1 Ƙoƙarin zame hannuna nake daga cikin nasa duk da tsananin jin daɗin dana kasance dashi acikin wannan lokacin amman  bai saka na yarda dana shantake tare dashi ba har hakan yajawomin matsala babba............, Cikin tsananin shauƙin so yakuma jawo hannuna zuwa kan cinyarsa yana mai haɗe hannunsa danawa cikin sauri na kuma zamewa akaro nabiyu. Tare da turo ƙaramin bakina gaba ina matso ragowar hawayen dasuka zubomin. 'Haba beby na har yanzu kin kasa sabawa dani kamar wani dodo haka kikemin yayin da muka kasance wuri ɗaya dake"   batare dana ce masa komi ba nafara kokarin buɗe marufin motar tasa domin nabar wajan. Cikin tsananin mayen so yakuma kamoni har ina ɗan raɓar jikinsa kaɗan lock yasakama motar tashi sannan ya mayar da seater baya tare da kuma riko hannuna akaro na biyu"haba beby na yaya kike guduna nane sekace babu amana" wani tuƙuƙun haushine ya tokaremin maƙoshina har ina jin babu dadi acikin zuciyata. "Amman dai kasan yadda mukai dakai ko ABDUL sarai kasan halin umma matuƙar ta leƙa ɗaki bata ganni ba yanzu seta haɗa min gayya akaina"naƙara faɗin maganar cikin alamun jimami! "Nasani mana beby" yafaɗa yana kuma zura yatsun hannunsa cikin nawa da dubara na samu na zare hannuna acikin nasa tare da ɗaukar ƴar jakata ina mai kokarin mika hannuna domin na buɗe lock ɗin motar. Bai cemin komi ba illah hannun sa daya mika cikin ɗan akwatin aje kuɗin cikin motar tashi tare da ɗebo kuɗi masu yawa yana kokarin xuba min acikin jakata. Harara na watsa masa tare da cewa....haba ABDUL sau nawa zan gaya maka nibadan kuɗin ka nike sonka ba dan ALLAH nake sonka akullum fatana ALLAH yabaka ikon fitowa kazo ai maganar aure. Murmushi naga ya ƙago akan fuskarsa tare da cewa "haba beby sau nawa zan gaya miki cewar auren mu kamar anyi sa angama ne kawai kiɗan ƙaran lokaci insha ALLAH dady na dawo wa zakiji maganar mu soon. Murmushi na ƙago akan fuskata tare da cewa "kai amman harka sakani nishaɗi cwt heart oh ni ƴasu ranar yaya zakaga murna" nafaɗa tare da waro idona waje. "Amman mai yasaka kai baka son zuwa kofar gidanmu nasan wallahi abba ze barka tunda dai nai candy ai"  seda yay jim sannan yace "a,a beby ba haka bane boye neman mu nake bayan haka kuma kinga nan yafi mana sirri ga mota ga tintack waye ze gammu bare ya saka mana ido. Seda nai tsuru sannan nace "tokai mai ya ruwanka da ƴan saka ido kaida zamuyi aure?" bazaki gane ba beby amman nan gaba kaɗan zaki gane ammafin boyewar danake. "To ALLAH ya jiyar damu alkairi"   amin yafaɗa tare da mayar da kansa ya sunkuyar akan kujerar motar. Da sauri na bude motar tare da fita daga cikinta tsaki naja lokacin danaji ya miko hannun sa ya shafi mazaunai na, ban tsaya jin ta tasaba nai wuff na shige lunkun gidanmu ganin anata kiran sallar isha'i ne yasaka na mayar da ajiyar zuciya tare da hamdala sanin abba baya gida yanzu yay masallaci. Jakata a hammata ta nai soron gidanmu kofar farko tana bude ta biyu ce a rufe cikin sanɗa na saka hannuna na budeta tare da kokarin shiga cikin gidannamu.a Na kawo kai shima ya kawo kai ze futa ina tunanin masallaci ze tafi dannaga hannunsa ajiƙe sannan kuma yana ta kokarin ɗaura agogon hannunsa. Karo muka kusanyi dashi cikin sauri na kauce tare da bashi hanya danya wuce tsaki naji yanaja kaɗan kaɗan tare da aikamin da kallon daga ina kike zakici ubanki!!! fuww ya wuce cikin tafiyar sa ta jaruman maza masu jini ajika da sauri nai tsakar gida inafaman mai d numfashin tsoro domin nina san haɗuwata da *YA HAIDAR* bazata min daɗiba. *2* Da sassarfa na ƙarasa cikin gidanmu ALLAH ya taimakeni da ƙarar generator shiyasa umma bataji sanda na buɗe kofan ba, hamdala nai lokacin dana ƙarasa cikin ɗakinmu da kallo ummi ƙanwata ta bini kafin ta buɗe baki tace min. "Anty Batula Wlh yau sekinci duka dan abba sau uku yana leƙowa ɗakin nan bai ganki ba, yacewa umma kina ina tace tun aiken datai miki gidan anty zee tun wuri 3 na yamma amman baki dawo ba" Mayar da bakina nai na rufe domin da masifa ce fall cikinna ganin locar kayana a bude amman jin abinda ummita ta faɗa yasa nai wuff na zauna gabanta ina mai neman jin ƙarin bayani. Ban idda zaman nawa ba sega ƙanwata ameera mai bin ummi itama ta fito daga toilet ɗin ɗakinmu ƙugunta ɗaure da towel itama gabana ta ƙaraso tare da cewa..."Wlh kam da gaskene hmm ai gwarama faɗan abba akan na Ya Hydar dan wallahi zuwansa uku ɗakin nan yana nimanki dan ɗazun ma gidan anty zee yace zashi se kuma naji ya fita a motansa amman yau ƴar nan kinshiga uku! Zaro ido nai waje tare da zuƙar majinar data zubomin batare dana shiryaba cikin kaɗuwar ciki nace "to waini duk wannan surutun dakuke min dan uwarku ina ruwanku dani munafukan banza da wofi daman haka kuke jira ai! Dariya ameera tai tare da mikewa tabar wajan sanin halina ni yanzu ba ƙaramin aikina bane a kwashi ƴan kallo nida su, itakam ummi da ike sakuwa tace se cemin tai "anfaɗa ɗin banza uwar ƴan yawo ko gidan uban wama kikaje oho? munafukar ALLAH" ai ban jira ta ida zancen taba nai kanta ko mayafina ban cire ba nai kanta da duka kafin wani lokaci se ga dambe ta kaure. Da hijabin sallah da carbi a hannun umma tayo dakin namu aguje tabiyo bayan ameera wadda taje ta gaya mata cikin salati umma take rabamu tana cewa "yau nikam na shiga uku! yara kamar kaji musamman ke" ta jawoni tare da ɗakamin duka ta hankaɗani gefe. "Wallahi nasara wannan jarabar taki tawa kika ƙwaso adangi kije can kisha yawonki sannan kidawo kina jibgar min ƴa da wannan manya hannayen naki kamar na doya" tukunna ma dan ubanki daga gidan ubanwa kike?"....tura baki nai gaba cikin kuka! tare da cewa.... "Nidai an tsane ni agidan nan tsakani da ALLAH kowa ya rainani amman babu wanda za,a tsawatar wa karshe ma sedai abani rashin gaskiya....hakama ɗazufa hanif wallahi wayata ya ɗauka yana danna min daga nai magana aka hau yimin faɗa" naƙarasa maganar ina shura ƙafata a ƙasa. Cikin kuka! ummita tace "wallahi umma itace da tsokana bafa wani abu nai mata ba tahau jibgata" nasani ummi cewar umma' wannan kazar uwar ƴan dambe ai wallahi ALLAH ya shigomin da ALIYU zakici ubanki ne babu ruwana" umma ta ƙarasa faɗa tana kokarin daɗa kaimin wani dukan😭da sauri nai gefe waigawa nai naga ameera tana faman yimin dariya. Dawani irin zafin nama nai kanta tare da danƙo gashinta nafara makata da ƙasa babu abinda kakeji se ihun! ameera tana niman taimako. Salati ummammu ta ɗauka tare da yowa kaina tana ƙoƙarin ɗaga ameera, cikin tashin hankali umma ke cewa "na shiga uku ni Aishatu kekam batula mi kikeson zamane, daga wannan se wanna amman ALLAH ya shigo da ɗayan biyu" Umma na rufe baki sejin ƙamshin mayen turaren sa nai ɗiff naji ɗakin ya ɗauka se amon muryar umma tana cewa..."ALLAH nagode maka gwara da ALLAH ya kawomin kai Aliyu"....da wani irin sauri na ɗago tare da sakin ameera. Haɗa ido mukai da yayan namu yana tsaye ajikin ƙofarmu hannunsa harɗe akan kirjinsa yawani tsareni da mayun idanunsa yana bina dawani shu'umin kallo......! Taku ɗaya biyu nai zanbar wajan babu inda nai waiwaye kamar cikin banɗakinmu kokarin shiga ciki nake na kulle sedai na makaro kafin nai wani motsi tuni yasaka ƙafarsa ya taɗeni na faɗi. Saka ƙafarsa yay ya hankaɗeni wanda tuni su ummammu sunbar wajan hatta ga amera mai kuka itama tabar wajan waige nai naga dagani seshi adakin namu kuka! nake kokarin yi amman ina babu dama ganin irin mugun hargitsatstsen kallon dayake aikamin. Cikin kakkausar murya wadda tafi kama da dirar alburushi acikin zuciyata naji yace "kisameni a ɗakina" bai kuma cewa komi ba yabar wajan tare da barin ƙamshin turarensa a ɗakin namu. Kuka! tsoro tsana nadama takaici haushi baƙin ciki, susuka sakani kwanciyar ƴan bori awajan sanin wanene yay kirana hango irin baƙar azabar dazan sha a yanxun su suka saka nai wunzir na tashi tare da nufar bakin kofa dan zuwa amsa kiran DODON NAWA cikin tsananin bargaba.......! *3* Ko kallon gabana banayi haka nake nufar ɗakin ya hydar wanda abba ya ware masa shi daban acikin ɓangaren gidanmu na hannun hagu ban wani sha wahala sosai ba duba da yadda nake zuba sauri amman duk da haka seda ya rigani ƙarisawa. Daga bakin barandar falon sa naja na tsaya batare danai yunƙurin shiga cikin ɗakin nasaba, gudun kada na kuma mistake irin na kwanaki da umma tace naje nakai mashi abincinsa ɗaki. Da karan banina maimakon dana aje masa abincin falon nabar wajan ina ganin baya nan se kawai na hau kunna masa t.v tun kafin na gama haɗawa sejinsa nai akaina faɗin irin dukan dayay minma ranar ɓata bakine domin na daku ba kaɗan ba shiyasa wannan karon naiwa kaina faɗa tun wuri naja na tsaya anan ɗin. Nakai kusan minti goma a tsaye har nagama wannan tunanin ya hydar baice na shigoba ga uban sauro na cizona ga yunwa ga kashin daya matseni duk abun duniya ya taru yay min yawa ni ɗaya. Seda nai kusan 30mnt sannan naga ya zuge glass ɗin window'n ɗakinsa tare da saka hannunsa guda ya yimin inkiya akan nashigo. Cikin mutuwar jiki na ƙarasa shiga cikin falon nasa abakin ƙofa na tsaya na goge fuskata saninsa mutum marar son yaga hawaye na zuba a idanun mutum, kafin na karasa cikin ɗakin ƙamshine yafara min ziyara gawani mugun sanyin A/C dayay min ƙawanya acikin kaina sam bana son sanyi ni arayuwata dan haka naja wuri guda na takure ina makyarkayata! Seda nai wajan minti biyar sega shi konace naji sallamar tasa watan ƙamshin mayen turarensa acikin hancina.....kafin na ɗaga idona na kalleshi sau ɗaya takkk!! Sannan na kauda kaina, sanin halinsa na baya son kallo ku guda, Sanye yake cikin kayan shan iska farare tass se uban ƙamshi yake zubawa. Batare daya kalleniba ya haye kan kujerar royal ɗin dake falon nasa tare da ɗaukar remote control yana sarching chanel, banyi gigin koda ƙara kallonshiba domin nikam sam bana ko son in kalli ya hydar duk da kasancewarsa yaya agareni amman sam ni bana ƙaunarsa bana sonshi ko wajan dayake bana nufa kuma batun yauba tun ina ƙaramata haka nakeji araina game dashi kuma har yanzu bata sauya zaniba. Wallahi! Tallahi! bazan kaffara ba tunda nake bantaɓa son hydar ba ko ƙaunar ganinsa banayi wannan dalilin yasa nakejin haushinsa duk da kasancewarsa yayana ɗan uwana na jini. Kuma ni ba tsoron ya hydar nakeji ba kawai ni ALLAH yayoni mutum marar son duka ne, to shikuma ALLAH ya yosa masoyin duka shiyasa nake mugun tsoronsa tanan ɓangaren amman bawai dan tsoro normal irin na mutum ba sannan ni bana son faɗa kuma bana son takura shikuma akwaisa da faɗan tsiya dason takura mana....kuma na tabbata koshi yasan bana ƘAUNARSA sam arayuwata. Cikin kakkausar murya ya kira sunana....."Ke! dan ubanki daga ina kike ɗazu?"........dum dum gabana ya bada sauti!.........✊ *4* Dum-dum gabana yabada wani irin sauti mai fitar amo!batare dana ce mai komi ba na sunkuyar dakaina ƙasa ina faman taune leɓena as usual cikin tsananin tsoro nake raba ido kamar farar kura.                                 "Magana nake maki Wallahi! idan kika yarda na kuma mai-maita wannan maganar sena ɓalla miki ƙashin bayanki!" yaƙarasa maganar a kausashe tamkar anyi mashi dole.      Ƙifta idanuna na somayi waɗan da suka cika taff da ruwa jira kawai suke su soma zuba. Sallamar ya najeeb abokinsa ita ta katsemin rawar jikin danake hamdala nai ga ALLAH dan nasan yanxu ya najeeb ze ƙwaceni, nina amsa masa sallamar amman shi ya hydar ko kallon inda ya najeeb yake baiba sanin yanzu zezo yayta basa haƙuri akaina. Da murmushi ya najeeb yace "a,a batulan umma yauma wani laifin akaima Ogah kenan?" ƙif-ƙif nasomayi da idona cikin muryar kuka nace" Yawwa dan ALLAH ya najeeb kabasa haƙuri Wlh ALLAH gidan anty zee naje dana dawo kuma go slow ya tsaidani amman wlh babu inda naje....naƙarasa faɗin maganar ina sakin wani shegen kuka!!         Cikin masifa ya zaro belt ɗin dake gefen kujerarsa bai tsaya wata-wata ba yayo kaina aguje kamar wani kumurcin zaki.   "Dan ubanki ban hanaki yawan rantsuwa ba?" shegiya mai baƙar fuska ɗazu waye naga ya saukeki a mota?" yafaɗa yana sake yowa kaina kamar ze shureni. Wata wawuyar turewa yayma ya najeeb zuwa waje kofar falon ya jawo da ƙarfi ya rufeta tare da yowa kaina aguje. wata irin damƙa yay min yafara aikamin da wani irin duka tun ina tsugunne har nasoma gajiya da sauri na miƙe tare da ƙamƙameshi ina faman sakin ihu!           "Kaiwa ALLAH ya hydar kadaina dukana haka wallahi zan mutu" nafaɗa cikin kuka! hankaɗani yay akan kujera tare da saka hannun sa ya turani na faɗa da baya yacigaba da jibgata tamkar ALLAH ya aikosa. Kuka nake ina masa magiya amman y hydar bai sakeni ba seda yay min lilis duk magiyar da ya najeeb keyi bai saka ya hydar daina dukana ba seda yaga na kasa tashi sannan ya jawoni ƙuww zuwa bakin ƙofarsa ya bude tare da hankaɗani waje. Cikin jimami ya najeeb yace "ALLAH ya isanta mugun banza ai ba,akan ƴar mutane alluran sojan naka zata motsa idan zaka burgeni katafi sansani...ko arziƙin kallo ya najeeb baici ba haka ya koma cikin falon yana faman huci kamar wani zaki dan tsabar masifar dakecin ransa. Jan mazaunaina nai da ƙyar na miƙe ko kallon ya najeeb ban ba dan tsabar haushin daya bani haka naja jikina nai cikin gida ina jamasa ALLAH ya isa tafi cikin kwando. Da abba naci karo ze shiga nasa bangaren da gudu nai cikin sashen mu batare dana bar abba ya kalleni ba dan shima nasan sauran. Tundaga bakin ƙofar ɗakinmu nake jiyo sautin ƙarar su hanif ƙanina da alama wani abun suke. Abinda ya ƙonamin rai shine yadda na shiga cikin ɗakin na gansu zaune akan gadona sun wani baje suna buga game ɗin lido, dawani irin hamzari naja jikina nai kansu da masifa....ƙarfin namiji da mace ba ɗaya ba kafin kice me har hanif da amir sunmin lis...kuka kawai nake ina neman mafaka kafin wani lokacin ɗakinmu ya kaure da dariyar muguntar da suke man, har wani kifewa suke. Ihu na saka ina faman birgima aƙasa kamar wata yarinyar goye da gudu umma da abbanmu sukayo ɗakin cikin tashin hankali suna tambayar su ummi meya faru? Tiryen-tiryen ummi ta zayyane wa su abba abinda ya faru. Amman ga mamakina senaga abba yace  "ni wallahi uwata nasara yadda zanyi dake duk waɗannan yaran fa ƙannene agareki amman sam kin kasa kama girmanki!            "Ace kamarke kina dambe da hanif da amir?" shekara nawa kika basu? bama da ummita ba a,a yanzu abin yay tsaho kin koma kan har auta amir haba uwata kecefa babba kece mahaifiyarsu nan gaba amman ace sam ke bakida wani girma sena jikinki"    "gaya mata dai abbansu ni wallahi idan batula tana wani abun jinake kamar na shaƙeta, haba ayi yarinya kamar mai iskoki sam bata jin magana ƙannenki duk sun rainaki"umma ta kai zancen  fuskarta a tsuke. "Haba umma ni wai dami zanji kallafa duk sun lalatamin gadona, sannan kuma ya hydar ban masa komi ba shima tsohon mugu ya hau jibgata kuma Wlh....... Ban ƙarasa faɗin maganar ba abba yayo kaina yana cewa "dan ubanki baban nawa ne tsohon mugu to wallahi gwara na illataki tunda ke bakyajin magana" aguje yayo kaina ze kawon duka dawani irin sufa nai banɗaki tare da danna key ajikin ƙofar ina faman zare ido kamar zan shiɗe. Zaman dirshan nai acikin banɗakin ina faman sakin kukan! takaici.....😢 *5* Zaman dirshan nai acikin banɗakin ina cigaba da kukan! takaicin abinda akaimin acikin gidanmu yau, ganin babu sarki se ALLAH yasa na ja jikina da ƙyar zuwa bakin famfo dake cikin banɗakin ɗauraye jikina nai tare da ɗauro alwala na fito ina ɗingishi kaɗan-kaɗan.                        Gabaki ɗaya su Ummi suna wajan t.v suna kallonsu wasu nayi home work da alama ma su sun manta dani yau sam. Wani takaicine ya kwasheni ina faman kukan!zuci nabar wajansu tare da nufar wadrov ɗinmu ta kaya, doguwar riga na ɗauka zan saka babu dama tunda duk suna wajan a zaune haka naja jikina zuwa bakin makunnin ƙwai na danna kashewa domin na samu damar zira rigan nawa.            Ga mamakina naga ummi ta taso cikin ƙufula "haba anty batula yaza,ai muna harkanmu zaki  kashe mana ƙwai, ko angaya maki   mu bacci zamuyi yanzu?" wani haushine ya kamani amman ban kulata ba haka na kammala tube rigata tare da kunna musu ƙwan nakoma kan sallaya na tayar da sallah. Abun takaicin shine ko sallar magariba banyi ba haka na tayar nafara jerasu daki-daki.           Ina idarwa naja jikina nai kan gado na kwanta sabida yadda bayana yake wani irin zafin dukan azabar ya hydar, kaɗan-kaɗan nasoma lumshe idona batare da jimawa bacci ya cim mani nan danan nasoma baccina cike da gajiya ajikina.   Sama-sama nakejin muryar amir yana faman yimin magana akaina cikin barcina, "anty kizo inji abbanmu wai kici abinci" juyawa nai tare da danna filo akaina na toshe kunnena, "anty" yakuma kiran sunana a karo na biyu.                                       Dawani irin sauri na mike tare da turasa ya faɗi nan nacigaba da barcina ina jinsa yana min ALLAH ya isa, cikin takaici na juya azuciya nake cewa keki ka jama kanki gaya nan duk ƙannan ki sun rainaki abanza. Daman babban inda baya jan ƙimarsa ai dole naƙasa dashi ya rainasa, musamman ni da bani da hakuri sannan bana raina abokin faɗa ko magen gidanmu ce ta hau kaina tofa semun yi faɗa in daketa ta saka ƙafa ta yaƙushen kuma ba kunya zan kwanta a ƙasa ina kuka!😜😜. Nidai ban kuma sake wani motsiba bacci mai nauyi yay gaba dani cike da mafarkin habibina ABDUL, koda asuba babu yadda umma batai dani akan na tashi nai sallah ba amman ina sam bacci bai barni nayi koda motsiba, Cikin takaici umma ta juya tana mai jimamin halin ƴar ta'ta na wannan wautar darashin mutunci kamar ƴar da kaka ta raineta.          Ban farkaba se wajan taran safe shima dan najiyo sautin muryar garba mai gogewa ya hydar motarsa ne suna gaisawa da umma, wanda nasan tabbas yanzu ya hydar ze fita office kuma dole umma zata gaya masa  daga ƙarshe nasan kwanan zance shiyasa nai wunzur na mike cike da gajiya. Banɗaki na faɗa nai alwala ko brush banyi ba nafara tayar da sallah ban zauna azkar ba, na mike cike da wauta nai waje ina faman zabga miƙa!!.             Da umma naci karo zata shiga falon abbanmu "umma barka da asuba"......."barkanku dai cima zaune" umma tabani wannan amsar tare da nufar ɗakin abba tabarni a wajan. Takaicine ya kwasheni haka nai kicin ina faman tura baki gaba su ummi duk suna kicin suna faman haɗa break fast, tunda yau bazasu school ba ana musu gyara, nida ya dace nai wannan aikin ƙarshe dani aka soma hayaniya akan zan ɗibi fanke sukuma sunce ban isaba se sungama rabonsu haka muka hau dambe kici kici dasu babu ji babu gani. Naja flate ɗin fanken zanbar wajan karaf naci karo da ya hydar sanye yake cikin kayansa na kakin soja army green, bakaramin kyau yay a wannan shiga ta kayan nan ba. Cakk!! na tsaya riƙe da flate ɗin ƙyam a hannuna ina faman raba ido ganin irin kallon da ya hydar yake aikamin... *6* Idona nafara rabawa kana kallona kasan tabbas bani da gaskiya, tun kafin Ya Hydar yace komai najiyo muryar ummi cikin kuka! ta biyo bayana tana faman yi masa compalain akaina, "Yaya kaga anty batula dan tsabar mugunta tun asuba muke haɗa break fast ɗinmu bata, tashi ba amman yanzu daga zuwanta ta ɗibar mana fanke ta kuma zubar wa da ameera mai a ƙafa" taƙarasa maganar cike da jin haushina. Tsaki! yaɗan ja kaɗan kafin ya duba a gogon hannunsa na zallar azurfa kana ya ɗan dubeni kaɗan cike da kallonsa na raini sannan yace "ke kam wace irin wawuyar yarinya cene?"........"dan ALLAH...ya"...bai bari na karasa maganar tawaba ya bugamin wata gigitacciyar tsawa!!! wadda ta sakani sakin flate ɗin a ƙasa batare dana shirya ba. Tun kafin naji hukuncin dazemin nafara zubar da hawaye masu gudu! ina faman makyarkyata, cikin haka ummam'mu ta fito daga ɗakin abba hannun ta ɗauke da kwanukan daya kammala break dasu, rissinawa yay tare da gaisar da umma cikin mutunci....itama anata ɓangaren amsawa tai tare da cewa "harkata tashi kenan?", Babana, bara nai sauri na haɗa maka break nasan bazaka ci wannan jagwalgwalon yaran nan ba" "No umma ki barsa Wlh muna saurine sabida akwai wani team da zamu turasu wani daji domin su basu taimakon gaggawa kawai idan na dawo nayi".....murmushi umma tayi tare da cewa 'To ALLAH ya taimaka amman daka tsaya ko tea na haɗa maka kasan bana son kana zama da yunwafa" wani wawan takaicine ya kamani ace ƙaton gardi kamar ya hydar aita lallaɓasa yaci abinci amman ni dan jaraba daga ɗiban fanke amfara taran ɗan adam akaina, muryar shine ta katsen tunanin dana ke seji nai, yana cewa umma.......... "Karki damu umma insha ALLAH zan samu nasha cofee a office" yaƙarasa maganar cike da wata irin izza wadda ta zame masa jiki....na fuskanci ma sun manta dani a wajan wani daɗine ya kamani wunzur nai zan gudu sedai kash na makara domin kuwa seji nai yace "ki ɗauki abunsu ki mayar musu, sannan ita da kika ƙona ki bata hakuri" da sauri na sunkuya na ɗebe fanken daya zube na mayar cikin flate ɗin. Sannan na mike zan nufi kicin ɗin seji nai umma tace "ki aje musu kizo ki gyaramin bedroom ɗina sannan ki wanke bayi" babu damar musu dodon nawa yana wajan.....shima sejin muryarsa nai yana cewa "idan kin gamawa umma kije ki gyaran part ɗina kuma na dawo zaki san sauran" yana gama faɗin haka ya juya cike da jarumta ya bar wajan... ina jin su ummi suna cewa. "ya hydar adawo lafiya" banji ya amsa ba nikam bai samu wannan matsayin ba haka nai kicin ina kumbure-kumbure. Dan tsabar rashin mutuncin yaran nan ace gas har biyu akicin amman kowanne seda suka ɗora abu akai babu wani space da suka bari bare na samu damar ɗora koda tea ne, haka naja na fito waje ledar ruwan pure water na ɗauka na sha sannan nayi cikin ɗakin umma. Daman bata ɗakin tana cikin falon abba dan haka kaina tsaye nai cikin bedroom ɗin batare dana tsaya gyaran falonta ba kan gadon ta na hau na taka na miƙa hannuna saman wadrov ɗinta ALLAH ya taimakeni na samu abinda nake nema. Kilishine acikin leda cikin sauri na jawosa tare da zama akan gadon ina budesa sarai daman nasan anan take ajiyarsa kuma badan kowa take boyesa anan ba sedanni saboda tasan halina kamar kura nake muddin zanga abu mai kama da nama tofa sena ci kona waye. Ya Hydar ke siyo mana shi kullum idan ze dawo daga aiki kowa da ɗaurinsa amman ni dan jaraba senabi na wasu na ci sabida son danakewa kilishi kamar raina.ban wani bata lokaciba ware naci iya cina har wani lumshe ido nake haka na zauna seda na kusan share kilishin nan sannan na rage kaɗan na mayar mata dashi. Sanin yau abbanmu baya fita da wuri se wajan 12:30 kuma nasan umma bazata fito tabarsa ba harse ya shirya sannan ta rakasa ta dawo nan shiyasa na fito falon umma, ruwa na ɗauka a fridge na kuma sha sannan naja ƙafata da ƙyar jin cikina ya cika na koma cikin bedroom ɗinta na kwanta a gado,ni daman bani da wani aiki daga ci se barci batare da wani jinkiriba kuwa ALLAH ya taimakeni baccin yay awon gaba dani. ***************************** itama umma acan bangaren abba ashe tana rakashi, bayan ya kammala shirinsa baccine ya kwasheta tunda su ummi sun tafi gidan anty zee shiyasa ita umma duk tai zaton batula ta gama mata gyaranta harta koma dakinsu. Har umma na dariyar zuci tana cewa ja'ira tana can tana baccin nata. dan haka itama ta kwanta kanta tsaye tana cewa tunda gidan dagani se waccan sakaran da azahar ma ɗora girki. Umma bata farkaba se wajan 2 salati tai tare da shigewa bandakin dake cikin room ɗin abba alwala tai tare da yin sallar azahar sannan tai wunzur tayi kicin sanin duk inda batula take yanzu zata fito tana kukan!yunwa shiyasa bata damu data tasheta ba tacigaba da sabgar dake gabanta. Bata gama girkinba se gab da la,asar nan ta kuma sakin girkin ta nufi daki domin tai sallah tunda taga lokaci ya gabato. Da sauri kuma seta juya zuwa dakin yaranta domin ganin meyasa har yanzu batula bata farkaba daman tasan halinta sallah ba damunta taiba amman yunwa ai ta farkar da ita...abin mamaki bata dakin nasu haka umma taja ƙafa ta kuma komawa dakinta.....abin da ya bata mamaki shine gani datti acikin falon da sassarfa taja ƙafarta zuwa bedroom ɗinta tofa anan ta cika da mamaki. Domin hango batula tai a kwance akan gadonta tai ɗai-ɗai tana faman zuba baccinta cikin farin cikin gaske...cikin takaici umma ta nufi toilet ɗinta da sauri ta ɗibi ruwa mai yawa a kofi ta nufi gadon kai tsaye ajikin batula ta juye ruwan tare da binta da wani shegen duka!! Firgigit! na mike ina ɓare baki zan saki ihu sabida iya zafi dukan ya shigeni gakuma sanyin ruwan data watsamin har kunnena...ganin umma akaina yasaka na mike zumburr zuwa ƙasa ina faman raba ido. "Dan ubanki ina aikin dana saka ki?" zare ido nai tare da kallon agogon dake manne a dakin cikin sauri na furta "inalillahi umma na shiga uku ya hydar ya dawo?" sabida tuna aikin daya sakani ɗazu. "Ban saniba maza tashi kiyi sallar azahar sannan kizo ki kwashen tuwo idan kin gama kiyi la'asar seki gyaran ɗakina shasha sha kawai".......sake zare ido nai tare da cewa.....umma kin manta da ya hydar shima ya sakani aiki kumafa banyi ba na ƙarasa maganar cikin kukan tsoro jin cikina ya wani kaɗa sanin halin dodon nawa......!! *7* Cikin takaici umma ke dubana tare da cewa "lallai jaririya" dayake yawanci sunan datake gayamin kenan idan kaji ta kira sunana direct to sedai idan wani abunne yafaru gagarumi to anan ne zata kira sunana kai tsaye. Cigaba tayi da cewa "yanzu ke tsakanin ki da ALLAH abinda kike yana kyautuwa kenan a wajenki?" ace kece babba acikin yaran nan amman kin maidar da kanki tamkar wata sauna" umma ta karasa magana cikin tsananin takaicin abinda nakeyi, cikin kuka! nima nace "haba umma amman duk abin da nai ai bakya haɗani da saunaba wallahi umma na fuskanci bakya sona ko guda" nafaɗi maganar cikin sauri tare da nufar toilet ɗinta sanin zata iya kawomin bugu! Tsaki! umma taja tare da fita falo tafara gyaran falon nata tana mitar halin batula wai damma suna mata addu,ane amman dafa abun ƙila seyafi haka ɓaci sam tarasa wannan wace irin yarinyace dasam bata hankali abin nata kullum gaba ikeyi. Nikam anawa ɓangaren ina shiga toilet ɗin umma agurguje nayo alwala tare da fitowa waje wadrov ɗinta ta kaya na buɗe tare da zaro hijabin ta cikin sauri na tada sallar azahar ina idarwa ana kiran la,asar dan haka se kawai na tayar da abata nayi na huta. Batare dana tsaya yin wata addu,a ba nabar wajan ko sallayar ban ninkeba waje na futa, ina mai duban falon ganin ta gyara abunta tsaf. Nima kaina tsaye part ɗin yaya nai cikin sauri domin na gyara masa dan nasan yanxu yana hanyarsa ta dawowa. Cikin sauri na bude ƙofar falon wadda ya xura mata key wanda nasan dan yasan zanyi gyaran ne yasaka yabar key ɗin ajikinta, budewa nai tare da shiga cikin madaidai cin falon wanda tsananin ƙamshin dake tashi acikinsa ya hanani taɓuka komai. Da ƙyar naja ƙafata zuwa tsakiyar falon ina faman lumshe idanuna jin yadda wani irin sanyin daɗi ke ratsamin ɓargona. Tsaki!naja kadan tare da cewa "shikam ya haidar dan ALLAH mema zan gyara anan jibafa ɗakin yayai need amman yake cewa a gyara masa" naƙarasa faɗin maganar ina mai hayewa kan seater dake cikin falon can kuma sena mike zumbur nai cikin corridow ɗin falon tare da ɗauko kayan gyara waje. Sama-sama nagama gyara falon tare da mayar da kayan gyaran inda na ɗaukosu ina mayar da numfashin gajiya kamar wadda tai wani aikin ƙarfi sabida tsabar yadda ganda taimin yawa. Ɗan ƙaramin kicin ɗinsa na shige wanda yake ɗauke da kayan amfani domin harda furji dan haka kaina tsaye nai wajan gwan-gwanin madara seda na samu ledata mai kyau sannan na ɗiba da yawa dan ƙarfin hali harda milo ina kammalawa na rufe komai tare da futa gabaki ɗaya daga falon zuwa waje rufo masa part ɗin nai baki ɗaya na tafi zuwa cikin gida. Sauri kawai nake naje na baje akan gado na kwashi gara ni sam bamma san cewar na ɓarar da madarar ba garin ɗiba. Ɗakinmu na shiga tare da zama akan gadona jin gidan tsitt babu su ummi nifa se hakan yay min dadi yadda ya kamata dan haka se kawai na mike ƙafa ina shan madara ta cikin nishaɗi. Tuna nine ya faɗo min araina na tuna lokutan baya.....! *TUSHIYA MASOMIN DAWA* ASALIN MU TUSHEN LABARIN. Zamuji kaɗan daga cikin tushen su a next page insha ALLAH. *8* Asalin iyayenmu haifaffun garin kanon dabone, abbanmu sunansa alhaji kabir ummam'mu sunanta Aishatu kuma suɗin ƴan nan unguwar yakasai ne anan iyayensu suke harda danginsu da komai nasu...abbammu su biyar ne agidansu baban abuja shine na farko se kawu se alhaji ƙarami se baba saude da baba hanne kuma alhamdulillahi, duk ƴan gidansu abbammu ƴan boko ne na gasken gaske kuma kowannen su yana da rufin asirinsa dai dai gwargwado. Abbanmu shine ɗa na uku agidansu kuma babu laifi yana da rufin asirin ALLAH yana aiki a makarantar fce kano yana lecturing kuma ikon ALLAH ummammu maƙotane dasu abbammu ahaka ƙaunarsu ta haɗu har sukai aure yanzu haka muna unguwar gadon ƙaya da zama. Gaba ɗaya ƴan uwan abbammu suna nan garin kano da zama harma na umman tamu sedai kuma babban yayansu abba shine a abuja babban sojane yana da iyalai da yawa shiyasa tundaga aiki zamansa ya dore acan garin. Yana da kudi sosai kuma yana da son zumunci hakama wasu daga cikin ƴaƴansa da matansa tunda matansa huɗu amman uwargidan sa itace matsalar domin bata ƙaunar dangin miji ko kaɗan musamman ma ummanmu kwata kwata hajiya zainab ( momy ) bata ƙaunar umma kuma wannan ƙiyayyar harta shafemu musamman ma ni. Kuma itace mahaifiyyar ya haidar da sauran ƴan uwansa ko raɓarmu bata son suyi saɓanin sauran ƴan ɗakin damuke zumunci dasu. nifa ya haidar bantaɓa ganinsa ba tunda nake se wannan karon da aka turosa wani course shekara ɗaya shine baban abuja yace baya son zaman hotel gwara ya zauna a gidanmu. Baƙaramin kai ruwa rana akaiba kafin momy ta barsa ya zauna a gidan namu. Yanxu hakama ya kusan tafiya dan naji ana cewa ƙarshan wata mai zuwa ze gama course ɗin ya koma can sabida bikinsa daya matso wanda ze auri ƴar aminiyar momyn tasa kasance warsa babban ɗa awajan baban abujan duk ƙannan sa maza sunyi aure har matan shine kawai se yanzu ALLAH yayi kasan cewarsa ma'aikacin soja shiyasa bai fiye samun zama agariba se yanzu.. Kuma naji ancema yana auran zasu wuce kalaba da matar. Ummammu kuwa su biyu ne daga ita se anty zee ƙanwarta dake aure a rijiyar zaki. Nice ta farko a gidanmu se ƙanwata ummi se amira se amir da hanif nai candy a shekarar nan...yanxu ma haka fce abba ze samarmin ammman ni sam banso nafison ABDUL saurayina da muka hadu dashi a rijiyar zaki naje gidan anty zee tunda muma da a rijiyar zakin muke daga baya muka dawo nan gadon ƙayar. Abdul yana sona ina sonshi kuma insha ALLAH wannan watan abbansa zezo wajan abbammu idan ya dawo daga kasar london zezo akan auranmu. Duk da dai abdul bai taɓa zuwa gidammu zance ba amman dai mun shaƙu sosai kuma har ƴan gidansu sun sanni ma. Su ummi da amira suna jss 3 su hanif kuma suna pri.... Kakan ninmu mata duk suna da rai tun daga kan babar abba ( iya ) Dakuma babar umma ( inna ) duk sunan daransu ragal da kuma ƙwarinsu mazan ne dai ALLAH yay musu rasuwa. Ni fatima batula baƙace mai girman jiki kuma komai yaji ajikina masha ALLAH inada kyauna dai dai misali....shekaruna baxa su haye 17 ba kuma dik ƴan gidammu farare ne tass saɓanin ni danake baƙa....haka zalika family na duk farare ne suma musamman ƴan gidan su ya haidar duk sunfi kyau barinma ƴan ɗakinsu kasancewar momy babarsa yaran shuwa'arab ce.....kuma a iya sanina ya haidar shiya biyo kyan mamarsa kamar tai kaki ta zubar farinta manyan idonta kwantaccen gashin kanta hatta rashin maganar da masifar na momy mamarsa ce....shiyasa sam bana kaunarsa sabida bana son momy sam sabida kiyayyar datake nunawa uwata....kuma naga yadda yakeji da uwar tasa idan ta saka kara baya tsallakewa shiyasa bana kaunarsu....su duka domin duk haukana inason uwata kuma ina kin mai kinta...duk da dai shi lafiya suke da umma amman nikam bana sonsa dama sauran ƴaƴan momy....sabida yadda nake ganin ƙiyayyar umma a idon momy ɗin. Ina da son ƴan uwana amman idan ina cikinsu kamar jaka saboda tsokanata...bana son aiki haka ALLAH yayoni kuma sannan ni abin kuka baya min wahala...gani da zubar da girma dan haka hatta amir ɗan autanmu ya rainani haka umma zatai min faɗa amman abanza. Saboda son jikina shiyasa ko girki ban iyaba pant ɗina sena tara goma ban wankeba sedai nai ta ɗauki ɗai ɗai a nasu amira. Idan na zauna lissafa muku halina tofa tabbas zamu kwana ban gama...amman dai ga kaɗan nan daga cikin tarihina na gaya muku. Firgigit na dawo daga duniyar tunanina jin muryar umma akaina.....!! *9* "Yanzu ke abinda kikai min kin kyauta min kenan?" tun yaushe nasaka ki aiki amman kika zonan kika kwanta har gashi nan tuwona ya ƙone" umma takai maganar cikin tsananin jin haushi.                   "Umma kiyi hakuri dan ALLAH wlh ɗakin ya haidar naje na gyara masa shine nazonan nake ɗan matse gajiyar jikina"  cikin sauri umma takawomin wata wawiyar maka wadda ta sakani saurin dira daga kan gadon nayo tsakar gida aguje! Biyoni tayi tana faman min faɗa kamar zata ari baki. Nima kaina tsaye kicin ɗin nai ina kunshe dariyata sabida yadda naga umma ta fusata sosai.                    "Ai wallahi yau sekin ci ubanki"cewar umma tare da nufo inda nake. "Dan ALLAH umma kiyi hakuri" "Hakuri na ɗaya dake ki maza ki sake ɗoramin wani tuwon" "Tom umma insha ALLAH bara na ɗora amman dan ALLAH nayi na semo wlh ni ban iya tuƙa na shinkafar nan ba"    "Aikuwa na shinkafar zaki ke yanxu ko kunya bakya ji ace kamarki baki iya tuƙa tuwon shinkafa ba salon wani yajima azageni, to ALLAH yagani ina iya ƙarfina akanku kuma duk ƴan uwanki babu abin da basu iyaba amman ke se gandar tsiya, wlh ina tausaya miki watarana zaki nadamar hakan"   tura baki nai gaba tare da cewa....             "haba umma kekam kusan kullum sekin baki akan wannan abun amman dai ai na iya abin da na iya dai ko?" "Rufemin baki sakarar banza angaya miki yanzu maza suna son mace marar iya girkine?" idanma zaki tsaya ki koya ki tsaya idan baza kuma kiyi ba ke zakiji ciwon abun gaba"   Ban kuma tanka mata ba nai cikin kicin ɗin ina sabgar ɗora tuwan haka tagama faɗanta tai gaba. Ina zuba ruwan sanwar ina mita haka nai nagama ina dorawa na koma ɗaki na kwanta. Ata ƙaice dai ban kwashe tuwon nan ba se ana sallar isha'i shima seda su ummi suka tayani kwashe wa sannan na gama. Aikuwa ina yin sallar isha na make na kwanta bani na farkaba se asuba shima dai seda abba yazo dakansa kaina sannan na iya tashi. Abun takaici duk su ummi zasu school dole nina kuma haɗa abun break fast ɗin gidan ina gamawa nai wanke-wanke wallahi dan azaba ina wanka ina kukan gajiya. Karfe goma saura na kammala komai na kwanta sejin muryar umma nayi tana cewa....wai na fito na ɗora sanwar rana ita futa zatayi. Ban gama jin meta ceba naji muryar ya haidar shima yana sauri ze futa...ina jin sanda yake gaya ma umma wai naje na wanke masa toilet nai masa gyaran falo. Wata hantsu lowa nai daga kan gadon a gicciye dan tsabar yadda naji tashin hankali ya ziyarceni. Ko kaɗan bana son aiki yaya ake min haka agidammu ne dame zanji da aikin nan na girki koda wahalar gyaran ɗakin ya hydar. Tsintar muryar umma nakuma ji tana cewa..... "To ba matsala bara ta fara yi maka gyaran idan yaso seta zo ta ɗora mana girkin......banji abinda yace mata sedai kawai naji ƙarar buɗe ƙofar sa alamun yafita daga cikin gidan. Ɗan ƙara ɗaga murya umma tayi kaɗan tare da cewa "jaririya kina dai jin abun da yayanku ya gaya miki ko?" to maza kije ki kammala masa gyaran ɗakin seki abun da nasaka ki" tana gama faɗar hakan ta juya tayi cikin ɗakinta. Komawa nai da baya naɗan kishingi ɗa da gefen gadona ina mayar da numfashi. Can kuma na mike na nufi ɗakin umma a kofar falo muka haɗu da ita da mayafi a hannunta tana warwaresa zata yafa "a,a umma har kin shirya ɗin?" "Eh na shirya zan fara wucewa gidan iya ne sannan muje can unguwar da zamuyi gaisuwar rasuwar, nidai kije kiyi abinda nasaka ki sabida yarana sun kusan dawowa bana son su dawo suyita faman jin yunwa"........tura baki nai gaba tare da cewa "kai umma sekace wasu ƙananun yara" dariya tayi batare data kuma cemin komai ba ta juya tare da futa. Nina ɗaukar mata jakarta har zuwa ƙofar gida. Seda naga ƙulewarta sannan na koma gidan duk kuma se tsoro ya cikani anbarni a wannan ƙaton gidan nini ɗaya. Ɗakin umma na wuce direct wajan kilishin rannan na wuce sabida naga tunda batai maganar ba may be ta manta dashine. Sanina da halin umma na mantuwa amman kuma nasan tabbas zata tuna ne to amman kafin ta tuna ɗin bara na ƙara gyarasa tukunna. Dafe ƙirji nayi lokacin dana hau kan gadonta na taka na ɗauko ragowarsa, tunawar danai da ɓarnar madarar danayi wa ya haidar sanyi ɗaya danaji shine har yanzu bai maganarba kuma nasan bazeyin ba tunda shi bamai saka ido sosai bane. Ina ɗaukowa na wuce ɗakinmu dashi a hannuna tare da zama akan gado. Wayata wadda takasance fara ce ƙirar tecno da abbanmu ya bani a matsayin gift ɗina na candy ita na ɗauka na shiga countact ɗina. My love na nemo tare da shiga dialing...ringing! ɗaya tayi naji yayi rejecting ba,afi minti ɗayaba sejin kiransa nayi na shigowa wayar tawa. Cikin azama nai picking tare da cewa "hellow ABDUL kai yanzu hakan shine dai-dai ace tun rannan da muka rabu baka ƙara kirana kaji yanake cikiba wannan ce taka kalar ƙaunar kai?" naƙarasa maganar cikin fushi. Seda yay minti biyu batare daya cemin komai ba sannan kuma can naji yace "Dan ALLAH batul kimin afuwa wallahi abubuwane sukai min yawa kinsan dady ya dawo yau kwana biyu kenan,but shine yasa duk kika jini ɗif kuma wallahi dik tunanina akanki yake sorry my love" murmushi nayi tare da cewa "kai masha ALLAH kai mashi sannu da zuwa dan ALLAH..... "Ok in sha ALLAH" yafaɗa tare dajan numfashi kaɗan. "Toya ake ciki?" nafaɗa sa'ilin danake saka kaina bisa pillow ɗin dake kan gadona. "Normal wallahi ina ganinma fa nan da next week insha ALLAH dady zezo wajan abbanki kan, maganarmu"...wani tsalle na daka tare da matse wayar akan ƙirjina ina mai zaro idona waje"Dan ALLAH da gaske kake?" sautin murmushinsa naji sannan yace "Wallahi tallahi ba wasa a wannan maganar haba batul ai ina sonki kuma na gaya maki ni auranki zanyi ba wasa ba Wallahi kojina ma da kikai shuru kwana biyu ALLAH duk busy yadda zanyi naiwa dady maganarki ne ya ɓoyeni"......"kai ALLAH nagode maka" nafaɗa ina mai daka tsalle akan gadanmu. Dariya ya saki kaɗan sannan ya cigaba da bayyana min yadda yake matukar ƙaunata acikin zuciyarsa. Ni kaina na yarda da yadda ABDUL yake mugun sona sabida yadda muka shaƙu dashi sama da shekara biyu muke tare tun ina s.stwo a sec muke tare ai dole na shaku dashi ba kaɗan ba. Hira mai tsayawa arai muka sha nida ABDUL anan yake cemin "kinga yanzu idan dady yazo wurin abba aka saka mana rana shikenan kinga mundaina zancen waje ko?" kuma sannan yanzu zan dinga zuwa gida nima nazama ɗan umma na hakika.....amman zan gayawa dady arabu da maganar school ɗinnan taki idan kikazo gidana kya cigaba dayi" yaƙarasa maganar cikin nunan tsananin kulawa. Cikin jin dadi nace "ALLAH ya nuna mana lokacin my love danni har kasa naji na matsu lokacin yayi" "karki damu komai ze setting very soon" yafaɗa yana sakin lallausan murmushi wanda nake jiyo sautinsa ta cikin wayar damuke yi. "To shikenan bara na shiga ciki mugaisa da hajiya kinsan tashin nawa kenan fa zuwa anjima masake waya kidai zama cikin shiri insha ALLAH cikin satin dazamu shiga zezo".....rufe fuskata nai alamun jin kunya sannan nace "tom nagode ALLAH ya kaimu.....cikin jin dadi mukai sallama da ABDUL sannan na aje wayar a gefena ina mai imagining ɗin yadda zan zama amarya nan da ɗan wani lokaci wayyo daɗi shikenan zan tafi gidan masoyina. Nidai ina wannan shirman nawa banyi aune ba sejin bugun ƙofar ƴan makaranta nayi tunda su hanif ba secondry sukeyiba...da sauri nakai dubana ga agogon ɗakin ƙarfe ɗaya da rabi. Jikina duk babu kuzari na nufi waje tare da bude musu kofar ban tsaya akansu ba nai wuff na nufi kicin, cikin sauri nake kokarin dora taliya tunda naga ita zatafi min sauri dayake ina cikin farin ciki shiyasa banfi minti 20ba na kammala musu taliya da mai da yaji kwasheta nayi na zuba a flaks sauran kuma na juyo musu a ture tunda nikam na ƙoshi da kilishi. Tana turiri na miko musu ita amman yaran nan fafur sukace bazasu ciba su ai ba ita umma tace nai musuba ban kulasuba na dire musu ita a center ɗakin nabar wajan. Ina jin amir harda min tsaki! sannan suka dauka suka soma ci alwala nayo tare da fitowa waje "kai amir ni sa'arkuce dazakumin tsaki dan ubanku na dafa na baku ba baiwa ba sannan kamin tsaki?" ganin yau babu umma babu su ummi masu tare musune ya saka yayi saurin cewa "ALLAH ya baki hakuri anty" bance masa komaiba nai gaban wadrov sallaya na dauka na shimfiɗa daman da hijabi ajikina dan haka kaina tsaye na tayar da sallah ta. Ina idarwa anan kiran ƙarfe uku da rabi na la,asar dan haka na tayar da kayata. Yau kam alhmdh na zauna sosai nayi addu,a akan ALLAH yasa akawo kudin nan nawa lafiya ina kammalawa na fita waje tarar dasu amir nayi adakin umma sun kunna kallo azuciye na fafakesu sukai shirin islamiyya. Nima yau abinda yasa bazani ba dan umma bata nan ne tunda mune yan ajin sauka kuma abin dadin shine harda su ummi duka zamuyi saukar tare. Seda na sallamesu sannan na shiga kicin yau nayi niyar bawa umma mamaki shiyasa na zauna sosai na fara haɗa kayan dambu mai rai da lafiya. Ƙarfe biyar saura na sauke turaren tsakin nafara haɗashi da zogalan da sauran kayan haɗin dambun dangin su gyaɗa da sauransu. ALLAH cikin ikonsa shida saura na kwashe komai. Daman su ummi se 6 suke dawowa dan haka se kawai na nufi ɗaki na gyara mana shi na shige wanka, na fito daga wanka dagani se ƙaramin towel a west ɗina naji alamun anata buga ƙofar soro daman rufeta nayi sabida ban san mai shigowa ba gashi gida nini ɗaya. Tsaki naja bayan na lakaci man vasiline zan shafa a jikina...jin wani bugun ne yasa nace nasan waɗan nan ƴan jaraban ne wallahi dan dai kunci sa,atane amman wallahi dase na shirya zan bude muku marasa mutuncin banza da wofi. Nayi maganar ina hararar gefena kamar da mutum a wajan. Da sauri na goga man a fatar cinyata sannan na mike a hakan batare dana yafa komai akan towel ɗinba na nufi tsakar gidan. Sabida nasan ɗayan biyune ko ummace ta dawo ko su amir kosu ummi shiyasa natafi inata mita afili. "Waiku dan ALLAH wasu irin yarane sekun ɓalla masa ƙofane haba idan kunyi hakuri ma ai yanzu zan bude muku kofar nonsense kawai"nafaɗa tare da nufar lock ɗin dana zura wanda ya taimakawa kofar wajan datseta. Zareshi nayi ina faman hararar wanda ke kokarin shigowa ni duk zatona su ummine. Sedai kash tunanina ya zarta hakan domin ganin wanda yake ƙoƙarin danno kansa cikin gidanne yasaka numfashina ya tsaya cakk. Har tasaka towel ɗin ƙuguna yake kokarin zamewa......!!! *10* Dasauri naja towel ɗin tare da raɓewa a jikin bango sabida yadda naga yana aikamin da wani irin kallo marar misaltuwa juyawa yayi kaɗan yana ƙoƙarin zaro abu daga cikin aljihun wandonsa na kakin soja. Cikin azama nai maza nabar wajan har ina haɗawa da gudu-gudu kaɗan ina zuwa ɗaki na faɗa kan gadona ina mayar da numfashi dan tsira daga karɓar hukuncinsa. Shikam anasa ɓangaren tsaki yaja kaɗan aransa yana mamakin rashin kunyar wannan yarinyar amman ganin tsayawa yay nazari akanta ɓata lokacinsa yake shiyasa yayi azamar barin wajan ya nufi part ɗinsa tare da wayarsa manne a saman kunnensa. Ganin ina ɓata lokacina ne wanda da alama,ma shi tuni yabar wajan dan haka sena miƙe tsamm tare da nufar wadrov ɗina ta kaya. riga da skirt na atamfar matrix mai kalar golden na ɗauka gaban madubinmu na nufa tare da shiryawa cikin atamfar wadda nishi kaɗan zanyi kayan su yage sabida sunmin kaɗan daman kuma umma tace na bawa ummi amman na hanata. Ina daurin kallabina naji muryar su ummi sun dawo kuma kamar haɗin baki segasu amir suma. Yaudai babu laifi nai musu abin kirki danni na zubo musu dambun daban a ture sannan na zubo musu taliyar rana dan baza,a barmin itaba cikin murna amira tace."anty batula sannu da aiki mungode".....itama ummi haka tace abin nasu kamar haɗin baki murmushi na sauke akan fuskata batare dana ce komai ba amman ƙasan raina wani mugun daɗine ya kamani daman haka kakeji idan ƙannan ka suka baka girmanka lallai se yanxu na gane cewar duk babba idan ya kama girmansa tofa tabbas na ƙasa dashi zasu girmamasa amman the more ka zubar da ƙimarka tofa babu wanda zega mutunci ka koda kuwa yaron goyene. "Ummah dai har yanzu bata dawowa ba ko lafiya?" cewar ummi tana kallona domin jin irin amsar dazan bata."eh wlh haryau bata dawoba kinsan fa umma idan ta haɗu da dangi bata son rabuwa dasu" naƙarasa maganar ina dariya "wlh kam meyafi danginka daɗi" cewar ummi ta sake bani amsa a karo nabiyu. nima kallonta nai tare da cewa "hakane kam amman idan ALLAH yabaka na kirki kamar dangin ummanmu wlh suna burgeni akwai haɗin kai" cikin sauri amira mai kai lomar dambu bakinta tace "wlh anty suma dangin abban namu sunada zumunci kallah fa kikaga yadda muke da ƴaƴan gidan alhaji ƙarami.kawai dai mu matsalarmu ɗayace gidan baban abuja nan ɗinma kawai dan sunga yana da kuɗine yasa suke wannan rashin M ɗin"......."hakane amira amman ko gidan baban ma ai naga ba kowa ke hakaba se wannan tsinannar matar mai fuska kamar gwanda" da sauri ummi ta matso gareni tana kallon ƙofa dan kar umma ta shigo bamu saniba sannan tace.......... "Wlh duk gidan baban abuja ba mai kirkifa ke amira nifa na tsani ƴan gidan ƴan rainin hankaline kamar wasu ƴaƴan minista"......kema dai kya faɗa ummi nifa wlh babu ma sama da momyn nan wlh matar bantaɓa ƙin wani abu kamarta ba sabida yadda bata son umma" nafaɗa ina hura hanci ban jira cewarta ba na kuma cewa"shiyasa kikaga wannan Alin ni bai minba sabida wlh idan na gansa tamkar naga wannan uwar tashine"......"kai amman kuma ai ya haidar shi yana da zumunci kedai kawai kice tsanar mamansa ce taja masa"cewar ummi kenan. Da sauri amira tace "a,a ya ummi wlh itama momyn su ya haidar bata ƙaunar ƴan gidannan fa kalli kwanaki yadda ta ƙarema umma zagi kuma nina rasa me anty batula tai mata ta tsaneta.kina kallo da rasuwar baban yakasai yadda tai ta bin anty batula da harara ita da wata ƴarta anty hafsa mai bin ya hydar".........wani bakin cikine ya kamani jin amira ta tasomin da mikin zuciyata wlh ba,ataɓa min abinda ya konan rai kamar wannan abin da sukaimin a gidan rasuwar nan ba wai har anty hafsa mai bin ya hydar ce zata kalleni tace min......jin muryar hanif ce ta katsen tunanin dana faɗa sukuma ta katse musu hiran da sukeyi. "Ya ummi wai inji ya hydar yace bakuji ana kiran sallah ba.anty batula kekuma yace wai kafin yadawo daga masallaci ki samesa a part ɗinsa".....da sauri na zaro duka idona waje jin wannan kiran daya sameni na emergency kodai ya hydar yaji zagin ƴan gidansun danakeyi ne? kafin na juyo na tambayi su amira har sun baje daga wurin kowa ya nufi wajan alwala.....!! *11* Babu yadda na iya haka naja jikina cikin tsananin tsoro nabar cikin ɗakin namu direct ɗakin umma na shiga sabida naga toilet ɗinmu ummi ke alwala acikinsa nima alwalan nayo tare da zuwa kusada amira na tayar da sallah ina idarwa nai addu,ata na shafa dan harta niman tsari da dukan ya Hydar seda na roƙa sannan nai saurin tashi tare da nufar part ɗinsa dan bani son ya dawo ya iske ban jeba da sauri na karasa shiga cikin falon nashi samun waje nai akan center carpet ɗin falon na zauna tare da rafka tagumin zaman jiranshi.          Nafi ƙarfin minti goma a zaune dik raina ya ɓaci amman babu ɗuriyansa bare alamunsa, bini-bini naja tsaki tare da duba agogon falon cikin kallon danake idona ya hango wani ɗan frame ɗan ƙarami a gefen kujerarsa da sauri naja jikina tare da nufar inda na hango frame ɗin cikin sauri na miƙa hannuna na ɗaukesa hoton wata budurwa nagani babu laifi kyakykyawace ta ajin farko daga ganinta kasan ta fito daga gidan masu shi kuma ba wata babba bace dan ko zata girmeni ma baifi da shekara guda ba gaskiya babu laifi tana da kyau na fitar hankali wani ɗan rubutu naga anyi daga gefen frame ɗin wanda sekai da gaske zaka gane mai aka rubuta ajikinsa da azama nakai idona ga rubutun gani nai an saka  _my beautifull wife_  iya abinda idona yagani kenan ajiki. Dariya na sauke tare da furta "oh lallai wannan kin cika ƴar baiwa da kikai wuff da zuciyar wannan bakin mugun".gum nai saurin rufe bakina tare da saurin komawa na zauna jin ƙarar ƙofar falon alamun ya shigo kenan. Sallam yay cikin ƙasa da murya wanda ba lallai mutum yaji miya cebama nima ban amsa mashi yadda zejiba na kama bakina na tsuke tare dajan hijabina na rufe har tafin ƙafata bai tsaya a falon ba direct bedroom ɗinsa ya wuce. Minti kaɗan segashi nan ya fito sanye da cofeen jallabiya mai yankakken hannu baƙa ramin kyau taima white skin nasa ba. Zama yay akan ɗaya daga cikin seatern falon tare da ɗaukar remote control a hannunshi yana serching channel. Batare daya kalli side ɗin danake zaune ba, seda naga zaman ya fara isata ga sanyi yana damuna yasa nai saurin kai duba na garesa boll yake kallo hankalinsa kwance. "Ya Hydar gani fa tun ɗazu nake jiranka" nafaɗa muryata kamar zanyi kuka! Kamar baiji ba haka yay min banza yacigaba da kallonsa. "Ya Hydar maganafa nake"! nafaɗa cikin tsananin jin haushinsa. Juyowa yay ya kalleni da narkakkun idanunsa masu fisgar hankalin ma,abocin kallonsa batare daya ɗauke idonsa akaina ba yace "Zonan" jan jikina nai kaɗan na ƙarasa gabansa daf da ƙafafunsa waɗanda suke zube bisa carpet. Tsiramin ido yay yana kallona kafin yace "Ɗazu mina ce maki?" rau-rau nai da idona batare dana ce mashi komai ba se can kuma nace masa "Dan ALLAH kai hakuri wallahi aikine yay min yawa" naƙarasa faɗi ina murguɗa bakina gefe guda. "Dan kin rainani shine bara kimin abin da na sakaki ba dan tsabar baki da hankali to wallahi se ranki yayi mugun ɓaci yau ɗinnan" yakai maganar kamar bashi yay taba saboda yadda muryansa tai ƙasa sosai. "Bafa haka bane nagaya maka wallahi aiki ne yay min yawa kasan fa umma bata nan ga yara suna makaranta" nakai maganar cikin jarumta. Matsowa yay sosai gareni har ƙafarsa tana haɗuwa da jikina da sauri naja baya tare da saka hannuna nai tagumi ina kallonsa. Bantaɓa ƙare ma sa kallo kamar nayau ba gaskiya ya haidar baƙaramin kyau ALLAH ya basa ba lallai wannan dole ma yay wulaƙanci da jin kai dik da dai ban misalta yadda kyan nasa yakeba amman nabarwa makaranci ya ƙisma da kansa domin kyansa shi akewa laƙani da asalin kyau ɗan gaske mai shiga rai da zuciya da kwanciya a ɓargon jiki. "Ki wuce bedroom na ki wanken tiolet malama kinzo kin sakani agaba da wannan banzan fuskan naki" yana kaiwa nan naji wayansa taɗauki ringing! wani shu'umin smile ya saki akan face ɗinsa tare da ɗauka yana karawa a saman kunnensa. Tsaki naja araina ina cewa "wlh bazan wanke banɗaki da wannan magariban ba salon wani aljanin ya shigeni abanza da wofi. Banajin mi suke faɗa a wayar amman daga gani maganar love sukeyi duba da yadda naga yanata lumshe idanunsa. Tsaki naja kaɗan a raina sannan na mike na nufi hanyar waje. "Ke dan ubanki ina zakije?" na tsinci muryarsa akaina yana maganar. Batare dana juyoba na tsaya cakk ina faman tura bakina gaba. "Ke zonan" nakuma jin muryarsa akaro na biyu yana min magana. Jan kafata nai tare da nufar wajansa ina faman tura bakina gaba. Tsugun nawa nai tare da cewa "nidai kayi hakuri bazan iya wankin bayi yanzuba darefa yayi" nakarasa fadar maganar ina tura bakina gaba kamar zan saka kuka! Ƙaro handsfree ɗin wayar yay tare da ajeta agefensa sannan ya dubeni "FATIEMAH! yafaɗa dawani irin jan sunan kamar shi ya raɗamin shi batare daya jira mi zance ba ya cigaba da cewa......... "Miyasa kike da taurin kai ne?" ya ƙarasa maganar cikin wani irin yanayi "nifa yaya ba taurin kai nai maka ba iya gaskiyata na faɗa" kiff ya kaimin duka a gefen fuskata "dan uba nki waike kam wace irin banzar yarinyace ne?" dan bakida mutunci ina magana kina magana ni sa,ankine!! jada baya nai tare da saka hannu na dafe wajan ina sakin wani irin kuka. Da sauri na tashi tare da barin falon aguje na nufi waje ina ihu! "fatie!! fatie! fatie!!! inajin yana faman kiran sunana nikam nai mashi banza tare da fita daga falon aguje!! Abakin famfon wajan wurin na tsaya na wanke fuskata sannan na nufi cikin gida ina ƙunshe dariyar iskancin dana shuka masa ai wallahi babu gardin dazanwa wankin banɗaki yanxun nan haka kawai salon nabar umma da yawon gidajen masu magani. Da sauri na faɗa cikin falon umma ina haki cikin sauri na gyara nutsuwata tare da ƙarasawa cikin falon ina cewa. "La MOZA yaushe kika dawo?" dayake yawanci sunan danake gayawa umma kenan idan ina cikin nishaɗi. Kallona umma tai tsaff kafin tace "kekuma daga ina haka?" "au umma basu gaya maki ba daga fa part ɗin ya hydar nake nai masa gyaran ɗakinsa" nakai ƙarshe ina zama agefenta hannuna na miƙa gefenta na ɗauki agwaluma guda ɗaya ina kokarin ɓareta. "Sannu uwata keki ka aiken da zaki daukarmin baki tambayenba" ALLAH ya baki hakuri moza tuba nake" nakai maganar ina sakin dariya. Danni yau komai za,aimin baxanji haushi ba coz abin da ABDUL yagayan ɗazu shiya barni cikin wannan nishaɗin. Umma ce ta dubeni tare da cewa "jaririya yau abinda kikaimin naji dadi ALLAH yay maki albarka" ameen umma" nabata amsa ina kai agwalumar bakina bayan na bareta. "Yawwa nace ranar asabar zamu tafi abuja zaku zauna anan ne koko zakuje gidan zainab?" haɗe raina nai tsamm "umma mezaki acan ɗin?" kayan lefen ALIYU zamu kai gidan minista kinsan bikin fa sauran sati biyu ɗazu ake gaya mana" au haba amma umma ko labari?" dariya umma tai tare da cewa ai labarinne bai zoba tukunna amman yanxu ai gaya nan kinji. "To ALLAH ya sanya kairan" "Ameen" "Umma zamu zauna anan ɗin kawai" "Toshikenan ALLAH yakaimu ai yau sauran kwana biyar ma" Haka dai mukaita hirarmu muda umma gwanin sha,awa har abba ya dawo yau abba harda tsokana ta. Ban bar ɗakin umma ba se wajan goman dare. Dakinmu na koma dik su ummi sunyi bacci nima sallah nai tare da kwanciyata. Washe gari ban fitaba seda na tabbata daya fuce office sannan nai wuff naje kicin nai abin da zanyi na bar kicin ɗin. Tunda yamma umma ta akeni gidan anty zee naje na kai mata wasu kaya anan muka hadu da ABDUL muka kuma tattaunawa har bayan magariba sannan nayo gida. Yauma seda nasha faɗa wajan umma amman nikam ban damuba sabida burina ya kusan cika Yau kusan kwana uku kenan da faruwar komai muna waya sosai da ABDUL harda ma mahaifiyarsa da ƙannensa. Kuma sosai muke maganar kawo kudin aurena yace sunata shirye shirye a bangaransu. Ya hydar kuwa haryau naki yarda mu hadu dashi amman shi ina ganin ma ya manta dani tunda ta hidimar auran sa yaketayi dan yau yana kano ne gobe yana abuja duk haka yake wannan zaryar. Yau asabar tun safe umma ta shirya ta yakasai ta wuce sabida zasu tafi da matan su alhaji ƙarami gida ya rage sauran mu da abbanmu dan shima angon ya wuce tun jiya ƙilama kuma se bayan bikin nasa zezo kokuma yama tafi shikenan oho masa tunda naga ya dauki manyan jakunkunan sa tare da kayayyaki sosai harsu hanif naga ya kira ya babbasu abubuwa harda kuɗi da yawa sannan ya rufe part ɗin nasa. Harkokin mu mukeyi acikin gida kuma bama wannan faɗan kamar da munyi waya da umma wajan sallar magariba lokacin harsun sauka daman umma a bangaren mama take sauka domin momy bata kaunarta shiyasa bata sauka anata bangaren. Kwanan su biyu suka dawo anan umma kece mana an saka biki sati mai zuwa zaro ido mukai muna mamaki lallai abin se son barka nan umma ta zauna tana bamu labarin dukiyar da aka lafta alefen. Hoton less ɗin dinner umma ta nuna mana tace gobe zata bawa anty zee taje kasuwa ta sai mana. "Ni dai umma banda ni wallahi bana so nifa baxani ba gidan iya zani na zauna ko gidan anty zee" akanme baxaki ba kinsan abbanku ma baxe bari ba ko dan iskanci dik yan uwanki zasu taru zakice baxaki jeba" shuru nai mata amman araina na kudiri aniyar wlh babu inda zani ana igobe zasu tafi zan gudu gidan anty zee. Danni bana son wulakanci shiyasa nake gujema inda ake yinsa. Kwanci tashi babu wuya wajan ALLAH yau alhamis tun safe su umma suke shirinsu na tafiya har ɗinkunan mu sun karbo nidai da ido nake kallonsu. Ƙarfe goma saura nabi ta bayan kofa nabar gidan bayan na saka kayana a yar akwatina. Seda naje gidan anty zee sannan mukaiwa umma waya lokacin suna tare da abba nan umma taita faɗanta tare da cewa senaci ubana idan ta dawo. Murmushi abba ya saki tare da cewa "batula sarkin riko watakan abinda hajiya zainab take makine yasa yarnan taki zuwa bikinnan ALLAH dai ya daidai tamu" amin umma ta faɗa anan sukai ta tattaunawa kafin kuma driver yaxo su wuce har abban tunda ze tsaya daurin aure. Agidan anty zee bani da wata matsala sosai muke waya da ABDUL nan nake shaida masa da cewar abba baya gari su ɗaga zuwan nasu se wani satin dagajin yadda ya amsamin nasan yaji babu dadi amman haka mukai sallama babu yadda zeyi. Waya babu dare babu rana nida ummi dik abinda akai seta gayamun ta wayar umma. Tace tunda sukaje ma sau ɗaya sukaje part ɗin momy su suna part.ɗin mama hakama umma kuma tace tunda sukaje ake event kala kala banda zubar da nera da akeyi. Ina ango na tambayeta hmm anty batula wlh seda yace mana kina ina wai mukace kina gida kince baxaki zoba. Nanfa nahau bala,i haka nace muku salon yaji haushina, wlh kam yaji dan dana kallesa lokacin senaga yayi sakk takarasa fadan tana dariya. Any batula bakiga amaryar ba ranar dinner wlh mai kyau kuma tana da kirki har wajan su umma tazo ta gaida su ga iyayenta masu kudi. "Kuma anyi abubuwa masu birgewa sema kinga yadda abokansa sukai masa kara harda mata fa sojoji dik sunci uniform ɗinsu ƴaƴan gidansu kuwa bakiga yadda suke rawa ba kai anty batula inama muma munada yawan nan gaskiya yawa da haɗin kai yayi arayuwa. Hmm nace tare da katse wayata. Kwanan su hudu suka dawo ranar talata nikam ban koma gidaba se ranar laraba ranar kwana mukai ana labarin bikin banda dukiyar da aka kashe agidan amaryar wanda aka ware mata acikin gidan su ya hydar ɗin. Tunda ya hydar yabar gidanmu ban sakejin duriyarsa ba bare labarin sa haka muke ta harkokinmu danni yanxu sangarta se wadda ta karu saboda babu mai takura min kamar da. Ranar juma,a bayan an sakko daga masallaci dadyn su ABDUL ya turo ƙannensa guda biyu wajan abbanmu danshi yayi tafiya. Lokacin da abba yay masu iso zuwa seatroom ɗin gidanmu ba karamin mamaki abba yashaba da sukace wai sun xone akan neman auran batula. Wace batulan?" yaushe tafara ma zancen?" Dawa kuma take?" Duk wanna abun su suka tarar ma abba har hakan yasa ya shiga tamtama acikin zuciyarsa....!! *12* Nisawa Abba yay kaɗan tare da jan doguwar ajiyar zuciya batare daya kuma cewa baƙin nasa komai ba. amman cikin zuciyarsa cike ike da mamaki kala-kala gami da ɗumbin zulumi,shin yaushe ma batula tayi wani girman daza,azo neman auranta wai taka maimai ma yaushe aka taɓa yin haka shi tunda yakema baitaɓa sanin ƴar tasa tanada wani saurayi ba bare kuma har azo da wannan magana. shin hakama ake neman aure ai dafarko se saurayi yazo ya gabatar da kansa gaban iyayen yarinya kafin daga baya kuma dik wata mahimmiyar magana ta biyo baya. Ɗaya daga cikin baƙinne ya katsewa abba tunaninshi da cewa,"Alhaji kai mana shuru,shin bakai bane Alhaji kabir uba yakasai ba?"da sauri abba ya ɗago dik hularsa ta jiƙe da zufa kafin yace,"eh nine wallahi".