin koshin lafiya Allah yatab'batar da hakan Allahumma Amin* Ta'isa gida zuciyar'ta cike da kunci marar misal'tuwa yayinda damuwa tayi yawan gaske a'tare da i'ta Cikin han'zari *Umma* ta'isa gare'ta ta'janyo'ta sun'zauna cikin lal'lami take tambayar'ta mai'yake faruwa da i'ta ba'ta i'ya cewa da i'ta ko'mai ba Sai'ma sabanta kukan'ta da tayi yayinda take an'batar sunan *Nasir* *Umma* *Yaya Nas* cike da rudani *Umma* take tambayar'ya mai'yafaru da *Nasir* kafin ta'furta ko'mai sai'ga *Najib* tare yake da *Na'em* shigowar'su tayi dai'dai data *Abba* Subhanalillah *Hajiya* mai'yake faruwa da *Nasrin* ne haka wallahi ban'sani ba ni'ma yanzu nake kan tambayar'ta *Abba* yaju'ya da kallonsa gasu *Na'em* dan tambayar'su sai'dai su'ma yagama fahimtar cewar sam basa tare da farin ciki *Na'ema* dan *Allah* ka'sanar damu meke faruwa Mai'yafaru da *Nasir* ne da *Nasrin* take an'batar sunan'sa *Na'em* yasanar da'su ko'mai subhanalillah to yanzu yajikin *Nasir* din zan'iya cewa da sauki saboda zuwa yanzu yasami barci Cike da kunci *Najib* yake magana kiyi hakuri *Qan'wata* wallahi sam ban'san da haka ba ban'san ko'mai a'game da rashin lafiyar *Nasir* ba wanda wannan dalilin ne yasa har na'biye masa mu'kai sa'insa amma ki'sani wallahi zuwa yanzu i'na takai'cin abin'da yafaru dan *Allah* ki'fahimce'ni please Sam ba'ta i'ya cewa da'shi ko'mai ba sai'ma tashi da tayi ta'nufi dakin'ta tana jin'sa yana kiran'ta amma ba'ta amsa ba balantana kuma ta'iya da wo'wa domin saura'ransa cike da kunci shi'ma ya'tashi ya'nufi dakin'sa su *Abba* sun'bisa da kallo Bajima'wa *Na'em* ya'tashi yasami *Najib* zaune jikin gado kallo daya zakayi masa kafahimci cewar yana tare da damuwa ya'isa in'da yake ya'zauna tare da an'batar sunan'sa **** **** **** **** **** **** *Najib* shin'kana'san *Nasrin* ne ya'daga masa ka tare da furta eh *Na'em* i'na san'ta haka'ma i'na fatan samun'ta a'matsayin mata amma sai'dai kuma i'ta sam ba hakan a'tare da i'ta *Na'em* ban'san mai'yasaka *Nasrin* ba'ta buqatar na'baiyana Soyayya'ta agare'ta ba aduk lokacin da zan'baiyana Soyayya'ta sai tayi ko'karin dakatar dani hakan yake"sa naji araina kamar tana tsana'ta Aran'ta dama zuciyar'ta *Na'em* ban'san ya'zanyi ba domin na'koyawa zuciyar *Nasrin* Soyayya'ta saboda i'ta gaba daya nagama fahimtar cewar bana gabanta *Nasir* kawai take buqata aduk rayuwar'ta sam bata da wani zan'ce sai'na *Nasir* koman'ta *Nasir* to haka taya ka'ke tina'nin zan'iya samun Soyayyar'ta balantana har ta'kai'mu ga *Aure* abin'da akullum nake mafarki magana i'ke cike da damuwa Kayi hakuri *Najib* kabi ko'mai a'hankali *Insha Allah* zakayi nasara wata rana zaka kasan'ce miji wa *Qan'wata* kayarda dani to *Allah* yatab'batar da hakan *Amin* Washe gari da sas'safe *Nasrin* ta'nufi gidan'su *Nasir* dan ganin yanayin jikin'sa ta'isa gidan tasami *Hajiya* cikin wani i'rin yanayi abin tausayi ta'isa in'da take cike da kunci take magana ki'gafarce ni *Hajiya* dan *Allah* garkiyi fishi dani Domin kuwa hakan zaiyi matuqar cutar dani dama zuciya'ta *Hajiya* nasan cewar daga yam'ma'cin jiya zuwa yanzu kina acikin kunci mai'girman gaske abi'sa rashin lafiyar *Yaya Nas* *Hajiya* wallahi ni'ma i'na acikin yanayi i'rin naki *Hajiya* wallahi da zaiyu dana bude maki zuciya'ta domin kawai natab'batar maki da abin'da nake fada *Hajiya* *Yaya Nas* fa yana ciki barci yake'yine a'a amma yana samun sauki kuwa eh Alhamdulillah to bara na'shiga naduba'sa a'a *Nasrin* dakin barsa mai'yasaka bazan'shiga gun'sa ba *Nasrin* i'na'jin tsoro saboda *Nasir* zai'iya yi'maki il'la a'yanayin da yake *Hajiya* gardai har yanzu bai'dawo haiyacin'sa ba a'a yadawo haiyacin'sa sai'dai sam bai'ya cikin da'din rai Garki damu da wannan *Hajiya Insha Allah* ba'abinda zai'faru kiyar'da dani am *Hajiya* ki'shiga daki ki'samu ki'kwanta kin'ji dan *Allah* ta'amsa da'to ta'tashi ta'nufi dakin'ta i'ta kuma ta'nufi dakin *Nasir* Sannu a'hankali take tura kofar har ta'bude tashiga ciki ta'hange'sa sai safa da marwa yake yana ganin'ta ya'yi tsaye sai kallon'ta i'ke i'ta'ma haka kallonsa take sannu a'hankali take tafiya har ta'isa gare'sa Tana i'sa tafadi qasa tare da kama qafa'funsa yayinda take kuka kagafar'ceni *Yaya Nas* dan *Allah* gar'kayi fishi dani domin kuwa hakan baqakamin cutar dani zaiyi ba *Yaya Nas* yau na'zo ne domin na'sanar da'kai wani sirri nawa wanda nakasan ce i'na boye'wa agare'ka *Yaya Nas* i'na San'ka wallahi i'na Qaunar'ka sosai haka'ma i'na fatan na'rayu da'kai na'har a'bada wanda wannan dalilin ne yasa nazabe'ka a'matsayin mujin *Aure'na* kuma uban 'ya'yana *Yaya Nas* dan *Allah* kayarda dani wallahi da gaske nake i'na Qaunar'ka yadukur'sa tare da kama kafadar'ta yadago fuskar'ta sai wani irin kallo yake yi'mata mai'tare da'So ya'zauna tare janyo'ta jikin'sa ya'rungume'ta Uwa zai'maidata ciki ya'aife **** **** **** **** **** **** Cikin wata yar murya i'ke magana yayinda damuwa tayi yawan gaske a'tare da'shi magana i'ke tamkar da zaiyi mata kuka *Qan'wata* ni'ma i'na Qaunar'ki da jima'wa na'kuma san kin'san da haka natab'bata duk wanda ya'ke tare damu yasan muna'san junan'mu wannan tab'batat'can abu ne wanda duniya tashaida hakan *Qan'wata* dan *Allah* ki'sanar dani abin da yafaru dani a'gurin Birthday din jiya domin kuwa ni tin'bayan kin'yanka Cate ban'qara sanin komai ba *Nasrin* wane i'rin zunubi na'aikata dan *Allah* ki'sanar dani ba'komai *Yaya Nas* kuma ba'abinda ka'aikata bazaiyu ba *Nasrin* dole nayi wani abin tab'bas inaji ajiki'na na'aikata wani bab'ban zunubi miye'shi *Nasrin* dan *Allah* ki'sanar dani ko'ma miye kin'ji please Ganin i'rin yanda yasaka'ta agaba da zance daya yana yi'mata magiya yasa'ta sanar da'shi ko'mai ya'wani juyota da sauri sin'fusksnci juna Sai wani kallon'ta i'ke *Nasrin* yanzu ni har nayi matsayin dazsn'dora hanu'na akan fuskar'ki da sunan mari innalillahi wa'inna'ilaihi raji'un ya'kai kallonsa ga han'nayen'sa lallai kin'aikata zunubi mai'girman gaske dan haka yazama dike na'hukun'taku abi'sa zunibin'ku **** **** **** **** **** **** Yajan'yeta daga jikin'sa ya'tashi ya'nufi gurin mudubi i'ta dai kallonsa kawai take cike da kunci ta'buga han'nayen'sa ga mudubi wanda gaba daya sai'da ya'tarwa'tse ya'kuma'ci gaba da buga han'nayen'sa acikin glass din mudubin da karfida sauri *Nasrin* tazo tajan'yesa tana girgiza masa ka yayinda take kuka haka *Yaya Nas* miye haka nakeyi duba kaga yanda kajiwa kan'ka ciwo ji'yanda jini yake yima zuba kasan cewar'sa likita dole yana ajiye kayan ai'ki agida ta'dauko kayan ai'ki ta'gyra masa han'nayen'sa Bayan ta'qarasa tasun'bace'sa a'han'nayesa ya'dago fuskar'ta yana share mata kwalla ya'qara matsawa kusa da i'ta kusa sosai yariko wuyan'ta ya'hada koshin'sa da nata han'cin'sa yayi saiti da nata haka'ma bakin'sa yana gogar nata Ya'futo da harshen'sa yana lasar bakin'ta haka yaci gaba da tsotsar leben'ta da har'shen'ta cikin wani irin salo tin'suna a'zaune har abin ya'kai'su kwance Haka yadin'ga sun'batar'ta ta'ko i'na jikin'ta i'ta kuwa sam tagagara dakatar da'shi sai'da taga yana ko'karin wuce guri ganin yana yun'kurin cire rigar'ta sannan ta'iya dakatar da'shi a'a *Yaya Nas* dan *Allah* kabar'ni haka mai'yasa zaki hana'ni ba'wai i'na hanaja bane a'a yana da'kyau i'dan i'rin hakan zata faru damu to munaimi wani guri da'ban amma ba'anan ba to mai'yasaka bazamuyi anan ba saboda *Hajiya* kaima kayi tina'ni kaga Sam baidace mu'aikata i'rin wannan bab'ban zunubi anan ba *Nasrin* wallahi i'na matuqar buqatar'ki wannan yasa ki'kaga har i'na ko'karin kaiwa gare'ki amma ba'wai dan halina bane ki'sani wallahi ban'taba kasan cewa haka da ko'wa ce i'rin mace ba sai'ke Saboda ke kawai nake'So kuma ke kawai nake kwadayi garka damu *Yaya Nas* domin kuwa nima da hakan a'tare dani haka'ma i'na'jin duk abin'da kake'ji a'tare da'kai *Yaya Nas* zuwa yanzu munyarda da cewar muna'san junan'mu to mai'yasaka bazamuyi *Aure* ba domin cikar barin'mu tab'bas haka'ne Hakan zata kasan'ce zanyi magana da *Hajiya* ke'ma zan'So kiyi magana da *Abba* to shikenan *Allah yayi mana zabi na'gari Amin* sun'kassnce a'haka na'tsayin wani lokaci in'da kuma daga bi'sani tayi masa sallama ta'tafi **** **** **** **** **** **** Bayan tafiyar'ta *Nasir* yake sanar da *Hajiya* zan'can *Auran'sa* da *Nasrin* abin tamkar amafarki *Hajiya* tanuna rashin amin'cewar'ta kayi hakuri *Nasir* domin kuwa dajima'wa na'zabama yarinyar da zata kasan'ce a'matsayin matar da zaka *Aura* *Hajiya* wai mai'kike fadane haka eh *Nasir* tin'tini yaka'mata ace na'sanar dakai sai kuma banyi hakan ba amma kasani kana da matar da zaka *Aura* ba *Nasrin* ba Haba *Hajiya* taya'ma hakan zata faru dani gaskiya bazai'yuba domin kuwa ni *Nasrin* nake'So kuma i'ta nake mafarkin *Aure* dan haka kibar'ni na' *Aure'ta* *Nasir* a'mmatsayi'na na mahaifiyar'ka nataba nai'man wata buqata ko alfarma agare'ka Yagirgiza mata ka to yau i'na nai'man al'farmar dan *Allah* kayarda da zabina ka'amin'ta da *Auran* *Nadiya* Domin i i'ta ce matar dana zaba'ma da fatan zaka Amin'ta da hakan *Hajiya* ki'gafarce ni amma ni'sam bazan'iya *Auren *Nadiya* ba yatashi yayi tafiyar'sa tabisa da kallo *Next Page please* *By Fauziyya Usman Kogo* *Ummu Adyan* { *Yaron kir'ki* } { *08039673554* } [9/13, 17:47] Bil Fauzee😘 U.Adyan: 💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻 *BIRIN I'YAYEN'MU SHI'NE NA'MU* 💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻 *Page 84 to 86* *Na* *Fauziyya Usman Kogo* { *Bil ~ Fauzee* } *Marubuciyar ZABINA* ❤ *Thursday 13/9/2018* *Time 10:34am* *Hajiya* tashi tayi tasame'sa a'daki sai safa da marwa i'ke tajan'yosa sun'zauna haba *Nasir* mai'yasa ka'ke haka ne dan *Allah* miye ai'bin *Nadiya* da bazaka yarda ka *Aure'taba* yafa kamata kasa'ni *Nadiya* tana San'ka kuma tana buqatar'ka a'matsayin muji wannan yasa ni'ma nake buqatar ka *Aure'ta* dan *Allah* *Hajiya* wallahi bazan'iya ba ni'sam bazan'iya *Auran* *Nadiya* ba saboda sam ba soyayyar'ta a'tare dani haba *Nasir* wannan ai'ba komai bane i'dan ka'So lokaci daya zaka sabawa zuciyar'ka Soyayyar'ta *Hajiya* kenan wai mai'kika dauki Soyayya ne ko kina tina'nin sauki ne da i'ta *Hajiya* ya'kamata ki'sani i'ta'fa Soyayya ba kamar leshi ko atamfa bane da zaki gani gun'wani yabirge'ki ki'tafi kasuwa kisiyo ba a'a i'ta anan take cikin zuciya Haka'ma ki'sani i'ta Soyayya mutun yana furta tane a'gurin wanda ya'dace to ki'sani ni nariga dana furta Soyayya'ta a'inda nake ganin yafi ko i'na dace'wa ba kuma zan'canja ba Balantana kuma kiyi tina'nin ko'zan sauya sam bazan'taba sauya'wa ba domin kuwa ni har kullum har ko yaushe *Nasrin* ce zabina kuma zabin zuciya'ta yaka'mata kisan da haka Dan haka tin'wuri kibaiwa *Nadiya* hakuri i'ta da zuciyar'ta domin kuwa bazan'taba kasan cewa nata ba har a'bada bazai'yuba *Nasir* domin kuwa yazama dole kayi abin'da nake'So ni *Nadiya* naba'ka a'matsayin mata kuma yazama dole ka'amshe'ta domin farin ciki'na kasa'ni kuma wallahi bazan canza'ba tana'kai qarshen maganar'ta ta'juya tayi tafiyar'ta Shi'kuwa ya'bita da kallo yayinda kunci yayi yawan gaske atare da'shi mara misal'tuwa ya'fada a'zuciyar'sa na'shiga uku'na ni *Nasir* ya'zanyi da raina taya *Hajiya* take tina'nin zan'rayu ba *Nasrin* gaskiya bazan'iya ba dan haka yazame'mata dole ta'hakura tabar'ni na *Auri* *Nasrin* domin i'ta ce kawai farin ciki'na haka'ma i'ta kawai nake kwadayin samu a'matsayin mata Mamar *Nour* wannan shi'ne fata'na kuma shi'ne abin'da najima i'na mafarkin samu To taya kuma lokaci daya *Hajiya* zata zomin da zancan *Nadiya* gaskiya ba zan'taba yarda da hakan ba sai'dai duk abin'da zai'faru yafaru amma bazan'taba barin *Nasir* ba wannan alkawari na'ne **** **** **** **** **** **** *Nasrin* ta'isa gida zuciyar'ta fari kal kallo daya zakayi mata kafahimci cewar tana tare da farin ciki mai'girman gaske tasami su *Na'em* duk a'parlo sai fira suke wasa da dariya tagaishe'su cike da dauki take magana am *Abba* *Yaya Nas* ne yaba'ni sako gare'ka to fadi i'na jin'ki am *Abba* wai cewa yayi dan *Allah* yanasan kayi masa i'zini ya'turo i'yayen'sa