ɗayanne yakuma cewa."to masha ALLAH daman abin da yazo damu shine zancen ɗammu ABDULLAHI yaga ƴar wajanka yana nemanta da aure dafatan,za,abamu wani bai mana shigar sauriba".gaba ɗaya abba yagama sarewa da lamarin dan haka seya mike tare da cewa"ai ba wurina ya dace kuzo neman aurenta ba akwai ƴan uwana acan cikin garin danan kuka fara zuwa tukunna ai.amman yanzu tunda kunzo nan yakamata in fita in sanar musu abin da mukai zan sanar daku, bisimillah kusha ruwa ina zuwa"abba ya tura musu farantin da aka zubo musu ruwa akai sannan yabar wajan ya nufi cikin gida. A falon umma ya zube tare da kiran sunan umma da ƙarfi "AISHATU! yaki nan kirawo min faɗima"cikin sauri umma ta fito daga cikin ɗakinta hannunta riƙe da carbi da alama lazumin juma,a take,"gani alhaji lafiya ?" "maza kirawo min faɗima nace maki aisha! abba ya kuma bawa umma wannan umarnin. Da sauri umma ta miƙe zuciyarta fal mamaki haka ta nufi ɗakinsu batula. Hangota tai kwance kan gado tana sana,ar tata watakan bacci da sauri umma ta ɗaka mata duka tare da cewa"ke tashi abbanku na kiranki maza miƙe" cikin sauri na tashi ina tura baki gaba tare da cewa "Tom umma bara na wanke fuskata" babu ruwana keda shi" tana gama faɗan haka tabar wajan. Nima da sauri nabar kan gadon tare da wucewa bayi fuskana na wanko tare da saka hijabi na nufi ɗakin abba abin mamaki baya ciki dan haka naja kafata nai ɗakin umma. Sallama nai a falon tare da shiga. cikin ɗimuwa na ƙarasa ciki sabida yadda naga umma tai tsuru agaban abban wanda da alama faɗa yake mata. Zama nai a gefen ƙafar abba tare da cewa "abba gani" "hmmm naganki faɗima nutsu sosai na tambayeki domin ALLAH" Abba ya faɗan haka yana kallona. Duk senaji tausayin abba ya kamani amman sena dake tare da cewa "to abba ina sauraranka" na mayar da hankalina kansa baki ɗaya,ina kallon umma tana aikamin da harara nidai na kawar da kaina gefen da abba ike. "Faɗima waye ABDULLAHI?kuma a ina kika sanshi shin kuma maye alaƙarki dashi?" abba ya jeramin wannan tambayar cikin tsarewa da ido. Sunkuyar da kaina nai ƙasa batare dana ce komaiba amman gaba ɗaya jikina rawa yake. "Faɗima!!! dake nake magana" abba ya dakamin wata irin tsawa! wadda ta amsa dikkan falon. Muryar umma ce ta biyo bayan tasa "hmm alhaji kenan kaima bata bakinka kake ai walllahi nina haifi yarinyar nan nafi kowa sanin halinta wallahi bazan kaffaraba fatima ita ta aiko wannan yaron kuma ba yau suke tare ba yanxu kawai abinda ya rage mana. seta gaya mana ta yaya ta haɗu dashi har wannan maganar ta haɗasu". "Zaki bamu amsa kosena fasa maki fatar jikinki!!umma ta faɗi maganar tana mai kawomin duka. Da sauri abba ya jawoni jikinsa tare da cewa "kull aishatu kada ki soma dukanta duka baya gyara ai" "faɗima ki gayamin abin da ke tsakaninku da yaron nan kinga gaya nan har ƴan uwansa sunxo wajena kiyi hakuri ki gayamin kinji ƴata"."karkiji tsoro ni bazan kuma tafka kuskure ba! gwara ki gayamin idan aure kikeso wallahi ko gobe ne zan daura maki aure kinji faɗimata"abba ya kare maganar yana share hawayensa. Da sauri na kai kaina jikin abba na kwantar tare da fara labarta masa labarin haɗuwata da abdul har kawo yau ban boye masa komaiba. "Alhamdulillahi ALLAH nagode maka Faɗima kinason shi?" girgiza kaina nai alamun eh" to masha ALLAH karki damu aure kike so ko to nikuma zan maki aure faɗima nan bada jimawa ba maza tashi kitafi ALLAH yay maki albarka ALLAH yaƙa shirya mana ku". Dagudu na mike tare da barin falon ina doka tsalle. Acan falo kuwa bala,ine ya kaure tsakanin umma da abba ita tace wlh baza,amin aure yanxuba shikuma abba yace se anyi shifa tinda na nuna aure nakeso to gwara ammin gudun fitina ai suma godewa ALLAH daba mayaudari na hadu dashiba. "Haba alhaji yanxu daga zuwa se a fara maganar aure dika dika fatima nawa take ni wallahi bazan yardaba ainima inada hakki akanta". umma ta karasa maganar tana kuka kamar wata karamar yarinyar. Seda abba ya sauko dan kansa nan ya dinga bawa umma manyan misalai wanda harya nusar da ita abin da ita ta manta dashi sannan ya samu ta saukko da gyar. Ƙara sawa yay da cewa "ai mugodewa ALLAH ma dayasa abin yazo mana da sauƙi. kuskuren da faɗima tai shine da bata kawo mana yaron nan gida mun gansa ba amman nikam hakamma na godewa ALLAH kuma hakan ze ƙara sakani na saka ido akan ƙannenta domin yanzu zamani ya lalace sekaga yaro yafi iyayensa dubara ALLAH dai ya iyamana" Ita dai umma bata ce komai ba sema tashi datai tayi cikin ɗakinta aguje tana danne kukan daya tawo mata. Murmushi abba yay tare da cewa "mata se abarku". Wayarsa ya ciro tare da dannawa babban yayansu waya kuma uba agaresu wato *ALHAJI MUHAMMADU UBA YAKASAI TSOHON GENERAL ƊIN SOJA MAI RITAYA ( BABAN ABUJA )* Ringing! ɗaya biyu baban abuja ya ɗauki wayar cikin farin ciki suka gaisa da abba nan abba ya soma yi mashi bayanin dik halin da ake ciki da komai da komai. Hatta kukan! da umma tai seda abba ya labarta wa baban abujan tare dayin shuru yana sauraran sa yaji mi zece dashi. Dariya baban abuja ya saki irin tasu ta manya sannan yace "Alhamdulillahi ya ALLAH ai hakan mukeso yanxu idan banda abin aishatu ai setama godewa ALLAH yammata nawane yanzu gasunan agabammu babu mijin ita ƴar tamu ta samu shine take kuka! ai wannn ma kamar nuna butulcine. karka damu kabiru yanzu ka kira shi usman ( alhaji ƙarami) da umaru ( kawu ) sesu tattauna dasu ɗin yadda akai seka gaya min kaji ko ALLAH ya zartar da alkairi" baban abuja ya ƙarasa maganar cike da dattijantaka nagartacciya. "Ameen Yaya" abba ya amsa cike da jin soyayyar babban yayan nasu aransa. Katse wayar yayi tare da kiran su kawu nan ya sanar musu da halin da ake ciki suma fatan alkairi sukai tare da cewa insha ALLAH zasu shigo yanzunnan. A mutunce abba ya koma wajan ba'kin tare da basu hakurin barinsun dayay su kaɗai sannan ya ƙara da cewa suyi hakuri ya sanar da ƴan uwansa ne amman insha ALLAH zasu zo suna hanya. Minti arba'in da wani abun su alhaji ƙarami suka sauka gidan ɗan uwan nasu ƙarɓa ta mutunci sukaiwa iyayen abdul anan aka tsaida magana akan su bawa su abba sati ɗaya suyi bincike kafin a kawo kuɗi sannan abba ya bawa abdul damar fara xuwa zance. An rabu cikin mutunci da girmama juna tare da barkwanci sannan su kawu suma suka wuce gida jensu. Tunda abba ya koma gida yake fama da umma da ƙyar ya samu ta sakko sannan ya fita. Cikin damuwa umma ta kira anty zee tana shaida mata yadda ake ciki buɗa anty zee ta saki tana faman farin ciki tare da fatan alkairi. Se bayan magariba umma ta kirani tare da saukemin kwandon masifa tasff hatta ƙara da cemin munafuka mai fuskar kwaɗi!! Hakuri na bata sabida ni yanzu dik jikina yay sanyi haka naja jikina na koma ɗaki ina faman jin kunyar abin da nai. Su ummi babu abin da suke se tsalle suna murna wai harda cewa suma tun yanzu zasu fitar da ankon bikina haka dai sukaita shirman su ina jinsu. Ana sallar isha'i ABDUL yay min waya akan cewa yana kofar gida. Seda na shirya tsaff sannan na nufi ɗakin umma na sanar da ita. Korata tayi tare da cewa na fice na bata waje tunda bana jin magana ita a son ranta na zauna nai karatuna mana amman tunda banga hakan ba ita babu ruwanta gaba ni zanyi kuka da kaina. Haka na share hawayena tare da fita waje a ɗakin abba na waje na shigar da abdul ummi ce ta kawo masa ruwa suka gaisa har yana tsokanarta. Munyi maganganu sosai dashi na mutunci sannan yace ze tafi. Har waje na rakasa sannan na koma cikin gida bamma je naiwa umma seda safe ba sabida tsoron abinda zeje ya dawo. Haka na tafi ɗaki na kwanta dik jikina yay sanyi bada ban ma ina fashin sallah ba da nafila zanyi kona ji dadin raina. *************************** *ABUJA* Baban abuja suna gama waya da abba ya dubi babban ɗansa wanda yafi soyuwa aransa fiye da kowa a ƴaƴansa tare da ce masa "Babana kaji abinda yake faruwa da gidan abban naka ko?" ALIYU wanda kansa yake sunkuye agaban mahaifin nasa shine ya ɗago yana cewa "A,a BABA ban fahimta ba wallahi" yana kaiwa nan yaja bakinsa yayi gum. "Hmm wannan yarinyar ce ta wajen kabiru ta sami miji fa kaga yau ma sunxo neman auranta nidai nace wa kabirun babu wata matsala kawai su bayar ai komai lokacine, ni bada ban ma tafiyar dazakai ba aida ka kaini kanon sabida maganar wallahi" baban abuja ya ƙarasa maganar yana kallon ɗan nasa tare da jin mexe ce masa. "Baba wai wace yarinyar ce acikin ƴaƴan abban naga dik yarane ina suka isa wani aure yanxun" murmushi baba yayi tare da cewa "to faɗima mana babar yarsa ai kaga daɗan aukinta ko?". Wani shu'umin murmushi Hydar ya saki wanda yake dauke da ma'anoni da dama tare da cewa "aifa to ALLAH sanya alkairi" bai kuma cewa komai ba ya miƙe tare da cewa. "Baba mu xamu wuce ai mana addu,a dan ALLAH" murmushi baba ya saki shima sannan yace "ai addu,a kullum muna cikin yi maku ita.ALLAH ya tsare kadaibi a hankali da ƙasar daba takaba babana. yanzu dai se ƙarshen shekarar zaka dawo kenan ko?" amman ni banji dadin wannan tafiyar taka ta gaggawa ba naso kunje kano can dangina sunga matar taka wallahi" baba ya karasa magana cikin wani yanayi. "Karka damu baba insha ALLAH damun dawo zamuje wata shida kawai zamuyi fa mu dawo" yakai maganar yana duba a gogon hannunsa. Cikin sauri sukai sallama da mahaifin nasa tare da barin wajan ya nufi cikin gidansu. Sallama yake da momy mahaifiyarsa sannan yace ze shiga suyi da sauran ƴan gidan amman fafur momy taƙi yarda wai baxe jeba salon ai masa barbaɗe ba. (kujifa) Ɓata rai yay sosai "haba hajiya wai miyasake kikeson shiga tsakaninmu da dangin mune wai?" mi sukai maki yadace ace zanyi tafiya wadda take da hatsari amman ace baxan sanar da matan mahaifina ba sabida wani zarginki nacan!! "Aiko babu komai mun haɗa iri dasu nan kina da ƴaƴa mu goma su suna da ƴaƴa wajan ashirin aikam mun zama ɗaya babu yadda zamuyi dole dai jininmu ne dan ALLAH hajiyata ki daure ki cire komai aranki kinga mune manya acikin gidannan yakamata kina sauke wani abun aranki. Duk kuma se jikinta yay sanyi sanin halin ɗan nata da kafiya da son ƴan uwansa dan haka setace "to naji yaya zanyi tashi kaje ai wallahi su hajiya salma ( mama ) sunmi illah babba" babu wata illa hajiya kece baki gane ba har yanzu wlh su mama basuda matsala" Kaga rufen baki malamin gaskiya tashi kabani waje. Kuma kai sauri ka koma part ɗinka kutafi dan nasan yanxu MARYAM (amaryarsa) tana can tana jiran ka, "dik jiran da zatai ai seta bari nagama da AHALINA dai ko" yafaɗi maganar cikin zuciya tare da dire mata bandir ɗin ƴan dubu dubu yabar wajan yana cewa 'hajiya ai mana addu,a". "ALLAH ya tsare" ta faɗa tare da ɗaukar kuɗin tana murmushi. Haka dik yabi sauran part ɗin yay masu bankwana tare da basu kuɗi sannan yabar gidan ƴan uwansa harda kuka! ƴan sauran ɗakunan. Direct part ɗinsa ya koma yana zuwa ya tarar da maryam ta cika tai fam! zatai masa magana ya ɗaga mata hannu haka tai tsitt ganin babu fuska. Driver ne ya shigar musu da kayansu boot daganan sukai airport karfe 12 rana jirginsu ya ɗaga kalaba. Semuce ALIYU & MARYAM semun ganku watarana😭 *KANO* BAYAN WASU KWANAKI!. Duk yadda naso ganin umma ta saki ranta taƙi daga ƙarshema denamin magana tai. Sedaga baya kuma ta sakko muka koma kamar da. Abdul yazo sun gaisa da umma. yau kwana biyar kenan da zuwan ƴan uwan sa gidanmu kuma alhamdulillahi su abba sunyi binciken su babu wata matsala a tsakanin mu da abdul. Nan da kwana uku ma zasu su kawo kuɗi da saka ranar auranmu duka. Wannan lamari kamar a mafarki nake ganinsa ikon ALLAH.......!! *13* Cikin HUKUNCIN ALLAH komai yana tafiya yadda ya kamata., yau tun safe umma takira anty zee, bayan tazo nan suka hau aikin kayan soye-soye wanda ni sedaga baya ummi kecemin wai gobe INSHA ALLAH ƴan uwan ABDUL zasuzo kawo kuɗina da saka rana wannan lamari ba ƙaramin mamaki ya baniba, dik da nasan da hakan amman ban kawo cewar umma zata tsaya yin wannan hidimar dominsu ba sabida yadda tun farko naga ta ɗauki zafi da harkar. Amman kuma se gashi yanzu naga ta sakko anata sabgar shagalin da ita.nima tun abun yana ɗauremin kai har kuma senazo na saki jikina harma na tsoma nawa hannun a murjin dubulan ɗin da anty zee keyi a bakin kicin ɗinmmu. Cikin hirarsu naji anty zee na cewa umma wai ina labarin ɗanta Hydar da amaryarsa kuwa? umma kada baki tai "hmm zainab kwanci tashi babu wuya a wurin ALLAH kingafa wai bikin nan kamar yau mukaje shi amman har anyi wajan wata huɗu fa, ninaji jiyama agidan alhaji ƙarami anata maganar cikin matar tasa" wata irin zabura nai kamar ni akaiwa tare da zarowa umma ido...... "Umma ciki fa daga yin auren yanzu harta samu ciki,innalillahi ni wallahi umma bana ƙaunar cikin nan sabida wahalar danaji ance anasha wajan haihuwa" naƙarasa maganar idona yana kawo ruwa. "Toyan zu uwar,,mu dake muke magana dazaki tsomamin baki"! shuru nai ina binta da ido danni dik zancen cikin nan na anty maryam matar ya Hydar ya tsoratani ba kaɗan ba danni naƙi jinin haihuwa saboda tun wahalar danaga umma tasha a haihuwar amir shikenan naji tafita a raina dik da ba,a gabana tayi ba amman ai naga yadda take fama. Dariya anty zee ta saki tare da cewa "yaya aisha kwana nawa ne itama ta shiga daga ciki ɗin maye na ɗaukar zafi haka" ta ƙarasa faɗa tana dariya "bazaki gane ba zainab yarannan kamar sukai kansu gidan miji haka sukeji amman dan munafurci jibeta harda wani rau-rau da idanu zatai kuka!!" umma ta ƙarasa maganar tana nuna'ni da hannunta. "ALLAH umamah tsoro naji nagafa yadda kikaita shan wahala acikin amir" nafaɗa ina sunne kaina a ƙasa. "hmmm to ita dai gaskiya maryam ɗin naji ance da sauƙi bata wannan laulayin amman naji ance hajiya zainab. tacewa hydar ya dawo masu da ita gida". Shewa anty zee ta saki tare da cewa "ALLAH ya kyauta ai yanzu daman hakane daga anyi aurannan kamar jira ake sekaji ɓur!" haka dai sukaita hirarsu nidai jikina dik yayi sanyi da wannan lamari damma naji ance anty maryam ɗin bata laulayi ai da sauki. Bamu muka kammala ba se daf da magariba. Ina tashi nai wanka tare da cin abinci tunda ina fashin sallah. Fita nai zuwa ɗakin umma anan na tarar suna magana da anty zee bayan sun gama sukai sallama mu'muka ɗaukar mata kayanta muka rakata zuwa titi tunda yaranta dik suna gida acan tabarsu. Adawowar mu ummi kecemin "yanxu fa anty batula kema haka zamuna rakaki idan kinyi aure ko" dariya na saki tare da bata amsa "to kika sani ma ko tare abba ze haɗamu tunda naga ya shamsu na gidan kawu kamar yana ciki fa" tura baki tai gaba tare da cewa "ALLAH ya kyauta mukam aure semun zama DR. insha ALLAH" to ALLAH ya amsa". nafaɗa lokacin da muka kai zuwa kofar gidanmu. Ɗakinmu Ummi ta shige nikuma nayi ɗakin Ummah domin na shaida mata anjima fa ABDUL yace idan yazo ze shigo cikin gida su gaisa. Dakatawa nai abakin kofar bedroom ɗinta jin kamar tana wayane kuma da alama wayar tana da muhimmanci tunda naji muryar umma ƙasa-ƙasa. Ganin ina ɓata lokacina yasa naɗan ja ƙafata kaɗan na ƙarasa cikin room ɗin ni anufina zata iya hangoni ta dakata dayin wayar tunda ina saurine naje na ƙarasa kintsawa. Wayar umma tana a handsfree ne shiyasa na nutsu sosai jin murya na cikin wayar kamar na santa. Tabbas ba muryar kowa bace ba face ta Ya Hydar kuma dagaji suna magana akaina nane. tsaida raina nai tsamm jin yana ce mata..... "Ki kwantar da hankalin ki umma insha ALLAH komai ze tafi yadda baki tunani ba tunda kuna addu,a ai" "Amman Aliyu kana kallonfa wannan maganar bazata iya kawo mana cikas ba?" insha ALLAH umma babu komai karki damu daman dai da abban ya ƙara bari nan gaba kaɗan se ayin hakan yafi amman tunda rabonta a kusa yake ai semuyi mata fatan alkairi". "Hakane kam ALLAH ya zartar mana da alkairi amman wlh ni hankalina ya gaza kwanciya" umma ta faɗa kamar kuma tana kukane lokacin" Sosai naji muryar ya hydar yana yiwa umma magana cikin tattausan LAFAZI tare da gaya mata wasu maganganu wanda kunnena yagaza jinsu. Gaba ɗaya kaina ya kulle da wannan lamari dik jikina ya jike da zufa shin wani abunne wannan da uwata take tsoronsa gareni har tasa take boyen shi? bani da mai bani amsar hakan dan haka shiyasa naja kafata na koma da baya har na futa. Babu yadda ABDUL bai dani akan yazo ya gaida umma ba a yau amman naki basa dama saboda bana jin dadin jikina sam. Hirarma tayau gata nan dai haka mukai muka gama. Kuma ikon ALLAH koda na koma ciki banga wani tashin hankali a fuskar umma ba dan haka nima na saki raina na manta da wannan maganar danaji sunayi tunda nasan may be bata shafeniba. Alhmdh yau laraba yau aka kawo kudin aurena da saka rana ta da ABDUL wai abin da yabani mamaki shine yadda abba ya amince a wata gudan da suka zo dashi kamar ya gaji dani wallahi har kuka nai dan haushi. Haka dangi suka cika gidanmu kamar ana biki anata shagali nidai ina daga ɗaki nidasu mufida ƴaƴan gidan yayan abba alhaji ƙarami se tsiya sukemin nidai bance musu komai ba haka nai kwance ina tunanin ABDUL ɗina. Gidanmu bai bar ganin jama,aba seda aka ci sati guda ciff da kawo kudina sannan aka tsagaita da zuwa murna abinka da ɗan dangi. Babu laifi suma ƴan uwan ABDUL sun nuna min so domin kuwa dik yanzu ina kiransu a waya muɗanyi hira dasu. Kuma har ƴan ɗakin suma ya kawomun su mun gaisa nima kuma naje gidansu da daddare harda ummi da amira suka rakani naga hajiya mahaifiyarsa sedai dady ne baya nan yay tafiya kuma wallahi seson barka domin na sami goma ta arziki agidan sosai. ikon ALLAH dik ƴan gidan baban abuja sun kirani a waya sunmi ALLAH sanya alkairi amman babu ɗan ɗakinsu ya hydar ko guda akiran nawa abin ya bani mamaki kuma na jinjina wannan ƙiyayyar amman ban damu ba saboda nasan daman momy bazata barsuba. BAYAN SATI UKU. shirye-shirye ya kam kama ta kowani ɓangare nifa senace ma har ƴan gidansu ABDUL sunfimu zumuɗin wannan lamari duba da yadda naga suna addabata da waya akan yadda za,a gudanar da events ɗin bikin da sauran abubuwan ni watarana ma abin har kunya yake bani wallahi. Idan ka dubeni bazaka iya kauda kanka ba sabida yadda naci uban gyaran amare awajan HAJIYA ZARAH mai kayan mata takanas anty zee ta ɗaukomin ita tun daga garin GUSAU tazo da kaya kala-kala na gyara ko ina domin jin dadin ango cewar ta ita da kanta anty zarahn. Agidan anty zee na tare gaba ɗaya wuni ake ana faman yimin dilka da halawa da sauran gyara ni kaina idan na kalli kaina farin ciki nakeyi sabida yadda na koma kamar wata black amerincan. Babu yadda ABDUL ya iya sabida anty zee ta dakatar dashi zuwa wajena domin kuwa idan ba,ai wasaba ze iya ɓata mana aiki dan wannan gyaran na musamman ne dole se anaja baya baya da namiji sabida tsaro. Kullum mukai waya dashi seyay min complain akan yana missing ɗina wataran har gwalo nake masa haka zeji haushi ya kashe wayar amman dayake maye ne gobema seya kirani. Yau Alhamis yau muka fara events ɗinmu anyi kamu washe gari juma,a akai mothers day, nan ma babu laifi anyi casu ƴan uwa sunmi rawar gani musamman ma yadda naji ana zuzuta ɗakina yadda abba ya zuba kuɗi abin seson barka sabida daman tun ana sauran sati biki sukai min jere anan rijiyar zaki. Gidanmu babu masaka tsinke sabida yadda dangi sukai masa caaa!! Danni kam da gyar na kutsa ɗakin umma sabida yadda nakejin gajiya kamar na mutu ga uban ciwon kai. Ikon ALLAH acikin ɗakin umma harda momynsu ya hydar da matarsa anty maryam da ƴan gidan baban abuja dik sunzo baki ɗayansu ni wallahi bamma saniba ashe sunzo. Ƙarasawa nai na gaida kowa na ɗakin amman momy bata amsa min ba wanda daga ganin face ɗinta kasan seda akai babu dadi sannan tazo bikin. Da yake nasan matar ya hydar a hoto shiyasa na ƙarasa muka gaisa da ita kuma babu laifi ta sakar min fuska itakam dan har tsokanata take daga ƙarshema tace na samo mata kunu dan ALLAH zata sha. Fita nai waje tare da umartar ummi takai wa anty maryam kunu nikuma nai ciki tare da kwanciyata a ɗakinmu gobe ɗaurin aure da dinner daga nan kuma se gidan ABDUL. Tunda na tashi yau nakejin babu dadi ga ciwon kai nidai haka naja jikina nai wanka ina fitowa na koma kan gado na saka kuka wiwi. Seda anty zee tajani mukai ɗakin umma nan ma rungume umma ina mata kuka nan fa ƴan uwa sukaimin ca mai tsokana nayi mai hoto nayi. Babu abinda momy take se jan tsaki daga karshema ta saka matar ɗanta da sauran ƴaƴanta agaba suka bar dakin gaba ɗaya. Sukam su mama dasu akaita bani baki har anty zee ta janyeni mukai can cikin gida domun ta shiryani. ************ Acan cikin gari kuwa unguwar yakasai babban masallaci ya cika taff da ɗan adam! liman ya tashi domin sheda daurin auren FATIMA KABIR UBA YAKASAI DA ANGONTA ABDUL.......!! Dakata malam!! dakata!! cewar wani babban mutum kenan dayake kutso kai cikin masallacin. Da sauri ABBA! BABAN ABUJA! ALHAJI ƘARAMI dama sauran ƴan uwa suka mike tsaye suna bin mutumin daya shigo cikin masallacin da kallo batare dasunce komai ba. Wallahi!! tallahi indai nine uban daya haifi ABDUL to ban amince da wannan aure ba....!! Bazan taɓa yarda ba!!!! da sauri abba ya ɗago kansa yana zubawa mutumin ido cikin tsananin tashin hankali. Eh kabiru kalleni da kyau kada kaga kabar unguwarmu kadawo nan tofa ka tuna shi wannan abin dake bibiyar AHALINKA har abada zeta binka ne aduk inda zaka kasance!!! dan haka babu wannan aure sam ɗana baxe auri ƴarkaba!!! zaman dirshan abba yay tare da saka kuka ABDUL cikin sauri yayo kan mahaifinsa yana tambayarsa amman inna tuni yasaka wasu ƙarti sunyi waje da ABDUL ɗin. Shima tuni ya take musu baya yabar jama,a da tambayar abin dake faruwa. Cikin fushi baban abuja ya kalli liman tare da cewa..... Meyasa wasu mutanen kan son tozarta ƴan uwansu musulmine? Innahlillahi wa'innah ilaihirraju'un. Liman sake shaida ɗaurin auran nan ya koma kan ɗana nina san *KO BABU SO* atsakanin ALIYU DA FATIMA tofa akwai *ƘAUNA* ta jini ɗaya!!! kuma mu zamu ɗauki kaddarar data hau kan fatima dik da haka domin hannunka baya rubewa ka yanke ka yar. Cikin minti goma dubban jama,a suka shaida ɗaurin auren CAPTAIN ALIYU MUHAMMADU UBA YAKASAI DA FATIMA KABIR UBA YAKASAI cikin sadaki mafi daraja da Najeeb abokin hydar ya wakilci abokin nasa ya bayar wanda shi yana can ABUJA bai san wainar da ake toyaba😳😳 Da ƙyar su baban abuja suka ɗaga abba sukai mota dashi yana faman gunjin kuka sabida yasan tashin hankalinsa lafulane akan na matarsa da ita kanta ƴar tasa wadda bata san wace ƙaddara ce ke yawo ajikinta ba. Acikin minti goma da wani abu har labari yakai cikin gidan su batula dama cikin unguwarsu baki ɗaya. Ahau kace momy ta saki wata razananniyar ƙara tare da zubewa a sume saboda jin wannan mummunar jarabar da aka liƙawa ɗanta.......!!tabbas jarabace auran batula da hydar itakam an cuceta!!! Inalillahi wa'innah ilaihirraju'un cewar.....!! *MENENE YASA BABAN ABDUL YAƘI AMINCEWA DA AURAN NAN*? *WACE ƘADDARAR CE TAKEBIN AHALIN ABBA DA UMMA HARTASA SUKA BAR TSOHUWAR UNGUWARSU SUKA DAWO NAN*? *YAYA AURAN BATULA DA HYDAR ZE KASANCE*? *TASHIN HANKALIN WAYE ZEFI TASIRI NA MARYAM MATAR HYDAR KONA MOMY MAHAIFIYARSA KONA SA SHI KANSA WANDA BAI SAN WAINAR DA AKE TOYAWA BA*? *WANI HALI ABDUL ZE SHIGA*? *YAYA LAMARIN BATULA WADDA BATA SAN KOMAI DAN GANE DA WANNAN LABARIN BA*? *SHIN TAKA MAI MAI MA MAYE WANNAN ABIN DAKE BIBIYAR AHALIN ABBA WANDA YA SHIGE WA KOWA DUHU HARTASA AKA FASA ƊAURA AURAN ƳARSA*? MY FANS WANNAN SALON FA NA DABANNE AKWAI HARGITSI ACIKIN PAID GROUP. AKWAI LOVE AKWAI SARƘAƘIYA AKWAI TAUSAYI AKWAI TSAYAWA ARAI. AKWAI GWARAMA TSAKANIN BATUL DA ALIYU FA. YAYA RAYUWAR BATULA ZATA KASANCE NAN GABA AGIDANSU hydar ga ƙiyayyar momy gata kishiya ga uwa uba shi kansa mai kankat ɗin Tabbas akwai babbar tafiya acikin wannan littafin gaskiya akwai salo kala kala a wannan tafiya kedai hanzarta siyan naki kada ki bari ya huce da tururunsa!!! *WANNAN SHINE LAST FREE PAGE GAMAI SO YAYMIN MAGANA DOMIN SAMUN CIGABANSA* *LAST FREE PAGE* *14 - 15* "Innah lillahi wa'innah ilaihirraju'un" cewar ɗiyar momy ta biyu hafsa mai bima Hydar tare da nufar inda momy ta zube aguje tana faman sakin ihu! wanda shiya jawo hankalin sauran mutan gidan waɗanda suka halarci bikin. Cikin wani irin yanayi hafsat take jijjiga!momy gami da furta "Dan ALLAH momy karki mutu ki barmu wallahi wannan auran ma sunan sa rusash she tunda baza,a liƙa mana ƙarbai ba dan ALLAH momy kita shi pleaseeee!!" hafsat takai maganar tana mai zama a kusa da momy itama cikin haka sauran yaran momyn suma suka shigo gidan aguje nan fa waje ya kaure da koke!-koke.! Daƙyar wasu daga cikin matan ƴan uwa suka ɗaga momy wadda batasan inda kanta yake ba sukai ɗakin abba da ita tunda shine babu jama,a acikinsa sosai. Itakam maryam matar hydar bata masan ana yiba tunda tana can gidan wata aminiyar momy tada tura ta can wai ta huta acewar momy ɗin. Cikin tsananin tashin hankali Hanif mai bin ummi ya shigo tare da nufar ɗakin umma aguje yana haki jikinsa sanye ike da farar shadda ƙar wadda Abba ya dinka musu ta ɗurin aure da ƙyar ya sami damar kutsawa cikin ɗakin gadon umma wanda tsabar dangin umma da suka cika wurinne ya sa da ƙyar ya samu damar samun shiga. Hango ta yay zaune a gefen gado taci uban ado tana magana da wata ƴar uwarta daga ganin umma kai kasan dik wannan dambarwar bata san ana yintaba duba da yadda taci uban ado na kece raini bazaka taɓa cewa ma itace uwar batula ba sabida yadda ALLAH ya bata kyan sura gami da tsari ɗan gaske. Da sauri Hanif ya nufi mahaifiyar tasa tare da miƙa hannunsa ya jawo nata tare da mata inkiya akan ta fito waje suyi magana( namiji kenan dik ƙanƙantarsa yafi mace hankali) cikin kulawa umma tabi yaron nata tare nufar hanyar falo. Kafin ma su ƙarasa fitar sega amira mai bin amir ta shigo aguje! hartana bangaje jama,ar wajan cikin wani irin yanayi mai wuyar misaltawa cikin kuka! tace "Ummah kinji bala,in daya samemu umma anfasa bikin anty batula!!. Sabida dik zance ya baza gida cewar anfasa bikin batula wasuma har suna cewa momy ALLAH sarki ashe tausayi ne yasa ta faɗi dan wasu basu san an daura da hydar ɗinba daga cikinsu kuwa harda su amiran. Dishi-dishi umma ta soma gani kafin idonta ya sami damar rufewa ruff' bata kuma sanin inda kanta ike ba se a bakin gadonta danginta dik sun zagayeta suna mata Sannu. Raba idanunta tasomayi ɗaya bayan ɗaya tana son gano wani abu acikin ɗakin nata, cikin sauri anty zee ta ƙaraso tana mai jan majida wadda Daga gani taci kuka! ne ta godewa ALLAH. "Yaya Aisha sannu, yaya kike jin jikin naki?" da kallo tabi Anty zee kafin tace "Zainab hakika yau zuciya ta gaza ɗaukar wannan mummunar ƙaddarar data riskeni ashe ni Aisha zanga irin wannan rana ranar tonon asiri mai yasa wasu mutanan basuda imanine mai yasa komai za,ai baza,ai akammu ba se akan fatima wadda batan mai hakan yake nufi ba" takarasa maganar tana mai sakin wani irin kuka mai cin rai. Saka hannun ta tai tare da share hawayenta kana tace "Zainab ina batula wani hali batula ke ciki kinemo min ɗiyata" Cikin dauriya anty zee tace "ki kwantar da hankalin ki har yanzu batula batasan abin da yake faruwa ba, tana can part ɗin baya nai mata dubara na barta da anty beby maƙociyata kuma na rufo part ɗin har zuwa a samu nutsuwa" "ina baban su yake?" cikin damuwa anty zee tace "yana can cikin gari shida sauran ƴan uwansa gidan iya amman naji ance jikin nasa da sauki kema dan ALLAH ki kwantar da hankalin ki, komaifa yazo da sauƙi tunda ALLAH ya sauya lamarin an mayar da auran akan ALIYU" Dasauri Umma ta miƙe tare da saka wani irin kuka mai ban tausayi tare da cewa "a,a nikam zainab kice kawai an kasheni mai yasa abbansu ze amince da wannan auran bayan yasan abin da ke ƙasa, kekina tunanin har abada Hajiya Zainab zata so zuri,armu ne? nida an barmin ɗiyata ahaka har ALLAH ya kawo mata ɗauki amman wallahi nasan jaka zasu mayar min da yarinya" umma ta ƙarasa maganar tana sakin kuka! Daƙyar anty zee take bata baki da haka har ALLAH yasa tai shuru se ajiyan zuciyar datake saki jifa-jifa hakama sauran danginta na jiki sukaita bata baki tare da misalta mata ƙaddara kala-kala wadda take riskar bawa har ALLAH yasa ta ɗan daina kukan nata amman bakin ta yagaza cewa komai. Daga ɗakin da aka kwantar da momy kuwa da ƙyar da siɗin goshi aka samu numfashinta ya dawo kuma tana dawowa hayyacin nata ta soma koke-koke gami da tsinuwa ga dik wanda yake da hannu akan wannan aure kishiyoyinta su mama dasuka zagayeta suna bata baki akan tai hakuri haka dik ta bisu da zagin cin mutunci wai ai hadin bakine su ai da ƴaƴansu mana, ganin cin zarafin yayi yawane yasa suka tattara suka barta ita da ƴaƴanta. A haukace momy ta diro daga kan gadon da aka kwantar da ita mayafi kawai taja tare da futa tsakar gida zagi da cin mutunci marar adadi gami da tone tonen asiri kala-kala tai tawa umma kuma ikon ALLAH babu wanda ya tanka mata a dangin umma seda ta gaji dan kanta sannan taja ƴaƴanta suka bar gidan. Kai tsaye cikin gari suka nufa acan ɗin ma taso tai cin mutuncin amman ganin baban abuja a gidan yasa tai muƙus amman fa se faman harare harare takeyi. Iya mahaifiyar abba ita ta dubi baban abuja tare da basa umarni akan ya kira sauran ƴan uwa saboda wannnan gagarumin lamari daya kwancewa kowa kai yazama dole ai taron gaggawa dole Zuri,ar malam uba magini ta zauna domin a san yadda za,a bullowa bakin zaren. Cikin mintuna kaɗan dik wasu ƴan uwa na asalin zuri,ar gidan sun halarta sedai ƴaƴan abba ne basu isoba waɗan da yanzune sakon ya tarar dasu. Shima Hydar baban abuja yay masa waya akan lallai lallai ya biyo jirgi yazo kano ayau ɗinnan sabida kiran mahaifiyar tasu na gaggawa datace bata daukewa kowa na cikin zuri,ar tata ba. Cikin damuwa ya dauki driver sa sukai airport dan shikam baya da wani shirin zuwa kano ɗin yanzu amman yaya ya iya. Lokacin da saƙon kiran ya tarar da Umma ba karamin kiɗima tai ba haka ta tattara ƴaƴanta a gaba domin tafiya cikin garin aka bar dangi cikin zulumi. Tun wajan ƙarfe ɗayan rana nake baza ido domin naga wanda zezo yay min koda buɗa ce irin ta amare amman shuru banga kowa ba tun ina biyewa anty beby muna hira har nazo na ƙosa ga wayata tana dakinmu tsaki naɗan ja kaɗan nasan abdul yana can yana kirana ƙila. Ganin ƙarfe biyun rana tayi yasa na mike tare da nufar kofa zan fita sabida yadda nakejin zuciyata tana wani irin BUGU kamar zata faso. Amman ga mamakina kofar tana rufe abin haushi nazo na tarar da anty b tana bacci haka naja na zauna can kuma sena soma kuka wanda ban san na maye ba. Nan da nan jikina kuma seya soma rawa cikin haka naji muryar anty zee tana magana "batula maza fito ina beby ɗin itama?" ban bata amsaba haka na mike da sauri na nufeta "anty zee ina su ummi dan ALLAH haka ake kin barni ni kadai anan bara na je wajan umma" nafaɗa ina nufar hanyar waje. Jawo hannuna tai gami da rikeni batare data cemin komai ba ta sakani agaba mukai waje ta kofar baya ma ta fitar dani ganin motar gidan Alhaji ƙarami yasa naji wani iri araina kenan har anzo tafiya dani lallai amman an shammaceni shine ko hoto ba,a barni nayi da ƴan uwana ba. Daman mu dik wanda za,ai wa biki a danginmu ta cikin gari ake daukar sa shiyasa ban kawo komai ba har anty zee ta sakani a gidan baya. Abin mamaki yadda naga Umma a kusa dani a zaune fuskarta dik tai ja alamun taci kuka ta godewa ALLAH. Gakuma ummi da amira agaba amir da hanif a gefe se anty zee data shigo nan driver yaja motar muka bar layin . Kaina ya rigada ya kulle shiyasa banga fuskar dazan tambayi mai ake cikiba. Ga Umma daga na haɗa ido da ita senaga ta sunkuyar da kanta ƙasa tana goge hawayenta? Tabbas akwai Lauje Cikin Naɗi.....!! muje zuwa. *16 - 17* Gabaki ɗaya kaina ya riga ya kulle da wannan lamari shin meke faruwa ne? bani da wanda ze bani amsar wannan tambayar ga su ummi naga sun sami wata irin muguwar nutsuwa kwata kwata banga wata alamar murna a tare dasuba. Ahaka muka ƙarasa cikin gari direct motar a ƙofar gidan Iya naga tai parking cikin sauri anty zee ta fito tare da kamo hannuna cikin nata muka nufi cikin gidan Iya, tun a bakin kofar da zamu shiga cikin gidan nafara jin tashin hayaniya sama-sama baya na duba naga Umma na biye dani dik jikinta a sanyaye:. Tun daga soron farko muka kuma jin hayaniyar kamar tana kuma ƙaruwa ne ahaka muka kutsa kammu cikin tsakar gidan abin da ya bani mamaki shine Yadda naga su Abbanmu dik a tsaye sunyi cirko-cirko kamar waɗan da aka aikowa da saƙon mutuwa. Muryar momy ce naji ta karaɗe wajan cikin kuka take cewa "Alhaji ni kake jifa da waɗannan kalaman dannace ɗana baze AURI......."dakata Zainab naji muryar baban abuja ya buga mata tsawar data sakani na koma bayan anty zee na laɓe jin allurar sojan nasa zata Motsa. "Wallahi tallahi kika kuma magana akan AHALIN ƊAN UWANA JININA wallahi tallahi abakin igiyar auranki" naji muryar baban abuja ta karade gidan baki ɗaya babban abunda ya sakani zaman ƴan bori a wajan shine "Wallahi zainab muddin kika yarda Auran Aliyu da Fatimah ya lalace tofa ki sani dai dai yake da lalacewar naki auran" wannan maganar ita ta sakani sakin anty zee nai zaman ƴan bori ina mai dafe *ZUCIYATA* ( My next love and romantic novel in sha ALLAH) "Wace fatiman badai niba" nafaɗa cikin zuciyata ashe ban saniba maganar ta fito fili. Nidai bana cikin hayyacina har anty zee ta tarairayeni muka shiga cikin babban falon Iya wanda na tarar da duk ƴan uwanmu acikin sa kowa a zazzaune fuska babu alamun far,a daga gani ana cikin jimami ne. Kallo nakebin kowa dashi lokacin da nazo zama a ƙasan carpet ɗin falon idona ne ya hangomin anty maryam matar ya hydar tana jan hancinta fuskarta tai kamar tumatur dan tsabar jaa!mamakine ya kamani ganin yadda ta zabgamin wata ƙatuwar harara haka na kau da kaina tare da kallon sauran ƴan falon dik wani ahalina ya bayyana a wajan hatta ƙannan babana mata da ƴaƴansu kowa yana wajan duk inda ka duba zuri,armu ce iya mu imu ƴaƴan iya da jikokinta idan ka cire anty zee kaɗai data kasance ƙanwar ummah. Umma da amira da ummi dasu hanif suma dik sun shigo sun zauna umma amman ta matsa can kusada matan su kawu dasu inna haule ƙannan abbanmu ta sunkuyar da kanta a ƙasa ta gaza kallon kowa. Nima sunkuyar da kaina kasa nai ina share hawayena😭. Seda mukai wajan minti goma sannan su abbanmu suka shigo falon suma suka zauna daga can bangaren babu iyalai masu yawa acikinmu kamar na baban abuja sabida ƙwansu da ƙwarƙatarsu sun hallara a wurin hatta ga mazan dayake sunzo ɗaurin AURE. Iyama tana daga can gefe ɗaya a zaune hannunta ɗauke da carbi tsohuwar arziki kenan babu ruwanta da duniya sam. Se daga baya naga momy ta nemi waje ta zauna itama amman daga can nesa tana faman harare -harare ita ɗaya. Addu,a baban abuja ya fara yi kafin kuma alhaji karami ya dora da nasiha mai ratsa jiki. Bayan ya gama mukaji kuma yayi shuru kafin naga kawu ya miƙe tare da cewa baban abuja "kaga yaya Aliyun ma ya karaso amman jirgin yayi sauri awa uku yanzu yana airport bara na sa aje a daukosa" fita yay nan naji falon yayi tsit kowa yana nazarinsa cikin ransa. Nikam wata gudawa ce ta zomin jin LAFAZIN kawu tome hakan ke nufi kodai akwai abin da ke faruwa danine dik an sakani acikin duhu wallahi! Zaman awa guda mukai lokacin ƙarfe biyar na yamma sannan na fara jin tashin muryar kawu alamun ya dawo shigowa ciki yayi ya zauna. Minti biyar da zuwan kawu naji wani irin sassanyan ƙamshin turare ya bayyana wanda ya samu damar cika ilahirin falon gabana nane naji yayi wani irin bugawa tare da faɗuwa lokaci guda. Da sauri na ɗago kaina na kalli bakin ƙofar shigowa falon idona ne ya sarƙe dana Ya Hydar cikin shiga ta ɗanyen baƙin boyel mai ƙwabo ƙwabo babu hula akansa amman ba karami kyau yayiba kansa tsaye naga ya nufi wajan da momyn sa take tare da tsugunnawa ya gaida ita. Tashi yay ya koma gaban iya sannan ya cigaba da gaida iyayensa nan ma sauran ƴan falon suka fara gaidashi kasancewarsa babba acikin zuri,armu a Maza. Matsawa yayi ɗan nesa da anty maryam ya zauna tare da tanƙwashe ƙafafunsa waje guda ya sunkuyar da kansa ƙasa yana matsa wayarsa. Koda wasa banga alamar ma ya ganni ba sabida nima kara nutsewa nai a gefen anty zee kamar zan shige cikinta. Baban abuja shiya kuma bude taro da addu,a a karo na biyu sannan ya fara da yimana nasiha itama a karo na biyu sannan ya ce. "ALIYU! dasauri naga ya hydar ya ɗago ya kalli baban abuja batare daya ce komai ba, "Aliyu ni wanene agareka?" nan ma bai ce komai illah sunkuyar da kansa ƙasa daya kumayi cikin muskilanci yagaza cewa komai. "Idan har nine mahaifinka kuma na isa dakai to ina son kaimin halacci guda ɗaya ka nuna min kai ɗanane na hakika shine, ka amince min da auran dana ɗaura maka yau da fatima batare da saninka ba, sabida na HUCE zuciyar ɗan uwana, nasan KOBA SO kai da fatima AKWAI ƘAUNA,ta jini ka taimakeni ALIYU kai min wannan halaccin". Baban abuja yakai maganar adake tare da cewa "wannan shine dalilin kiranka na gaggawa danai domin kasan ance TILASHIN WUYA MAƘOƘO!. Wata irin zabura nai wadda bansan na yitaba tare da taka mutanen gabana aguje nai wajan abbanmu tare da faɗawa kansa ina cewa "abba ka farka da abdul za,a ɗauran aure bada Hydar ba Wallahi abba bana son ya hydar NA TSANESHI....!!! *18 - 19* "Na tsaneshi abba wallahi bazan zauna dashi ba, bana ƙaunarsa"! naƙarasa maganar ina mai cakume abbammu ina cigaba da gunjin kukan! danake ɗiff falon yayi babu wanda yayi magana hatta ga abban namu wanda ya sunkuyar da kansa ƙasa kamar wanda ruwa ya cinye nima maida kaina nayi jikin abba ina mai cigaba da kukan danake kan jiki kan ƙarfi. Seda akai kusan minti goma sannan baban abuja yayi gyaran murya tare da cewa "haba fatima ya ina son toshe wannan ƙullin kekuma kike son bullo mana da wani ballin kiyi hakuri ki zauna da ɗan uwanki nasan ALLAH ze dai dai taku. Ban sami zarafin cewa komai ba illah sake rungume abbanmu danayi ina cigaba da kuka!marar dalili wannan wani irin lamarine mai rikitarwa yake kusantoni ni batula? shin ina abdul waima shin a wani matsayi aurena da abdul yake yaya akai aka fasa aurena da abdul waɗannan tarin tambayoyin sune suka taru sukaima zuciyata ƙawanya wadda nagaza kasa boyesu a gaban kowa. Da sauri na saki abbanmu tare da jan ƙafata kamar wata gurguwa na nufi gaban baban abuja ƙafarsa na kama guda cikin tsananin tausayin kaina na fara magana wadda nasan mafi yawancin ƴan falon sesunmi hawaye sabida yadda na ɗauki salon tausayin kaina a yayin faɗin maganar. "Baba dan ALLAH dan Annabi S.A.W katai maka min baba ka mayar da aurena kan abdul wallahi baba ya hydar baya sona nima bana sonshi dan ALLAH baba kada kuyi mana auren dole ba......" Ban kai ƙarshen maganar tawaba naji saukar muryar momy kamar wadda aka angazo tafara cewa "yoke mema babana ze dake kije ki fara bincikar iyayenki shin ke wacece kafin ki fara ƙin ɗan ......"!! Dakata Zainab! baban abuja ya daka mata wata razananniyar tsawa data sakani mikewa aguje nai kan umma ina sakin wani irin marayan kuka! Duk da haka momy batai shuru ba "haba alhaji kamar waccan shegiyar ƴar agaban kowa ta dinga furta kalmar ƙi ga ɗanka sannan ka barta dan tsabar Aisha ta jiƙaku ta shanye to.wallahi nima bazan yarda ba sedai dik abin da za,ai ayi amman wallahi kowa yasan ALIYU yafi ƙarfin wannan matsiyaciyar yarinyar mai kalar alala" babu abin da baban abuja yake se salati sabida wannan cin ZARAFI na momy yay yawa kowa kallonta yake yadda ta zage se lafta masifa take kamar ta ari baki. "Kuma kije ki binciki waɗannan tsofaffin iyayen naki mai ya hana a ɗaura maki aure da wancan yaron har aka ƙaƙabawa ɗana kafin kizo kina mana wannan haukan" momy ta ƙara jefamin wannan maganar cikin fusata. Zata kuma wata maganar ce baban abuja ya daka mata tsawa "wallahi zainab idan kika ƙara magana kowa ya shaida ni muhd na sakeki wallahi! kika kuma magana abakin dukkan igiyoyinki. Babu shiri ta mike tsaye tare da janyo hannun anty hafsat ƴarta mai aure ta biyu tana kokarin yiwa sauran magana baban abuja yace "ai da kika tashi zuwa gidana ke ɗaya kika zo bada ƴaƴana ba wallahi kika kuskura kika bari ɗa ɗaya ya tashi daga nan wallahi abakin auranki nagaya maki" yakai maganar cikin fushi. Zama tayi tana harare harare cikin sauri umma ta miƙe tare dajan hannuna muka bar falon umma tana tsananin kukan dana rasa na menene anty zee ce ta biyomu itama nan danan su amira suka mike suma suka rufo mana baya batare da ɓata lokaci ba muka nufi mota se gida kuma babu wanda ya gaza cewa kowa komai. Babu abin da kakeji acikin motar da zamu koma gida se kukana dana umma dana amira dan ita ummi naga ɓacin rai ya hanata tace komai anty zee ce ke bamu baki amman itama kukan take a ƙasan ranta. Su Batula na fita daga falon shima abbansu ya miƙe yana haɗa hanya ze futa da sauri kawu ya riƙo shi tare da mayar dashi cikin falon ya zaunar yana gaya masa magana mai kwantar da zuciya da haka har ya samu hankalin abba yaɗan dawo jikinsa. tsananin tashin hankali iya mahaifiyar su abba tajishi wanda harya hanata cewa ƙala a yayin da momy ke tujararta. Cikin fushi baban abuja ya dubi momy tare da cewa "Zainab kin kyauta da duk haukan da kikai agaban surukarki da ƴaƴanki da kishiyoyinki amman kika zauna kike cacar baki akan abinda yake ba haram bane wallahi tur da halinki,amman fa ki sani wallahi!tallahi! auran Ali da fatima kamar rai yake da aljali kokin ƙi ko kinso wallahi seya zauna da ita indai ɗana ne na cikina" baban abuja yakai maganar cikin tsananin fushi. Dasauri ta miƙe tsaye batare data ce komai ba gudun saki😜taja hannun anty maryam wadda take ta kuka suka bar falon kamar wasu masu iskoki, "anji kunya dai" cewar baba haule ƙanwar abba cikin haushi ta faɗi maganar tare da nufar wajan iya mahaifiyarta tana bata haƙuri. Haka dik ƴan falon sukai cirko cirko kowa kagani dai abin bai masa dadi ba da dubara da komai sauran ƴan falon sukaita bawa iya baki akan abinda momy tayi hatta gasauran ƴaƴan momyn hakuri suke bawa su baban abuja da iya akan abin da mahaifiyarsu tayi kafin ta umarci kowa yay shuru. Addu,a tayi akan ALLAH ya sanyawa auran albarka dik da dai ba haka aka so taron ya ƙareba amman babu yadda za,ai tunda mai afkuwa ta afku dole tasa alhaji ƙarami ya miƙe tare da bawa kowa umarni akan zasu iya tafiya ALLAH ya kiyaye gaba. Kowa haka ya bar falon jiki a sake babu dadi. duk da yawancin su sunsan musababin wannan lamarin. Waɗan da suka rage afalon ƴaƴan iyane su abba amman kowa ya futa haɗuwa sukai suna bawa abba baki akan yayi hakuri sosai suka nuna rashin jin dadin su ga wannan lamari. Shikam baban abuja haka ya zauna yana mai ayyana irin hukuncin daya tadanarwa momy mai tsanani. Momy kam gidan aminiyarta suka wuce itada da surukarta wadda taketa faman zuba uban kuka! seda ƙyar momy ta rarrasheta tare da ɗaukar mata alqawarirrika masu tsauri akan batula sannan anty maryam ta daina kukan datakeyi. Kowa yabar falon iya hatta gasu abba amman banda Hydar wanda yake zaune a tsakanin kujerar falon wadda ta raba biyu tunda ya zauna ya sunkuyar da kansa ƙasa bai sami damar zarafin ɗagosaba har akai wannan dramar aka gama miskilin bai ɗago kansaba. Duk iya ƙwaƙwar autar manya takasa gane awani condition Hydar yake sam bata fahimta ba haka na bisa da kallo. Daga can kuma seya miƙe tare da duba agogon dake daure a tsintsiyar hannunsa fita yayi zuwa harabar gidan wayarsa ya ɗauka ya danna kiran baban abuja. Cikin ladabi yake shaidawa mahaifin nasa cewar shifa yau ze koma abuja sabida yana da wani uxuri. Mamakine ya kama baban abuja tare da girmama irin rashin son magana ta ɗan nasa. "Amman kai yanxu dik abin da akai kagaza cewa komai shine zaka dauki hanya kace zaka koma yau? kodai baka karbi kyautar dana maka bane?" Murmushi ya saki wanda na kasa fassara na meyene kafin kuma yace. "To Baba ni maye nawa anan ALLAH ya kyauta" yakai maganar yana cije lip's ɗinsa na ƙasa tare da lumshe manyan idanunsa,yana hango yadda yarinyar take nuna ƙiyayyarsa agaban kowa batare datai shakkaba. "Ban amince ka koma yau ba. zaka tsaya ne anan har zuwa nan da kwana biyu. kafin agama saita komai idan yaso ka juya da iyalinka"baban abuja ya kai maganar cikin basa umarni. Da sauri ya dafe kansa wanda yake barazanar tarwa tsewa dan tsabar bakin cikin daya taso masa nan danan jijiyoyin kansa suka miƙe sukai ruɗu ruɗu batare daya cewa baban nasa komai ba yafara taune leɓansa daman wannan ce sarar hydar idan ransa ya ɓaci. "Ko baka jini bane?" baban abuja ya kuma maganar daga cikin wayar. "Naji baba" abin da ya iya cewa kenan bai kuma cewa komai ba. "Kakuma jawa mahaukaciyar uwarka kunne akan wannan auran zata iya rasa tata igiyar idan batai wasaba, ni yanxu ina airport na wuce gida nida sauran iyalina ka shaida mata idan harta wuce gobe bata dawo ba to daganan ta wuce gidansu" cikin sauri ya runtse idanunsa yana faman furzar da huci mai zafi. "Yanxu baba ke faɗan wannan maganar ga momy?" yafaɗa a zuciyarsa tabbas wannan bakaramin abin kunya bane shekara da shekaru ba,a taɓa jin irin haka garesu ba se yanzu. Agaskiya baiji dadin wannan furucin na mahaifinsa ga momy ba domin dik tsiya uwa uwace uwarka dik yadda take kana sonta dan rai ya ɓaci bai zama lallai ya jefeta da wannan maganar agaban ɗanta ba ( hattara maza masu aibata matanku agaban ƴaƴanku idan ranku ya ɓaci wannan ba dai dai bane take note.). Gabaki ɗaya ransa ya ɓaci da wannan furuncin na mahaifinsa ga momy har yagaza cewa baban nasa komai se faman taune leɓensa dayake yi shikaɗai yasan yadda ransa ke faman tasafa babu abin da zuciyarsa take se faman zafi da tafasa. "Baka jina ne kai shuru? ko kana goyon bayan abin da tai mana ne kaima?" cewar baban abuja ta cikin waya. "Baba ALLAH ya baka haƙuri zan sheda mata in ALLAH ya yarda" abin da ya iya faɗa kenan da ƙyar ta cikin ƙasan maƙoshinsa wanda shi kansa baban nasa da ƙyar yaji mai yace masa. Da sauri ya katse kiran yana mai dana sanin kiran mahaifin nashi dayayi acikin ransa. Tabbas baiji dadin abinda baba yay ma momy ba kasancewarsa ɗa.mai son mahaifiyarsa shiyasa yaji dik ya muzanta wannan daliline ya hanasa furta komai acikin falon, hatta ga haukan da waccan yarinyar tai dan shi aganinsa batula ta sami taɓin hankaline. Shi se yanzu ma yakejin babu dadin barin maryam daya yi taxo wannan biki gashinan anyi abin kunya agaban suruka. Futa yayi daga gidan iyan ma gabaki ɗaya direct zuwa yay ya kama ɗaki a hotel seda ya ɗan samu nutsuwa sannan ya ɗaga waya ya kira momy yaji suna ina. Da ƙyar ya shawo kanta akan masifar datakeyi sannan ya gaya mata saƙon baban abuja babu yadda ta iya haka ta amince akan gobe zata nufi birnin tarayya. Maryam kam babu kunya tana jin momy na waya da hydar ta mike gami da ɗaukar troly ɗinta tacewa momy itakam yau wajan mijinta xata kwana, albarka ta saka mata tare da haɗata da drivern gidan aminiyar tata akan yakai ta wajan mijin nata. Abdul kam tun daga masallacin ɗaurin aure da mahaifinsa yasa ƙartin nan su fito dashi ya faɗi har yanzu bai tashiba likitocine akansa sunma ce nan da wasu lokutan idan bai farfaɗoba sedai a fita dashi waje dan zuciyarsa ce tai mummunan bugawa.....wata sabuwa😳. Motarmu na parking a kofar gida umma ta buɗe ta fita nima binta nayi aguje. Gidan namu shuru duk ƴan uwan sun watse sabida daman an sanar dasu lokacin da zamu tafi cikin gari akan za,a rufe gida shiyasa bamu tarar da kowaba amman gidan namu a wanke yake tass kamar ma ba,ai taro ba. Da sauri umma tai cikin ɗakin ta tana share hawaye. Nima take mata baya nayi adai dai bakin kofar falo na tsaya ina kallon umma wadda tai zaman dirshan aƙasan carpet tana kuka! Nace mata "umma! "Ki daure ki futar dani a duhu akan asalina umma koni ba ƴarku bace? koni shegiyace.? umma maye asalina umma maye yake bibiyarku? umma maye kuke ɓoye mana yakamata ku bayyana mana komai ummata" Da sauri na ƙarasa gareta aguje ina mai sakin kuka! "Batula keba shegiya bace kuma keba ƴar kowa bace face yarmu ta cikinmu......amman yau zan fitar dake daga duhu zan gaya maki abin da ke bibiyarmu kinji ɗiyata fatana kiyiwa abin fahimta mai kyau......!!! *20 - 21* Gyaramin zama tayi sosai ajikinta tare da saka hannunta ta sharemin hawayen dake zubowa akan kuncina,sallamar su anty zee dasu Ummi ce ta saka Umma ɗauke hannunta daga kan kuncina sannan ta basu Umarni akan su nemi guri su zauna suma, bayan sun zauna nan falon ya ɗauki sautin shuru har na wani lokaci kafin umma ta dubeni tare da cewa..... "Ina neman gafararki ɗiyata kuma ina mai bakin cikin sanar dake wannan labari daman bahaushe yace ranar wanka ba,a boyen cibiya, dafarko nidai sunanan aisha kamar yadda kuka sani, mahaifina ɗan garin yolane kasuwanci ne ya kawoshi garin kano anan har Allah ya haɗashi da baba mahaifiyarmu ita kuma ƴar nan garin kanoce har Allah ya nufesu da yin aure. Bayan auran baba da malam mahaifinmu seda suka samu shekara uku sannan baba ta samu cikina,cikin hukuncin Allah cikina yana shiga wata tara baba ta haifeni, tunda na taso na kasance ni mutum ce marar magana da rashin son shiga cikin mutane. Ajikin gidanmu nan yakasai akwai gidan dayake kallon namu gidan iya tunda na taso nake son iya sabida yadda ɗanta kabiru yake kula dani lokacin shi saurayine harya ɗan tasa tun bana shiga huruminsa harta kai ga nafara kulashi duk da lokacin bamu san wata aba wai ita soyayyaba amman a hankali komai yafara sauya wa daga wajan mu. Tofa shaƙuwa iya shaƙuwa na shaƙu da kabiru wanda ya kasance ɗa na uku a wajan iya tunda yana da yayye guda biyu, hatta kai ga ko abinci zanci tofa sena je gidan iya sannan zamuci nidashi har zuwa wasu lokuta masu tsayi, batare da mun fargaba harta kai ga muguwar soyayyar junanmu ta kama mu, duk da lokacin ni banfi shekara goma da haihuwa ba. Lokacin kuma yayi dai dai da haihuwar zainab ƙanwata wadda na bata shekara goma ciff. Cikin haka ALLAH yayiwa baba rasuwa mahaifin kabiru kenan malam uba magini tundaga lokacin kuma se ragaramar gidan ta koma kan ɗan iya na farko muhammadu shima kuma kabiru a wannan lokacin seyake futa kasuwa yana ɗan kasa kayan sayarwar sa har ALLAH yasa ya kammala karatun makarantarsa. Lokaci na tafiya rayuwa tana kuma sauyawa wanda a wannan lokacin muhd yayo aure ya auro zainab ita ta kasance yaran shuwace a farko a gidan iya ya fara zama sabida lokacin yayi jarabawar tafiya aikin soja kafin Allah yasa komai ya tafi dai dai. Tunda aka auro zainab matar yayan kabiru seta ɗauki karan tsana ta ɗoramin dan kawai iya tana sona harta kai ga na daina shiga gidan iya sabida yadda zainab take takuramin da baƙaƙen maganganu harta kai ga tana nuna cewar ita datake suruka iya bata mata abin da takemin. Nikuma ganin irin yadda zainab ta takuramin ne yasa na ɗauke ƙafata cak daga gidan iya wanda hakan ya jawo matsala gagaruma wadda ta kai ga har kabiru seda yaxo yasa babana agaba yana kuka akan rashin ganina da baya yi hakuri babana ya bashi tare da nuna masa cewar hakan yafi dai dai. Bayan wasu ƴan shekaru masu tsaho abubuwa sun faru daga ciki kuwa harda gama makarantar danai ta primary wanda acikin wannan shekarar kuma Allah ya dauki ran mahaifinmu mutuwar data kawo mana sauyin abubuwa da dama sabida lokacin baba bata da wani sana,ar daxata rikemu da ita. Se alamuran rayuwata suka koma hannun kabiru wanda ya zame min garkuwa komai shiyake min a wannan lokaci kuma iya bata taɓa damuwa ko saka ido akan hakan ba,a wannan lokacine kuma shima yayan kabiru alhaji ƙarami yayo aure lokacin ita kuma zainab tana da tsohon ciki ta kusan haihuwa babu laifi matar alhaji ƙarami habiba tana sona domin kuwa har yan ayyukan gida nake zuwa na taya ta wannan abu bakaramin ɗagawa zainab hankali yay ba. Cikin haka ALLAH ya sauketa lafiya ta samu ɗanta namiji mai tsananin kyau na fitar hankali ranar suna yaro yaci sunan mahaifinta ALIYU tunda yaronta ya taso take hanasa shiga cikin kowa wai acewarta iya bata kaunarta tafi son habiba dan haka ɗanta ma baxe shiga cikin kowa ba shiyasa tunda Aliyu ya taso bashida wata aminiyar kamar mahaifiyarsa ko cikin jama,a ya shiga yanxu ze hau kukan rashin sabo. A hankali ahankali abubuwa suketa faruwa daki daki daga ciki kuwa har da irin yadda kabiru yake kwanan murƙususun ciwon mara mai tsananin azaba cikin lokaci kaɗan na fuskaci kabiru mutum ne mai tsananin sha,awa wadda har tasaka yake wannan ciwon. Babu yadda baiyi da iya akan tai masa aureba amman iya taƙi tace haba kabiru yanxu kai idan aka ce za,a maka aure a wannan lokacin ai se a ɗaukemu marasa hankali to damema zaka ciyar da ɗiyar mutane nawa ma kake da wannan maganganun iya take ribatar kabiru har tasa yabar mitar dayake mata. Ranar wata labara ranar baba mahaifiyarmu bata nan taje yola auran ɗiyar ƙanwar babanmu setace muje gidan iya mu kwana, ina zaune da daddare agidan iya duk abin duniya ya dameni sabida yadda naji kabiru shuru tun da safe bangansa ba iya na tambaya ina yake setace min yana ɗaki baya jin dadin jikinsa. Zumbur na mike tare da nufar ɗakin sa wanda yake soron gidan iyan. Cikin sauri na ƙarasa gaban sa ganin yaddda ya kife yana faman kuka hannuna na saka tare da ɗagoshi senima nan danan na soma kuka ina tambayarsa meya sameshi? bai samu damar bani amsa illah hannuna daya dauka ya ɗora akan sirrin girmansa jinta kamar dutse yasa na saki aguje ina neman hanyar futa. sedai kash na makaro domin tuni kabiru ya jawoni tare da kare duk wata kofa dayasan zan nemi agaji fadin irin yadda kabiru yayi dani a wanan daran baxe faduba domin kuwa seda ya mayar dani cikakkar mace. Iya kuka nayisa harta kai ga ko idona baya buduwa daƙyar ya lallaɓa ni ya kyarani shima yana kuka sosai tare da nadama, iya,kam jin shurun datayi yasa ta mike domin tajiyo awani hali muke ciki, amman seta tarar da abin da ya ɗaga mata hankali domin kuwa ance babba babbane nan danan iya ta gano halin da muke ciki, kuka iya tasaka tana face majinar takaicin abinda ɗanta yay min nan danan ta daukeni zuwa cikin ɗakinta ta gyaramin jikina wanda kafin wani lokaci tuni zazzaɓi ya rufeni. Faɗin gagarumin tashin hankalin da baba mahaifiyata ta shigama bata bakine nan danan kuma se zance yafara fita cikin unguwa akan kabiru ya lalatani a wannan lokacin ALIYU yana shekara wajan goma da haihuwa kuma alokacin muhd ya samu aikin soja wannan daliline yasa zainab ɗaga kai tana shewa tana ashe zamuga irin wannan ranar ta abun kunya babu irin cin mutuncin da zainab batai min ba har lokacin da muhd yaxo ya debeta suka wuce kaduna wajan daya samu aiki shima bakarami girgiza yay dajin wannan lamariba. Cikin ƙanƙanin lokaci aka sayar da gidajanmu muka bar yakasai A muka koma yakasai B sabida wannan abun takaicin daya samemu wannan dalili yasa muka bar asalin yasaka san da muke muka koma wannan wadda gidan su iya yake saboda a wannan lokacin makota sun fara fuskantar lamarin da muke ciki. An kirawo dangin mahaifina an gaya musu cewar za,amin aure sabida wannan lamarin daya faru gwara kawai an daura mana aure da kabiru kowa ya huta zama sosai akai tare da tattaunawa akan lamarin nan dai aka yanke hukuncin daura mana aure dashi nan da wata uku masu zuwa sosai kabiru yayi nadamar wannan ƙaddara data faɗa mana haka zalika iya tai kukan wannan lamari sabida tun farko inda tasan ɗanta ze iya wannan aika aikan da baxata kai wannan lokacin batare data masa aure ba tunda ya fito ya nuna yana so amman tai burus da hakan. Cikin ikon ALLAH wata uku na cika aka tabbatar da munyi duk wani abinda addini ya halarta mana na tuba sannan aka daura mana aure da kabiru wanda auran ya kasance kamar na bazzawara sabida yadda babu wani taro da akai. Lokacin tuni iyali sun farawa iya yawa domin kuwa matar alhaji karami itama ta haihu itama kuma zainab( momy ) lokacin ta kuma haihuwa harma kuma baban abujan ya kara wani auren matarsa binta (mama) abubuwa duk sun kara yawa na cigaba shima kuma lokacin kabiru ya samu aikin gwammani shiyasa yana aurata muka tare arijiyar zaki cikin amincin ALLAH watanmu guda cif da auran na samu cikin ki".....tana zuwa nan ta kuma saka kuka mai karfi....sannan ta cigaba da cewa"wai amman dayake wasu mutanan marasa lissafine suke dangan taki da ƴarda ba ta sunnah ba wannan lamarin shine dalilin rusa auranki nayau sabida ansamu wani munafikin yaje yakai sukar abinda aka bunneshi kusan shekara ashirin amman yau ansamu wani munafikin yaje ya zuga mahaifin abdul hartasa shikuma ya yanke hukunci cikin fushi batare daya yi bincikeba. Wallahi tallahi batula ke yace ta sunna sabida kafin a daura mana aure da mahifinkin seda aka tabbatar da cewar babu komai acikin mahaifata wanda daga ciki kuwa har al,adata nagani sosai a wannan lokacin kafin muyi aure da kabiru amman dan tsabar sharrin wasu marasa son zaman lafiyar suke liƙa miki mugun tabo shin daman antaba haifa ɗa wata goma sha uku? tunda seda nai wata uku sannan aka daura mana aure bayan naxo gidansa kuma nai wata ɗaya da wasu kwanakin koma nace wata biyu sannan na samu cikin ki, daga cikin mutanan dasuke jifanki da wannan sharrin harda hajiya zainab wadda tafi kowa tsanarki da ƙyamatarki har acikin mutane take jifanki da suna shegiya gefe guda kuma ga ƙiyayyar datakemin akan son da iya take mini kuma ba komai yaja iya take sona ba face biyayyata dakuma son ɗanta dana taso dashi amman amai makon hajiya zainab tai koyi da ni se hakan tasa takemin mugunƙi wanda har hakan yakai ga bata ƙaunar ƴaƴana. Tayaya hankalina ze kwanta da auranki ga ɗanta tabbas hankalina ya tashi lokacin da aka ce wai hydar ne ya aureki,sabida yadda hajiya zainab bata sonki gakuma ƙyamatarki ta babu gaira bare dalili datakeyi ga kuma kishiyar dazaki zauna da ita dole hankalina ya tashi. Amman ance ana barin halak dan kunya yau kodan sharemin hawayen da baban abuja yay agaban jama,a ya nuna shi jininkune ya nuna yaji ya gani ɗansa ya aureki wallahi ya wanken zuciyata na tabbata KOBA SO DA KWAI KAUNA ta ƴan uwantaka a jinin ku da ALIYU nasan baxai ƙikiba kodan darajar jini ɗaya kije ALLAH ya kareki wannan shine tarihin abin da ya shige muku duhu a yau.......!! *22 - 23* Umma taƙarasa maganar tana share hawayenta,babu wanda ya iya cewa komai acikin falon kowa ka duba yana share hawayensa ne a wannan lokacin seda aka dauki kusan minti biyar sannan mukaji muryar anty zee tana cewa"tabbas rayuwar yaya aisha a wannan lokacin. ta shiga cikin garari duk da ni a sannan ina ƴar ƙaramane amman har yau fuskata ta gaza manta yadda yaya aisha ta shiga ƙunciba sedai kuma, wani hanzari ba gudu ba shine.Tabbas kowani bawa da kuka gani acikin duniyar nan akwai ƙaddarar data faru dashi wanda daman tun asali rubutaccene daga ubangijinsa sedai mu mutane mukan manta da hakan a wasu lokuta da'dama, kokuma muyi watsi da abunda yake na dai dai muɗauki wanda bana dai dai ba daga ƙarshe idan wani mummunan lamari ya faru semu dangana shi da ƙaddara, wanda har yanzu ni ina mamakin mutanan da basa bam-bance ƙaddara da ganganci mafi akasarin mutane yanzu suna yin abune daka amman da zarar wani abu marar kyau ya afku sekiji ana cewa ai ƙaddarace. Tabbas komai ya faru da bawa rubutaccene daga indallahi amman kuma muma bayin semu rage ganganci sannan kuma mutsaya akan turbar gaskiya muyi abinda ALLAH yace da manzon sa sannan mu gujewa abinda ALLAH ya hanamu,semuga komai yana tafiya cikin tsari ALLAH yasa mudace duniya da lahirarmu sannan ku kuma wannan labarin na mahaifiyarku yana da kyau kuyi koyi da darasin cikinsa koda ba,a kankuba wannan ma wata ishara ce daga ALLAH. Sannan kuma ke batula! ta juyo kaina tare da cewa "yanzu ke kin shiga sahun manya bayan haka kuma yakamata ki nutsu ki saita rayuwarki, da kina gaban mahaifanki ne baki san komai na rayuwaba da abinda ke cikinta amman yanzu ALLAH yasa da aure akanki kuma gidan daza,a kaiki babban gidane, gidane daya tara mutane ƴaƴa da jikoki gakuma kishiya sannan kuma ga uwar miji tabbas gamai hankali wannan ma kamar wani gwajine da ubangiji ze miki akan gyara rayuwarki, abin da nakeso dake.kizama mai hakuri kizama mai tsafta kizama mai juriya duk abinda za,ai miki agidannan dan ALLAH ki kauda kanki kada ki tanka domin acan ɗin kamar bare ce ke a wurinsu kada ki nufi kowa da sharri domin mu ƴan alkairine kuma insha ALLAH zamuga alkairi kowa yace sharri ya koma masa kansa daga ƙarshe ina maki fatan alkairi ALLAH kuma ya baku zaman lafiya amin". Cikin kuka! umma ta tace "Amin zainab wallahi ni abinda yafi komai ɗagamin hankali kenan' Batula! da kika ganta ƴace marar kazar kazar burinta a kullum taci ta kwanta ga sakarci ga rashin kunya uwa uba son jiki to tsakani ga ALLAH da haka zataje gidan kishiya? ga kuma ƙiyayyar uwar miji? uwa uba kuma gashi shi kansa Alin bawani damuwa yay da lamarinta ba.wannan fa kamar wata gasa ce zata shigeta domin kuwa se ta gyara sannan har hankalin Alin ze dawo kanta..nifa zainab a wannan lamarin addu,ar kawai danake ALLAH ya dawo da hankalinsa kanta idan har shi muka samu yana kula da lamuran ta tofa wannan duk abun mai sauƙine domin nasan baze bari a taka taba.sedai kuma wani hanzari ba gudu ba wallahi dole ki sauya duk wannan sakarcin naki sekin daina daman faɗan danake miki kenan Akullum kina ganin kamar bana sonki ga darasin nan kin gani tun kafin ai nisa abin takaici yau ko tuwo baki iya tukawa ba to da wannan halin zaki gidan kishiya?" "Allah ze gyara ta insha ALLAH kedai yaya aisha addu,a zaki mata kawai, kinga inda da lokacima da an siyo mata litattafan girki da wasu abubuwan amman ba matsala idan zamuje daga baya se mutafi mata dashi"cewar anty zee kenan tare da kallon umma tana son jin mi zata ce kuma. "Hakane kam zainab ALLAH ya shirya mana alkairi ALLAH kuma yasa wannan abun ya zama alkairi garemu baki ɗaya" cewar umma kenan tana ƙara goge hawayen dake xubo mata. Shuru falon namu ya kuma ɗauka babu abin da ke tashi se sautin ajiyar zuciyata wadda nakeyin ta da sauri da sauri ban iya cewa komai ba illa tashi danai aguje nai cikin ɗakin umma, kwanciya nayi akan gadonta ina mai dafe saitin zuciyata jin yadda take kokarin fasowa ta fito dan tsabar rudanin data shiga. Wai ni yau batula rayuwa taiwa haka tabbas wannama wata makaranta ta musamman ALLAH ya sakani fata dai ubangiji ya sa nashiga a sa,a abinda yake kuma bani tsoro da wannan lamarin shine yadda zan shiga gidan baban abuja amatsayin matar hydar tabbas akwai gagarumin lamari agaba mai firgitarwa. Yaya Ali baya sona nima bana sonshi momy bata sona nima bana sonta! anty maryam taimin wallahi bazan bartaba wadda nasan zan ragawa ɗaya agidan momy itama dan taci darajar auran yayan mahaifina datakene amman bawai darajar auran ɗanta danake ba. Dan Wallahi koshi Hydar yay min babu sauki dan gwara naje na girgiɗe auran na dawo gidanmu na zauna oh! ni batula sauran kaɗan ashe a haifoni a shegiya ALLAH ya rufan asiri.lumshe idona nayi tare da cewa "ALLAH ka yafewa iyayena" afili na furta hakan tare da ƙara rufe idona ruf se barci ya kwasheni mai cike da tarin gajiya da tunani kala-kala. A falo kam suma su amira da ummi duk jikinsu yayi sanyi da jin labarin mahaifiyar tasu amman dayake da ƙarancin shekaru ajikinsu basu kai batula hankaliba shiyasa anty zee tana sako wata hirar suka watsar da maganar suka koma kanta. kuma basu suka mike ba secan wani lokaci sannan anty zee ta haɗa kayanta suka rakata tai gida suna dawowa suka saka umma agaba da murnar sufa wannan haɗi na ya hydar da batula.yay musu daɗi wai yanzu zasu dinga zuwa abuja babu takura. Murmushi umma tayi gami da tashi tabar wajan tare da ce musu suje kicin su haɗawa abba abinci dan yace mata gashinan yana hanya.itama tashi tayi tare da nufar ɗakinta ganin batula kwance tana sharar baccinta yasa umma sakin baki tare da cewa "lallai mai hali baya fasa halinsa ALLAH ya kawo miki mafuta" tare da shigewa toilet abinta. *************************** Momy tana gama waya da hydar bayan ta saka driver yakai maryam hotel ɗin da hydar ya kama, shigowa cikin falon hajiya turai ƙawarta tayi tare da zama akan ɗaya daga cikin kujerun falon tare da kallon hajiya turai aminiyarta sannan tace "wallahi hajiya jinake yau kamar nai hauka tuburan wannan wani irin tashin hankaline, kinsan ALLAH turai bana ƙaunar zuriyar Aisha wallahi! bantaba jin tsanar wani bawa kamar Aisha ba tun asali yarinyar batai min ba yanzu kuma kiji wata ƙaddarar Alhaji ya dauki ɗana wanda yafi soyuwa araina ya aurawa ƴarta kinsan ALLAH kozanyi yawo tsirara sena ɓata auran nan wallahi ni zainab bazan haɗa iri da ragowar zina ba wadda babu tartibin ƴar sunna ce ko ƴar soyayya" taƙarasa maganar tana jan numfashi tare da miƙa hannunta gefen kujerar ta ɗauki ruwa a roba ta hau sha. Seda hajiya turai ta bari ta shanye ruwan tass sannan ta dubeta tare da cewa "Ke yanzu zainab naga har yanzu bakisan kankiba keko kinata lahirarki mai ya kaiki ɓata sunnar ma'aiki s.a.w baki san aure yana daga cikin manyan sunnonin ma'aiki s.a.w ba wallahi.dik wanda yaja da lamarin aure ƙarshan sa a ƙasa dan kuwa haɗuwar bazatayi kyauba. Nidai ina mai baki shawara da ki zauna ki nutsu kikuma zubar da makaman yaƙinki tunda kikaga andaura wannan aure toki barwa ALLAH ikonsa kar ayi babu ke". Tsaki momy taja tare da cewa "nifa daman tsiyata dake kenan wannan wa'azin haba turai anfa yimin yankan ƙauna kiduba fa duk ƴaƴan Alhaji yarasa da wa ze haɗa se Aliyu! wanda yasan shine garkuwata agidan amman shine ya daukesa ya haɗasu shin dawama nake taƙamane idan ba dashi ɗinba kina kallon yanzu gidan namu ba kamar daba wallahi ɗannan shiyake mana komai hatta ga ƙannan sa na ɗaki karatun su da komai hatta ƴan sauran ɗakin sannan kuma ze wani zo ya haɗashi da wannan masifar salon yanzu suma ya dinga musu" Dariya hajiya turai tai tare da cewa "dadina dake zainab wauta to maye dan Aliyu yaywa danginsa abu? shin wannan matar tasa ba bare bace? maye baya musu ita da iyayenta mai ya shafeki ai dadin arzikin kenan ALLAH ya baka wani yaci, dan ALLAH ki saki wannan makaman naki ki rungumi surukanki dukkanmu bamu san mai ALLAH ya boye ba babu mamaki ma da rabon ƴaƴa masu yawa a tsakaninsu". Da sauri momy tai wata irin dirowa tare da saurin kallon hajiya turai sannan tace " ALLAH ya kiyaye ai wallahi ko kusantar ta baxan bari yayi ba bare wani zancen ciki ya shiga dan ALLAH kada ki ƙaramin wannan fatan tsiyar. "Zainab kada ki zama marar ilimi mana idan ALLAH yayi kefa baki isaba' ina gaya miki izzar ALLAH da girman sa da buwayarsa ga bayinsa ne wallahi idan ALLAH yacewa bawa ji! ƙaryar wani yace a,a kuma idan ALLAH yacewa bawa gashi ƙaryar wani bawa ya ƙwace shiyasa kumfa yakun ɗin ubangiji da bawansa take da matuƙar tasiri sabida haka ki kiyayi kanki kada ki zama baiwa mai butulci da hassada ga abinda ALLAH ya tsarawa bawansa ina gaya miki hakan ki kuma lura da hakan kodan gudun faɗuwar baƙar tasa a gaba. "Naji turai kuma na san da haka amman a gaskiya bana fatan ma Aliyu ya kusanci wannan yarinyar barema wata alaqa ta haɗasu ta aure sabida nafi kowa sanin halin ɗana wallahi muddin Aliyu yaywa wannan ƴar ciki tofa ni tawa ta ƙare sabida yadda yake da masifar son ƴaƴa tofa wannan cikin shi ze saka komai ya dai daita dan ALLAH turai daina gayamin wannan bakar ranar bana fatan tazomin" tafaɗa cikin sauri tare da tashi tabar falon ta nufi ɗakin hajiya turai. Da kallo hajiya turai tabi momy tana mai mata fatan ALLAH ya ganar da ita hanyar dai dai. ********************** Tun a hanya maryam take faman zuba kuka hankalin ta idan yay miliyan tofa ya tashi da wannan auran na mijinta burinta kawai taje ta keɓe dashi domin ya farkar da ita daga mummunan mafarkin data keyi wayarta ma mamy mahaifiyarta tana ta uban kiranta amman sam bata da damar dagawa domin kota dauka ma batada hankalin dazata iya mata wata magana. Drivern yana parkin a bakin babban hotel ɗin chilla dake a nasarawa gra da sauri ta bude motar aguje ko takan drivern bata bi ba tai cikin hotel ɗin tana matsa wayarta domin nemansa ya gaya mata a wani room yake......! MANAGE PLS. *24 - 25* Dasauri take nufar bakin gate ɗin babban hotel ɗin chilla dake cikin nasarawa g.r.a da ƙyar ta tsaya securtyn wajan suka bata tiket dan hartana yada poss ɗin ta,seda wani ya biyota ya bata tana ansa ta kuma jan kafafunta waɗan da duk sukai mata tsami saboda yadda cikin jikinta ya zama matashi.Wayarta take dannawa cikin sauri tana dialing number sa wadda tai mata seving da MY ONE da manyan harufan turanci, hartai ringing ta gama ba,a ɗauka ba still ƙara dialing tayi a karo na biyu tana mai dafe Zuciyanta kamar zata shiɗe nan ma ba,a ɗauka ba.Cikin sauri ta ƙarasa babban reciption ɗin wajan ta zauna a waiting chair tare da rafka tagumi duk hawaye sun jiƙa mata mayafinta haka taketa faman zabga masa kira amman ba,a ɗaukaba. Secan wajan minti 30 sannan sega kiransa kuma. wata gwagwruwar ajiyar zuciya ta saki tare da picking cikin azama"hellow beby wai kana wani room ne tun ɗazu naketa kiranka amman baka ɗaukaba why?" ALIYU wanda fitowarsa daga wanka kenan yaga kiran matar tasa murmushi yaɗan saki kaɗan gami da shafa kwantaccen gashin dake lulluɓe akan kirjinsa sannan yace "afuwan madam daga wanka na fito yanxu, lafiya dai?" tura baki tayi gaba kamar wata beby sannan tace "hm watakan kai har kana da interrest ɗin shiga wanka kenan ni kabarni cikin tashin hankali shin kenan baka bakin ciki da wannan ƙaddararran AURAN ko?" murmushi ya kuma saki yana mai lumshe manyan idanunsa as usal tare da cewa "Cold mana my wife ban sanki da fushi ba"daga bangaren ta sake tura baki batai "kana wani room yanxun haka dan baxan iya bacci yau wallahi"mamakinta ne ya kamasa amman seya danne gami da cewa "Romm 003" yana gama faɗin haka ya yanke kiran. Da zafin nama ta miƙe tana cije bakinta ta nufi upstair na hotel ɗin da ƙyar take taka ƙafarta har ta samu ta hau saman amman fa tasha ƴar wahalar hawan kaɗan. Maryam bakaramin yawo tayi asaman ba kafin ALLAH yasa tasami wanda ya nuna mata ɗakin seda tai nocking sau uku sannan yazo ya buɗe mata.Jikinsa ɗauke yake da blue ɗin babban towel wanda ya ɗauro a iya ƙugunsa babu komai ajikin nasa se wannan towel ɗin wanda ya baiwa kwantacciyar sahihiyar baƙar sumar dake manne a fatar jikinsa damar bayyana musamman wajan tsakiyar kirjin nasa da kuma gefe da gefen nipples ɗinsa anan gashin yafi yawa kai masha ALLAH agaskiya ALIYU baƙaramin haɗaɗɗan namiji bane wanda tafarar ɗaya ze iya tafiya da zuciyar mace komai izzarta. Cikin sauri maryam ta faɗa saman kirjinsa tana mai sakin wani irin firgitaccen kuka! mai tsuma zuciyar wanda ake yiwa shi. "Wallahi beby wannan mafarkin danake mai tsayine pls dan ALLAH ka farkar dani wayyoni maryam"!! takai maganar tana sake kwanciya akan faffaɗan kirjinsa wanda ya jiƙu da ɗan danshi-dashin lemar ruwan wankan daya fito. Babu abin da ALIYU keyi illah shafa mata gadon bayanta cikin wani irin birkitaccen salon daya saba mata dashi wanda da shi ya siye zuciyarta har take jin duk duniya babu wata macen dazata raɓesa idan ba ita ka ɗai ba domin ji take dan ita akai ALIYU kuma shima danshi aka yita su biyu zasuyi rayuwarsu daga su se ƴaƴansu bata tunanin zata ragawa kota bar dukkan wata ƴa mace a doron ƙasa mai shirin raɓarsa daga ciki kuwa harda mahaifiyarsa. Babu wani abun da ke tashi acikin room ɗin illah sautin kukan! maryam wanda shi yake jinsa kamar saukar dalma acikin ƙahon zuciyarsa sabida yadda yake jin matar tasa acikin ransa bare kuma ga babbar kyautar da ilahu ya bashi kwance a ƙasan mararta wannan abubuwan shiyake sake dulmiyashi acikin tafkin kogin son matar tashi. "Shiii!! my dear bana son wannan tashin hankalin naki" yafaɗa mata cikin raɗa dawata irin murya mai cike da salo kala-kala wanda zeyi saurin tsunduma mai sauraran hakan cikin tafkin son abinda yake tare dashi. Janyota ya kumayi kirjinsa tare da saka ƙafarsa ya ƙara tura ƙofar sannan ya saƙalata a kafaɗarsa har zuwa cikin room ɗin, inda babban gado yake malale da farin bedshit se ƙaton mirrow da t.v tare da ɗan wani tebur wanda aka aje yar wata silver ƙarama akansa. Abakin gadon ya sauketa bayan ya cire mata mayafin jikinta, saka hannunsa yayi guda ɗaya ya share mata hawayenta. sannan ya sunkunya ya cire mata takalmanta still hannunsa nakan ƙafarta yana ɗan yi mata tausa kaɗan kaɗan ganin yadda ƙafar tata ta tasa kaɗan. Yakai at list mintuna biyar yana faman mata abu guda sannan ya ɗago kansa yana mai tsareta da narkakkun lulu eye's nasa farare ƙar waɗanda dan tsananin farinsu har wani ruwa-ruwane ya kwanta acikinsu, yaune kaɗai Hydar ya tsaya sosai yana mai tsare matar tasa da kallo tunda daman shi mostly kallonsa na ƙasan idone amman yau sosai yake kallonta yana kuma noticing ɗin yadda matar tasa ta shiga tsananin tashin hankalin kishinasa mai tarin yawa. "Kiyi shuru madam kinga abinda ke cikin kima kukan yake" yafaɗa tare da kai tattausan hannunsa kan skirt ɗin jikinta yana shafa saman cikinta dashi. Ture hannunsa tayi "ni dan ALLAH ka rabu dani yaya za,ai nazo maka da damuwata amman ka ringa yawo da hankalina" mamakine ya kamasa jin yadda take son raina masa hankali amman tunawa dayay tana ɗauke da ajiyarsa a cikinta yasa yaɗan taune leɓensa kaɗan tare da mayar da fushinsa sannan yace "to shikenan idan na dawo miki da hankalin naki semuyi maganar" yafaɗa cikin miskilancinsa tare da mikewa ya nufi gaban mirrow seda ya gama shirinsa tsaff tana zaune sannan yazo gabanta ya saka hannu ya dauki wayoyinsa tare da nufar kofa ze bar mata ɗakin. Sanin hali yafi sanin kama! tasan halinsa sarai baya daukar rainin mace bare iskancinta yanxuma tasan darajar cikin jikinta taci amman bada ban haka ba da tuni ya goge raininta domin tasan duk son dayake mata baya daukar rainin wayo shi sam arayuwarsa shiyasa duk ƴan gidansu suke shakkarsa hatta ga ita momyn ba komai take masa ba sanin waye ALIYU muskili mai taurin kan tsiya da kafiya da saurin fushi kuma baya daukar raini ko dai dai dana minti ɗaya. Cije leɓenta tayi tare da miƙewa tsaye tasha gabansa "beby baka cemin komai ba wai shin kai zaka karɓi wannan rabi da rabin a matsayin mata?" tafaɗa masa cikin sigar rainin wayo. yatsina fuska yayi batare daya sakar mata fuska ko sau ɗaya ba sannan yace "menene rabi da rabi?" yafaɗa yana mai lumshe idanunsa tare da saka hannunsa guda a saman kirjinsa ya dafa yana son jin daga gareta. "Ita batulan mana dan naji ance ba,asan tartibin tushen haihuwarta ba ko shegiyace......ko...." stop!! Maryam yafaɗa cikin wani irin fushi mai razanarwa. dasauri taja gefe ganin yadda idanunsa suka sauya kama zuwa jajur. "This is the last worning da zanyi miki akan AHALINA kada ki kuma jifanta da wannan mummunar kalmar domin idan kikai mata tamkar ni kikaiwa ne.ki tuna da mahaifinta da nawa cikinsu guda ke ba namiji bace bazan iya nuna miki true fushina ba amman dayau sekinyi danasanin faɗin wannan maganar" yana gama faɗin haka ya nufi kofa cikin fushi.yakama ze futa ya kuma jin muryarta cikin kuka! "Namiji kenan kana nufin kana sonta ka kuma karɓi auranta?" Murmushin gefen baki ya saki tare da ayyana yadda zeci uwar batula agidansa sannan ya juyo tare da ce mata. " *ƘAUNARTA* nake kinsan *KOBA SO* akwai sahihiyar *ƘAUNA* ta jini da ƴan uwantaka wadda tabi jini da ɓargo ta maƙale wadda babu mai iya yiwa wani se jini da jini waɗan da iya jinika ne kawai ze iya maka ita". yana kai maganar yayi saurin rintse manyan idanunsa yana sake danne abunda ke neman fasa masa zuciya tsantsar bakin cikin batula ne aransa sosai yakejin hakan amman gudun kada ya bada ita agaban matarsa wanda hakan har yajawo mata matsala yasa ya faɗawa maryam ɗin hakan amman bawai yafaɗa ne har cikin ransaba daman namiji idan yanason zaman lafiya to kada ka nuna wa matanka ɗaya tafi ɗaya kawai kabar hakan acikin ranka a iya kallonka ga itama mai hankali ze fahimta. Tsintar muryarta yay tana cewa "amman kam anyi girman ƙwabo agaban kowa fa ta nuna bata ƙaunarka amman kai kazo nan kana wasa ta" dariya ya saki kaɗan ta mugunta tare da ce mata. "Ita tata salon ƙaunar ce a haka nuna ƙi gaban wanda kakeso ki gane hakan" yana gama faɗa mata hakan ya bude kofar tare da cewa.... "idan kin gama haukan naki kya rufomun kofata ki tafi wajan momy batare dake nazoba wallahi bazan koma dakeba" Dasauri yaja kofar yabar dakin yana saurin nufar ƙasa soyake yaje gidan abba can yaji kiran dayake masa shiyasa duk hankalin sa yayi gaba ga wannan banzar kuma taxo xata raina masa wayo wallahi yau bada ban cikin dake jikinta ba dase ya koya mata hankali da wannan tunanin ya futa daga hotel ɗin mai napep yatara tare da shiga ciki ya nufi gidansu batula......!! *26 - 27* Dawani irin firgici mai tsananin gaske maryam ta juya cikin ɗakin,ragwaf ta faɗa kan gado tana mai dafe saitin zuciyarta tare da sakin wani irin ɗan banzan kuka! mai taɓa zuciya sosai take kukan tana kuma sake mamakin abinda Hydar yay mata wanda ko a marfaki bata taɓa kawowa Zemata hakan ba. Kai itafa har yanzu gani take abun kamar abun a mafarki yake yau ita maryam akaiwa kishiya duka-duka auran nasu yaushe ma aka yisa bare ace har an ɗauko mata wata da sunan abokiyar zama, wata irin tsanar mahaifin mijin nata taji atake wadda take ganin kamar dan ya ƙuntata mata ne yasaka yay hakan sosai take gursheƙen kuka a cikin dakin ahaka wayarta ta kuma yin wani ringing! ɗin a karo na barkatai da sauri ta jawo wayar cikin tashin hankali take danna wajan ɗauka tare da karawa a kunnenta. "Hellow mamy na kimin boking jirgi wallahi gida zan taho.ina cikin tashin hankali mamy na waini yau Hydar ya gayawa magana akan wannan shegiyar yarinyar wallahi mamy bana zaman gidansa. Seda mamy taɗan nisa daga nata bangaren sannan tace "to maye na wannan kukan! haka kefa dadina dake hauka kinsan idan kika sake kika dawomin gida a yanxu dadynki ze ɓata mana raine dagani harke, sannan kuma abinda nakeso dake shine ki kwantar min da hankalinki duk abinda yake faruwa hajiya zainab ta bugo ta gayamin wannan dalilin nema yasa naketa zabga miki waya tun ɗazu amman baki ɗaukaba. Daman ke idan kina cikin tashin hankali sam bakya control mind ɗinki to a kull ɗinki kada ki sake kice zakizomin gidana a wannan lokacin ban lamunta ba, ke wacece da baza,ai miki kishiyaba? shin waike wace irin shu'umar yarinyace ne daman idan mijinka yana neman aure koyayi aure so ake ka ɗaga masa hankali? Wallahi wannan haukan da wasu matan suke shine yake ƙara harzuƙa wasu mazan akan ƙarin auren da sukai ko suke nema. Ace tsakani ga ALLAH wai dan kina mace dan mijinki yana neman aure ko yay miki kishiya seki ɗagawa kanki hankali kiƙi nutsuwa bakisan a wannan lokacin shikuma mijin yake sake jin shauƙin yin auren ba. To bara kiji ni mahaifiyarki ce iya gaskiyata zan gaya miki idan kin ɗauka kanki idan baki ɗaukaba keki ka jiyo nina san ko a ƙiyama ALLAH baze kamani ba.Idan zaki riƙe mijinki da kishiyar ki ku zauna lafiya to idan kuma baxaki riƙeshiba babu abin da ya shafi aminatu. ALLAH yayi miki luɗufi yabaki miji ɗangaske miji nagari mai sonki ɗan mutunci wallahi kikai wasa ya kufce miki kekika jiyo babu ruwana ni anan shawara ta rage gamai shiga rijiya idan zaman gidan kikeso gaki gashi nan kina kallon mahaifinki tunda ya faɗi a zaɓen nan lafiyarsa tai ƙaranci kinfison kixo ki zauna mu haɗa kai a ɗaki kishiyoyi na mana dariya daman suna bakin cikin auran dakikai to idan haka kikeso bisimillah ALLAH ya baki sa,a bada aminatuba". "Ai daman nina san haka zakice wallahi mamy idan kina min wasu abubuwan senaga kamar bakya ƙaunata yanzu ace aiwa yarki kishiya amman ki gaza ɗaukar wani mataki se wannan maganar to wallahi zanbi yadda kikace na zauna amman wallahi sena jagulawa wannan yarinyar rayuwarta sena hanata zaman lafiya dan tayi ƙarya in haɗa miji da ita" takai maganar tana jan numfashin ta. Salati mamy taja cikin sauri cike da tsananin mamaki tace "amman maryam wannan ba halina kika ɗauka ba tabbas sedai daga wani wajan kika dauki wannan ɗabi,ar kina kallo acikin gidannan sedai ni su cuceni nai hakuri amman yau ke ki kecewa zaki ɗagawa ƴar mutane hankali tokiyi a hankali dan kada reshe ya juye da mujiya garin kallon ruwa gwaɗo yay maki ƙafa, sannan ki dinga tuna abu ɗaya tak!! har yanzu a matsayin MATAR HAƊI kike a wajan Aliyu ba MATAR SO ba agabanki mahaifiyarsa tazo gidanmu ta rokeni akan idan ina da ɗiya na bawa ɗanta ya aura sabida ita tun a aikin hajji data haɗu dani taji tana son haɗa zuri,a dani sabida kyawawan halina tana tunanin idan ɗanta ya auri ɗaya daga cikin ƴaƴana zata samu xuri,a ta gari kuma cikin ikon ALLAH data turoshi ya ganki yaji yana sonki har ALLAH ya kaiku ga aure to ina son jan kunnenki da kada kiyi watsi da damarki a wajan ɗa mai alkunya mai tarbiya mai daraja surukansa ki taka a hankali nidai iya shawarata a gareki kenan nabarki lafiya". Mamy tana dire wannan maganar ta katse wayarta. Barin maryam tayi da sakin baki wadda ko kaɗan kalaman mahaifiyar tata bai ratsata ba,bare taji wani ɗar aranta illa ma wani mugun nufin data ƙara ɗasawa acikin ranta. Cikin wani irin yanayi mai cike da saƙe-saƙe kala kala a ranta ta miƙe tare da nufar kofar futa cikin fushi dole ta nuna masa ita macece wallahi seta ɗauki mataki akan batula dan baxata zauna da wannan mai baƙar fuskar a matsayin matar tsadaddan mijinta ba sam hakan baxe yuwuba. Tana futa ALLAH ya taimaketa ta samu mai napep seda tai da gaske sannan ta gane gidan aminyar momy sauka tai sannan ta dauko naira dubu ta bawa mai napep ko sauraran canjinta batai ba haka tai cikin gidan cikin sauri a falo ta tarar da hajiya turai suna lissafi itada da ƴarta sannu kawai taiwa hajiya tare da shigewa ɗakin dataga momy ta aje musu kayansu jiya. Dagudu ta ƙarasa Cikin dakin tare da faɗawa kan momy tana kuka! cikin tashin hankali momy ta ɗagata tare da cewa "lafiyarki meke damunki?" ta jero mata tambayar a jere "wani abun wannan yaron yay miki?" "Momy Aliyu ya cimun mutunci yau" Sosai ta zauna tana gayawa momy ƙarya da gaskiya wanda yayi tsananin tasiri acikin zuciyar momy Cikin fushi ta jawo wayarta tare da danna masa kira sanin halinsa na bakar zuciya yasa taɗan sassauta fushinta sabida idan har ta nuna masa maryam ce ta kawo ƙararsa tofa kashin maryam ɗin ya bushe shiyasa ta sassauta fushin nata. Seda tai kusan minti biyar tana kiran sannan ya ɗaga daga jin muryarsa kasan akan titi yake "Assalamu alaiki hajiya ya akai?" "Kana ina baba?" saninsa mutum marar ƙarya ko boye boyen magana yasa yace mata "gani a gadon ƙaya lafiya?" zaro ido tayi waje tare da cewa "mekaje yi acan ɗin?" adake yace mata "naje wajan abba yana son ganina gani acikin napep"muskutawa tayi kaɗan sannan tace "to kabar zuwa can kazo nan court road gidan hajiya turai ina son ganinka". Lumshe idanunsa yayi tare da kallon agogon axurfar dake daure a tsintsiyar hannunsa sannan yace mata "Afuwan hajiyata insha ALLAH da zarar na gama da nan ɗin zan samu nashigo komin dare,Wallahi na riga nama kai kawai shiga cikin layin nashi zanyi". Zare wayar tayi daga kunnen ta tare da kallon sunan tabbas Aliyun tane wannan ɗan nata maijin maganarta marar son ganin ɓacin ranta marar son saɓa maganarta wanda baya ƙetare dukkan wani sharaɗinta amman yau shike bata hakuri akan zeje gidan maƙiyanta. Shikam daga nashi bangaren yanata "hellow!! hellow!!" jin shuru yasa ya katse wayar tare da mayar da ita aljihun sa. Itama da sauri ta mayar da wayar kunnenta jin shuru yasa ta ƙara mayar da idanunta kan screen ɗin wayar sedai kash ya katse da sauri ta zabura "nashiga uku ni zainab mai yake shirin faruwa dani"........!!! *28 - 29* Cikin minti tuna kaɗan Aliyu ya sauka daga cikin keke napep ɗin daya kaisa gidan abba gudar dubu ɗaya fara ƙall ya zaro ya miƙawa mai napep ɗin tare da juyawa cikin zafin nama ya nufi hanyar ƙofar gidan abba. "Ranka ya dade ga canjinka". Cewar mai napep ɗin daya biyo hydar har ƙofar gidan abba wanda yake kokarin tura ƙofar gidan ya shiga, cakk ya tsaya tare da juyowa ya kalli mai napep ɗin tare da ce masa. "Nabaka duka ne ay" Faɗaɗa far,arsa yayi tare da cewa. "Kai amman nagode sosai yadda ka taimakamin kaima ubangiji ya taimaka maka ya duba ka ya duba lamarin ka amin.Nagode sosai". Wata irin kunya ce ta kama Aliyu gami da mamakin wannan lamari, ace daga kyautar naira dubu amman yake masa wannan godiya haka shi se abun ma ya basa mamaki.shafa aljihunsa yayi tare da zaro wasu kuɗin waɗanda a ƙalla zasuyi 10k ya kuma miƙawa mai napep ɗin tare da cewa. "Dan ALLAH kada ka kuma min godiya kaji abokina". Cikin sauri mai napep ɗin ya zaro idanunsa tare da mamakin alkairin wannan mutumin dake gabansa. "ALLAH ya baka zuri,a ɗayyiba mai albarka ALLAH ya kareka daga dukkan abunƙi amin". Lumshe idanunsa yayi batare daya ce komai ba amman kuma a ƙasan laɓɓansa ya furta. "Ameen Ya Rabbil Alamina". Ta yadda ko kana kusa dashi bazaka jiba bai kuma juyowa ba ya sa kai yayi cikin gidan abba. Mamakine ya kama mai napep ɗin cikin murna da farin ciki yabar ƙofar gidan yana yiwa Aliyu fatan alkairi a rayuwarsa. Cikin hankali gami da nutsuwa wadda ta zama ɗabi,ar sa ya kai kansa cikin gidan bakinsa ɗauke da Sallama. Da Ummi yaci karo tana alwalar sallar magariba. Cikin sauri ta yarfe hannunta sannan ta ƙaraso gabansa. "Ya Hydar barka da yamma" Bai kalli saitin datake ba sejin muryarsa tayi yana cewa. "Waya gaya maki idan ana alwala ana katsewa?" Maza koma ki sauya wata shasha kawai". Tura bakin tayi gaba batare data bari yagani ba. "Shi wannan ya hydar ɗin wallahi ba,ai masa gwaninta.yanzu inda ban kuma gaida shiba seya hau min bala'i". Tafaɗa cikin ƙasa da murya batare data bari yajiba. Wanda shi tuni ma yakai falon umma batare daya lura da shirmenta ba. Aƙasan leɓansa yayi sallama wadda ba lallai mutum yajiba tare da ƙarasawa cikin falon ya zauna a ƙasan carpet ɗin umma yana kallonta wadda take zaune bisa sallaya tana lazumi. Seda ta shafa sannan ya ɗaga muryarsa kaɗan ta yadda ita kaɗai ce zataji miya ce. "Umma barka da dare dafatan na sameku lafiya?". Cike da far,a umma ta kallesa. "Lafiya Aliyu yaya gajiyar ka ta tafiya?". Murmushi kawai yayi batare daya amsa mataba. "Abba fa?". "Yana sallah a masallaci amman nasan yana hanya yanxun haka". Hannu yasa ya fiddo wayarsa yana dubawa batare daya cewa umma komai ba. "Aliyu aka wo maka abinci nasan zakaci mutumin naka tuwon shin kafa". Cewar umma wadda take kallon sa cike da mamakin halinsa na rashin son magana wanda bata kuma tabbatar da shiɗin muskili bane se yanzu. "Yanzu dai zan jira abba amman idan muka gama se a kawomin tea ma is ok" Yafaɗa idanunsa kafe bisa wayarsa yana opperating ɗinta cikin nutsuwa. "Tom ba damuwa". Umma ta faɗa tare dajan bakin ta tai gum amman kuma deaf down na zuciyarta tana maganar lallai batula taga ta kanta daman haka yake da sarauta da muskilanci ashe ita da zaman dayay dan ba zama suke kusa da juna ba shiyasa bata san halinsa ba lallai akwai jan aiki agaban ɗiyar tata. Sallamar abba itace ta katse tunanin Umma tana kuma amsa masa tabar ɗakin baki ɗaya tayi waje domin ta basu waje. Seda abba ya zauna sannan Aliyu ya rissina ya gaida shi sannan yaja bakinsa yayi shuru. "Aliyu kaga na kiraka daga sama ko?". Murmushi yayi tare da waro manyan idanunsa waɗanda suke ƙara masa madarar kyansa ɗan asali sannan yace. "Haba Abba ya kafaɗi haka ai kamar yadda baba ya kirani nazo a yau to koda kai ɗinne kaimin kiran hakan zanzo dan ALLAH kada ka kuma cewa haka please". Cike da farin ciki abba ya dubi ɗan yayan nasa tare da cewa. "To Alhamdulillahi naji dadin bani matsayina dakai kuma nagode ALLAH yayi maka albarka". "Amin" Ya amsa a ƙasan murya. "Aliyu sekuma kaji maganar auren wannan yarinyar ya sauya ko?" Cikin kulawa tare da son kwantarwa da abba hankali yace. "Abba daman ai sha,anin ALLAH haka yake mu muna tamune shi kuma yana tasa amman kuma tasan itace haqqun". "Hakane Aliyu ALLAH yasa hakan zama alkairi gareku baki ɗaya.Sannan kuma dan ALLAH dan annabi fatima ƙanwarka ce nidai daga yanzu nabaka amanarta kazama mahaifinta kazama mahaifiyarta abun da tai na ba dai dai ba dan ALLAH ka hukuntata". Wani irin nauyin abba ne ya kamasa nan danan tare da tausayin sa acikin ransa. "Karka damu abba daman ko ba aure ma ai ƙanwata ce bare kuma tana da aurena insha ALLAH zan bata kulawa". Dasauri ya cije leɓensa na ƙasa yana mayar da kansa jikin kujerar falon. "To nagode Aliyu ALLAH yay maka albarka yadda ka karɓi auran nan batare dakai mana turjiya ba kaima ALLAH ya baka masu maka hakan". "Amin abba nagode" Tashi abba yayi tare da futa tsakar gida umma ya kirawo tare da cewa ta kira batula. "Alhaji ai ina jin tana ma cikin ɗakin amman bara na kirawota". Komawa sukai ciki yadda abba ya barsa haka yazo ya sameshi yana zaune yaɗan miƙe ƙafafunsa a saman carpet ɗin. "Aliyu nabarka ko kayi haƙuri batula za,a kirawo min". Abba ya faɗa tare da zama ita kam umma wucewa tayi cikin bedroom ɗinta. Salati Umma ta saki lokacin data hango batula kwance kan gado tayi ɗai-ɗai da alamun ma batasan anyi sallah ba. Dasauri takai mata duka. "Ke dan ubanki baki san magariba tai bane!!". Zumbur na miƙe tare da sakkowa aguje nai hanyar falo. "Kai nina shiga uku haba umma wallahi dukan fa da zafi". Nafaɗa dai dai sanda nake kaiwa wajen falon tare da ƙarasa maganar cikin kuka!. Biyoni tayi tana cewa. "Wuce malama kiyi sallah ga abbanki can yana kiranki". "Umma fa yau banayi dama ni baki tasheni ba kinmanta ɗazu agidan iya fa na ɓule". Kunyace ta kama Umma cikin sauri tayo waje tare da nufar wajan su abba ta zauna tana kallona wadda na juya bayana batare dana san waɗanda ma suke cikin falon a zaune ba. Juyowar dazanyi domin nai magana karaf muka haɗa ido da Ya Hydar amman senaga kamar ma harara ta yake tare da kauda kansa gefe. Nima juyawa nai ko ajikina na nufi komawa cikin ɗakin umma. "Jaririya kixo mana bakiga abbanki bane". "Umma hijabi fa zan ɗauko naga da Namiji a wajan". Nafaɗa cike da rainin wayon wanda na faɗi maganar dominsa. Wani malolon takaici da baƙin cikine suka tokare Aliyu amman sam bazaka taɓa gane hakan ba sabida yadda fuskarsa take kamar yadda take a koda yaushe kadaran-kada hakan. Seda na juya na ɗauko ƙaton hijabi na sallar umma sannan naxo na zauna tare da gaisar da abbanmu. "Ya hydar ina yini?" Bamma samu arzikin amsawa ba bare ya kalleni sema ƙasa dayayi da ƙwayar idanunsa yana duba wayarsa. Cikin hikima abba yake mana nasiha nidashi wadda tunda aka somata nake zafga kuka! kamar babu gobe. Abba yana direwa itama umma tasoma wanda anan naji ana zancan nan da kwana biyu zamu tafi abuja wata irin dira nayi tare da cakume umma. "Ni wallahi umma bazani gidan mugayeba ni wallahi umma bana sonshi" Dasauri naga ya ɗago idanunsa karaf kuma muka haɗa ido dashi sam baxaka fuskanci a wani hali yakeba sedai kana kallonsa kasan maganata ta basa haushi ba kaɗanba. "Wai miyasa ke batula baki da kunya ne?" cewar umma. "Dan ubanki shima aka ce maki yana sonkine batai maka miki yayi ze kwashekiba banza marar hankali yo idan bama ƙaddarar aureba kiga yaro fari tass jinin larabawa amman ki dinga iskanci wanda kinsan ko kama ƙafar matarsa bakiyiba". Nan fa umma tahau zazzagan masifa "Kuma wallahi gashi nan keda shi kije can kice zaki wannan tsiwar taki ya bubbugeki.kuma kinsan daga ranar dakika barmin gida koda wuni bana nemanki bare da sunan yaji".. Ta inda umma ta shiga bata nan take futa ba seda.abba ya dinga bata hakuri sannan ta miƙe tai waje shima abban binta yayi cikin bakin cikin abunda batula tayi. Babu abinda falon yake se sautin kuka na wanda na cure waje ɗaya ina kukan bakin cikin babu mai goyan baya agidanmu. Ɗiff falon ya dauka kamar babu ɗan adam acikinsa. Hmm shikuwa miskili kafi mahaukaci ban haushi yana daga zaune a kishingiɗe yana jin zuciyarsa tana masa wani irin tafarfasa kamar zata huda masa kirji har wani irin dishi-dishi ike gani. "Why ni ALIYU kamarni wannan jaririyar ƴar wadda inda nai auran wuri xan iya haifar kamarta amman tazo tana gayamin magana wadda bada ban darajar biyayyar mahaifiba da ko kallo bata isheni ba". Yafaɗi hakan cikin ransa tare da furzar da huci mai xafin gaske a bakinsa. Cike da ɗumbin fushi na miƙe tare da son nufar ɗakin umma ina ayya cewar umma tafi sonshi akaina ma. "Ke kada ki kuskura kije ɗakinnan Xonan"! Ya ɗan faɗa cikin faɗa-faɗa cakk na tsaya ina share majina da gefen hijabin umma batare dana je garesa ba. "Fatie!! yafaɗa cikin tsawa kaɗan. "kada na kuma maki magana dan ubanki!". Tura bakina nayi gaba cikin shagwaɓata dana sabawa umma sannan na nufi gabansa dai dai saitin ƙafarsa na tsugunna ina mai cigaba da kukana! "Mi kike taƙama dashi?" Na tsinci muryarsa ta daki dodon kunnena. Duk iskanci da rashin mutuncina ina mugun tsoron duka kuma nasan ya hydar aminin dukane shiyasa naja bakina nai gumm kirjina yana faman bugawa. "Dan ubanki ina maki magana kina min shuru sena ɓata maki ranki"!!. Ya faɗamin cikin tsawa tare da zaromin manyan idanunsa duka waje yana kallona dasu. "ALLAH ya baka hakuri". Nafaɗa tare da ja baya kaɗan sabida yadda kusancinmu yayi kusa sosai dashi. "Cire min wannan banzan hijabin jikin naki kafin nataso na ɓallaki" Yafaɗa min muryarsa a dake. ganin bani da mafaka yasa nafara jan hijabin ina kare jikina dashi. "I say kicire man wannan hijab nace ko fatie!!". Ya kuma bugamin wata razananniyar tsawar data kaɗamin ƴaƴan hanjina. Da sauri naja hijabin na ajesa gefe tare da saka hannu na nakare kirjina dashi domin rigar jikina show me your breast ce. "Matsomin nan". Yafaɗamin idonsa akan kirjina tsam ko ƙiftawa baya yi. Duk jikina yana rawa haka naja jikina zuwa gabansa kamar ma zan hau cinyarsa haka kusancin namu yake dashi. Wani irin mayen kallo ya bini dashi tare da kai hannunsa cikin rigata da sauri nafara turewa ina kokarin saka kuka sejin muryarsa nai yana. "Shii!! wallahi kina min kuka zan zaneki" Sosai nakejin hannunsa akan albarkatun kirjina yana yawo dashi wanda babu abinda jikina yake se rawa gabaki ɗaya wani irin zafi ke kawowa kirjina cafka kasancewa ta farin shiga. Gakuma hawaye amman badamar zubo dasu. Seda yadauki kusan minti biyar yana faman lugwigwitamin na shanuna sannan ya ɗago idanunsa a lumshe tare da. Jan tsaki kaɗan. "Dallah ja rigarki ki barmin nan wurin ko kinyi tunanin zanyi wani abu dakene.wannan banzan nonon naki kamar na ɓera daman kike boyewa to sha kuruminki har yanxu bakida abinda xaki rudi Aliyu dashi tafi ki bani wuri kafin wannan baƙar fuskan naki ta sakani nai amai mummuna kawai mai fuskan jaɓa". Yana gama faɗamin hakan ya tashi yabar falon cikin sauri. Gabaki ɗaya nagama ƙamewa a wajan sedai nai minti biyar kafin na dawo hayyacina. "Wayyo ni batula tinda umma ta haifeni ba,a taɓa min rashin mutunci irin wanda yay min yanxu ba gawata kunya data rufeni cikin wani irin fushi na saka hannuna na mayar da rigata yadda take tare da miƙewa nai daki aguje ina sakin wani azababban kuka mai cin rai......!! *30 - 31* Cikin wani irin yanayi wanda mai karatu baze iya fahimtar shiba Aliyu yasa kai yabar falon. Abakin ƙofar falon ya tsaya tare da dai daita nutsuwarsa sannan ya ƙarasa falon abba. Adaddafe yayiwa abba sallama baima ga umma ba dan haka yacewa abba ya gaya mata shiya tafi se ALLAH ya kaimu. Seda ya ƙarasa bakin titi sannan ya samu mai napep kai tsaye hotel ɗin daya sauka yace ya kaisa. Sabida baze iya zuwa wajan momy a wannan mode ɗin dayake jin kansa ba danasani yake yafi cikin kwando babu abinda jikinsa yake bukata a yanzu kamar yajishi ajikin mace. Da ƙyar ya bawa mai napep ɗin kuɗinsa batare daya tsaya karɓar canjinsa ba ya nufi cikin hotel ɗin. Hannunsa dafe akan mararsa ya murɗa ƙofar room ɗinsa ya shiga. Direct kan gado ya faɗa yana saka hannunsa yana ɗan daddanna marar tasa kaɗan kaɗan da ƙyar ya samu yaji relief sannan ya mirgina ya kwanta yana kallon rufin cikin ɗakin idanunsa a lumshe. Yakai kusan minti goma a haka sannan ya miƙe tare da zame kayan jikinsa kallo yakai ga jikinsa baki ɗaya boxer ɗinsa ya ɓaci sabida reaction ɗin daya samu ɗazu seda ya shiga bathroom ya gyara jikinsa sannan ya ɗauro alwalar sallar isha'in dayay missing. Baki ɗaya mamakin kansa yake shifa sam baya gajiya da mace shi abun har tsoro yake basa yadda ALLAH ya bashi ƙarfi fiye da xaton mai xato. Jibafa ita wannan daba ma sonta yake ba amman yau daga kusancinsu ya haɗu harta saka ya shiga wani condition na daban. Sallaya ya shimfiɗa sannan ya soma gudanar da sallar sa cikin nutsuwa. Bayan ya idar ya gabatar da addu,oin sa sannan ya miƙe tare da nufar gaban coffee machine ɗin dake cikin ɗakin cup ya dauka tare da xuba kaɗan ya hau kan sopa tare da mike ƙafafunsa akan ɗan table ɗin wajan yana kai coffeen cikin bakinsa. Idanunsa a lumshe babu abinda yake se furzar da huci a bakinsa tunda ya kafa coffen a bakinsa bai dire cup ɗinba seda ya shanyesa tass sannan ya dire cup ɗin yan ɗan jin yadda marar tasa take tsarga mashi. Wayarsa dake gefen gado a watse ita ke faman sakin ringing! Bai kula wayar ba bare wanda yake kiran nasa yasa rai daze je ya ɗaga seda tayi ringing atlist 4 sannan ya miƙe da ƙyar. Tare da nufar bakin gadon yana ɗan cije leɓensa kaɗan kaɗan. Ganin momy ce ke masa kiran yasa ya ɗan waro manyan idanunsa kaɗan. Waɗan da suka ɗan sauya kala. Saka tattausan hannunsa yayi tare da danna wayar gami da neman layin momy. Seda tai ring ta gama amman momy bata ɗauka ba still ƙara kiranta yayi a karo na biyu. Sannan akaci sa,a ta ɗauka cikin masifa. "Baba se yanzu kayi lokacin mahaifiyar ka ko?" Lumshe idanun sa yayi tare da dafe kansa wanda yake barazanar tarwatse mashi. "Hajiyata". Yafaɗa.muryarsa can ƙasa ta yadda ko ita datake can seda ta ɗan zaro idonta kaɗan tare da cewa. "Kai mike damunka hala kana lafiya dai?" Mirginawa yayi yana ɗan cije leɓensa kaɗan jin yadda marar tasa takeson ta dawo duk da coffen daya sha. "Hajiya bana ɗan jin dadi ina ɗakin dana sauka, but gobe insha ALLAH zanxo kafin ki wuce". Cikin firgita da tsananin son ɗan nata wanda ya mantar da ita bala'in data shirya zata yi masa tace. "Baba kodai nazone meke damun ka wai?" Murmushin wahala yaɗan saki kaɗan sannan yace. "Momy ciwon kaine amman zansha magani insha ALLAH base kinxo ba". Yafaɗa tare da jinjina irin son da mahaifiyar tasa take masa acikin zuciyarsa. "Tom bara na turo maka matarka dan ALLAH nidai banda wannan baƙin ran kaga ba lafiya itma gareta ba, sannan kuma zanbar wayata a bude koda cikin dare duk abin da ya faru seka kirani kaji". Momy takai maganar duk jikinta a sanyaye. Wanda dan tsabar yadda cikinta ma ya kaɗa harta manta da wani masifatan data tanadar masa na zuwan dayay gidan abba. Arayuwan momy tanada masifar son ƴaƴanta musamman Aliyu wanda ko ciwo ya kwanta tofa momy seta fishi rama ita daba ta ciwon. Da sauri ta dubi maryam tare da ce mata. "Maza dauki bags ɗinki kitafi wajansa ba mamaki kawai kwa wuce tare dashi kinga baijin daɗin jikinsa". Tura baki tai gaba tare da cewa. "Haba momy ɗazufa koroni yayi amman shine zakice na koma". Sakin baki momy tayi wadda idanunta ya rufe da son ɗan nata sannan ta dubeta. "Maryam umarni nake baki ba neman shawararki ba". Afusace maryam ta dauki jakarta da mayafinta tai waje tana mai kunsa wani abu a ƙasan ranta na daban gami da momy. Cikin fushi taje gaban motar ta tsaya seda momy ta taso drivern hajiya turai sannan ta saka sa agaba har wajan motar ya shiga suka wuce. Ajiyar zuciyata ta sauke tare da nufar hanyar falon hajiya turai duk jikinta a sanyaye jitake kamar tabi maryam ta gano ɗan nata. Itama maryam duk wannan boren data kewa momy na bugene amman hankalinta yana kan mijinta jitake kamar tai tsuntsuwa taje garesa saboda tsabar son datake masa. Tafiyar mintuna kaɗan yakaisu hotel ɗin da sauri maryam ta bude marufin motar ta fuce kota tsaya taiwa baba driver godiyama batai ba haka ta fita fuww!!. Mamakine ya kama baba driver na rashin ɗa,ar wannan yarinyar ganin ze ɓata lokacinsa ga dare yasa yaja motar yabar wajan yana cewa. "ALLAH ya ganar dake girmama naga banki". Cikin sauri take tafiya a compound ɗin chillah harta ƙarasa cikin wajan sannan ta taka ta nufi saman benen cikin tashin hankali. Wannan karon babu duhun kai takai kanta bakin room ɗin. Murɗawa ɗaya tai handle ɗin ya bude ta kutsa kanta cikin ɗakin. Da sassarfa ta nufi gaban gadon tana faɗin. "Beby ka ɗagamin hankali jinake kamar nai tsuntsuwa nazo gareka mike damunka?". Tafaɗa lokacin datake takowa saman gadon. Hannunta ta saka takai kan nasa wanda yaɗanyi ɗumi kaɗan amman bawai irin high ɗinnan ba. Tunda ta shigo ya kalleta sau ɗaya takk!!. Tare da mayar da idanunsa ya rufe batare daya ce mata ƙala ba. "Beby magana nake maka fa". Tafaɗa muryarta kamar zata saki kuka!. Sake kai hannun ta tayi kan nasa a karo na biyu. "Beby kodai muje hospital". Ta ƙara faɗa tana kokarin saka kuka!. "Inata magana kaimin shuru please say some thing mana". Ɗago kansa tayi da tafin hannunta tare da ɗorawa akan cinyarta tana shafa masa sumar kansa dashi. Yana jin ɗan tudun tsinin cikinta wanda yafara tasawa kaɗan. Sekuma yaji wani mugun tausayin ta ya kamasa lallai ya yarda maryam baƙaramin sonsa takeba. Ɗazu ya gama yarfata amman yanzu duk tazo ta gigice dagajin ance baya da lafiya. Shi mutum ne mai tsananin son yaga andamu dashi kuma yana da son abasa kulawa sabida hakama maryam tai saurin shiga zuciyarsa da waɗannan halayyan nata. Da ɗan zafin nama kaɗan ya mirgino gabanta yana kallonta da lumsassun idanunsa. Hannu ya saka tare da kamo kanta ya haɗe fuskarsu waje guda. Tausayi ta basa matuƙa duk da ba kuka take ba amman yadda ta ɗaga hankalinta shiyafi basa tausayin. Leɓensa ya zaro kaɗan ya lashi bushashen leɓenta wanda tashin hankalin jin ciwonsa ya busar mata dashi. "Ki daina damuwa ai na samu sauki". Yafaɗa muryarsa can ƙasa. Tashi yayi daga kan cinyar tata gami da saka hannunsa guda ya janyota jikinsa. Kwantar da ita yayi akan faffaɗan kirjinsa tare da saka tattausan hannunsa yana shafa mata bayanta dashi. Sunkai kusan minti goma a haka sannan ya ɗagota yana kallonta da manyan idanunsa yana kumajin yadda zuciyarta take harbawa wanda yasan tsananin ƙaunarsa ce tasaka ta hakan. Matso da fuskarsa yayi dai dai kan tata tare da zaro harshansa yafara zagaye dashi agefan bakinta yana yi yana lasarshi kaɗan kaɗan cikin romantic style. Da zafin nama ya haɗe bakinsu waje guda yana bata wani irin zazzafan kissing wanda tun auransu bai taɓa yi mata kamarsa ba. Rungumeta yayi tsam a jikinsa yana shan bakinta cikin wani irin yanayi. Tuni ya riga daya kwance mata notice ɗin kanta babu abinda take se futar da zazzafan numfashi na buƙatuwa. Wani irin daɗi takeji marar misaltuwa tun kafin ma ya ratsata tafara jin dadin salon bare lokacin dataji ya kwantar da ita akan gadon. Biyota yayi tare da mata rumfa da jikinsa yana fesa mata numfashin jarabar datake cinsa. Sosai yake romantic ɗinta cikin yanayin buƙatuwa har ya samu ya gudanar da lamarinsa gareta ,iya gurzuwa ta gurxu awurinsa wanda yakai ga ko ɗaga hannunta ta kasa dan tsabar azabar data isheta. Mirginawa yayi yana lumshe idanunsa jinsa sakayau ya futar da abinda ke jikinsa. Jawota yayi ya rungumeta yana saka mata albarka. Sannan ya miƙe tare da nufar bathroom ya haɗa ruwan wanka seda ya tsaftace jikinsa sannan itama ya haɗa mata nata ruwan tare da taimaka mata ya gyara mata jikinta ya ƙara taimakamata ya fito da ita tare da nufar kan gado ya kwantar da abarsa ya rungumeta babu jimawa wani daddaɗan barci yayi gaba dasu. Kira duniya momy tai masa amman baima san tanayi ba haka ta hakura ta kwanta rabi da rabi. Koda asuba ma bai bartaba seda ya ƙara second round wanda nan danan idon maryam ya raina fata tuni tahau masa kukan azaba. Lallaɓata yayi tare da ƙara gasa mata jikinta sannan sukai sallah suka koma barci abinsu. Tun goman safiya momy take faman zuba idon ganinsu amman taji shuru ga baban abuja yana ta mata waya wadda ta saka babu shiri ta nufi airport bayan ta tura masu da sakon ita tagaji da jira sa taho goben tare da maryam ɗin. Basu suka tashiba se wajan 12 da sauri yaje yayi brush tare da watsa ruwa yana ƙoƙarin kintsa jinkinsa seda ya gama shirinsa tsaff babu abinda jikinsa yake face tashin ƙamshi sannan yazo ya tasheta yana ce mata ta miƙe kada momy tayi latti fa. Itama a gurguje taje ta gyara jikinta sannan tazo ta bude bag ɗinta ta ɗauki kaya ta shirya. Wayarsa ya dauka tare da budeta ze nemi layin momy. Waro idanunsa yayi ganin shigowar saƙonta. Kiran maryam yayi akan tazo ta gani itama dariya ta saki tare da mayar da mayafinta ta koma gadon ta kwanta. Yayi kokarin kiranta amman layinta akashe saboda tana cikin jirgi a lokacin. Babu kunya shima ya koma ya rage kayansa tare da nufar maryam yana neman daɗi a karo na barkatai. ****************** Tunda na shiga ɗaki nake kukan takaicin abinda yay min har zuwa sanda umma ta shigo cikin ɗakin tare da zama tana kallona. "Kin zageshi ne ya tafi?" Zaro idona nayi ina kallonta cikin mamaki. "Umma na zagesa kamar ya aida baki saman a haka ba da tuni ya kasheni". "Ai zaki iya ne rasa kunya. to wallahi bari kiji idan ma zaki sauya ki sauya na gaya maki agaban babanki yanzuma zan ƙara gaya maki, akaro na biyu.wallahi! tallahi daga jibi idan kika barmin gidana koda kwana bana nemanki bare da saki ko yaji sabida haka idan zaki yiwa kanki faɗa kiyi idan bazaki ba to kinemi wata uwar ba aishatu ba. Umma ta ƙarasa faɗar maganar tana mai zafgamin wata muguwar harara. "Umma nifa ba rashin kunya nai masa ba. dan ALLAH umma kidaina min haka addu,a fa zakimin". Naƙarasa maganar ina kuka! Abunka ga ɗa da mahaifi se ALLAH nan da nan kuma se jikinta yay sanyi tasowa tai ta matsoni takai hannunta ta rungumeni. Cikin kuka na fara magana. 'Umma kimin addu,a zan shiga cikin mugaye umma nifa bana sonshi xandai zauna da shi sabida ALLAH amman wallahi umma bana sonsa". Shafa bayana take itama zuciyarta babu dadi. "Kull jaririya koda wasa kada na kuma jin wannan maganar a bakinki, koba a gabana ba kinji ƴar albarkata". Cikin hikima da manyantaka umma takewa batula nasiha akan zaman takewar aure da biyayyar aure da yadda aure yake. Sosai umma ta zauna tana bawa batula shawara kala-kala har zuwa tsahon wani lokaci. Ta fuskanci batula har yau da ƙuruciya ajikinta wanda faɗa baze mata ba sedai da nasiha kuma cikin ikon ALLAH taga jikin batular yay sanyi wata nutsuwa ta kamata nan take. Gaba ɗaya jikina yayi sanyi wani irin sassanyen kuka nake saki ajikin umma tare dajin wata kewarta ta shiga jikina. Ban saketaba har seda bacci yay gaba dani batare dana shiryaba. Jin jikin batula ya saki ya tabbatarwa da umma cewar tayi baccine dan haka ta kwantar da ita tare da gyara mata kwanciyarta itama tai ɗakin abba. Ban farkaba se da safe sabida ina fashin sallah miƙewa nai tare da nufar cikin bayin umma na gyara jikina sannan na fita tsakar gida. *32 - 33* Miƙa nayi gami da turo kirjina gaba ina saka hannuna tare da toshe bakinsa sakamakon hammar data tawo mani wadda ban shirya mataba. Wata irin mahaukaciyar yunwa nakeji wadda ta addabeni. Tunda rabona da cin abinci tun jiyane ƙamshin dana jiyo a kicin yasa na nufi kicin ɗin da ɗan saurina domin naga mi ake dafawa na ɗiba na ci. Jikina har rawa yake na saka kaina cikin kicin ɗin. A tsaye na tsaya ina kallon yadda ummi take juya cips ɗin dankalin dake cikin nonstick hamma na kumayi a karo na biyu. "Ummi tai maka ki ɗan sammun dan ALLAH wallahi wata mahaukaciyar yunwa nakeji". Da azama naga ta juyo tare da sakarmun wata ƙatuwar harara sannan ta juya tana cigaba da juyin dankalinta. Ban tsaya anan ba ganin zata ɓata min lokacina yasa nai saurin nufar wajan flate flate ɗinmu tare da saka hannu najawo ɗaya tare da spoon naxo gabanta na tsugunna zan kwashi wanda naga tana kwashe wa. "Wallahi kada ki ɗiba na abba nefa ke se aikin bacci bazakizo ki saka hannu muyi aikiba se angama kifi kowa loma". Ban kulata ba na saka hannu na ɗibo gami da nufar ƙofar fita. Da sauri ta cillomin cokalin datake kwasar dashi tare da cewa. "Wallahi baxaki kuma dawowa ɗiba ba kuma wannan ma insha ALLAH sekin ƙware" Gwalo nai mata tare da saka kaina nabar kicin ɗin batare dana tanka mata ba. Kai tsaye ɗakinmu na nufa na aje sannan na kuma fitowa na nufi kicin ɗin cup na ɗauka tare da zuba ruwan tea wanda yaji citta da kayan ƙamshi na sake fitowa tare da nufar ɗakin namu. Zama nayi akan gado na ɗora flate ɗin akan cinyata tea ɗin na gefe ina ci ina korawa da ruwan tea ɗin. Seda na kammala tsaff sannan na fito na aje su a kicin. Da umma naci karo zata shiga falon abba. "Jaririya kin kammala karyawar?". "Eh umma na gama amman wallahi kiyiwa wannan yarinyar magana umma hardafa ƙwaɗomin cokali". Nafaɗa ina nuno ummi dake kicin a zaune tana faman juya dankalin. Murmushi umma tayi gami da cewa. "Hmm kunfi kusa". Tana kokarin shigewa tace wa ummi. "ki kwantar da hankalinki ummi gobe iyanzu tana kokarin wucewa fa gidanta". Tana gama faɗin haka tai ɗakin abbanmu. Ummi bata ce komai ba. nikuwa ɗakin umma na shige ina tura baki gaba tare da ƙoƙarin in zubo da ƙwalla. Agaban madubin umma na tsaya tare da tube rigar jikina. Zanin rigar naja na ɗagoshi saman kirjin nawa. Sannan na saka hannuna na tube brata, ɗan zame zanin jikin nawa nai kaɗan. tare da tsirawa kirjina idanu. Wata ƙwallar takaici ce tazomin ganin yadda saman yayi jaa kaɗan wallahi muguntar daya min ce jiya tasaka abuna yay haka. Kallo nabi sa dashi babu ta inda mutum zece min abina yay kama dana ɓera duba da yadda yake acike tam tsam kamar ze tsagamin kirjina gashi a tsaye yake babu ta inda ya ranƙwafa. Irinsa ake cewa mai ƙasan tasa amman shine wannan mai fuska kamar ta tumatur ɗin ze wani cemin mai kirji kamar na ɓera. Cikin banɗakin umma na shiga ruwa mai zafi na haɗa tare da ƙarasa zame zanin jikin nawa na soma wanka. Fatar jikina ruwa baya tsayawa akanta sabida yadda take sheƙi kamar ta tarwaɗa gami da santsi ni kaina jin dadin yadda fatar jikin nawa tayi nake. Ina gama wankan na fito na saka towel na goge jikina dashi sannan na dauki man shafawa na soma shafawa kwalli na zizara tare da fita waje. Ɗakinmu na koma na ɗauko doguwar riga na saka sannan na kuma komawa ɗakin umma tsayawa nai agaban madubi ina duba zubi da tsarin halitta ta tare da godewa, sarki buwayi gagara misali. Babu laifi ni dai baza,a sakani ajerin mata masu tsahoba amman kuma bana daga cikin jerin gajeru ina da ƙiba dai dai misali wadda tabi jikina ta murjeni. Kirjina acike yake sosai sannan kuma.mazaunai na suma suna da cika dai dai misali. Ni baƙa ce sosai domin bani da haske kona misali. Ina da idanu manya masu haske sannnan hancina ba dogo bane bakina yana da ɗan tudu irin na tsiwa da rashin kunya. Ina da cikar gashin ka babu laifi danni ba ƙwaƙwido bace ba. Sam bana kama dasu ummi ni bamma san kamannin wa nayo agidanmu ba gwarama baƙar fatar wannan ta abbanmu ce. Amman kyau kam su ummi duk sun fini musamman ma amira wadda takasance kamar jinin larabawa. Haka xalika su hanif dasu ummi duk fararene nice kaɗai baƙa. Shiyasa idan ya hydar namin ba,a har kuka nake. Dan shikam narasa wannan tsananin kyau irin nasa wanda idan ina kallonsa har raina kyan kowa nake.Aɓangaren hali kuwa zance ni batula bani da ɗaukar raini sannan kuma bani da hakuri ina da ƙiwar aiki gani da son jiki amman ina da raunin zuciya gami da shagwaɓa, ina da son ƴan uwana da mahaifiyata sannan ina da riƙon abu ban fiye mantuwaba shiyasa duk abin da momy taiwa umma yake kaina ban manta ko guda ba. Umma data shigo yanzu itace ta katsemin tunanina tare da cewa. "Maza kije part ɗin yayanku ki gyara musu shi dan abbanku yace su taho nan kada su kuma kwana a hotel ɗinnan kafin goven ku wuce can ɗin.......!!! *34 - 35* Tura bakina nayi gaba tare da ƙara danno shi sosai kamar cokali. Sannan na sunkuyar da kaina ƙasa batare dana cewa umma kanzil ba. "Jaririya magana fa nike maki"!!. Umma ta faɗa tana kallona. Banyi maganaba amman zuciyana kamar ze faso waje haka yake beating. "Nace kije part ɗin ɗan'uwanki ki masu gyara anjima kaɗan zasu shigo nan, su kwana kafin gobe ku wuce". Kicin-kicin nayi da fuskata kamar zan haɗiyi zuciyana baki ɗaya sannan nace. "Haba ummah yanzu tsakani da girman ALLAH kosu amira baza,a saka gyaran part ɗin ba seni, haba umma ni bayana ciwo yake min". Salati umma ta saki tare da kallona cikin tsananin ɓacin rai. "Batula dan ubanki nike maki magana kina bani amsa any how?". "Haka nai maki tarbiya, yoko wuta nace kishiga dan ubanki bazaki shigaba bare gyaran ɗaki". Ta ƙarasa maganar cikin tsananin ɓacin ran da bantaɓa tunanin umma nada shiba. Tura baki nai gaba tare da kokarin futa daga ɗakin. Kafin ma nakai bakin kofa sejin saukar wayar caza nai a gadon bayana kota ina. Cikin wani irin furgici na juyo na cakumeta ina sakin ihu! "Umma zan gyara dan ALLAH kiyi hakuri wallahi bazan ƙara ba". Babu ji babu gani take faman lafta min wayar ajikina. "Dan ubanki gwara na illataki waya gaya miki har da ɗan dazan haifa ya kawomin raini watakan dan kinga ina barinki shine xaki fi ƙarfina ko". Tafaɗi hakan gami da sake kawomin wani dukan a dai dai saitin idona. Da sauri na kuma zunduma ihun dayayi dai dai da lokacin da wayar ta caki idona. "Wayyo abba wayyo! amira ummi kuxo wallahi umma kin fasamin idona zan gyara! zan gyara wayyo ALLAH nah".! Fusgo hannuna tayi tare da turani cikin ɗakin sosai ta saka ƙafarta a zuciye ta turo kofar da ƙarfi ta rufeta. "Wallahi yau sena cire miki fatar jikinki da duka, yaushe zakiyi hankali har nace kije ɗakin mijinki ki gyara masa kimin musu dan gidanku". Umma takai maganar tana jefani gefe. "Wallahi zanje na gyara nifa ba wani abu nace maki ba dan ALLAH kiyi hakuri umma na tuba dan girman ALLAH kimin hakuri baxan kuma ba". "Kima kuma mana aike naga magana bata maki aiki se duka". Ta kai maganar tana kara bani wata abayana, cikin sauri nai zullo tare da kokarin futa waje. Ina ihu mai ƙarfi na neman taimakon na waje. A tsakar gida kam duk su ummi sun tsaya cirko-cirko suna jin ihun batula amman tsananin tsoro ya hanasu ƙara sawa cikin ɗakin. Gashi kuma abba baya gida bare ya shiga. Da sauri ummi ta ɗauko waya zata kira anty zee duk jikinta rawa yake abinka da ɗan uwa se ALLAH. Sun san tunda yau umma ta saka hannu ta doki yayar tasu tabbas batula tayi laifine domin ita umma sam duka baya daga cikin tsarinta ko laifi sukai sedai tai masu faɗa badai duka ba. Cikin sauri ummi take laluban wayar anty zee zata gaya mata kozata kira umma ta bata haƙuri sedai kuma kash! Wayar taƙi shiga sam gaya nan kuma a ɗaki umma tana ta faman laftar batula kamar babu gobe...... Wani irin masifaffan mayen ƙamshine ya karaɗe tsakar gidan nasu tun kafin mai ƙamshin ya kawo kai ya shigo kafin daga bisani. Muryar Aliyu ta karaɗe cikin gidan cikin tsadaddiyar muryarsa. Bayansa maryam ce ɗauke da troly medium size a hannunta tana faman sakin hararar takaicin zuwansu gidan wanda seda akai ƴar tsama da ita dashi kafin ta yarda ta biyosa. Sanye ike da wani yadin tisue mai ruwan madara jikin yadin gida-gida ne kamar gidan sugar...... Se agogon zallar azurfa dake ɗaure a tsintsiyar hannunshi kansa babu hula se sumar sa daya bari a kwance. Daga cikin jikinsa kana iya hango farar Vest ɗin daya saka aciki, se bakin takalmi daya saka wanda daga samanshi yayi machine da kayan jikin nasa. Kallo ɗaya tak! zakama hydar ya shiga xuciyarka sabida yadda yayi masifaffan kyau na amutu. Cikin sauri ummi amira hanif amir suka xube a ƙasa. "Ya Hydar barka da shigowa ya rana?" Faɗaɗa far'arsa yayi tare da cewa. "Lafiya" Bai kuma cewa komai ba yana kokarin shiga falon umma. "Anty maryam ina wuni?" Wata banzar harara ta sakar masu tare da bin bayan mijinta. Daman ita ummi batai gigin gaida anty maryam ɗinba sema bin bayan hydar datayi. "Yaya dan ALLAH ka shiga ka ƙwaci anty a hannun umma wallahi tun ɗazu take dukanta". Tsayawa yayi cakk tare da lumshe manyan idanunsa batare daya ce komaiba. Kamar daga sama yace. "Hala rashin kunya taiwa Umma dai?" Yafaɗa yana mai tsare ummi da manyan idanunsa waɗan da nan danan suka bata tsoro tafara rawar murya. "Umm! umm! nidai naji kamar umma tana mata maganar taje tai maka gyaran part ne to banji mitace ba na daiji tana ihu umma ta fasa mata idanunta". Ta ƙarasa faɗa tana ƙifta idanunta. Ɗan tsayawa yayi yana kallon ummi yadda takeyi da baki kamar na batula ɗan murmushin gefen baki ya saki kafin yace. "Good maganin marar kunya kenan". Yafaɗa yana kai kansa cikin falon tare da jinjina ƙiyayyarta garesa watakan data gyara masa wajan zama gwara an duketa. Tun kafin yakai ga shiga center ɗakin yaji ihunta yana neman saka masa toshewar kunne. Cikin sassarfa ya nufi ainihin bedroom ɗin umma turawa ɗaya ƙofar ta buɗe. Hango umma yayi ta naɗe hannu tana faman jibgar batula. Lumshe idanunsa yayi kaɗan tare da ƙarasawa gaban umma. Ya tsaya yana sake jin wani irin yanayi mai wuyar misaltawa acikin xuciyarsa. Tsintar muryarsa umma tayi yana cewa. "Umma ai hakuri baxata kuma ba". Da sauri nima na juyo