domin su nai'ma masa *Aure* na lokaci daya *Najib* yaji irin bugun zuciya yayinda kirjin'sa yake dukan uku'uku sai wani kallon'ta yake Yayinda i'ta kuma bata'masan yanayi ba su *Umma* sunyi murmushi kai masha *Allah* wannan abu yayi *Allah* yasanya al'khairi sun'amsa da *Amin* am *Abba* bayan wannan a'gidan su *Nabeela* suma sun'buqaci da *Yaya Na'em* daya futo kaga sai a'hadiye biki ayisa arana daya ko kuwa kai Wannan abu yamun da'di sosai *Allah* ya'nuna mana *Amin* *Abba* ya'kai kallonsa ga *Najib* tare da fadar sunan'sa am *Najib* kai baka tsaida matar da zaka *Aura* bane yada'ga masa ka alamar eh to *Allah* yakawo tagari *Amun* *Abba* Bajima'wa sosai *Najib* ya'tashi yashiga ciki *Na'em* yabisa abaya domin kuwa yagama fahimtar damuwar'sa yasame'sa zaune jikin kujera ya'isa in'da yake ya'zauna cikin tausa'sa murya yake magana da'shi kayi hakuri *Najib* a'rayuwa ko'wa da i'rin jar'rabawar'sa Haka'ne *Na'em* sai'dai kuma sam ban'isa na'hana kai'na dama zuciyata kuncin rashin *Nasrin* ba saboda wallahi nayi'ta burin samun'ta sai'dai kuma i'ta sam bana gaban'ta *Nasir* aran'ta dama zuciyar'ta ba'komai *Allah* yakyauta *Amin* Tin'da ta'dawo take kiran layin *Nasir* domin tasanar da'shi yanda tayi dasu *Abba* sai'dai layin'sa yaki tafiya har dare amma layin'sa bai'tafi ba ta'kuma kira layin *Hajiya* i'ta kuma bata daga ba lokaci daya ta'soma shiga firgici to'mai yake faruwa da'su *Nasir* haka mai'yasa layin'sa bai'ya tafiya i'ta kuma *Hajiya* ba'ta daga ba **** **** **** **** **** **** Tab'bas da akwai matsala tina'nin hakan ya'hanata barci awannan daren washe gari tin'kafin tayi salla take ai'kin kiran layin *Nasir* amma har zuwa wannan lokacin layin'sa bai'ya tafiya bayan ta'shirya ta'koma kira nan'ma bai'tafi ba kuma bai shigo ba kasan cewar kullum tare suke break past sannan yadauke'ta su tafi office Ganin shirun yayi yawa yasa ya'nufi gida gurin'sa domin kuwa sam ba'ta tina'nin ya'tafi office tashiga gidan tasami *Hajiya* zaune ta'buga wani i'rin uban tagumi haka'ma kallo daya tayi mata amma ta'gama fahimtar cewar tana tare da tarin damuwa mai'girman gaske da sauri ta'isa gun'ta tana tambayar'ta *Hajiya* lafiya i'na *Yaya Nas* dan *Allah* ki'sanar dani abin'da yake faruwa daker cike da kunci take magana am *Nasrin* dan *Allah* ki'taimaken kirar'rasar'min *Nasir* akan ya'yarda da *Auran Nadiya* domin wannan shi'ne burina lokaci daya *Nasrin* taji wani i'rin tashin hankali yana fuskantar'ta kan'ta ya'wani sa'ra mata da karfi duniyar'ma gaba'ki daya sai wani juya mata take kukan zuci take yayinda i'danuwan'ta suke zubar da kwalla Kallo *Hajiya* kawai take yayinda tagagara cewa da i'ta ko'mai *Nasrin* nasan cewar ke'da *Nasir* kuna'san junan'ku to amma ya'zanyi da alkawari dana daukar'wa *Yaya'ta* na cewar *Nasir* zai'Auri *Nadiya* *Nasrin* wallahi wannan tsohon zance ne dajima'wa mukayi haka nasan cewar ke zaki i'ya fahimta'na amma *Nasir* sam yaga'gara fahimta'na yanzu haka fishi yake dani kuma fishi sosai Gashi kuma zuwa yanzu *Yaya* ta'fara yi'mun zan'can *Auran'su* wanda wannan dalilin ne yasani sanar da'shi amma kuma abin takai'cin shi'ne sam yaki ya'yarda ban'san yazanyiba da wannan nake nai'man al'farmar dan *Allah* da girman *Allah* ki'taimaken kishawo'min kan'sa domin ya'yarda da *Auran Nadiya* Ba'ta i'ya magana ba sai'dai ta'iya daga mata ka yauwa *Nasrin* *Allah* yai'maki albar'ka *Amin* ta'tashi jiki asanya'ye tanufi dakin *Nasir* tana shiga tayi zaune jikin bango tagade kai da guiwa ta'kama ai'kin kuka Kuka take sosai da sauri ya'isa gun'da take yana an'batar sunan'ta *Qan'wata* mai'yake faruwa dake haka dan *Allah* ki'sanar dani yadago fuskar'ta yana girgiza mata ka yaja numfashi tare da rufe i'danuwan'sa bajima'wa ya'bude tare da ajiyar zuciya Yaqara janyota jikin'sa tare da kama fuskar'ta yasami kan'sa da sun'batar'ta a'idanuwan'ta wadan'da suka kasan'ce a'rufe tare da fito harshen'sa yana lashe hawayen fuskar'ta ya'kai bakin'sa dai'dai kun'nan'ta yasun'bace'ta agefe kun'ne tare da'dan cizs kun'nan'ta kadan Ha!!! Tanisa tare dajan numfashi cikin wani salon murya tamkar da zaiyi mata kuka yake magana *Qan'wata* dan *Allah* ki'sanar dani abin'da yake faruwa da'ke kin'ji cikin muryar kuka take magana kagafar'ceni *Yaya Nas* kawai ka'Auri *Nadiya* domin farin cikin *Hajiya* da kuma farin cikin ahalin'ka gaba'ki daya ni kawai *Qawar'ka* ce *Nadiya* kuma 'yar uwar'ka ce dan haka kawai kabi umurnin *Hajiya* ka'Auri *Nadiya* **** **** **** **** **** **** *Nasrin* mai'kika fads ne haka kina'san ki'fadamin cewar kin'hakura da *Aure'na* ko miye shiru ba'ta'yi magana ba to naji zan'Auri *Nadiya* amma da sharadi i'na san ki'kalli cikin i'dona ki'fadamin cewar ba'kya So'na to ni kuma zan'yarda na'Auri *Nadiya* **** **** **** **** **** **** *Nasrin* ke nake saura'ra fadamin ki'fada na'ce ya'fada cikin tsawa bazan'iya ba *Yaya Nas* wallahi bazan'iya ba to kin'ga daya yanzu garki koma yimun zan'can *Auran* *Nadiya* domin kuwa sam bazan'taba kasan cewa miji gako wace mace ba face ke kisaka wannan aran'ki dama zuciyar'ki zo'kiga ya'tashi tare da rika'ta ta'tashi sun"fito parlor sun'sami *Hajiya* zaune Sun'isa in'da take sun'zauna *Nasir* ke magana yayinda *Nasrin* tayi wani zugum tamkar wadda ruwa suka'ci am *Hajiya* zuwa yanzu yaka'mata ace kin'fahimci i'rin so da Qauna dayake tsajani'na da *Nasrin* domin kidena tina'nin hadani da *Nadiya* saboda bazan'taba kasan cewa muji gako wace mace'ba face *Nasrin* domin i'ta ce kawai nake kwadayin samu bazai'yuba *Nasir* domin kuwa ko kana'so ko baka'So baka'da wata mata facev *Nadiya* dan haka yazama dole ka'koyawa zuciyar'ka San'ka domin kuwa baka'da wata mata face *Nadiya* Bazai'yuba *Hajiya* domin kuwa bazan'taba *Auran Nadiya* saboda ba'buta arai'na dama zuciya'ta dan haka ki'sani bani'da wata mata agidan duniya face *Nasrin* sabida i'ta ce zabina kumavzabin zuciya'ta ya'isa haka *Nasir* kayi shiru i'na yaki cike da takai'cin'sa ta'wanke masa fuska da tafi ta'kuma dawo takan *Nasrin* ta'rufe ta da fada daga bi'sani ta'kureta daga gidan *Nasir* yayi yun'kurin abin'ta amma *Hajiya* ta'hana dole ya'hakura ya'koma dakin'sa cike da kunci yayinda damuwa tayi yawan gaske a'tare da'shi *Next Page please* *By Fauziyya Usman Kogo* *Ummu Adyan* { *Yaron kir'ki* } { *08039673554* } [9/14, 13:22] Bil Fauzee😘 U.Adyan: 💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻 *BURIN I'YAYEN'MU SHI'NE NA'MU* 💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻 *Page 87 to 89* *Na* *Fauziyya Usman Kogo* { *Bil ~ Fauzee* } *Marubuciyar ZABINA* ❤ *Friday 14/9/2018* *Time 09:24am* *Nasrin* ta'isa gida cikin wani i'rin yanayi na firgici da tashin yakalli tamkar da ta'zau'ce *Umma* sai kamun'ta take tana tambayar'ta mai'yake faruwa da i'ta amma i'na sam taga'gara i'ya furta mata ko'mai ganin hakan ne yasa *Umma* kiran layin *Abba* Tare da sanar da'shi abin'da i'ke faruwa Subhanalillah i'na *Na'em da Najib* duk basa'nsn ok gani'nan to sai kazo sunyi sallama *Umma* tashiga rar'rashin'ta akan tasanar da i'ta abin'da yake faruwa da i'ta amma sam taki tace da i'ta ko'mai har zuwa lokacin da *Abba* ya'iso gidan Cikin hanzari ya'isa in'da suke yana'nai tambayar *Nasrin* mai'yake faruwa da i'ta haka sun'shiga rar'rashin'ta dukan'su akan tasanar da'su damuwar'ta da'kyar suka sami ta'iya sanar da'su Cike da kunci da tarin damuwa take sanar da'su ko'mai Subhanalillah *Hajiya* qlau take kuwa waya fada mata a'irin wannan lokacin a'na zsbawa na'muji matar da zai'Aura bayan kuma yana da zabin'sa am kin'ga *Nasrin* garki damu ko ki'daga hankalin'ki kibari ni'zantafi nasame'ta muyi magana kin'ji ta'daga masa ka alamar to yauwa *Nasrin Allah yai'maki albar'ka Amun* ta'tashi yashiga ciki sun'bita da kallo suna masu girgiza ka yayinda mamakin *Hajiya* duk yacika zuciyar'su **** **** **** **** **** **** Da yam'ma lis *Abba* ya'tafi gidan'su *Nasir* domin yayi magana da *Hajiya* bayan sun'gaisa *Abba* yashiga yi'mata zan'can su *Nasrin* amma sai'dai tanu'na masa cewar wannan abin sam ba'abinda zaiyuwu ba'ne domin i'ta tariga da tayiwa yaron'ta mata haka'ma i'dan har tana araye to *Nasir* bai'ya da wata mata face *Nadiya* domin i'ta ce wad'da ta'zaba masa da jima'wa kamar daga sama tajiyo muryar'sa *Hajiya* wallahi bazai'yuba domin kuwa ni'sam bazan *Auri Nadiya* ba saboda ba'buta arai'na dama zuciya'ta dan haka kima janye kudirin'ki na'hada *Aure'na* da *Nadiya* Saboda ni har kullum har ko yaushe *Nasrin* nake'So kuma i'ta ce kawai matar da zan'Aura yaka'mata kisan da haka ya'isa haka *Nasir* kayi shiru bazan'yi shiru ba *Hajiya* domin kuwa yazama dole ki'yarda da *Aure'na da Nasrin* kamar yanda na'buqata Cike da bacin rai ta'wanke masa fuska da tafi yayi dan gajeran murmushi *Hajiya'ta* kenan wannan ne na'biyu a'rayuwa'ta dana'san kin'dora hanun'ki akan fuska'na da sunan mari Jiya ki'ka fara gashi kuma yau kin'mai'maita Ban'kuma san i'ya nawa zakiyi ba kamar yanda ban'san yaushe zai'dauke'ki kina marin fuska'na ba domin kuwa bazan'taba canja'wa ba i'dan har akan Soyayyar *Nasrin* ne ko *Auran'ta* saboda wannan shi'ne burina kuma muradi'na ya'dawo da kallonsa ga *Abba* yana'mai fadar sunan'sa am **** **** **** **** **** **** *Abba* dan *Allah* kayi hakuri haka'ma dan *Allah* kada wannan abin daya faru agaban'ka yasa kace bazaka bani *Auran Nasrin* ba *Abba* wallahi i'na san *Nasrin* sosai haka'ma i'na da kwadayin *Auran'ta* da wannan nake nai'man al'farmar dan *Allah da girman Allah* garka hana'ni *Auran Nasrin* kafin *Abba* ya'furta ko'mai *Hajiya* tayi nasa tigagi *Nasir* wallahi kasa'ni i'dan har ni'ce mahaifiyar'ka i'dan har ya'kasance nice na'aife'ka to wallahi baka da wata mata face *Nadiya* ko kana'So ko baka'So wannan umurni'nane ba'kuma zan'fasa ba tana'kai qarshen maganar'ta ta'tashi yayi tafiyar'ta ciki *Abba* tashi yayi ya'tafi abin'sa yayinda *Nasir* ya'kasance cikin wani i'rin mum'munan yanayi wanda har sai'da yayi sanadin tashin rashin lafiyar'sa Da dare duk suna parlor *Nasrin* ce kawai babu *Abba* yace da *Umma* tayo kiran'ta ta'amsa da'to ta'tashi ta'nufa dakin'ta bajima'wa sun'fito tare gani *Abba* so *Nasrin* ta'tafi kusa da'shi ta'zauna yakalli yar'sa yagirgiza ka tare da sauke ajiyar zuciya yayinda tausayin'ta yayi yawan gaske a'tare da'shi cike da damuwa yake magana *Nasrin* da fari zan'fara da baki hakuri dan *Allah* ki'gafarce ni abi'sa abin'da zani fada yanzu lokaci daya taji zuciyar'ta tana dukan uku-uku *Nasrin* i'na san ki'hakura da *Auran Nasir* domin kuwa sam bazan'taba *Aurar dake ga Nasir* ba ki'gafarce ni ya'ta kiyi hakuri *Insha Allah* zaki sami wani wanda zanyi farin ciki da *Auran'ki* da'shi amma ba *Nasir* ba Tab'bas *Nasir* mutumen kir'ki ne haka'ma wallahi ni nayi'ta burin ki'kasan ce mata ga *Nasir* to amma na'fahimci cewar mahaifiyar'sa sam ba'ta buqatar haka wanda wannan dalilin ne yasa sam bazanyi *Auran'ki da Nasir* ba dan *Allah* kifahimci bayani na kallonsa kawai take yayinda taga'gara iya furta masa ko'mai sai wani i'rin kuka take abin tausayi ta'tashi ta'nufa dakin'ta ba'tare da tace da'su uf'fan ba tafiya take tana wani baya-baya har tasamu ta'isa ga kofa tashiga tafa'da gado tare da saban'ta kukan'ta sun'bita da kallo cike da tausayin'ta *Umma* ta'tashi ta'bita tashiga rar'rashin'ta tare da ba'ta magana domin kwantar mata da hankali amma i'na sam ko jin'ta batayi balantana tafahimci abin'da take gada mata yanzu shikenan *Abba* ba'za'ayi *Auran Nasir da Nasrin* ba haka'ne *Najib* to *Abba* mai'yasa baza'ayi ko'karin sa'santawa da *Hajiya* a'a *Najib* kabari kawai domin kuwa ayanda naga *Hajiya* to sam baza'ta ta'ba sauka ba ni'kuma bazan'taba bada 'ya'ta ga in'da zata wahala ba wannan yasa nayanke wannan hukuncin kai Subhanalillah abin bai'yi da'di ba to *Allah* yakyauta *Amin* **** **** **** **** **** **** Haka suka kasan'ce na'wani lokaci *Nasir* abu biyu yake ad'dabar'sa rashin *Nasrin* da kuma rashin lafiyar'su akullum cikin rashin lafiya yake ba damar ransa ya'baci sai rashin lafiyar'sa ta'tashi wannan yasa a'kullum yaba