idona ina kallonsa fuskata duk ta jiƙe da hawaye. "Barni da ita Aliyu wallahi bata da mutunci yarinyar nan" Tafaɗa zata kuma kawomin wani dukan. Babu kunya nai taku ɗaya biyu segani akan kirjinsa na wani rungumesa ƙam kamar zan tsagasa biyu. "Dan ALLAH yaya kace mata tayi hakuri zanfa gyara". Nafaɗa ina sake cusa kaina a tsakanin kirjinsa. Gabaki ɗaya na jiƙa masa gaban rigarsa da ruwan hawayena. Shikam anasa ɓangaren cikin azama ya ɗan janyeni daga jikin nasa jin wani shegen felling ya kamasa. Lumshe idanunsa yayi hannunshi dafe a saman kaina. "Umma kiyi hakuri" ya faɗa yana ɗan cije lip's ɗinsa kaɗan. Dasauri umma ta yada wayar hannunta zuciyarta fal mamakin rashin kunyar batula. "Wallahi kima sakeshi kije ki gyara musu ɗaki dan bazanyi kaffara ba" Tana.gama faɗin haka ta fuce tabarmu......!! *36 - 37* Shasheƙar kuka nake ajikinsa ina ƙara cusa fuskata a kirjinsa ina shaƙar wani shu'umin ƙamshi daya kusan zautar dani. Munkai kusan minti biyar a haka kafin naji saukar hannunshi akan ƙuguna. Da sauri nai wani zullo tare da ja da baya kaɗan ina faman tura bakina gaba. Batare kuma dana ce mashi komai ba,taku ɗaya biyu ya ɗan biyoni kaɗan yana ƙara kawo hannunshi jikina da sauri naja baya tare da maƙurewa ajikin bango jikina yana rawa. Hucin numfashinsa ne yake saukar min akan fuskata sabida yadda kusancin mu ya daɗu dana junanmu. Sosai nakejin yadda idanunsa ke yawo akan fuskata. Ƙara runtse idanuna nayi ina faman sakin ajiyar zuciya cikin kirjina kuma yana bada wani irin sauti mai fitar amo!. Ƙara matsoni yayi sosai har jikinmu na gugar na juna. Cikin wata iriyar fisgar murya wadda seda yayi da gaske kafin ya fisgeta sannan naji yace. "Buɗe idanunki ki kalleni mara kunya". "Wallahi idan na kuma magana sena ɓallaki anan wurin". Yafaɗa da ɗan sautin faɗa-faɗa kaɗan. Da ƙyar na fara buɗe idanuna kaɗan kaɗan ina saukesu akan fuskarsa. Wani irin kyau naga yayi min mai haɗe da mugun ƙwarjini na fitar hankali. Da sauri na kuma mayar da idanuna na kulle gam harda saka hannuna guda biyu na rufe fuskata dasu ina sakin wani irin kuka wanda na rasa na miye ne. Silalewa nai tare da zama a ƙasan tiles daɓas ina cigaba da kukana. Ban tsinke da lamarinsa ba se da naga shima ya biyoni ƙasan amman shi tsugunnawa yayi irin na ƴan ƙwallon ƙafa yana ƙara bin fuskata da wani irin shu'umin kallo dana rasa na miye. Ta cikin tafin hanuna nake kallon yadda yake watsa min wata iriyar harara tare da wani irin kallo kona miye oho? "Fatie!". Naji ya kirawo sunana a ɗan tsawace kaɗan. Baijira mi zance ba ya ɗora da. "Ni ba sa,an wasanki bane ina jan kunnenki da kishiga hankalin ki kitattare duk wannan daƙiƙancin naki wuri ɗaya idan ba haka ba ko hmm ya ƙarasa yana ƙwafa!!. Da mugun tsoro na ɗago kaina a karo na farko dana kalleshi tare da sabga mashi harara nima tare da mayar da kaina ƙasa ina cigaba da kukana. "To waini yaya dole ne auren a fasa tafiyar dani mana dan ALLAH kabarni anan in shiga fce idan na gama na tafi can ɗin kafin nan na ƙara girma ma". Da kallo naga ya bini tare da kauda kansa gefe yawani cije baki wanda naga kamar al,adarsa ce hakan tare da sakin wani shegen murmushi. Hannunsa naga ya ɗaga da sauri naja nakuma raɓewa jikin bango duk tunanina taɓani zeyi senaga ashe akan sumar kansa ze ɗora. Ɗorasa yayi yana shafa sumar kansa kaɗan-kaɗan. "Fatie!". "Ke a tunaninki wani abun zaki ƙareni dashi har yasa na karɓi auranki?". Wani murmushin ya kuma saki mai futar sauti tare da cewa. "Keba tsarata bace bare na nuna miki true colour ɗina, but amman ki saka aranki bakin rijiya ba wajan wasan yara bane ba nonsense kawai!. Yafaɗa yana miƙewa daga tsugunnon daya yayi agabana. Ɗan ranƙwaɓowa ya kumayi gabana kaɗan har yana huromin hucin bakinsa mai ƙamshin mint. Saka hannunsa yayi ya tallemin bakina kaɗan. Wani ihu na saka na shagwaɓa tare da ƙara matsawa jikin bango ina sosa bakina da yatsun hannuna hawaye na shatata kamar famfo a idanuna. "Banza mayyar maza". Na tsinci muryarsa ta daki dodon kunnena. Da sauri na ɗago ina kallonsa tare da jin wani irin takaici acikin zuciyata. "Kima aje wannan jarabar taki niba sa,anki bane ba.kuma ki sani dik wannan kwandon balagar taki ni ALIYU bazan ɗaukaba kisan yadda zaki ki aje rashin kunyarki idan ba haka ba kullum zan doke wannan banzan bakin nakine". Yana gama faɗan haka ya fice yabarni da shu'umin ƙamshinsa manne akan hancina. Tun kafin inga ya ɓace daga ɗakin na saka kuka mai sauti!. "Ni wallahi bazan bi mugu ba kuma ALLAH seya saka min". Cikin sauri nakai maganar tare da shigewa cikin Cavet ɗin umma na buya ina zaro ido waje. Murmushi ya saki akan fuskarsa tare da nufar falon umma batare daya jiyo ya kalleta ba har yanzu yasan tana da kuruciya ganinsa ya tsaya biye mata se girmansa ya zube abinda baya fatansa kenan daga gurinta har abada. Tun kafin ma ya kai ga zama maryam take aiko masa da wani irin kallon tuhuma mai tattare da zargi kala-kala acikinsa. Dayake shiɗin namijin duniyane ko takanta baibi ba haka ya zauna yana mai dafe manhood ɗinsa jin reaction ɗinsa na neman sauyawa. Cikin haka abba ya shigo da sauri ya risina yana gaisar da abba amman itakam maryam seda ya maka mata harara sannan ta gaida abba tana mai jin wata irin tsanar kowa na gidan. Cikin minti kaɗan Su ummi suka cika musu gabansu da kayan abinci kala kala wanda umma ta sarrafa musu. Sauko da jikinsa yayi zuwa ƙasan carpet bayan abba ya basu waje su ɗan ci abinci kafin a gyara musu part ɗin nasu. Tea ya haɗa batare daya saka madarar dake gabansa ba, da zafinsa yake kaiwa cikin bakinsa har wani lumshe idanu yake jin yadda jikinsa yake wani irin mutuwa. bakaramin dadin tean yajiba sabida daman idan yana cikin wannan situation ɗin tea ko coffee kaɗai ne ke ɗan basa realief. Yakai kusan minti biyar yana shan tea ɗin sannan ya kammala ya aje cup ɗin a gefensa batare daya kula tulin kayan abincin dake gabansa ba. Ɗora kansa yayi akan kujera yana jin sa a takure. Ko kallon maryam baiyi ba bare yace mata ta sakko ta karya ai cikinta ne idan taga dama taci baze mata dole ba. Ganin babu sarki se ALLAH yasa maryam saukowa babu kunya ta fara zuba abincin har tana haɗiyar miyau babu ji babu gani take kai loma ko spoon bata saka ba abinka gamai juna biyu. Seda ta gama tsaff sannan ta hau kokarin hawa kujera ta zauna. "Malama ki tattare masu kayansu ki fitar mana". Taji muryarsa ta daki kunnenta ganin babu alamun wasa atare dashine yasa ta haɗe kayan tafitar zuwa kicin tana tafe tana gunguni. Ko kallon umma wadda take mata sannu bataiba haka ta dire kayan har tana fasa musu filet. Tsaki ummi taja tare da bar mata kicin ɗin tana maijin tsananin haushinta. Daman can ita ummi bata son matar nan bare kuma yanzu datake jin kishin yayarta a wajanta. Da mamaki maryam tabar kicin ɗin har ta koma wurin Hydar dik jikinta babu daɗi. Zama tayi tare da kallonsa. "Beby ya kamata fa muɗan shiga can ɗin wallahi am not comfortable anan wajan". Tafaɗa tana kallonsa taji mi zece mata. "Ai nan ma wajene ba daji ba". Taji muryarsa ya bata amsa idanunsa a lumshe kamar mai bacci. Duk da shima ɗin baijin gamsuwar zaman falon umma yafison ya ga ya keɓe da ita, amman danya nuna mata mahimmancin gidan kawun nasa yasa yabata amsar haka. "ALLAH ya baka haƙuri". Tafaɗa tana mayar da fushinta cikin ranta babu yadda ta iya haka ta mayarda hankalinta ga kallon t.v'n dole dik tana jin babu daɗi. Falon tsitt ya ɗauka kowa yana saƙa abu acikin ransa. Shi anasa ɓangaren yana jin yadda abarsa take harbawa babu abinda yake buƙata kamar yaji ɗumin mace ajikinsa wannan dalili yasa ko idanunsa ya gaza buɗewa. Itakam maryam ta cika tam kamar zata fashe dan tsananin haushin yadda ya watsar da ita amman tana tsoron masa magana yanzu ya yarfata. Sallamar umma ce ta katsewa ko wannensu tunanin shi. Amsa mata maryam tayi ganin yadda ya ɗago ya maka mata harara da jan idanunsa waɗanda tsananin buƙata ya mayar dasu hakan. Ɗaki umma ta nufa tare da tsayawa a gaban batula. Cikin sauri na miƙe ina kallon ta tare da saka hannu na toshe bakina sabida daman kuka nakeyi. "Mina ce makine batula?". Cewar umma tana zafgan harara. "Umma yanzu daman zanje na gyarafa idona kemin zafi". Nafaɗa tare da saurin miƙewa nabar ɗakin gudun kada ta kawon maka. Dashi na fara cin karo zaune akan carpet yawani miƙe mana ƙafa kamar falonsa kansa jingine ajikin kujera komai yake ahakan oho? Kafin kuma naga anty maryam ta juyo tana haɗa ido dani ta kauda kanta tana jan tsaki. Nima tsakin naja tare da maka mata harara da jan idona wanda ya kumbura sosai sabida dukan da umma taimin ɗazu. Na wuce cikin fushi nabar falon ko takan matsiyaciya banbi ba. Duk abinda sukai yana kallon ko wacce ta wutsiyar idanunsa tare da mamakin tsaurin idon batula kuma seya taka mata burki dan matarsa ba sa,arta bace ba ƙwafa yayi wadda ko maryam ɗin bata jita ba tare da mayar da idanunsa ya lumshe.....! *38 - 39* Kai tsaye ɗakinmu na koma seda na tube rigar jikina sabida nasan ɗakin nashi yayi ƙura kada na ɓata kayana masu kyau. Wata jar t.shirt ɗina na ɗauko mai hannun Vest tare da gajeran wandon jeans ɗin hanif. Dan masifa da ƙyar na tusa wandon ajikina sabida yadda ya matseni ina gama sakawa na fita waje da ummi naci karo tana ɗebe kwanukan wanke-wanke. Dariya ta saki tana nuna ni "oh yau menake gani anty wlh kamar iyamura jibi bom-bom ɗinki kamar doya". Tafaɗa tana toshe bakinta wata uwar harara na zabga mata tare da nufar part ɗin ya hydar seda na dauki kayan gyaran danake buƙata sannan na ƙarasa cikin falon nasa. Bawani dattin kirki se ƴar ƙura da yayi kaɗan. Ina gama gyara masa bedroom na shiga toilet na wankesa tas sannan na fito falo shima na karkaɗe dattin kan kujerun sannan na sharo carpet ɗin, ruwa na zuba a bokket na tsoma mopa na hau yin moping. Hatta ga t.v stand seda na goge tass sannan na ƙara kaɗe ko ina da ina na wajan yayimin yadda nakeso Turare ne kawai ban saka ba lokacin dana gama na ɗaga idanuna na kalli a gogon ɗakin ƙarfe uku saura cikin gajiya na miƙa hannuna alamun miƙa sannan na ɗauki kayan gyaran nai waje. Abakin rariya na zubar da ruwan sannn nai cikin ainihin tsakar gidanmu. Adai dai saitin ɗakinmu ina kokarin shiga ciki. Mukaci karo dashi ya dawo daga masallaci danga hannun rigarsa nan a nannaɗe. Cikin sauri nai ɗaki aguje ganin wani kallo daya aikomin na zakici ubanki. Faɗawa kan gado nayi batare da wani yunƙuri ba bacci ya kawomin cafka dan jin yadda jikina yake amace. Can cikin baccina nafara jin muryar amira sama-sama tana min magana. "Anty wai kizo inji umma tana falon ta". Saka filo nayi na toshe kunnena sabida baccin yay min daɗi. Can kuma senai saurin tashi tare da dira nayo waje tunawa da dukan datai min ɗazu danayi. Batare da ɓata lokaci ba nayi cikin falon nata ina faman tura bakina gaba. Cikin sauri kuma nayo baya zan fito sakamakon ido huɗu da mukai dashi zaune yana danna wayansa. Maryam ma tana gefensa itama wayarta a hannunta. Tsintar muryar umma nayi tana cewa. "Jaririya ina gyaran ɗakin dana saka ki?" Ƙifta idanuna nayi tare da cewa. "Ummafa tun ɗazu na gama yanzuma bacci nake waccan ƴar ta tasoni". Nafaɗa ina sakin wata shu'umar hamma wadda tazomin batare dana shirya mataba. Saka hannu na nai ina dafe bakina tare da ɗagawa na banƙaro kirjina gaba alamun miƙa. Ina ɗagowa muka haɗa idanu da anty maryam wadda taketa faman zubamin harara kamar zata dukeni. Shikam da sauri naga ya mayar da kansa ƙasa yana faman runtse idanunsa kamar marar lafiya. Muryar umma naji tana magana. "Maryam ku hanzatar shiga an kammala gyaran part ɗin". Bata kalli umma ba bare ta tanka mata illama mayar da kanta ƙasa datayi. Da sauri naga ya ɗago fuskarsa tare da zuba mata harara sannan naji yace. "Mungode umma" gami da tashi ya nufi hanyar fita. "mtsww! naja tsaki tare da cewa. "Kema dai umma kina magana ana maki banza sekace wata sa,arta" Ina gama faɗin haka nai hanyar bedroom ɗinta. Karaf maganar ta doki kunnensa dayake kokarin fita waje. Baƙaramin mamakin ta yayi ba wasa wasa yaga yarinyar bata da ɗaukar raini kuma batada tsoro tinda har take mayar wa da maryam martani watakan dai tana kishin mahaifiyarta kenan. Da sauri ya zubar da maganar yayi part ɗinsa cikin azama. Itama maryam ganin ya miƙe yasa itama tabi bayansa zuciyarta ɗauke da ƙudirin cin uwar batula idan sun haɗu. "ALLAH ya kyauta". Cewar umma tare da barin falon ta nufi ɗaki wajan batula. Ina kokarin kwanciya naji umma tace. "Bafa bacci ke gabanki ba maza tashi kije ɗakinku ki tattare kayanki tsaf kinga goben da wuri zaku wuce". Matso hawaye nayi tare da kallonta. "Umma waini dasu kawai zamu tafi kamar wata ƴar mage babu mai rakani. "A,a da zainab da ummi da amira zakuje mana kafin nima nazo idan kin kwana biyu". Tafaɗa da zumar rararrashi dan yadda nai kicin-kicin da fuska jira nake kawai ace kiris na fashe. Sannan idan kin gama gyara kayan naki kije ki ɗora musu abincin dare idan kin kammala ki zuba a kwando ki miƙa musu. Tana gama faɗamin tayi cikin bayinta. Tashi nayi sabida yanzu bana son yi mata musu tare da nufar dakinmu nahau kintsa kayan nawa duk jikina yayi sanyi. ******************** Acan kuwa asibiti al,amari yayiwa mahaifin abdul zafi sabida yadda likitoci suka shaida masa cewar ɗan nasa ya kamu da ciwon zuciya mai zafi wanda idan har ba,ayi gaggawar basa abinda yakeso ba to za,a iya rasa ransa. Seda yayi kwana biyu bai san wanda ke kansa ba. Mahaifin abdul iya ɗaga hankali ya ɗaga hankalinsa. Gaba ɗaya ƴan gidansu idan banda kuka babu abin da sukeyi waɗan da suka cika asibitin. Mahaifiyarsa kam kukanta yafi na kowa gani take babu mai laifi kamar baban abdul daya hana ɗan nasu MURADIN ZUCIYAR SA ( littafina na biyu a cikin jerin littattafaina na social media ). Wuni sukai acikin asibitin suna faman zurga xurga daga wajan gwanjin jini zuwa wajan da aka kwantar da abdul ɗin. Cikin ikon ALLAH aka samu numfashin sa ya dai daita cikin sauri likitan yazo wajan mahaifin abdul ɗin yana gaya masa. Da sauri shi kuma ya ƙarasa wajansu mahaifiyar abdul ɗin yana shaida musu ansamu numfashin abdul ɗin yadawo. Hamdala sukai tare da ɗunguma cikin ɗakin. Masifa likitan yahau musu tare da cewa su basu waje se zuwa jimawa zasu iya ganinsa yanzu kam subarma ward ɗin baki ɗaya. Duk jikinsu a sanyaye haka sukai waje suna faman addu,a ALLAH ya tashi kafaɗun ɗan nasu lafiya ƙannan sa kuma na addu,ar ALLAH ya tashi yayan nasu lafiya. ***************** Nikam ban samu damar kammala kintsa kayan nawa ba se wajan gab da kiran sallar magariba sabida seda na shirya manyan bags ɗina guda biyar banda ƙananu gashi su ummi sunƙi tayani waisuma a cewarsu zasu ɗan haɗa nasune na tafiyar. Sauƙinta ma ina fashin sallah shiyasa ban tsayaba har seda na kammala tsaf. Ina gamawa na turasu daga gefen ɗakin namu ina mayar da numfashin gajiya. Rigar jikina na tube tare da gajeran wandon na ɗaura towel na shige wanka. Ina fitowa na dauro alwala nai zaman azkar sannan na fuce kicin jikina dagani se doguwar rigar ummi ta bacci tunda ni kayana duk na haɗesu waɗanda zan saka goben kawai na bari a waje. Daɗinta ma naji ance mu a mota za,azo ɗaukarmu drivernsa, shikuma shida matarsa a jirgi zasu wuce sabida cikin jikinta. Dankalin turawa na fere tare da ɗaura sanwar fatan dankali mai kifi da ɗan kayan lambu kaɗan. Sabida yadda naji gajiya yau bana son dogon girki Ina gamawa na fuce zuwa ɗakinmu na ɗan kwanta sabida yadda bayana yake amsawa zuwa bayan isha sena kai musu. Cikin baccina naji hayaniyar su amira suna wa anty zee barka da zuwa da yake anan zata kwana gobe zamu wuce kuma yau ɗin harda yaranta tazo dan naji shewarsu suda su ummi. Da sauri na watstsake tare da fitowa zuwa falon umma ina faman mutstsuka idanuna. Sannu da zuwa naiwa anty zee sannan nai waje direct kicin ɗin na wuce tare da jera kayan abincin akan ture nai part ɗinsu. Abakin kofa na dire kayan tare da juyawa na ɗauko flaks ɗin tea sannan na saka kaina cikin falon bakina ɗauke da sallama. Kaina a sunkuye yake jin babu wanda ya amsamin sallamata yasa na ɗago kaina da sauri kuma na mayar dashi ƙasa jikina yana faman kaɗawa kamar na mazari. Sakamakon abinda nagani wanda ya ɗagamin hankalina ba kaɗanba. Ganin waɗanda nake rawar jikin dominsu basuma lura dani ba yasa nake kokarin aje kwanukan a ƙasa sedai kash flaks ɗin tean ya faɗi ƙasa har ƙararsa ta bayyana. Da sauri naga ya juyo yana makamin harara duk idanun sa sunyi mugun jaa. Cikin sauri nima na tsallake flaks ɗin nai waje aguje ina faman dafe zuciyata. Watakan abinda naga yaya naiwa anty maryam shiya ɗagamin hankali har yasakani firgici da ɗimuwa. Bakinsa na gani akan kirjinta gaba ɗaya ya nutsa kansa ciki yana faman sha kamar babu gobe. Itakuma se wani abu take kamar tana cin yaji ban tsaya kallon sauran ba nabar falon. Duk jikina rawa yake har yanzu ni kaɗai nake cewa daman ya hydar ɗan iskane ban saniba lallai yazama micijin sari ka noƙe. Da azama nai cikin ɗakinmu har ina tuntube ina zuwa na haye kan gado ina runtse idona gaba ɗaya hoton yanayin nasu yaƙi barin idanuna. Nidai tun ina tunanin sama sama har baccin daban shiryaba ya kwasheni....! *40- 41* Bacci mai daɗine ya kwasheni mai cike da tunanin iskancin danaga ya hydar yanayi, haka na kwanta baccin da ban shirya masa ba. Acan cikin falon umma kuwa hirace ta kaure a tsakanin umma da anty zee. Anan umma ke bata labarin dukan data ma batula ɗazu. Cikin takaici umma tace. "Ni wallahi zainab abin da yake sake firgitani kenan sam yarinyar nan bata san wata aba wai ita kirsaba bare azo ga jan hankali da sauran hidimar gidan miji". Nisawa ta kumayi cikin jimami. "Kinga ga yadda abun ya juya mana ne bamuyi tunanin auren ze koma kansa ba gashi kuma lokaci ya kure dole sedai wani abun ki nuna mata acan ɗin idan kunje dan ALLAH". Umma takai maganar tana mai duban ƴar uwar tata. Murmushi anty zee ta sakarwa umma tare da cewa. "Haba yaya Aisha ai wannan duty na ne kingafa yadda babansu shaheed ke gigita akaina habawa barewa ai batayi gudu ɗanta ya rarafa ba". Takai maganar tana dariya. Umma ce ta kallo su ummi dasuke ta zabga hira da ƴaƴan anty zee ƴammata guda biyu waɗanda basufi sa,anninsu ba sannan tace. "Ummi wai har yanzu yarinyar nan tana can kai musu abincin ne kokuwa?". Wata shegiyar dariya ummi tayi. "Tab ai umma tuni ɗiyar taki ta mutu. Cikin sauri umma ta mike hartana kwance zaninta tare da nufar kan ummi takai mata duka!. "Ki gani akanki dan ubanki mai bakin tsiya ina shirin ɗaukar jikan zaki min baƙin baki". Gaba ɗaya dariya aka dauka acikin ɗakin gami da shewa. Sannan amira tace. "Umm hajiya umammu kenan ta anty batula kuyi tsiya ku shirya,ɗazu kika gama makarta amman yanzu jibi yadda kika gigice.nifa wallahi umma gani nakema kinfi sonta damu". Takai maganar tana dariya. Komawa mazauninta umma tayi sannan ta dubi amira tare da cewa. "babu wanda bana so acikinku kuma kowa naji irin wannan maganar akansa dole na gigice". Takai maganar cikin raha tare da wasa da dariya. Hirace ta kaure kamar babu gobe a tsakanin anty zee da umma da yaransu wadda rabinta ta zumunci ce da kuma yanayin rayuwar yau da kullum basu fargaba har kusan 12 dare wanda tuni abba harya dawo yama kullo musu gida. Tana fita daga falon nasa yaja tsaki tare da mayar da kansa jikin maryam yana faman zuba mata romance ta ko ina wadda gabaki ɗaya ya gama zautar da ita. Cikin wani irin yanayin zaƙuwa yake sarrafa albarkatun kirjin maryam kasancewarsa mutum mai mugun son su shi akan su se maryam tai masa requesting na maƙudan kuɗin gyaransu kuma haka ze bata batare dayayi shakkaba. Duk jikin mace babu abinda yake saurin jan hankalinsa kamar su shifa baiƙi ba ya kwana yana shansu tare da sarrafasu ba. Da wani irin salo mai tsuma zuciya yake sarrafa jikin maryam harya gangaro ga babbar fadar wadda a lokacin idan banda sautin nishinsu babu abinda ke tashi acikin falon. Bai samu gamsuwaba se wajan ƙarfe 11:30 na dare sannan ya janye jikinsa daga gareta yana faman mayar da numfashi. Da ƙyar maryam take ɗaga hannunta sabida yadda wata iriyar kasala da gajiya suka lulluɓeta seda ya yunƙura sannan ya ɗagota cakk ya nufi bedroom da ita. Direct bathroom ɗinsa ya kaita gami da direta acikin bathtap sannan ya tube kayan jikinsa shima ya rungume abarsa yana saɓata. Ko anan ɗinma seda suka ɓata lokaci mai tsaho yana lalubeta sannan ya barta tai wankan tsarki shima yayi suka fito waje. Wata iriyar kasala ce ke cinta wadda hatta ga ɗan cikinta zullo yake mata aikuwa tana zira riga ta haye kan gado tare da jan blanket ta rufe jikinta se bacci. Shikuwa yana bakin dressing mirrow yana faman sharce sumar kansa bayan ya gama ya fesa turare mai sassanyan ƙamshi sannan ya zura ɗan wando karami na shan iska. Batare daya saka koda vest ba haka ya nufi gadon datake a kwance sunkuyowa yayi kanta yana hura mata iskar cikin bakinsa. Tare da cewa tazo suje ya bata abinci taci cikin wata iriyar kasalalliyar murya yake mata maganar. Mayar da kanta tayi gefe tana mai ce masa. "Beby ka barni na huta wallahi nagaji bazan iya komai ba yanzu". Tafaɗa cikin magagin bacci. Murmushi yayi na gefen baki tare da sauka daga kan gadon bayan ya shafa cikinta kaɗan. Kansa tsaye falo ya koma tare da zama akan center carpet remote ya dauka yana neman tashar kallon ƙwallon ƙafa. Ko kallon kayan abincin gabansa baiyiba sabida shidaman ba ma,abocin cin abincin dare bane ba gwarama idan da tea ko coffee to ya wadatar dashi kawai. Kallo yakai kan flaks ɗin shayin dake gabansa a yashe yake ya faɗi. saka hannu yayi tare da ɗagosa sedai kash ya riga daya zube ko kaɗan babu aciki harma carpet ya zuƙe ruwan tea ɗin. Tsaki yaɗan ja kaɗan sannan ya shafa kansa kaɗan tare da ɗaukar wayarsa yana wani tunani acikin zuciyarsa. Ayanzu babu abinda yake son sha kamar ruwan ɗumi gashi kuma baya son fita acikin wannan yanayin sabida game hankali kallo guda ze masa yasan cewa daga kan network ya sauka. Cikin wani irin yanayi zuciyarsa take basa umarnin abinda tai niyya. Batare da jinkirtawaba kuma yabi umarninta. Number umma ya lalubo cikin dauriya ya shiga kira. Ringing! biyu tayi amira ta miƙo mata ita sabida duk suna falon suna hira. Ganin numbersa yasa umma ɗagawa cikin nutsuwa. Barka da dare yay mata sannan ya shigar da buƙatar abinda yake nema daga wajanta. Murmushi umma tayi bayan ya aje wayar sannan ta dubi ummi. "maza jeki duba flaks ɗin tean abbanku kiga koda akwai idan da akwai kizo amira ta rakaki ku kaiwa yayanku yana part ɗinsa. Da sauri anty zee wadda ta soma gyan-gyaɗi ta watstsake gami da duban umma. "Haba yaya Aisha ai wannan dutyn matarsa ne, ke ummi maza tasomin batula yanzu". Tafaɗa cikin bata umarni. Da,azama ummi ta fita zuwa cikin ɗakinsu tana murnar yadda anty zee ta ƙwacesu. Babu ji babu gani naji saukar duka agadon bayana cikin baccina kafin naji muryar ummi. "Kasa miƙe ibada ta sameki neman aljanna ba wasa ba". Cikin masifa na miƙe ko ganin gabana banayi na kai mata wani shegen duka a fuskarta. Ganin ta zuciyo zatayo kaina nai wani tsalle na fuce zuwa falon umma ina mayar da numfashi domin dacan ma ummi tafini ƙarfi bare yanzu dana tashi daga bacci. Ina mayar da numfashi na nufi gaban umma na buya. "Umma kinga ƴarcan ina baccina ta tasoni ko". Nafaɗa ina jan numfashina sama-sama. Muryar anty zee ce ta katseni cikin bada umarni ta ce wai naje falon abba na ɗauki kayan tea na kaiwa ya hydar. Kallonta nayi tare da cewa. "Ɗazufa seda nakai musu dayawa mafa" Nafaɗa kamar zan zunduma ihu! "Batula ba maganarki nake sonjiba umarni na baki idan na isa". Tafaɗa cikin haɗe rai ganin yadda umma tai da fuskarta yasa nai wuf na miƙe ina zubda hawayen takaici. Cikin tura baki na nufi falon abba ina daukar kayan nai hanyar falon nasa ina faman gunguni. Ko gabana bana gani ashe ni ban saniba har na shiga falon nasa. "Ni wallahi banso aka aikoni wajan ƴan iskaba". Nafaɗa afili batare dana san akwai mutum a falon ba jin yanayin sound ɗin falon tsitt. Seda na sunkuyo zan aje farantin sannan na lura ashe da mutum.. Cikin daburcewa na aje ina kokarin miƙewa na gudu. Ganin sa kwance a ƙasan carpet ɗin dagashi se wani ɗan ƙaramin wando ko riga babu ga wani kwantaccen gashi daya kwanta akan kirjinsa. Cikin furgicin yadda nagansa nake kokarin barin falon. Sejin amon muryar sanai. "Fatie! zonan". Kamar wata sokuwa na mayar da mazaunaina daɓas na zauna jikina yana faman ɗaukar mazari. Addu,ata ɗayace kada ALLAH yasa yaji FURUCINA na ɗazu. "Fatie Zonan!! Yafaɗa da ɗan tsawa tsawa kaɗan. Da sauri na saka hannuna na toshe kunnena sabida yadda ya tsoratani ba kaɗanba. Dabaya da baya naja jikina na nufi inda yake. Ɗan nesa kaɗan dashi naja na raɓe ina faman kawar da fuskata gefe domin ni wannan yanayin nasa tsoro yake bani. "Matso ki gayamin suwaye ƴan iska". Naji saukar muryarsa acikin kunnena. Da sauri na ɗago na kuma kallonsa tare da saurin mayar da kaina ƙasa ganin yadda nipple ɗinsa suke a bayyane. "Kada fa na kuma maki magana". Nakuma jin vioce ɗinsa cikin wani yanayi. Kamar wadda ƙwai ya fashewa aciki haka naja jikina na matsa gaf da ƙafarsa tare da kawar dakaina gefe. Cikin wauta da sokonci nace. "Nifa bada kai nake ba, kawai dai ɗazune naga ana iskanci amman wallahi laifin anty maryam ne tunda ai babu kyau". Nafaɗa cikin tsananin sokonci. Mamaki yarinyar ta basa ba kaɗan ba amman seya basar. "To mikika gani?". Naji ya kuma jehon tambayar. Ban bashi amsaba ganin yadda ya miƙe zaune ya tsiramin mayun idanunsa yana bina dasu. Ga wondon jikinsa ya ɗamesa har ana iya hango abarsa. Da azama nakuma ƙasa dakaina cikin tsoron ganin abin danai. "Ki buɗe kunnenki da kyau kijini fatie"! "Abinda mukai ba iskanci bane domin matata ce ko bakuyi a islamiyya bane?" Ya jefomin tambayar. Da sauri na ɗaga masa kaina alamun "eh" Danni se yanzufa tunanin hakan ya faɗon ɗazu wato tsabar kiɗimace ta saka na mance karatun nawa. "Dafatan kin fahimceni ". Yafaɗamin muryarsa can ƙasa. Ɗaga kaina sama nai alamun gamsuwa. "Fatie da baki nake magana ya kamata kema ki bani amsata da baki"! Yafaɗamin da ɗan sautin faɗa kaɗan. "Eh na gane yaya". Nai saurin faɗa cikin rawar murya. Bai cemin komai ya koma kan pillow ya kwanta yana lumshe idonsa. "Yaya zan iya tafiya bacci ne a idona". "Zubamin tea a cup seki wuce". ya faɗi maganar idonsa a kulle. Tura bakina nayi gaba cikin ƙasa da murya yadda a tunanina baxe jiba nace. "Ni wallahi nagaji da jegon jaka wadda aka gama iskanci da ita daban mai wahala daban". Nafaɗi maganar yadda baxe iya jina ba. Sedai kash na makaro ashe yariga daya ji minace. Nidai banyi zatoba sejina nai akan kirjinsa ya wani matse ni ƙam daga kwancen dayake. Bakinsa yakai cikin kunnena kamar yana min raɗa. "Dan ubanki waye yake iskancin to bara kema na gwada maki tunda haka kike bukata mayyar maza kada naje kafin ki tare ki jawomin magana". Yafaɗa tare da sauke bakinsa cikin kunnena. Cikin wani irin yanayi naji yana faman tsotsarmin kunne kamar maye. Babu abinda jikina yake se wata iriyar rawa. Kokarin ƙwatar kaina nake cikin tsananin tashin hankali gami da kuka nake basa hakuri. Amman kamar dutse daga karshema sejin saukar bakinsa nai cikin nawa yana zuƙemin harshena wallahi yadda yakemin kamar ze ciren harshe danni ko sau ɗaya bana jin dadin abun se ma zafin da harshena kemin. Da zafi zafi yake shan bakina babu ji babu gani yawani rungumeni akirjinsa yana faman yimin kiss. Yakai kusan minti goma yanamin haka kafin kuma naga yay saurin tureni daga jikin nasa ya tashi kamar kububuwa yay cikin dakinsa. Nima aguje nai waje ko falon umma ban nufa ba nai ɗakinmu ina faman sosa harshena ina kuka. Faɗawa kan gadonmu nayi ina sakin kukan takaici nidai ahaka bacci ya kuma yin gaba dani ina mamakin iskancin dayamin. Shima anasa bangaren bakaramin ta maza yayiba daya iya barinta a wannan lokacin. Domin jin yawunta yake har wani zuma yake masa. Ga bakinta mai tsananin taushi da gardi lallai yayarda kowace mace akwai baiwarta. Da haka ya karasa gaban maryam yaja abarsa ya rungume yana lalubarta amman zuciyarsa cike take da sake marmarin yawun fatie duk da dai shiba sonta yakeba ƙarewa ma tunanin gudun raini yake shiyasa yau yay kokarin control kansa dan kartaga girmansa. Ahaka shima bacci ya kwashesa mai cike da mafarki mai dadi. Suma su umma tun suna jiran batula har tacewa su ummi su leƙa ko ta dawone ummi dawowa tai tace mata ai gata can a gado tana bacci. Ummace tace suje suma su kwanta domun anty zee tuni tai baccinta itama. Haka suma su ummi sukai ɗaki suka kwanta da shirinsu na nufar abuja gobe idan mai duka ya kaimu.....!! *42 - 43* Tun asuba naji ɓuruntun su ummi acikin ɗakinmu duk sun wani cika min kunne kamar zasu fasamin shi babu abinda ke tashi se dariyar humaira ƴar gidan anty zee mai sunan ummammu. Tsaki naja tare da nufar bayi zubar da miyan bacci nayi sannan naja hijabin amira nabar ɗakin. Afalon umma na kwanta akan ɗaya daga cikin kujerunta na ƙudundune jikina tare da takurewa waje guda sabida yadda sanyin asubar ke ratsani. Wani baccinne mai dadi ya kwasheni batare dana yi tsammani ba. Dama bana sallah ina up shiyasa na baje ina shaƙar baccina batare dana tuna tafiya na gabammu ba. Danni gani nake kamar ba tafiyar za,aiba Tun ina jiyo maganar su umma waɗanda suke bedroom ita da anty zee nidai har baccina yayi nisa. Daƙyar ya samu ya tashi maryam da asuba sannan ya wuce toilet yayi abinda ze yabar ɗakin ya nufi masallaci. Jikinsa sanye da baƙar jallabiya wadda tai matuƙar haska masa farar fatar jikinsa. Acikin masallaci suka haɗu da abba gaisawa sukai sannan suka miƙe suka jero domin zuwa cikin gida. Abakin ƙofa suka rabu inda abba yayi falonsa shi kuma yayi falon umma domin ya gaisar da ita daman wannan tsarinsa ne tun kafin yay aure. Ganin falon umma da duhu yasa ya nufi wajan makunnin ƙwan falon ya kunna sa dayake ƙwan mai haskene shiyasa nan danan ya haske falon baki ɗaya. Cikin mamaki yake kallon wanda ya matse kansa acikin kujera kamar ze tsagata ya shiga. Da sauri ya ƙarasa gaban wadda ya gani akan kujerar danshi dik tunaninsa ma bai basa batula bace. Gyaran murya yayi kafin yaɗan leƙa yana son ganin wannan maiwa kan nasa azaba. Da mamaki ya ƙara wara idanunsa yana kallon yadda ta wani matse kanta tanata sharar bacci batare data tashi tayi sallah ba. Jin shuru yasan su umma sallah suke dan haka cikin azama. Ya saka hannunsa yaɗan bigi gefen kujerar amman ko gezau batai ba sema sake ware ƙafa datai tana sharar baccinta. Cikin zafin nama kaɗan ya kuma kai hannunsa gefenta yaja ƙafarta tare da mayar da hannunsa jikinsa yana kallonta. Da masifa na farka tare da cewa. "Wai dan ALLAH ke amira miye haka idan hijabinki zan baki basekimin magana ba shine dan raini zakina jamin ƙafana". Nafaɗa ina sosai idona batare dana kalli wanda nikewa maganar ba. "Malama dallah miƙe kiyi sallah duba yanzu ƙarfe nawa banza ke ko kunyar ALLAH bakyaji bazaki sallaha akan lokaci ba". Naji saukar muryarsa akaina. Da sauri na buɗe idona tarwai ina kallonsa ina shafa fuskata alamun na watstsake baki ɗaya. "Fatie idan na sake magana wallahi zan mareki!. Gunguni nahau yi tare da ƙoƙarin sakkowa daga kan kujerar. Banyi aune ba sejin saukar yatsunsa nai biyar akan fuskata. Da sauri na koma saman kujerar ina toshe bakina. "Dan ubanki ni sa,anki ne daxaki na min ƙunƙuni wannan yazama na farko yazama na ƙarshe usless kawai". Yafaɗa tare da barin falon a fusace. Sosa wajan nai ina maijin zafin marin tare da jinjina muguntar ya hydar wallahi se ALLAH ya sakamin nafaɗa tare da mayar da kaina na kwanata kamar dole. Gari na ƙarasa wayewa su anty zee suka hau shirinsu sabida motar drivern sa zatazone wajan ƙarfe goman safiya wadda su zasu shiga shikuma zebi jirgi tare da matarsa amman sunji ma ance harda batula yace wai zasu tafi ajirgin. Umma ce ta dubi amira wadda take faman loda kaya a bag tare da ce mata ina batula ne? Cemata tai ai tun asuba sudai sukaga tai cikin falon umma amman sunsan bacci take may be. Cikin jin haushi umma tacewa ummi ta tasota aikuwa koda ummi taje taso batula nan ma seda akai faɗan da aka saba sannan ta miƙe tayo ɗakin umma tana faman tura baki. "Umma gani" Nafaɗa ina kokarin zama akan gadonta. Cikin masifa anty zee tayomin ka. "Kekam batula wacce irin sokuwar ƴacene yanzu dan ubanki kinsan yau zamuyi tafiya amman kiketa sharan bacci". "To idanma zaki sauya ki sauya dan wallahi maza basa son mace mai son jiki bareke mijinki ɗan gayu mai tsafta". "Idan kuwa baki sauyawa ba wallahi kya dawwama a ƙasan matarsa dan kada kiga kunada alaƙa dashi koze raga maki". Nanfa taketa faɗa ta inda ta shiga bata nan take futa ba. Babu shiri nai bayin umma har ina tuntube. Ruwa mai ɗumi na haɗa na cuɗe jikina sosai sannan na fito waje. Ɗakinmu na koma na sauya pant da pad sannan na saka atamfar dana ware zan sakata wadda nai mata marching da mayafi mai kyau. Nidai ina wannan shirin naji umma na kirana. Ina fita kuma abinda ya bani mamaki yadda naga ana fita da kayana waje wai har motar tazo. Falon umma na ƙarasa cikin mutuwar jiki. Zaune na iskesu jikinsa sanye da wani ruwan madarar yadi ɗan gaske tsayawama faɗin yadda yay masa kyau ɓata bakine. Itama anty maryam taci ado na futar hankali tana gefensa danni se anan ma naga yadda cikin jikin nata ya ƙara girma masha ALLAH. Abbanmu dake zaune na ƙarasa na gaisar sannan na gaisar da umma. Shima na gaisar dashi wanda ya amsamin a daƙile kamar nai masa dole. Ko kallon matarsa banyi ba bare ta saka ran xan gaida ita haka na mayar da hankalina kan abba wanda ya fara bude taron da addu,a sannan ya dora mana da nasiha musamman ni dayafi jan kunnena sosai. Babu abinda naga anty maryam nayi se hararata nidai na sunkuyar da kaina ƙasa ina faman kuka! Seda abba ya gama sannan naga sun miƙe alamun tafiya zamuyi tunda su daman su anty zee sunama cikin mota a waje. Fafur umma taki yarda ta rakamu airport haka na rungumeta ina kukan kewarta. Daƙyar ya cireni daga jikinta yaja hannuna har mota ya cillani ciki sannan suma suka shiga driver ya jamu zuwa airport. Baƙaramin kuka naciba wanda seda ya zageni sannan naja bakina nai tsit. Ko acan airport seda akai da gaske san nan na iya shiga jirgi. Da kansa ya sakamin belt sannnan ya sakamu a tsakiyarsa ganin yadda duk na furgice haka jirgin ya ɗaga damu. Wanda lokacin daxe tashi seda nai ihun tsoro harar daya sakarmin ce ta saitani. Daman su su ummi motarsu ta riga data ɗauki hanya acan zamu haɗu. Haka jirgin ya cigaba da tafiya cikin keta hazo izuwa garin abuja.......!! *44 - 45* Tun ina jin wani irin tsoro acikin raina kasancewar wannan karon shine na farkon hawa jirgina har kuma nazo na maze nacigaba da sabgar gabana. Tun ina tunani acikin zuciyata har wani bacci mai daɗi ya sureni. Ban kuma farkaba seda naji tafin hannunsa akan fuskata. Da sauri na buɗe idona cikin haɗe rai naga yana kallona. "Malama mi zakici?" Yafaɗa batare daya saki fuskarshi ba nima ban masa far,arba sabida wani haushi dayake bani. "Bana buƙatar komai". Nafaɗa cikin basarwa tare da kawar da kaina gefen window ina kallon hazo. Cikin rashin damuwa da lamarina naga ya kaɗa kafaɗarsa alamun ko ajikinsa. Juyawa yayi wajan matarsa yana kai mata cup cikin bakinta. Ita kuma se wani langwaɓewa take tana yatsina fuska. Nidai abin dariyama ya bani amman ganin ni kaɗaice gefensa kada ya kawaɗamin mari yasa nabarta cikin raina. Juyawa na kumayi nan da nan bacci ya kuma kamani cike da jin yunwa. Shikam aliyu mamaki yarinyar take basa ace ita bacci baya mata wuya komai bacci komai bacci. Ya ƙarasa tunanin cikin ransa bayan ya ɗan kalleta ta gefen idanunsa ya watsar. Nidai ban farkaba seda naji yunwa tamin tsaye acikina har wani jiri nake gani.nidaman gani gwanar ci gashi kuma yau tun abincin daren jiya ban kai koda ruwa cikin bakina ba. Buɗe idona nayi tarwai tare da matso da hawaye. "Yaya zanci abinci yunwa nakeji". Najuya ina kallonsa. Ina jiran naji kuma mai zece min. Fuskarsa ɗaure ya juyo yana kallona. "Seki bari kuma mu sauka nan da 30mnt bawani abinci dazaki ci yanzu". Tsintar muryar anty maryam nai cikin wani iri salo tana cewa. "haba beby kayi magana a kawo mata abincin mana ai tamayi ƙoƙari kasanfa muntaho da gara so dole seda zuri". Takai maganar tana yin wata sakarar dariya. Batare daya fuskanci mitake nufi ba yahau faɗan nasa kamar ko yaushe. "Haba maryam kina kallofa ɗazu nace mizataci tace ta ƙoshi sabida haka sedai yunwar ya kasheta amman babu abinda zan bata". Yakai maganar cikin sautin zafi. Dariya taɗanyi ƙasa ƙasa. "pls beby....."shii!! yafaɗa mata tare da saka hannunsa akan lip's ɗinta. Cikin takaicin jin maganar datai min mai kama da jirwaye mai kamar wanka nace. "A,a ba gara ba sedai kaza, yataho da ita ƙarewar gara kuma nagodewa ALLAH tunda badaga yunwa na fitoba, dan ALLAH daga yau har abada kada yabani abincin yaga kozan mut......."!! bankai ƙarsheba naji saukar hannunsa akan bakina ya dokemin baki dashi. Cikin jin haushi na ɗago tare da toshe bakin nawa jin wani irin zafi ya ratsani sannan nace. "Wallahi se ALLAH ya sakamin wayyo umma kina ina mugu ze cirewa ƴarki haƙori"!! Nakai maganar ina sakin wani irin kuka mai tsuma zuciya. Da sauri maryam ta ɗago tana kallon batula jin yadda takewa hydar rashin kunya tana kuma jiran taji wani taking action ze akan hakan. Amman ga mamakinta setaga ya sunkuyar da kansa ƙasa yana shafa sumar kan nashi. Cikin takaici ta juya masa baya tana mamakin shurun daya yi wanda inda itace tasan da yanzu wani zancen ake ba wannan ba danseya bata kashi. Shikam sunkuyar da kansa ƙasa yayi ganin idan yace ze biye mata ze ɓata lokacinsa ne sannan kuma ya bawa kansa kunya a gaban jama,ar cikin jirgin. ƙasa-ƙasa nake sakin kukana mai ɗauke da ma,ana biyu na farko yunwa na biyu dukan daya kawomin agaban matarsa salon ta rainani. Tsintar muryarsa nayi a dake yana cewa. "Wallahi idan baki rufemin wannan ƙazamin bakin nakiba ALLAH zan ƙara maki wani". Ɗago da kaina nai na kallesa har yanzu kansa a ƙasa yake kuma idonsa a lumshe yake. Sedai salon yadda yay maganar tasa dagaji kasan da abinda yake damunshi domin ga vioce ɗinshi nan tai ƙasa sosai. Tura bakina nayi gaba. "Ni wallahi bazanyi shurun ba yaya za,a dakeni a hanani kuka! dan anga babu iyayena a wajannan". Nakai maganar cikin rashin kunyar dana saba. Da sauri naga ya ɗago kansa baki ɗaya tare da zubamin idanunsa. Cikin sauri na mayar da kaina cikin Tsakanin cinyoyina ina boyewa sabida yadda naga idanun nashi wanda bani ba koma waye baze jure kallonsu ba. Ban kuma ɗagoba seda naji ana sanarwar jirgi ze sauka. Cikin tsoro na ɗaga kaina ina kallonsa wanda shi sam hankalinsa ma ba,a kaina yakeba yana can sunkuye da kai gefen anty maryam suna magana. "Yaya ka gyaramin belt ɗina kada na faɗo ƙasa". Nafaɗa ina kai hannuna kan cinyarsa. Cikin mamakin furucinta ya ɗago batare daya kalleta ba amman kuma mamaki ta bashi matuƙa na yadda take maganarta kai tsaye. "Maganin marar kunya kenan ALLAH yasa ki faɗa". Batare daya kalleniba yacemin hakan. Ban basa amsaba na sunkuya ina matsar ƙwallata. Jin saukar hannunsa a ƙuguna yasakani dawowa daga tunanin dana ɗan faɗa. Kamar yanamin tafiyar tsutsa ajikina haka nakeji har wani ranƙwaɓowa yayi yana gyaramin belt ɗin yana gama saitawa naji saukar muryarsa. "Kinci darajar umma mayyar maza"! Wata harara na zabga masa nima na mayar masa da amsa. "Nida kai aga waye maye nidai nagode ALLAH tunda bana shan....! Ban ƙarasa faɗa ba na kunshe magana acikina ganin yadda ya waromin ido yana hararata tare da jan ƙwafar zamu haɗune. Cikin amincin ALLAH jirgi yafara landing zuwa ƙasa nima kuma nai landing jikinsa domin cikin furgici na rungumesa tsaff ina sakin numfashin tsoro. Seda ya daidaita tsayuwa sannan naji ya tureni daga jikinsa nan fa jama,ar suka fara futa daga cikin jirgin. Ganin sun tashi yasa nima na tashi tsaye muka fara sauka daga step ɗin jirgin. Seda komai ya kammala sannan muka fita zuwa harabar airport ɗin garin abujan. Wasu manyan motocine jere kusan guda uku naga wasu ƙartin sojoji sun fito daga cikinsu sun nufo inda muke salute naga sun masa tare da ɗora hannunsu akan goshinsu sannan suka ɗauki bags ɗinsa shida maryam suka nufi cikin motar dasu. Motar farko naga wani soja ya buɗe masa sannan ta biyun aka zuba kaya. Ta ukun naga ya nufa riƙe da hannun matarsa nima kuwa na mara musu baya. Seda ya bude mata murfin motar baya ta shiga sannan shima naga sojan ya bude masa ya shiga. Da sauri nima nai kokarin budewa na shiga seji nai yace. "Bose kaita motarsu musa tabisu nan zamu takura madam ne". Wani bakincikine ya kamani jin yarfin daya min kamar zan kuka. Haka na zabga masa harara mai zafin gaske sannan naja musu mugun tsaki nabar wajan. Ko kallon inda bosen yake banyi ba haka naja ƙafata na nufi vakin gate batare dana san inda zan nufa ba......!! *46 - 47* Kuka kawai nake gawani baƙin ciki daya min tsaye acikin zuciyata har wani duhu nike gani acikin idanuna dan tsabar takaici. Ina jiyo ihun bose yake ko waye yanata min magana cikin gwaranci dan naji hausarsa ba kamar tamu ba. Seda nakai ga bakin gate ɗin wanda zan fita waje sannan najiyo muryasa "Fatie!Fatie! wallahi idan kika fita daga gate ɗinnan sena cire ƙashin cinyarki da belt". Cak na tsaya ina jan numfashi batare dana juyo na kallesaba sema ƙara bashi bayan danayi. Hucin numfashinsa a saman wuyana danaji shine ya bani tabbacin dayana bayana kenan. Cikin zafin nama ya juyo dani tare da kamo tsintsiyar hannuna yajani zuwa cikin gate ɗin. Bakin motar daya bada damar na shiga ya tsaya tare da kokarin bude murfin motar ya sakani. Da sauri naga bosen ya taho tare da kai hannunsa jikina ze shigar dani cikin motar. Wani banzan kallo naga ya watsawa bose din tare da cewa. "Bose are you in sense!!" kana cikin hankalin ka,!! Yafaɗa cikin tsawa kaɗan da sauri naga bosen ya mayar da hannunsa ya ƙame jikinsa har rawa yake sannan naji yace. "Sorry sir"! Tare da ƙara ƙamewa waje guda. Tsaki naji yaja tare da fusgoni ya daki murfin motar da ƙarfi yabar wajan dani. Azuciye ya wurgani gefen anty maryam sannan shima ya shiga ta ɗaya side ɗin ya zauna muka sakata a tsakiyarmu. Tsaki naji ya kuma ja da ƙarfi sannan naji ya dakawa kurtun sojan daze jamu tsawa!! Cikin sauri kurtun sojan yaja motar muka bar wajan. Titi motocin suka hau a jere kuma tunda muka hau titin tsitt garin yake kamar babu biladama a kan titin. Nidai tunda ya wurgani cikin motar na raɓe a gefe ban kuma motsin kirkiba dan gano rikicin danai a cikin idanunsa wanda tunda nake bantaɓa ganin tamkarsaba tabbas yau KUSAR YAƘIN ne akusa sosai dan naga tunda yayi ƙasa da kansa har yanxu bai ɗagoba maganar duniya matarsa tai masa amman yay mata banxa. Ƙarshe ma data kuma masa maganar daya ɗago ya watsa mata wani kallo ni kaina seda na tsorata da ganin idanun nasa. Cikin wata unguwa mai yalwar bishiyu gami da sanyi da nutsuwa motocin namu suka kutsa kai. Babu wasu gine ginen kirki acikin unguwar se tsiraru waɗan da idan kaga wannan gidan anan tose kai tafiya mai tsayi kafin kaga wani gidan kuma mafi akasarin gidajan dik manyane masu ɗan karen kyau da mahaukatan gate-gate. Tuni na buɗe idanuna tarwai ina kallon tsarin gidajan waɗanda baƙaramin ƙayatar dani sukaiba. Wayarsa wadda naga ya ciro a jikinsa mai ɗan karan kyau da tsada itace ta hau ringing!! Cikin azama naga ya danna wayar alamun katsewa sannan naga ya shiga kira wanda ina ɗan leƙensa ne daga gefen idanuna. "Hellow hajiya ta barka da yamma". Naji muryarsa ta daki dodon kunnena. Ƙaro handsfree yayi sabida yadda muke tafiya may be ko muryar tata rawa take masane oho! Daga nata side ɗin naji tace. "Baba tun ɗazu nake try number ka swich off hala yanxu kuka iso ne?" Lumshe idanunsa naga yayi alamun yana tare da damuwa sannan naji yace. "Eh wallahi Yanzun haka ina hanyar gidana na gwarumfa zamu sauka, anan kafin mu shigo ko gobe karki damu hajiya da motar barrack muka taho". Yakai maganar cikin kwantar da muryarsa. Cikin wata iriyar murya mai cike da rikici naji momy tahau salati. "Haka nai da kai? nace haka nai dakai baba?". "Watakan tunma kafin aja lokaci mai tsaho kafara min wasa da magana ko? lallai sena tashi tsaye an haɗoka da ƴar gidan mai ganye, to ban lamunta ban kuma amince ba wallahi kuma juyo dakan motarku gida ita maryam a gyara mata part ɗinka na da idan ta haihu ta koma ita kuma waccan ƴar gaba da fatihar ta zauna a B.Q......! da sauri naga ya cire handsfree ɗin wayar yana sauraranta. Ban samu naƙarasa jin mitake gaya masaba. Nadaiga yana ta bata haƙuri sannan sukai sallama da ita. Cikin harshen turanci naji yanawa kurtun sojan magana. Da sauri naga kurtun ya juya da kan motar wanda naga ya baiwa sauran na bayanmu damar sauya akala suma suka mara mana baya. Muka dauki wata hanya ta daban kuma. Akaron farko tausayin halin dazan shiga da tausayin kaina naji ya kamani wannan shi ake cewa rana zafi inuwa ƙuna. Ba uwa ba uba ba wa ba ƙani se dangi waɗanda ba ƙaunata sukeba. Wata irin nadamace ta kamani tare da tausayin kaina da tausayin rayuwar dazan shiga wanda bantaɓa kawo hakan araina ba se yanzu. Wama ze zaman katangata acikin gidan momy? Maryam data kasance kishiyata da bata ƙaunata ko ya hydar da ko kallon kirki bana gani atare dashi? Koko momy da yaranta waɗanda ko sunana basa kira dan tsabar kiyayya. Baban abuja ba mazauni bane tunda yay ritaya seya koma harkokin business na ƙasashen waje wanda naji abba yana cewa seya shafe watanni baya ƙasar yanxun ma hakan ce dan kuwa bayan sun koma abuja da kwana biyu yabar ƙasar nan baya nan. Gashi babu damar naje part ɗin su mama kishiyoyinta yanzu a laƙabamin tambarin yarkai rahoto. Dannaji su yusra ƴaƴan alhaji ƙarami sunce momy idan tana sabga dakai bata ƙaunar ka kula su mama idan ba haka ba yanzu seta ce maka munafuki idan kuwa kana hurɗa dasu tosedai ita kudaina sabida macece ita marar yarda gata da zargin tsiya. Ina gama wannan tunanin naji jikina yay wani irin sanyi har wani gumine ke zubomin ta ƙasana. Ɗago kaina nazanyi naga ashema mun shigo unguwar tasu tunda na ɗan taɓa zuwa gidan sau ɗaya shiyasa bazan kasa gane hanyarba. Kuma ita unguwarsu babu laifi akwai jama,a sosai dan harda ƴar kasuwa agefe da kuma kantina. Cikin nutsuwa sojan ya cigaba da jammu izuwa cikin wani babban layi wanda gidaje biyar ne rak acikinsa gaskiya na manta yadda gidan baban abuja yake dan unguwarma dan inada hattarane na ganeta amman tabbas najima banzo garin ba. Tun kafin tunanina ya katse naji ya danna horn abakin wani babban gida mai baƙin gate da sauri naga masu gati su uku sun bude ƴar ƙofar tare da fitowa. Seda suka ƙaraso suka zube suna gaidashi sannan naga sun koma aguje tare da wangale ƙaton gate ɗin.....!! *48 - 49* Cikin nutsuwa motar tamu ta kutsa cikin harabar gidan wanda yake ɗauke da motoci birjik ga kuma irin manya manya dogayen bishiyu masu tsananin kyau, dai dai ta parking yayi daga gefe kafin ya kashe motar cikin lokaci kaɗan kurtun sojan ya zagayo aguje tare da buɗe side ɗin da ya hydar ike zaune sannan yaja baya ya ƙame. Dazafin nama nima na saka hannu naja marufin gefen danake tare da fitowa waje miƙa nayi tare da salati sannan na godewa ALLAH. Rufe idanuna nayi gam tare da karanta addu,a bayan na gama na roƙi ALLAH daya sadani da dukkan alkairin dake wannan gida yakuma yimin tsari da sharrin cikinsa. Wannan kuma bawai wanine ya sanar dani hakan ba face mahaifiyata. Ina bude idanuna naga su ashe har sunyi nisama sunkusan kaiwa part ɗin tsakiya wanda nake tunanin shine na momyn. Cikin yanayin gajiya nima nake ɗaga ƙafafuna waɗanda sukaimin tsami sabida zama tare da nufar inda naga sunyi. Adai dai bakin ɗan matsakaicin gate ɗin daze sadaka da cikin part ɗin na sake tsayawa wannan karon addu,a nayi mai tsaho tare da neman tsarin ubangijina akan zamana da momy sabida yadda naji gabana ya faɗi. Kuma cikin ƙudurar ALLAH ina gama addu,ar bayan nashafa naji na sami nutsuwa acikin jikina da zuciyata. Cikin azama naja ƙafafuna na nufi cikin nima ina godewa ubangijina domin dama indai bawa ze roƙi Allah to shikuma ALLAH ze amsa masa sedai idan bawan mai sakacine tabbas yazama dole na yarda son jikina in miƙe indiga ibada ina kaiwa ALLAH kukana domin shikadaine ze kawomin ɗauki a hannun momy dama sauran dukkan lamarina. Ganin wata babbar ƙofa mai adon zaiba a buɗe ya bani tabbacin nance ƙofar dazata sadaka da ainihin cikin ɓangaren batare da wani duhun kaiba na ja jikina har zuwa bakin kofar tare da saka ƙafata ta dama nai bisimillah sannan na shiga. Ƙatuwar harabace mai ɗauke da fulawowi masu kyau wanda naga ƙofofi a ƙallah zasuyi huɗu da sassarfa na ƙarasa ƙofar farko ina neman inda zanyi na shiga falon tunda ni duk a tunanina ba haraba zan tarar ba falo zan tarar amman se aka samu akasin hakan. Gashi kuma ni tuni na nemi ya hydar na rasa sam nakasa gane inda suka shiga domin kuwa ni sun ɓacemin ɓatt! Tura ƙofar farkon nai da sauri kuma na saketa nayo baya sabida yadda naga tsakar gida dawasu ɗakunan dana kasa gane kona miye. "Baiwar ALLAH lafiyarki kuwa?" Dasauri naɗago kaina ina duban wadda taimin wannan maganar, dattijuwace dan daga gani ba yarinya bace dan ta manyanta amman kallo guda zakai mata kasan aiki ma take ta taso gareni. Faɗaɗa far,ata nai tare da saurin tsugunnawa. "Baba dan ALLAH ya hydar nake nema ban san inda yay ba". Cikin mamaki wadda na kira da baban tace. "A,a ƴarnan kardai kice uban ɗakin nawa har yashigo gidan".tafaɗa cikin farin ciki. "Ai tun ɗazu muketa taya hajiya girkin uban gidan namu kice har ya shigo shida hajiyar,amman dai ke baƙuwace bakisan takan gidan ba?" Ta kuma jefomin tambayar a karo na biyu? "Eh ni baƙuwace yau na biyosu to kuma nazo sena nemesu na rasa". "Ayya ALLAH sarki jikata kinga nan kicin ne da store anan duk ƴan aikin hajiya momy muke zaune,waccan ƙofar ta yamma itace ta momyn da yaranta waccan ta tsakiyar kuma itace ta alhaji idan yana gari.waccan ta hagun kuma itace ƙofar Aliyun shida matarsa inda ya taɓa.zama farkon aurensa kafin subar gari amman yanzuma naji ance zasu ɗan zauna anan ɗin kafin matar tasa ta haihu. Sukuma sauran matan alhajin suma part ɗinsu yana daga gefen namun amman sekin futa waje haɗe yake dana mazan gidan". Takai maganar tana min murmushi "To jikata maza fito na sadaki da ƙofar ɓangaren hajiyar kafin muzo kwasar gaisuwa". Tafaɗa tana fita daga cikin kofar binta nayi abaya ina jinjina maganar matar amman kuma daga gani tana da kirki sedai magana datake da ita sosai. Tun kafin ma mukai ƙofar momyn na hango giftawar ya hydar kuma kamar yana saurine se can kuma naga ya nufo inda muke. Cikin sauri wadda na kira da baba ta ƙarasa gabansa. Rissinar da kanta tayi tare da furta. "Yallaɓai barka da zuwa ya hanya?". Ga mamakina senaga ya saki fuskarsa yana cewa. "A,a baba harira sannu da gida ya aiki dafatan nasameku lafiya?". "Lafiya ƙalau ɗan albarka munata ganin hidima mungode ALLAH ya ƙara ɗaukaka....!! ya katseta ta hanyar ɗaga mata hannu alamun tabar gaisuwar. Juyowa tai ta dubeni. "To jikata gama Alhaji alin nan kya karasa tare dashi kinji ko" Murmushi na sakar mata jin yadda ta shiga raina tafarar ɗaya sannan nace. "Tom kakata nagode senazo cin tuwo". Nakai maganar tare da jan ƙafata na taka gabansa. Seda baba harira ta ƙule sannan naga ya dubeni. Tare da ɗan rage tsahonsa gabana cikin wata munafukar murya wadda tai ƙasa sosai yacemin. "Ina kika tsaya?"yafaɗi maganar a dake tare da shan kunu. "Kawar dakai na nai gefe cikin basarwa nace. "Natsaya mu gaisa da waccan tsohuwar ne sabida naga suna aiki yasa naje nai musu sannu". Na tsinci bakina da faɗin hakan sabida nasan nace masa ɓata nai yanzu seya yarfani. Tunda ta fara magana ya tsirata da mayun idanunshi yana bin bakinta dasu yana kuma jin yarinyar tashi ɗaya ta burgesa danshi arayuwarsa baya ƙaunar wulaƙanta ɗan adam musamman babba wanda ya girmeka shiyasa data ce masa hakan yaji tayi mugun burgesa ba kaɗan ba. "Kin kyauta maza wuce muje". Yafaɗa tare da wucewa bayana ya sakani a gaba har cikin kofar wadda ta kasance kamar ta ruwan glass. Adai dai bakin step ɗin dazaka taka kashiga ƙaton falon naja na tsaya sabida wani sanyi danaji har cikin ɓargona. Juyowa nai domin na tambayesa su anty zee aikuwa karaf muka haɗa.ido dashi yawani matso gaf dani kamar ze hau gadon bayana. Tsareni yayi yana bina da kallo fuskarsa babu walwala nima basarwa nai sannan na dubesa. "Yaya su anty zeefa?" Matsowa yayi kamar ze haɗeni tare da ɗora hannunshi a gefen danake tsaye tare da bina da kallon dana rasa na miye. Cikin fargaba naja baya kaɗan ina raba idanuna gefe tare da yin ƙasa da kaina. "Fatie.....!naji yakira sunana cikin ƙasa da murya sosai, baijira cewata ba ya ɗoramin"fatie wallahi inda ba abba ne ya haifekiba senace a ƙauye umma ta ɗaukoki,miyasa baki san yadda zakinawa mutum maganaba,nidai kinga ba mazauni bane bare na dinga karɓarki wajan momy sabida haka ya kamata ki gyara tun wuri". Yakai maganar yana ɗora hannunsa akan kirjinshi ya tokare. Cikin sanyin jiki dana zuci na ɗago ina binsa da kallon tsana jin yadda wani haushinsa ya kamani waishi ba mazauni bane bare ya karɓeni awajan momy,sekace jaka aka ɗauko musu. "Indai ALLAH ze kareni ai bana jiran karbar waninsa kayi ƙoƙari wajan zuga momynka ta kasheni kotaimin illa tanan ne kaɗai zan gane cewa kuɗin maƙiyana ne"....!!! Ina kaiwa nan na wuce fuww nabarsa a wajan a dashe. Babban falone wanda ya haɗa manyan kujeru babu abinda bai haɗaba na dangane da kayan more rayuwa da jin dadi. Tsakiyar center carpet naja na zauna tare da ɗora hannuna a kuncina na zuba tagumi sabida da alama.anty dasu ummi basu ƙarasoba. Shikam cikin mamaki da wani irin yanayi yaja ƙafarsa yabar wajan baima shiga part ɗin momyn ba kawai seya koma da baya ya nufi nasa part ɗin. Mamaki fal ransa yake nanata maganarta acikin zuciyarta tome take nufi dasu maƙiyanta ne? Shikam ko a farce baya jin sonta a matsayinta na mata garesa sedai yana jin sonta a matsayinta na ƙanwarsa. Koda kuma ace ɗaukota yayi daga gaban abba ya kawota nan baxe bari aci zarafinta ba,bare kuma yanxu datake a matsayin matarsa wanda hakkinta da dukkan wani nauyinta ya rataya a wunyansa tabbas baxe bar wani abu marar kyau ya gifta garetaba sedai idan baya wajan. Shidai akankin kansa idan tai masa ba dai dai ba ze hukuntata hukunci mai zafi amman bai yarjewa wani yaci zarafinta ba. Yama kuma.gayawa momy ɗazu kafin ta shigo yace komai tai a gaya masa shidai baya son aci zarafin ta sabida amanar ALLAH ce awajansa dakuma amanar zumuncin ALLAH dakuma ta aure. Wannan furucin daya ma momy ɗazu kafin ya fito shine ya harzuƙata hartaji haushinsa ta miƙe taja maryam ɗaki suka bar falon. Da wannan tunani ya karasa part ɗinsa wanka yay tare dayin sallah sannan ya nufi kicin ya haɗowa kansa tea yasha ya kwanta duk da acikin satin nan ma yana da tafiya, da tunanin tafiyarma bacci ya kwashe sa. Nafi ƙarfin minti ashirin zaune acikin tsananin sanyi A/C kuma ikon ALLAH har yanzu babu mahalukin danaga giftawarsa acikin falon gawani irin zazzaɓi dayake neman kamani wanda nasan bana komi bane ba face na tsantsar sanyin danake ji haɗi da yunwa. Gashi ya hydar ɗinma daya sakoni gaba naimasa rashin kunya yaji haushi ƙila ya koma, tur nai da maganar dana masa ɗazu wadda nasan inda ban masa ba da tuni yanzu ya cikani da abinci naci na hantse. Amman nan dan tsabar wulaƙanci jibi ko tsuntsuma ban ganiba bare ataimakamin da inda zan rage marata tare da cin abinci kuma. Jan jikina nayi ina sakin wani marayan kuka mai cin rai tare da saka hannuna na rufe fuskata na cigaba da kukan danake. Baccin minti talatin kawai ya samu ƙarar wayarsa ya farkar dashi cikin zafin ciwon kai yaja tsaki tare da ɗaukar wayar tasa dake jikin bedside drower duba wayake kiran nasa yayi ganin abokinsa najeeb yasa ya ɗira daga kan gadon. Jikinsa sanye da singlet baƙa irin ta kakin soja se farin 3qrt daya tsaya masa iya ƙwaurinsa. Toilet ya shiga ya wanke fuskar sannan ya koma gaban gadon ya zauna ya ɗauki wayar ya shiga kiran najeeb ɗin tunda wanda najeeb ɗin yay masa ya katse. Sunkai good 20 minutes suna tattauna maganar auren najeeb ɗin da,ayi nan da wata biyu sannan ya katse wayar ya miƙe. Cikin sauri ya zira silifas a ƙafarsa ya nufi hanyar waje. Bai tsaya a faloba kai tsaye ƙofar fita ya nufa tare da ɗaukar hanyar part ɗin momy yana addu,ar kada ALLAH yasa abinda yake tunani bai tabbata ba. Aikam yana tura ƙofar ya hangota kamar marainiya ƙudundune cikin tsakiyar cinyar da alama ma ko kuka take! yamutsa sumar kansa yayi da hannunsa tare da jin babu daɗi cikin wani irin sanyin jiki yaja ƙafarsa zuwa gareta durƙusawa yayi gabanta batare datasan yay hakan ba ya zuba mata ido yana kallonta zuciyarsa na zafi najin kukanta! Cikin kukana naji saukar hannun mutum a fuskata da sauri na ɗago idona wanda yake sharɓe sharɓe da hawayena na ɗorasa akan fuskarsa wanda yake tsugunne a gabana da alamun fushi agaresa. Cikin daƙilewar murya naji yace. "Me akai maki kikewa mutane wannan kukan kamar wadda akama duka?" Matso wani hawayen nayi tare da kallonsa sosai. "Yaya yunwa fitsari zazzaɓi tsoro duk su suka kamani wallahi yaya tunda ba zauna anan babu wanda nagani anan ɗinfa". Naƙarasa ina kuka!! Sunkuyar da kansa naga yayi kafin kuma naga ya miƙe cikin sauri naga ya shiga ƙofar hannun damarmu. Batare dayamin magana ba. Momy zaune akan tumtum na pillow se maryam a gefenta wadda take faman zuba abinci mai rai da lafiya acikinta. Na'eem da Raudah yaran momy ƴammata da basuyi aureba kwance a kan ƙafarta kowaccensu da waya ƙirar iphone 11pro a hannunsu wanda da alama charting sukeyi cikin farin-ciki babu damuwa ko kaɗan atare dasu kana ganinsu kaga ƴan madara ƴan ajin tubarkallah top class ƴan gayu ajebotar. Kamar anjefoshi ya faɗo ɗakin yana muzurai cikin ƙufula. Ko sallama baiba ya tsaya agaban momy yana watsawa su rauda harara. Cikin sauri momy ta ɗago tana binsa da kallo kafin tace. "To dogari meke tafe dakai?". Kallo ɗaya ya watsawa su rauda tare da kauda kansa gefe ya furzar da zazzafan hucin zafi. Da sassarfa naga sun miƙe tare da shigewa bedroom ɗin momy. Hatta ita ma maryam ɗin yana juyowa ta mike tabar wajan yarage dagashi se momy. *50 - 51* Cikin kuzari ya rage tsahonsa a gaban momy tare da ɗora hannunshi akan tumtum ɗin da momy ke kai ya kafeta da jajayen idanunsa yana kallonta dasu. Cikin dashewar murya mai cike da tarin ɓacin rai ya dubeta. "Hajiya kiyiwa ALLAH da manzonsa kitayani riƙon amanar da aka damƙa min,hajiya! kituna da cewa ɗana kowane idan har akaiwa rauda ko na'eem ko hafsa ko zubaida ko mamy nasan baxakiji daɗiba tokema mai yasa zakima ƴar wasu haka?" Yakai maganar yana tsareta da ido. "Hajiya kituna da maryam da fatiemah duk a yanzu matana ne to maye na zaɓar ɗaya kibar ɗaya tun kafin akai ko'ina har kin fara ban bantasu,yanzu kun shigo nan kunbar ƴar mutane awaje ni wallahi momy gwara na tattara na tafi da ita lokojan dan bazan iya kallon abba da idona ba idan har wani abu ya samu gudan jininsa....."! Yakai maganar yana kallon idanun momy. Cikin mamaki momy ta saki baki da hanci tana binsa da kallo saka hannunta tayi tana goge idanunta kafin ta sami damar magana cikin firgici. "ALIYU! takira sunansa a karo na farko a rayuwarta. Ɗaure rai tai sosai sannan ta cigaba da cewa. "Wallahi! tallahi! har abada bazan taɓa son wannan yarinyar ba kai barima kaji bada ban ubanka yay min kurari da igiyar aurena ba da tuni yanxu maganar saki ake ba wannan ba nikuwa mai yaymin zafi haɗa zuri,a data Aisha". Takai maganar tana jan numfashi sama sama. Kallon mamaki yakebin mahaifiyar tasa dashi batare daka gane a wani yanayi yake ba. "Hajiya ALLAH ya huci zuciyanki, awani ɗakin zata zauna?". "Bangama tunanin hakan ba tafara zama a B.Q kafin nagama shawarata". Zaro manyan idanunsa yayi cikin ɗumbin mamakin LAFAZIN mahaifiyar tasa sannan yace. "Hajiya B.Q fa?" cikin maids ɗin gidanman ina hajiya kiyi haƙuri iyalina bazata zauna anan ba kiyiwa ALLAH bani ba kirufawa mutuncina asiri kijanye wannan LAFAZIN naki hajiyata". Yakai maganar yana jin zuciyarsa babu dadi akan maganar hajiyar. Tasan halin ɗan nata da kafiya da taurin kan tsiya dole seta rage takurarta agabansa idan tana son gudanar da komai cikin sauki. Murmushi ta saki tare da cewa. "Kardai kacemin kafara sonta kenan?" Tajefo masa tambayar babu zato. Kaɗa kafaɗunshi yayi alamun ko ajikinsa sannan ya saki wani shu'umin murmushi. "Hajiya kin taɓa ganin mutum yaƙi jininsa ai ko babu so akwai ƙauna ta jini a tsakanina da ita". Yana kai maganar ya miƙe tare da cewa. "Bara na kaita wancan ɗakin na kusa da danasu raudah hajiya ko abinci baki bawa yar takiba".yafaɗa yana sakin dariyar tsokana. 'Daukar pillow tai ta jefo masa tana faman masa masifa kamar zata ari baki. "Wallahi sena miƙe tsaye dan naga alamun baba yafara zarmewa babu wani ƙaunar jini kota hantace sena raba ni ba ruwana, dannasan halin baba matukar yafara son yarinyar nan kashina ya bushe". Momy ita kadai keta faman zubar gadon wannan maganar kamar wata zautacciya. Cikin yanayi na nishaɗi ya ƙarasa falon sabida yadda momy ta basa dariya ita watakan da gaske take bata son fatimah shifa yanzu abinma dariya yake basa lallai da sauran kallo a nan gaba. Gabanta ya ƙarasa har yanzu tana raɓe a inda ya barta batayi ko motsiba. Gyaran murya yayi wadda ta jawo hankalina garesa na ɗago ina kallonsa tare da jiran daga garesa. "Taso ki biyoni" abinda yafaɗa kenan naga ya nufi cikin falon ƙofar ƙarshe ya tura wadda daga ita se wadda zaka futa daga falon baki ɗaya. Shiga cikinta yayi wanda nima ya bani damar bin bayan nashi. Babban ɗakine mai dauke da toilet ɗinsa aciki dannaga ƙofa wadda nake da tabbacin ta toilet ɗince se ƙatuwar katifa tare da wadrov a gefenta amman babu madubi. Iya abinda ke cikin ɗakin kenan. Ja yayi ya tsaya ajikin wadrov ɗin ya ji ngine jikinsa da bangonta yana kallona na minti ɗaya sannan ya kauda kansa gefe. Adaƙile naji saukar amon muryarsa. "Ga ɗakin ki nan ki samu kiyi abinda zaki kafin su kawo maki abinda zakici". Yafaɗi hakan yana ƙoƙarin juyawa ya fita daga dakin. Mayar da hawayena nayi sannan na ɗan biyosa a baya. "Yaya hydar zazaɓi ke damuna, sannan kuma nace maka ina su anty zee kaimin banza ko basu ƙarasoba". Kamar bazece komai ba naga ya ƙarasa gaban ƙofar tare da saka hannunshi ya kama handle ɗin sannan naji yace. "Idan ma zaki nutsu ki nutsu idan banda shirmanki waye ze rakoki ai ko kaza baza,a haɗota dake ba bare kuma mutum, keda ganin su ummi harse kinyi hankali, ga gayanki can driver ya kawo zansa ashigo maki dasu and kuma bana buƙatar inga ƙafarki koda a bakin gate ne wallahi kikai hakan sena ɓallaki"! Yana kaiwa nan yaja handle ɗin tare da ficewa daga ɗakin. Mamaki fargaba takaici baƙin ciki sune sukai min caa! Da sauri naja jikina na faɗa kan katifar gwanin tausayi na rungume pillow ina kuka!! Ashe daman wayo umma taimin dan kar na ɗaga hankalina yasa akaimin shigo-shigo babu zurfi har aka saka anty zee tazo ta kwana? Ashe daman duk hirar da umma takeyi da anty zee danna zata zasu biyoni ne? Wallahi inda nasan hakane da tuni zakara yabani sa,a nayi gidan iya wani haushi ne ya kamani watakan horon daza,amin kenan shikuma wannan ɗan rainin hankalin wai senai hankali zani gida. Juyawa nai ina kallon ɗakin nan danan naji kewar ƴan uwana tayi mugun kamani"wayyo ummi amira"nafaɗa a fili. Ƙarar buɗe kofar danaji ita ta dawo dani daga tunanin danake ganin ƴar budurwa agabana tana turo kaya a babbar bags ɗita ya bani tabbacin maganar dayay min gaskiyace. "Anty gashi nan inji oga" cewar yarinyar tana rissinamin. Batare da nai far,aba nace mata"to" tare da juyawa cikin jin haushin kowa....!! Fita tayi wanda naji ƙarar! buɗe ƙofar tata ko kallon kayan banyi ba na miƙe zaune tare da cire hijabin jikina na cire ɗankwalin kaina nai zaman dirshan akan katifar ina sakin kuka! mai fitar sauti. Ƙarar ɓuɗe ƙofar na kuma ji da sauri na ɗago kaina ganinsa nayi ya juya baya yana rufe ƙofar yasa nafara ja dabaya.....!! 52-53 Jada baya nasomayi ina faman raba idona ni duk atunani wannan maganar ta ɗazuce ta sakasa jin haushi yazo ya huce takaicinsa akaina amman unexpected sena gansa akaina a tsaye batare daya saki muryanshi ba naji yace,"Malama dallah matso kici abinci ga drugs nan kisha maza kafin na dawo kiyi sallah" yana gama faɗamin haka naga ya dire ledar dake hannunsa ya fuce daga cikin ɗakin, ɗan zamo da jikina nayi tare da ɗaura ɗan kwalina sannan na jawo ledar cikin zaƙuwa nasoma kai abincin cikina wanda babu ko tamtama na siyowane cikin mintinan da basu wuce biyarba nagama ci sannan najawo ledan drugs ɗin na ɓalla gami da watsasu bakina na kora da ruwa miƙewa nai tare da shiga cikin toilet ɗin dake manne acikin ɗakin babu laifi yanada ɗan girmansa se ƙaramin towel ajikin ƙarfen, haka na tari ruwa a famfo nasoma alwala ina kammalawa na fito waje na shimfiɗa sallaya na tayar da sallah ban tashiba seda naji ana kiran sallar isha'i sannan na mike gami da mayar da ita, bayan na idar nai addu,a na shafa sannan na koma na ƙara ɗaukar ragowar take away ɗin naci sannan na haye kan katifar na ƙudundune, wallahi wani irin tsorone ya kamani amman babu yadda zanyi haka na rufe ilahirin jikina naja pillow na kwanta sabida yadda naji gidan yayi wani mugun shuru. Baƙaramin ransane yaɓaciba lokacin dayajewa momy dazancen ta bawa batula abinci wani kallo ta watsa masa kafin daga bisani taja tsaki tare da furta itakam bata ɗauki nauyin dafawa tabawa ƴar maƙiyantaba batare daya tankataba yabar ɗakin duk ransa ajagule haka ya nufi compound ɗin gidan tare da umartar driver dayaje N.S restuarent ya siyo masa abinci oderring ɗin abinda yake buƙata yayi masa sannan ya juya zuwa part ɗinsa, dawani kallo yabi maryam wadda ta baje a ƙasan tiles tana shan faten dankali,kafin yaja ƙafarsa ya nufi corridown daze sadashi da bedroom ɗinsa key ya sakama ɗakin sanin zata iya biyosa ta damesa wanda shi baya buƙatar haka a halin yanzu sabida yana da abinda zeyi. Loptop ɗinsa ya ɗauka tare da ɗorata akan sopa ya tsugunna yana faman danne danne wanda seda yakai kusan awa guda ahaka sannan ya rufeta ya faɗa bathroom wanka yayi tare da saka jallabiya milk colour yana kammala shirinshi ya fita zuwa masallacin dake manne da gidan a hanyarsa ta dawowa ya gamu da driver yana kokarin gyara parking ɗan dakatawa yayi sannan ya karɓi saƙon nasa ya wuce zuwa part ɗin momy direct ɗakin da batula ke ciki ya tura bayan ya gaya mata abinda ze gaya mata ya nufi masallaci domin gudanar da sallar isha, bayan ya fito kuma ya faɗa part ɗinsu mama duk ya bisu yayi musu barka da gida sannan ya dawo part ɗinsa yatarar maryam tanata ƙorafi akan jinsa shurun datayi baima kulataba haka ya koma ɗakinsa sabida akwai abinda yake na tafiyarsa shiyasa ya maida hankalinsa akan hakan duk da tarin gajiyar dake tattare dashi. Yanzu haka kallon agogon dake manne acikin ɗakin yayi tare da ɗan zaro idanunsa kaɗan sannan ya saka hannunshi ya shafa kwantacciyar sumar kansa yaɗanja tsaki!kaɗan har 10 tayi ashe batare daya saniba kashe loptop ɗin yayi tare da zaro rigarsa dake gefe ya ɗora akan ɗan guntun wondon jikinsa sannan ya fita falo abinda ya basa mamaki ganin maryam share aƙasa tana aikin bacci ƙarasawa gabanta yay tare da saɓeta a ƙafaɗarsa ya kaita bedroom ya kwantar da ita sannan ya zura slipers ya fita. Tsit kakejin harabar gidan baki ɗaya sound ya ɗauke sabida yanayin sanyin da ake fama dashi idan banda hasken ƙwai ƙwayen daya haske gidan babu abinda kake gani kai tsaye part ɗin momy ya nufa tare da saka hannunshi ya bude ƙofar ya taka har zuwa bakin kofar datake babu kowa a falon se uwar t.v dataketa ƙara ita ɗaya haryaja handle ɗin ƙofar tata ze ɓuɗe seya fasa ya koma ga t.vn ya kashe sannan ya ƙarasa kofar ɗakin da batula ke ciki. Ga mamakinsa yanakuwa jan handle ɗin ya bude hangota yayi kwance cikin hijabi ta cure kanta waje ɗaya ko ƙwai bata kasheba bare kuma ta tsaya rufe kofar ita ko gudun wani abun batayi tsaki yaɗanja tare da saka hannu ya kashe makunnin ƙwan sannan ya ƙarasa gaban katifar gami da saka hannunshi yaɗan dokata kaɗan amman batula ko gezau ganin zata ɓata masa lokaci yasa yaɗan ƙara sautin dukan katifar gudun kada momy tazo rufe ƙofar falo ta gansa dan yasan goma da rabi nayi momy zata fito rufe kofar yauma may be mantuwa sukai basu rufeba. Cikin baccina naji kamar ana dokan katifar danake kwance nidaman duk a firgice nike sabida yadda ɗakin yake gaf da kofar fita. Cikin azama naja jikina daga kwancen danake nai baya kaɗan ina jin wani irin firgici yayimin dirar mikiya, "dallah malama mike ashema idanunki biyu kika tsaya batamin lokaci". naji saukar amon muryarsa akaina wadda tasaka nai hanzarin tashi nahau mistsike idanuna Nan danan kuma se hawaye suka fara bin kuncina, cikin shashsheƙar kuka nace"yaya nifa tsoro nakeji wallahi gakuma sanyi".nakai maganar ina kallonsa,ɗan sunkuyar dakansa naga yayi ƙasa harna tsahon wasu lokuta kafin naga ya ɗagosu ya kafeni dasu yana min kallo mai ɗauke da tausayi,tacikin ɗan hasken dake ratso ɗakin ta window nake kallon fuskar tasa, cikin ƙasan maƙoshi ya furta "Kiyi addu,a kafin wani baccin yazo sannan ki dinga saka key gaya can ajikin kofar kada ki kuma barin kofar abude dafatan kin fahimceni". ɗaga kai na nai sama alamun eh cikin wani ladabi wanda na arosa yanxunnan juyawa yayi ze tafi da sauri najawo hannunsa cikin kuka nafara magana "yaya dan ALLAH kowajan baba ƴar aikinan ka kaini ni wallahi tsoro nakeji".nakai maganar ina ɗora hannunshi akan kirjina "wallahi yaya kaji yadda zuciyata take harbawa. Wani mahaukacin electric shork mai fitilane yaji ya shigesa lokacin data kai hannunsa kan kirjinta kawar dakansa yayi gefe yana fesar da hucin zafi kafin yasami zarafin juyowa ya kafeta da idonsa dasuka soma rinewa yana kallon ta dasu. Cikin azama na miƙe tsaye kuma batare dana saki hannun nasaba nakai gabansa ina dira ƙafata a ƙasa kamar wata beby girl sannan na soma magana cikin kuka! "yaya maganafa nake maka dan ALLAH ka taimakamin wallahi baxan iya kwana anan ɗin bani koka kaini wajan mama"! nakai maganar kuka shaɓe shaɓe a idona. Cikin wani mahaukacin zafin nama naji ya jawoni jikinsa akan faffaɗan kirjinsa yayimin shimfiɗa tare da mannani akan fatar jikinsa yasaka hannunsa ya zagaye ƙuguna yana shafamin gadon bayana kamar yana rarrashin yarinyar goye. Babu abinda nake saukewa se tsabar ajiyar zuciya kumani harga ALLAH bawai sonshi nakeba kuma bawai dadin hakan nakejiba kawai dai ina samun nutsuwane ahakan saboda koba komai ai ɗan uwa nane kuma bayan hakama motsin sa ayanzu garkuwane a gareni sabida tsananin tsoron danakeji. Shikam anasa ɓangaren wani BAƘON YANAYI( My next book ) ne yaji yana ziyartar ilahirin jikinsa tunda yake baitaɓa kusantarta hakaba gaba ɗaya ta jagula masa lissafinsa babu abinda jikinsa yake sewani irin kaɗawa kamar mazari musamman yadda yaji tudun manyan albarkatun kirjinta a jikinsa hakan bakaramin ƙara hargitsa shi yayiba da azama naji ya ɗago kaina yana zamemin ɗankwalin kaina tare da kai hannunshi cikin gashina yana shafa yana kuma huromin iskar cikin bakinsa dama ta hucin numfashinsa cikin sauri da sauri. Tsoron hakanne yafara kamani nan danan na soma danasanin rike masa hannun danayi kokarin zame jikina nake anasa amman hakan ya gagara sabida yadda yakuma mannani garesa yana kuma aikamin da hucin numfashinsa mai zafin gaske, fito da harshensa yayi yana lasar min fatar fuskata gabaki ɗaya ya rikiɗemin kamar bashiba babu abinda jikina yake se tsabar tsuma burina kawai na kauce daga wannan rungumar dayamin cikin ƙanƙanin lokaci ya kamomin leɓena na ƙasa ya zura acikin harshensa yasoma zuƙa kamar yasami cwt, mamaki tsoro sune suka ƙara yimin kamun kazar kuku ban kuma ɗaurewa da mamakinshiba seda naji saukar bakinsa akan nawa ya haɗesu gam yana faman shansa kamar ze ciremin harshena kuka nasomayi mai fitar sauti wanda har hawaye na yana sauka ajikin fuskarsa kafin na aro jarumtar turesa amma ina ko gezau sema ƙara matsemin ƙuguna dayake. Da azama na saki jikina tare da yin ƙasa kamar zan faɗi jin yadda salon nasa yasoma sauyawa cikin zafin nama yabiyoni ƙasan bakinsa cikin nawa batare daya ciresaba kamar maye. da azama na tattaro ɗan ragowar ƙarfina na turesa tare da tashi aguje nai toilet na murza key na dafe kirjina ina kuka.....! A 54 - 55 Ya daɗe a tsugunne dafe da kansa yanajinsa a wani irin yanayi sannan ya miƙe yabar ɗakin yana faman rangaji gami da haɗe hanya da ƙyar yasamu ya ƙarasa part ɗinsa duk jikinsa na wani irin rawa kodama yaje cikin bedroom ɗinsa baibi takan maryam ba kai tsaye cikin toilet ya nufa tare da zare kayan jikinsa ya tsaya ajikin bangon tiles ɗin bayin ya dafe bangon da hannunsa ya sakarma jikinsa ruwa yanajin yadda reaction ɗinsa ya sauya babu abinda jikinsa yake buƙata kamar body contact cikin tsananin azaba yake jan lip's ɗinsa yana taunewa kaɗan kaɗan kamar wanda yake cikin maye, idanunsa waɗanda suka rune kamar gaushin wuta ya dada matsewa yana fitar da numfashi sama-sama yakai kusan minti 40 acikin toilet ɗin yana faman abu guda kafin yaji ya ɗan samu _satisfying_ ya ɗauro alwala gami da ɗaukar wani pink towel ya ɗaura a west ɗinshi ya fito waje yana goge tulun sumar kansa da smoll one a hannunshi. Gaban katafaren dressing mirrown sa ya nufa tare da ɗaukar cream ya ɗan goga sama-sama sannan ya ƙarasa wajan cavet ɗin kayansa wata black jallabiya ya ɗauka ya saka tare da shinfiɗa abun sallah ya tayar da sallah ra,aka biyu.sannan yayi sallama sosai ya zauna yaja addu,oi masu tsayin gaske yana shafawa ya ɗauko alqur'ani mai girma yasoma karatun shi cikin daddaɗar muryasar sa mai kama data larabawa, yakai wajan ƙarfe ukun dare akan sallayar yana kai kukan dukkan wata buqatarsa a wajan sarki buwayi gagara misali. Naɗe abun sallar yayi tare da cire rigar jikinsa ya rage dagashi se singlet da ɗan wando ya haye gadon ya jawo maryam kirjinshi ya matse yana sakin ajiyar zuciya baƙaramin ƙoƙarin danne buƙatarsa yayi ba sabida yana tausaya mata a wannan yanayin bai dace ya kusanceta ba koba komai daga tafiya mai tsaho suka dawo sannan kuma ga lalurar juna biyu ajikinta. Rintse manyan idanunsa yayi yana hango yanayin daya shiga a ɗazu wanda ya rasa tartibin mai yakaisa wannan ɗanyen aikin wannan ma ai salon zubda girmane cikin ƙasan leɓensa ya furta "damma bataga girmana ba da abin yafi haka"! murmushi ya saki mai fitar sauti tare da kamo ƙasan lip's ɗinshi yana faman tsotsa a haka bacci mai daɗi ya ɗaukesa. Seda na tabbatar danaji ƙarar buɗe ƙofarsa sannan naja jikina na fito daga bayin da gudun gaske naje ga ƙofa na datse da key sannan na dawo bakin katifa na zauna ina faman jin zuciyata tana rawa nama kasa tunanin komai sabida yadda dukkan wani tunani na ya tsaya"shi mai yake shirin yimin kenan ɗazu?" sanin babu wanda ke kusa dani bare yabani amsa yasaka naja bakina na tsuke nidai bada ban bacci ɓaro baneba da bazan rintsa ba sabida tsabar fargabar data shigeni mai tarin yawa gaba ɗayama baccin seya koma min rabi da rabi daga nayi sena farka gani nake kamar ze iya kawomin cafka cikin daren gaya kuma senaji kamar hannunshi kemin yawo ajikina ahaka na tai wannan zubar gadon har akai kiran sallar farko sannan wani bacci mai dadi ya kwasheni. Kiran sallar farko ya tada shi daga baccin daya faɗa baki ɗaya boxern dake jikinsa yagama ɓaci da ruwan s.p cikin mamaki ya gama duba jikin nasa tabbas babu koda tantama mafarki yayi wanda har yaja masa ɓacin jiki babu yadda ya iya haka ya zare maryam daga jikinsa ya miƙe gami da nufar toilet. Baƙarami ɗumbin mamakine ya gama kashesaba jin yaddq yanayin sa na jiya yakeson dawo masa a daddafe yayi wanka ya tsaftace jikinsa sannan ya fito doguwar riga ya saka gami da nufar masallaci, jin anfara kiran sallar assalatu, abakin gate ya haɗu da ƙannansa maza su hafiz cikin ladabi da biyayya suka mara masa baya zuwa masallaci ajere sukai sallar sannan suka nufo gida bai koma nasa part ɗinba ya leƙa wajan mahaifiyarsa ya gaisa da ita sannan ya shiga ɗakinsu rauda ganinsu zaune akan sallaya suna azkar yasa ya rufe masu ɗakin yabar wajan yana jin dadin tarbiyar da baba ya basu ta rashin wasa da ibada wadda komai ƙanƙantar ɗa agidansu dole yabi jam'i wannan ɗabi,ar itace take bin duk wani ɗan cikin gidan nasu koda wasa babu wanda yake wasa da addininshi. Ɗakin da batula ta kwana ya nufa yaja handle ɗin jinsa garƙame yasa ya koma da baya yana aiyana ko tana bayine tana alwala. Part ɗin mama da anty ya leƙa suma ya gaisa dasu sannan ya nufi nasa part ɗin zaune ya tarar da maryam tana addu,a bayan ta idar ta tsugunna har ƙasa ta gaisar dashi, cikin kulawa ya amsa mata yana mai zare doguwar rigar dake jikinsa ya rage dagashi se dogon farin wandon yadin daya saka ta ciki yaja blanket ya rufe rabin jikinsa dashi babu jimawa bacci ya kwashesa. Itama maryam tana gama abinda zatai ta tube kayan jikinta tabi lafiyar gado. Basu suka farkaba se wajan ƙarfe goman safiya shima dan saƙon kiran momy ya iskesune wanda ta addawa hydar da waya akan yazo suyi break fast. Ɗago idanunshi yayi tare da zubawa a farin bayan maryam tare da haɗiyar miyau sannan ya miƙe duk tsigar jikinsa a miƙe ya nufi bathroom brush yayo tare da ɗan watsa ruwa sannan ya fito bai wani tsaya bata lokaci wajan shiryawaba ya ɗauki wani black jeans & white t.shirt ya saka tare da fesa mayen turarensa wanda ya cika ɗakin nan take. Gaban gadon ya karaso ganin maryam tana ta bacci har yanzu bata farkaba duk ƙarar wayar data damesu wadda har bude idanunta tayi yasa ya ɗago tare da nufar hanyar waje dan baya tasheta tana bacciba. Tundaga bakin kofar falon momy wani uban kamshi ketashi na kayan abinci kala-kala da momy ta shiga kicin da kanta ta sarrafawa ɗan lelen nata shida iyalinsa lumshe idanunshi yayi yana shakar kamshin abincin mai dadi daman momy badai iya girkiba kafin ya nufi cikin tsakiyar falon yana baxa uban ƙamshi mai tsayawa axuciya. Tana daga zaune akan daya daga cikin manyan kujerun falon taci kwalliyar goal da goal daman hajiya zainab badai iya adoba farar mace kenan alkyabbar mata babu abinda ke tashi se ƙamshin turarenta na ƴanmai duguri wanda ya cika ɗaukacin falon gakuma na jikinta ita daman momy batta da wannan faɗan nata amman indai akan ado da tsafta ne angama magana indai awajan tane. Rauda da na'eem suma suna daga zaune agefenta sunci uban ado da dogayen riguna read mate ga manyan wayoyinsu riƙe a hannunsu suna dannawa babu abinda ya damesu. Daga ɗaya gefen mus'ab da yusuf da yaseer suma zaune suke suna faman doka game ɗin lido a hannunsu duk kuma ko wannan su yaci uban gayu ƴaƴan momy kenan ƴaƴan madara babu ruwanku da rayuwar jagwal!! Haɗe rai yayi sosai kamar bai taɓa dariya ba sannan ya ƙarasa gaban momy ya rage tsahonsa ya gaida ita, cikin azama suma sauran ƙannan nasa suka sauko daga kan kujerun suka zube suba gaisar dashi cike da tsoronsa acikin ransu. Adaƙile ya kalli raudah "mina ce maki next time?" ya daka mata tsawa kaɗan raba idanunta tasomayi tana kallonshi "yaya kayi hakuri insha ALLAH wannan karon zanyi koƙari"....wani matsiyacin kallo ya bita dashi kafin ya kara hade rai tare da miko mata hannunshi fari tass wanda har wani ja yayi sabida hutu, da azama ta miƙa masa wayar hannunta tana faman rau rau da idanunta. Kallo guda yay wa sauran yaran suka bar falon sannan ya dubi rauda wadda takusan sakin fitsari a wando dan tsoro tare da cewa "wannan yazama na ƙarshe dazan kuma kamaki da waya a hannunki and kuma dan ALLAH kada ki fasa kawo min last position a result ɗinki"!! yakai maganar cikin tsawa, dasauri rauda ta mike cikin gudu gudu ta nufi ɗakinsu tana kukan zuci. Kallonsa momy tayi "nifa bakaxo ba tsiyata dakai takura idan banda abunka ai cin jarrabawa ta ALLAH ce" sake hade ransa yayi tamau kamar bai taɓa dariya ba sannan ya miƙe tare da zuba hannunshi a aljihun jeans ɗinsa tare da kallon momy, "Ina wannan yarinyar take?" yabasar da maganar data ke masa sanin momy bata kaunar laifin ƴaƴanta wanda bada ban shi yaywa rauda haka bama da tuni sunkai ruwa rana. Kallonsa tayi kamar bata fahimci miyake nufi ba sannan tace. "Waye haka kuma ?" kai tsaye ya bata amsa "Amanar ALLAH mana, naga duk waɗancan yaran anan ne ita bangantaba hajiya momy" yakai maganar cikin basarwa. "Au sekacemin matar cushe kake nufi" tajefo mishi wannan maganar cikin gatse. "Eh ita Hajiya" shima ya bata amsar cikin son ya kawar da doguwar maganar dazata ɗauko masa. "Oh wayasan tana ina nikam bammq sakata a idanuna ba".ɗan ɗaure ransa yayi "haba momy nidai kawai zata koma part ɗina tsakani da ALLAH yar mutane surukarki ace bakisan ta kwana ba bare kisan tashinta haba momy dan ALLAH ki gyara badan niba amman idan maganata ta ɓata maki rai ALLAH ya baki hakuri" yakai maganar cikin sunkuyar da kanshi a ƙasa. Wani tunani momy tayi kaɗan sannan tace masa "to kaifa dadina dakai saurin tunzura ai nabarta taɗan hutane kasan fa kunsha hanya" takai maganar tana ayyana zakaci ubanka tinda so kake najata ajikina zakasha kallo aikuwa sena mayar da ita mai gyara mana ko ina na gidan nan badai kafison kaga tana yawo a tsakaninmu ba to zata kuwayi amman na bauta bana soba. Shiya katse mata tunani da cewa "hajiya bara naga kotai sallah" yatafi batare dayaji daga gareta ba yabarta kuma da sakin baki bude lallai sena mike tsaye cewart. Seda ya leƙa jikin ɗalinsu rauda ya zari key ɗaya sannan ya bude dakin da batulan ta kwana hangota yayi kwance tana ta faman vacci kamar babu gove. Da sassarfa ya karasa gareta yaɗanja ƙafarta kaɗan! Cikin mayen bacci na bude idanuna waɗanda sukai jajur sabida baccin bai isheni ba ɗan tura bakina nayi gaba tare da watsa mashi wata jahilar harara sannan na miƙe ina ɗaga hannuna ina miƙa gami da salati ganin rana ta fito yasa na ware idanuna sabida banyi sallah ba. Kallona yayi batare daya saki face ɗinshiba kuma kamar bashi yagama shamin baki jiyaba amman yanzu jibi yadda yazo yawani haderai nima ganin hakan yasa naja nawa ran harma yafi nasa hadewa. Kamar wanda akawa dole seyace wani abu naji yace "Ai canake a bayin kika kwana"! da sauri na kara kallonsa ashe yana sane kenan jiyan bangama tunanina ba nakuma ji yace "kinyi sallah?" girgiza kaina nai alamun a,a "Why?" yakuma jefomin amsar duk inajin kaifin idanunshi nayawo ajikina. "Makara nayi wallahi" nabasa amsa kaina duƙe dan baxan iya jure ganin wannan mayen idanun nashi ba. "Kitashi kiyi sallah amma kafin nan kifara wanka"! yana gama faɗin haka ya mike daga tsugunnon dayay zebar wajan. "Ni sanyi nakeji gaskiya baxan iya wanka yanzuba" na basa amsa kai tsaye..... "Agarinku na ƙazamai ake sanyi wallahi fatie idan nadawo baki wanka ba sena shanyeki"!!! Yakai maganar cikin tsaya tare da saurin barin cikin ɗakin yatafi yabar ni da mamakin furucinsa wai shanyewa?? Kamar wata alawa aini duk wata shanyewa naganta jiya ido cikin ido nakai maganar ina jan tsaki......!! Na saka rigar wadda taimin das ajikina dayake doguwace, dayake babu madubi a ɗakin yasa na ɗauki ɗan ƙarami na jikin powder ɗina na nufi gaban window na ɗora ɗaurin kallabi sannan na koma na ɗauki mayafina wanda yayi kala da shaddar jikin nawa tare da ɗan fesa turare mai daɗin ƙamshi nayi waje tare da nufar falon ina takuna ɗai-ɗai kamar yadda anty zee taimin lecture atun farkon maganar aurena da abdul kafin ta dawo kan wannan. Har ƙasa na ƙarasa gaban momy na gaisheta amman tai kamar bata jini ba sema ƙara haɗe ranta datayi tam kamar bata taɓayin dariya ba janai da baya kaɗan tare da zama na tanƙwashe ƙafata a gabanta ina zubawa t.v idanu. Banfi minti ɗaya da zamaba sega rauda ta fito daga ɗakinsu tana hamma wanda da alama ko yunwa ce ta korota, tana ganina ta faɗaɗa far'arta gami da matsowa gareni cikin kulawa ta fara min magana "Lah sister fatimah yaushe kika zo?" amman mu bamu saniba wallahi" tafaɗa cikin tsananin zumiɗi gami da kawomin hannunta kamar zata rungumeni. Ƙaƙalo far'ar dole nima nai tare da bata amsa da "jiya"sannan naja bakina na tsuke, dannifa sam bana ƙaunar halaƙa da duk wanda ya raɓi momy sabida bata ƙaunar uwata nafaɗi maganar cikin raina kamar kuma tana ji sena ɗan tura bakina gami da watsa mata wani irin kallo ta wutsiyar idanuna. Cikin tsananin farin ciki ta mike "sis bara na kira na'eem wallahi itama bata san dake aka zoba dammu kam momy bata gaya manaba haka kuma big bros" da ido na bita tare da kauda kaina gefe ina wasa da fulawar jikin carpet, ina kallon momy tana aika mata da harara sabida lokacin ita momyn tana yin wayane. Acikin minti kaɗan segasu kamar wasu ƙananun yara sukawani ɗanemin jikina suna shirme waisu acewarsu murna ce, wadda da can basusan hanyar gidan ubana ba seyanzu za,aimin bariki toni har yanxu banga wajan zama agidansu bama bare su saka rai daxan saki jikina dasu. "Sis fatimah! naji muryar na'eem cikin farin cikina tana min magana mai kama da kawo gulma. "Wallahi munyi farin ciki da aurenki da yayanmu dan ALLAH kada ki kula momy duk abinda zatai maki amman idan anty maryam tai maki wallahi ki zageta muma haushi take bamu yadda zakiga tana wani ɗaure face idan muna waje". Tana kaiwa nan ta juya tana kallon momy kotaji mitace ganin hankalin momy baya kansu yasa ta juyo tacigaba da bani labarai marasa kan gado da tsari danni shi kansa baya gabana bare wata matarsa. Taɓe bakina nayi tare da ɗan jan tsaki mai sauti tare da cewa na'eem ɗin "to naji" iya abinda na gaya mata kenan na kalli raudah saboda nidai araina naji nafi sonta sabida ita batada rawar kan na'eem sannan kuma uwa uba batada surutu, "Pls sis zanyi break wallahi rabona da abinci tun jiya" tun kafinma na dire abinda zance naga na'eem ta miƙe a miliyan wani lungu naga ta nufa cikin minti kaɗan segata da katon flaks na tea a hannunta bayanta kuma wannan yarinyar ta jiyace wadda ta kawomin kayana ɗaki rike da ɗan kwando agabana suka aje nan danan rauda tajawo cup ta haɗamin tea mai kauri tare da zubomin farfesun kaji duk ta ajemin agabana. Bisimillah nayi zan ɗauka nakai bakina naji saukar muryar momy akaina kamar dirar rodi "Na'eem watakan dan kina gadara kayan gidan ubankine yasa kika ɗauko mata kayan abincina batare dakin nemi izinina bako?" takai maganar tana karasowa gabana. Sunkuyar dakaina nai ƙasa ina runtse idanuna duk tsoro ya kamani. Mikomin hannunta tayi "bani bread ɗin hannunki aiba kabirune ya kawo ba dan uwarki aisha!!. Cikin mamaki naɗago kaina ina kallonta da idanuna wanda ya sauya kala nan take haushi takaici baƙin ciki sune suka kamani nan take. Amman babu damar nai wani abu akai domin ance wata fuskar tafi gaban mari! Tsintar muryar raudah nayi cikin damuwa kamar ita akama abun tare da cewa..... "Haba momy idan baki ragama sis fatimah ba aimu kya mana kara na sunan ƙanin mahaifinku dan ALLAH momy muna sawwaqewa zuƙatanmu duniyar ma nawa take, bareni wallahi bantaɓa ganin abban kano ko umman kano sun maki koda kallon banxa ba amman ke kullum kika zauna sekin aibatasu agabanmu haba momy ai bai dace ki zagi iyayenta agabanta ba kada gaba kizo kina danasanin hakan....!!Tas!Tas!! kakejin ƙarar sautin marin da momy ta wanke rauda dashi sannan tahau bala'i "To uwata dan ubanki harkin kai matsayin daxaki yimin faɗa!! har kin isa nai magana ki kawomin wa,azi!! tafaɗa cikin tsawa da gudu naga na'eem ta mike tana kuka tabar wajan itama raudan kuka ta saka tare da barin wajan cikin sanyin jiki. "Allah yabaki hakuri momy" tafaɗa tana shigewa ɗakinsu. Wani tunanine ya ɗarsamin araina wato lallai momy itake son rabamu da ƴaƴanta ashe duk ba haka sukeba su zuciyarsu mai kyauce itace kawai matsalar tinda ga ya hydar ma baya da matsala a iya jiya zuwa yau na fuskanci hakan.. Nima miƙewa nai tare da son nabar wajan sejin saukar muryata nayi "ina zakije ƴar gwall!maza ga hanyar ɗakina can kije ki gyaramin shi ki wanken ki gogen tiles sannan kizo kije part ɗin baba suma ki gyarawa maryam ɗakinta idan kin gama kije cikin masu girki ki zauna dan bana son ganin wannan baƙar fatar taki mai kama data shuni, kuma wallahi ko ɗigon haƙoranki nagani a waje da sunan dariya kinawa baba sena yanke maki baki! takai maganar cikin hargagi. Ƙarasowa nayi sum-sum na wuce na nufi hanyar data nuna min inajin zuciyata babu daɗi, wallahi bada ban umma tayi mugun jamani kunne akan koda kwana bata nemana ba da yau ɗinnan zakara ze bani sa,a! kash to ke batula idan ma kin fita waxe baki na mota ina kuma kika san hanya yadda garinnan babu lafiya, uwa uba ma kuma a yanzu waye ze barki ki futa dan kinsan wannan mai fuskar ƙwaran baze bar masu gadi barinki fitaba zuciyata ta bani wannan amsar. Dawannan tunanin na ƙarasa shiga bedroom ɗin nata ina mai bawa kaina hakuri sabida nasan ba komai ke ɗorewa ba watarana se labari to gwaea tun yanzu inke bawa zuciyata hakuri da juriyar danne dukkan abinda momy zatamin danna san komai akwai lokacinsa. Babban ɗakine wanda ya laƙume ƙaton gado na royal mai kalar ruwan toka se siff ɗinsa da ƙaton ɓadubi se wajan adana takalma mai ɗan karan kyau. Babu wani dattin kirki acikinsa sema wani ƙamshi mai daɗi dake tashi anan na kuma tabbatar da cewa lallai dole ya hydar yazama mai muguwar tsafta sabida yadda na kula momy tana ɗaya daga cikin mata masu tsananin tsaftar gaske. Yaye bedshit ɗin nai tare da ɗauko wanda nagani daga gefen cavet ɗin mai kalar blue na warwaresa tare da shinfiɗawa akai sannan na shirya pillow case ɗin suma cikin tsari, cikin lokaci kaɗan na gama gyara mata gadon nata tsaff harda yimata wani shegen decoration danaga ummi nayi a gadonta. Wani ɗan lugu na juya na ɗauko tsintsiyar laushi da abin kwasar shara nazo nafara gyara mata cikin ɗakin seda na sharesa tas na kwase ɗan dattin naje na watsar sannan na nufi toilet ɗin nata sabida bana son nai mopping sannan na shiga banɗakin zan lalata sharar danayine abanxa Baƙaramin mamaki nayiba lallai inda kuɗi yake akwai kallo jibi yadda iya banɗakin momy ma ya laƙume waɗannan kayan wanka masu kyau da tsari kamar baza,a mutuba lallai inda ranka kasha kallo nafaɗa ina kallon jaguzin cikin bayin wanda yake ɗaukar idanun ga wasu irin madubai da aka jere tarkacen kayan wankin baki akansu juya nai sosai cikin mamaki komaye na kai madubi bayi oho,ganin zan ɓata lokacine akan wannan shirman yasa na mayar da hankalina ga fara gyaran bayin seda na gama tsaf na goge dukkan maduban da glasan wajan sannan na fito waje bayana ke faman amsamin na rashin sabo ga hannuna duk ya ƙage sabida sanyi. Seda nai minti biyar sannan na tsoma mopar a boket na fara mope ɗakin nata cikin tsautsayi ruwan santsi ya kwarfemin ƙafata banyi aune ba seji kake fam!Na kife a wajan wata ƴar ƙara na saki gwanin tausayi gawani irin zafi daya ziyarci ƙuguna haka na miƙe da ƙyar na gama na haɗa kayan nakai inda zankai nayi hanyar fita. Cikin ladabi na ƙarasa gabanta yanzu tare suke dawata mace da alama kaya ta kawo mata dannaga matar tanata fito da kayan jiki na mata kala-kala gaisar da matar nayi sannan nacewa momyn na kammala. Dawani irin kallo ta dubeni sannan tace naje wajan firjin can ta nunan da hannu wai na ɗauki biredi da tea nasha sannan na wuce part ɗin maryam na gyara mata. Cikin miƙa wuya ga abinda ta umarcen dashi na tashi naje gaban firjin wata ƙwallace tazomin ganin ɗan shayin dabefi amir ya kurɓeba babu yadda na iya haka na ɗauka na wuce ɗakin da aka saukeni na zauna awajan zamanma seda nai ƙara sabida yadda ƙuguna ya amsamin dan baƙaramar buguwa wurin yayiba. Cikin ƙanƙanin lokaci nagama da tean wanda ko gefen cibiyana bai jeba na tattare cup ɗin na kai karamin kicin ɗin falon danaga na'eem ta ɗaukomin break fast ɗin ɗazu. Gabanta naje na tsugunna tare da ce mata momy na gama cikin tsawa tacemin wai ubana ne ze rakani part ɗin maryam cikin hargitsa na ɗago kaina na kalleta tare da kawar da kaina gefe ina jan hucin takaici tare da danne abinda yazomin wuyana, murmushi baƙuwarta tai tare da cewa "hajiya zainab kimata a hankali kinsan ƴaƴan namu se hakuri" wani banxan kallo tabi matar dashi tare da hayowa kaina "Maza ɓacemin daga wajannan kije kinemi part ɗin nasu mana banxa mai surfar kwaki" takai maganar tana hamɓarina da ƙafarta da gudu na miƙe nai hanyar waje na buɗe kofar falon na fita seda naci kukana a abakin kofar sannan naja jikina nai part ɗinsu yaya. Baƙaramin ɓata lokaci nai ina danna ƙofarba kafin azo a buɗemin haɗa ido mukai da anty maryam wadda take sanye da wasu shegun riga da wando na barci iya gwiwa se wata riga mai hannun shimi, raɓeta nai na wuce cikin dauriya. Cikin zafin nama tabiyo bayana tare da fincikoni gabanta har ina dan dukan cikin dake jikinta kadan wanda yake gaf da haihuwa. "Ke dallah malama ina zakije kin wani zo kin shigemin falo kamar daga gidanku kika zo dashi". Ɓanɓare hannunta nayi daga jikina saboda idan har na tsaya gabanta komai ze iya faruwa sabida yadda bana jin dadin zuciyata a halin yanzu tsakiyar falon naje tare da raba idanuna ina neman ɗakinsa danshi kaɗai nasan xan iya gyarawa muhallinsa ba wata ƙatuwaba. Inajin yadda ta biyo bayana tana antaya min ashar amman haka na cije naki kulata nabawa banxa ajiyarta nai hanyar room ɗin danake tunanin nashine. Cikin zafin nama na budesa tare da mayar da key na datse nan na karasa cikin ɗakin mai ɗan karan kyau da tsari gadon nafara gyarawa sannan shima baɗan shirya tarkacen kasan wajan loptop ɗinshi dake a ƙasa na ɗauka na aje masa akan sopa sannan na gyara masa toilet ɗinshi na kammala komai na fito na rufo kofar ina jan kafata sabida yadda jikina yake wani ciwon gajiya ga ɗakin nashi daɗan kura kaɗan. Banganta a falon ba hakan yayimin dadi dan haka nayi gaba abina koda naje part ɗin momy banga kowa afalon nataba yasa nayi dakina na nufi bayi babu abinda nake buƙata a halin yanxu kamar naɗan gasa ƙuguna da ruwan ɗumi dan haka na nufi bayi na haɗa ruwa mai ɗan ɗumi na gasa jikina sannan na ɗauro towel na fito waje babu abinda jikina keyi se zafi wanda har yaɗan sakamin zazzaɓi gashi dai nayi wanka amman har yanxu ban daina jin yadda kuguna da bayana ke amsamin ba kuka na saka tare da hayewa katifar nai ruf da ciki ko towel din jikin nawa ban cireba haka nahau kuka ina dafe ƙuguna da hannuna. Nidai banji ƙarar buɗe kofar ba sejin mayar da ita danai anrufe bangama dawowa daga tunanina ba naji alamun motsin mutum akaina. Saurin mirginowa nai ina dafe towel ɗin jikina da hannuna tare da zuba masa matsakaitan idanuna ina kallonsa dasu waɗanda suka jiƙe da ruwan hawaye. Batare daya cemin komai ba ya nemi gu agefen katifar ya zauna ya saka hannunshi guda ya dafe kuncinsa dasu ganin yayi haka yasa nima na juya masa baya ina sakin wani irin marayan kuka! "Ni wallahi yaya bazan iya zaman gidannan ba ai ba haka kukai da abbanmu ba idan baxaka iya rikeni ba kawai ka sakeni ka sawwaqemin kamayar dani gaban iyayena tun kafin akashe masu ni"! Nakai maganar ina jan majina kaɗan kaɗan. Ɗago rinannun idanunshi yayi ya zubasu akaina batare daya saki fuskarshiba muryarsa can ƙasan maƙoshi yacemin "Kada na kuma jin wannan banzar maganar abakin ki yanzu mi akai maki?" yajefomin maganar face ɗinshi babu walwala ko kaɗan. Juya masa baya nayi ina cigaba da kukan danake batare dana tankasa ba. "Malama gaba zaki jiyomin ba baya ba ki tambayi maryam ni mace ƙarya take ta juyamin baya"! yafaɗi maganar cikin jan tsaki yana fiddo da wayarsa daga aljihun wandon jeans ɗin dake jikinsa. Idon sa naga kan waya bai kuma ƙara cemin komai ba baya ga wannan maganar daya furta min. Ringing wayar taketa faman yi wadda ya ƙaro sautinta kafin naji saukar muryar umma kamar daga sama. Cikin wani ladabi wanda ya sakani a kwana naji yana gaisawa da umma sannan ya ɗora da ce mata ɗazu yaga kiranta baya gidane yanxun nan ya shigo gidan. Jinai umma tana ce masa ba komai nan dai suka kuma gaisawa sannan naji ta sako maganata wai hala dai bana shirmen nawa, murmushi mai sauti yayi tare da cewa "haba umma yaufa kwananta guda aiko gama shirya kayanta ma inaga bata gama ba" yakai maganar cikin raha. Ce masa tayi dan ALLAH idan ina kusa yabani wayar mana jim yayi kadan sannan naga ya mikomin wayar yana zabgan harara! Nima juya baya nai alamun baxan ansaba can kuma sena cafka har ina hadewa da hannunshi sannan nahau mata kukan shagwaɓa. Nakai minti kusan biyu ina wannan kukan kafin na furta. "Haba umma yanxu daman kun shirya bazaku taho dasu ummi ba amman kuka kasa gayamin har aka sa na saka raina da zuwan nasu". Kwantar da murya tayi nan tafara min magana cikin tattausan lafazi tare da gayamin manyan misalai na hakuri da zaman aure sannan tace na kwantar da hankalina suna nan zuwa ai indai anyi hutu. Shaƙar majina nai tare da kallon saitin dayake ganin baki ɗaya hankalinshi ba,a kaina yakeba yana can kan ɗaya wayar tasa yana danne danne yasaka na rage volume tare da cewa umma. "Umma nikam idan kunxo biyoku zanyi wallahi umma yau tunda na tashi momy take sakani aiki nan na kwashe komai na gaya mata hattaga ciwon danaji da abinda maryam taimin da ciwon da ƙuguna yakemin da yadda momy ta bani break fast tas na zayyanewa uwata batare dana ma tuna yana wajan ba nakuma kara da ɗaukar alwashin wallahi suka takuramin guduwa zanyi. Umma danne abinda yake taso mata aranta tayi tare da kiran sunan batula da ɗan ƙarfi kaɗan. nan tahau yi mata faɗa sosai akan kada ta kuma gaya mata duk abinda momy zata mata sannan kuma ai momy mahaifiyarta ce koda babu auren ali akan ta bare kuma yanxu datake surukarta sannan tace mata kada ta sake ta gayawa kowa wannan maganar koda kuwa hydar dinne sannan kuma komai momy zata mata tai hakuri banda rashin kunya. Sosai jikina yayi sanyi da kalaman ummata haka mukai sallama ko waigaya banyiba na aje wayar a gefensa na juya na kifa kaina akasa ina sakin kuka ƙasa-ƙasa. Duk abinda take gayawa mahaifiyarta yana jinta kuma duk abinda umman ta gaya mata yana ji sedai yadda ya basar ne baxaka taɓa cewa yaji mi sukace ɗinba. Sosai maganganun umma suka birgesa nan ya kumajin kaunar matar da ƙimarta sun sake masa caa! acikin ranshi gakuma ɗunbin mamakin halin momyn wato seda dai ta azabtar da yarinyar ɗin kenan bayan fitarsa bayan dukkan magiyar daya gama mata kafin ya fita dazun. Lumshe idanunshi yayi kafin kuma ya waresu akanta jin yadda take kuka! yasa ta karya masa dukkan wani lakar jikinsa shi mutumne mai tausayi baya kaunar yaga mutum ya shiga damuwa musamman kukan mace wanda bakaramin ɗaga masa hankalinsa yake ba. Tattausan hannunshi mai yalwar gargasa da santsi ya saka agadon bayanta tare da birkito da ita gabansa ya tsareta da manyan idanunshi yana binta dasu cikin wani irin yanayi. Jin hannunshi abayana yasaka rawar jikina ta ƙaru ban jure yadda yake bina da kallo ba dan haka se kawai na rufe idanuna gam ina zubar da ƙwallah. "Mi momy tayi maki ɗazu?" naji amon muryarshi akunnena. girgiza kaina nai alamun babu komai sabida nasihar umma gareni yakaɗani dambu taliya naƙi gaya masa komai daga karshema sena ƙara sautin kukan danakeyi. Banyi auneba naji ya ɗagani cak! gami da ɗorani akan cinyarsa, abinda ya sakani a ɗimuwa yadda naji saukar hannunshi akan ƙuguna yana murzamin cikin wani irin salo mai wuyar misaltawa..... Zullo nayi gami da ƙoƙarin dira daga kan cinyar tasa sakamakon wani irin bakon yanayi dana.....!! Na saka rigar wadda taimin das ajikina dayake doguwace, dayake babu madubi a ɗakin yasa na ɗauki ɗan ƙarami na jikin powder ɗina na nufi gaban window na ɗora ɗaurin kallabi sannan na koma na ɗauki mayafina wanda yayi kala da shaddar jikin nawa tare da ɗan fesa turare mai daɗin ƙamshi nayi waje tare da nufar falon ina takuna ɗai-ɗai kamar yadda anty zee taimin lecture atun farkon maganar aurena da abdul kafin ta dawo kan wannan. Har ƙasa na ƙarasa gaban momy na gaisheta amman tai kamar bata jini ba sema ƙara haɗe ranta datayi tam kamar bata taɓayin dariya ba janai da baya kaɗan tare da zama na tanƙwashe ƙafata a gabanta ina zubawa t.v idanu. Banfi minti ɗaya da zamaba sega rauda ta fito daga ɗakinsu tana hamma wanda da alama ko yunwa ce ta korota, tana ganina ta faɗaɗa far'arta gami da matsowa gareni cikin kulawa ta fara min magana "Lah sister fatimah yaushe kika zo?" amman mu bamu saniba wallahi" tafaɗa cikin tsananin zumiɗi gami da kawomin hannunta kamar zata rungumeni. Ƙaƙalo far'ar dole nima nai tare da bata amsa da "jiya"sannan naja bakina na tsuke, dannifa sam bana ƙaunar halaƙa da duk wanda ya raɓi momy sabida bata ƙaunar uwata nafaɗi maganar cikin raina kamar kuma tana ji sena ɗan tura bakina gami da watsa mata wani irin kallo ta wutsiyar idanuna. Cikin tsananin farin ciki ta mike "sis bara na kira na'eem wallahi itama bata san dake aka zoba dammu kam momy bata gaya manaba haka kuma big bros" da ido na bita tare da kauda kaina gefe ina wasa da fulawar jikin carpet, ina kallon momy tana aika mata da harara sabida lokacin ita momyn tana yin wayane. Acikin minti kaɗan segasu kamar wasu ƙananun yara sukawani ɗanemin jikina suna shirme waisu acewarsu murna ce, wadda da can basusan hanyar gidan ubana ba seyanzu za,aimin bariki toni har yanxu banga wajan zama agidansu bama bare su saka rai daxan saki jikina dasu. "Sis fatimah! naji muryar na'eem cikin farin cikina tana min magana mai kama da kawo gulma. "Wallahi munyi farin ciki da aurenki da yayanmu dan ALLAH kada ki kula momy duk abinda zatai maki amman idan anty maryam tai maki wallahi ki zageta muma haushi take bamu yadda zakiga tana wani ɗaure face idan muna waje". Tana kaiwa nan ta juya tana kallon momy kotaji mitace ganin hankalin momy baya kansu yasa ta juyo tacigaba da bani labarai marasa kan gado da tsari danni shi kansa baya gabana bare wata matarsa. Taɓe bakina nayi tare da ɗan jan tsaki mai sauti tare da cewa na'eem ɗin "to naji" iya abinda na gaya mata kenan na kalli raudah saboda nidai araina naji nafi sonta sabida ita batada rawar kan na'eem sannan kuma uwa uba batada surutu, "Pls sis zanyi break wallahi rabona da abinci tun jiya" tun kafinma na dire abinda zance naga na'eem ta miƙe a miliyan wani lungu naga ta nufa cikin minti kaɗan segata da katon flaks na tea a hannunta bayanta kuma wannan yarinyar ta jiyace wadda ta kawomin kayana ɗaki rike da ɗan kwando agabana suka aje nan danan rauda tajawo cup ta haɗamin tea mai kauri tare da zubomin farfesun kaji duk ta ajemin agabana. Bisimillah nayi zan ɗauka nakai bakina naji saukar muryar momy akaina kamar dirar rodi "Na'eem watakan dan kina gadara kayan gidan ubankine yasa kika ɗauko mata kayan abincina batare dakin nemi izinina bako?" takai maganar tana karasowa gabana. Sunkuyar dakaina nai ƙasa ina runtse idanuna duk tsoro ya kamani. Mikomin hannunta tayi "bani bread ɗin hannunki aiba kabirune ya kawo ba dan uwarki aisha!!. Cikin mamaki naɗago kaina ina kallonta da idanuna wanda ya sauya kala nan take haushi takaici baƙin ciki sune suka kamani nan take. Amman babu damar nai wani abu akai domin ance wata fuskar tafi gaban mari! Tsintar muryar raudah nayi cikin damuwa kamar ita akama abun tare da cewa..... "Haba momy idan baki ragama sis fatimah ba aimu kya mana kara na sunan ƙanin mahaifinku dan ALLAH momy muna sawwaqewa zuƙatanmu duniyar ma nawa take, bareni wallahi bantaɓa ganin abban kano ko umman kano sun maki koda kallon banxa ba amman ke kullum kika zauna sekin aibatasu agabanmu haba momy ai bai dace ki zagi iyayenta agabanta ba kada gaba kizo kina danasanin hakan....!!Tas!Tas!! kakejin ƙarar sautin marin da momy ta wanke rauda dashi sannan tahau bala'i "To uwata dan ubanki harkin kai matsayin daxaki yimin faɗa!! har kin isa nai magana ki kawomin wa,azi!! tafaɗa cikin tsawa da gudu naga na'eem ta mike tana kuka tabar wajan itama raudan kuka ta saka tare da barin wajan cikin sanyin jiki. "Allah yabaki hakuri momy" tafaɗa tana shigewa ɗakinsu. Wani tunanine ya ɗarsamin araina wato lallai momy itake son rabamu da ƴaƴanta ashe duk ba haka sukeba su zuciyarsu mai kyauce itace kawai matsalar tinda ga ya hydar ma baya da matsala a iya jiya zuwa yau na fuskanci hakan.. Nima miƙewa nai tare da son nabar wajan sejin saukar muryata nayi "ina zakije ƴar gwall!maza ga hanyar ɗakina can kije ki gyaramin shi ki wanken ki gogen tiles sannan kizo kije part ɗin baba suma ki gyarawa maryam ɗakinta idan kin gama kije cikin masu girki ki zauna dan bana son ganin wannan baƙar fatar taki mai kama data shuni, kuma wallahi ko ɗigon haƙoranki nagani a waje da sunan dariya kinawa baba sena yanke maki baki! takai maganar cikin hargagi. Ƙarasowa nayi sum-sum na wuce na nufi hanyar data nuna min inajin zuciyata babu daɗi, wallahi bada ban umma tayi mugun jamani kunne akan koda kwana bata nemana ba da yau ɗinnan zakara ze bani sa,a! kash to ke batula idan ma kin fita waxe baki na mota ina kuma kika san hanya yadda garinnan babu lafiya, uwa uba ma kuma a yanzu waye ze barki ki futa dan kinsan wannan mai fuskar ƙwaran baze bar masu gadi barinki fitaba zuciyata ta bani wannan amsar. Dawannan tunanin na ƙarasa shiga bedroom ɗin nata ina mai bawa kaina hakuri sabida nasan ba komai ke ɗorewa ba watarana se labari to gwaea tun yanzu inke bawa zuciyata hakuri da juriyar danne dukkan abinda momy zatamin danna san komai akwai lokacinsa. Babban ɗakine wanda ya laƙume ƙaton gado na royal mai kalar ruwan toka se siff ɗinsa da ƙaton ɓadubi se wajan adana takalma mai ɗan karan kyau. Babu wani dattin kirki acikinsa sema wani ƙamshi mai daɗi dake tashi anan na kuma tabbatar da cewa lallai dole ya hydar yazama mai muguwar tsafta sabida yadda na kula momy tana ɗaya daga cikin mata masu tsananin tsaftar gaske. Yaye bedshit ɗin nai tare da ɗauko wanda nagani daga gefen cavet ɗin mai kalar blue na warwaresa tare da shinfiɗawa akai sannan na shirya pillow case ɗin suma cikin tsari, cikin lokaci kaɗan na gama gyara mata gadon nata tsaff harda yimata wani shegen decoration danaga ummi nayi a gadonta. Wani ɗan lugu na juya na ɗauko tsintsiyar laushi da abin kwasar shara nazo nafara gyara mata cikin ɗakin seda na sharesa tas na kwase ɗan dattin naje na watsar sannan na nufi toilet ɗin nata sabida bana son nai mopping sannan na shiga banɗakin zan lalata sharar danayine abanxa Baƙaramin mamaki nayiba lallai inda kuɗi yake akwai kallo jibi yadda iya banɗakin momy ma ya laƙume waɗannan kayan wanka masu kyau da tsari kamar baza,a mutuba lallai inda ranka kasha kallo nafaɗa ina kallon jaguzin cikin bayin wanda yake ɗaukar idanun ga wasu irin madubai da aka jere tarkacen kayan wankin baki akansu juya nai sosai cikin mamaki komaye na kai madubi bayi oho,ganin zan ɓata lokacine akan wannan shirman yasa na mayar da hankalina ga fara gyaran bayin seda na gama tsaf na goge dukkan maduban da glasan wajan sannan na fito waje bayana ke faman amsamin na rashin sabo ga hannuna duk ya ƙage sabida sanyi. Seda nai minti biyar sannan na tsoma mopar a boket na fara mope ɗakin nata cikin tsautsayi ruwan santsi ya kwarfemin ƙafata banyi aune ba seji kake fam!Na kife a wajan wata ƴar ƙara na saki gwanin tausayi gawani irin zafi daya ziyarci ƙuguna haka na miƙe da ƙyar na gama na haɗa kayan nakai inda zankai nayi hanyar fita. Cikin ladabi na ƙarasa gabanta yanzu tare suke dawata mace da alama kaya ta kawo mata dannaga matar tanata fito da kayan jiki na mata kala-kala gaisar da matar nayi sannan nacewa momyn na kammala. Dawani irin kallo ta dubeni sannan tace naje wajan firjin can ta nunan da hannu wai na ɗauki biredi da tea nasha sannan na wuce part ɗin maryam na gyara mata. Cikin miƙa wuya ga abinda ta umarcen dashi na tashi naje gaban firjin wata ƙwallace tazomin ganin ɗan shayin dabefi amir ya kurɓeba babu yadda na iya haka na ɗauka na wuce ɗakin da aka saukeni na zauna awajan zamanma seda nai ƙara sabida yadda ƙuguna ya amsamin dan baƙaramar buguwa wurin yayiba. Cikin ƙanƙanin lokaci nagama da tean wanda ko gefen cibiyana bai jeba na tattare cup ɗin na kai karamin kicin ɗin falon danaga na'eem ta ɗaukomin break fast ɗin ɗazu. Gabanta naje na tsugunna tare da ce mata momy na gama cikin tsawa tacemin wai ubana ne ze rakani part ɗin maryam cikin hargitsa na ɗago kaina na kalleta tare da kawar da kaina gefe ina jan hucin takaici tare da danne abinda yazomin wuyana, murmushi baƙuwarta tai tare da cewa "hajiya zainab kimata a hankali kinsan ƴaƴan namu se hakuri" wani banxan kallo tabi matar dashi tare da hayowa kaina "Maza ɓacemin daga wajannan kije kinemi part ɗin nasu mana banxa mai surfar kwaki" takai maganar tana hamɓarina da ƙafarta da gudu na miƙe nai hanyar waje na buɗe kofar falon na fita seda naci kukana a abakin kofar sannan naja jikina nai part ɗinsu yaya. Baƙaramin ɓata lokaci nai ina danna ƙofarba kafin azo a buɗemin haɗa ido mukai da anty maryam wadda take sanye da wasu shegun riga da wando na barci iya gwiwa se wata riga mai hannun shimi, raɓeta nai na wuce cikin dauriya. Cikin zafin nama tabiyo bayana tare da fincikoni gabanta har ina dan dukan cikin dake jikinta kadan wanda yake gaf da haihuwa. "Ke dallah malama ina zakije kin wani zo kin shigemin falo kamar daga gidanku kika zo dashi". Ɓanɓare hannunta nayi daga jikina saboda idan har na tsaya gabanta komai ze iya faruwa sabida yadda bana jin dadin zuciyata a halin yanzu tsakiyar falon naje tare da raba idanuna ina neman ɗakinsa danshi kaɗai nasan xan iya gyarawa muhallinsa ba wata ƙatuwaba. Inajin yadda ta biyo bayana tana antaya min ashar amman haka na cije naki kulata nabawa banxa ajiyarta nai hanyar room ɗin danake tunanin nashine. Cikin zafin nama na budesa tare da mayar da key na datse nan na karasa cikin ɗakin mai ɗan karan kyau da tsari gadon nafara gyarawa sannan shima baɗan shirya tarkacen kasan wajan loptop ɗinshi dake a ƙasa na ɗauka na aje masa akan sopa sannan na gyara masa toilet ɗinshi na kammala komai na fito na rufo kofar ina jan kafata sabida yadda jikina yake wani ciwon gajiya ga ɗakin nashi daɗan kura kaɗan. Banganta a falon ba hakan yayimin dadi dan haka nayi gaba abina koda naje part ɗin momy banga kowa afalon nataba yasa nayi dakina na nufi bayi babu abinda nake buƙata a halin yanxu kamar naɗan gasa ƙuguna da ruwan ɗumi dan haka na nufi bayi na haɗa ruwa mai ɗan ɗumi na gasa jikina sannan na ɗauro towel na fito waje babu abinda jikina keyi se zafi wanda har yaɗan sakamin zazzaɓi gashi dai nayi wanka amman har yanxu ban daina jin yadda kuguna da bayana ke amsamin ba kuka na saka tare da hayewa katifar nai ruf da ciki ko towel din jikin nawa ban cireba haka nahau kuka ina dafe ƙuguna da hannuna. Nidai banji ƙarar buɗe kofar ba sejin mayar da ita danai anrufe bangama dawowa daga tunanina ba naji alamun motsin mutum akaina. Saurin mirginowa nai ina dafe towel ɗin jikina da hannuna tare da zuba masa matsakaitan idanuna ina kallonsa dasu waɗanda suka jiƙe da ruwan hawaye. Batare daya cemin komai ba ya nemi gu agefen katifar ya zauna ya saka hannunshi guda ya dafe kuncinsa dasu ganin yayi haka yasa nima na juya masa baya ina sakin wani irin marayan kuka! "Ni wallahi yaya bazan iya zaman gidannan ba ai ba haka kukai da abbanmu ba idan baxaka iya rikeni ba kawai ka sakeni ka sawwaqemin kamayar dani gaban iyayena tun kafin akashe masu ni"! Nakai maganar ina jan majina kaɗan kaɗan. Ɗago rinannun idanunshi yayi ya zubasu akaina batare daya saki fuskarshiba muryarsa can ƙasan maƙoshi yacemin "Kada na kuma jin wannan banzar maganar abakin ki yanzu mi akai maki?" yajefomin maganar face ɗinshi babu walwala ko kaɗan. Juya masa baya nayi ina cigaba da kukan danake batare dana tankasa ba. "Malama gaba zaki jiyomin ba baya ba ki tambayi maryam ni mace ƙarya take ta juyamin baya"! yafaɗi maganar cikin jan tsaki yana fiddo da wayarsa daga aljihun wandon jeans ɗin dake jikinsa. Idon sa naga kan waya bai kuma ƙara cemin komai ba baya ga wannan maganar daya furta min. Ringing wayar taketa faman yi wadda ya ƙaro sautinta kafin naji saukar muryar umma kamar daga sama. Cikin wani ladabi wanda ya sakani a kwana naji yana gaisawa da umma sannan ya ɗora da ce mata ɗazu yaga kiranta baya gidane yanxun nan ya shigo gidan. Jinai umma tana ce masa ba komai nan dai suka kuma gaisawa sannan naji ta sako maganata wai hala dai bana shirmen nawa, murmushi mai sauti yayi tare da cewa "haba umma yaufa kwananta guda aiko gama shirya kayanta ma inaga bata gama ba" yakai maganar cikin raha. Ce masa tayi dan ALLAH idan ina kusa yabani wayar mana jim yayi kadan sannan naga ya mikomin wayar yana zabgan harara! Nima juya baya nai alamun baxan ansaba can kuma sena cafka har ina hadewa da hannunshi sannan nahau mata kukan shagwaɓa. Nakai minti kusan biyu ina wannan kukan kafin na furta. "Haba umma yanxu daman kun shirya bazaku taho dasu ummi ba amman kuka kasa gayamin har aka sa na saka raina da zuwan nasu". Kwantar da murya tayi nan tafara min magana cikin tattausan lafazi tare da gayamin manyan misalai na hakuri da zaman aure sannan tace na kwantar da hankalina suna nan zuwa ai indai anyi hutu. Shaƙar majina nai tare da kallon saitin dayake ganin baki ɗaya hankalinshi ba,a kaina yakeba yana can kan ɗaya wayar tasa yana danne danne yasaka na rage volume tare da cewa umma. "Umma nikam idan kunxo biyoku zanyi wallahi umma yau tunda na tashi momy take sakani aiki nan na kwashe komai na gaya mata hattaga ciwon danaji da abinda maryam taimin da ciwon da ƙuguna yakemin da yadda momy ta bani break fast tas na zayyanewa uwata batare dana ma tuna yana wajan ba nakuma kara da ɗaukar alwashin wallahi suka takuramin guduwa zanyi. Umma danne abinda yake taso mata aranta tayi tare da kiran sunan batula da ɗan ƙarfi kaɗan. nan tahau yi mata faɗa sosai akan kada ta kuma gaya mata duk abinda momy zata mata sannan kuma ai momy mahaifiyarta ce koda babu auren ali akan ta bare kuma yanxu datake surukarta sannan tace mata kada ta sake ta gayawa kowa wannan maganar koda kuwa hydar dinne sannan kuma komai momy zata mata tai hakuri banda rashin kunya. Sosai jikina yayi sanyi da kalaman ummata haka mukai sallama ko waigaya banyiba na aje wayar a gefensa na juya na kifa kaina akasa ina sakin kuka ƙasa-ƙasa. Duk abinda take gayawa mahaifiyarta yana jinta kuma duk abinda umman ta gaya mata yana ji sedai yadda ya basar ne baxaka taɓa cewa yaji mi sukace ɗinba. Sosai maganganun umma suka birgesa nan ya kumajin kaunar matar da ƙimarta sun sake masa caa! acikin ranshi gakuma ɗunbin mamakin halin momyn wato seda dai ta azabtar da yarinyar ɗin kenan bayan fitarsa bayan dukkan magiyar daya gama mata kafin ya fita dazun. Lumshe idanunshi yayi kafin kuma ya waresu akanta jin yadda take kuka! yasa ta karya masa dukkan wani lakar jikinsa shi mutumne mai tausayi baya kaunar yaga mutum ya shiga damuwa musamman kukan mace wanda bakaramin ɗaga masa hankalinsa yake ba. Tattausan hannunshi mai yalwar gargasa da santsi ya saka agadon bayanta tare da birkito da ita gabansa ya tsareta da manyan idanunshi yana binta dasu cikin wani irin yanayi. Jin hannunshi abayana yasaka rawar jikina ta ƙaru ban jure yadda yake bina da kallo ba dan haka se kawai na rufe idanuna gam ina zubar da ƙwallah. "Mi momy tayi maki ɗazu?" naji amon muryarshi akunnena. girgiza kaina nai alamun babu komai sabida nasihar umma gareni yakaɗani dambu taliya naƙi gaya masa komai daga karshema sena ƙara sautin kukan danakeyi. Banyi auneba naji ya ɗagani cak! gami da ɗorani akan cinyarsa, abinda ya sakani a ɗimuwa yadda naji saukar hannunshi akan ƙuguna yana murzamin cikin wani irin salo mai wuyar misaltawa..... Zullo nayi gami da ƙoƙarin dira daga kan cinyar tasa sakamakon wani irin bakon yanayi dana.....!! 60-61 ƙoƙarin sauka nakeyi daga kan cinyar tasa amman fafur yaƙi bani damar gudanar da hakan sema wani baƙon lamari dana tsinci kaina acikinsa mai wuyar misaltawa abinda yaya yake gudanarwa a ƙuguna baƙaramin ɗimuwa ya sakaniba wani irin abu yakemin mai kama da tafiyar tsutsa a daidai saitin ƙugun nawa seda yazo dai dai inda naji ciwon kuma kamar yasani naji yaɗan murza wajan da ƙarfi kaɗan, da hanzari na dafe masa ƙafarsa da dukkan ƙarfina, tare da furta "wayyo ALLAH nah yaya wallahi da zafi fa" naja maganar cikin wani irin salo wanda bansan inada shiba. Dakatawa yayi da murzamin wajan tare da ɗan ranƙwafowa kaɗan yana huramin iskar cikin bakinsa idan ka dubi abinda yakemin a wannn lokaci zaka ɗauka kamar jaririya yake rarrashi lumshe idanuna nai tare da ɗan zubo da ruwan hawaye kaɗan ina mayar da numfashi sama-sama munkai kamar binti biyar ahakan kafin na kumajin dirar hannun nashi a ƙugun nawa amman awannan karon is different da wancan salon dan wannan zan iya ce maku its romantic styl, kamar yanayin tafiyar tsutsa haka yakebin fatar ƙugun nawa da hannunsa kafin kuma ya tattaroni baki ɗaya ya mayar dani saman katifar ya kwantar kamar wata ƴar beby, babu yadda na iya haka na bisa da ido ina kallonsa babu damar tsiwa a wannan karon sabida yadda ko ina na jikina kemin ciwo,bangama tsinkewa da lamarinsaba se sanda naji ɗirar hannayeshi akan ƙafata yana matsamin alamun tausa wata wawiyar ajiyar heart na sauke ina shi masa albarka a raina dan bakaramin taimakona yayiba daman haka yake da imani nake aiyana hakan acikin zuciyata. Shikam from nasa side ɗin bakaramin tausayi fatima tabasaba ganin yadda taxo dakin ta rabe tana faman kuka wanda yasan da cewa komai ya faru da ita a halin yanxu the first laifinshi za,a soma gani but sabida yanxu shine