gida ba in'da yake zuwa Amma kuma duk da haka *Hajiya* ba'ta canja ra'ayin'ta ba sai'ma abin'da yaci gaba domin zuwa yanzu an'fara hidimar *Auran'sa da Nadiya* haka agidan'su *Abba* Sun'fara hidimar *Auran Na'em da Nabeela* *Allah sarki Nasrin* duk tabi ta'sauya kaman'ni akullum ako yaushe cikin kin'ci take da aikin ku'ka damuwa tayi mata yawan gaske shi tina'ni abin ba'a magana haka tashiga nai'ma wa *Nasir* magani har tayi dace da wani malami in'da ya'bata wani tira're wanda da zarar tayi masa shagen'sa to shikenan sai'ya sami sauki duk da cewar bikin'su yazo lokaci daya amma bikin *Na'em da Nabeela* aka fara'yi sati biyu ne atsakanin'su zaune take tare da'su *Nafisa* a'gurin Dinar'su *Nabeela* su *Nazir* kawai suke magana yayinda *Nasrin* tayi wani zugum tayi tagumi kukan zuci take yayinda i'danuwan'ta suke zubar da kwalla cike da tausayin'ta su *Nafisa* suke rar'rashin'ta tare da bata magana suna haka sai'ga *Nasir* duk da cewar tagan'sa amma sam bata nu'na cewar tagan'sa ba hakan ne ya'qara kona ran *Nasir* ya'nufi in'da suke ya'zauna cike da kunci yake magana haba *Nasrin* wai mai'nai maki'ne mai'yasa zaki qara'min damuwa bayan wad'da take tare dani *Nasrin* yafa kamata ki'sani nifa ba'abinda ya'sauya'ni daga Soyayyar'ki ke'ma kin'san da haka to dan *Allah* kidena azab'tar dani da Soyayyar'ki ki'kuma dena hukun'tani da rashin'ki domin hakan yana matuqar cutar dani dama zuciya'ta **** **** **** **** **** **** Shiru ba'ta ce da'shi ko'mai ba sai'ma tashi data'yi domin sauya gurin zama yayi saurin rike hanun'ta tare da mikewa tsaye *Nasrin* tafiya zakiyi kibar'ni anan zunubi'na har ya'kai haka *Nasrin* shin'kina tausayi'na kuwa ko kina buqatar kiga na'cutu ne da rashin'ki ki'sanar dani magana i'ke cike da kunci a'tare da'shi yayinda i'danuwan'sa suke zubar da kwalla mai'tsana'nin zafi da kuna *Nasrin* ki'fadamin yakike'san nayi i'na ki'ke san nasaka raina ko kina'san na'rayu cikin kunci na"dukan rayuwa'ta *Nasrin* acikin biyu yazama dole kizaba'min daya rayuwa ko mutuwa yazama dole ki'fada shin'zaki yarda ki'rayu dani ta'yanda zan'rayu ko a'a zaki barni ta'yanda zan'hadeye zuciya na'mutu fadamun ki'fada na'ce ya'fada cikin tsawa wanda har sai data fitgita **** **** **** **** **** **** Da sauri *Najib* ya'isa in'da suke zaiyi magana *Nasir* yayi saurin dakatar da'shi a'a *Yaya Najib* kar'kace ko'mai kawai kabar'mu wannan atsakanin'mu ne sam bana'san wani yashiga to amma *Nasir* *Na'em* yagirgiza masa ka tare da furta a'a *Najib* kayi kamar yanda ya'fada haba *Na'em* mai'yasaka zaka fadi haka saboda wannan tsakanin'su ne mu'sam baijama a'ce mun'shiga ba kayi hakuri kawai kabar'si zo'mutafi Haka'ma *Nasir* fita yayi da *Nasrin* wani gurin da'ban ganin *Najib* yana ko'karin dama masa lis'safi su'kuma sunci gaba da shagali na'dan wani lokaci in'da kuma daga bi'sani suka tashi *Na'em* ya'dauki *Amarya'sa* sun'fice abin'su *Najib* kuwa ya'koma gida zuciyar'sa cike da kunci da kuma tarin damuwa a'tare da'shi *Next Page please* *By Fauziyya Usman Kogo* *Ummu Adyan* { *Yaron kir'ki* } { *08039673554* } [9/15, 10:05] Bil Fauzee😘 U.Adyan: 💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻 *BURIN I'YAYEN'MU SHI'NE NA'MU* 💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻 *Page 90 to 93* *Na* *Fauziyya Usman Kogo* { *Bil ~ Fauzee* } *Marubuciyar ZABINA* ❤ *Saturday 15/9/2018* *Time 07:31am* Zaune take tayi zugum kallo daya zakayi mata kafahimci cewar tana tare da damuwa a'tare da i'ta tana haka sai'ga *Na'em* ya'shigo tare yake da *Nabeela* kasan cewar a'nan gidan yake zaune da matar'sa bayan sun'gaisa *Na'em* yashiga tambayar'ta *Umma* mai'yake faruwa dake ne haka him taja numfashi tare da fadar sunan'sa *Na'em* kenan ni'kuwa mai'yake damuwa banda damuwar *Nasrin* wad'da ban'san ya'zanyi da i'ta ba *Na'em* wallahi yanayin *Nasrin* yana matuqar daga hankali'na sosai Ba'ma i'ta kawai ba har'da *Nasir* wanda shi'ma yana cikin yanayi i'rin ba'ta ni na'rasa dalilin da yasa *Hajiya* ta'nace akan cewar dole sai *Nasir* ya'Auri *Nadiya* Tin'da yana da wad'da yake So kuma take san'sa abin'da yafi bani mamaki da i'ta shi'ne taurin kan'ta duk da i'rin halin da taga yaran'nan sun'shiga sam hakan baisa ta'canja ra'ayin'ta ba Am *Umma* kima dena saka wannan damuwar aran'ki gar wani abu yazo yafaru da'ke kawai mubar'wa *Allah* ko'mai tare da nai'man al'khairin'sa *Allah* yayi musu zabi na'gari *Amun* Bayan kwana biyu a'lokacin *Auran Nasir da Nadiya* saura kwana uku kwance take yayinda kunci yayi yawan gaske a'tare da i'ta tana haka tajiyo wayar'ta na'ruri sai'dai ba'ta daga ba jin'anata kiran'ta ne yasa'ta daya wayar ba'tare data duba mai'kiran'ta ba haka daga wayar kawai tayi ba'tare da tayi magana ba **** **** **** **** **** **** Daga ciki ta'jiyo muryar *Hajiya* cike da tashin hankali take magana *Nasrin* kina i'na *Hajiya* lafiya fadamun mai'yake faruwa ni yanzu i'na gida i'na fatan dai ba'abinda yafaru da *Yaya Nas* *Nasrin Nasir* ne cikin rawar murya tace mai'yafaru da'shi sanar dani *Nasrin* tin'jiya ya'rufe kan'sa a'daki sai ko'karin il'lata kan'sa i'ke yanzu haka ko'karin rataye kan'sa i'ke sai bugun kofar sa muke amma sam yaki ya'yarda ya'bude a'cewar'sa wai kashe kan'sa zaiyi Innalillahi wa'inna'ilaihi raji'un *Hajiya* dan *Allah* kuyi ko'karin jan'hankalin'sa kafin naqara'so gani'nan tafe yanzu to sai kin'zo sunyi sallama ta'tashi ta'wani fito cikin hanzari sai'dai bata sami ko'wa a'parlor ba Ta'futa da sauri *Bala* driver ya'tafi ya'sauketa ta'isa gidan tashiga tasame'su sai ai'kin buga masa kofa suke suna kiran sunan'sa amma banza yaki ya'amsa *Nasrin* kin'qaraso ta'daga mata ka alamar eh am *Hajiya* ku'bani guri zanyi magana da'shi to *Allah* ya'doraki asikelin sa'a *Amin* ta'isa kofar tashiga buga masa kofa cikin wani salo kamar yanda tasa ba da sauri ya'anbaci sunan'ta *Nasrin* cikin han'zari ya'isa kofa yayi tsaye yana nazari maganar'ce ta'kauda tina'nin'sa *Yaya Nas* dan *Allah* ka'bude kofar na'shigo i'dan kuma ba'haka ba to kafin ta'qarasa zan'can'ta ya'bude kofar yayinda yake an'batar sunan'ta *Qan'wata* i'ta kuwa kallonsa kawai take ta'juya zata tafi ba'tare da tace da'shi ko'mai ba yayi saurin riko hanun'ta tare da jan'yota da karfi tafa'da jikin'sa yasun'bace'ta tare dayin hugging din'ta yana'mai furta mata kalmar i'na San'ki mai'yasa zaki tafi kibar'ni bayan kin'san i'na rayuwa ne wake Badan da haka ba da ti'ni najima da shege'wa amma duk da haka shi'ne zaki tafi kibar'ni a'haka ba'tare da kin'furtamin ko'mai ba zo'kiga Yajanyo'ta sun'shiga dakin'sa su *Hajiya* sai kallon'su suke cike da tausayin'su tab'bas tana tausayin'su to amma ba yanda zatayi da alkawari data daukar'wa yayar'ta na cewar *Nasir* zai'Auri *Nadiya* bayanda ta'iya sai'dai kawai tayi hakuri da buqatar *Yaron'ta* domin farin cikin yayar'ta sun'shiga ciki yace *Qan'wata* duba kiga na'zama tamkar mahaukaci adalilin Soyayyar'ki ta'zaro i'do sai wani kallon dakin take domin kuwa kusan ko i'na yazane'sa da rubu'tu tashiga karan'tawa *Qan'wata* wallahi wasun'su da jini'na narubu'ta ba'wai jar tawada bace nayi hakan'ne kawai saboda girman Soyayyar'ki a'gareni magana i'ke cike da kunci yayinda i'danuwan'sa suke zubar da kwalla i'ta kuwa kuka take ba'tare da ta'furta nasa ko'mai ba ta'juya ta'futo ya'bita abaya Sun'futo sai'dai basu sami ko'wa a'parlor ba *Nasrin* wai i'na zaki ne haka dan *Allah* ki'tsaya ki'saura'ran kin'ji ta'tsaya tsak tare da'kai kallon'ta wani gefe da'ban wato ga part din da *Nasir* zai'zauna da matar'sa ta'juya ta'nufi can **** **** **** **** **** **** Shi'kuwa sai wani abin'ta i'ke tamkar rakumi da akala tashiga ciki sai wani kallon gidan take yayi kyau sosai haka'ma an'qawata'sa da kayan ciki masu kyau da tsada tashiga Bedroom Ta'isa ga wani make'ken gado wanda yaqawa'ta dakin gadon yayi kyau sosai haka'ma an'qawata'sa da wani lafiyay'yen zanin gado abin al'farmar akai kallon'ta ga *Nasir* wanda banda kallon'ta ba'abinda i'ke cike da bacin rai take magana *Yaya Nas* yanzu a'wannan gidan za'ayi watan'den Soyayya'ta a'cikin wannan dakin za'a yaudari Soyayya'ta sannan kuma a'wannan gadon za'aci Amanar Soyayya'ta *Yaya Nas* shin'da gaske kana'So na kuwa ko Soyayya'ta i'ya a'baki take bata'kai zuci ba kafada'mun cikin mutuwar jiki yake tafiya har ya'isa gare'ta cikin kasa'kasa da murya tare da tausa'sa yake magana a'a *Qan'wata* dan *Allah* kidena fadar haka domin kuwa sam Amanar'ki baza'ta ta'ba ciyowa ba ki'sani abin'da ki'ke tina'ni bazai'taba kasan cewar a'tsakani'na da *Nadiya* ba ki'yarda dani domin kuwa i'ya gaskiya'ta nake fada maki ba kuma zan'taba yau'darar'ki ba wannan alkawari na'ne ki'yarda dani please ya'qara sakata jikin'sa Uwa zaisa'ta ciki ya'aife lokaci daya tasami kan'ta da sun'batar'sa a'gefen wuya da kirji ah!!! Yanisa tare dajan numfashi sai wani i'rin abu yakeji yana yi'masa kai'kawo ajiki ya'dago fuskar'ta shi'ma yashiga sun'batar'ta ta'ko i'na jikin'ta sai wani shafar kan'ta i'ke tamkar wanda yayi gamo ya'kai hanun'sa ga zip din rigar'ta yaja zip din yacire yasa hanun'sa yashafi bayan'ta ganin ba'ta hana'sa yasa yazame rigar da'ke jikin'ta dama doguwar riga ce ti'ni ta'fadi a'qasa sai wani kallon'ta i'ke Wow kyak'kyawan jiki gaskiya zan'So nakasan ce da wannan na'duk i'ya rayuwa'ta i'danuwan'ta a'rufe ya'dauke'ta yadire'ta atsakiyar gado yafa'ra cire kayan da'ke jikin'sa sannan ya'rungo'mo'ta jikin'sa yashiga sun'batar'ta ta'ko i'na sai wani cakwal'kwalata i'ke Yana wasa da jikin'ta sai wani juyata i'ke tamkar wai'na akan tan'da daga bi'sani kuma ko'mai yaci gaba da faruwa atsakanin'su in'da a'wannan ranar ce *Nasir* yayi nasarar kawar da budurcin'ta kwance yake yayinda ya'dora'ta ajikin'sa ya'kai bakin'sa dai'dai kun'nan'ta cikin wata yar murya i'ke magana **** **** **** **** **** **** *Qan'wata* wallahi ni'sam banajin nagaji da zaki'qara bani dama da na'koma mai'maita'wa please mai'yasa zan'hanaka bayan ni'ma i'na da buqata da hakan kasa'ni i'dan zakayi sau'dubu to ni'sam bazan'taba nu'na nagajiya ba balantana kuma nayi yun'kurin hanaka wannan alkawari na'ne kayi i'ya yinka natab'bata ko'mai yafaru damu So'ne Lokaci daya farin ciki yashige'sa yaqara yi'mata wata kyak'kyawar runguma tare da bata kyak'kyawar sun'bata ya'kuma'ci gaba da abin'da i'ke har sai yaga abin'da yature'wa buzu nadi sun'kasan anan suna abu daya na'tsayin wani lokaci ki'gafarce ni *Qan'wata* domin kuwa nasan cewa nabaki wahala a'yau mai'girman da yawan gaske yana da'kyau na'naima maki magani kabar'shi zan'kula da kai'na yanda yaka'mata abin'da nake'So da'kai yanzu mu'tafi kasauke'ni a'gida ok shi'ne yake saka mata kayan'ta bayan yasa'ka nasa yari'qata sun'futo ya'bude mata mota tashiga shi'ma yashiga sun'tafi Yakai'ta gida tana ko'karin fita ya'riko hanun'ta tare da juyo da fuskar'ta mai'yasaka ki'ke saurin tafiya ba'tare dakin'ce dani ko'mai ba bara kiga yasun'bace'ta a'baki tare da furta mata kalmar I LUV U lokaci daya kuma yanayin'ta ya'sauya I'danuwan'ta suka fara zubar da kwalla sai kuka cikin rawar murya yake tambayar'ta *Nasrin* mai'yafaru da'ke ne haka mai'yasaka ki'ke kuka dan *Allah* ki'sanar dani ba'ta i'ya cewa da'shi ko'mai ba sai'ma janye jikin'ta tayi daga nata tafita tayi tafiyar'ta yafuto da sauri tayi saurin dakatar da'shi tare da fadin dan *Allah* da girman *Allah* garka bini kawai kayi tafiyar'ka ta'juya tayi tafiyar'ta ya'bita da kallo har tashige cike da kunci yashiga mota ya'tafi yayinda damuwa tayi yawan gaske a'tare da'shi Su *Abba* na'zaune a'parlor tashigo da gudu ta'shige dakin'ta ba'tare data'yi ko sallama ba balantana kuma ta'iya yi'musu magana cike da rudani sun'shiga an'batar sunan'ta sai'dai ba'ta amsa'ba *Umma* ta'tashi ta'bita sai'dai kuma tayi rashin sa'a saboda ta'rufe kofar aciki ta'kuma buga amma ba'ta bude'ba *Najib* kuwa ya'futa dan'ganin ko zai'ga wani abin amma bai'ga ko'mai ba yana hanyar zuwa part din *Na'em* yaci karo da'su zasu tafi part din'su **** **** **** **** **** **** *Najib* qlau ka'ke kuwa am *Na'em* *Nasrin* tashiga gurin'ku kuwa