mijinta. Kuma yasan baba laifinshi ze soma gani more especially idan yaji labarin halin da momyn takeson jefata amman tabbas a halin yanzu a yadda yake tare da ita bakaramin ta maza yayiba wajan danne fitinar sa dan wannan kusancin nasu bakaramin kara masa wata muguwar wutar sha,awarta takeyiba Shikadai yasan a halin dayake ciki kuma shi kadai yasan yadda yakejin fatarta malam mai ɗan karan laushi kamar attufa. Cije lips ɗinshi yake yana wani jan numfashi kamar wanda yaci yaji idanunshi a lumshe yake baki ɗaya jinsa yake kamar yayi losing control ganinta yake ta rikiɗa ta koma masa wata zubin halittar daban ba batulan umman daya saniba sabida yadda anty zee ta dage wajan gyara batula dolene koma waye ya gigita da ita musamman idan yaci karo da lallausar fatar jikinta mai ɗan karen laushi da sulɓi. Babu yadda ya iya haka yabi umarnin da zuciyarsa take basa akan yaɗan rage zafi da ita tunda daman yanzu maryam tazama se a hankali harya ɗan sunkuyo yana shirin gudanar da abinda zuciyar tashi take ƙudurtarsa dashi sekuma ya tsaya cak! kadafa ta rainani acewarsa cikin zuciyarsa wata kuma zuciyar tace masa to seme ai matarkace halalinka duk da ba sonta kakeba amman abun da kake shirin farawa da ita ayanzu shize ƙara maku kusanci da ita da shakuwa har hakan yasa ku dai daita kanku ku zauna lafiya ku faranta ran mahaifanku yana gama wannan tunanin yafara gudanar da abinda zuciyar tashi takeso. Jin yadakata da tausar dayakemin ɗinne nasaki hammadala ina kokarin na mike na gyara jikina amman senaji wani salon daban wanda ya ɗagamin hankalina nan take gaskiya nidai baxan iyaba aiwannan ma iskancinne ko angaya masa ni sonsa nikeyi daxexo yana min wannan abin. Ban gama tunanin abinda nakeba naji saukar bakinsa akan ƙuguna dai dai wajan danaji ciwon yakama fatar wajan da hakorinsa yana ɗan gogawa kaɗan kaɗan. Wani irin numfashi naja tare da fesar da iska mai karfi kana na mirgina kaina gefe ina fesar da numfashi mai hade da nishi. Hannunsa yasaka ya juyo dakaina yana mai tsareni da manyan idanunshi waɗanda suka koma kamar gauta dan tsabar jaan! su ni har mamaki abin yabani still kuma bakin nasa na west ɗin nawa batare daya cireba, harseda naji na daina jin wannan azababban zafin kuma kamar shima ya kula haka ya zare bakin nasa akai ya tallafo kaina da hannunshi ya tsirani da idanun nashi yana kallona. Tsintar muryarsa nai akasan makoshinsa yana cewa. "Fatie ahalin yanzu bazance ina sonki ko in ƙinkiba wanda daman can ni ban taɓa nuna maki ƙiyayyaba amman inason muhaɗe kammu ko ALLAH zesaka mana son junanmu kodan mu kwantarwa da mahaifanmu raia" yakai maganar yana mai kara kusanto da kanshi gareni. Tura bakina nai gaba duk da banga sakin fuskar daxan kawo masa rainiba sabida ahalin yanxunma dukda kusancin dake tsakaninmu bai saki face ɗinshiba. "Nifa yaya bana sonka dan ALLAH kada kaimin komai wallahi na yarda naitawa momy bauta daga nan har iya raina akan nikazo ka takuramin" nakai maganar cikin tsananin jin haushinsa. Tabe bakinsa yayi tare da makamin wata katuwar harara batare dayace min komaiba, sejin bakinsa nayi akan bakina yana sakarmin wani irin mahaukacin kiss mai zafin gaske. Seda ya zuƙe duk wani miyau na bakina tas kamar maye sannan yasoma bin fuskar tawa da lasa kuma duk abinda yake idanunshi arufe suke ruf seda ya gama bin fuskata da lasar sannan ya matseni a kirjinsa yana mayar da numfashi baki ɗaya ya sakarmin numfashinsa da nauyinsa ajikina. Idan ka dubeni wallahi seka tausayamin sabida yadda nake faman raba idanu danni wannan abun walaha kawai nasha bawani abuba dan tsabar mugunta anwani zo an danneni wallahi se ALLAH yasakamin nakai maganar cikin zuciyata. Shikam anasa bangaren hakan dayay mata shine kawai mafitarsa sabida idan har yacika romance da ita tofa tabbas zeyi aika aika kumashi sam bai shirya hakan a halin yanzuba impact bamaya kawo wannan lamarin a halin yanzu wannan reason yasa ya hadeta da jikinsa koya samu yaɗan samu nutsuwa a hakan. Luff yayi asaman yana sakarmin numfashi kamar yasami wata kayan wanki. Cikin azaba na ɗago kain ina kallonsa murya can ƙasa nace"yaya dan ALLAH ka ɗagani wallahi kamar zan mutu" nakai maganar ina kuka kaɗan kaɗan. Gogamin kwantaccen sajen fuskarshi yake ahankali ahakali yana ɗan saka harshenshi yana lasar fatar wuyana batare daya tankaniba. Seda yaji ana kiran sallah sannan ya ɗagani cak ya nufi kofa seda yakai bakin kofa sannan naji muryarsa can qololin qasa yana cewa "kitashi kiyi wanka kiyi sallah sauran indawo baki tashiba raguwar mata kawai"yafaɗi maganar yana danne dariyar data zo masa sabida yadda idanunta suka basa dariya tawani zarosu kamar taiwa sarki qarya ga ragwanci nan qarara yana kallo acikin idanun nata gami da firgici da ɗimuwa kala kala. Haka ya bude kofar ya fice yana cigaba da dariyarsa aishikam yaga hanya dan daga yanxu ta wannan salon zedinga hukuntata tunda ya hango tsoron hakan acikin idanunta. Yana fita na mayar da idanuna na kulle gam in jan tsaki sannan na tattre towel ɗin jikina nayi bayi seda na fara wanka sannan na ɗauro alwala na fito na tayar da sallah ina zune akan sallaya segasu rauda sun faɗomin waɗanda suketa raba idanunsu wanda kana ganinsu kasan fakar idanun momy suki suka shigomin. Na'eem ce ta dire dan kwanon silvern hannunta agabana tare da cewa "sis yaufa samuwa mukai,wallahi mamace ta aiko mana da fara tokinsan momy tagani baxata barmu mu ansaba shiyasa mukazo nana muci",takai maganar tana min dariya nima dariyar nai tare da cewa"wallahi aje mana muci nikam ina mugun son fara ba kaɗanba" aikuwa haka muka saka kwanon a gabanmu muka zagayesa muka haucin farar babuji babu gani da wannan ɗan yayume yayumen nidai naji naqoshi. Hira muka kaure da ita kuma duk rabi akan yadda momy ke hanasu hulɗa da ƴan uwansu sukemin complain anan na fuskanci cewar ashe duk laifin momyne ita ke hanasu hulɗa da family ɗinsu na uba hatta ga ƴan gidan ƴaƴansu mama momy wai ba,ason ranta take barinsu suke harkaba dan dai baba ya tsawatar ne. Sosai na zauna na dinga basu shawara akan suna ɗanyi mata wa,azi kaɗan kaɗan sannan suna sakata acikin addu,arsu akan ALLAH yadawo da ita hanya madai dai ciya. Anan kiran sallar isha mukaji turowar qofa shine ya shigo fuskarsa adaure ganina dasu rauda nan ma naga ya kuma hade ran fiye dana da, nidai kallo guda nai masa na dauke kaina ganin yana makomin harara ko dasu rauda suna gaidashi haka naji ya amsa masu murya can ciki nidaman banyi karan bani ba. Diremin katuwar ledar hannunshi yayi agabana batare daya cemin komai ba ya juya yabar dakin. Jikinsa sanye yake da wani dark blue din yadi mai ɗaukar idanu kansa babu hula amman kallo guda zakai masa ya burgeka da kallo na bisa ina ayya miskilanci irin nasa sannan na juya wajansu rauda mukacigaba da hirarmu. Seda naga zasu tafi sannan na jawo ledar kayan makulashe ne acikinta rabawa biyu nai na nasu kaso daya sannan mukai sallama suka bar dakin inata mamakin yadda sukacemin wai duk ƴaƴan momy sunyi farin cikin aurena da yaya sabida wai tanan suke tunanin momy zata aje makaman yakinta. Tashi nai na mayar da sallar isha sannan naje na saka key sabida tsaro naxo na baje naci abinda zanci sannan nai brush na kwanta. Washe gari bayan nai sallar asubahi ina lazimi sega sakon momy haka na mike naje kodanaje cin zarafi kala kala tai min sannan ta hadani da gyara cavet dinta. Wunin ranar ban sakasa a idanuna ba nima ban saka akaina ba sabida wahalar danasha ranar tafi ta koyaushe ban sami kaina ba sedare kum ikon ALLAH yau tabani abinci naci amman dai bautar aikice dai nashata danma dai su rauda sun faki idanunta sun tayani wani aikin. Har dare ban gansaba haka nai sallah na kwanta abina washegari da sassafe baccine ma akaina naji alamun shigowarsa ya tsaya akaina jikinsa sanye da kayan sojoji magana can kasa yakemin bayani zetafi lokoja shida anty maryam zasuyi sati uku ko wata sabida haka na kula da kaina duk abinda nake bukata naiwa momy magana bai kuma yarda na fita ko wajeba idan na fita kuma bai yafe ba yana gama fadin haka yasaka kai ya fita. Kuka nasaka qasa qasa tare da komawa baccin bakin ciki sabida ai koba komai yana tausayamin dan wallahi adan zamana dashi na fuskanci mutum neshi mai tsananin tausayi. Baifi minti goma da barin gidan ba sakon momy ya zogareni haka na fita wajan bauta. Yauma wuni nai abu guda ban samu kainab se dare dakinsu rauda naje na'eem ta hadamin ruwa nai wanka sannan nai sallah na kwanta agadonsu banyi aune ba se baccin wahala. Kwanci tashi babu wuya wajan ALLAH yau kimanin satina uku kenan agidan momy kuma haryau su yaya basu dawoba bani da labarin gida sabida babu waya a hannuna daga azabar momy kuwa yanxu tafi tada idan k ganni baxaka taba cewa batulan umma bace sabida makarantar momy ta mayar dani silent girl marar son hayaniya ko tsiya sam yanzu babu wannan atare dani yanxu babu abinda na tara se ɗan banxan tsoron momy wanda ko tari tai jinsa nike har raina.. Zamana dasu rauda kam ya koyamin gayu fiye dana da ya koyamin tsafta wadda ta ninka tawa danni yanxu duk wannan son jikin babu atare dani. Shikam yaya hydar baki ɗaya ma na manta dashi dan wata katuwar ƙiyayyarsace take yawo araina gani nake duk wannan bala,in danake ciki shiya sakani tunda inda bai amimce da aurena ba ai da tuni ina gaban iyayena amman yanxu idan ban da bauta mai nake haka wataran idan na tuno gida nai dariya wataran kuma nai kuka! Yau watana guda agidan momy kuma babu alamun dawowar yaya ayadda najima ance wai yanxuma baya can garin an ƙara turasu wani garinne domin kwantar da tarzomar datake faruwa ga wasu yankuna na kauyukan garin da aka turasun kuma duk wannan labarin daga wajan kannensa nakeji domin ni momy bata bani wayama mugaisa bare naji labarinsa hmm base naga fuskar hakan maba. Idan ka ganni yanxu naɗan fada kaɗan amman kuma fatata taɗan kara murjewa na sauya sosai tundaga kan halina har zuwa jikina. Yau tunda muka tashi muke girke girke baban abuja ze dawo daga tafiyar dayayi wanda tunda akai aurenmu baya garin seyau ze dawo..... ************************* Abdul kam sedai muce sam barka domin yanxu kimanin sati biyu kenan da fitowarsa daga asibitin kuma babu laifi ya dangana da ALLAH ya fitar da tunanin fati aransa sabida jin labarin aurenta dayayi yasan tai mashi nisa daman haka akeson bawa mai yarda da qaddararsa sedai kuma zaman kanone yaji yayi masa kunci saboda missing sahibarsa dayayi babu shiri yasa dady ya nema masa transper zuwa babban asibitin abuja tunda daman likita ne. Cikin sati ɗaya abdul ya haɗa tarkacensa ya nufi birnin tarayya tare da fawwalawa ubangiji lamarinsa dakuma mayar da hankali akan aikin dake gabansa bawa alumma taimako da iya karfin da ALLAH yabasa.....!! Wannan kenan. 62 - 63 Yau gidan na hajiya momy da hidima muka tashi na dawowar baban abuja daga qasar waje wanda tun bayan bikinmu dayabar kasarnan bai kuma waiwayarta ba se yau dayake shirin dirowa sosai momy take faman zirga zirga tashiga nan tafita can babu abinda takeyi sefaman haɗa masa kayan abinci masu daɗin gaske wanda bata yarda dako masu aiki sun shigar mata kicinba a wannan ranar.nikam daman part ɗinshi ta turani wai naje na gyara masa tare da fitar da duk dattin da part ɗin yayi cikin mamaki naja qafafuna na nufi part ɗin ina mamakin halin momy na sonkai duk ƴaƴanta me suke dabazata turasu ba seni haka dai na karasa har cikin babban falon nasa ina mamakin wannan lamari. Ƙarasawa cikin bedroom ɗinshi nayi na sharosa gami da sauya zanin gado sannan na karkade kurar dayayi kana na nufi bayi nanma wankesa nai tas sannan na haɗa ruwan goge tiles ɗin nan na hau faman mopping wanda shiya batamin lokaci ba kadanba ina gamawa na kunna turaren wuta wanda ta bani nakoma falon nan ma nahau gyarasa cikin mintunan da basu wuce gomaba nagama da falon tunda baya da datti shi sosai. Ina kammalawa na haɗa tarkacena na nufi part ɗin momy ahanya naci karo da mama abokiyar zaman momyn wadda tunda nazo gidan banga ƴaƴansu ba kuma suma ban gansuba sabida banga fuskar dazan tambayi zuwa gaidasu ɗinba. Da sauri na tsugunna nagaida ita cikin ladabi ina sunkuyar da kaina qasa. Itama cikin kulawa take amsamin gaisuwar tawa sannan da ɗora da cewa."Oh nikam fatimah kinyi ɓatan dabo ace tunda kikazo gidannan baki leqo garemu mun ganki ba, koda yake jeki ba laifinki bane ALLAH yi maki albarka" ƙwallace taɗan tahomin ta ɓacin rai batare dana ce mata komai ba naja jikina na nufi part ɗin momy ina lissafin maganganun mama,wato dai duk ƴan gidan sun san halin momy kuma babu babbar matsalar cikin gidan kamarta. Tun daga bakin parloun momy na tsinkayo muryarta cikin ɗan sauti kaɗan tana tsaye daga ɓangaren karamin kicin ɗinta na cikin falon ludayine a hannunta wanda da alama ina tunanin juya wani abun ma take. "Zonan ke! abinda ta gayamin kenan tana nunoni da ludayin hannunta da sarsarfa na qarasa gabanta tare da tsugunnawa a qasa ina sunkuyar da kaina"momy gani" nafada muryata tana rawa sabida azabar tsoronta daya kamani danni yanzu mugun tsoro momy take bani. "Dan qaniyarki kedawa naganku a tsaye a waje kardai da munafukan gidannan kika soma hada kai to wallhi bazan dauka ba tun wuri ma ki sake"! takai maganar cikin hargagi! "momy wallahi ALLAH ban tsaya da kowa ba mama..."! bankai ba ta kwadomin ludayin hannun nata a fuskata wanda ya dauki zafi zau kamar wuta! da wani irin ihu naja jikina na hantsila nai baya ina kuka! "wallahi momy ni ban mata magana ba" "rufemin wannan banxan bakin naki munafuka mai bakar fuska wallahi baxaki zamemin alaqaqaiba dan haka na kuma ganin koda haqorinki ne gawani ɗan can gidan wallahi sena illataki" takai maganar tana shureni da qafarta. Sekuma naga fuw tai cikin kicin ɗin tana mita kukana na cigaba dashi tare da mamakin halin momy yanxu ƴan part ɗin su mama sune ƴan can gidan. Da azama na mike tare da nufar bedroom ɗina na faɗa katifa seda naci kukana na more sannan na kwanta duk da azaharce amman aina huta tunda rabona da barci tun asubahi ina wajan kwakwa😭 Tunani kala kala sune suka ɗarsu acikin zuciyata gefe guda ga kewar gida ta addabeni wallahi ayanxu hanya kawai nake nema zakara yabani sa,a matuqar nasamu hanya sena gudu gida sedai ko yankani umma zatai tayi dana zauna anan amayar dani kamar baiwa. Ganin wannan tunanin baxe kainiba yasa na miqe nai bayi alwala na dauro tare da gabatar da sallar azahar bayan na idar na kammala addu,oina na ninke sallayar tare da cire hijabin sallar danai na fita. Kai tsaye babban kicin na nufa cikin ikon ALLAH kuwa na haɗu da baba wadda nafara gani tun zuwanmu na farko cikin far,a ta nufoni tana cewa "a,a lale da jikata yaushe rabon dana ganki seyau", faɗaɗa far,ar fuskata nayi sannan na ɗan jaho hannunta kaɗan zuwa wani ɗan lungu "baba dan ALLAH kiɗan bani aron wayarki insha ALLAH zuwa anjima zan dawo maki da ita amman idan baxaki damuba" nakai maganar fuskata tana ɗigar da hawaye. Tsorone ya bayayana a fuskarta qarara kafin taɗanyi jim kana ta ɗora "a,a fa ƴar nan idan zamu tauna tofa mu gatsa karfa kije kijaho min wata fitinar ina neman abincina" takai maganar tana jan abun a ranta wanda ya bayya har kan fusakarta. "Shikenan baba tunda baxaki aramin ba nagode" najuya zanbar wajan, karaf naji tajawo hannuna tare da damƙamin wayarta qirar beby nokia a hannuna sannan tace "amman idan zaki dawon da ita karki bani agaban sauran damuke aikin nan dasu kinji ɗiyata kinsan mutane da saka ido" mayarda qwallata nai tare da danne abinda yaxomin wuya wainike ƴar murya akan abani aron waya lallai rayuwa babu tabbas. Qaqalo murmushin dole nai "baba karki damu zan kula sosai nagode ALLAH yasaka maki sa mafificin alkairi amin". nakai maganar ina zubar da hawaye. Da sauri naja jikina har ina ɗan gudu kaɗan nai wuf na faɗa falon momy tare da nufar ɗakina sanin nagama mata aikinta baxata neman ba kuma su rauda suna airport ɗauko baba nice kaɗai ba,a tafi daniba wai acewarta tana gudun masifar ya hydar tunda wai daxe tafi yace mata kada tabari ko bakin gate na leqa. Mayar da key nai na rufe tare da faɗawa kan katifa nai ruf da ciki lambar abba nakaina dan haka na zayyano ta tsaf acikin wayar tare da danna masa kira Dayake yau week end ne babu aiki nasan insha ALLAH idan yaga kiran ze biyo shiyasa ina danna wa sau ɗaya danaji ta shiga na katse kiran. Minti biyu baya sega kiransa. Ɗagawa nai tare da qarawa akunnena "hellow abbana barkanka da rana" ɗan mutstsuka fuskarsa yayi daga nasa ɓangaren tare da cewa."wanakeji kamar batulan abba" da kuka da dariya na haɗa duk alokaci guda "eh nice abban bayan kun manta dani kun barni cikin azaba da bauta" nakai maganar ina kuka! daga nasa bangaren ya karo sauti tare da taɓo umma wadda take kusa dashi tana hada masa abinci duk tsuru sukai suna jin yadda sautin kukan batula ke fita ta cikin wayar. "Abba ni wallahi sena taho gida nagaji abba nagaji baxan iyaba idan ma nutsuwa kukeso kuga nayi wallahi abba nayi kullum bani da aiki sena bauta ɗazu momy har dukana tai da ludayi" nakai maganar ina kuka, ɗan jim abba yayi tare da cewa "to kiyi haquri batulan abba daman rayuwar aure haka ta gada kinga hajiya zainab daman koda bakya auren ɗanta itaɗin mai tsawatar maki ce sabida haka ina son ki kwantar min da hankalin ki insha ALLAH zanwa Aliyu waya akan ya kawomin ke ko sati kiyi" yakai maganar cikin son ya kwantar min da hankalina, mayar da ajiyar zuciya nai sannan nace "to abba dan ALLAH kagaya masa hakan ni koda kaina yace nataho wallahi zanzone" cikin tsananin tsoro abba ya dakatar da ita sanin halinta na wautar tsiya tabbas kaɗan da aikinta ta taho kanon shiyasa ya taka mata burki tun wuri. "Yanzu in mijin naki bashi muyi magana dannaga ma sabon layine hala waya ya sauya?" abba ya jefomin wannan tambayar bayan ya gama tsoratar dani da yimin faɗan kada koda wasa nace zan taho gida. Tura bakina nai gaba tare da ƴar shagwaɓar dabanyi ba kwana biyu sannan nace "nima nasan inda ya tafi yau wajan sati uku rabona dashi" nakai maganar batare dana taunata ba, zaro ido abba yayi tare da furta "akwai matsala aqasa" sannan yacemin "to wannan wayar tawa kika samu batula?" yakai maganar yana son taji gaskiyata, "abba ta rauda ce nakai maganar dason bagarar dashi, mayarda ajiyar zuciya yayi tare da sakemin nasiha sosai mai ratsa jiki sannan yay min fatan alkairi gami da yimin sallama ya katse wayar. ********************* Cikin tausayin ɗiyar tasa ya dubi umma wadda tai tagumi tana jimanta abin itama aranta"Aisha yanzu yaya kike ganin zamuyi kadafa zainab ta illata mana ƴa munan kara zube" abba yakai maganar cikin wani yanayi murmushin dole umma tayi daman ita indai akan ƴaƴane akwai kawaici kuma tafi abba dangana sannan tafara masa magana cikin kwantar da hankali harta ɗora masa da misalin irin halaccin da baban abuja yay masu na sauya akalar auren da ɗansa. Numfasawa yayi tare da cewa "ina zuwa Aisha nifa idan babu dama zan ɗauko ɗiyata dan tunda kikaga fatima tana min wannan kukan ba banxa ba kinsan ita barta da gandar ta amman batada yawan kuka koda ciwo take akwai dauriya nifa tunda naji tana min magiyar nan hankalina ya tashi" abba yakai maganar yana danna wayarsa ringing!! biyu aka daga wayar. Aliyu wanda yake tare da wasu abokansa a barrack ɗin da aka saukesu yayi saurin danna line busy tare da kiran abba cikin lokaci kaɗan.gefe yaɗan matsa daga wajan abokan aikin nasa sannan yasoma gaisar da abba cikin ladabi. Daga bangaren abba ya numfasa tare da cewa "ashe kuma kai Aliyu baka ma garin dafatan to kana lafiya kaida iyalin naka?" sunne kansa yayi a qasa kamar yana gaban abba sannan yace"wallahi kam abba ai mana addu,a muna nan dai tafe insha ALLAH" yakai maganar cikin ladabi. "To masha ALLAH ubangiji ya dafa maka ya tsareka kaji Aliyu, daman kiran dana maka wata alfarma zan nema gareka yanzu qanwar taka taimin waya wai ita gida to shine nace tunda bakwa nan meze hana kasa akawota nan ɗin tunda daman akwai form ɗinta na f.c.e a qasa idan yaso taɗan fara zuwa kafin komai ya kammala" abba yakai maganar tare da jiran tabakin Aliyun.. Wata zuface take karyo masa ta kowani sassa na jikinsa jiwani ganganci da abba yakeson yayi masa aikam fati ita da karatu har abada tunda ta riga ta shigo gidansa.babban ma abinda ya basa mamaki ina ta samu wayar data kira abban? Yaja numfashi tare da cewa."Abba kayi haquri ban qi maganar kaba amman aɗan yimin haquri har nakoma tukunna sena kawota dakaina ta ganku amman makaranta kam abba banajin fatie zata qara yin wata gaskiya" yakai maganar adake batare da tsoro ko qaryaba. Ɗan murmushi abba yayi tare da gano wani boyayyen al,amari dangane da Aliyun tare da cewa" to karka damu Aliyu hakan ma nagode ALLAH yabaka ikon kula da qanwar taka ka gaisar min da maryam ɗin" can qasan maqoshi ya furta amin sannan cikin sigar siyasa yace"abba kadan turon da number da fatie ta kiraka daman tun safe nake kiran gida babu network" batare da abba ya kawo komi aransa ba yacewa Aliyu to tare da katse wayar cikin minti ɗaya ya tura masa da number. Shikam Aliyu yayi hakane dan yagane dawata number fatima take waya dan yasan yanzu rauda babu waya a hannunta na'eem kuma yana da numberta toyana tunanin kota na'eem ɗince tunda yasan kotasha giyar wake momy baxata bata wayarta ba. Baisha ɗumbin mamaki ba seda aka tura masa da number yaga bai santaba koda da kama jikinsa har rawa ike ya shiga neman number. ******************** Ringing ɗaya na ɗaga wayar ina cewa "bara na kaiwa baba wayar naɗan arane" firgitacciyar tsawar danaji ita tasaka na yada wayar qasa kafin naji dirin muryar wanda banyi zato ko tsammaniba kamar dirar mikiya. "Fatie waya baki waya wallahi idan baki bani amsata ba yau zan taho komai dare naga uban daya baki waya!!!! yakai maganar cikin hargaginsu na sojoji,hannuna har yana rawa wajan kara wayar a kunnena gawani tsoro daya kamani sannan na soma masa magana"ni wallahi ta baba cefa wannan matar wadda tarakoni wajanka shine fa na ara na kira abbana" nakai maganar cikin wawanci inajin saukar ajiyar zuciyarsa wadda ta bayyana qarara tare da cewa "mi kika cewa abba ce mai kikai natafi nabarki komi?" wannan karon muryarsa taɗan kwanta ba kamar waccanba. "Nifa ba haka nace mashi ba" nakai maganar cikin kuka! Can ciki ya kwantar da muryarsa sosai tare da cewa. "To gayamin ni kinga banison wannan kukan muyi magana mikika ce mashi"yakai maganar yana jan numfashi kamar mai cutar asma. Seda na goge hawayena kamar yana gabana sannan nace...... "Yaya kaima fa kai tafiyar ka kullum momyn ka bata da aiki se zagina sakani aiki ɗazufa akan na gaisa sa mama harda kwaɗamin ludayi ni wallahi sena gudu"!!! Nakai maganar ina sakin wani irin marayan kuka mai shiga zuciya. Daga nasa ɓangaren shafa kwantacciyar sumar kansa yake yana runtse idanunshi waɗanda zallar ɓacin rai sukaiwa caa!! can cikin qasan maqoshin sa ya furta. "Fatie kina son nazo yau na ɗaukeki mutaho nan?" ya tambayeni muryarsa kamar ze zubda hawaye😳 tura bakina nai gaba. "A,a base kazoba ni kawai gida zan tafi wallahi ni ummatah" nakai maganar ina kuka!! Cikin takaicin abinda tace masa ya fara magana cikin faɗa-faɗa kamar bashi yagama rarrashiba. "Kekinga kirufamin wannan wawan bakin naki wallahi tunda baxaki zo wajenaba ni babu ruwana kita zama idan yaso ta dakaki ma kuma wannan shine last naga kin kuma karɓar wayan wani agidanan idan kuwa naji labari sena ɓallaki wawiya kawai...!! qitt naji ya datse kiran wanda yayi dai dai da jiyo muryar momy danai tana kwaɗomin kira wanda da alama tana ma tsayene ajikin qofar ɗakin nawa........!!! *64 - 65* Dawani irin tsoro wanda ya bayyana har kan fuskata na qarasa gaban qofar bayan na mayar da wayar baba cikin skirt ɗina na ɓoyeta ta yadda momyn bazata kulaba. Buɗe kofar nayi tare da rage tsahona kaɗan "momy gani" nafaɗa ina mai saukar da qwayar idanuna a qasa. "bakiji kiran danake maki bane ba tun ɗazu?" ta tambayeni muryarta cikin sanyi babu wannan faɗan nada. "Eh naji momy wallahi kaina kemin ciwo shine na kwanta amman kiyi haquri dan ALLAH" Nakai maganar ina mai langwaɓar da kaina gefe nai suffar abin tausayi. "Amman miya hana kizo kice zakisha magani wato dan kinga yau Alhaji ze dawo shine zakizo ki kwanta salon kijamin faɗa ko?"takai maganar tana zabgan harara, sunne kaina nai aqasa ina mai sake bata haquri cikin rawar jiki "momy ubangiji ya baki haquri naga idan na zauna a falon wataran ceman kike na sakaku agaba shiyasa na kwanta a dakin amman kiyi haquri" naqarasa faɗa ina share hawayena. Tsaki taɗan ja marar sauti sannn tace."dalla taso wazaki ma daɗin baki wuce muje ki qarasa jeramin kayan abinci a daining ɗin falon alhaji" tana gama kayan haka tai ciki tana sakin mitar tata data saba. Hamdala nai jin bata ji maganar danake ba tare da kara danne wayar ajikina sannan na nufi bayanta har nakai wajan kicin ɗin sekum na koma dakina aguje na yayo hijab na fito na biyota sabida tuna gargaɗinsa na cewar idan na fita koda falon momy ne babu hijabi ALLAH ya isan sa, ina tafe ina tuna wannan maganar tare da cewa wallahi bada ban nasan hukunci da haqqin aure ba da babu wata dokarsa dazanbi amman babu damar hakan sabida daka sani ka take gwara baka sanin bama baki ɗaya. Cikin hanzari na fara kaiwa da komowa a tsakanin part ɗin baba dana momy inkai wannan injera inkai wancan injera haka naita faman abu guda har zuwa wani lokaci. Bayan na kammala naje ɗakinta seda nai nocking bayan ta bani damar shiga na raɓe daga gefe gami da sada kaina qasa sannan nace mata nagama abin da tasakani. Babu yabo babu fallasa tace to naje na ɗauki magani akan furji sannan na bude lokar kicin ta gefe na ɗauki abincin ranata a kwano sena naci, godiya nai mata kamar wata almajira sannan nabar ɗakin. Seda na ɗauki abinci sannan naje na dauki maganin duk daba yunwa nakeji ba amman nasan idan taga ban ɗauka ba yanzu zatace sharri zan haɗa mata dannaga baba ze dawo shiyasa na dauka nakai ɗakina na adana sannan nafice wajan baaba Cikin farin ciki najawota gefe na bata wayar tata sannan nai mata godiya tare da ce mata insha Allah zan bata kuɗin kati, da sauri baban tace min ita dan ALLAH tabani badan nai mata wata hidima ba. Murmushi nayi mata sannan na kuma yi mata godiya kana na koma part ɗin momy. Jin anata kiran sallar la,asar kawai sena nufi bayi nai alwala na fito na data sallah, seda na ɗora harda azkar ɗin yammaci sannan na kuma kowama bayi na haɗa ruwa mai ɗumi na tube kayan jikina. Ɗan shafo wajan da momy ta kwaɗamin ludayi nai wanda harya ɗan kumbura kaɗan sannan na soma wankana ina mai jin tausayin kaina. Towel na ɗauro bayan na gama wankan na fito sanin babu wanda ke shigomin ɗakina yasa na tube towel ɗin jikin nawa na nafara goga mai a fatar jikina wadda taketa faman sheqi domin duk bautar da momy ke sakani baya hanani yin wanka da gyara jikina dan watarana ma da kanta take cemin naje nayi wanka idan taga banyi ba, dan a ɗan zamana a gidan na fahimci momy irin mutanan nan ne masu tsananin tsaftar gaske. Atamfar holand na ɗauko mai kalar yellow na saka riga da skirt sannan na kafa ɗaurin kallabina na ɗauki sarqa da ɗan kunne na saka tare da yafa wani yellon mayafi wanda ya shiga da kayan jikin nawa. Turare na fesa sannan na ɗauki hanyar fita daga ɗakin batare dana gyara katifata ba sabida tun ɗazu naji dirin motar su baba. Abakin qofar na zira takalmina flate sannan na qarasa falon momy. Tunda nataho momy wadda take zaune riqe da waya a hannunta ta zubamin idanu ko qiftawa batai sanye take dawani ɗanyen boyel ja da baqi wanda yakusan zautar dani dan seta komamin kamar wata balarabiya dan tsabar kyau wallahi baxaka taɓa cewa tahaifi yaya ba, kuma anan seka marsu tai mugun fitowa dashi hatta kallonsu na qasan idanu ashe iri ɗayane. Har na qarasa gabanta na zauna a qasan carpet momy bata daina bina da kalloba. Itakam anata bangaren tsananin mamakin yadda batula tai mugun kyaune ya kamata daman haka yarinyar take da kyau da ɗaukar ado wanda tashi guda kyanta yake bayyana idan tayi ado yazama dole ta takama wannan adon burki kafin ya rufta da ita. Dan yadda taga jikin batula yana kaɗawa ta ko ina tabbas zatai saurin ɗaukar hankalin ɗan nata wanda hakan ze jawo mata gagarumar matsala!! Seda ta numfasa sannan ta dubeni "Ke! waya baki damar kwalliya agidannan nanfa gidan bauta ne ba gidan ƴanci ba" takai maganar tana zafgan harara. Ɗauke kaina nai ina ayyana lallai barewa bata gudu ɗanta ya rarrafa ba tabbas wannan hararar ta ya hydar bai ɗauka abanza ba ashe gado ce. "Ke"! naji takuma daka min tsawa "bada ke nake magana ba kona fara wasa dake! takai maganar idonta cikin nawa. Nima yau sam bana jin daɗin jikina tunda kuma mukai waya da abba yau ƴan shagwaɓar tawa suke kusa dan haka cikin sangarta nace. "Nifa momy ba kwalliya naiba kuma naga kowa agidannan yau yana farin cikin zuwan baba shiyasa nima na sauya"! sakin bakinta tai tare da kama haɓa "iye yaushe yazama baban naki ki duba a ƴaƴan gidan nan kaf akwai baqi dazaki ce kinga baba yadawo babo ba baba ba munafuka mai baqar fuska" kallonta nai can qasa yadda baxata jiba nace."insha ALLAH ajikokin ki se ansamu baqi tunda baki haifi baqin ba ai shima kuma bakin halitta ce daga ALLAH" na tsinci bakina da faɗar hakan batare dana bari tajiba, tsaki naji ta kuma ja tare da ɗaga wayarta sannan ta ajeta a gefe ta fita. Zama nai gami da makawa tv idanu ina daɗa nanata wannan tsana mai tarin yawa da momy take min. ALIYU ya kaiwa iska naushi tare da furzar da wani huci daya zo masa lallai yazama dole ya takawa yarinyar nan burki danya fara kaiwa bango da wannan tsanar tata garesa, shifa ɗanso ne qarewa ma shi abun sone ga kowa tayaya za,ai yarinyar nan ta kafa masa karan tsana ada baya damuwa da qinta garesa amman yanzu yana aurenta yana kwaɗayin ya haɗa zuriya da ita kodan mahaifansu amman kuma ita daga nata ɓangaren kullum wani boren take kuma bullo masa( kanka ka sani kenan ashe babu daɗi😛😛😛 ) wannan fa dalilin shiya hana yacewa momy ta bata waya idan suna waya sabida baya son abinda ze ɓata mashi good mood ɗinshi tabbas seya horar da ita ya kuma koya mata sonshi da qaunarsa sannnn yaxo ya gasata da wannan soyayyar tasa wadda watarana idan bata gansa ba setai kusan hauka.( ji mugunta 😭😭 ) tabbas seya nuna mata shiɗin zakine kuma gwarzone agida da jeji sekuma ya nuna mata shiɗin cikakken namijine mai isa da izza wadda da kanta seta raina kanta harta kawo kanta garesa shinefa mai gara manyan mata suna kuka wiwi akansa bare kuma wannan ƴar shilar wadda bada ban darajar aure ba da ko kallo bata ishesaba amman yanzu ta dalilin aurensu yasaka tunaninsa yafara sauyawa akanta har yana tunanin haɗa shimfiɗa da ita kuma yana marmarin yaji kalar tata baiwar ta ɗiya mace wadda idan akai sa,a ya dace yasami ɗa ko ƴa daga gareta yana son ALLAH yafara basu ɗiya mace da ita mai kalar fatarta mai kalar shagwaɓarta amman bamai sangartarta ba, ayanzu haka babban burinsa ya gama aikin gabansa cikin satin gaba yahaɗo maryam su dawo gida burinsa kullum yasanya ta a idanunshi ( tofa 😳) lalubo busassun yawunsa yayi tare da haɗiyewa sannan ya furta "i miss you ƴar rigimatah" cikin sanyin jiki ya koma wajan abokan aikin nasa suna cigaba da aikin gabansu. Har aka kusan kiran magariba banji ɗuriyar momy ba danna haka naja qafafuna na nufi ɗakina inje inci abinci sannan nai sallah tunda bani da gatan daxa,a kirani naxo naiwa yayan mahaifina barka da dawowa dan gidan gashinan tsitt hatta su rauda basuma shigoba suna can wajan mahaifinsu cikin dadin rai nikuwa wannan mugun ya rabani da nawa iyayen ya kawomin bursuna. Ina gaf dazan kai cikin ɗakin naji wayar momy tana ringing! da sauri na koma baya ina ayya bara na ɗauka na kai mata ko ALLAH yasa inga baban abuja na masa sannu da zuwa. My Boy naga anrubuta da manyan harufa duk tunani nama ko ɗaya daga cikin qannan yaya ne dan haka sena ɗaga burina na isar masa da cewar tana ɗakin baba amman bara na miqa mata dan kar aita kira kuma nasan daga qarshe laifina xata gani tace ina kallo ana kiranta amman naqi miko mata dan tsabar bakin hali. Da sassarfa na miqa hannuna tare da dannan wajan ɗaga kira "assalamu alaikum momyn bata kusa amman bara na kai mata tana part ɗin baba" nakai maganar gaba ɗaya kuma ajere. Aliyu wanda rabuwarsa da abokan aikinsa kenan ze shiga gida ya ɗora hannunsa akan ɗan dakin ɗin dake qofar gidan nasa na barrack ɗin tasu tare da lumshe manyan idanunsa yana sauraran daddaɗar muryarta wadda ayanzu yake fatan ya kasance da ita har ransa. Sannan yaɗan lashi qasan lip's ɗinsa cikin basar da feeling ɗinshi akanta yace "ke kina miye to a falon dagajin sound ɗinnan ke kaɗai ce?" naji dirin muryar wanda banyi zato ba, cike da jin haushi daman kuma a haushin nake nace "To ina ruwan bare acikin shiga cikin Ahali" nabasa amsar cike da baqar magana. Ɗan waro idanunsa yayi waje cike da mamaki daman ba sabga da yara ba rainin tsiya yanzu tunkafin ma taga girmanka harta fara gasa maka magana zuciyarsa ta karanta masa hakan amman seya basar tare da cewa. "Ke malama kama bakinki tunkafin na bayyana gabanki na zubar maki da ruɓaɓɓun haqoranki wawiya ni zaki gayawa maganar banza i say me kike ke ɗaya anan?"!! ya bugamin wata iriyar tsawa. Razana naɗanyi kaɗan tare da matse idanuna na rufesu ruf kamar yana gabana sama- sama nake mayar da numfashin tsoro batare dana ce masa komaiba. Daɗa kara wayar yayi sosai acikin kunnensa yana jin yadda take saukar da numfashi kamar na mai cutar asma cikin murmushi kaɗan yace "farar kura kenan ga tsoro ga rashin kunya baxaki gayamin ba na kashe wayata ko kinga anata kiran sallah" naji saukar maganarsa wannan karon a hankali babu hayaniyar da. Buɗe idanuna nai sannan na furta "kaine ai" "Nine me" yayi saurin katseni tare da fiddo idanunsa waje. Tura bakina nai kamar koda yaushe. "Kaita min faɗa kana dakamin tsawa kaiko tausayina bakayi sannan kaje kayi zamanka kabarni anan anata bani wahala yanzuma fa momy cemin tai wai niba ƴar babanku bace kuma duk ƴan gidannan babu mai baqar fuskata".cike da jin haushi da takaicin maganar wadda ta maqalen a makoshina nakai maganar. Lasar qasan lip's ɗinshi yayi kaɗan tare da furta "Ya ALLAH" aqasan maqoshinsa wai miyasa momy take hakane yatake qoqarin yada qimarta tare da tasa ne ga yarinyar nan yanzu dan ALLAH maye zata gayawa fati haka wannan ma ai salon raini ne. "Fatie naji yaja sunana a hankali" share hawayena nai tare da furta "na,am" sanin baya son yay magana ai masa shuru. "Kina jina kiyi haquri da momy nah dan ALLAH ki kwantar min da hankalin ki idan kuma baqar fuska ce ai yanzu zatai ta ganinta qarewa ma insha ALLAH se masu baqar fatar nan sunyi wasa a kan gadonta ƴaƴan daxan haifa dake kuma ina roqon ALLAH ya ɗora mata mugun sansu fiye da wanda take man" yakai maganar cikin rashin jin daɗi wanda na lura kamar baiji daɗin abinda taimin ɗinba. Tura bakina nai gaba "ni wallahi yaya sakina zakai baxan haihu a inda ba,a sona ba nifa ba sonka nakeba kuma ai se da son juna ake zama" nakai maganar cike da jin haushinsu su duka. Rintse idanunshi yayi tare da ɗan shafa jijiyar kansa wadda ta miqe yanzu jin wannan mummunan furucin nata dayafi saukar dalma zafi acikin zuciyarsa. "Wallahi fatie ki kama kanki aurena dake HAƊIN ALLAH ne babu saki babu yaji haka zakita zama momy na bautar dake da aiki ni kuma ina moreki agado kuma da izinin ALLAH duk shekara ki haifar min ƴaƴa kinga baki da damar fita kenan" yakai maganar tare da datse kiran baki ɗaya. Wanda ina tunanin fushi yayi dani cike da mamaki da sanyin jiki nace "to maye abin jin haushi danna ce banayi dakai...." Maganar ce ban gama kaiwa ba naji sakon kiran baban abuja daga wajan raudah wadda take tsaye akaina yanzu.....! *66 - 67* Numfasawa nai sannan na miqe nabi bayanta zuwa part ɗin baban abujan, falonsa cike yake da jama,a kota ina kuma kowanne ka duba fuskarsa cike take da farinciki baki ɗaya falon babu bare dukkan su ƴaƴansa ne da matansa da jikokinsa abin gwanin sha,awa cike da jin kunya na ƙarasa gabansa seda na fara gaisar dashi sannan na gaida su mama muna haɗa idanu da momy ta makamin harara wadda nasan bata komai bace ba seta gaisar dasu mama danai. Juyawa nai na gaisar da sauran qannan ya hydar na sauran ɗakunan waɗanda na girma kuma suka gaisar dani. Cike da jin daɗi baban abuja ya kamo hannuna ya zaunar dani a gefensa sannan ya soma tambayata yaya nake dafatan ina nan lafiya babu wata damuwa cikin jin kunya nake basa amsa. Mama ya kalla sannan yayi mata alama data miqo masa manyan jakunku nan gefensa cike da bin umarni ta miqe ta ɗauko ta kawo gabansa.. Kallona yay tare da cemin nasa su rauda su ɗaukarmin zuwa ɗakina kayan lefena ne daba,ai minba ya haɗomin daga qasar daya dawo, cikin sauri na sauka daga inda nake na durqusa nai masa godiya sannan na miqe su hafiza ƴaƴan mama cike da murna suka matso gareni suka tayani ɗaukar kayan mukai part ɗin momy sosai naga abin mamaki domin kana kallonsu kasan a tsorace suke da shigowar tasu dan baki ɗaya gashi nan ya bayyana qarara akan fuskokinsu. Haka mukai ɗakina dasu da wayo da dibara najasu muka zauna nan muka haɗu mu wajan bakwai muna faman buɗe bags ɗin waɗanda suka kasance guda huɗune se qarama guda ɗaya kuma babu abinda babu aciki na kayan sakawa dana ado. Bamu muka gama komai ba se wajan magariba sannan suka miqe zasu tafi part ɗinsu rauda ce tai kalar tausayi tare da ce masu dan ALLAH sisters muyi zamanmu anan wallahi momy bayanzu zata dawo ba. Cike da tsoro kausar mai bin hafiza ɗiyar mama tace a,a sudai tafiya zasuyi haka babu yadda muka iya muka rakasu daganan kuma hira ta qara riqemu anan mukai sallah mukaci tuwo seda mama ta dawo sannan mukai masu sallama muka bar part ɗin. ALLAH cikin ikonsa har muka koma momy bata dawoba daman kuma yau ɗin girkinta ne dan haka muka kuma bajewa a ɗakinsu rauda muka zuba hirar duniya. Anan take cemin gobe zataje saloon na'eem kuma zataje gidan qawarta tana sauka, rau rau nai da idanuna sannan nace masu dan ALLAH su tambayarmin momy nima na bisu kaina yayi datti. Dariya rauda tayi sannan tace ai bakida matsala tunda baba yana nan nasan zata barki. Miqewa nai nayi musu sallama tare da nufar ɗakina.. Bayi na faɗa nai alwala nazo nai isha sannan na kwanta bacci. Cikin baccina naji kamar anan magana akaina ina bude idanuna waɗanda suka cika da bacci naga momy. Riqe da qugunta tana faman zabgamin harara. "Ke haɗomin kayan da alhaji yabaki dan ubanki ina kikaga wajan zama agidan nan bare har awani baki lefe to wallahi karɓesu zanyi"! cike da sanyin jiki na miqe na tsugunna nabata haquri.sannan na haɗa kayan tsaf nina dinga haɗa jakunkunan ina kai mata bedroom ɗinta har na gama jerasu sannan na komo ɗaki na kwanta na cigaba da baccina sabida ni daman ban saka akaina ba ɗanta ma ban damu dashiba bare wani lefen sa. Da asuba na tashi nai wanka nai sallah sannan nai azkar ɗakinta na nufa sanin tana part ɗin baba kaɗe mata dattin gado nai sannan nai mata mopping wucewa toilet nai na wanke matashi tas sannan na koma kicin na sharosa na kunna gas na ɗora ruwan zafi. Lokacin dana fito qarfe bakwai dan haka senahau sharar falo kuɗi nagani zube akan kujera na haɗesu tas na aje mata akan t.v stand sannan na haɗa ruwan mopping ɗin falon na fara seda na gama komai tsaf sannan naje ɗakinsu rauda ko juyi basuyi ba kallon agogon ɗakin nayi qarfe takwas da wani abu nai murmushi tare da haskoni agaban umma ada sannan naja masu qofar nayi kicin. Ruwan dana ɗora akan gas naga ya tafasa dan haka na saukesa na zuba a tea flask sannan na ɗebo dankali nafara ferayewa ina gama ferayar na yayyan kasa yadda zanji dadin suya sannan na zuba mai a kasko nasoma soya dankalin ina gamawa na sauke man na kashe gas ɗin sannan na ɗauko albasa da taruhu na gyarasu nan na mayarda miyar sourse mai kwai wadda za,a iyacin dankali da ita. Lokacin dana gama aikin qarfe taran safiya na ɗibi nawa na jere masu nasu daman haka ta umarcan tun jiya sannan na fice nai ɗakina. Harɗe qafa nai inacin dankalin ina kora ruwan liptom cike da kuzari na kammala cin abin sannan na kai kwanukan kicin zama nai abakin katifa ta na soma tsefe kitson kaina wanda har wajan goma ban gamaba seda na gama sannan na kaɗe ɗakin nawa na gyara se kawai na wuce bayi na haɗa ruwa mai zafi nai wanka batare dana wanke kaina ba sanin zamu fita anjima. Rigar atamfa nasaka da mayafinta sannn na nufi falo tarar da momy zaune taci kwalliya nai tana danna wayarta. Bayan na gaisar da ita cike da tuhuma tacemin ina na aje mata kuɗinta tsaye na miqe naje gaban stand na dauko na bata su sannan na koma na zauna tare da zabga tagumi. Nidai naga momy tana ta ɗaga waya bini bini cike da murna akan fuskarta. Seduk abin ya dauremin kai ana haka naga su rauda sun fito cikin shiri hannun na'eem da keyn mota gaban momy suka tsugunna sukai mata sallama tare da kallona sis taso mu wuce nidai naga momy bata tanka mana ba. Bayan datace semun dawo abakin part ɗin baban abuja na tsaya nace masu bara naje na gaisar dashi dariya rauda tai "hmm waya gaya maki baba na tashi yanzu ai se 12" wara idanuna nai sannan na'eem taja hannuna mukai parking space. Wata farar venz ta bude muka shiga ban gama tsinkewa ba seda naga yarinyar taja motar tare da nufar gate nan danan aka bude mana muka fice nan muka ɗauki hanyar inda zamuje. Gidan anty hafsa muka fara zuwa mai bin ya hydar wadda bama shiri da ita. Amman abin mamaki yau itace harda tsokanata kuma sosai ta sakarmin fuska mukaita hira da ita daman ashe itama tsoron uwarta ya hana ta kulani. Bamu muka bar gidan ba se qarfe ɗayan rana bayan munci munsha takuma sadani da kayan kwalliya masu uban yawa wai naiwa ɗan uwanta ado. Ahanya nake cewa su rauda wai yanaga momy bata min magana ba dazamu taho? dariya suka saki tare da cewa yau ai sister momy tana cikin busy ne yaya hydar zedawofa yau, wai anty maryam ce batajin daɗi shine ake tunanin ko haihuwa ce amman shi naji ance ze koma bayan ya kawota, dariya nayi tare da cewa haba shiyasa naga momy yau anata far,a ashe ɗan lele ne ze dawo. Suma dariyar suka kumayi cike da surutu na'eem tace ai muma se ɗazu mukaji yana gayawa momy ina tunanin tafiyar sama taka tazo masu amman da ai ba yanzu ze dawo ba. Haka mukaita hiranmu har muka qarasa wajan saloon ɗin, ni aka farawa gyaran kan sannan akai masu suma nan muka kuma rankayawa mukai gidan qawar rauda. Jirgin shabiyun rana suka biyo duk maryam ta ɗaga masa hankali da kuka jiki babu daɗi driver ya ɗaukosu zuwa gida. Part ɗin momy suka sauka bayan ta cikasu da kayan ci dana sha kala kala shikam miqewa yay zuwa part ɗin Mahaifinsa seda yayi masa barka da zuwa suka ɗan zanta sannan ya fito ya nufi bangarorin su mama suma ya gaisar dasu. Part ɗin sa ya koma yayi wanka yayi sallah sannan ya zira jallabiya ya nufi part ɗin momy, bakaramin mamaki yayiba ganin maryam ta ware sunata hira itada momy. Zama yayi akan kujera tare da ɗora qafa ɗaya kan ɗaya. "hajiya wai ina yaran nan ne?" cike da far,a momy tace "sun tafi gyaran gashi ne" tana gaya masa haka ta juya ga maryam suna hiransu. "Fatiemah fa naga tunda nazo ban gantaba" yafaɗa yana kallon momy danshi danda yay fushi da ita sabida maganar data gaya masa jiya amman kuma seyaji ya kasa daure hakan Wani sakaran kallo ta watsa masa mai kama da baka da hankali sannan tace "to maye haɗinka da ita zaka wani ce tana ina to ta bisu"! takai maganar tana maka masa wata banxar harara!. Tsit maryam tai tana son ganin action ɗin daxe ɗauka. Itama momyn zuba masa idanu tai cike da harara tana kallonsa. Wani irin firgicine ya dirar masa mai cike da rudani kamar ba Aliyu ba ya miqe tsaye jikinsa har yana mazari "what!! momy ban gane ba?" yakai maganar yana zube hannayensa akan kujerar da momyn take kai. "Eh abinda kunnenka yaji shinake sake gaya maka nace ta bisu itama ta wanke kan nata kaga yau kusan watanta guda da sati guda kanta akwai datti" takai maganar cikin bawa abun rashin mahimmanci. Rau rau yay da fuska kamar ze saka kuka tare da kaiwa kujerar naushi "haba hajiya haba hajiya akan me baxaki gayamin ba akan me baxakice tanemi izinina ba saraifa kinsa yadda garin nan yake babu lafiya" sakin baki da hanci momy da maryam sukai suna binsa da idanu cike da ɗumbin mamaki. "To ubana dakeni sabida nabar matarka ta fita ko oho ashe kai sontane maqure acikin ranka kai ko kunyar faɗan hakan bakai ba to idan ma dawani guntun munafurcin sonta aranka gwara tun wuri ka cire dan wallahi baxan yarda ba ni nai gaba qaryar aisha tai nasara akaina" takai maganar tana zuba uban huci. Lumshe idanunsa yayi tare da warasu akanta "hajiya ta yaya wai zanqi fatimah alhalin itan ahalina ce jinina ce matata ce ta sunna wadda ALLAH ya haɗa aurena da ita batare dani na shirya hakan ba hajiya bafa musan mai ALLAH ya boye mana da hakan.....tas! tas! ta tsinkesa da mari akaron farko acikin rayuwarta sannan ta miqe! "wallahi tallahi ba,a isa anyi min haka ba ninasan bayin kanka bane asiri akai maka agabana zaka lissafamin wannan maganganun dagaske baba son fatima kake"tafaɗa tana cakumarsa kamar wata mahaukaciya "na shiga uku ni zainab walllahi baka isaba baxanga wannan baqar ranar ba" takai maganar tana saka wani mahaukacin kuka! cikin sauri naga maryam ta miqe tai ɗakin momyn itama tana wani irin kuka mai taɓa zuciya. Saka hannunsa yayi akan kafaɗun momy murya cike da tarin damuwa "hajiya kidaina kuka akaina ALLAH ze fushi dani amman ina son ki nutsu momy mu ɗauki qaddarar mu haqiqa aurena da fatimah darasine akanki dan ALLAH momy kibarni naji da abinda yake damuna ƴar da bakya so bakya son mahaifanta ita ALLAH ya jarabci ɗanki wanda kika fiso fiye da komai a rayuwarki yake bala'in so wallahi momy akan fatima zaki iya rasani wallahi momy zan bar maki garin nan akan fatima momy zan dauketa mu gudu" yakai maganar kamar ɗan maye. Jada baya momy tai tana kara mutstsike idanunta can kuma ta kamo hannunsa ta ɗora akan kirjinta sekuma ta rungumesa tana sakin kuka "baba kada kaimin haka tabbas senaje an karya maka wannan sihiri wallahi baba asiri sukai maka bakai bane ba wallahi baxanga wannan baqar rana ba" daɗa rungumeta yayi yana jin wata iriyar masifffiyar soyayyar batula acikin ransa jiyake kamar ya zauce akanta. Zame momy yayi daga jikinsa tare da zaunar da ita. Ya tsugunna gabanta yana gaya mata kalamai masu sanyi cike da siyasa ya kwantar mata da hankalinta amman ransa yana ga fatimansa. Miqewa yay momy tajawosa kaiwa ALLAH baba kada ka sake nakuma jin ka furta soyayyar wannan ƴar agabana sannan kada ka sake ko hannunta ka kama bare akai ga zance kwanciya. Haɗiye miyau yayi sannan ya qaqaro murmushin dole ya maka mata hajiya karki damu indai dan wannan ne. Yakai maganar yana ficewa a falon yabarta da zancen zuci. Number raudah ya fara nema danya kira yaci uban fati yaji kuma wata tambaya ta fita batare daya bata damar hakan ba sama da awa uku suna titi......! Ringing! wayar tasa ta shigayi amman shuru ba,a ɗauka ba qwafa yayi tare da sake kira a wannan karon aka ɗaga wayar. Cikin rawar jiki raudah ta ɗauki wayar tare da rissinar da kanta a qasa kamar yana gabanta. "Assalamu Alaikum, yaya barka da rana?" lumshe idanunsa yay waɗanda suka cika da zallar ɓacin rai tare da furta "gidan uban wa kuka je"! yafaɗa cikin wata iriyar tsawa mai shiga jikin mutum! da sauri rauda ta haɗiye miyau sannan tace "yaya ai mungayawa momy wallahi gyaran gashi mukaje" takai maganar tana kallon su batula waɗanda duk sukai tsaye suna jin yadda sautin qarajinsa ya cika wayar. "Nabaku minti goma ku dawo gida idan kuka ɗara wallahi se ranku yayi mugun ɓaci"! yakai maganar tare da qatse wayar tasa qitt! Wata zubace takaryo ma rauda sannan ta sharce ta juya ta kalli su batula"todai kunji abinda yaya yace saboda haka kawai muwuce gida kada mu tsaya shiririta ya jibgemu" takai maganar tana kallonsu. Nikam lumshe ido nai tare da ce mata "dan ALLAH barsa wallahi muyi zamanmu har mugama abinda zamuyi daga zuwansa zewani ɗagawa mutane hankali"  naqarasa maganar ina jan tsaki! zaro idanu na'em tai sannan ta kalli raudah "nikam kunga tafiyata wallahi bazan tsaya ya lafceni a iskaba itama rauda bin bayanta tayi tare da kamo hannuna "sis zomu wuce mana kin tsaya kingafa keyn yana hannunta kada ta wuce tabarmu  wallahi na'eem ba hankali gareta ba" takai maganar tana jan hannuna turjewa nai na tsaya "kinga dan ALLAH kuje kawai nifa sena koma wajan nan anyi mani kitso dan wallahi bazan tafi da kaina babu kitsoba dan gidanku babu wanda ya iya bare aimin" ɗan jimm tai sannan tace "to mu yanzu kenan mu wuce ko yaya?"  taqarasa tana kallona dan taji mezance mata ,kaɗa kafaɗata nai alamun ko ajikina sannan nace "kawai kutafi ai da ragowar kuɗi a hannuna zan gane gida na taho"  kamar zatai kuka haka taja jikinta ta faɗa mota na'eem ce ta dubeta "a,a yanaga sis ta tsaya lafiya dai?" gaya mata yadda sukai da batula tai jimm na'eem tayi sannan ta tayar da motar suka bar wajan. Juyawa nai na nufi wajan da akai mana saloon ɗin bayan na shiga muka kuma gaisawa da matar sannan na gaya mata abinda nake buqata, cemin tai na zauna naɗan jira agamawa wata mata sannan mufara. Jarida ta miqomin wai na karanta sannan ta bani lemo da ruwa cike da farin ciki na karɓa nai mata godiya sannan na zauna ina nazarin jaridar hannun nawa kafin a soma min. Cikin minti 30 aka kammalawa matar sannan nima na matsa aka soma yarfamin wanda na zaɓa qananu mai ɗan karan kyau. Tafiyar mintuna goma takaisu gida abakin gate sukai horn mai gadi ya buɗe masu suka harba kan motarsu cikin gidan.   Bayan sunyi parking suka qarasa cikin gida seda suka kusan qarasawa part ɗin momy sannan rauda ta dubi na'eem sis anya bamuyi mistake ɗin barin sister acan ba?" alama tai da hannunta na ko'in kula sannan ta dubi rauda "nifa tsiyata dake tsoro wai ita yarinyace daba xata iya kawo kanta gida ba aidai munfuta haqqinta" takai maganar tana yin gaba abinta. Tundaga bakin qofar falon momy suka hangosa yakai ya kawo da alamun kamar yana jiran wani abunne da sassarfa suka qarasa gabansa suka tsugunna "yaya mun dawo" yaji saukar muryarsu acikin kunnensa! juyowa yay yana bin kowannensu da kallo kafin ya dire idanunsa akan rauda! "ina fatie?" ya jefo masu tambayar batare daya amsa maganarsu ta farko ba. Gabaki ɗayansu suka dafe kirjinsu sannan rauda tai qarfin hali "munce tazo mutafi gida tace ita setai kitso tana can HANAN SALOON mun barta acan" takai maganar tana sada kanta a qasa. Waro idanunsa yayi yana ɗan shafa sumar kansa mai uban yawa sannan ya kuma dubarsu "dan kutumar ubanku wayace kutafi da ita uban waye yace kubarmin mata acan ehe!!! ya buga masu wata mahaukaciyar tsawa wadda ta amsa ilahirin gidan baki ɗaya, da gudu suka miqe suka fara neman hanyar ɓuya ganin yadda ya hauro kamar zedake su Cikin wani irin zafin nama wanda se sojan kaɗai yasan dashi sabida horo wajan training ya cafkosu suduka biyun ya haɗa kansu waje ɗaya yakai musu wani mahaukacin bugu! ahaɗe suka saka kuka suna basa hakuri amman ina ran ƴan mazan ya ɓaci seda ya dakesu iya duka ba maceci sannan ya gwarasu da bangon qofar ya haure ya bar wajan tare da qara gargaɗinsu akan kada koda wasa sukuma futar masa da mata waje. Da wani irin gudu har suna gware suka bar wajan sukai ciki kai tsaye ɗakin momy suka faɗa suna wani irin gunjin kuka kamar babu gobe....! Da,azama momy tasaki maryam wadda take kwance bisa cinyarta tana aikin kukan abinda hydar yay ɗazu, tare da qarasowa gaban ƴaƴan nata har zaninta yana kwancewa. "waya tabaku daga ina kuke?" takai maganar a hargitse! Jikinta suka faɗa sannan suka fara labarta mata abinda ya faru cike da qufula momy ta dubesu "ina shi baban yake wata kan akan wannan baqar kadarar yakeson illata min ku to wallahi bara yaxo daga shi har itana se ransu ya ɓaci baxan yarda a illataminku ba"! cike da kuka na'eem ta ɗago "a,a momy bafa laifin anty fatima bane yaya ne kawai da zuciya amman maye abin duka anan" takai maganar tana sakin kuka!" "Dalla can matsa waye babban munafuki idan ba itaba taje tai asiri anason haukata mun ɗa shine zakice min haka bayan akanta yakeson illata mun ku" takai maganar tana daɗa matsesu ajikinta tare da ɗaukar alwashi akan batula mai tsauri. Tsaki maryam taja cike da ɓacin rai da kishi mai zafin gaske tabar ɗakin tana jin yadda ɗan cikinta yake juyawa sabida ɓacin rai. Dawani irin sauri kamar banasa ba yabar gidan koda yaje parking space d  a zafin nama ya shige wata baqar mota yana dannan horn kamar ze kunna gidan da gudu aka bude masa motar yabar gidan yana wani irin mahaukacin gudu na fitar hankali. Allah ne yakaisa lafiya danma titin abuja bakamar na nan ba da ɗan qarancin motoci. Abakin wajan yayi parking batare daya kashe motarba ya futa daga ciki ya nufi cikin HANAN SALOON ɗin kasancewar wajan ba boyayye bane ba agarin na abuja. Daga wajen wajan ya tsaya sabida wajene na mata sannan ya ɗauki number mai wajan yafara nemanta a waya. Cikin kamala matar ta ɗauka sama sama suka gaisa sannan ya gaya mata cewar ta turo masa matarsa yana waje tare dayi mata kwatancan batula  ɗan murmushi tayi tare da cewa daman angama mata kitson kuwa bara na turo maka ita. Ina tsaye bakin qaton madubinta ina kallon yadda aka tsaramin kitson yay kyau sannan kuma ga yadda gashina ya kwanta ta gefe yay kyau...! Matar data min gyaran gashi ce naga tayo gabana tana dariya"au ashe ke amaryace ai dana sani nai maki kyaran jiki toga ango can yana jira yakafa ya tsare" takai maganar tana dariya. Zaro idanuna nai waje tare da mayar da tsoron daya zomin wuya sannan nace "Tom nagode" na ɗauki mayafina na yafa na bata kuɗinta sannan nai mata godiya nabar wajan kai tsaye na nufi hanyar fita. Tun daga nesa na hangosa tsaye jikinsa sanye da milk jallabiya yakai ya komo ya goya hannunsa abaya daga gani acikin fushi yake. Gyara mayafina nai tare da kame kaina na nufesa. Ina qarasawa wajansa naga ya ɗago kansa yana makamin harara! da manyan idanunsa waɗanda sukai wani irin jaa! sannan ya jawo hannun ya wurga mota ya zagaya ya shiga yabar wajan a 360!! Sunkuyar da kaina qasa nayi ina wasa da yatsun hannuna ina kuma sauraran yadda yake zabgan masifa kamar ya samu ƴarsa. Harda cewa na fita gandar gandar da mayafi wai ko kunya bana ji. Tijara kala kala haka yadinga sauken ita kamar ze dakeni. Wai shi dan a tsarinsa baya dukan matarsa ne hauka ne wannan amman da wallahi yau seya fasamin jikina haka yay ta bala'insa ina jinsa har muka kusan isa gida. Ganin abun nasa yay yawa yasa nai qasa dakaina nafara kuka! "Nikawai ka dukeni kokaji sanyi aranka kadai na min wannan faɗan nace kai haquri nace kai haquri amman se qara volume kake! nakai maganar ina jan numfashina sama. Bai tankani ba har sanda yakai cikin gida bayan yayi parking ya kashe motar muka fita. Hanyar part ɗin momy nayi murya cike da jin haushi yacemin na biyosa. Haka nabi bayansa har zuwa part ɗinsu wuce falo mukai muka nufi hanyar ɗakinsa dana masa gyaransa kwanakin baya. Da shigarmu ya wuce toilet nikuma na zauna akan sopa ina jiran sa danni sonake na koma ɗakina na kwanta na huta dan wata iriyar gajiya ce ajikina. Ya haura minti goma bai fitoba hakan yasa na gyara kwanciya tare da lulluɓe qafata da mayafina saboda sanyin A/C. Seda yakai minti 30 sannan ya fito ɗaure da towel a qugunshi gaban mirrow ya nufa yaɗanyi abinda zeyi sannan ya nufo inda nakwance da sassarfa yaxo gareni ze ɗagani nai saurin miqewa tsaye ina raba idanuna "yaya ka sallaman natafi ɗaki bacci zanyi kafin la'asar" Nakai maganar cikin lumshe idanuna. Ɗago haɓata yay da hannunsa yana bina da mayen kallonsa sannan yay magana acan kasan maqoshin sa sannan yace "Nan ma ɗakine ba daji ba" yakai maganar yana lumshe idanunsa tare da kai bakina cikin nawa ya haɗe waje guda yana tsotsa!! Wani takaicin abinda yakemin ne ya kamani nan da nan hawaye yataho min yana bin fuskata kamar famfo tare da qoqarin kwace kaina amman yaqi bani damar yin hakan sakamakon wata iriyar runguma dayamin har ina jin sautin dokawar zuciyarsa. Tafiya ya somayi dani har zuwa bakin gadonsa sannan ya ɗorani akai ya kwantar dani cike da nutsuwa yabi takaina ya kwanta, dasauri naja numfashina gashi babu damar na matsa sabida yadda yabi ya danneni yayi mani rumfa da qirjinsa ga bakinsa yana cikin nawa yana faman tsotsarmin kamar ze ciren harshe. Hanunsa yafara yawo dashi ta cikin rigata yana qoqarin rabani da ita har ALLAH ya basa nasarar rabani da doguwar rigar atamfar tawa dama sauran tufan daya rage ajikina kuka nake a wannan karon mai fitar sauti sabida yadda naji salon nasa yana sauyawa, ban gama tsinkewa ba seda naji saukar bakinsa akan kirjina yana sarrafawa. cikin wani baqon lamari na faɗa mai wuyar na fassara maku shikam inaji yana wata iriyar miqa ajikina yana kuma wawuro kirjin nawa yana faman sarrafasu kamar babu gobe, laluben ko ina ya cigaba dayi na jikina kafin naji saukar hannunsa a cikin jikina yana wasa da wajan! ihu na saka a wannan karon ina sakin wani irin ajiyar zuciya jin daɗin daya ziyarceni banqarewa nake ina sake tura masa jikin nawa, tare da qara zira harshena cikin bakinsa ina karɓar sakonninsa masu rikitar dani.....! Fitar da bakinsa yay daga nawa ya dirasa akan fatar wuyana yana min wani irin salo kamar tafiyar tsutsa kafin ya kuma mayar da hannun nasa cikin jikin nawa yana min wani irin hot salo mai wuyar fassarawa sakar masa kuka nai ina kuma mayar da hannun nasa jikin nawa ina qara volume ɗin kukana mai tafe da ajiyar zuciya. Luf yayi ajikina yana saukemin zazzafan hucin bakinsa mai kama da wanda yaci yaji kafin nakuma jin sauyawar salonsa akaro na barkatai! Wannan karon sosai yake wasa dani har ya samu cikin dabara ya shigar da jikinsa cikin jikina, dafarko ina jin daɗin abun amman jin nutsonta har cikin kaina tare da saukar dishashshiyar muryarsa akunne na yana karanto addu,ar saduwa da iyali yasa hankalina gushewa wanda ban kuma farkawa ba se a gefen sopa kwance akan kirjinsa yana shafa gadon bayana jikina babu kaya se towel ga kaina ajiqe daga gani wanka akai mani jin wani irin zafi ajikina har yana sakamin ciwon qafa yasa nakuma lafewa ajikinsa ina sakar masa wani irin kuka qasa qasa. Rarrashina yake tare da sakamin albarka yana huramin iskar bakinsa acikin kunnena kafin ya ɗagani cakk ya qara nufar bathroom dani.....!! Ruwa mai zafi ya haɗa bayan ya jinginar dani ajikin bangon bayin sannan ya ɗagani ya sakani cikin abin wankan seda ya gasan jikina sosai sannan ya ranqwaɓo kaina cikin wata iriyar murya yace min nai wankan tsarki bara ya gyara gadon. Da qatuwar harara na bisa sannn na kuma haɗa ruwan na qara shiga jin yadda qasana yake kamar ze fashe dan zafi sannan na tashi da qyar na