a'a mai'yafaru da i'ta ne yanzu ne muna zaune a'parlor sai'ga ta tashigo ta'nufa dakin'ta da gudu tana kuka kuma ta'rufe kofar'ta balantana asan halinda take kai Subhanalillah *Nasrin* *Allah* yakawo maki saukin damuwar'ki *Amin* sun'shiga ciki sun'sami *Umma* sai ai'kin buga mata kofa take amma sam taki ta'bude *Nabeela* ma ta'ta'yata amma duk da haka ba'ta bude ba dan dole suka hakura suka bar'ta I'ta kuwa tana shiga ciki toilet ta'fada ta'hada ruwan dimi tashiga ciki tayi wani kwance cikin bahon wanka ta'wani lumshe i'danuwan'ta ba'abinda take gani acikin duhun i'danuwan'ta face abin'da yafaru yafaru atsakanin'ta da *Nasir* **** **** **** **** **** **** Lokaci daya jikin'ta yada'da mutuwa bayan tayi wanka ta'futo kaya kawai ta'iya saka'wa ta'haye gado tayi kwanci'yarta tanaji su *Nabeela* suna buga mata kofa amma taga'gara budewa *Nasir* ya'isa gida cike da damuwa narashin sanan damuwar *Nasrin* wannan ne abin'da yafi damun'sa fiye da ko'mai abin'da yafi'so kuma shi'ne yasan damuwar'ta domin ya'iya taimakon'ta yashiga nazari da tina'nin miye mafuta....... *Nest page please* *By Fauziyya Usman Kogo* *Ummu Adyan* { *Yaron kir'ki* } { *08039673554* } [9/16, 14:07] Bil Fauzee😘 U.Adyan: 💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻 *BURIN I'YAYEN'MU SHI'NE NA'MU* 💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻 *Page 94 to 96* *Na* *Fauziyya Usman Kogo* { *Bil ~ Fauzee* } *Marubuciyar ZABINA* ❤ *Sunday 16/9/2018* *Time 09:48am* To rana bata qarya sai'dai uwar 'ya taji kunya a'ranar jumu'a ce a'ka daura *Auran Nasir Muhammad da Nadiya Sani* Kasan cewar *Nasir* bai'shirya ko'mai na biki ba yasa yan Uwa da abokan ar'ziki suka shirya musu Dina wad'da ta'gawur'ta Misalin karfe *08:30pm* suka halar'ci gurin Dina Amarya da qawayen'ta duk suna gurin amma ba Ango ace warsa sam bazai'halar'ci wannan bikin ba sai'da akayi kamar anayi amma duk da haka sam bai'yarda ya'tafi ba Har sai'da *Hajiya* tayi'ta rar'rashin'sa tare da lal'laba'sa tana basa magana tare da nu'na bacin ran'ta sannan daga bi'sani *Allah* yadora su akan tafarkin sa'a suka samu ya'iya tafiya Zaune kawai yake amma sam bashida suku'ni haka'ma duk in'da ya'kai kallonsa fuskar *Nasrin* yake gani yayinda yake jiyo sautin muryar'ta tana yi'masa magana Haba *Yaya Nas* ni'kuwa wane i'rin zunubi na'aikata a'gare'ka dana can'can'ci i'rin wannan mum'munan hukun'ci daga gare'ka mai'yasa zaka yarda da *Auran Nadiya* bayan kasan cewar kai'kadai nake So yanzu a'haka kayimin adal'ci kenan amma ba'komai zan'yafema Sai'dai kuma kasa'ni wallahi daga yau bazaka ko'ma gani'na ba ko kaji labari'na balantana kuma ka'iya'jin murya'ta zan'tafi tafiya ta'har a'bada *Yaya Nas* wallahi kashe kaina zanyi domin kuwa mutuwa i'ta ce hukuncin daya dace dani a'yanzu sai an'jima fatan al'khairi mizai'gani kawai sai'ta da'bawa cikin'ta yuqa **** **** **** **** **** **** Cike da firgici cikin daga murya yake furta a'a *Nasrin* dan *Allah* kidena ya'wani mike tsaye ya'nufi gun'ta da sauri *Nazir* yari'kosa yana an'batar sunan'sa *Nasir* qlau ka'ke kuwa *Nazir* mai'yasaka ka'ke tambaya'na bayan agaban'ka kana ganin abin'da yake faruwa kamar'me fa mai'yasaka zaka tambaya bayan ga *Nasrin* nan kana gani kwance cikin jini yana da'kyau mu'fara tai'makon'ta i'dan ya'So sai muyi wannan zan'can daga baya cike da rudani *Nazir* yake magana *Nasir Nasrin* fa kace tana i'na *Nazir* shin'wai'kai makawo ne ko baka gani ga *Nasrin* nan a'gaban'mu sannan kuma zaka wani tambiye'ni i'ta dan *Allah* ni kasake'ni i'dan kai bazaka i'ya tai'makon'ta ba kasake'ni nace ya'fada cikin tsawa tare da daga murya ai'kuwa nan kallo ya'koma gun'su *Nazir* yasake'sa domin kuwa zuwa wannan lokacin ya'fahimci cewar yasoma fita haiyacin'sa shi'kuwa ya'nufi gun'da yake ganin *Nasrin* sai'dai ko'da zai'isa gurin sai'ya ga an'sauya mata guri gata kuma sai kiran'sa take tana kukan nai'man taimako yanasan yatai'make'ta to amma bai'san yazaiyi ba Sai wani yawo yake yana an'batar sunan'ta *Qan'wata* taya zan'iya tai'makon'ki bayan na'gagara i'ya kaiwa gare'ki wannan abin yayi matuqar caja masa kai Cike da kunci da bakin ciki hadi da bacin rai yasa yadin'ga buga kan'sa ga'jikin bango wanda kuma wannan dalilin ne yayi sanadin rashin lafiyar'sa ta'tashi haka aka din'ga jifa da'shi ya'fada'nan- yafada'nan kuma duk acikin'su ba wani wanda yake da kwarin guiwar kaiwa gun'sa Haki'ka yayi matuqar basu tausayi daya wan'suma kuka suke na'ganin halin'da i'ke ciki *Nazir* yashiga kiran layin *Nasrin* wad'da take a'gida cike da kuncin rashin abin Qaunar'ta ganin yajima yana kiran layin'ta kuma bata daga ba yasa'sa kiran layin *Umma* **** **** **** **** **** **** Ta'daga bayan sun'gaisa yashiga tambayar'ta *Nasrin* am *Umma* dan *Allah Nasrin fa* am tana'nan ya'akai ne i'na san ki'hadani da i'ta da akwai abin'da nake'So na'fada mata na'kira layin'ta bata daga ba to shikenan bara nakai'mata ok ta'tashi ta'nufi dakin *Nasrin* tasame'ta cikin wani irin yanayi mara da'di ta'isa gun'ta cike da tausayin'ta ta'zauna tare da an'batar sunan'ta *Nasrin Nazir* yake'san zakuyi magana ya'kira layin'ki baki daga ba shiru ko kallon'ta batayi ba balantana kuma ta'iya amsa mata duk *Nazir* yana jin'su yace am *Umma* nasan cewa a'yanayin da *Nasrin* take ba lallai ta'iya magana ba abin'da nake'So da'ke shi'ne kawai ki'sani a speaker to shikenan ta'saka ta'yanda i'dan yayi magana zataji to yanzu zaka'iya fadar ko'mai domin kuwa zataji'ka ok nagode *Umma* Am *Nasrin* nasan cewar sam ba'kya cikin da'din rai to amma duk da haka yana da'kyau na'kira ki ga ceton rai *Nasrin* ba'wai asibiti zaki ba a'a *Yayan'ki* ne zaki ceta i'na nufin *Nasir* domin kuwa yana cikin wani i'rin yanayi ne wanda yafi naki cutuwa *Nasrin* i'dan zaki saurara da'kyau zaki i'ya jiyo'sa zuwa yanzu duk ya'il'lata jikin'sa yasami rau'nuka masu yawa ajiki *Nasrin* wallahi tin'da nake ban'taba ganin *Nasir* acikin i'rin tashin hankali ba kamar na'yau gashi kuma abin takai'ci munga'ga tai'makon'sa da ko'mai kawai mun'zuba masa i'do sai kallonsa muke *Nasrin* i'dan zaki'iya dan *Allah* kizo gare'sa *Nasrin* zuwa yanzu yaka'mata kice dani wani abu shin'zaki'zo ko kuwa *Nasrin* dan *Allah* ki'amsamin kin'ji *Nasrin* mai'yasaka ki'ka'yi shiru dan *Allah* kice dani wani abu i'na taya'ma zata'ce da'shi wani abu Bayan da jima'wa *Nasrin* ta'kama hanyar zuwa in'da suke domin ganin i'rin halin'da *Nasir* yake ciki haka'ma *Umma* ce kawai tasan fitar'ta ko i'ta saboda tana a'parlor ne ganin ta'futa wani afirgice yasa *Umma* shiga dakin'ya tasami *Nazir* sai magana i'ke a'waya akan *Nasrin* ta'amsa masa *Umma* tashiga tambayar'sa mai'yake faruwa yasanar da i'ta Subhanalillah am da jima'wa *Nasrin* tafuto ko yaushe zaka i'ya ganin'ta Insha *Allah* ok sunyi sallama *Umma* tagirgiza ka tare da fadar kalmar innalillahi wa'inna'ilaihi raji'un *Allah* ya'aiko mana da sauki *Amin* **** **** **** **** **** **** Bajima'wa sai'ga *Nasrin* haka'ma tasame'sa sai wani i'rin abu yake tamkar da yasami tabin hankali lokaci daya ta'saki wani i'rin kuka abin tausayi da sauri ta'isa gun'da i'ke tada'fasa tana ko'karin yi'masa shage yada hanu ya'ture'ta da karfi ta'fadi ta'tashi ta'koma nan'ma bata sami sa'a ba ya'koma ture'ta har sai'da ta'gurde still ta'kuma ko'ma gare'sa haka ta'wahala kafin tasamu ta'iya yi'masa shagen maganin wanda sai daga bi'sani tasamu tayi masa shagen Tana yi'masa wannan shagen shikenan sai ko'mai yala'fa yasami sauki yana ko'karin yin'qasa tajan'yosa jikin'ta ta'zauna tare da kwantar da'shi jikin'ta tayi masa pillow da cinyar'ta sai wani kallonsa take cike da tausayin'sa i'ta shi'ma tafi tausayi fiye da i'ta kan'ta tasami kan'ta da sun'batar'sa tare da furta masa i'na San'ka *Yaya Nas* wallahi i'na San'ka sosai *Allah* yabaka lafiya *Amin* Ta'kuma shiga gyara masa jikin'sa in'da yaji ciyo jama'ar da'ke gurin sai ai'kin kallon'ta kawai suke yayinda mamakin'ta duk yacika zukatan'su sai kuma zuwa wannan lokacin ne *Nadiya* ta'iya zuwa gare'sa ta'zauna kusa da *Nasrin* tare da furta mata kalmar sannu da ai'ki sai'dai sam bata amsa ba taci gaba da abin'da take *Nadiya* na'kokarin kai hanun'ta ga *Nasir* *Nasrin* tayi saurin dakatar da i'ta ta'hanyar rike hanun'ta cike da bacin rai take magana ba'tare data'ko kalle'ta ba wallahi garki yarda kiyi kus'kuren taba'sa yayinda yake kwance ajiki'na i'dan kuma ba haka ba ko ki'kai yun'kurin ta'ba'sa to wallahi zakisha manakina mutuqa Domin kuwa ba'abinda zai'hana'ni yi'maki il'la wad'da bazaki taba manta'wa dani ba na duk i'ya rayuwar'ki bara kici *Nadiya* wallahi ke sam baki can'can'ci ki'kasance matar *Yaya Nas* ba saboda sam bazaki i'ya basa kulawar da ta'dace ba haka'ma natab'bata bazaki ta'ba fansar da farin cikin'ki domin'sa ba balantana kuma nayi tina'nin ko zaki i'ya fansar da rayuwar'ki domin'sa Anya kuwa Ku mutane ne ko dab'ba domin kuwa rashin tausayin'ku yayi yawa taya kuna ganin mutun yana ko'karin rasa ran'sa amma ace wai duk acikin'ku ba'wani wanda zaiyi ko'karin ceton'sa *Nadiya* wallahi kukan'ki da zubar hawayen'ki duk abanza'ne domin bazaki i'ya hana *Yayana* yacu'tuba *Nadiya* wallahi ki'sani i'na matuqar bacin ciki da ki'ka kasan'ce matar *Yaya Nas* bawai dan i'na san'sa ba ko'dan narasa'sa a'matsayin muji ba a'a **** **** **** **** **** **** Sai'dan saboda ke baki kasan'ce maijin tausayin'sa ba sam ba tausayin'sa a'tare da'ke dama zuciyar'ki to taya zaku rayu a'haka *Nadiya* ki'sani wallahi tallahi bazan'taba gafarta maki ba i'dan har wani mum'munan abu yafaru Yafaru da *Yaya Nas* adalilin'ki danbhaka sai'ki kiyaye ni yanzu sam bana buqatar'ki akusa dani dan haka ki'tashi kibani guri domin nasamu nayi abin'da yake gabana Cike da kunci *Nadiya* ta'tashi tayi tafiyar'ta yayinda take kuka i'ta kuma taci gaba da abin'da take wato gyara'wa *Nasir* raunin daya samu tana cikin ai'kinta *Nasir* yafar'ka cikin rawar murya yake an'batar sunan'ta *Qan'wata* yaushe kika'zo nan shiru bata amsa ba taci gaba da abin'da take yaga jikin'ta duk ya'gurde wani gurin har yana fitar da jini ya'yun'kura tare da dafa kafadar'ta ya'tashi zaune cike da kunci da damuwa yake magana tare da hade han'nayen'sa Ki'gafarce ni *Nasrin* dan *Allah* garki'ji haushina ko kiyi fishi dani domin kuwa hakan zaiyi matuqar cutar dani dama zuciya'ta ko nace rayuwa'ta gaba'ki daya Shiru bata ce da'shi ko'mai ba sai ai'kin gaban'ta kawai take ya'dago fuskar'ta wad'da takasan'ce asun'kuye haba *Qan'wata* haba *Nasrin* dan *Allah* kiyi hakuri kice dani wani abu ko'mai kan'kan'tarsa kin'ji please har zuwa wannan lokacin bata'iya furta masa ko'mai ba sai'ma wata al'lura da ta'dauko tayi masa lokaci daya jikin'sa ya'mace ya'wani yi kwance jikin'ta bajima'wa barci ya'dauke'sa **** **** **** **** **** **** Ta'rika sa i'ta da *Nazir* sun'fita sun'sa'sa mota takai'sa har gida i'ta da kan'ta tashin'fide'sa tamkar wani Qanin'ta ko yaron'ta sannan ta'juya tafito *Hajiya* ta'dakatar da i'ta domin tayi mata godiya sai'dai sam bata i'ya tsayawa ba tayi tafiyar'ta sun'bita da kallo yayinda tausayin'ta duk yacika zuciyar'su Ta'isa gida kai'tsaye part din *Na'em* ta'nufa tashiga buga musu kofa *Na'em* ne yazo yana tambaya waye *Yaya Na'em* *Nasrin* ce ya'bude tare da tambayar'ta lafiya shiru bata amsa ba *Nasrin* mai'yake faruwa Dake ne haka daga i'na ki'ke ya'akai ki'ka gurde haka ki'sanar dani daga i'na ki'ke Daga gurin *Yaya Nas* nake ka'kiramin *Nabeela* ta'gyra man jini'na bagarda'ma yatafi ya'kira *Nabeela* ta'gyra mata jikin'ta in'da taji rauni bayan ta'karasa mata ta'tashi tayi tafiyar'ta sun'bita da kallo cike da tausayin'ta *Next page please* *By Fauziyya Usman Kogo* B. *Ummu Adyan* { *Yaron kir'ki* } { *08039673554* } [9/17, 13:36] Bil Fauzee😘 U.Adyan: 💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻 *BURIN I'YAYEN'MU SHI'NE NA'MU* 💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻 *Page 97 to 100* *Na* *Fauziyya Usman Kogo* { *Bil ~ Fauzee* } *Marubuciyar ZABINA* ❤ *Monday 17/9/2018* *Time 09:36am* Misalin karfe *06:40am Nasir* ya'tashi daga barci kwance kawai yake amma sam bai'yajin da'din jikin'sa saboda ko i'na na jikin'sa ciwo i'ke yi'masa lokaci daya yashiga tina abin'da yafaru da sauri ya'anbaci sunan *Nasrin* yayinda yake magana da zuciyar'sa gaskiya yaka'mata na'hadu da *Nasrin* domin nasan a'halin da take ciki da'kyar yake motsa jikin'sa har yasa'mu ya'iya tashi yashiga ban'daki yadoro alwala ya'futo yayi salla bayan ya'idar yayi az'kar ya'tashi ya'futa duk da cewar safiya ce amma yasa'mi su *Hajiya* zaune a'parlor kasan cewar a'part din *Hajiya* ya'kwana ba part din'sa ba sun'shiga an'batar sunan'sa sai'dai sam bai'amsa ba sai'ma futa da yayi abin'sa sun'bisa da kallo to i'na kuma *Nasir* zan'tafi da sanyin safiya haka *Haj Aisha* kenan har yanzu baki gama sanin waye *Nasir* ba ko kuma ba kisan wace'ce *Nasrin* a'gurin'sa ba wanda wannan dalilin ne yasa har ki'ke fadar haka ai'bara kiji wannan fitar da ki'ka'ga yayi to ba wani guri zai'tafi ba face gidan'su *Nasrin* domin kawai ya'hadu da i'ta amma *Hajiya* bai'yi musu sam'mako ba to ai'shi a'gare'su tamkar da yake sam basa ta'ba nu'na masa wani ban'ban'ci ko'mai kan'kan'tar'sa wannan yasa shi'ma yadauke'su matsayin i'yaye Sam baya ban'ban'tasu dani dana ai'fe'sa nan tashiga tasanar da *Haj Aisha* ko'mai Subhanalillah amma *Hajiya* to mai'yasaka ki'ka ai'kata hakan bakisan cewar hakan bab'ban zunubi ba'ne i'rin yanda yaran'nan suke'san junan'su wallahi zasu i'ya ai'kata ko'mai domin ganin sun'sama wa junan'su farin ciki *Hajiya* shin'kin kuwasan miye So ko kin'san il'lar da'ke cikin raba masoya har dai Soyayya i'rin ta *Nasir da Nasrin* wadan'da akullum ako yaushe suna tare da juna in'ma a office ne ko a'gida shin'ke sam ba'kya tina'nin abin'da zai'tafi ya'dawo Mai'yasata baki naimi shawarar ko'wa ba kafin ki'aikata hakan natab'bata ko *Yaya Fatima* tasami wannan labarin sai ran'ta yaba'ci da'ke i'ta da ki'kai hakan domin'ta **** **** **** **** **** **** Saboda natab'bata tana buqatar farin cikin *Nasir da Nasrin* wanda ke ki'ka ruguza a'yanzu haka'ma ki'sani wallahi ba'qaramin qalu'bale zaki fuskan'ta ba a'game da zaman *Nasir da Nadiya* tin'ajiya an'fara an'yi daya natab'bata yau'ma za'a ko'ma mai'maita'wa wanda hakan damuwa ce wa'kowa gaskiya kin'aikata bab'ban kus'kure na'hana *Nasir ya'Auri Nasrin* kawai sai'dai *Allah* yakyauta *Amin* to *Haj Aisha* ni ban'san ya'zanyi ba saboda bana'san *Yaya* taga kamar nafi'fita farin cikin *Nasir* akan'ta wanda wannan dalilin ne yasani ai'kata hakan gashi kuma abin yana matuqar damuna ban'kuma san yazanyi ba *Hajiya* wannan sam ba huj'ja bane domin i'dan ki'ka yi'mata bayani dole zata fahimce'ki kuma zatayi maki uzuri kawai dai kin'riga da kin'aikata *Allah* ya'kyauta yasa muda'ce *Amin* *Nasir* yana futowa yasa Driver ya'kaisa gidan'su *Nasrin* kasan cewar sam baza'ya i'ya tuqa mota ba Sun'isa gidan yace da Driver din ya'tafi abin'sa ya'amsa da'to yayi tafiyar'sa shi'kuma ya'nufi ciki sai'dai yasami kofar a'rufe yashiga buga kofa *Umma* na kicin taji a'na buga kofa ta'fada a'zuciyar'ta to'fa lafiya *Na'em* yake zuwa yanzu ta'nufi kofa ta'bude ba'tare da'ta tambaya ba domin kuwa atina'ninta *Na'em* sam ba'ta taba kawo *Nasir* aran'ta ba tana budewa tayi i'do biyu da *Nasir* cikin kak'kausar murya take an'batar sunan'sa *Nasir* na'am *Umma* ko kina mamaki ne da gani'na shin'nan ba gidan'mu ba'ne ko zuwa yanzu kun'fitar dani da ahlin wannan gidan shin'mu ba zuri'a daya bane fadamun naji ha!!!! Taja numfashi tare da sauke ajiyar zuciya Tab'bas abin'da kafa'da gaskiya ne sam ba wani dalili da zaisa mu'bareka daga gare'mu qara'So ciki i'na godiya abi'sa wannan nan ai gidan'ku ne sam ba buqatar kayi godiya sun'tafi sun'zauna bayan sun'gaisa *Umma* tashiga yi'masa yajiki Alhamdulillah yayi sauki to *Allah* yaqara afuwa *Amin* am *Umma* **** **** **†* **** **** **** *Nasrin* fa tana ciki zan'iya ganin'ta haba *Nasir* ni'kuwa taya zan'hana'ka haduwa da *qanwar'ka* bara nayi mata magana ok ta'tashi tashiga dakin *Nasrin* tasame'ta kwance sai'dai ba barci take ba ta'isa gun'ta ta'zauna daga gefe Tare da kwan'to da kan'ta ga cinyar'ta *Nasrin* gardai baki barci ba tin'jiya shiru batayi magana ba am kin'ga *Nasrin* dan *Allah* kiyi hakuri kisaka'wa zuciyar'ki salama sai ko'mai yazo maki cikin sauki domin kuwa sam bana'san wani abu yafaru dake ya'ta haka'ma i'na buqatar farin cikin'ki *Nasrin Nasir* ne yazo yana a'parlor haka'ma yana buqatar haduwa da'ke shin'zaki fita ne ko shi'ne zaizo yasame'ki har zuwa wannan lokacin ba'ta i'ya furta mata ko'mai ba *Nasrin* dan *Allah* kiyi'mun magana kin'ji jin'shirun yayi yawa yasa'ta tashi zata tafi har ta'kai kofa tayi kiran'ta *Umma* i'dan kin'futa ki'fada masa cewar barci nake saboda sam bazan'futa gare'sa ba amma *Nasrin* a'a *Umma* kawai ki'fada masa haka to shikenan ta'juya ta'futa ta'kuma sanar da'shi cewar barci take ho!!! Ya'sauke ajiyar zuciya yana mai'cewa lallai *Qan'wata* yau zunubi'na har ya'kai da zata hukun'tani da rashin'ta kawai saboda anyi'min fin'karfi na ba'yanda zanyi amma ba'komai domin kuwa sam bazan'taba ganin laifun'ta ba Domin kuwa ko nice i'ta abin'da zanyi kenan badamuwa zan'zauna anan zaman jiran'ta har zuwa lokacin da *Allah* zai'tashe'ta ko'da kuwa zai'dauke'ni na'har a'bada magana i'ke cike da kunci tare da tarin damuwa a'tare da'shi *Umma* kuwa sai kallonsa take yayinda tausayin'sa yayi yawan gaske a'tare da i'ta *Umma* ta'tashi tanufi kicin domin ci'gaba da abin'da take shi'kuwa yayi kwance ga kujera bayan wani lokaci *Abba* ya'futa fitowar'sa tayi dai'dai da fitowar *Najib* cike da mamakin ganin'sa sun'anbaci sunan'sa har suna hada baki *Nasir* kai'ne eh *Abba* nine Amma *Abba* mai'yasaka ka'ke mamakin gani da a'gidan uban'sa shin'nan din ba gidan'mu ba'ne ko zuwa yanzu kun'fitar dani daga cikin wannan ahlin ka'sanar dani magana i'ke tamkar da zaiyi kuka cike da tausayin'sa *Abba* i'ke magana gaskiya ne abin'da kafa'da yarona *Allah* yama albar'ka *Amin* suna haka sai'ga su *Na'em* sun'gaisa gaba daya *Nabeela* kuma tashiga kicin ta'qarasa wa *Umma* ai'kinta bayan wani lokaci suna'ta shirin zuwa gurin break amma *Nasir* sam bai'ya yun'kurin tashi *Nasir* na'am *Abba* mu'tafi muyi break past a'a *Abba* kutafi kawai ni da kagan'ni anan fitowar *Qan'wata* kawai nake jira am nasan da haka *Nasir* amma kasani yana da'kyau kayi break past garka damu **** **** **** **** **** **** *Abba* zanyi break past tare da *Qan'wata* i'dan ta'futo to shikenan yauwa *Abba* i'na godiya ba'komai yarona sun'tafi abin'su ganin yajima sosai amma ba wata alana ta fitowar *Nasrin* yasa *Nasrin* yanai'mi da *Abba* yai'masa i'zini shiga gun'ta ba'komai *Nasir* jeka kawai lokaci daya *Najib* yaji zuciyar'sa tamkar zata fashe dan kishi ya'tashi yashiga dakin'ta sun'bisa da kallo suna masu girgiza ka yashiga ciki yasame'ta zaune jikin gado lokaci data suka'yi i'do biyu da juna sannu a'hankali yake tafiya har'ya i'sa gare'ta ya'zauna daga gefen'ta tare da fadar sunan'ta *Nasrin* mai'yasaka ki'ke zaune anan bayan kin'san cewar i'na a'parlor i'na jiran fitowar'ki natab'bata ko'da na'zo gidan'nan ba barci kike ba saboda sam barci bai'ya da muhal'li a'cikin idanuwan'ki *Qan'wata* shun'kina fishi dani ne dan *Allah* ki'sanar dani tin'jiya nake maki magana amma sam kin'ki ki'amsamin mai'yasa fadamin naji shiru ba'ta amsa ba sai'ma tashi data'yi yayi saurin dakatar da i'ta ta'hanyar rike hanun'ta i'na zaki *Nasrin* tafiya zakiyi kibar'ni a'nan fadamun shiru har zuwa wannan lokacin ba'ta i'ya furta masa ko'mai ba saima tasami kan'ta da sanya dayan hanun'ta tacire hanun'ta daga nasa shi'kuwa sai wani i'rin kallo yake yi'mata Mai'cike dajin mamakin'ta domin kuwa i'rin haka ba'ta taba faruwa atsakanin'su ba ta'nufi durowa ta'dauko wani dan qaramin akwati ta'dawo gun'sa ta'zauna ta'buda akwatin tashiga gyara masa jikin'sa inda yasami rauni shi'kuwa sai kallonta i'ke ba'tare da yace da i'ta ko'mai ba har ta'qarasa ta'tashi ta'futa bajima'wa ta'dawo hanun'ta dauke da pilet da cop Ta'isa in'da ike ta'zauna tashiga basa abinci yaci kadan yature yadora nasa da madara akai i'ta'ma yasha kadan yature ta'dauko magani taba'sa yasha Shi'dai kallonta kawai i'ke domin kuwa har zuwa wannan lokacin ba'ta i'ya cewa da'shi ko'mai ba **** **** **** **** **** **** Ha!!! *Qan'wata* wallahi i'na *Qaunar'ki* sosai yashafi fuskar'ta tare da sun'batar'ta aka yana mai'furta mata kalmar thanks yayi kwance tare da dora kan'sa akan cinyar'ta bajima'wa sosai barci yayi awan'gaba da'shi. I'ta kuwa ta'saka'sa agaba da i'do sai ai'kin kallonsa take yayinda takejin wani san'sa yana shiga lun'gu da tsako na'ko i'na jikin'ta ita'ma ta'gyra jikin'ta in'da ta'gurde tadan'sha ruwan madara ta'dora magani sama Bajima'wa i'ta'ma barci yadau'ke ta bayan wani lokaci *Abba* ya'futa ganin sun'jima yasa *Umma* tace da *Nabeela* ta'duba su tagani ta'amsa da'to ta'tashi tashiga dakin tasame'su *Nasrin na'shigin'gide jikin gado Nasir* kuma yana kwance a'cinyar'ta ha!!! Tanisa tare dajan numfashi tana'mai girgiza ka yayinda tausayin'su duk yacika zuciyar'ta ta'juya ta'futa tasanar da *Umma* cewar *Nasir* ne yayi barci *Nasrin* kuma tana gyara masa jikin'sa in'da yaji rauni ho!!! *Allah* ya'kyauta sun'amsa da *Amin* **** **** **** **** **** **** Bayan wani lokaci su *Nasir* sun'jima suna barci kafin su'iya tashi *Nasir* yafara tashi wanda kuma motsin'sa ne ya'tashi *Nasrin* wani i'rin kallo i'ke yi'mata mai'tare da'So sannu da ko'kari *Qan'wata* i'na godiya abi'sa wannan har zuwa wannan lokacin ba'ta i'ya yi'masa magana ba ta'tashi tare da rika hanun'sa sun'fito parlor haka'ma wunin ranar gaba daya a'gidan yayisa amma kuma duk da haka *Nasrin* bata yarda tayi masa magana ba har ya'tafi wanda wannan abin yayi matuqar kona ran'sa dama zuciyar'sa wanda ko i'ta karan kan'ta sai'da tafahimci hakan *Next page please* *By Fauziyya Usman Kogo* *Ummu Adyan* { *Yaron kir'ki* } { *08039673554* } [9/17, 17:41] Bil Fauzee😘 U.Adyan: 💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻 *BURIN I'YAYEN'MU SHI'NE NA'MU* 💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻 *Page 101 to 105* *Na* *Fauziyya Usman Kogo* { *Bil ~ Fauzee* } *Marubuciyar ZABINA* ❤ *Monday 17/9/2018* *Time 03:02pm* Bayan kwana biyu yau ta'kasance Monday ce ranar ai'ki wannan yasa tin'da ya'tashi a'suba bai'iya koma'wa ya'kwanta ba ya'tashi ya'nufi gidan'su *Nasrin* ba'tare daya shirya ba yashiga ciki yasa'mu *Nasrin* a'kicin tana hada abin break past haka'ma har zuwa wannan lokacin magana ba'ta hada'sa da *Nasrin* Sannu da ai'ki *Qan'wata* da fatan kina lafiya yajikin'ki i'na fatan kina samun sauki *Qan'wata* wai mai'yake faruwa da muryan'ki ne da bazaki yi'mun magana ba Ko'dai sai'na fito maki da muryar'ki ne Domin kuwa na'cutu da yawa narashin'jin muryar'ki abar *Qauna'ta* dan *Allah* kice'ci rayuwar masoyin'ki kin'ji please dan *Allah da girman Allah* ki yi'mun magana kin'ji ho!!! Yanisa yana'mai jan numfashi tare da ajiyar zuciya yagirgiza ka tare da juya'wa zai'futa yayinda kunci yayi yawan gaske a'tare da'shi Wanda har yaga'gara boyewa lokaci daya taji tausayin'sa yada'da shigar'ta tayi saurin riko hanun'sa tare da girgiza masa ka alamar a'a cikin wata yar murya tamkar da zaiyi mata kuka ya'anbaci sunan'ta *Qan'wata* dan *Allah* ki yi'mun magana kin'ji magana take cikin wani salo da dabara kayi hakuri dani da kuma halina ko yanayi'na dan *Allah* **** **** **** **** **** **** Domin kuwa ni'ma kai'na a'haka nasa'mi kai'na bani kuma da maganin abin wannan yasa kaga najima a'haka amma ba'wai dan kai'kawai nake hakan ba ba kuma adalilin'ka nake hakan ba a'a rayuwa'ta ce ta'sauya ta'dawo a'haka wanda ni'ma sam ban'taba tina'nin zan'kasan a'haka ba kasan rayu yar sauyi ce Haka'ma rayuwa juyi'juyi ce yanzu tajuyo ta'kaina *Yaya Nas* wallahi ban'taba tina'nin cewar zan'rasa'ka a'matsayin muji ba domin kuwa ni'da zuciya'ta akullum cikin mafarkin samun'ka muke da kuma tina'nin hakan ashe hakan ba'mai tab'batuwa ba'ce gashi yanzu an'wayi gari narasa'ka Zuwa yanzu kana da mata