ɗebi na wankan nai wankan tsari ina kuka ina jin mugun haushin sa araina ina gamawa nai alwala na fito waje ina cije baki ina dafe bangon ɗakin. Cikin sauri ya saki bedshit ɗin dayake sakawa yayo kaina ya tallafeni ya rungumeni "miyasa baxaki ce nazo na ɗaukoki ba salon ki fama ciwon jikinki" yafaɗamin a kunnena tsaki naɗan ja kaɗan tare da jan jikina na matsa nabarsa a wajan gaban kayan danagani na matsa bawasu na kirki bane zanine da riga waɗanda nawane kila ɗakina yaje ya ɗaukomin sakawa nai da qyar sannan nasaka hijabina nabar ɗakin. Da sauri ya biyoni yana kirana amman nai masa banxa haka na qarasa part ɗin momy ina cije baki tare da nufar  ɗakina na rufe da key ina dafe kaina jin yana sara mani.....! *70 - 71* Sakin handle ɗin qofar nai tare da zama a qasa da sauri kuma sena miqe kamar an tsikaran tare da sakin kuka ina dafe qafata jin yadda jikina yake yin wani irin tsiko kamar ana zaneni cike da sanyin jiki na nufi gaban katifata na kwanta a hankali kamar qwai tare da jawo blanket na rufe jikina ruff da shi sakamakon yadda zazzafan zazzaɓi keson rufeni. Sama sama nake gani ko sallah ban iya ba na kwanta ga wani azababban ciwon kai daya kamani batare dana shirya hakan ba. Cike da wani irin feeling ya koma da baya lokar dayake aje magungunansa ya buɗe ya diɓi na ciwon jiki dana rage zugi ya rufe tare da futa ya nufi part ɗin momy riqe dasu a hannunsa hamdala ma yay sabida bai jimata ciwo ba ya tafi mata a hankali shiyasa ya ɗaukar mata na rage zugin kawai. abakin qofar ɗakin ya tsaya tare da murɗawa jin akwai key yasa yaja tsaki jikinsa a sanyaye ya koma part ɗinsa tare da kwanciya akan sopa yanajin duk jikinsa babu daɗi yaso yana tare da ita a wannan lokacin yajiyar da ita daɗinsa yaso yana tare da ita a dai dai wannan lokacin ya lallaɓata kamar qwai yabata dukkan lokacinsa,ya gasata sannan ya koma yayi second round saboda bai gaji da zumartaba jinta yake kamar wata sugar ni'imarta bakaramin zautar dashi tai ba,dan ɗazu seda yay suman wucin gadi dayana sex da ita kafin ya dawo wannan duniyar shikaɗai yasan irin daɗin dayaji da irin zaucewar dayayi dayana tare da ita. Sosai ya matse pillow a kirjinsa yana lasar leɓensa jin wata azababbiyar fitina na qara taso masa a karo na biyu shafa sirrin girmansa yayi da hannunsa wadda ta tasa acikin sutturarsa babu abinda take buqata se qarin abincinta, wanda yana tunanin idan ya biye mata tabbas ze shiga haqqin yarinyar domin shiɗin mai jure masa seya shirya. Daɗa lumtsuma yayi acikin sopar yana kuma matse pillow ɗin a kirjinsa yana aiyano yadda yake sarrafata a gadonsa sosai yake lumshe idanunsa yana kuma lasar lips ɗinsa kamar wani maye kafin wani bacci mai daɗi ya kwashesa cike da mafarkin abar sonsa wadda bai qara lumtsuma a tafkin son nataba seda ya kusanceta a yau. Sama sama naji anata bugamin qofata da sauri na dira na miqe zan nufi qofar na budeta, sekuma na koma na zauna sakamakon jin azabar zafin daya ratsani, tsintar bakina nai da sakar masa ALLAH ya isa, sannan na daure na miqe ina haɗe qafata da qyar na nufi qofar na ɓuɗe ta duk idanuna yayi jaa! kamar mai afolo. Ina buɗewa naji saukar mari! akan fusakata, dasauri na ɗago idanuna na zuba akanta, ba kowa bace ba se maryam, wadda cikinta ya tutso gaba haihuwa koyau ko gobe tana faman zabgan harara! Shafa wajan nai tare da ɗago qwayar idanuna na saukesu akanta a karo na biyu. Tsintar kaina nai da kasa jure wannan qasqancin batayi auneba na juye nawa hannun har sau biyu akan fuskarta wanda adai dai wannan lokacin shima ya sako qafarsa part ɗin ɗauke da magungunanta a hannunsa ze kawo mata daman niyarsa kobata barkaba ya bude ɗakin kota tsiya ya bata. Abinda ya tsayar dashi cakk shine yadda yaganta tana sauke yatsunta akan fuskar matarsa mai ɗauke da tsohon ciki haihuwa koyau ko gobe. Wanda akusan tare suka qaraso wajan da momy wadda itama ta daskare a wajan tana tafa hannunta. Sam ban lura da zuwansu ba haka na kuma ɗora hannuna akan fuskarta naqara juye mata wani marin na haushin abinda mijinta yayi min. Bankuma ɗauke nawa hannun a fuskarta ba naji saukar hannun yaya hydar akan fuskata ya ɗaukeni dawani mahaukacin mari! ban dawo daga duniyar tunani naba naji wani marin wanda momy tabani shi da hannunta na hagu! Wata iriyar zabura nai tare da zaman ƴan bori a qasa na dafe kuncina da dukkan hannayena ga azabar da fuskata take man ga azabar da qasana yake haka na daddage na zunduma ihu! wanda seda ya amsa dukkan falon sannan na kwanta a qasa nai flate ina birgima yau a batular na fito da gaske ba wasaba. Sosai nake kuka ina maganganu ganin duk sun tsaya suna kallona yasa na miqe tsaye idanuna jajur waɗanda suka koma kamar na mai iskoki na dubeshi tare da watsa masa harara sannan na juya kan maryam ɗin wadda momy ta rungumeta tana kukan munafurci sannan na soma magana "wallahi yau hydar seka sakeni na rantse da ALLAH baxan kwana agidan nan ba nagaji nagaji!! ban kaiba yakuma kwasheni da maruka har biyu!!! yana dafe kansa yana sakin hucin bala'i matsawa nai sosai garesa tare da cewa" ai baxaka burgeniba harse ka kasheni sannan nasan ka haifu! dan ALLAH hydar ka kasheni ka kasheni nace!! nagaji daxaman bala'inku nagaji dazaman masifar gidanku tunda aka auroni bansan ƴancina ba babu abinda nake se bauta mahaifiyarka taimin kai kai min wannan duk zan jure amman wallahi baxan yarda wannan matar tazo har ɗakina ta maran ba dan ubanta!!! nakai maganar a haukace tare da finciko maryam daga jikin momy na wanke shegiya da mari ina kuma sakin maganganu cikin sauri ya kamoni yajani yay ɗaki dani ina turjewa ina dokeshi da qyar ya cillani cikin ɗakin sannan ya saka key ta waje yabarni ina kuka! Gabaki ɗaya momy ta shiga tashin hankali ga maryam tana mata wani irin kuka kamar zata shiɗe ga yadda ta hango tashin hankalin ALIYU ga yadda batula ta koma kamar mai aljanu gaba ɗayama se abun ya tsorata ta haka taja maryam da qyar tai ɗakinta da ita. Zaunar da ita tai agabanta sannan ta dubeta "keme ya kaiki wajanta?" cikin kuka tace "momy nakasa jure abinda yay mana ne ɗazu akanta shiyasa na bita nadaki abar banxa! cike dajin haushi momy tace"to ai gashinan kebaki dakaba ita taso ta illataki idan banda abinki inake ina wannan mai baqar fuskar ai baqaqen nan qarfi garesu aikoda wasa kada ki kuma bari ku haɗa qashi yanzu bada ban ALLAH ya kawomu ba da haka zata zaneki daga qarshema ta murje cikin jikinki abanxa" momy tafaɗi maganar tana mayar da ajiyar zuciya. Itakam maryam kwanciya tai tana jaddada zafin hannun batula dakuma kiyayarta sannan kuma taji daɗin yadda ALIYU ya mari batula ko banxa ya nuna yafi sonta ita kam ayau ya biyata yakuma wanke kansa gaduk fushinta garesa. Yana rufe dakin ya nufi part ɗinsa yana shafa fuskarsa cike da bakin cikin marin daya mata wanda furucinta shiya jamata yay mata wannan horon qiri qiri yake hango rikici acikin idanunta. babban abinda ya ɓata masa ransa yadda take furta kalmar sakinta qiri qiri babu ko shakka wallahi koxata mutu baxe taɓa sakintaba wannan shine qudurinsa akanta. Shi abinda yabasa haushi haryasa ya mareta yadda yaga ta dage ta mari maryam aiko dan darajar cikinsa gareta aita saurara mata mai yasa idan ma wani abin maryam tai mata baxatazo ta gaya masa ba zata ɗauki hannu ta zabga mata mari sa,arta ce shifa bayansa raini. Yanzu misali idan wata matsalar ta shafi maryam ai sunanta za,a kama..haka yayta zancan zuci harya qarasa shiga part ɗinsa yana kuma shiga seya miqe wuf ya koma part ɗin momyn kamar wanda aka tsikara. Ɗakinta ya murɗa ya shiga ya kuma mayar da keyn ya rufe tare da jingina akan qofar yana kallon yadda ta haɗe kanta da gwiwa tana kuka. Cike da sanyin jiki yaja qafarsa ya nufeta yana nadamar abinda yay mata......!! Ina ɗago idanuna nagansa akaina cike da masifa na miqe tsaye sam wannan tsoron babu araina "ALIYU kasakeni dan ALLAH idan kana da zuciya yau kada na kwana acikin gidan nan badai abinda kake buqata ka samuba shine zaka sakamin da maruka har uku sabida matsiyaciyar matarka tazo har ɗakina ta bugamin ina fita ta mareni dan na rama shine zakumin taron dangi batare dakunji mai yahaɗani da itaba aidai kasan duk haukana baxan taɓata haka kawai ba...." nakai maganar ina jada baya ina sakin kuka! "Wallahi nayi nadamar marinki fatie kiyi haquri bansan haka abin yake ba" na tsinci muryarsa acikin kunnena cike da mamaki na ɗago na kallesa tare da mamakin yauni yake bawa haquri duk atunanina wani dukan zekuma min senaji akasin hakan gaba ɗaya sena shiga mugun mamaki dajin hakan daga garesa. Qarasowa yay gaban tare da ɗora hannunsa akan kafaɗata da sauri na doke ina jada baya "ni ka matsamin malam wallahi ni seka sakeni tunda ka nuna daman can ni matar cushe ce wadda bata daraja ai gashi nan agaban kowa ka wulaqantani bayan ɗazu ka gama sumbatu akaina" nakai maganar cike da jin haushinsa. Daɗa matseni yayi da jikin bangon danake sannan ya sunkuyo gabana ya fito da harshensa yana lashe hawayen dake fitowa daga cikin idanuna batare daya tankaniba. Jana yay na faɗa kansa shikuma ya zube akan katifar sannan ya gyaran zama akan cinyarsa yana bubbuga bayana da hannunshi. Babu abinda ɗakin yake karɓa a wannan lokacin se sautin kuka! na wanda nake haɗasa guda biyu dana zugi dana mari. "Shiii!!! naji saukar bakinsa acikin kunnena yana yimin hakan kamar da gayya zillo nai tare da tashi daga jikinsa na juya masa baya ina cigaba da kukan danakeyi. Shiba ma,abocin magana ba kuma bai saba rarrashin mace ba haka ya saka tagumi yana kallonta da idanunsa waɗanda suke gab suma da zubar da hawayen danji ike kamar shima yayi kukan! kozeji dadin ransa. Juyo dani yayi idanunsa cike da ruwa gasu sunyi jaa sosai .... cikin azabtuwa da soyayyarta wadda take wahalar da duk wata kafa ta jikinsa ya furta kalmar "fatie ya kikeso ayi ne nabaki haquri amman kinki hakura kuma abinda kike zargi ba haka bane qarewa ma ki qaddara ɗazu kusantar danai maki wallahi ba,a son rainaba wani abune daban daya shigo damu bamu sanshi ba" yakai maganar yana ɗagoni tare da tsareni da idanunsa yana bina da kallo. "Ita kuma maryam kibarni da ita zan tsawatar mata amman zancen wulaqanci ni ba halina bane kuma ban maki ba ke matsalarki guda rashin kunya"! yafaɗa batare daya sakarmin fuskaba. "Waini yau fatie kike cewa idan na haifu yauni kike cewa bani da zuciya yakamata kina control na maganarki kafin ki faɗeta ni danna kusanceki yau baxe hana na hukuntaki ba idan kinmin ba dai dai ba" yakai maganar yana huci kaɗan. Tura bakina nai cike dajin haushin sa batare dana ce mata komai ba secan kuma nace, "toni kasheni kukeso kuyi bakaji yadda qasana ke zugiba sannn kazo ka mareni akan waccan jaka....." ban kaiba yaɗora hannunsa akan bakina ya haɗe ransa kata mau! "Kada na kuma jin wani abu ya haɗaki da matata duk abinki ya tsaya iya kaina" "Ni ai ba mata bace baiwa ce" Nakai maganar inajin zafinsu araina. "Hmm kema mata ce mana yau ni akewa rashin kunya harda ALIYU direct babu yayan yau ko?! yakai maganar yana lalubar cikin zanina. "Bara na duba wajane konai ɓarna idan babu dama muje hospital" Yakai maganar yana dire hannunsa acikin jikina yana qoqarin taɓa tashar....tuni nai zillo na miqe "ni wallahi baxan iyaba kawai katafi daman abinda kaxoyi kenan"! nafaɗa ina kuka! Kamoni yay ya rungume akirjinsa tare da lashe hawayena yana gayamun maganganu masu daɗin rai wanda seda ya wanken duk haushinsa na ɗazu ni wallahi har tausayi ma yabani. Sannan yajani ya ɗorani akan ruwan cikinsa yana lallaɓani kamar qwai batare dayamin komaiba.... *72 - 73* Tsawon lokaci ina manne ajikinsa batare daya kuma cewa komai ba cikin dabara na zame daga jikin nasa na miqe da qyar na shiga bayi ruwa mai ɗumi na haɗa na qara gasa jikina dashi sannan nayo alwala, ina fitowa na shimfiɗa sallaya na soma gabatar da sallar da banyi ba ina kammalawa na miqe ina ɗan jan qafata kaɗan kaɗan nayo kan katifar na ɗora kaina akan pillow ina binsa da kallo yawani rufe idanunsa tare da ɗora hannunshi akan ruwan cikinshi yana kallon sama. Tsaki naja qasa qasa tare da juyar da kaina gefe nifa wallahi antakura ni nafaɗa cikin qasan raina tare da lumshe idanuna kaɗan.. Buɗe idanunsa yayi kaɗan waɗanda suke cike da qalubale iri iri tare da saukesu akanta yana binta dasu yana sakejin wata iriyar mahaukaciyar qaunarta acikin dukkan ilahirin jikinsa bakaramin mamakin yadda ya mareta ɗazu yayiba wanda jin hakan yake har cikin jikinsa. Hannunshi ya saka mai cike da gargasa ya matsota jikinsa yakuma mayar da ita kan ruwan cikinsa yana sauke numfashi. Jin yajawoni jikinsa ya rungumeni asaman ruwan cikinsa yasa na buɗe idanuna cike da tsoro cikin murya kuka kuka na furta "nifa dan ALLAH yaya ka takurani dan ALLAH kabar ni hakan nan na huta" nafaɗa ina mayar da kaina gefe. Tashi yayi zaune tare da ajeni a gefensa batare daya cemin komai ba naga ya miqe tsaye. Tare da nufar bakin qofa ya zira key sannan ya dawo gabana ya tsaya tare da saka hannunshi ya zame jallabiyar jikinshi da sauri na rufe idanuna gam sabida yadda naga siffarsa abayyane acikin idanuna wadda ta kusan ta zautar dani dan tsoro, ko ina na jikinshi cike ike da suma musamman tsakiyar kirjinsa wadda ta zagaye gefen nipples ɗinshi sannan daga wajan cinyarsa nan ma kwance yake da suma, babu inda yafi bani tsoro kamar wajan cinyarsa sabida ɗan boxer'n jikinsa bamai tsayi bane, wannan ma ai bai daceba gandar gandar dashi yawani tsaya akaina komeye hakan yake nufi oho! nafaɗa acikin raina. Hayowa yayi saman katifar tare da ɗagani cak! yaɗora akan cinyarsa har ina jin tudun halittarsa, cike da tsoro nake qoqarin sauka daga saman cinyar tashi amman yaqi bani damar yin hakan sabida yadda naji saukar hannunsa akan zip ɗin rigata har ya samu damar rabani da rigar jikin nawa gashi ban saka komai ba haka naita qoqarin kare kirjina da hannuna amman ya hanani daga qarshema seya ɗagani a hakan ya manne da kirjinsa ya kwanta a samana yana fesar da huci. Sama sama naji saukar bakinsa cikin nawa yana bani wata irin zazzafar sumba wadda kwatancen tama ɓata bakine tare da ɗora hannunsa akan na shanuna yana sarrafasu cike da qwarewa yana wasa dasu cikin zafin nama can kuma naji ya mayar da bakinsa kansu yanamin wani irin abu da harshansa kamar ze kasheni da daɗi. Baki ɗaya na manta da wahalar ɗazu nariga nabada kaina garesa babu abinda nake se fesar da wani irin huci ina masa kukan shagwaɓa duk wata tsanarsa ta gushemin araina se karɓar sakonninsa nake masu wuyar fasaltawa kafin naji yana qasa da hannunsa zuwa kan qasan marata yana sarrafa jikina dasu dawani irin ihu marar sauti na damqi bakinsa batare dana san ina hakan gabaki ɗaya tsigar jikina taga miqewa tsaye tana karɓar sakonninsa gareni seda ya tabbatar dana kai limit ɗin buqatuwa sannan ya matseni ajikinsa ya haɗe bakina dana sa yafara kokarin shigar da jikinsa cikin jikina a haukace nake kokarin zame bakina daga nasa amman hakan yaqi yuwuw sakamakon wata irin muguwar matsar dayamin cike da wani irin zafina nama ya shigar da jikinsa gareni yana wata iriyar miqa tare da kara damko dukiyar fulanina a hannunshi kamar ze tsinka minsu tun ina daurewa har nazo na soma kuka gabaki ɗaya wani daɗi ya gushe se tsabar wahala haka yayta bidirinsa akaina batare daya tausayamin ba. Yakai lokuta masu tsaho akaina yana faman abu guda kafin kuma naji saukar ɗuminsa acikin jikina sannan naga yajani sosai ya matse tare da lallubar bakina yana jan harshena kamar yana tsotsar lolipop, munkai kusan minti goma ahaka kafin ya zare jikinsa daga nawa ya ɗagani cak yayi bayi dani rungume nake ajikinsa ahaka ya haɗa mana ruwan wanka ya ɗagani ya ɗorani akan ruwan cikinsa yana watsamin ruwan ajikina, nidar cike da kunyar ganinsa a haka nake qasa dakaina shikam ko ajikinsa haka ya gama shagalinsa sannan yayi wankan tsari nima yace nayi muna gamawa mukai alwalar magariba haka ya kuma haɗeni da jikinsa muka bar bayin. Ɗaukar rigarsa yayi ya ɗan kalleni" muje kisaka min kayana kinga wannan ta ɓaci" yafaɗa yana kallon rigar tasa. Cike da alajabin rashin kunyarsa na juya bayana na ɗauki rigata na saka tare da hijab ɗina batare dana kallesa ba, na ɗingisa nabar ɗakin. Cikin tsoro nakai part ɗinshi har nagama abinda nake banga kowa ba nadawo ɗakin a wannan karon yana ɗaure da towel.ɗina ne ajikinsa miqa masa kayan dana ɗauko masa nai tare da kauda kaina gefe haɗewa yay da hannun ya sumbata "ALLAH yayi maki albarka" yafaɗa yana lumshe idanunsa. Wucewa nai na tada sallar magariba abina na barsa tsaye seda yagama kintsawa sannan ya fita daga ɗakin. Bayan na idar da sallar na ninke abin sallar nima fita nai dan naɗanji dama yanzu babu wannan zafin kamar ɗazu. Babu kowa afalon se t.v nemar waje nai na zauna ga wata uwar yunwa data daman sabida banci abinci ba gashi munyi faɗa da momy nasan yau babu fuska haka naja jikina nai tagumi ina tunanin gida. Ana kiran sallar isha'i na miqe cike da mamakin rashin ganin giftawar kowa agidan. Ɗakina na koma na tada sallah bayan n idar ina lazumi naji budewa kofarsa.... Jikinsa sanye da wasu fararen kaya ba waɗanda na ɗauko masa ba hannunshi ɗauke da manyan fararen ledoji! Agabana ya tsugunna tare da aje ledojin a gefe. Hannunshi ya saka ya ɗago haɓata tare da tsirani da idanunshi yana kallona dasu. Ture hannunshi nayi tare da kauda kaina gefe. Still sake sako hannun nashi yayi ya juyo dani ina pecing ɗinshi. Cikin daure fuska ya cemin "baki iya gaisuwa da sannu da zuwa bane" yafaɗa tare da ɗorawa"karkiga ina sakar miki kinemi ki rainani fa" yafaɗa cikin basarwa.. Cikin qasan raina nace raini na nawa kuma tunda naga abar da ake boyewa amman afili senace "kai fa kanka kawai kasani tun ɗazu kamayar dani kamar abincinka amman nika barni da yunwa" nafaɗa ina maida numfashi sabida yadda cikina yake kiran yunwa.. Zaman dirshan yayi agabana tare da sakin murmushin gefen baki. "Nima minaci ke kaɗai kawai nasan naci amman yunwar nakeji" yafaɗi maganar idanunshi cikin nawa, wata muguwar kunyace ta kamani dan haka sena nasar na janyo ledar gabansa na fara budewa miyauna har yana tsinkewa ganin kaza agabana babu kunya na saka hannu ina yaga sabida yunwar data adda bamin. Tagumi yayi yana bina da kallon tausayi sannan ya jawo ɗayan ledar ya fiton da ruwa da lemo ya ajemin seda naci da yawa sannan ya mikon ruwan nasha. Miqewa naga yayi ze fita rau rau nai da idanuna kafin nace "yaya kai bakaci abincin ba?" natsinci bakina da faɗin hakan.. Sunkuyomin yayi kamar ze haɗeni sannan yace. "tunda kekinci is ok, nima yanzun haka zan koma hospital ne danke na dawo now! maryam tana can tana lebour momy na tare da ita dasu mama zanje yanzu muji yaya" yakai maganar yana duba agogon hannunshi. Cike da murna najanye ledar gabana bansan sanda na ɗanesa ba "lah yaya muje tare dan ALLAH munkusa samun beby masha ALLAH aramin wayarka na gayawa su umma nasan su ummi zasu suna" kallon yarinta yay mata tare da kallon bakida kai sannan yace "no base kinje ba gadai wayar nan kitayi komai dare zanzo mukwanta" rau rau nai da idanuna "dan ALLAH yaya kaje dani" lakato hancina yay "sedai da safe maje dake idan kuma ta haihu yauɗin shikenan" karɓar wayan nai tare da cewa "ALLAH yakaimu yaya dan ALLAH kada ka zauna" kallon kasan ido yay min sannan yace "idan nazo mizaki bani" dariya na saki kamar bani ba sannan nace "kai ai baka jiran abaka karɓa kake ko ba,a baka ba" ina gaya masa haka na nufi katifa aguje! Tsintar kansa yay cikin farin ciki tare da futa daga ɗakin yana raha. Nima katifa na faɗa ina jin dadin kasancewata dashi dukda bana sonsa amman na fahimci shi mutum ne wanda yasan hakkin wanda yake tare dashi wannan kyautatawar tasa agareni ita tasaka yanzu nakejin sa araina koda yake nidaman can ya hydar bai takuran ba ko agida yawona ne kadai yake sakawa ya dukeni amman bayan haka gaskiya bana samun matsala dashi Number umma na lalubo cike da sakewa muka gaisa da ita a cikin masalaha take sakemin nasiha mai ratsa jiki, cike da wauta nake labarta mata abinda ya wakana dani dashi faɗa taimin sosai sannan ta bani sirrika masu yawa sannan taja kunne na akan koda wasa kada na gayawa kowa sirrinmu ne, sannan tace na duba cikin kayana akwai magani a daure wai na ɗauka na sha da madara, seda ta bani ummi muka gaisa a wayarma seda mukai faɗa sannan na katse naje a inda tace ta ajen maganin anan na ɗaukosa ALLAH yasa gidan babu kowa su rauda kuma wai ashe sunje gidan anty hafsa tayata kwana kicin naje na ɗauko madara mai yawa naxo na haɗa maganin dan haukana sena juyesa duka na kafa kaina nashanye. Ina gamawa na wanko bakina nazo na kwanta bayan na saka suratul baqara acikin wayar duk tsoro ya kamani. Bai shigoba se wajan 1 sama sama naji shigowar tasama tunda na ɗago sau ɗaya na kallesa na mayar da kaina na kwanta ban kuma barkawa se asuba na ganni ajikinsa tashina yayi mukai sallah,sannan ya ɗagani ya mayar jikinsa bakaramin haukacemin yayi ba harda su sumbatu a wannan karon, bai kuma ɗagan qafaba se wajan 7 sannan mukai wanka na wuce kicin, break fast na haɗa wa ƴan asibiti sannan na dawo na shirya ban tarar dashi bama a ɗakin. Dan haka nima na kintsa a nutse tare da fita falo na ɗauki kwandon abincin na nufi hanyar waje. Ina kokarin futa yana kunne kai yayi kyu cikin wata milk shadda yanata kamshi da qyar ya barni muka tafi tare yana ta min qorafin wai nai kwalliya salon maza su ganni nidai shuru nai masa har muka isa asibitin. Da qyar momy ta amsamin gaisuwata sannan naja jikina nai wajansu mama na gaida su na nemi gu na zauna sabida shi ya tafi wajan likita. Ina kallo momy tana aikan da harara nikam na kawar da kaina gefe ina jin hiran su mamah. Minti wajan 30 segasu nan da doctorn cikin farin ciki yake shaidawa su momy ta haihu ansami ɗiya mace. Cike da murna suka miqe harni muka nufi ɗakin sedai koda naje ni ance munyi yawa duka sedai mutum uku su shiga dan haka sena bar wajan na dawo inda muke na zauna ina jiran idan sun fito nima na koma. Tundaga nesa nake jiyo kamshin mayen turaren danaji kamar na sanshi amman na manta inda na sanshi sekuma naji kirjina yana bugawa! tare da faduwar gaba. Ina ɗago kaina kuma karaf muka haɗa ido dashi dukda ya rame yanzu amman baxan gaxa gane ABDUL ba sanye yake da kayan likitoci farare hannunshi ɗauke dawani files. Cike da rawar jiki na miqe ina kokarin barin wajan dan karya ganni sedai kash kafin na karasa fita qafata ra riqe harya samu damar cimmani gabana yataho da sauri cikin rawar murya ya furta. "Batulaaaaaaaa!!! ina ɗago idanuna na gansa gab dani, kafin nai kokarin jada baya naji saukar hannun......!!! *74 - 75* Hannuna ya riqemin cikin nasa idanunshi fall qwalla tare da furta "i miss you my beby"!! yafaɗi hakan kamar wanda yay losing control ɗinshi.....cike da qwarin qwiwa da zafin zuciya nakai masa zafafan maruka masu ma'ana har guda uku sannan na dubesa raina ɓace "ABDUL kai dabbane kamanta da ina da igiyoyin aure akaina"! nafaɗa a tsawace tare da saurin ja da baya. Cike da mayan so ya biyoni yana shafa kuncinshi sannan ya kuma kawo hannunsa da zummar taɓani wannan karon wani mahaukacin mari aka basa wanda ya amsa ilahirin reciption ɗin cike da qwarewa naga ya hydar ya kai masa wata mahaukaciyar shaqa kamar ze rabasa gida biyu nan danan yafara kai masa naushi ta ko'ina batare dayay masa magana ba hancin abdul yafara jini cikin tashin hankali nai waje ina neman ɗaukin jama,a securtyn wajan ne sukayo kansu da qyar aka ɓamɓare ya hydar daga jikin abdul wanda yaketa qoqarin qwacewa kamar mahaukaci. Ni duk tsoro ya kamani haka naketa jada baya ina gunji kuka kamar babu gobe. Jan abdul sukai suka shiga wata kwana dashi inda na hango sa ya nufoni kamar mahaukacin zaki yaja hannuna qiyyy!! yay waje dani kamar yana jan akuya. Mota ya bude ya wurgani sannan ya zagaya driver side ya figi motar a miliyan. Babu abinda nake se zare idanuna haka muka qarasa gida abakin gate ya paker motar batare daya kasheta ba ya kuma hankaɗoni yayo waje dani ahaka yayta jana har part ɗinsa ALLAH yasa babu kowa a compound ɗin gidan. Kan seater ya wurgani tare da shigewa ɗakinsa minti ɗaya tak ya fito hannunshi riqe da belt qatuwa yana nufoni da ita idanunshi sunyi wani irin jajur kamar zasu fitar da jini. Tsalle na daka tare da dira qasa kafin nai wani motsin ya kwarfeni da qafarsa ya taɗeni na faɗi batare da wani tsammani ba naji saukar belt kota ina ajikina "gwara na kasheki kowa ya huta dan borou'ubanki! harni zaki ciwa amana har kina kokarin haɗ hannu da wani qato you make me suprise wallahi! yana faɗa yana cigaba da laftamin betl ɗin afatar jikina. Tun ina kuka har naga babu wani mai cetona idan ba ALLAH cike da dauriya na miqe tsaye nai tsalle na ɗanesa duk da azabar zafin danakeji na cakumesa da yadda baxe iya min komai ba nacigaba da kukana! Hankaɗeni yayi daga jikinsa ya wuce yabarmin falon fuww! kamar ze tashi sama. Ko ina na jikina zafi yakemin haka naja jikinnawa da qyar nai part ɗin momy tare da faɗawa saman katifata na saka kuka! Cike da sanyin jiki na rarumo wayarsa daya barmin jiya na shiga contact ɗinshi na ɗayar wayar hannunshi nafara rubuta masa letter. "Yaya abinda kake tunani ba haka bane yakamata idan ranka ya ɓaci kana control mine ɗinka before kai taking wani action wanda ka gani ɗazu.....tiryan tiryan nai masa bayani sanin baxe taɓa saurarata face to face ba, sakamon high temper danaga ya shiga ɗazu, ina gama turawa naja blanket na rufa sabida zazzaɓin daya rufeni. Shin kodai yaya sona ike? na jefoma kaina tambaya wannan fa abinda dayamin duk alamune na soyayya tunda kishi se a so yake fitowa...kai batula babu wani so mutum da matarsa yana sonta keda aka baki shi sannan ki wannan tunanin tokima dena ganin haka yaya ba sonki yake ba. Zuciyata ta gayamin hakan. Wani zafin jiki ne mai tsanani ya kamani haka naja abun rufar na qudun duna ina makyar kyata! Ko ganin gabansa bayay haka ya koma asibitin yay kuma neman duniya baiga koda securtyn da suka rabasu ba bare yasaka ran zega abdul, naushi yakaima iska tare da kifa kansa saman mota. Yana wani irin kuka! kamar wanda aka cewa momy ta rasu. "why fatimah zaki min haka?? why!! why!!! yake faman faɗin hakan kamar wani zararre. "Dana ganki da wani qato qwara na kasheki idan yaso nima na kashe kaina! fatima wallahi nafi qaunarki akan kaina.....wayyo soyayyata!! yafaɗi hakan idanunshi na zubda wani irin ruwa mai gudu. Yau ranar farinciki ce garesa sabida kyauta ƴar da ALLAH yamasa amman wannan baqin cikin na fatima ya gushe wannan farin cikin. Kamar ɗan maye haka ya faɗa mota ya dafe kansa akan sitiyarin motar yana bubbuga kansa akai sannan ya ja motar da gudun tsiya ya kuma barin hospital ɗin. Duk abinda ake momy basu sanniba sabida yadda suka tarar da maryam babu daɗi domin ta samu jijjiga dan hakama ƴar tana hannun momy, masha ALLAH yarinya mai kyau mai kama da ubanta sak. Mamy mahaifiyar maryam tana zuwa lokacin maryam ta farka shuru shuru babu hydar babu labarinsa haka sukaita faman doka masa kira amman shuru. Cike da bacin rai maryam ta soma kuka tana gayawa mamanta my be yana can wajan wannan mai baqar fuskar sabida taga take takensa kwana biyu. Zumbur momy ta miqe tare da cewa maryam bara taje gidan idan kuwa yana can setaci ubansa. Mamy ce ta dakartar da momy cike da nagarta ta soma yi masu nasiha mai ratsa jiki ai idan ma yaje wajanta matarsa ce tana kuma mamakin a ina yarta ta samo wannan bakin halin. Seda mamy ta gama sannan momy tace itakam tagaji gwara alhaji ya sallameta tai zaman ƴaƴanta amman baxe yuhu ta zuba ido aita wannan abun ba dole hydar ya saki fatimah...... *76 - 77* "A,a hajiya zainab kada kiyi haka sabida shi aure tsarin ubangijine wanda yace ze raba qarshansa nadama" maman maryam takai maganar fuskarta cikin nagarta. "Kai mamy ni wallahi idan an bibbiya bake kika haifan ba har uwar mijina tafiki sona" maryam takai maganar cike da rashin kunya. Sakin baki mamy tai tana kallon ƴar tata sannan ta ce "koɗaya ninafi kowa sonki a duniya shinema abinda yasa nake gaya maki gaskiya sabida ramin dakuke qoqarin haqawa mai zurfine daga qarshe kune zaku rufta" Sannan ta kalli momy "kekuma zainab nai nadamar baki ɗiya amatsayin suruka domin banyi tunanin haka kike ba" Numfasawa tai tare da miqawa maryam ɗiyarta daman ɗakin babu kowa cikinsa sesu sakamakon su mama sunyi tafiyarsu tun ɗaxu. "Ga ƴarki nan wannan ba maryam ɗina bace maryam ɗina mai hankalice da sanin yakamata sabida haka idan nan gaba kin sauya kya dawo a matsayin ɗiyata" tana kuma gama faɗar haka tabar ɗakin. Kaɗa kafaɗarta tai alamun ko ajikinta sannan ta kalli momy "dan ALLAH momy rabu da mamy bata gane bane kedai momy mucigaba da gashi" Cike da gasgata hakan momyn ta dubi maryam "ai ki barni dashi itafa mamanki taqi gane cewar nifa bawai qarin aurensa na tsana ba kawai ahalin aisha ne bana kauna ni babu ruwana idan ya saketa ya auro dubu ma" tafaɗa cikin rashin damuwa. Wata uwar harara maryam ta makawa momy tare dajan qwafa akasan ranta sannan tabar maganar cike da tsananin tsanar momy aranta. Tunda yabar asibitin bai koma gida ba yanata yawo agarin abujane ganin kiran batula wadda taga shuru bai zoba yasa yama kashe wayar batare daya duba sakontaba. Acan asibiti kam momy taga shuru yasa taje ta karbi sallama sukayo gida inda maryam take jegonta a ɗakin momy. Tunda suka dawo basuwa kowa magana ba daman gidan su rauda basa nan har washegari kuma basuga hydar ba itama batula tana can ɗaki ko iya ɗaga hannunta batai sabida zazzaɓi da ciwon jiki. Se washe gari da baban abuja yaxo ganin jikar tasa yasa aka dubo masa batula cike da jimami mama taje tana shaida masa yadda taga batulan faɗa ya rufe momy dashi sannan ya miqe yatafi part ɗinsa. Kiran layin hydar yay wanda aka samu ya bude wayar tasa amman bai yi gigin zuwa part ɗin momy ba yana part ɗinshi a kwance duk da yasan yayi laifi wajan momy sannan kuma yana son ganin bebyn sa. Amman wannan bacin ran da batula ta sakasa yasa yayi fushi tun jiya daya shigo gidan yaqi fita ko ina. Yana duba wayarsa wadda take faman ringing yaga number baba" cike da ladabi ya ɗauka nan da nan ya rufesa da faɗan akan yaje yaga halin da batula take ciki sannan ya kaita asibiti. Cikin bin umarnin mahaifinshi ya amsa amman kasan ransa haushinta ne fall. Saukar da qafafunshi yay tare da zira takalmi yabar part ɗin yana tafe ahanya yaga shigowar sako tsayawa yay ya karanta wanda batula ce tayo masa na jiya. Ganin bayanin data masa seda yasaka kafarsa ta kasa daukar sa yakai kusan minti goma a haka sannan ya nufi part ɗin a cikin mutuwar jiki Tundaga nesa yake jiyo nishinta da sauri ya saki qofar ya karaso kaina ina gefen katifa kwance ina faman sheqa amai sakamon zazzabin daya rufeni ɗagoni yay cikin wani irin yanayi na karasa aman ajikinshi. Seda nagama tas sannan ya ɗagani yakaini bayi ya wankeni tass sannan ya gyara wajan. Taɓa jikina yay wanda yake ɗauke da zafi rau kamar wuta. Saurin sakin yay tare da ranqwaɓowa kaina idanunshi kamar ze kuka yafara bani haquri akan duk bai san haka abin yakeba seda yaga massege ɗina. Ko kaɗan bani da qarfi kona sisin kwabo ajikina amman haka na ɗago na maka masa harara sannan na soma magana ina jan numfashina sama sama "yanzu inda ka kasheni ajiya mezaka cewa mahaifana?" kawai kahau buguna kamar ƴarka batare daka tsaya kaji miya faru ba","inda ban san darajar aurenka ba ai baxan mari abdul ba amman haka na ɗauki hannu na maresa duk dan na kare mutuncin aurena kawai kaikuma daga zuwanka zaka hauka makata kamar daman can kana da niyya ni kawai ka sauwakemin na hutawa raina" nakai maganar ina kuka. Cikin sanyin jiki ya mikon belt ɗin jikinsa "ki rama dukanki indai hakan ze saka ranyi yay sanyi" yafaɗan haka kamar zemin kuka. Juya masa baya nai tare da jan blanket "ai kafi kowa sanin tarbiyata sabida haka wannan bay cikin tsarina" nafaɗi hakan ina rufe idanuna. Ɗagoni yayi yana saka hannunshi a saman wuyana "fatie ni waye da baxanji kishin matata ba? naga qato yana taɓamin hannunki ai kinsan baxanji dadiba,wallahi lokacin jinai kamar na mutu jinai kamar na kasheshi shima kansa!! yafaɗi maganar idanunshi jajur! Matso da bakinsa yay dai dai kan nawa tare da furta " I LOVE YOU FATIE NAH"!! yana mai haɗe bakina da nasa munkai kusan minti biyar a haka sannan ya ɗago idanunsa cike da maiqo. "Ina sonki qanwata matata jinina ahalina soyayyarki ta shigeni lokaci guda dan ALLAH fati ki soni kidaina min wannan rashin kunyar dan ALLAH ki kasance dani idan kika barni zan mutu......!!!" yakai maganar a zauce acikin mayen so da ɗimuwa tare da cakumoni ya matseni qam a kirjinsa. Lalubo kunnena yay tare da fara magana qasa qasa "amaryata ina sonki ina qaunarki dan ALLAH kimin magana duk abinda nai akan sonki naisa kada kiga laifin mayenki! yakai maganar yana zira hannunshi acikin rigata cike da wani irin birkitaccen salo ya kamo dukiyar fulanina yana matsamin kamar zautacce. Cikin azama na turesa aguje nai qofar bayi tare da cewa "wallahi har abada bana sonka kuma baxan soka ba mugu mai bakar zuciya mayen mata idan kai zuciya ka sakeni" ina gama faɗar haka na faɗa bayi naja key.. *78 - 79* Kamar mahaukacin zaki ya miqe yana harɗe hanya ya nufo bakin qofar bayin hannunshi duka biyun ya saka da qarfin gaske ya daki qofar da qarfin tsiya!! "Kifito ki gayamin mai zanyi maki ki soni! kifito mana wallahi sena ɓalla qofar nan yafaɗa kamar wani zararre "fatima zan kasheki zan kashe kaina idan kika kuma cewa bakya sona! towama kike so!! yabuga wata mahaukaciyar tsawa tare da dukan qofar da qafarsa. Wadda tai baya ta buɗe dan kanta da wani irin tsalle! yayo cikin bayin tare sa kamo hannunta wadda ta kwanta flate a qasa tana kuka. Jawoni yayi ya fito dani waje ya watsar akan katifa. Dawani irin kallo yabini kafin ya tsugunna agabana qafarsa akan tiles ya kamo qafata. "Dan ALLAH fatima kada ki kuma gayamun kalmar qi gwara kowa yaqini matuqar zan rayu dake" ina sonki kiyiwa ALLAH ki soni. Yakai maganar yana rungumoni ajikinshi. Nima kukan nake a wannan karon sabida yadda ya bani tausayi amman wallahi baxan amsa masa ba harse soyayyata ta saka hankalin momy ya tashi kamar yadda ta ɗaga nawa dana mahaifana ta hanani zaman lafiya tunda aka auroni nake mata bauta wannan ma wata sakaiyarce. Shafa kansa nake da tafin hannuna kamar ɗan yaro tsintar bakina nai akan kunnensa ina rarrashinsa amman banyi gigin furta masa kalmar soba wannan se momy ta raina kanta sena yi mata nesa da ɗanta wallahi sena zautar dashi sena rama duk wani cin zarafin da akai mana abaya. "Kina sona beby?" yafaɗi maganar yana kuma lalubata kamar wani yaron goye. Jim nai kafin na aro dubara ganin kamar baya hankalinsa nace "ina sonka mana ai koba so akwai kauna ta jini" nafaɗa ina danne abinda yaxomin wuyana. Ina kallon yadda wayarsa take faman haske da wutsiyar idanuna na duba naga an saka my wife, cike da salo na saka bakina ana sa danna mantar dashi kiran da ake masan. Kamar raqumi da akala haka ya biyemin duk seda ya batar da wani zafin jikina sannan ya ɗagani yana kokarin yin bayi dani. Rau rau nai da ido cikin shagwaɓa nace ni a part ɗinshi zamuyi wankan kuma ba komai yasa na faɗi hakan ba sedan jin sautin muryasu momy a falo sunyi baki. Cike da rawar jiki ya jawoni jikinsa muka bar ɗakin zuwa falo. Idanunsa na kaina nikuwa nawa yana kansu momy dasu maryam dasukai mana caa cike da mamaki suna kallonmu sake nutso nai a kirjinsa muka bar falon. Muna futa kuma na zame nai baya ina hade raina sannan nace masa ya shige mutafi. Murza idanunta take cike da alajabi ta miqe tsaye... "inalillahi wa'innah ilaihirraju'un!! ni zainab ko mafarki nake minake gani a gidana a falona. Tafaɗi hakan tana komawa kan kujera ta faɗa dabas! tana haki. Murmushi zuhura tai maibin anty hafsa itama yar momyn ce tana aure anan abujan sannan tace "momy lafiya?" Wata harara momy ta zabga mata "bakiga yadda ɗan uwanki yake manne da ƴarcan ba ko kunyarmu baijiba ya wuce" haba zuhura tun jiya ai maka haihuwa amman kaxama baka da lokacin matarka sena waccan tana can ta maquresa a ɗaki to mema sukai a ɗakin" tafaɗa tana sakin ajiyar zuciya. "Hmm kema dai momy to mutum da matarsa ai se a hankali soyayya suke" takai maganar tana dariya. wata maka momy takai mata cike da bala'i "wallahi bada ban nina haifeki ba dasena karyaki ALLAH ya kiyaye yay soyayya da ƴar aisha wallahi sena rabasu ayau ze saketa koni kosu!! tana faɗin haka tabar gun Maryam wadda take kukan takaicin kiran data masa yaqi ɗauka sannan ga wannan abin data gani itama tana haɗe hanya tabar wajan tai daki. Dariya zuhura tai sannan ta nemawa mahaifiyar tasu sauqin wannan hali itama ta miqe tai part ɗinsu mama wajan ƴan uwanta. Muna shiga na soma hade raina cike da dari dari mukai wanka mukai sallah ya haɗo mana tea muna sha mukai part ɗin baban abuja zama mukai tare dasu mama muka hau hira harshi ɗin wanda na fuskanci hakan ba karami dadi yay musuba. Sosai baban abuja yay murna da hakan kuma ya saka mana albarka sannan har kuɗi ya bani mukai sallama muka bar part ɗin. Ko kallon side ɗin momy banyi ba haka nai cikin part ɗinsa, nabarsa shikuma yayi part ɗin momy domin zuwa yaga ƴarsa.....!! *80 - 81* Cike da kuzari da qarfin jiki dana zuciya yana jinsa awani irin farin ciki ya murɗa handle ɗin kofar falon momy kafin ya saka qafafunshi acikin falon da sassarfa ya shiga cikin centre falon ganin babu kowa yaja qafafunsa izuwa cikin bedroom ɗin momy wanda ta warewa maryam tai jego acikinsa. Sallama a qasan maqoshin sa sannan ya taka lallausan carpert ɗin dakin ya karasa shiga ciki. Akan sopa yay masauki tare da ɗan zamewa kaɗan yana gaida momy. Ɗaure fuska tai sosai kamar wadda akaiwa saqon rasuwan wani.sannan ta dubesa. "Seyanzu kai lokacinmu?" nace seyanzu kai lokacin namu?" takuma kawo masa wannan tambayar! da kallo yabi maryam sannan ya haɗe ransa cikin isa da izza wadda kamar ba yanzu ya gamawa batula kuka ba yace. "Malama bawa mutane waje" yafaɗa mata hakan in serious anger!! "Dakata dakata malam babu inda zataje agabanta za,ai komai kaji wani son kai kagama shiga haqqin ƴar mutane sannan kawani zo kana muzurai tabar waje to bara kaji babu inda zata kamajini da kyau"! takai zancan tana muzurai. Tunda ta soma maganar ya mayar da kansa qasa yana danna wayar hannunshi harta ida sannan ya ɗago "momy kimin gafara baxan iya magana da mahaifiyata agaban matata ba wadda maganar ta kasance ta sirri ce pls momy kotabar nan kona bar nan"! yakai maganar yana fesar da huci! "Ke maryam bamu waje" ta dubi maryam ɗin wadda ta cika tai tam! Sakar masa jaririyar tai ajikinsa tabar ɗakin baki ɗaya cike dajin haushin sa shikam ɗaukar bebynshi yay yana jin sonta har ɓargonshi tare da ɗorata akan kafaɗunshi yana jijjigata hartai shuru a kukan datake wanda da alama maryam ta bugeta ne sannan ya dubi momy yana mayar da ilahirin hankalinsa kanta. Daure fuska tai "ALIYU" takira complete sunanshi "ina son ka saki waccan mai baqar fuskar dan baxan iya zama inuwa guda da itaba" takai maganar cike da gadara. Ɗan murmushin kasan rai yay gami da furta "momy na mutu kenan" amman a fili seya dubeta cike da nutsuwa. "Hajiya dan ALLAH kiyi haquri kinga ran baba baxe daɗiba, and kuma ni banga wata matsalar yarinyar ba" wata shakirar dariya tai sannan ta dubesa fuskarta wasai tace "kana hauka kenan baba! wazaka mayar sakarai daga ganin yanayin ka kana cikin mayen sone miyasa kai ganganci da zuciyarka harta kaika ga son wadda bazan taɓa barin ku rayu tare ba" takai maganar tana tsaresa da idanunta... Kwantar da ƴarsa yay akan kujera tare da sakkowa gabanta ya tsugunna akan gwiwoyinsa tare da kamo hannunta ya ɗora akan saitin zuciyarsa cikin sauri ta janye sabida yadda zuciyar tasa take faman dokawa very fast. Arauna ne ya dubeta "momy zaki kasheni momy ayanzu kina tare da copy ɗin Aliyun kine amman complt original one ɗinsa yana ga fatimah ne! wallahi! tallahi! momy ina son fatima bada wasaba soyayyarta zata iya zautar dani zata iya sakawa ki rasani kiduba yadda zuciyata take faman bugu! duk asanadin soyayyarta ne momy!!!! Yakai maganar yana kwanciya akan cinyarta yana sakar mata kuka kamar wani sakarai. Shafa idanunta tai in suprise sannan ta qara shafa shi yes Aliyunta hydar ɗinta mai sonta marar son ɓacin ranta mai gudun fushinta yaushi ke faɗar yana son ƴar wadda tafi kowa tsana tafi kowaqi. Cike da tashin hankali ta miqe "yau naga takaina ni zainab baba! baba!! baba!!! ta fara kiran sunan sa tashi maza kagayamin mai tabaka ɗazu a ɗaki nace kota baka wani abun kacine kagayamin natafi tun wuri akarya maka kafin zuciyata ta buga!!! Takai maganar tana ɗagosa. Kallonta ike da narkakkun idanunsa tare da kaɗasu kamar wani ɗan maye sannan ya soma magana "momy ki yarda da ALLAH shine mai kumfayakun idan yace za,ai babu mai ja momy babu abinda tabani se martabarta da qimarta kuma ta kawomin mutuncinta kan gadona na karba cike da aminci sabida haka momy dan ALLAH kirabu damu muyi rayuwarmu cike da farin ciki ki yarda da tsarin ubangiji" Yafaɗi hakan cike da qwarin zuciya. "Ah lallai kace seda ka kwanta da ita kawai lallai kayo gadon ubanka masu baqar jarabar tsiya yau ka nunan ni ba wata bace gareka lallai kacika ɗan halak saboda haka yau kaxaɓa koni ko ita sedai ka tantance! Dafe kansa yay jin yana sara masa sannan ya dubeta "momy na zaɓeki sabida ke mahaifiyata ce zan maki biyayya koda zan rasa nawa farin cikin amman ki sani daga ranar dana saki fatima wallahi momy nima kin rasani kenan sabida haka zan saketa kamar yadda kika umarcan amman badan san rainaba......" kada kai sakin nan ALIYU"!!! sukaji dirin muryar baban abuja wanda zuhura kanwar hydar taje ta kirawo bayan taxo zata shiga ɗakin taji abinda momyn take faɗi shine ta ruga aguje! takirawo mahaifin nasu. Qarasowa yay tsakiyar falon "ashe kai Aliyu ragon maza ne kai seka saki fatima wanda kasan hakan babban gangancine gareka kadafa ka manta kai namijin duniya ne kada ka ɗauki duk abinda mahaifiyarka zata ce maka domin ka saɓawa ubangijinka kasan saki yana ɗaya daga cikin abinda ALLAH baya so musamman irin wanda wannan takeson kayi wanda babu wani dalili ko hujja sabida haka koda wasa kada ka rabu da iyalinka" baban abuja yafaɗi hakan yana bin momy da harara! Kamar wata sakarai ta fara kuka "ni wallahi alhaji na haqura da aurenka matuqar ze saketa tonima ka saken gwara na zauna nai zaman yarana danaga baba da wannan tsinan nan yarinyar" tafaɗa cike da gadara. Dariya baban abuja ya sauke irin tasu ta manya sannan ya basar da abinda yake ransa dan baya don ya zubda girmansa gaban ƴaƴansa domin zuhura ta shigo ɗakin ga hydar a tsaye a dashe a wajan dan haka sekawai yace mata. "Allah sarki zainabu abu toni idan na sakeki ki sani na datse duk wata alaqa ta dake kuma gida sekin barmin shi babu wani zaman ƴaƴa daxaki ni hakan ma yafimin sauqi ko banxa ƴaƴana sa haɗe kansu" amman fa ki sani ALIYU baxe saki fatima ba sedai ke kibar gidan amman fatima zama daram sabida ko babu auren ɗanki akanta nan gidan ubanta ne domin da ubanta dani cikinmu guda yakamata ki lura da hakan ke zaki iya barmin gidana amman fatima baxata barmin gidaba. Sannan ya dubi ALIYU "kaikuma wallahi! tallahi! idan ka sake ka saki yarinyar nan kasani babuni babu kai kuma ALLAH ya isa tsakanina dakai domin kasani naci amanar zumuncin ALLAH" Yana faɗin haka yabar ɗakin fuww!!! cikin fushin dasu kansu ƴaƴan nasa basu san dashiba. Daɓas ta zauna akan sopa jikinta yana zubar da zufa bata taɓa kawo wannan tunanin ba ita duk tunaninta zebarta agidansa ne koda ya saketa oh ita inataga ta tafiya gidansu tsofai tsofai da ita ina sam baxata iya wannan abin kunyar ba ita datake ɗaukar kai ko a danginta ita matar mai kuɗi uwar mai kuɗi ina baxata iya hakan ba. Kallonsa tai da jajayen idanunta "Kaji dadi baba ka haɗani da ubanka yacimin mutunci! najanye qudirina na saki sabida abin kunyane gareni na koma gida da saki sama da shekara talatin ban taɓa hakan ba sannan ga kishiyoyi agefe sumun dariya uwa uba aisha zataga taci riba akaina an sakeni akan ƴarta amman kasani wallahi tallahi nasaka qafar wando ɗaya dakai kuma har abada babuni babu fatima baxan taɓa sontaba har qarshan numfashina" Jin maganar yake kamar saukar aradu tana huda dukkan sassana jikinsa rintse idanunsa yay ya bude yau bada ban mahaifiyarsa ke faɗin haka ga fatima ba da bai son matakin daxe ɗaukaba sedai kash abin yaxo ga inda baxe iya magana ba. Hamdala yay a qasan ransa tare da godiya ga ALLAH daya kawo masa ɗaukin babansa sannan ya tsugunna ya kuma bata haquri yaja jikinsa yabar ɗakin. Kiciɓus sukai da zuhura gefe tajasa tana basa haquri tare da gaya masa cewar ita ta gayawa baba komai. Wata runguma ya bata tare da furta "i love you my sister" zakiji alert yau kije ki sai mota" tsalle tai ta kuma rungumesa sannan suka rabu yay waje yana da bako a wajen. Tun ina jiransa nidai har naga dare yayi cikin bargo na koma na lumshe idanuna na soma bacci sabida jin gajiya ajikina ko sallar isha banyi ba *82 - 83* Cikin baccina naji yana tadani "beby wake up!! na tsinci bakinsa akunnena yana tashina. Cike da gajiya na bude idanuna na zubesu akansa sanye yake da singlet da short a jikinsa iya giwa duk farare ɗan yatsina face ɗina nai kaɗan tare da sauka daga gadon naje bayi nai alwala batare dana ce masa komai ba na tada sallah. Harna ida yana zaune a gefen gado yayi tagumi da hannunshi daga ganinsa kamar yana cikin tension linke abin sallah nai tare da tube hijabina na raɓa gefensa na kwanta. "Fatiemah" naji ya kira sunana murya shaqe! ɗago ido nai ina kallonshi batare dana tankaba "shin ke wace irin mata ce ne, bakisan sannu da zuwa ba bakinsa karantar yanayin mutum ba kodan kinga na damu dake to bara kiji wallahi ni baxan ɗauki shirmenki ba malama" Matsawa nai daga gefensa tare da cewa "ALLAH ya baka hakuri" na koma na kwanta nacigaba da baccina. Cikin damuwa yaja pillown sa ya kwanta a gefe yana tausayawa kansa dan ya karanci kamar bata damu dashi ba shikaɗai ike haukansa. Wata qwalla ce tazo masa mai zafin gaske amman dayake namijin duniyane haka ya mayar da ita ya lumshe idanunsa yana hango rikicin ɗazu duk akanta amman shine yanzu ya dawo take masa wannan halin. Koda asuba yariga ta tashi seda yay nabila sannan ya tasheta shiya wuce masallaci. Cike da bacci naje bayi nayo alwala naxo na tayar da sallah ko azkar ban ba kwanta akan sallayar ina bacci. Bai shigoba se shidda saura jikinsa sanye da jallabiya fara, part ɗin mahaifanshi yaje yagai dasu duk da momy bata amsa masaba amman haka ya gaidatan sannan ya nufo part ɗinshi. Zama yayi a falo ya kunna CNN yana kallon labaran qarfe bakwai yana gamawa ya koma kicin ya haɗo hot cofee mai zafin gaske ya zauna yana sha duk ransa babu daɗi. Bai tashiba se qarfe takwas sannan ya nufi bathroom yay wanka ya fito ɗaure da towel a west ɗinshi. Gabanta yaje yafara tashinta. Cike da bacci na farka na dubesa ya juya baya yana drying gashinsa cikin sanyin jiki na nufi bayi na wanke fuskata sannan nazo na tsugunna na gaidashi har qasa. Babu walwala akan fuskarshi ya amsamin sannan yace." naje na gaida maryam" saboda tunda akai haihuwar banga beby ba. Amsa masa nai cikin sanyin jiki sannan na nufi qofar fita. Acikin falon momy nagasu rauda zuwansu kenan da bags a hannunsu suna ganina suka rungumeni "i miss you sis wallahi irin sosai ɗinnan bara muje muyi taking showwer muzo akwai labarifa" Nima cikin farin ciki nace "babu damuwa ina jiranku anan ɗin nima naxo ganin bebyn mune" nafaɗa tare da nufar ɗakina. Gyara katifata nai sannan na zauna duk naji bana jin dadin ganinsa danai a haka cike da alwashin baxan koma part ɗinshiba na kwanta kamar daga sama naji kukan jaririyar a falo kamar wadda aka mintsina na miqe har ina harɗewa na nufi falon. Cike da sasaarfa na qarasa wajan jaririyar wadda take gab da faɗowa daga kan kujera cikin jin haushin abinda akaiwa yarinya na saka hannu na ɗauketa ina mitar dan hauka anbar ƴar beby anan ita ɗaya ai dole tai kuka!. Rungumeta nai ajikina ina zagayen cikin falon da ita Ina gab dazan ɗaga qafata daga gefen carpet naji wani mugun santsi kamar na karkashi yayi gaba dani cike da azama na qamqame bebyn ina kuka!! tana kuka!! Amman kash ta zame daga hannun nawa inda ita ta bugu da qasa nikuma nai baya na kifa, hannuna yace qas!!! sau uku. Cikin wani irin qaraji naji saukar muryar maryam "wayyo jama,a kuzo takashen beby shikenan ta kashan ƴata!! taja maganar tana wani irin kuka!! Momy hartana harɗewa tafito waje tayo kaina da duka nima gwara na kasheki matsiyaciya tunda kika kashemin jikata. Banida bakin magana se kuka sabida nasan karaya nai a hannuna haka suka taran jama,a cikin minti goma kowa na gidan ya hallara awajan idan ka cire uban ƴar! Kowa ka gani yana yanayin ɓacin rai sabida yadda momy take faman soki burutsu ita da maryam yar yarinyar aka ɗago wadda kanta ya fashe hancinta ya tsage. Salati kowa yake yana al,ajabi cikin minti biyar ALLAH ya karɓi ran abasar bata ko motsi. Cike da hauka maryam tasoma birgima ita an cuceta na kashe mata ƴa!! babu momy babu dalilinta a falon. Tsahon minti goma ina jikin mama bansan inda kaina yakeba sabida yadda komai ya tsayamin cak!! Waini ake zargi da kisan kai "inalillahi wa'inna'ilaihirraju'un" na furta a bayyane cike da tashin hankali araina. Bayyanar ƴan sanda mata a falon ita ta qamar da kowa bayansu momy ce nuna tai tare da umartarsu akan sutafi dani domin kamani da akai dumu dumu da gangancin sakin jikarta a qasa ƴar kwana biyu da haihuwa har hakan yakai data rasa ranta. Ganin sunyo kaina da sauri zasu kamani yasa nai saurin ɓuya abayan mama ina kuka"wallahi mama ko kiyashi ban kasheba bare mutum" nakai maganar ina sakin kuka. Su mama babu abinda suke se salati wannan wace irin qaddarace ta saukarwa ƴar mutane! Gashi babu ALIYU babu baban abuja duk maxan gidan babu kowa haka ƴan sandan suka saka batula agaba suna janta suka fita da ita momy na bin bayansu. Aka bar maryam durkushe tana kuka ga gawar ƴarta a yashe a gefe. Dagudu rauda tafita...... *84 - 85* Cike da tsananin tashin hankali raudah ta nufi part ɗin baban abuja tundaga bakin qofa farko tajita a rufe da alamun baya nan tun safe ya fice kuma daman mostly yana yin irin wannan fitar. Baya ta juya ta nufi part ɗin yayansu sallama take shuru ba,a amsaba haka ta nufi bedroom cikin fitar hayyaci. Kwance yake akan sopa idanunsa a lumshe jikinsa sanye da jallabiya marun, se carbin dake hannunshi wanda daga ganinsa lazimi ike. Hankaɗo kofar tai tare da shiga kanta tsaye da gudu taje garesa tana cakumarsa "yaya yaya katashi ƴan sanda agidannan suntafi da fatima" takai maganar tana jan hannunsa. Cike da mamaki ya buɗe idanunsa ya dire akan qanwar tasa tare da furta"wace fatiman a ina wai?" yakai maganar cikin mamaki, kuka take a wannan karon "yaya fatiman abban kano matarka, momy ta ɗauko mata ƴan sanda wai ta kashe jaririyar da anty maryma ta haifa shekaran jiya" tana gama gaya masa tai hanyar waje zata gudu. Cak ya riqe tsintsiyar hannunta yajata a matuqar firgice sukabar ɗakin qafarsa ko takalmi babu, direct hanyar gate suka nufa tundaga bakin gate ɗin farko hankalinsa ya soma tashi sakin hannun rauda yay ya fita abinda ya ɗaure masa kansa shine. Hango gayyar jama,ar dayay a wajan wanda idan ba idonsa ke gizoba harda ƴan jarida, "Innalillahi wa'innah ilaihirraju'un" yafurta hakan cikin tashin hankali. Duk mai ya kawo hakan? yana kuma ina wannan qazamin lamarin ya faru. Da sanyin jiki ya qarasa waje inda wani ɗan jarida yay sauri kara masa abin magana. "Yallaɓai saninka babban mutum agarinnan kuma babban soja wanda ya riqe mukamai da dama sannan kuma mahaifinka yanada kuɗi, mizakace dangane da yadda mahaifiyarka take zargin amaryarka dayin ganganci da jaririyarka da aka haifa a shekaran jiya mizakace dangane da wannan lamari dan yanzu haka duk zancan ya karade duniya " doke ɗan jaridan yay cike da tashin hankali ya nufi wajan qatuwar motar dake shaqe da jami,an tsaro acikinta. Lokacin yayi dai dai kuma da sanda ƴansandan mata suka taso qeyar batula agaba da ankwa a hannunta gabanta da bayanta duk jami,an tsaro gakuma ƴan jarida suna ɗaukar hotonta dana ƴansandan gaba ɗaya ya rasa mai yake masa daɗi da gudu ya nufi motar amman kafin yakai har sun ɓacewa ganinsa. Cikin tashin hankali ya tsugunna akan qafafunsa yana karanto addu,ar data zo bakinsa ƴan jarida sunmasa caa haka qaninsa ɗan ɗakin mama umar ya ɗagasa yay cikin gida dashi. Shigarsu cikin gidan yayi da lokacin da wata mace ƴar jarida take ɗaukar muryar maryam wadda take kuka kamar ranta ze fita. "Eh nice mahaifiyar jaririyar kuma mata ga CAPTAIN ALIYU MUHAMMUD UBA MAGINI, daman can bata qaunata shine na aje yarinyar dan na ɗauko mata pida aɗaki tana kuka kafin na dawo nazo na tarar da ta shaqe mata wuyanta wanda haɗa idanun damukai da ita ya saka tasaki ƴar tawa aqasa har kanta ya fashe da hancinta, tayi ganganci da ɗiyata ta kashemin ita ina roqon manya dasu shiga cikin wannan lamari itama a kasheta kamar yadda ta kashen beby" wannan maganar ta maryam ita ta daki dodon kunnensa da sauri ya rintse idanunshi yana furta addu,a acikin bakinsa. Da qyar umar yajasa kamar raqumi suka isa falon momy gawar ƴar yashe a qasa da sauri ya nufi gaban ƴar tasa qafarsa hartana rawa tabbas dagaske ƴarsa da aka haifa masa ta rasu......!! Ummi kizo ki ɗaukomin radio ta mana kinsan yanxu ake labaran hantsi muryar umma kenan wadda take zaune a falonta tanawa amira tsifar kai sukuma su amir suna zaune suna home work yarfe hannunta tai daga cikin abinda take yankan salak ɗin sannan ta miqe taje ɗakin abba ta ɗauko radion ta kawowa umma. Cikin sa,a umma ta kunna jim tai sannan tacewa ummi matso kiji wani labari kuma bara muji kai amir yimin shuru umma ta faɗa. Cikin sa,a lokacin ake watsa labaran kuma yayi dai dai da lokacin da maryam take magana..miqewa tsaye ummi tai ko ina na jikinta yana faman rawa ( my fans wallahi wannan page ɗin kuka nake ina rubuta makushi ina kuka ya ALLAH karabamu da sharrin maqiyan fili dana boye ya ALLAH ka rabamu da sharrin dukkan abin halitta ya ALLAH kabamu kariyarka a koda yaushe amin 😭😭🙏 ) itama amira miqewa tai kanta duk a hargitse a tare suka kalli mahaifiyar tasu "umma bakiji wannan labaran ba wallahi kamar daga gidansu yaya hydar fa" umma wadda duk jikinta rawa yake ita ta dubi ƴaƴan nata cikin fitar hankali amman bakinta yagaza tace komai. Wayar ummace ta ɗauki qara cikin sauri hanif ya ɗauka yana ganin anty zee ce ya ɗaga danyaga mahaifiyar tasu kamar bata cikin hayyacinta murya cikin kuka tafara magana "yaya Aisha kunna redio shikenan batula sun haɗa mata sharri munshiga uku!" tana faɗin maganar tana kuka sakin wayar hanif yay ya zauna daɓas a qasa yana kuka ilahirin falon ansara mai bakin magana kamar mahaukaciya umma ta yayibi hijabi tai hanyar waje. Da gudu suka bita "umma ina zaki tafi kuma"suka ce mata cikin kuka! "ku barni abujan zantafi naga halin data ke ciki"takai maganar tana tsananin kuka babu yadda basuyi da itaba amman fafur taqi yarda ALLAH yasa hannunta da pos da gudu ummi tabi bayanta ganin ta tari abin hawa yasa ummin tabi bayanta tun a motar umma take gursheqen kuka ( uwa kenan ALLAH yasaka wa da duk wata mahaifiya da alkairi🙏 ) cikin qanqanin lokaci suka kai tasha bayan wani lokaci suka sami mota cikin ikon ALLAH motarsu ta ɗaga. Da baya amira taja ta ɗauko wayar umman wadda take a qasa hanif ya yada tanemo no ɗin abbansu ta kirasa cikin kuka take bayyana masa komai, shima alokacin yana cikin gari suna qoqarin tafiya shida ƴan uwansa ne sabida mama takira iya tun ɗazu ta gaya mata daman yay shurune bayason umma taji sabida tanada hawan jini sedai kash alqalami ya bushe dan umma tuni ta wuce a yadda amira ta shaida masa. Haka ya saki wayar cikin tashin hankali ya shaidawa ƴan uwan nasa suma duk jikinsu yay sanyi haka suka rufu sukabi motar driven alhaji qarami suka ɗauki hanya. Cikin mintituna kaɗan duk wasu dangin umma sun cika gidanta sabida yadda zancan ya bazu tuni anty zee ta sauka agidan umma itama tana haɗa.kayanta zata bita seda akai ta bata haquri da qyar aka ce tazauna wajansu amira kafin aji mike wakana yanzu. **************** Salatin baban abuja shine yasa hydar ya ɗago idanunsa waɗanda sukai kamar gaushin wuta ya zubawa mahaifin nasa, "Wannan cin zarafin ba kowa akaiwa seni tabbas zainab kinci zarafina ƴar ɗan uwana kikaiwa sharrin kisan kai yanzu dame zan kalli dangina wallahi tallahi fatima ko kiyashi baxata kasheba bare ɗan mutum kuma insha ALLAH duk wanda yay mata sharrin nan qarshe akansa ze qare" baban abuja yakai maganar yana ɗaukar gawar tare da umartar ƴaƴansa dasu wuce aje a suturtata! gabaki ɗaya suma kuma ƴaƴan gidan kowa ya lallara awajan daga mai dafe kai sesu rauda dasuke kuka wanda sunsan sharri ne kawai akaiwa fatima amman baxata taɓa aikata hakanba. Seda umar still ya kuma ɗaga hydar wanda yake durqushe yakasa magana sannan suka wuce abakin qofa mama kecewa baban abuja aje asibiti mana cikin masifa ya ɗago ya kalleta babu wani asibitin daxamu je badai ƴa bace ta rasu to baxamu ko ina ba itakuma zainab avinda takesone ta samu ko to ɗanta ze sakarmin ƴa ayau ɗinnan nikuma zanyi belin ƴar ɗan uwana koda kuwa ace duk abinda na mallaka ze qare amman itama ta sani wallahi babu aure a tsakanina da ita daga nan har abada.......!! *86 - 87* Yana gama faɗin haka yay hanyar waje fuww! da gawar a hannunsa inda duk sauran iyalin nasa suka mara masa baya. Falon ya rage se iyalansa mata ƴaƴan momy babu abinda suke se kukan jin furucin mahaifin nasu. Dole tasa umar ya nemo likita aka ɗauki hoton jaririyar tare da ɗaukar duk wani abu mai mahimmanci sannan aka rufe, bayan nan aka haɗa yarinyar aka kaita gidanta na gaskiya se asannan mahaifin maryam ya diro gidan cikin alajabin wannan lamari. Tunda ake wannan budurin hydar yaqi magana yaqi cewa da kowa komai kuma duk uban kiran da ake masa a waya yaqi ya ɗaga bare yay magana shikaɗai yakejin wannan lamari idan ya tuna fuskar yarinyarsa da yadda take kama dashi seyaji wata qwalla ta tarar masa. Miqawa sirikin nasa hannun yay bayan andawo daga kai yarinyar makabarta sannan yay masa gaisuwa, cikin dakushewar murya ya dubi mahaifin maryam yace masa" ina ganin kawai ku wuce da maryam gida duk yadda shari,ar ta kama bayan angama ta dawo dan nasan dole kotu zasu kai maganar" yaja maganar yana dafe saitin zuciyarsa yanajin yadda take harbawa da qarfin gaske. Cikin mamaki mahaifin maryam ya dubesa "ai inaganin ALIYU kamar ɗakinta yafi mata zaman lafiya akan gidan namu ko?" kaɗa kafaɗarsa yay alamun ko ajikinsa sannan yace "gaskiya Alhaji baxan boye maka tunda nake ba,a taɓa cimin mutunci