abokiyar rayuwa yayinda ni'kuma nake rayuwa'ta ni kadai'na acikin kunci da bacin rai duk adalilin rashin'ka *Yaya Nas* wallahi tina hakan kawai yana matuqar cutar dani cutar'wa mafi muni a'rayuwa to amma ba'yanda zanyi domin kuwa wannan kad'dara tace dan haka bani'da i'ko akan'ta balantana kuma na'hana'ta kasan cewa dani ni yanzu kawai katafi kabar'ni Haka'ma garka ko'ma zuwa gare'ni kabar'ni nayi rayuwa'ta ayanda yazomin kai'kuka kaje karayu da matar'ka wad'da watakil zuwa yanzu kun'sami albar'kar *Aure* atsakanin'ku Cike da bacin rai ya'wanke'ta da tafi ya'isa haka *Nasrin* ya'isa wallahi sam garki ko'ma tina'nin fadamin i'rin wannan zan'can da ki'ka fada yanzu banda'ma rashin adal'ci taya zaki jefe'ni da i'rin wannan kalamin miye a'gurin *Nadiya* da har zakiyi tina'nin cewar wai'ni zan'kai gare'ta to ki'sani ni'sam ba wannan abin a'tare dani ba kuma zan'taba ai'kata maki wannan zunubin'ba dan haka yazama dole kifitar da wannan tina'nin aran'ki dama zuciyar'ki Domin hakan ne kawai zai'sa ki'iya'mun adal'ci kamar yanda nake buqata ki'gafarce ni abi'sa marin'ki da nayi Yajanyo'ta jikin'sa ya'shafi fuskar'ta tare da sun'batar'ta ya'kuma shiga rar'rashin'ta abin'da basu sani ba shi'ne duk abin'da suke akan i'danuwan **** **** **** **** **** **** *Umma da Najib* lokaci daya kishi da bakin ciki yashigi *Najib Umma* kuwa tausayin'su ne yayi yawan gaske a'tare da i'ta wanda har taga'gara i'ya yi'musu magana sai'dai'ma ta'juya ta'koma daki abin'ta haka'ma *Najib* juya'wa yayi ya'nufi dakin'sa yayinda yakejin zuciyar'sa Uwa zata fashi dan zaifi da ko'na bayan wani lokaci suka sake juna daga hugging din da sukai haka'ma yata'taya ta'qarasa ai'kin da take sannan suka'zo suka shirya ko'mai akan tebur bayan sun'dawo parlor tace da'shi zata tafi tashirya ok afuto lafiya *Allah yasa Amin* Bayan shigar'ta ne sai'ga *Umma* ta'futo tare da *Abba* sun'gaisa sunci gaba da fira abin'su har zuwa lokacin da *Nasrin* ta'futo wad'da furowar'ta tayi dai'dai da'ta *Najib* sun'tashi dukan'su sun'tafi sunyi break past bayan sun'qarasa *Abba da Najib* sun'nufi gurin ai'ki haka'ma su *Nasrin* Ganin yacan'ja hanya yasa'ta tambayar'sa *Yaya Nas* i'na kuma zamu garki damu yanzun'nan zaki'ga OK sunci gaba da tafiya Sun'isa wani make'ken gida abin alfar'ma sai'dai sam bataji ko'mai ba duk da cewar tasan ba'kowa agidan saboda tasaba zuwa gidan ba wannan bane na fari ha!!! Tanisa tare dajan numfashi tana'mai fadar sunan'sa *Yaya Nas* mai'kuma zamuyi awannan gidan garki damu zan'sanar da'ke yanzu mushiga daga ciki ok sun'shiga ciki bayan sun'zauna tashiga tambayar'sa akan yasanar da i'ta abin'da yake'san yasanar da i'ta ha!!!! Ya'sauke ajiyar zuciya *Qan'wata* shin'kina da shak'ka ne akai'na ko a'a yau tsoro'na ne a'tare da'ke miye a'tare dani wanda baki sani ba fadamin shiru batayi magana ba sai ai'kin kallonsa da take yaqara matsa'wa kusa da i'ta kusa sosai *Nasrin* kin'san dalilin da yasa na'zo da'ke gidan'nan ta'girgiza ka sabida i'na da wata buqata agare'ki *Nasrin* wanka nake'san ki yi'mun yau tsayin kwana biyu kenan wuni uku banyi wanka ba kin'san dalili shiru batayi magana ba saboda jiki'na ko i'na ciwo yake i'dan na'taba amma zuwa yanzu Alhamdulillah na'sami lafiya sai kuma na'sami kai'na dajin i'na da buqatar kiyimin wanka da kan'ki *Nasrin* sam bazanyi maki dole ga buqata'na ba sai'dai kuma ki'sani wallahi tallahi i'dan baki yarda kinyi'mun wannan wankan ba to wallahi bazan'qara wanka ba har zuwa ranar mutuwa na wannan alkawari ne wanda nadaukar'wa kai'na ba kuma wani wanda ya'isa ya'sauya'ni ko ya'canjamin ra'ayi ko'da kuwa *Hajiya* ce yanzu ke nake saura'ro zakiyi'mun ko a'a kallonsa kawai take yayinda taga'gara i'ya furta masa ko'mai **** **** **** **** **** **** Ba'tare da tace da'shi ko'mai ba ta'tashi tare da rika hanun'sa sun'shiga ban'daki *Qan'wata* dan *Allah* i'dan zaiyuwu i'na buqatar muyi a'tare i'na nufin ke'ma nayi maki *Nasrin* dan *Allah* garki hana'ni please tana'san'sa da yawa haka'ma sam ba'ta jure ganin bacin ran'sa ko damuwar'sa wanda wannan dalilin ne yasa take ai'kata duk wani abin'da ya'umurce'ta haka ta'yarda da suyi wanka a'tare Wanda kuma kafin suyi wankan sai'da suka'ji da'di da junan'su bayan sun'futo sun'shirya yakal'leta yana murmushi *Nasrin* kenan ni da nake da'ke to kuma mai'zai sakani kaiwa ga wata macan ki'sani sam bazan'iya ba ba'kuma zan'fara ba ke kawai kin'wadatar dani dan haka bana buqatar qari ga ko'mai tin'da nasame'ki ba kuka take ba amma i'danuwan'ta hawaye suke zubar'wa cike da rudani yake tambayar'ta *Qan'wata* wai mai'yasaka ne a'duk lokacin da i'rin haka tafaru damu ki'ke kuka bayan mun'ji da'di da juna ko kinajin zafi ne bayan mun'qarasa dan *Allah* ki'sanar dani a'a **** **** **** **** **** **** *yaya Nas* ni'sam ba wani zafi da nake'ji kawai'dai abu biyu ne yake sakani kuka da fari i'na'ji arai'na i'na'ma ace akullum nake samun wannan farin ciki na biyu kuma *Abba* wanda yadora duk kanin wata kulawar'sa na'ganin nasa'mi kyak'kyawar rayuwa kuma in'gantac'ciya *Yaya Nas* mai'kake tina'nin zai'faru da *Abba* i'dan yasan cewar i'rin haka tana faruwa atsakanin'mu wanda tina'nin hakan ne yake sakani kuka amma ba'wai dan wani abu da'ban ba Magana take cike da kunci tare da tarin damuwa a'tare da i'ta ha!!! Yanisa tare dajan numfashi tab'bas abin'da ki'ka fada gaskiya to amma ki'sani wannan i'ta ce kad'darar'mu ba kuma zamu'iya canja'ta ba kiyi hakuri dani domin ni'ma wallahi sam ban'taba tina'nin hakan zata faru atsakanin'mu ba face muna da *Aure* atsakanin'mu Sai kuma gashi kad'darar'mu tacanja ko'mai mun'samu kan'ku a'yanayin da sam bamu'taba tina'ni ba *Qan'wata* dan *Allah* da girman *Allah* ki'gafarce ni ki yi'mun afuwa ki'kuma yafe'mun magana i'ke cike da kunci da tarin damuwa kukan zuci i'ke yayinda i'danuwan'sa suke zubar da kwalla tashiga girgiza masa ka a'a *Yayana* dan *Allah* kadena wallahi bana'So tashiga share masa kwalla tare da rar'rashin'sa tamkar da zata maida'shi ciki ta'aife sun'kasan ce a'haka na'tsayin wani lokaci sannan kuma daga bi'sani suka tashi suka nufi office *Next page please* *By Fauziyya Usman Kogo* *Ummu Adyan* { *Yaron kir'ki* } { *08039673554* } [9/18, 14:37] Bil Fauzee😘 U.Adyan: 💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻 *BURIN I'YAYEN'MU SHI'NE NA'MU* 💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻 *Page 106 to 108* *Na* *Fauziyya Usman Kogo* { *Bil ~ Fauzee* } *Marubuciyar ZABINA* ❤ *Tuesday 18/9/2018* *Time 11:01am* Zaune kawai suke amma acikin'su ba'mai magana turo kofar da akai'ne ya'kauda shirun dakin *Nasir* ne yashigo tare dayi musu kyak'kyawar sallama sun'amsa suna masu yi'masa sannu da zuwa ya'amsa ya'nufi hanyar dakin'sa *Nadiya* ta'tashi ta'nufi gun'sa tana ko'karin an'sar kwalin da'ke hanun'sa yayi saurin dakatar da i'ta barshi kawai bana buqata yaci gaba da tafiyar'sa i'ta kuwa tabi'sa da kallo *Hajiya* tayi kiran'sa haba *Nasir* miye haka ka'ke mai'yasaka kai sam ba'kasan abin'da yakama'ceka ba taya tazo da saurin'ta domin karbar'ma kaya zakayi wani ya'kuna'ta kasa'ni wannan sam bai'dace ba Him to naji amma kin'san abin'da yake cikin wannan akwatin da har ki'ke fadar haka to ki'sani ba'wai kaya ne ko wani abin'ci ba a'a Wannan rayuwa'ta ce aciki domin kuwa photo na'ne da kuma na *Qan'wata* to taya'ma har ki'ke tina'nin zan'barta ta'kai gare'sa sam bazan'taba yarda da hakan ba kawai ta'tsaya a'matsayin'ta Saboda sam bana'san tana bi'biya'ta *Nasir* kenan naji kayi magana akan matsayi to hala wane matsayi ne kabata ai'matsayin'ta bazai'taba canjawa agare'ni ba domin kuwa ni har kullum har ko yaushe kallon *Qan'wa* nake yi'mata Ba'kuma zan'canja ba amma *Nasir* kaji mai'ka fada kuwa taya zan'manta abin'da ni na'fada to i'na ka'ajiye matsayin da take da'shi na matar'ka yayi murmushi mata'dai eh Wannan kuma tina'nin kine ba nawa ba domin kuwa ni'sam bana da wata mata a'yanzu i'dan kuma har zanyi *Aure* to tab'bas *Nasrin* ce zan'Aura domin i'ta kawai ce zata kasan'ce a'matsayin mata'ta kuma ta'har a'bada **** **** **** **** **** **** Haba *Nasir* dan *Allah* kadena fadar i'rin haka kaji ka'kasance maiyin hakuri da duk halin daka sami kan'ka aciki *Hajiya* kenan gar na'fadi abin'da yake raina dama zuciya'ta shin'dama baki shirya wannan yakin'ba ki'ka tin'kare'sa him wallahi ban'nayi ko'mai ba domin kuwa ko'wa yasai rariya yace dole zata zubar da ruwa yaju'ya yashige dakin'sa abin'sa sun'bisa da kallo *Hajiya* ta'dawo da kallon'ta ga *Nadiya* wad'da banda kuka ba'abinda take cike da tausayin'ta take rar'rashin'ta ki'gafarce ni *Nadiya* wallahi ni'ma kai'na i'na tare da damuwa akan haka to balantana kuma ke karan kan'ki Ba'komai *Hajiya* dama a'rayuwa ko'wa da i'rin tasa jar'rabawa to ni tanan Ubangijina yajara'beni i'na fatan *Allah* yaba'ni Ikon cin wannan jar'rabawar Domin na'iya samun kyak'kyawan sakama'ko agobe qiyama *Allah yai'maki albar'ka Amin Hajiya* haka zaman'su yaci gaba da kasan cewa duk acikin'su ba wanda i'ke acikin da'din rai balantana kuma a'yi zan'can farin ciki zan'ma i'ya cewa *Nasir* yafi'su kasan cewa acikin da'din rai kasan cewar ba wani abin'da ya'sauya atsakanin'sa da abar *Qaunar'sa* wato *Nasrin* domin a'yanzu ma yafi samun Soyayyar'ta yanda yaka'mata Akullum ako yaushe suna tare da safe agidan'su *Nasrin* i'ke break past yadau'ke ta su tafi office i'dan sun'tashi office yazo Ya'sauke'ta haka'ma a'nan yake'cin na'rana Sannan ya'tafi i'dan ya'tafi gida i'ya yayi wanka ya'shirya ya'kuma ko'ma ga *Nasrin* su dora daga in'da suka tsaya hakan yana matuqar cutar da *Hajiya* sosai i'ta *Nadiya* abin ba'a magana domin yafi karfin fade bayan wani lokaci wata rana wani yam'ma'ci *Nadiya* na'kwance akujera ta'jiyo wayar'ta na ruri ta'kai hanu ta'daga tare da sallama tana mai'fadar sunan'ta sannun'ki dai **** **** **** **** **** **** *Aunty'na* i'na wuni da fatan kina lafiya i'na qlau ke'fa to Alhamdulillah amma *Nadiya* qlau ki'ke kuwa mai'yasaka ki'ka tambaya saboda naji muryar'ki wani i'ri ko'dai mun'sami qaruwa him taja numfashi Ba'tare da tace da i'ta ko'mai ba hakan yatab'batar mata da cewar sam ba'ta cikin da'din rai haka'ma ta'gama fahimtar cewar tana tare da tarin damuwa tagane hakan ne daga yanayin yanda taji muryar'ta da kuma yanda take amsa mata magana *Nadiya* dan *Allah* ki'sanar dani abin'da i'ke faruwa da'ke domin naji ko'zan'iya tai'makon'ki da wani abin cike da kunci take magana a'a Aunty kawai kibar wannan zan'can domin kuwa sam bazaki i'ya tai'ma ko'na da ko'mai ba A'a *Nadiya* sam garki fadi haka domin kuwa zan'iya tai'makon'ki ke'dai kawai ki'sanar dani abin'da i'ke damun'ki *dan girman Allah* ganin yanda tadamu sosai sai magiya take yi'mata akan tasanar da i'ta yasa tasanar da i'ta komai A'game da zaman'ta da *Nasir* amma *Aunty* dan *Allah* garki ki'sanar'wa da *Mama* kin'ji haba *Nadiya* taya'ma zan'sanar da *Mama* wannan zan'can ai'sai dai nayi ko'karin nai'ma maki mafuta domin ganin kun'fita daga cikin wannan qan'gin kin'san mai'nake'So da'ke sai'kin fada am zanyo'maki text na wasu Magun'guna kuma kitab'batar da kin'siyo'su i'dan kin'siyo sai'ki kira na'sanar da'ke yanda zakiyi an'fani da'su kin'ji ko ok yauwa *Qan'wata Insha Allah* damuwar'ki zata'kau to *Allah ya'yarda Amun* sunyi sallama bai'fi da min'tuna biyu ba taji shigowar text ta'duba bajima'wa sosai ta'tashi ta'futa tasiyo maganin Ta'kuma kira'ta tasanar da i'ta yanda zatayi an'fani da'su nagode *Aunty'na* ba'komai *Nadiya Allah yatai'maka yaba'da sa'a Amin* sunyi sallama **** **** **** **** **** **** Bayan wani lokaci kwance take ta'jiyo a'na buga mata kofa ta'tashi jiki ba kwari ta'futo ta'isa ga kofar ta'bude sannu da zuwa *Hajiya* yauwa *Nadiya* bayan sun'gaisa *Hajiya* tashiga tambayar'ta am *Nadiya* qlau ki'ke kuwa duk yau baki shiga in'da nake ba ko'dai *Nasir* ya'aika'ta maki wani abin'ne a'a *Hajiya* sam ba'abinda *Yaya Nasir* ya'mun dan haka gar'ma ki'zarge'sa yau daine nata'shi jiki'na duk sai a'hankali banajin dadin'sa Haka'ma lokaci daya naji zaz'zabi ya'rufe ni wanda wannan dalilin ne yahana'ni zuwa gare'ki amma bawai dan *Yaya Nasir* ya'aika'tamin ko'mai ba Subhanalillah am *Nadiya* gaskiya yana da'kyau ki'tafi asibiti domin asan abin'da i'ke damun'ki tin'kafin ki'kai kwance kin'san zaz'zabin bana zafi'ne da'shi ni'ma har yanzu jiki'na bai'gama warware'wa ba *Allah* ya'baki lafiya *Amin* bajima'wa sosai *Hajiya* tayi mata sallama ta'tafi abin'ta **** **** **** **** **** **** Bayan kwana biyu *Nadiya* tashirya zuwa asibiti ganin jikin'ta yawi saki akullum abin sai'ci gaba i'ke haka asibiti su *Nasir* ta'tafi bawai dan'tana da buqatar yaduba'ta ba a'a sai'dan takasan'ce i'ta bab'bar asibiti agarin haka'ma bata wani wahala ba taga likita tafito tana cikin tafiya ta'hafu da su *Nafisa* to'fa *Haj Nadiya* yau kuma ke'ce acikin asibitin'mu tayi murmushi eh *Yaya Nazir* sun'gaisa to i'na *Nasir* nagan'ki ke'kadai ai'bainasan na'shigo ba saboda ban'hadu da'shi ba wani ki'ka'zo dubiya a'a na'zo ne ganin likita Ai'ya to *Allah* yabida lafiya *Amun* sunyi sallama ta'fice sun'bita da kallo cike da tausayin'ta wallahi *Nazir* *Nadiya* na'matukar bani tausayi haka'ne *Nafisa* domin kuwa duk wanda yasan halin'da *Nadiya* take ciki dole ya'tausaya mata haka'ne *Allah* ya'kyauta *Amin* **** **** **** **** **** **** Sun'juya sun'nufi office din'su *Nasrin* domin kuwa suna da tab'bacin suna office basu fita ba fira kawai suke cike da nishadi suna haka suka'ji ana buga musu kofa *Nasir* ne ke'magana waye a'nan *Nazir na da Nafisa* to ku'shigo mana ok sun'turo kofa sun'shigo sannun'ku da fira yauwa sannun'ku da zuwa ya'ai'ki to da godiya *Allah yatai'maka Amin* am *Nasir* na'fada'ma wani abu bazaka'ji haushina ba *Nazir* kenan ni'kuwa mai'yasaka zanji haushin'ka zaka'iya fadar ko'ma miye i'na saura'ranka am *Nasir* yanzu'nan muka hadu da *Nadiya* ta'futo daga gurin likita shi'ne abin yake matuqar bani mamaki to miye abin mamaki aciki i'na batajin da'din jikin'ta ne wanda wannan dalilin ne yasa'ta zuwa ha likita domin yaduba'ta wannan ai'ba komai bane to Amma *Nasir* mai'yasaka kao bazaka duba'ta *Nazir* kenan zamduba'ta ne i'dan har nasami labarin cewar bata da lafiya ba'wai yanzuda naji daga gare'ka ba dan haka garka zargen akan haka to *Allah ya'kyauta Amun* **** **** **** **** **** **** Wani yamma'ci ya'dawo daga gidan'su *Nasrin* yana ko'karin shiga dakin'sa ya'kai kallonsa ga TV yaga ana wani shiri da yake'So ya'koma ya'zauna domin yayo kallo zaman da'zaiyi *Allah* ya'kai i'danuwan'sa akan wata dakar'ta kasan halin'ka da dan boko nan'yashiga karan'tawa ya'wani zaro i'do yana karan'tawa lokaci daya yaji gumi na'saukar masa bai'san san'da ya'saki ashar'ba lokacin yayi dai'dai da fitowar *Nadiya* i'rin kallon da i'ke yi'mata yayi matuqar firgita'ta take taji zuciyar'ta tana buga mata da qarfi cike da tsoro da firgici take magana am *Yaya Nasir* dan *Allah* ka'natsu ka'dai'daita tina'nin'ka domin na'iya yima bayanin ko'mai nasan cewar ba lallai ka'iya yarda dani ba amma i'dan kasaura'ti bayani'na natab'bata zaka'iya yi'mun uzuri am **** **** **** **** **** **** Kafin ta'fadi ko'mai ta'wanke'ta da mari biyu masu kyau ya'rufeta da duka yana zagin'ta da'kyar tasamu ta'iya kwatar kan'ta tanufi part din *Hajiya* tashiga wani a'firgice yayinda take wani irin kuka cike da rudani *Hajiya* tashiga tambayar'ta lafiya kafin ta'furta ko'mai sai'ga *Nasir* yashigo *Nasir* wai mai'yake faruwa ne ka'sanar dani mai'yafaru da *Nadiya* haba *Hajiya* ni kuwa wane i'rin zunubi na'aikata maki dana can'can'ci i'rin wannan mum'munan hukun'ci daga gare'ki taya zaki zsbamin mata i'rin *Nadiya* wad'da taka'sance fasiqa kuma mazina'ciya mai'bin maza cike da bacin rai *Hajiya* tadauke'sa da mari ya'isa haka *Nasir* garna komajin irin wannan kalamin daga bakin'ka **** **** **** **** **** **** Yayi kyau ni ki'ka mara akan wannan eh din i'ta din baiwar'ka ce da zaka din'ga yi'mata irin wannan duka haka to kigide *Allah* data i'ya zuwa gunki domin kuwa da na'sami sa'ar ta to'da kasheta zanyi Ba kuma tare danayi nadama ko dana sani ba saboda shi'ne hukuncin zunubin'ta shin'ko kin'san cewar ciki ne da i'ta bayan ni'kuma ban'taba kusan'tar'ta ba saboda sam bana yi'mata kallon mata a'gareni Cike da rudani *Hajiya* ta'kai kallonta ga rata cikin tausa'sa murya ta'an'baci sunan'ta *Nadiya* dan *Allah* ki'sanar dani gaskiyar abin'da ya'fada shin gaske ne kina da juna biyu kuma ba'nasa bane dan *Allah* ki'sanar dani eh *Hajiya* i'na da juna biyu amma kuma na *Yaya Nasir* ne wanda ko'shi karan kan'sa bai'san da haka ba qarya ki'ke domin kuwa ni ban'taba kaiwa gare'ki ba taya kuma zaki sami juna biyu dani kin'ga i'dan ma zaki fadi wanda yayi maki wannan cikin to ki'fada Domin kuwa ni'sam bazan'taba kar'ban dan wani a'matsayin dana ba i'dan ma kin'ga na'sihu a'cikin wannan duniyar to da *Nasrin* ne amma ba'ke ba kara zube *Yaya Nasir* wallahi i'ya gaskiya'ta nake fada'ma wannan cikin da yake jiki'na naka ne wata biyu da suka shige nayi an'fani da wani magani wanda nasama a'cikin abin shanka wanda kuma hakan ne yabaka damar da ka'iya kaiwa gare'ni har ka'iya kusan'ta na awannan ranar Amma kuma tin'daga wannan ranar wallahi ban'koma ai'kata hakan agare'ka ba wallahi rabon wannan cikin'ne yakaini ai'kata'ma haka amma duk da haka i'na mai'nai'man afuwarka dan *Allah* kagafar'ceni please *Next page please* *dan'jin yanda zata kasan'ce da'su* *By Fauziyya Usman Kogo* *Ummu Adyan* B. { *Yaron kir'ki* } { *08039673554* } [9/18, 18:44] Bil Fauzee😘 U.Adyan: 💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻 *BURIN I'YAYEN'MU SHI'NE NA'MU* 💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻 *Page 109 to 111* *Na* *Fauziyya Usman Kogo* { *Bil ~ Fauzee* } *Marubuciyar ZABINA* ❤ *Tuesday 18/9/2018* *Time 03:22pm* Qarya ne *Nadiya* wallahi bazaiyu ba ba kuma zaki ta'ba yauda'rata ta'wannan hanyar ba mai'na'aikata maki da zaki hukun'tani da dan wani to wallahi bazan karba ba Ba kuma zan'taba kasan cewa Uba ga duk abin'da ki'ka ai'fa ba dan haka yazama dole ki'naima'wa dan'ki Uba tin'kafin ki'aifesa domin ki'iya fitar da'shi daga qan'gi i'rin narashin Uba *Hajiya* dan *Allah* ku'yarda dani wallahi i'ya gaskiya'ta nake fada wallahi cikin dake jiki'na na *Yaya Nasir* da sauri ya'daka mata tsawa har sai'da ta furgita wallahi garki ko'ma alakan'ta'ni da abin'da yake tare da'ke domin kuwa ni bazan'taba kasan cewa Uba ga duk abin'da zaki ai'fa ba *Hajiya* zuwa yanzu yaka'mata ace ke kin'fahimci abin'da nake nufi haba yaka'mata kuyi'mun adal'ci taya ban'aikata hakan yayinda nake budurwa ba sai yanzu da nake da *Aure* da nasan cewar hakan bab'ban zunubi ne a'gareni *Hajiya* yafa ka'mata kiyi tina'ni ki'kuma au'na kigani mai'yasaka kafin yazo gare'ni hakan bata faru dani ba eh mai'yasaka duk ku'ka gagara yarda dani bayan kuma gaskiya nake fada muku Amma yazama dole natab'batar muku da haka ta'dauki wayar *Hajiya* tashiga kiran layin *Yayar'ta* tana daga'wa kafin ta'fadi ko'mai *Nadiya* tayi mata riga'gi *Aunty Nadiya* ce cikin rawar murya take an'batar sunan'ta *Nadiya* mai'yake faruwa da'ke ne haka dan *Allah* ki'sanar dani *Aunty* wallahi i'na cikin wani i'rin tashin hankali ne da tsarka'ki wad'da ban'san yazan'yi ba **** **** **** **** **** **** *Aunty* zuwa yanzu *Yaya Nasir* yasan cewar i'na tare da juna biyu amma sai'dai kuma sam yaga'gara yarda da cewar cikin da'ke jiki'na nasa ne ban'kuma san ta'yanda zanyi domin natab'batar masa da hakan ba *Aunty* dan *Allah* ki'taimaken domin nasamu su *Hajiya* su i'ya yarda dani Subhanalillah innalillahi wa'inna'ilaihi raji'un am kin'ga *Nadiya* kidena kuka domin kuwa *Allah* yana tare da'ke sannan kuma shi'yafi ko'wa sanin gaskiyar'ki abin'da nake'So da'ke shi'ne ki'samu lokaci ki'hadani da *Yaya Nasir* ai'ina tare da'shi haka'ma yanajin duk abin'da ki'ke fada am *Yaya Nasir* yaka'mata kanatsu kadai'daita tina'nin'ka domin ka'iya yisa *Nadiya* adal'ci kaji tsoron *Allah* sannan kuma kasa'ni jifan mutun da i'rin wannan kalamin bab'ban zunubi ne ko'da kuwa a'ce ta'aikata balantana kuma ba'ta ai'kata ba Kasa'ni ni'da kai'na ni na'Umurci *Nadiya* da'ta ai'kata'ma haka domin kuwa na'fahimci cewar tana tare da kunci haka tana buqatar'ka a'matsayin'ka na'Mujin'ta wanda kai sam kagagara fahimtar hakan kasa'ni *Nadiya* sam baza'ta ta'ba ai'kata abin'da ka'ke zargin'ta da'shi ba ni na'turo mata magun'guna guda biyu nafarko i'dan kasha to hankalin'ka zai'gushe na'tsayin a'wa daya na biyun kuma ai'kin'sa motsa sha'awa wallahi qaryan mutun yayi an'fani dani face ya'biya buqatar'sa to kaji ta'yanda ake har hakan tafaru atsakanin'ka da *Nadiya* amma sam ba'ta ai'kata abin'da ka'ke tuhumar'ta da'shi ba Kuma daga qarshe nasan zaka'dauken amayin wad'da ta'So kan'ta da yawa a'a sam ba haka bane kawai dai i'na bayan gaskiya ne sannan kuma abin'da na'fada i'dan ya'bata ran'ka dan *Allah* kagafar'ceni *Nadiya* kiyi hakuri kici gaba da biyay'ya *Insha Allah* zaki'ga ribar abin sai an'jima sunyi sallama lokaci daya duk jikin'su ya'mutu kin'ji ko *Hajiya* wallahi i'ya gaskiya'ta nake fada muku dan *Allah* ku'yarda dani a'a **** **** **** **** **** **** *Nadiya* kidena domin kuwa ni'sam bana da wata shakka akan'ki wallahi dajima'wa na'yarda da'ke kuma ko shi'ma karan kan'sa nasan zai'yarda da'ke *Allah* yai'maki albar'ka ya'albar'kaci abin'da ki'ke tare da'shi *Nasir* zuwa yanzu yaka'mata kafahimci miye zaman *Aure* dan *Allah* kabar ko'mai ya'wuce ta'yanda nikai *Nadiya* dama abin'da zata ai'fa zamu rayu cikin farin ciki da kwanciyar hankali *Nasir* yaka'mata ka'furta wani abin ko'ma miye dan *Allah* cike da kunci yake magana *Nadiya* wallahi kin'cu'ceni kin'kuma cutar dani cutar wa mafi muni a'rayuwa kin'yimin il'la wad'da tafi ko'wa il'la zama il'la akan'me zaki ai'kata'min haka mai'yasaka zaki bari nakai gare'ki ba'tare da sani na'ba mai'yasa ki'fadamin mai'yasa ya'fada cikin tsawa Shin'ke baki'san cewar hakan bab'ban zunubi ba'ne ki'ka ai'kata a'gareni ba yanzu mai'kike san na'fada'wa *Nasrin* wane i'rin kallo ki'ke tina'nin *Nasrin* zata yi'mun domin kuwa nariga dana yi'mata alkawari akan cewar bazan'taba kusan tar'ki ba na'har a'bada gashi kuma kinsa na'karya wannan alkawarin to ki'sani dai har yanzu ni ban'kusan ce'ki ba domin duk abin'da yafaru ba'acikin haiyacina yafaru dani ba Tab'bas zan'iya sanar da i'ta haka watakil ta'iya yi'mun uzuri to amma ki'sani sam bazan'taba sanar da i'ta cewar kina da juna biyu ba saboda kuwa sam baza'ta ta'ba yi'mun uzuri ba dan haka yazama doke acire wannan cikin da yake jikin'ki **** **** **** **** **** **** Da sauri *Hajiya* tace wallahi bazaiyu ba ba kuma zan'yarda da hakan ba haba *Hajiya* yazaki fadi haka shin'ni ba'kya tausayi na'ne ko miye dan *Allah* ki'taimaken kirufa'mun asiri ki'bari azubar da cikin'nan wallahi bazai'yuba wannan cikin sai an'aifesa da yardar *Allah* innalillahi wa'inna'ilaihi raji'un na'shiga uku nala'lace ni *Nasir* wannan wace i'rin rayuwa ce haka mai'yasaka har yanzu nake raye mai'yasa ban'mutu ba kafin zuwan wannan ranar wannan kuma ruwan'ka ciki dai baza'a zubar ba kasa'ka wannan a'ranka dama zuciyar'ka ya'tashi cike da kunci yashiga dakin'sa sun'bisa da kallo suna girgiza ka Ya'isa ga photon'ta tamkar wani mahaukaci yake magana ki'gafarce ni *Qan'wata* wallahi tallahi ni'ma ban'san ya'akai hakan tafaru dani haka wallahi sam ban'taba tina'nin cewar hakan zata faru dani ba wanda wannan dalilin ne yasa daukar maki al'khairin cewar bazan'taba kusan'tar'ta ba gashi kuma abin'da ta'aikata a'gare ni *Qan'wata* ban'sani ba kozaki i'ya yi'mun uzuri amma yazame'men dole na'sanar da'ke wannan gaskiyar yaju'ya ya'futa ya'nufi gidan'su *Nasrin* domin haduwa da i'ta su *Hajiya* dai sun'bisa da kallo ba'tare da sunce da'shi kanzil ba domin kuwa sun'san in'da yanu'fa ya'isa gidan yashiga ciki yasamesa duk a'parlor sai fira suke kallo daya suka'yi masa suka fahimci yana tare da damuwa bayan sun'gaisa *Nasrin* tashiga tambayar'sa *Yaya Nas* lafiya mai'yake faruwa da'kai ne haka cike da kunci yake magana da i'ta am *Qan'wata* i'na san zamuyi wata magana yanzu ok ta'tashi sun'koma qaramin parlor **** **** **** **** **** **** *Yaya Nas* dan *Allah* kayi gag'gawar sanar dani abin'da yake faruwa da'kai domin kuwa dajima'wa nida zuciya'ta muka shiga kunci na'ganin'ka acikin wannan yanayi please ka'fadamin abin'da yake faruwa da'kai dan *Allah* H!!! Yanisa tare dajan numfashi yana mai'sauke ajiyar zuciya ki'gafarce ni *Qan'wata* domin kuwa na'aikata maki wani bab'ban zunubi a'rayuwa wanda har ban'san ta'yanda zan'sanar da'ke ba amma dai yazame'nen dole na'sanar Dake wannan gaskiyar *Nasrin* *Nadiya* na'tare da juna biyu amma wallahi tallahi ko'ni karan kai'na ban'san yanda akai hakan tafaru atsakanin'mu ba dan *Allah* ki'yarda dani wallahi i'ya gaskiya'ta nake fada maki wani irin kallo take yi'masa wanda yaga'gara fahimtar mai'take nufi da'shi Kukan zuci take yayinda i'danuwan'ta suke zubar da kwalla a'a *Qan'wata* dan *Allah* kidena wannan kukan wallahi bana'So ya'kai hanun'sa ga fuskar'ta domin share mata kwalla cike da bacin rai ta'wanke masa fuska da tafi tana'mai furta garka tabani-garka tabani banza mayau'dari maci Amana **** **** **** **** **** **** *Yaya Nas* ni zaka yauda'ra zaluncin naka har ya'kai haka ashe kai ba'abin yarda bane shin'dame narage'ka da'yar zaka sakamun da haka ashe dama duk abin'da Jake fadamin bai'kai zuci ba mai'yasa na'yarda kai Mai'yasaka na'amin'ta da'kai kawai na'bata rawa'ta da tsal'le tahanyar yarda da'kai da kuma lafuz'zanka amma ba laifin'ka bane domin kuwa duk wanda yasami rana to zaiyi shan'ya Amma yanzu wasan yazo qarshe abin'da nake'So da'kai shi'ne kasa'ni saga yau kuma daga yanzu da nake zaune agaban'ka kasani bani baka na'barka na'har a'bada kuma kasa'ni zan'rayu ko baka saboda yanzu sam bana buqatar'ka a'a *Nasrin* dan *Allah* garki yi'mun haka wallahi nima yau'dara'ta akai haka'ma wallahi sau'daya ne hakan tafaru atsakanin'mu dan *Allah* ki'yarda dani wallahi i'ya gaskiya'ta nake fada'maki wallahi sam bazan'taba yarda da'kai ba domin kuwa kai sam ba'abin yarda bane Haka ka'ke yi'mun akullum kana nunamin cewar sam baruwan'ka da *Nadiya* ashe duk yaudara'ta ka'ke sannan kuma da ka'ke fadamin wani wai sau daya ne hakan tafaru daku to mai'yasaka ni ban'samu ciki da'kai ba saunawa kana kusan'tana amma Mai'yasa ban'dauki ciki ba ka'fadamin mai'yasa ta'fada cikin tsawa Am kaga ni yanzu nagama sai an'jima ta'tashi tayi tafiyar'ta yayinda take kuka ya'bita abaya yana kiran'ta amma sam taki ta'amsa tashige dakin'ta ta'rufe tana jin'sa yana buga mata kofa yana an'batar sunan'ta amma tayi banza da'shi su *Abba* sun'shiga tambayar'sa lafiya sai'dai bai'iya amsa'wa ba kuncin ya'masa yawan davhar sai'da rashin lafiyar'sa ta'tashi amma duk wannan baisa *Nasrin* ta'iya futowa ba sai'dai tabasu maganin da zasu'yi masa shage ataga ganin irin yan'da yake cutar da kansa yasa'ta sakin labulen taga tadena ganin'sa domin baza'ta jure ba da'kyar su Abba suka i'ya yi'masa shage sannan kuma suka dauke sa zuwa asibiti domin yana buqatar ganin likita yayinda mamakin *Nasrin* yayi yawan gaske a'tare da'su *Next page please dan'jin yanda zata kasan'ce tsakanin Nasir da Nasrin* *By Fauziyya Usman Kogo* *Ummu Adyan* { *Yaron kir'ki* } { *08039673554* } [9/19, 12:43] Bil Fauzee😘 U.Adyan: 💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻 *BURIN I'YAYEN'MU SHI'NE NA'MU* 💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻 *Page 112 to 115* *Na* *Fauziyya Usman Kogo* { *Bil ~ Fauzee* } *Marubuciyar ZABINA* ❤ *Wednesday 19/9/2018* *Time 09:36am* Bayan tafiyar'su *Abba* asibiti *Umma da Nabeela* sun'shiga in'da *Nasrin* sun'same'ta sai kai kawo take *Umma* tajanyo'ta sun'zauna tashiga tambayar'ta *Nasrin* wai mai'ike faruwa dan *Allah* ki'sanar damu *Umma! Umma!!! Nasir* yaci Amana'ta Cin Amana eh *Umma* Subhanalillah maiya'ai'kata maki ne dan *Allah* ki'fadamin *Umma Nadiya* ce da ciki bayan kuma yamin alkawari akan cewar bazai'taba kaiwa gare'ta ba ashe duk qarya ne kawai munafun'ta i'ke wai'sai yanzu ne yake sanar dani cewar *Nadiya* na'da juna biyu wannan yasa ni'kuma na'ce kawai ya'barni ni'ma zan'rayu ko bashi a'cikin wannan duniyar sabida sam bazan qara yarda da'shi ba domin da'shi da zancan'sa duk ba abin yarda ba'ne Fadar hakan ne da nayi yahai'far masa da wannan damuwar wad'da ko'ni'ma i'na tare da i'ta a'yanzu sam yaga'gara tina cewar sam bazan'rayu ba i'dan har bashi wallahi yanzu haka ni kawai nasan yanake'jin zuciya'ta dama ni kai'na **** **** **** **** **** **** Tab'bas i'na tare da matsanan'ciyar damuwa wad'da banma'san ta'yanda zanfada ba duk akan *Yaya Nas* na'yarda da *Yaya Nas* yana So'na to amma ni kuma zafin kishi yasani ai'kata masa haka haka'ma sam banajin nayi abin'da bai'dace ba wannan yasa sam bana nadamar abin'da na'fada duk da cewar da tausayin'sa a'tare dani Amma *Nasrin* yaka'mata kiyiwa *Yaya Nas* adal'ci saboda *Nadiya* matar'sa ce haka'ma tana da haki da'shi wanda kuma dola'ne akan'sa kin'ga kuwa yana da damar da zai'kai gare'ta ni'dai i'na nai'ma masa afuwar'ki dan *Allah* ki'sas'sauta mata domin kuwa hukuncin'ki yayi tsauri da yawa sam bazai'iya dau'ka ba Wanda ko'ke kin'san da haka sai'dai kuma in i'dan jiran ganin gawar'sa ki'ke *Nasrin* ki'sani wallahi saurin fishi sam bai'ya da kyau haka ba'abinda i'ke kawo'wa face nadama da dana sani mai'girman gaske da wannan nake rokon'ki al'farmar daki tausa'sa zuciyar'ki Ki'dan'ne fishin'ki domin ceton rayuwar *Yaya Nas* saboda a'yanzu ke'ce kawai zaki i'ya tai'makon'sa please shiru batayi magana ba sai zuwa wannan lokacin *Umma* tayi magana eh *Nasrin* yana da'kyau kiyi an'fani da abin'da *Nabeela* ta'fada domin kuwa gaskiya take fada naki dan *Allah* garkiyi yun'kurin cutar da *Nasir* domin kuwa sam bai'can'canci haka daga gare'ki ba haka'ma ni i'na san akullum ako yaushe ki'kasance mai'ceton'sa kamar yanda ki'ka saba haka suka shiga ba'ta magana na'tsayin wani lokaci **** **** **** **** **** **** Da dare kwance take amma ba barci take ba duk da cewar i'danuwan'ta a'rufe suke haka tadin'ga ganin lokacin da ta'dora hanun'ta akan fuskar *Nasir* da sunan mari Marin data'yi masa ne tadin'ga gani acikin duhun i'danuwan'ta yayinda shi'kuma take ganin'sa acikin wani i'rin yanayi abin tausayi da sauri ta'bude i'danuwan'ta abin'da yafi tsorata'ta shi'ne duk in'da ta'kai kallon'ta sai taga fuskar *Nasir* haka'ma sai magana i'ke mata *Qan'wata* dan *Allah* ki'yarda dani wallahi i'ya gaskiya'ta nake fada maki wallahi sau'daya ne kawai haka'ma yau'dara'na tayi domin kuwa sam ba'acikin haiyaci'na hakan tafaru ba Dan *Allah da girman Allah* ki'yarda dani *Nasrin Allah* zan'iya mutuwa asanadin hakan shin'ba kiyarda da hakan bane ko a'a sam ba'kya tina'nin zan'iya ai'kata hakan to bara kiga haka i'danuwan'ta suka nu'na mata cewar gashi agaban'ta yana yanka wuyan'sa yayinda jini yake yi'masa zuba cike da firgici ta'rufe i'danuwan'ta tare da sakin wani i'rin i'hu da karfi tana'mai furta a'a jin'ihun'ta ne yasa su *Abba* zuwa gare'ta sun'same'ta kudun'dune sai i'hu take da sauri Sun'isa gare'ta *Umma* tari'ko kafadar'ta tare da dago'ta tana'mai fadar sunan'ta *Nasrin* mai'yake faruwa da'ke ne haka *Umma* *Yaya Nas* wani abu yana faruwa da'shi i'na'jin tsoro mutuqa a'a *Nasrin* ba'abinda zai'faru da *Nasir* ki'yarda dani *Umma* yanzun'nan fa naga *Yaya Nas* kwance cikin jini yana ko'karin kashe kan'sa a'a *Nasrin* mafarki ne kuma ki'sani mafarki sam ba gaskiya ba'ne a'a *Abba* ni'sam ba anafarki naga hakan ba azahiri'na naga hakan kin'ga *Nasrin* kidena daga hankalin'ki *Insha Allah* ba'abinda zai'faru da *Nasir* ki'yarda damu *Abba* mai'yasaka ni na mari *Yaya Nas* ba shak'ka wannan yasa yake bi'biya'ta mari kuma *Nasrin* eh *Abba* am'to kin'ga duk da haka ki'kwantar da hankalin'ki ki'yarda dani **** **** **** **** **** **** *Insha Allah* ba'abinda zai'faru da *Nasir* to shikenan amma kusa'ni wallahi tallahi i'dan har ku'ka'bar wani abu yafaru da *Yaya Nas* to wallahi sam bazan'taba gafarta muku ba kun'yarda shiru sai kallon'ta suke ku'amsa'min da sauri *Umma* ta'daga mata ka tare da furta eh to alkawari mun'dauka *Allah* yaba'mu i'kon cikawa *Amin* Su *Na'em* sai kallon'ta suke dama *Umma* wad'da take amsa mata duk abin'da tafa'da *Najib* kuwa sai wani i'rin abu i'ke'ji yana yi'masa yawo ajiki ya'kasa jure lafuz'zanta yafita yayi tafiyar'sa Bayan wani lokaci su *Abba* suka fice *Umma* kuwa tajima sosai a'tare da i'ta sai bayan wani lokaci sannan ta'fice bayan kwana biyu haka'ma har zuwa wannan lokacin *Nasrin* ba'ta shiga ta'duba'sa ba duk da cewar tana shiga office haka'ma *Hajiya* tabuwaci ta'tafi kasan cewar akullum *Nasir* cikin zan'can'ta i'ke wanda kuma wannan dalilin ne yasa rashin lafiyar'sa taki rabuwa da'shi akullum cikin cutar da'shi ake zuwa yanzu daure yake agadan'sa Yau'ma'dai kamar kullum zaune kawai take amma sam taga'gara ai'kata ko'mai tana haka sai'ga *Nazir tare i'ke da Nafisa* sun'wani shigo tamkar wadan'da aka jefo daga sama *Nazir* yashiga tambayar'ta i'na *Nasir* cike da mamakin'sa take magana *Nazir* wannan wace i'rin tambaya ce ka'ke yi'mun haka taya zaka tambiye'ni *Yaya Nasir* bayan yana akar'kashin kulawar'ka amma mai'kake nufi da tambaya'na *Yaya Nas* sabida naduba bangan'sa ba miye eh **** **** **** **** **** **** *Nasrin* ban'san in'da *Nasir* i'ke ba *Nazir* wai mai'kake fada ne domin kuwa ni sam naga'gara fahimtar mai'kake fade *Nasrin* *Nasir* ya'bata what haka nake tina'ni a'a *Nazir* wallahi qarya ne hakan sam baza'ta ta'ba faruwa da *Yaya Nas* tafuto da sauri ta'nufi dakin da yake Sai'dai kuma tayi rashin sa'a domin kuwa sam ba'ta sami ganin'sa ba lokaci daya ta'hauka'ce sai kai'kawo take tana an'batar sunan *Nasir* ta'wani shago *Nazir* tana kuka am kaga *Nazir* dan *Allah* ka'sanar dani in'da *Yaya Nas* i'ke *Nasrin* taya zan'sanar da'ke abin'da sam bani'da sani da'shi to kana'me hakan tafaru taya'ma za'ace wai ba'aga *Yaya Nas* wannan sam bazai'taba yuwa'ba yazama dole kasan in'da *Yaya Nas* i'ke na'fada'ma tasake'sa daga rikon da tayi masa ta'juya ta'futa sun'bita da kallo cike da rudani Tana futa kai'tsaye gidan *Hajiya* ta'nufa sai'dai bata sami ko'wa a'gidan ba tafa'da a'zuciyar'ta to'ko tafiya sukai ta'juya ta'nufi gida tashiga tamkar wad'da aka sako daga sama tasami su *Nadiya* a'gidan haka'ma ta'gama fahimtar cewar sam basa cikin da'din rai balantana kuma farin ciki to mai'ike faruwa ko'dai abin'da *Nazir* fada gaskiya ne *Yaya Nas* ya'bata kai i'na bazai'yuba hakan baza'ta ta'ba kasan cewa da *Yaya Nas* ba cikin mutuwar jiki ta'isa in'da suke cike da rudani da firgici take magana *Abba* gar'ku fadamin cewar abin'da *Nazir* yafadamin gaskiya ne wai *Yaya Nas* ya'bata ba'asan in'da i'ke ba kufadamin shin gaske ne *Yaya Nas* ya'bata ba'asan in'da i'ke ba mai'yasaka kuka'yi shiru tafada kusanar dani mana ta'fada cikin daga murya yayinda take wani i'rin kuka abar tausayi eh *Nasrin* bamusan in'da *Nasir* yashiga ba kawai zan'iya cewa i'skan'sa ne suka dauke'sa Subhanalillah innalillahi wa'inna'ilaihi raji'un Allahumma ajir'ni fi'musiba'ti wa'ahlif'li khairan min'ha Ya Ubangijina kafito mana da *Nasir* yabaiya'na agare'mu Allahumma *Amin* **** **** **** **** **** **** Lokaci daya firgici yada'da shigar *Nasrin* sai wani irin numfashi take fitar'wa sama'sama tamkar mai Asma lokaci daya numfahin'ta yana ko'karin dauke wa a'a *Nasrin* dan *Allah* kinatsu gar'wani abu yafaru dake kin'ji *Umma Abba Nabeela* *Yaya Na'em Yaya Najib* shin'kun'manta da alkawari da ku'ka daukarmin na cewar ba'abinda zai'faru da *Yaya Nas* to ya'akai hakan tafaru da'shi yanzu i'na i'ke awane hali i'ke tab'bas i'dan wani abu yafaru da'shi Wallahi tallahi bazan'taba gafarta muku ba haka'ma kuman'tani na'har a'bada ta'tashi cike da kunci ta'nufi dakin'ta sun'bita da kallo cike da tausayin'ta yayinda kunci yayi yawan gaske a'tare dasu tare da tina'nin a'i'na zasu fara cigiyar *Nasir* *Next page please dan'jin yanda zata kasan ce da'su tsakanin'su da Nasrin* *By Fauziyya Usman Kogo* *Ummu* *Adyan* { *Yaron kir'ki* } { *08039673554* }