kamar na yauba ansan ko ina kana da mosoyi kana da maqiyi miyasa da abin yafaru ni baxa,a sanarmin ba ainafi kowa sanin wani mataki zan ɗauka, duk da fatima matata ce ai ƴar nan da aka kashe tawace kuma inada haqqi akanta zanbar fatima hakane? dole zan ɗauki mataki idan har da gaske ita tai kinsan! miyasa zasu ɗauko mana jami,an tsaro abu acikin gida ba waje ba wanima munafukin ne ya kirawo ƴan jarida! yanxu wallahi shugaban wajan aikinmu shiketa min waya akan yaji maganar agidan redio yanxu kana tunanin mutum dubu nawa ne sukaji wannan maganar an tozartan aure ansaka matata ta sunna ankwa antafi da ita agaban baynan nasi wanda har yanzu babu wata babbar shedar data tabbatar datai kisan wallahi ko mahaifiyata a yanxu baxan iya gani ba bare wata maryam sabida haka tsuntsun daya ja ruwa shi ruwan ze doka yadda suka kai qara sesu san yadda zasuyi amman ni babu ruwana kuma matata yau ɗin nan zan san yadda zanyi tabar sitation na yarda kullum ina kaita kotun amman wallahi indai ni ALIYU ke aurenta to baxata kwana acanba" Yana gama faɗin haka yabar wajan baki ɗaya takalmi kawai ya ɗauka da waya da key yabar gidan acikin baqar motarsa yanufi sitation ɗin, tundaga bakin gate ya hango motar baban abuja kirjinsa ne ya ɗauki bugu. cike da tashin hankali ya nufi ciki. Da baya ya dawo ya ɗauki id card ɗinshi ya nufi ciki seda ya nuna musu sannan suka bar sa ya shiga wajan. A office ɗin babbansu ya sami baban abuja suna magana zama yay tare da bawa mutumin hannu suka gaisa sannan yacigaba da sauraran abinda officern yake gayawa baban abuja. "Yallaɓai kai haquri wannan case ɗin is a criminal case but baxamu iya baku bellin taba harse munji daga sama sabida yadda ƴan jarida suka watsa abin yanxu haka commissioner of police yay mana waya akan cewa dole mu riqeta harse anga mi case ɗin ze kai nan gaba" Qarar table ɗin da hydar ya buga ita ta saka officern ɗagowa haka ma baban abuja duk suka zuba masa idanu suna kallonshi. Card ɗinshi na wajan aiki ya miqawa officern tare da cewa "wallahi sekun buɗen naga halin da matata take ciki shi shugaban naku wani irin daqiqine marar tunani da babu wani evidance da ya nun matata tana da hannu akisan zece kuriqen ita idan bakai wasa ba wallahi sena ɗaureku dukanku!! yakai maganar yana huci. Dafa kafaɗarsa officern yay cikin lallami ganin alluran sojan zata motsa sannan yafara masa bayani cikin kwantar da murya"yes naga id ɗinka kuma koda baka nunan ba nasan kai waye kuma nasan matsayinka, wallahi muma bamuyi niyar kai mota gidanka domin muci zarafin iyalinka ba sedai kasani akwai kotu acikin sitation ɗinnan kuma duk rana irin tayau muna gayyato ƴan jarida domin su ɗauki rahoto akan irin shari,ar da aka yanke, to cikin haka bayan munkai record ɗin yau sega wata mata ta shigo mana a hargitse cikin tashin hankali anan tai mana bayanin cewa ita mahaifiyarka ce kuma matar wannan! yanuna baban abuja kuma duk tafaɗi sunayenku wanda ya kasance ku sanannu ne ba ɓoyayyuba tace tanason muzo muje gidanku mu shaida yadda matarka ta kashe ƴarka sabida baka nan kuma mahaifinka baya nan idan har bamu gani da idanunmu ba zaku musa idan tagaya maku, wannan dalilin yasa muka dauki mota da jami,anmu mata muka nufi gidan naku. Wanda ita da kanta ta nemi ƴan jarida dasu biyomu dan a watsa labarin tokaji yadda abin yake kuma kasan tunda maganar daga tushenku ta fito dole a riqe case ɗin har agama bincike sabida asan gaskiyar abin, amman nikaina abin ya taɓani yadda naga mahaifiyarka tafi kowa zaqewa wanda ita yakama tafi kowa rufa wannan asiri koda kuwa wannan lamarin gaskene bare wallahi nima yadda naga ƴar yarinyar tana kuka kamar zata mutu nasan bata aikata hakanba andai yi mata ZARGE ne" Officern yakai maganar yana dafa kafarɗar hydar wanda yay star a wajan yana mamakin abinda mahaifiyarsa tayi. Cikin ɓacin rai baban abuja ya kalli hydar "you see kana jin dai abinda mahaukaciyar uwarta tayi ko to wallahi wannan haukan akanta ze qare ai qiyayya ba hauka bace kuma wallahi ni yanxu babu wani aurena da ita" yakai maganar cike da ɓacin rai " kuma kaima seka sakarmin ƴata ayau bara dai agama wannan case ɗin setaje ta jiqaka tasha tunda duk akanka take wannan sakarcin" duk maganar da baban abuja yake bai ɗaga kansaba seda yaji zancan saki sannan ya ɗago. "Baba ni miye laifina anan idan har daman can bada target ɗinka na insaketa aranka ba, baba koso kake na rasa raina da baqin cikin rashin ƴata zanji koda wannan bala,in da aka kunnomin dan ALLAH baba ka sauke zancen sakin nan ni zan nuna maka ɗan halak ne na haifu insha ALLAH zan tsaya tsayin daka akan zumuncinmu baxan saki fatima ba kuma zanyi yadda zan komai yatafi da sauqi baba idan har na saketa wallahi har abada abba baxe taɓa ganin farinmu ba" yakai maganar yana sauke numfashinsa. Sosai shima officern yay na,am da maganar hydar anan shima ya taushi baban abuja harya samu ya ganar dashi sannan suka ɗunguma suka fita daga office ɗin da ya kaisu wajan fatiman.. *88 - 89* Tafiya miqaqqa sukai kafin suje section ɗin da ake aje masu laifi irin na batula ma,ana criminal section tunda suka soma tafiya hydar yake jin wani iri aransa sabida yadda yaga yanayin wajan baqaramin tsaro aka zuba ba. Wata qoface mai qarafa wadda aka rufeta da ankwa abakinta akwai security's wajan guda 10 dukkansu ɗauke da bindigogi a hannunsu ganin ogansu yasa suka bude masu qofar batare da jinkiri ba, sosai yanayin wajan da yadda aka bawa wajan tsaro ya firgita hydar amman dayake yasaba ganin irin hakan bai nuna aransa ba. Sun wuce qofofi da dama kafin aqara buɗe masu wata qofar daban wadda tafi sauran faɗi babban wajene se ƴan bancina da aka warewa masu ziyara, seda officern ya dakatar dasu a wajan sannan yaje office ɗin mai kula da section ɗin sukai magana tare da neman alfarmar ganinta sannan ya dawo yana shaida musu cewar anbasu damar ganinta. Cike da bakin ciki duk suka nufi ɗakin da aka kulleta, nanma seda aka bi diddigi sannan aka barsu suka shiga wanda hydar jiran qiris yake ya fashe! Buɗe masu ɗakin akai wanda ya kasance bakikkirin babu kyan gani duk da rana ce amman bai hana sauro kawowa fuskokinsu hariba, seda officern ya buɗe window sannan suka samu damar zarafin hango batula wadda take tsugunne daga ita se doguwar rigar jiya data saka se hijabi wanda yakasance fari amman duk yama ɓaci da datti da ruwan hawaye. Cike da tausayi suka nufeta batare da sun iya magana ba, baban abuja shinema yay qarfin halin kiran sunanta "Faɗimata zonan ALLAH ze fitar dake alfarmar annabi duk wanda yay maki wannan sharrin seya koma masa" cikin tashin hankali ta ɗago fuskarta ta dubesu batare datai motsiba sekuma can taja hannunta mai lafiyar ta miqe sannan ta tallafi wanda tai karayar ta nufi baban abuja aguje! "Na shiga uku baba innalillahi wainnah ilaihirraju,un, yauni batula ake zargi da kisan kai kisanma na ƴar ɗan uwana mijina wallahi tallahi baba bani na kasheta ba,wallahi baba faɗuwa mukai dukkanmu naxo ɗaukarta baba ka fuskanceni tayaya za,ai na kasheta babaaaa!!! takai maganar tana faɗuwa luww tai qasa sakamakon rashin cin abincin datai ga tashin hankali seda aka zuba mata ruwa sannan taja numfashinta cike da tashin hankali ta rarumi hydar wanda yazama fasta a wajan. "Yaya ka fitar dani anan ban saba ba tunda nazo nakejin tsoro yaya bani na kashe maka ƴarkaba wallahi baxan iya kashe mutum ba, yaya na yarda zan zauna dakai ina sonka matuqar ka fitar dani daganan wayyo zuciyata zan mutu......!! takai maganar kamar mahaukaciya. Zuciyarsa ce ta karye batare dayaji kunyar mahaifinsaba ya haɗeta da jikinsa ya manneta a faffaɗan kirjinshi,yana shafa bayanta. cikin tausayi baban abuja yabar wajan hakama officer suka watse tare da karo masu qofar. Ya ɗauki tsahon mintina yana shafa mata bayanta, ya lura kamar taɗan sami matsalar gushewar tunani cikin lallami yadinga tofa mata addu,a cikin kunnenta daya gama ya ɗagota ya shafe mata jikinta da addu,ar daya mata sannan ya zira harshansa yana laso hawayenta yana haɗiyewa abakinsa zaunar da ita yay ajikinsa sannan shima ya zauna duk da dattin dake wajan. Matseta yay sosai a jikinsa yana fesar da numfashi. Zira harshensa yay yana laso cikin kunnenta kafin ya soma magana cikin rawar murya kamar ze mata kuka!! "Fatimah! zahara'u batula sayyida ina sonki matata wallahi bana zarginki da kashemin ƴata domin nasan wacece ke dan ALLAH dan son ma,aiki ki kwantar min da hankalinki ina tare dake babu abinda ze sauyani idanma sunyi hakane dansu rabani dake toni wannan qarin igiyoyin aurenmu ne, zan miki halacci zan nuna miki ni mai sonkine a kowani yanayi zanyi iya yina da kuɗina da lafiya da duk abinda na mallaka domin ganin kinyi free matata! yakai maganar yana sake rungumeta tare da fashewa da kuka wiwi kamar mace "fatima ina tausayinki kin karyan zuciya wallahi daga yau naita maki kuka kenan harse ALLAH ya wankeki daga wannan sarqar" yakarasa yana zubar da hawaye masu gudu. Cikin mamaki na ɗago kaina ina kallon yaya hydar tare da mamakin wannan lamari lallai na yarda so ba qarya ba tabbas yaya hydar masoyine na rantse duk duniya babu mai sona seshi ƴarsafa ake zargin na kashe amman yaxo yana min kuka! nikam dame zan saka masa a rayuwa na rantse koda wannan kaɗai ya barni wallahi ya nuna qololuwar so. Wata irin kunyarsa ce ta kamani nan da nan rashin mutuncin dana masa jiya ya faɗomin, janye jikina nai anasa ina cigaba da gunji kukan bakin ciki. "Yaya kaimin halacci kai kam wani irin mutum ne ana zargin na kashe maka ɗiya amman kana nan kanamun kuka!" nakai maganar ina kallonsa da jajayen idanuna. Jawoni ya kuma yi tare da bani amsa da cewa "so dan ALLAH kenan yanzu muna fita zan nema mana lauya insha ALLAH, cikin lafazi mai daɗi yadinga kwantarmin da hankalina tare da gayamin manyan musalai na ɗaukar qaddara sannan ya janyeni ya miqe sabida maganar da akai masa lokacin ganina ya cika. Koda wasa banyi gigin nuna masa naji ciwo a hannuna ba haka mukai sallama yabar ɗakin. Komawa da baya nai ina kuka "YA ALLAH KABANI IKON YIWA YAYA HYDAR HALACCI KAMAR YADDA YAMIN ALLAH KADA KASAKA NA JUYA MASA BAYA INA SONKA MIJINA...." *90 -91* Cikin sanyin jiki ya qarasa wajansu baba sannan suka fita daga section ɗin tunda yabar ɗakin datake yakejin zuciyarsa babu daɗi sosai batula ta basa tausayi ba ɗan kaɗanba da haka sukai sallama da officern sannan suka nufi gida. Cirko-cirko suka tarar da kowa na gidan sabida tashin hankalin abinda ke faruwa, a tsakiyar farfajiyar gidan suka rabu da baba inda shikuma ya nufi part ɗinsa. Cike da sanyin jiki yake taka qafafunshi koda yazo dai dai bakin part ɗinsa yaji sakon kiran momy daga wajan na'eem qanwarsa wadda kallo guda zakai mata kasan taci kuka ta qoshi. Juya akalar komawar tasa yay tare da nufar part ɗin momy, zaune ya tarar da ita gefenta su hafsat ne se maryam wadda take sanye da hijab kana kallonta kasan tana cikin tashin hankali kallo guda yayma side ɗin datake ya kauda kansa batare daya tankataba. Zama yay akan qafafunshi yana mai dafe kansa da hannayenshi wanda yake barazanar rabewa biyu sabida tsabar tension ɗin daya masa ca! ɗago rinannun idanunsa yay waɗanda suka kaɗa sukai jawur! ya ɗora akan momy batare daya tankataba. "Baba nasan kaji duk abinda yake faruwa, a gidannan amman ni abinda nai shine dai dai dan wallahi sena bi duk yadda zanyi abimana hakkin jininmu, se abu nagaba mahaifinka yace nabar masa gidannan to babu komai zan tafi amman nasan da xarar gaskiya tai halinta ze neman ne da kansa dan haka seka san inda zaka kaini dan goɗai goɗai dani baxan nufi maiduguri da sunan sakiba" takai maganar tana kallonsa. Adaqile ya furta "Allah ya kyauta" batare daya tanka maganarta ba, sannan ya kuma cewa"ki koma gidan dake gwarumfa tunda clean yake" daman yana da wani gida acan ɗin shiyasa yace ta koma can... Yana gama gaya mata haka ya miqe yana rintse idanunsa duk duniya babu wanda ya isa yay masa wannan cin mutuncin sannan ya zauna inuwa guda dashi idan ba itaba domin mahaifi yafi qarfin wasa yaya ze da ita duk tsiya mahaifiyarsa ce. "Baba! takira sunansa ganin zebar wajan "maryam baxata koma gidansuba abisa umarnina ban amince taje ko ina ba yau zata koma part ɗinkama kuma ko kallon banxa ban amince kai mataba dan dame zataji idan banda rashin imani a kashe mata ƴa sannan ace ta tafi gida ubanka zatai maka agidan nasu!! takai maganar cikin masifa. Ko qala bai ce mata ba haka yaja qafarsa yabar falon, bai koma part ɗin nasaba kawai seya dauki mota yabar gidan wajan wani abokinsa yaje wanda yay masa jagora wajan wani lauya wanda ze tsaya amatsayin lauyan batula duk wani abu seda hydar ya sanarwa da lauyan mai suna br.saddiq sannan sukai sallama akan gobe zezo ya ɗauki, hydar ɗin suje can wajan batulan danya mata wasu tambayoyi. Itama momy sun ɗauki nasu lauyan batare kuma datai shawara da kowaba haka xalika aranar ta ɗaga tabar gidan baba inda baba yace kada ta tafar masa da ɗa ko ɗaya. haka ta wuce gidan hydar na gwarumfa batare da ko kare yay mata rakiyaba. Maryam kam ta koma part ɗin hydar amman har yanzuma bata saka sa a idanuntaba, sannan ga mamy mahaifiyarta taqi zuwa kuma ta hana kowa yazo tace babu ruwanta tsuntsun dayaja ruwa shi ruwa kan duka. Haka ta zauna a part ɗin sukuku duk jikinta babu daɗi ga bakin cikin rashin ɗiyarta. Bai shigo gidanba se bayan sallar isha sannan yay wanka ya kuma fita, wani wajan siyan abinci yaje yasai abinci da lemo da ruwa ya nufi sitation ɗin officern yay ma waya ya basa kayan abincin sannan yabar sitation ɗin ya kuma komawa gida, kai tsaye ɗakinsa ya wuce ya kullo kansa ya zauna ya saka kuka! kamar wani yaron goye, babu mai rarrashinsa shikaɗai yasan yadda yakeji acikin ransa. Babu yadda ummi batai da umma akan su wuce gidan, baban abuja ba amman umma taqi tace wallahi ita yanzu bata kaunar kowa na gidan sabida haka zata sauka agidan wata qawarta anan ɗin har zuwa sanda zataga abinda ya turewa buxu naɗi sannan hydar ya sakarmata ƴa tai gida da ita, dan ita a ganinta kowa na gidan yana da laifi tunda suka bari aka tafi da batula batare dasun tsayar ba. Agidan qawartan kuwa suka sauka kuma matar mai kirki da ƴaƴanta sa,annin ummi nan aka bawa umma da ummi ɗaki aka basu abinci da komai matar qawar umma mai suna anty habiba mace mai kirki ita taita baiwa umma haquri akan tabari se gobe saji yadda abin yake, abincin dai se ummice taci amman ita umma ko ruwa bata iya shaba haka tai alwala ta kalli gabas tana miqawa ubangiji lamarinta. Suma su abba baxu zoba se wajan goman dare cikin mamaki baban abuja ya taresu anan suke shaida masa cewar mama ce ta kira take gaya masu cikin faɗa ya dinga magana yace mai yasa aka shaida musu mezasuyi subarsa mana ai ze dauki dukkan matakin daya kamata seda abba ya shaida masa ai magana ta cika gari harma umma taji sun taho sannan kuma aka shiga tambayar ina umman take. A,a koda baba ya tura cikin gidan mama ta shaida masa umma bata zoba tuni hankalin abba ya tashi ganin ai sun rigasu zuwa, seda ya kira anty zee sannan ta shaida masa ummi takirasu tagaya masu sun sauka agidan qawar umma, karɓar number yay awajan anty zee sannan ya adanata yana ayyana akwai dramar kenan gaba! Cikin dubara ya nuna wa ƴan uwan nasa cewar umma ta sauka agidan qawarta ne sabida yafi kusa kuma sungaji amman bai nuna cewar wata matsalace ta tsaida ita acan ɗinba. Cike da bakin cikin lamarin suka kwana wanda umma hydar batula yadda sukaga dare haka sukaga rana, inda ita batula tsoro bargaba ga ciwon da hannunta yake mata sune suka hanata bacci ga tashin hankalin datace ciki. Shikam hydar tunanin sahibarsa da halin datake ciki sune suka hanasa rintsawa. Da asuba suka haɗu dasu abba amasallaci, cike da ɗumbin mamaki hydar ya qarasa gabansu suka gaisa cikin kunyar abinda mahaifiyarsa tai yake bawa abba haquri tare da ɗaukar alwashin komai zezo cikin sauki da yardar ALLAH. Sannan ya shaida masu da safan nan za,a fara zaman kotu sabida yafison ai shari,ar da wuri shine dalilin dayasa ya ɗauki lauya sabida bayansa ta daɗe a cell. Murmushi abba yay sannan yace masa ai su basuga laifinshiba dan kuwa baima ƴar uwarsa komaiba illa mahaifiyarsa wadda suke fatan ALLAH ya gaggauta bayyana gaskiya sannan kuma wannan abun baxe taɓa saka zumuncinsu ya lalaceba. Haka suka qarasa gida shikam qarfe bakwai yabar gidan dagashi se jallabiya fara, ya nufi wajan lauyan da aka haɗasu jiya br.saddiq, seda suka gama sannan shi yay gida br shikuma yay kotu dan kai report. *92 - 93* Bai break fast ba haka ya watsa ruwa a gurguje! sannan ya fito kaya masu sauqin nauyi ya saka ajikinsa tare da ɗaukar makullin motarsa ya nufi cikin gidan. Abakin falon baba ya tsaya ya amsa wayan br.saddiq sannan ya katse ya nufi cikin falon kiciɓus sukai dasu abba waɗanda suke shirin fitowa suma, haka suka ɗungumo zuwa haraban gidan, amotarsa ya ɗauki baban abuja, inda sauran ƴan gidan suka hau babbar motar siyana sabida yau ɗin za,a fara zaman kotu yana da kyau kowa ya halacci wajan. Maryam da sassarfa tazo zata buɗe motar dayake ciki, bayan baban abuja yana gidan baya dama gidan gaba kuma emty ne, hararar daya maka mata ita ta saka taja jikinta tabar wajan kafin shima yaja motarsa ya baɗeta da qura. Tafiyar mintina kaɗan takaisu babbar kotun daxa,a gudanar da shari,ar bakuma su daɗe da shiga cikiba sega motansu abba nan itama kotun tafara cika babu laifi dan seda aka gudanar da wata shari,ar kafin afara shirye shiryen tasun. Cikin mintuna kaɗan itama momy ta shigo bata zauna wajan ko da ƴaƴanta ba seta nemi gu can ta zauna ita ɗaya kafin lauyan nata yazo su miqe su fita wadda nan da nan maryam tabi bayansu itama. Cikin bakin ciki hydar ya sada kansa a qasa yana jin takaicin abinda momy take wanda ko wajan su abba batazo ta gaidasu ba, wannan abun ya daurewa kowa na wajan kai hatta ga ƴaƴanta. Bayan wani lokaci mai shari,a ya nemi ƴansan dan kotu dasu je station ɗin da aka rufe batula wanda yake kusa da kotun domin su kawota sannan br saddiq ya miqe ya kaiwa mai shari,a record ɗinsu da komai sannan ya dawo ya zauna. Zamansa da kaɗan suma su momy suka kuma dawowa cikin kotun sannan suka zauna. Shigowar umma ita ta ɗaurewa hydar kai daman taxo bayanta ummice wadda sukai waya da abba ɗazu a wayan anty habiba yay masu direction ɗin kotun, bayan ummi anty habiba ce da mijinta. Da qyar umma ta gaisa da baban abuja da sauran mutanan wajan sannan tanemi gu nesa dasu ta zauna tabar ummi tana gaisawa da sauran mutan gidan. Kallo guda zakaiwa umma kasan akwai amtsala ganin kamar bata gansaba yasa ya tashi yaje gareta ya durqusa ya gaishe da qyar umma ta amsa masa tare da kauda kanta gefe. Cike da ɗumbin mamaki hydar ya koma domin bai saba ganin hakan garetaba. Tsakaninta da momy kam se kallo da watsa harara daman ance mai haquri bai iya fushiba sosai yadda umma ta share kowa yabasu mamaki shikam abba dayake yasan halin matar tasa idan ƴan abunta suka motsa yaja bakinsa yay gum! Shigowar ƴan sanda mata biyu riqe da hannun batula wadda ta sada kanta a qasa bata kallon kowa shiya ɗago da umma cikin furgici ta nufi ƴar tata wanda kafin taje ummi da rauda sun miqe da zafin nama sun riqeta suna bata haquri tana kuka tana kiran sunan batula haka aka wuce da ita can kan abinda ake tsayar da masu laifi a kotu. Shikam hydar harta wuce bai iya ɗago idanunshiba sema share wata qwallar takaici yake damma ya dakatar da duk wani ɗan jarida akan halartar shari,ar tasu Sosai umma take kuka! inda batula ta ɗago idanunta ta zuba akan mahaifanta baki ɗayama hawayen nata ya qafe haka aka fara gabatar da shari,ar. Lauyan su ya hydar shiya soma tashi sabida sune suka shigar da qarar tun wuri kafin su momy. "Ya mai girma mai shari,a sunana BR.SADDIQ A YUSUF! nine mai shigar da qarar maryam wadda taiwa kishiyarta fatima kabir uba! sharri akan ta kashe mata ɗiyarta!.........yabada duk wani labari wanda ya gabata a shafukan mu na baya dangane da yadda akai batulan ta ɗauki ƴar wanda ya samesu a wajanta ajiya bayan hydar yay masa jagora sannan ya ɗora da cewa" ko mai girma mai shari,a ze bawa wadda ake zargi damar muji ta bakinta?" gyaran murya mai shari,a yay kafin yace "kotu ta baka dama" murmushi br yay kafin yace "ina godiya" sannan ya juya gareta "malama muna son muji sunanki da tarihinki ataqaice sannan kuma munason ki gaya wa kotu yaya akai wannan lamarin ya faru har wannan kishiyar taki ta jefeki da wannan bakin qazafin"! "objection my lord!! lauyan su momy ya miqe tsaye, "sunana br wada usman nine wanda nake kare maryam wadda wannan kishiyar tata ta kashe mata ƴa ina son wannan kotu tamu mai adalci datai watsi da wannan qara da br saddiq ya shigar ta kuma bamu, tabamu damar ɗaukaka qara zuwa mataki nagaba duba da yadda fatima ta zalunci maryam ta kashe mata jinjirarta da ganganci ƴar kwanaki biyu da haihuwa" sannan ya koma ya zauna. Ɗan rubutu mai shari,a yay kafin ya dubi br wada "kotu bata amince da wannan qorafin nakaba harse kun bamu manyan hujjoji da shaidu waɗanda zasu tabbatar mana da zarginku ga fatima gaskiyane" sannan ya juya ga br saddiq yace "kotu na sauraranka br" miqewa tsaye br.saddiq ya kumayi a karo na biyu sannan ya dubi batula wadda tunda aka soma take kuka! "malama fatima inason kiyi haquri ki fawwala ALLAH komai insha ALLAH inda muna da gaskiya ALLAH baxe bamu kunya ba, sannan ki ɗago kanki kiyiwa mai sharia bayani cikin nutsuwa wannan kotu mai adalci ce insha ALLAH zaki samu mai shari,a da maki adalci" yakai maganar yana kallonta Ɗago kaina nai ganin yawan muta nan cikin kotun su suka sake hargitsani dubana makai ga umma wadda ta kafeni da ido kamar zata aro bakina sannan na kalli ya Hydar wanda yaketamin alama da idanunsa akan nai magana! "Sunana fatima kabi uba magini, amman ummammu nacemin batula inada shekara goma sha takwas da haihuwa,sannan naja numfashi na shaqi majina! kuma ina auren Aliyu muhd uba magini! wanda ina faɗin haka yaya ya ɗago yana min kallon tausayawa! nidai wallahi tallahi mai shari,a ban kashe masu ƴarsuba amman nasan munfaɗi lokacin danaga tana kuka a falo zata faɗo daga saman kujera naje danna bata taimako senaji kamar anjani da abu mai santsi wallahi ban kuma sanin komaiba seji nai momy na cewa ƴansanda su tafi dani" sannan na ɗago hannuna mai karayar na nuna masa"kalla kaga hannuna ya karye ta dalilin bata taimako amman duk da haka ban tsiraba seda aka jefeni da baqar lamba wadda zatai ta bina" kallon momy nai"mai yasa momy zaki zaɓi cimin mutunci da min qazafin kisan kai akan dalilin qin da kikemin? miyasa baxaki umarci ɗanki ya sakeni ba shine harsekin ɓatamin raina da sunana dana dangina wallahi tallahi momy ko duk duniya zaki haɗa akan na yafe maki wannan qazafin wallahi baxan yafe maki ba har abada" ina kai maganar naga kowa ya kalloni musamman shi wanda idan ba idona kemin gixoba kuka yake! watsar dashi nai na juya ga maryam"kekuma bakin haɗan sharriba akan mijina ya qini duniya ta zagen mizaki aduniyar ke! mi kike nema wanda yakaiki ga jefa ɗan uwanki musulmi a masifa to idan mijine gaki gashi amman kisani koda kotu ta yanken hukuncin kisa ina roqon ubangiji daya taramu agabansa domin ya bayyan mai gaskiya tsakaninmu kuma kije da yardar ALLAH yadda kika ɓatan rai kika ɓata na mijina dangina iyayena alfarmar annabi s.a.w kema sanaki yayi fiye da nawa" ina kai maganar na dubi alqali "yamai girma mai shari,a abinda zance maka bani na kashetaba amman dan ALLAH idan baku yarda ba bana son ku wahalar da iyayena kawai ku kasheni na huta da wannan rayuwa danni wannan masifar ta saka komai ya tsayamin akaina" nakai maganar cikin kuka! Rubuce rubuce yay sannan ya dubi br wada "ko lauyan waɗanda ake qara yana da magana?" tsaye ya miqe "eh ina da ita, ina son kotu tabani dama domin ganawa da mahaifiyar wannan jaririya dakuma kakar jaririyar......!! *94 - 95* Cike da nutsuwa da kamala da haiba da tsari mai cike da birgewa mamy mahaifiyar maryam ta miqe tare da tsayar da maryam wadda take qoqarin nufar wajan shari,ar wadda mahaifin maryam ɗin ya takura mata akan setazo shine suka taho baki ɗayansu. Gaban mai shari,a taje tai magana dashi a nutse sannan ya ɗan gyaɗa mata kanta. Kallon kowa na kotun tai sannan ta soma magana.....cike da nutsuwa. "Assalamu alaikum! tuni momy ta fara zare ido hatta maryam itama bayyanar mamy ya ɗaga mata hankali, haka zalika kowa na wajan yay tsit hatta ga alqalin ya zira mata ido yana kallonta. "Sunana fatima musa nice mahaifiyar wannan yarinya wadda take zargin kishiyarta da kisan ƴarta wanda ni nina haifi maryam amman wallahi! tallahi banyarda da cewa kishiyarta ce tai wannan kisanba" sannan ta juya ga alqali "kayi haquri mai shari,a akan shishshigin danai amman ina son datse wannan masifar ne wadda tsananin tausayin wannan ƴar yarinyar yasa na fito gwara anyi ta qare kada aja da nisa. Kowa zare ido yake yana kallon wannan wace irin uwace mai take qarya taɗauki gaskiya. Sannan ta juyo ga maryam wadda jikinta ke faman rawa! "Maryam! idan harni na haifeki na raineki na shayar dake ina son ki fito ki bayyanawa kotu gaskiyar wannan lamari nina haifeki nafi kowa sanin halinki maryam bakida gaskiya wallahi! ina son kiji tsoron ALLAH ki ɗauka nan duniyar ba madauwa ma bace ba akwai lahira sabida haka ki faɗi gaskiya idan kuma har baki faɗa ba tofa kisani ni fatima nidake ALLAH ya......dagudu taxo gabanta ta durqusa "na tuba mamy nabi ALLAH na biki wallahi tun a maganar fatima gareni jikina yay sanyi" Gaban kotun ta fito ta tsaya "ya mai shari,a wallahi zan faɗi gaskiyata amman nima ina son kotu taimin adalci kona sami nutsuwar zuciyata" kowa kallon mamaki yake mata hatta ga momy wadda take tsaye kamar rodi! "Tabbas mai shari,a naji tsoron ALLAH zan faɗi komai wallahi nina aje ƴata da gayya a falo dan naga shigowar fatima falon kuma na santa da tausayi shine nasan yadda nai na haɗa yadda ƴar zatai kuka dan fatima ta ɗauke sena zuba musu ruwan omo akan tiles mai santsi suka faɗi ni harga ALLAH nufina ƴar tawa ta ji ciwo nasan ALIYU da sonɗa wannan abin ze iya sakawa ya saki fatima sabida nafara hango qaunarta a idanunsa, wallahi bantaɓa kawowa ƴata zata mutuba. Ganin sun faɗin nai amfani da momy mahaifiyar mijinta ganin bata qaunar fatima wanda kafin na fito har momy ta kira police sejin labari nai ƴata ta rasu wanda haryau kukan wannan bakin cikin nake" Takai maganar tana gunjin kuka! salati kowa ya ɗauka kafin muryar momy ta karade wajan. "Yanzu daman maryam duk abin nan daya faru ba gaskiya bane ba? nan taja salati kafin tace wallahi ni duk wannan abun mai shari,a ban san haka yakeba nadai fito na tarar daƴa yashe ganin mijina da ɗana zasu iya qaryata maganar yasa na shigar da hukuma ciki amman wallahi maryam ita taxo ta saman cikin kuka take shaidan ga fatima can zata kashe mata ƴa amman maryam kinci amanar son danake maki tunda kikai sanadin hargitsamin zuriya kika rabani da mijina na rantse dukkin danakewa fatima baxan taɓa mata sharriba maryam tai amfani da qiyayyata ne wajan tunzurani nakai batula ga hukuma kuma taji ribar hakan ALLAH ya isa" tafaɗa tana kuka! Dira umma tai ta sujjada a qasa tana godiya ga ALLAH, Abba ma haka haka zalika hydar itakam batula kukanta ne yay tsanani dakuma jin wani irin tsoron ubangiji ya kamata. Kotun ta hargitse da surutu kafin alqali ya buga table kowa ya nutsu sannan yafara magana. "Masha ALLAH tabbas bantaɓa shari,a mai wuya mai kuma sauqi kamar wannan ba hakika a wannan shari,a ubangiji ya nuna mana ikonsa tabbas ke ƴar baiwace ya dubi batula kuma wannan sharri da akai maki ba da ban ikon ALLAH ba da ba lallai ki fita ba kasancewar baki da wata babbar sheda. Sannan yay wa mutanan kotun nasiha sannan yay wa mamy godiya wadda ta koma ta zauna tana jin babu dadin halin ƴar tata. "Duba da yadda wannan shari,a ta kama kotu taiwa maryam adalci sabida batai niyyar kashe ɗiyarta ba ta yanke mata hukuncin zaman gidan kaso daurin rai da rai! ita kuma hajiya zainab ƴar shedar zir kotu ta yanke mata bulala ɗari ko tarar kuɗi kimanin naira dubu dari..... yana gama faɗa ya juya ga batula "malama fatima kekuma kotu na baki haquri sannan kuma maryam zata biyaki naira miliyan goma na sharrin qazafin kisan data maki"hamdala batula tai tana kuka! Miqewa yay inda duk jama,a suka miqe ana la,antar maryam. Maryam kuka kamar dabba haka jami,an tsaro suka tasa keyarsu ita da momy wadda kamar bata hankalinta dan tsabar kaduwa... *96* Kowa ka duba yana murmushin jin daɗi amman banda hydar daman ance ɗa da mahaifi se ALLAH tashi yay yabi alqalin office ɗinsa maganganu sukai sannan ya nemi ya biya tarar da kotun ke neman momy ta biya cikin qanqanin lokaci ya gama komai sannan akai mata free ta fito duk jikinta a sanyaye ko takan ƴaƴanta dake kuka batabi ba haka tafita waje tahau abin hawa tai gida sabida gaba ɗaya kanta a kulle yake ta ina zama ta fara, ga sasanta aurenta da alhaji koda bakin cikin rashin jikarta koda neman yafiyar wannan ƴa? Mahifin maryam shiya nemi baban abuja gefe suka tattauna sannan suka nufi cikin office ɗin alqalin sosai sukai magana dashi abisa adalcin kotun take aka rage mata yawan shekarun daxatai agidan kason sabida bata kai ga kisan kai ba illa dai data so ta haɗa muguntane sekuma ta faɗa mata, anbar ta zatai zaman shekara biyu da karɓar ayyuka masu wahala sannan zancen kuɗi ma ita batula tace ta yafe mata sabida duk wanda aka zalinta yay haquri karshensa ALLAH ya saka masa fiye da yadda akai masan dan haka batula tace ta yafe wannan ma hukuncin zaman kason na kotune sabida sanadin rashin rai datai. Ɗada mahaifi se ALLAH haka mamy taje gaban maryam yayin daxa,a tasa qeyarta zuwa gidan kaso kallonta tai tare da cewa "daman a kullum faɗan danake maki akan wannan halin naki kenan kinga ga yadda masu hali irin naki suke qarewa kije ALLAH ya tsareki yasa wannan hukunci yazama izina gareki dama sauran waɗanda suke da irin bakin kishinki. Kuka maryam take tare da roqon akira mata hydar wanda se da qyar ya ɗago kafafunsa bayan ya gama cuku cukun belin momy yaxo wajanta yaja ya tsaya "Dan ALLAH Aliyu kai haquri da duk abinda ya faru tabbas sharrin shaiɗan ne kuma insha ALLAH wannan yazama darasi agareni sannan ka kara neman min yafiyar fatima sannan kace mata nagode da yafiyarta gareni ita kuma mahaifiyarka ina neman mata shiriyar ubangiji ALLAH yasa wannan abun yaxama silar nadamarta ga dik abinda taiwa batula" batare daya kalleta ba "Naji kuma na yafe maki amman ki sani aurena dake ya qare koda kin samu fitowa kya iya samun miji ki aurenki. Abinda kuwa ya saka nai hakan sabida naga tunda kika haɗa mugunta da ƴarki dan na saki fatima hartazo ta rasa ranta tofa tabbas watarana zaki iya ɗaukar ran wani acikinmu dan haka kije na yafe maki kuma insha ALLAH idan kina neman taimako nan gaba kineman zan maki" yana gama faɗar haka yay gaba. Haka akaja maryam tana kuka aka shigar da ita cikin mota wanda ƴan jarida suka soma baxawa qaiqayi ya koma kan masheqiya wadda take zargin kishiyarta da kisan ƴarta ashe ita ta haɗa mugunta da ƴar tata domin mijinta ya saki kishiyar tata sedaga qarshe akai rashin sa,a ƴar tata ta mutu, inda aka yanke mata hukuncin zaman gidan kaso na shekara biyu, tare da aikin bauta mafi wahala daga qarshe anwanke kishiyar tata, ita kuma uwar mijin data shige gaba wajan kai zancen hukuma an yanke mata bulala tamanin ko tarar dubu ɗari na wannan shishshigi datai batare da bincikeba, inda atake anan ɗanta yay belinta sedai muce ALLAH yasa wannan lamari yazama darasi ga ƴan baya. Cike da soyayya batula tayo wajan umma ta rungumeta tana kuka! "umma kinga tawa qaddarar ko umma ina zaman zamana abba ya haɗani aure dashi kalla kika yadda na koma daga jiya zuwa yau" nakai maganar ina kuka,shafa bayanta umma take kamar zata mayar da ita ciki "kwantar da hankalin ki ɗiyata muyiwa ALLAH godiya zancan aure kuma ki ɗaukesa a qaddarar wannan abin ce tasaka kika auresa, kuma daga yau auren nan ya qare sakaki zan agaba muyi kano ki koma karatunki babu wani aure tunda qiyayyar harta kai ga ai maki qazafin kisa wanda bada ban ALLAH yay ikonsaba da sedai muji an yanke maki hukuncin kisa" Tana gama faɗin haka nai saurin ɗago kaina fuska fal hawaye "Umma bafa shiyay haka ba qarewa ma jiyan kuka yakemin nidai umma kibarni na koma gidan mijina da wannan kadai zan saka masa halaccin daya mani" jada baya umma tai cikin tsananin fushi "nagode batula amman wallahi kika sake kika koma gidan wannan yaron vada yawuna ba" tana kai haka taja hannun ummi zasu bar wajan. Abba da sauran ƴan uwa suka iskemu ni ina kuka umma na bala,i kamar ba itaba, babu yadda su abba basuyi akan muwuce gidan baban abuja ba amman umma taqi tace itama tana da haqqi akaina lokacin dasukai son ransu batai magana ba sabida haka yazama dole abata haqqinta na uwa a yau. Murmushi baban abuja yay irin nasu na manya sannan ya dubi umma "mun amince aisha da maganarki amman kije ɗana baxe saki ƴarkuba amman zamu baki damarki kitafi da ita har zuwa ki huce" yana gama faɗin haka yaja numfashi aransa yace lallai zainab tabbas yanxu wasan ze soma alhaki ze fara aiki harna hangoki a kano kina roqon aisha alfarmar ƴarta ta koma gidan ɗanki alokacin dayake kokarin rasa ransa akanta. Tattara kowa yay akan su nufi gida, nima muka shiga motar dasu umma sukazo muka wuce gidan qawarta acewarta gobe semu wuce kano, tun amotar nake kukan bakin cikin rashin ganin yaya da banyiba ina ya tsaya kodai ya tsaya wajan matarsa ne wanu mahaukacin kishi da sonsa wanda bantaɓa jinsaba naji ya kamani bamu ba je gidan qawar umman ba seda akai kaini asibiti aka gyaran hannuna aka naɗe wanda nai tsagewar qashi ashe ba karaya bace ba sannan mukai can ɗin ina kuka biyu. Seda ya gama da komai sannan ya nufi motarsa yana jin wata iska na shigarsa. .Kai tsaye gidan da momy ta koma ya nufa a yadda yaga mahaifiyar tasa ba qaramin taɓasa yay ba haka yayta bata baki akan tai haquri komai ze tafi dai dai domin yadda momy tai sanyi abin seya baka mamaki. Haka ya gama da ita ya nufo gida cike da albarkar data saka masa tana kuka tare da yabon biyayya irin tasa. Gakuma nadamar abinda tai yabi jikinta. Yana parking ya nufi cikin falonsu anan yaga su abba zaune ana mayarda magana zama yay tare da qara gaidasu sannan suka shiada masa ayau zasu koma kano tunda da sauran lokaci. Tashi yay yana son nufar part ɗinsa danyaga sanyin idaniyarsa sabida bai gantaba tunda aka tashi daga kotu yana can wajan cuku cukun momy. *97* Komawa yay da baya ya zauna kan carpet tare da mayar da hankalinsa ga mahaifin nashi. Cikin lafazi mai daɗi baba ya fara magana "abinda nakeson gaya maka daman shine kasan halin iyayenku mata kayi haquri kaɗan saurarawa fatima sabida mahaifiyarta tace bazata komo ɗakinka ba, amman mu baxamuyi hakaba mundai bartane muga gudun ruwansu kafin asan abinyi" jin maganar yay tamkar saukar aradu akansa rintse idanunsa yay waɗanda suka kaɗa jawur! tare da saka hannu ya dafe saitin zuciyarsa sannan ya dubi baba da rinannun idanunsa "baba daga nan har zuwa yaushe zanyi haqurin jiran nata?" yafaɗa yana kafe sa da ido. Cike da kulawa baba yace "zamu basu lokaci mai tsaho har zuciyarta ta huce kasan mata" lumshe idanunshi yayi tare da fesar da iska acikin bakinsa sannan ya miqe tsaye "baba kai haquri bazan iya jiran ta har lokaci mai tsahoba miyasa taimin haka bata tausayina haba baba yaya zata biyewa umma har ta gujeni alokacin danafi buqatar kasantuwa da ita" kowa tsit yay yana jin kalaman hydar musammn abba wanda yafi kowa jin tausayin yaron tare da jin daɗin yadda ya nuna kulawa ga gudan jinin tasa. Alhaji qaramine ya miqe tare da riqo hannun hydar sannan ya soma rarrashinsa "Haba Ali mazan fama Ali gadanga qusar yaqi Ali jijiya ba tsokaba Ali jarumin yaqi a fagen daga, kada ka bani kunyafa akan mace ka nuna rashin dauriya kayi haquri kabarsu nina gaya maka da kansu zasu nemaka" lumshe idanunsa yay tare dayiwa qannan mahaifin nasa sallama ya kama hanyar fita. Uwa maba da mama koda uban yay sarki! kai tsaye a maimakon yay part ɗinsa seya futa yay gidan momy, afalo ya tarad da ita ta zabga tagumi faɗawa yay jikinta ya runguneta ya saka mata kuka! wiwi. Kamar ba jarumi Ali ba, kamar ba soja mai riqe bindigaba. Ajiyar zuciya yake sauke mata akai akai, sanin halin zuciyarsa yasa momy taqi magana illa itama qwallar datake tana shafa sumar kansa. Seda yakai lokaci mai tsaho sannan ya ɗago ya dubeta "momy kije ki kawomin fatima wallahi momy ina gaf da rasa raina idan har fatima ta juyan baya"da sauri momy ta zamo daga kan kujerar tare da mayar dashi saman cinyarta. Cike da tsoron yanayin ɗan nata ta dubesa. "Baba yimin dalla dalla miyake faruwa kuma?" Kwashe yadda akai yay ya shaida mata cike da jin haushi sannan ya ɗora da wallahi momy idan bata dawoba nima zaku rasani kuma ba kowa yaja mana wannan masifar ba seke! Cike da ɗumbin nadama momy ta ɗagosa "haqiqa Aliyu nayi sakaci wanda yakaini ga jin kunya haɗi da danasani marar amfani, wai mema aisha taimani dana tsaneta? dan ALLAH kai haquri ɗana wallahi nayi nadama amman a wannan karon zan gyara dukkan laifina zan nemi yafiyar aisha wallahi nai nadama! takai maganar tana kuka! Sake matsowa yay yana share mata hawaye yana rarrashinta cikin jin daɗin yadda tai saurin yada makaman yaqinta. Bai bar gidan ba se magariba bayan yaci abinci tare da qudurar share fatima aransa yaga kozata nemesa kamar yadda bai kawoba. Yana shiga gida wanka yafara yi sai yay alwalar sallar isha sannan ya zira jallabiya marun kala yay masallaci yana idar da sallah yaji wayansa tana qara ganin new number seya share bai picking ba! still sake kira akai anan ya ɗaga. Zaro idanunsa waje yay jin muryar batula cikin kuka! "Hellow yaya hydar minai maka tun daga kotu ka shareni baka nemanba, ko haryanzu baka yarda da bani nai kisan kanba?" takai maganar tana jan majinsa sannan ta ɗora. "Yaya ko abinci na kasaci yanzu ma da qyar na sami numberka wajan abba shine na ari waya na kiraka a boye umma bata sani ba gobe zamu wuce kano yaya bazakai wani abu akan auranmu ba?" takai maganar tana cigaba da kuka! Lumshe idanunsa yay yana cije lips ɗinsa na qasa cike da matsanancin farinciki marar misaltuwa yau shi fatima ke kuka akansa lallai yau ranace ta musamman. "Shii!!!! kiyi shuru mana beby" yay maganar in a lower sound kamar yana gudun wani yaji miyake cewa. Tsit tai tana tura bakinta kamar yana gabanta ita kaɗai tasan yadda take azabtuwa da soyayyarsa a ranta. "Kimin addiress zanzo sena maki waya ki fito send me now!! yana gama faɗin haka ya katse wayar. Bata jira komaiba ta tura masa da addiress ɗin wanda ta ansa wajan ɗiyar anty habiba batare da umma ta saniba wadda take ɗaki tana lazumi. Yana gani yaja numfashi tare da tsalle ya nufi motarsa yabar gidan a miliyan. Asokoro area: ne basuda wani nisa dan haka in few minute ya isa, koda yaje street ɗin bai tsaya shan wahala ba ya duba hause number ɗin sanna yaja yay parking daga nesa ya kirata ya shaida mata yaxo. Cike da tsoro na dubi husna ɗiyar anty habiba wadda daman da wayarta nake komai ganin ina kuka yasa tabani shawara akan na kira abbana ya bani number ya hydar semu haɗu ta wannan dalili na samesa, "sis yaxo fa yaya zanyi kada umma ta gane" nakai maganar cike da tsoro da haushi waini da mijina sena fita a boye. Dubara ta haɗa min wadda tacewa mamanta zanɗan rakata makota takai gyaran rigarta fafur mamanta taqi tace ummi ta rakata aini matar aurece. Ganin ƴar ta hade rai yasa umma taji kunya tace muje babu komai Wani ajiyar heart na sauke tare da godiya ga ALLAH sannan na zira hijabina muka bar gidan a bakin gate muka rabu da husna akan idan na gama sena shigo gidan mu koma. Daga can nesa na hango motarsa fake cike da kunya na nufeta ina tunanin mi zance masa. Tundaga nesa yake hango yadda take tafiya dawani salo najan hankali haɗiyar mugun yawu yay tare da ɗora hannunsa akan manhood ɗinshi wadda ta harba nan take, Cike da sanyin jiki na saka hannu na bude emty side na shiga bayan nai sallama sannan na zauna. Ciki ciki ya amsa min wanda na lura ko ƴan maganar tasa basa kusane gaidashi nai a nutse ina mamakin miskilancinsa. Ɗago kaina yay da hannunsa cikin kulawa "Fatie! yakirani ,bandago ba sema qara qasa danai da kaina. "Kina son na rasa raina na? hauka kike so nai koko wace irin soyayya kikeso na nuna maki wadda zata cire maki shakku akaina?" Awannan karon banida juriya kifa kaina nai akan cinyarsa ina rera masa kuka sosai "yaya nima ina sonka!!! Yaya kaine farin cikina!! yaya yanxu ina mafitarmu!! Naɗago ina kallonsa. Azafafe ya ɗagota ya manta da faffaɗan kirjinsa ya matseta gam har yana juyo bugun zuciyarta jiyake inama su dawwama a haka.. Hannunsa masu laushi yasa yana shafa gadon bayanta har zuwa tsakiyar mazaunanta waɗanda sukafi rikitar dashi daga nan ya ɗagota ya haɗe bakinsa da nata yana zuqar duk wani guntun miyanta. Sosai ya shagala da shan bakin nata kafin yaja kujerar datake kai yay qasa da ita ya kwantar flate yabita ya kwanta a saman ruwan cikinta, hannunsa yasa ya janye hijabin jikinta ya ɗaga rigarta tai sama, sannan ya sami damar fito da breast ɗinta guda ya kama nipples ɗin yana mulmulawa muryarsa na rawa can qasa kamar ɗan maye yafurta "beby nasha da gaske kina sona?" batula wadda bata iya koda ɗaga hannunta guda dan tsabar shiɗewar datai da tsananin daɗin dayake bata, ɗaga kanta tai sama alamun ta amince! Tuni ya ɗora harshansa akai yana zagayewa awajan saman, kafin ya ɗora bakinsa baki ɗaya yana masa wani irin sha kamar ze cire!! wata gantsara tai gami da miqa ta saka hannunta mai lafiya tana shafa masa sumar kansa dashi. sosai yake sha yana kuma tura hannunsa jikinta yan shafa duk inda yaci karo dashi. Babu abinda motar take ɗauka se sautin nishinsu baki ɗaya. qasa ya somayi da hannunsa zuwa qasan mararta kafin yafara shafa wajan yana wasa da shi yana yi yana shan breast ɗin nata, wata ajiyar zuciya take saukewa qasa qasa tana kuma ware qafarta alamun tana jin dadin abinda yake mata. Kafin ya sami nasarar mayar da hannunsa kacokam kan jikinta yana wasa da wajan, wani ɗan ihu! ta sauke kaɗan tana faman sake warewa kafin kuma wani irin ruwa mai ma,ana yafara biyo hannunsa yana jiqa masa cikin hannunsa, ɗago hannunsa yay ya cire bakinsa daga kirjinta ya lashe ruwan kafin yayo qasa da kansa ya mayar da kan nasa qasanta yana lashe wajan kafin ya mayar da bakinsa yana zuqa!! wani irin gurnani take tana ambaliya tana ihu tana cakumar sumar kansa tana shafawa azafafe, jin ya saita jikinsa yana kokarin shiga jikinta cike da gwanancewa da dabara yasa taɗan fara dawowa hayyacinta saboda ɗan zafin data soma ji, cikin wani irin salo ya samu shiga jikinta yafara gudanar da bidirinsa akanta kamar babu gobe.....sosai ya zauce ya haukace ya lalace ya ɗimauce a tafkin daɗinta haryana sumbatu kala kala. Yakai qololuwar shiɗewa yana abu guda kafin ya sami gamsuwa ya janye jikinsa daga gareta ya mirgina yana mayar da numfashi sama sama. Sunkai wajan minti goma a haka sannan ya kuma jawota ya manneta a jikinsa. Yana shimata albarka sannan ya som magana cikin mayen so" beby kizo mu wuce gida kawai" Ja naɗanyi kaɗan sannan na miqe duk jikina babu laka. "Yaya baxan iya bujurewa umma ba baxanyi watsi da maganarta ba... *98* "Bazan iya binkaba yaya sabida umma zatai fushi dani" nakai maganar ina sakin kuka tare da jan numfashi da qyar. Awahale ya ɗago kansa ya dubeni da fitinannun idanunsa waɗanda suka rine da jaraba sannan yace"fatie kin zaɓi kiyi nisa dani alokacin da muke tsaka da more rayuwarmu idan kin tafi wazan runguma naji daɗi wazan gani naji sanyi acikin zuciyata yaya kikeson nai da raina" yakai maganar yana fito da harshensa waje yana laso jiqaqqen hawayena. Sannan ya saka hannunshi ya jawoni jikinsa yana matseni gam lalubo kunnena yay tare da fara min magana cike da shauqin so "fatie ina sonki ina qaunarki ina son komai naki pls fatie kada kibi umma mutuwa zanyi!!! yakai maganar yana jan nishi mai fitar sauti. Lumshewa nai ajikinsa ina mayar da lumfashi kafin na saka hannayena duka har mai ciwon na zagaye qugunsa dashi sannan nafara masa magana cike da kulawa "nima yaya ina sonka fatana na zauna dakai na rayu dakai na mutu dakai daga qarshe na tashi dakai wallahi yaya kai na dabanne acikin zuciyata ina sonka ina kaunarka habibi hubby mijina yayana jini na kai na dabanne azuciyar faɗima wallahi yaya jinka nake kamar raina" nakai maganar ina kuma shigewa jikinsa kamar zamu ɓalla kujerar motar. Hannunsa ya kuma kaiwa jikina yana shafani tare da huran iskar cikin bakinsa akan fuskata cike da rawar murya irinta wanda ya zaqu yay nutso akan qaunar abu yace."kizo muwuce gidana mu more wannan dare akan gadonmu na sunna wallahi nai maki alqawarin baxan taɓa baki kunyaba. Jan jikina nai da qyar daga garesa "a,a yaya kabarni na rabu da umma lafiya tabbas abinda momy tai da ciwo dan ALLAH ka rabu da umma" shima a wannan karon tureni yay daga cikin jikinsa cike da zafin rai ya fara magana faɗa-faɗa. "Sokike na mutu baki da asara ko hmm shikenan kije wajan umma nikuma zan nuna maki ɗan halak ne ni badai kanki kike min nesa dashiba to ina son kijiqa abinki kisha!! yakai maganar cike da tsawa. A tsorace na miqe na ɗauki hijab ɗina na saka ganin ze burkice man sannan na soma qoqarin fahimtar dashi amman fafur yaqi yarda daga qarshema ya buden marufin motar ya umarcan dana fita babu yadda na iya haka nabar motar ina tafe ina kuka!! shima ya dade akan sitiyarin motar ya kifa kansa yana faman sauke numfashi kafin yaja motar cike da tarin damuwa yabar wajan. Abakin gate na tsaya na gyara yanayina sannan na shiga gidan da husna take fuskata babu walwala nai mata magana haka muka jero gida ko gabana bana gani haushin kowa nakeji haka na ɗauki wayar husna nai bayi da ita ina wankan tsarki ina kuka ina gamawa na nemi gu na tsaya na soma kiransa a waya amman yaymin banxa bai daukaba zuciyata na dafe nacigaba da kuka da kiran nan ma bai daukaba daga qarshe nai masa mgs akan yay haquri da "ok" kawai ya turon ba wani dogon jawabi. Haka na lallaɓo na fito waje na nufi wajan kayan husna na sauya sannan nai kan gado na kwanta ina kukan zuci da tunaninsa. Kiran duniya umma tai min amman nai luff sabida ganina duk ita keson rabani da aminin zuciyata. Yanayin kukan danake shiya haddasa min zazzafan zazzaɓi wanda adaran seda nai amai yafi sau biyar zuwa safiya na galabaita dole seda aka kaini asibiti aka qaran ruwa sannan muka wuce kano. Ko acan asibitin seda nai masa msg bani da lafiya amman baimin replay ba haka na cigaba da kukan zuci wanda ina kallon umma tana zabgan harara amman ni ko ajikina. Bamu sauka kano ba se dare sabida yadda dangi ƴan jaje suka cika gidanmu yasa ban samu damar kiransa ba se washegari da asuba na lallaɓa ɗakin abba na sato wayarsa na fara kiransa. Cikin ikon ALLAH ya ɗaga amman dagaji yana baccine dan naji muryarsa a dashe dafe cinyata nai jin yadda muryarsa keson saukar man da kasala kafin nafara rera masa kuka wanda ya ɗauki tsahon lokaci. Har zuwa wani lokaci bai iya cemin komaiba seda nagama kukan nawa sannan ya soma magana murya can qasa. "Fatie yaya akai kike kuka mi aka maki ina kina can gaban ummanki cikin kwanciyar hankali miye na kukan kuma?" ya jefomin tambayar acikin halin ko in kula. Cike da haushin kalamansa waɗanda ya kuma sakawa na qara sautin kukan danake nafara magana "hakama zaka faɗa ko? nakasa ci na kasa sha tun daran jiya ina kuka akanka amman zaka gayan haka ko? bafa nida lafiya tun jiya bana iya cin komai se zazzaɓi kuma komai naci sena amayar ganinka ne kawai baxe sakani amai ba" nakai maganar cikin kuka. Sannan na cigaba.... "Koba kaga sakona na jiya bane ba? nakai maganar ina kuka. Tsitt yay na ƴan sakanni sannan ya fara magana...... *99* "Fatie"! yaja sunan cikin fitar sauti! mai ɗan qarfi sannan yaja fasali kana ya cigaba da min magana cikin dakushashshiyar muryarsa mai kama data wanda ya farka daga bacci. "Kinsan dai yadda kukan! ki yake fasamin kirjina ko? shin yaya kikeso nayi da rayuwata?.da abinda kikaimin koda bakin cikin abinda maryam tai man koda rashin ɗiyata koda abinda mahaifiyata tayi? ke kaɗai nake tunanin zaki tausayamin ki kuma bani nutsuwa adai dai wannan lokacin, amman keɗin ma kin juyan baya! tayaya zanji dadin rayuwa kinganni a gadona manne da pillow kamar maraya yau ɗinnan nakeson na wuce legos wajan wani aiki gwara nai nesa da kowa tunda bakwa sona" yakai maganar yana sauke numfashinsa a sama. Wani kukan ne mai qarfi ya zomin a wannan karon da sauri na faɗa bayi na rufe tare da zaman dirshan qasan bayin ina dafe bakina "yaya yanzu tafiya zakai kabarni kaima kaji haushina kenan kamar yadda umma taqi min magana tun jiya sabida ina kukan rashinka kusa dani, yaya dan ALLAH kayi haquri a wannan karon bazan iya ganinka a damuwa ba wallahi ko wancan karonma yaya ina sonka kawai bakin cikin abinda momy takemin ne yasa aurenka ya ficen araina" nakai maganar ina ya tsina fuskata jin yadda amai yake kokarin tahomin sakamakon warin omon da amira ta wanke pant ɗinta dashi ya bugi hancina. Toshe bakina nai tare da saurin danne mugun yawun daya tahomin sannan na cigaba da magana "Dan Allah yaya kai wani abu akan auranmu na komo ɗakina nidai ina sonka umma ma kasan bacin rai ya saka ta ɗauki wannan mataki amman bada ban haka ba umma bata da matsala, sannan kuma kasan abba bai saka baki ba yace shikam babu ruwansa. Lumshe idanunsa yay tare da qara matse pillow ɗin a kirjinsa yana lalubar lips ɗinsa yana tsotsa cike da jaraba nan take idanunsa ya kaɗa jawur sakamakon kukan datake masa wanda yake kokarin tayar masa da tsuminsa. "Shi!! kimin shuru malama! yay maganar a dake kamar bashi ke cikin shaukin sontaba, "mike damunki kunje asibiti?" yay maganar a jere idanunsa a lumshe. Jan numfashi nai tare da cewa. "Nima ban saniba daga jiya dai zuwa yau zazzaɓi ke damuna kullum dashi nake kwana se yawan jin miyau abakina sannan kuma ina jin amai yana tasomin" nakai maganar cike da kuruciya. Ture blanket ɗin daya rufa dashi yay tare da cilla pillown gabansa can nesa sannan ya miqe cikin matsanancin farin ciki sunanta ya kira a comlpt a wannan karon. "Faɗima! bai jira mi zatace ba "ALLAH nagode maka ALLAH kasa hasashena ya zama gaskiya dole yau zan aje komai nazo kano komin dare ki ajan kanki ni zan kula dake kuma zan koma dake ɗakina" "Fatina mugodewa ALLAH ina tunanin ubangiji ya mayar mana da alkairinsa ya azurtani da samun ɗa ko ƴa ajikinki fatina ciki gareki dan ALLAH kimin tattalin kanki ki kulamin da kanki nikuma ina nan zuwa kano senaga abunda ya turewa buzu naɗi" yana kaiwa nan ya katse wayar tare da dira daga kan gadon ya nufi bathroom ya dauro alwala dan yay nafilar nuna farin cikinsa ga ALLAH. Cike da rashin ɗaukar maganar sa da muhimmanci na aje wayar tare da sakin dariya hmm wai ciki sekace wasa daga yin abu sau uku shine ze wani ce ciki. Nafaɗa ina dariyar maganar tasa. Can kuma sena kai kaina gaban rariya wasa wasa senaji amai yatahomin mai yawa aikuwa haka na soma aman wanda zuwa wani lokaci na wahala. Ɗago kaina nai jin an bude kofar bayin na kalli wanda ya shigo a wahale Umma ce tsaye akaina ta haɗe ranta katamau tana zabgan harara "Da waya kike waya?" watakan ke bakyajin magana ko baxaki tsaya a karɓar maki ƴancinki ba keme miji harda daukar wayan abbanki ki kirasa ko? waini kam yaushe ma kika fara sonshi? umma ta jeron tambayar bayan ta saka hannu ta ɗauke wayar dake Yashe a qasan tiles. Ban iya bata amsaba sema mayar da kaina qasa danai ina cigaba da maka aman daya zomin. Da sauri amira tayo bayin aguje ta taro ruwa ta kora aman sannan ta wanken bakina ta ɗagani mukai ciki mukabar umma tsaye cikin mamaki. Kwanciya nai akan gadon ummi sannan na rufu da bargo wanda kafin wani lokaci zazzabin ya kuma kamani. Abba ne daxe fita aiki ya shigo danya ga jikin nawa ganin ina rawar ɗari yasa ummi ta ɗagani na saka hijab sannan muka fita waje. Umma ya kwaɗawa kira sannan yace ta ɗauko mayafinta haka tafito yace muwuce asibiti, wani asibitin dake kusa da gidanmu ɗan karami na kuɗi aka kaini seda mukai ɗan zaman jiran likita bayan yaxo muka yanki kati sannan yace wa umma ta shigo dani. Zama nai a kujerar dake fuskantar likitan sannan ya soma min tambayoyi bayan ya gama yacewa umma naje nai fitsari a wata ƴar kwalba, bayin dake kusa da ɗakin muka shiga seda umma tai min tsawa sannan na tsugunna nai fitsarin ta karɓa ta kai masa sannan muka koma inda abba ke zaman jira muma muka bi layin zaman. Mintuna kusan 30 sega nurse ta fito tace muje likita nason ganin mu haka muka koma office ɗin zama mukai sannan likitan ya farawa umma bayani tare da bata shawarwari kana ua miko mata wata farar takarda. "Masha ALLAH hajiya ƴarku tana ɗauke da juna biyu na wata ɗaya ciff fatan alkairi ALLAH ya inganta" likitan ya gayawa umma haka. Ga mamakina senaga umma ta sunkuyar da kanta a qasa tana murmushi amman bata amsawa likitan komai ba da alama kunya taji. Nikam wata irin kunyace ta rufeni waini keda ciki watakan ranar daya fara kusantata tun alokacin na samu cikin kawai wannan masifar ita ta hana mu fusancin hakan. A Sunkuye nabar office ɗin ko amota saka kaina nai a cinyata fafur naki kallon su abba, itama umma bata iya masa bayani ba illa takardar data basa, sukam maxa basuji irin kunya kamar ta mata haka abba ya saka umma agaba yana tsokanarta "a,a lallai su indo angirma a,a za,a ɗauki jika haka abba yayta wa umma tsiya wadda tai kamar zata balle murfin motar ta gudu! Waya ya dauka ya kira baban abuja ya shaida masa sannan ya katse yana faman zabga murna "a,a yauni zanga ɗan fatina lallai yawan rai yawan gani" haka abba yayta murna kamar me. Muna shiga gida na balle motar na gudu ɗaki ina jiyo sautin muryar abbanmu cikin zolaya "kenifa karki jamin bariki da kanta da bataliyar yaqi kiyi masa hankali da ciki kidaina wannan gudun kada ki ɓari kijamana tashin hankalin rikitaccen mijinki" dariya nai ban magana ba daman shi abba yanada barkwanci nasan yanxu fa na shiga uku a wajansa. Ina shiga ɗaki na mayar da numfashi na faɗa gado minti uku segasu ummi sun zagayeni suna tsalle kamar wasu yara wannan nacewa ita zata dinga koya ɗan wannan nacewa itace nidai ban masu magana ba haka naja bargo na kwanta se bacci. Wajan azahar naji sautin muryar umma tana min magana sama sama ina bacci "fatima tashi ga abinci kici" tashi nai ina tura bakina sekuma na saka kuka! "Ni umma baccina nakefa mai daɗi kika tayar dani" sakin baki umma tai tana kallonta sannan ta fara magana cikin lallami "haba faɗimata tun jiya baki kai komi fa bakin kiba maza taso mutumin naki nai maki ɗan wake taso na wanke maki baki kici kinji ɗiyar abba" ture ture na soma da qafata cike da shagwaɓa "nifa umma bana sonsa nafison fate tun jiyafa naketa ce maki fatan zan sha amman bakimin ba" ina gama faɗin haka se kuka. Cike da ɗumbin mamaki umma ta fara magana "to naji tashi ki wanke bakin ki sallah kafin nan nagama seki sha da wuri" tana gama faɗin haka ta fita daga ɗakin cikin mamakin wannan yarinya tata. "Nikam ALLAH ya kawo mijinki ku haɗa kutafi badani ba wallahi baxan iya ba kije can ku qarata, nidaman can badan ki zauna na daukoki ba dan na nunawa uwarsa nima na isane yasa nai haka amman badan wai na quntatawa hydar yaron kirkiba bare kuma yanxu da zuriya zata shiga ai dole a sulhunta ashe dai wannan aure rabone" Umma takai maganar a fili sannan ta nufi kicin ta dora mata fatan. *************** Yana idar da sallar bai tsaya shiryawa ba ya dauki keyn mota yay gidan momy akicin ya tarar da ita tana girki duk jikinta yay sanyi babu wannan faɗan tsugunnawa yay ya gaisar da ita sannan ya ɗago. "Hajiya kinji fatima....sekuma yay shuru yana sunne kansa a qasa alamun jin kunya. Ɗagosa tai ta kara ajikinta "baba miya sami fatiman kagaYamin dan ALLAH?" ta jero masa tambayar cikin ɗimuwa. Ganin duk ta kiɗima seta basa tausayi "baba kagayamin miya sameta wallahi baba yanxu a shirye nake dana riqe fatima kamar ɗiyata ina sonta da zuciya ɗaya zanje har kano nabawa aisha haquri na bawa fatima haquri ko hakan zesaka naji sanyi a rayuwata" takai maganar tana kukan zuci. Rungume mahaifiyar tasa yay yana jin kaunarta mai yawa acikin ransa. "Hajiya ALLAH ya azurtamu da samun ɗa ko ƴa acikin fatima hajiya fatima tana da ciki" yakai maganar da sauri tare da sake rungumar momy cike da kunya. Baqaramin mamaki momy ta basa ba ganin yadda take faman murna kamar batan taɓayin jikaba. Seda ta gama murnarta sannan ya gaya mata yau zeje kanon. Cike da bada goyon baya momy tace itama zata bisa dan ta baiwa aisha da fatima haquri harma da abba. Sosai yaji dadin hakan sannan ya miqe yay gida ya shirya yaje yay masu boking na jirgi sannan ya zo ya tafi da ita wadda itama ta shirya jiransa take. Qarfe ɗayan rana suka tashi inda ya baiwa driver keyn motar da sukaje airport da ita Jirginsu ya ɗaga kano shida momy wadda ta cika da tarin nadama.......!! *100* Basu suka sauka a kanoba se wajan qarfe biyar na yamma cike da tarin gajiya momy da hydar suke sauka daga step ɗin jirgi. Babu wanda yasan sun taho shine dalilin dayasa ya fita ya samo masu abin hawa kai tsaye gadon qaya suka nufa gidan abban gadan qaya, baban batula. Bayan sun sauka a qofar gida suka sallami mai napep ɗin tare da ɗaukar jakarsu suka kutsa kai gidan. Da umma momy ta fara cin karo tana tsige alaiyahu, cikin sasarfa momy taje gaban umma ta rungumeta tare da sakin kuka. Wanda ya qamar da hydar harma umma wadda momy taiwa rungumar cikin kuka take magana "Aisha kiyafen dan girman ALLAH nai nadamar abinda na maki dan ALLAH kiyafan" cike da sanyin jiki umma ta ɗaga kai ganin hydar a tsaye da jaka a hannunshi yasa taja hannun momy sukai ɗakinta. Zama sukai akan carpert inda momy taki yarda ace komai illa hakurin datake bawa umma kamar ta ari baki. umma ce ta kalleta duk seta bata tausayi ganin yadda ta koma acikin ƴan kwanakin nan sannan ta soma magana "wallahi yaya zainab nidaman can ban riqeki da komai ba ALLAH ya yafe mana baki ɗaya" murmushin jin daɗi tai tare da tambayar batula cike da kunya. Umma ta bata amsar ai batula tana can tana bacci sabida gudun illar tashin mai juna biyu daga bacci yasa momy ta gyara zama tana jan umma da hira cike da mutuntawa kamar ba itace ke kinta ada ba lallai rayuwa babu tabbas. Ganin su momy sun manta dashi yakuma ji gidan shuru da alama yaran duk suna isalamiyya yasa yaja qafarsa a shahada ya nufi cikin ɗakinsu batula nada. Hamdala yaja aransa ganinta kwance asaman gado tai wani ɗai ɗai da ita kamar beby girl! aje jakarsa yayi tare da komawa da baya ya tura qofar ɗakin ya datse cike da zaquwa yafara cire rigar shaddar dake jikinsa hatta ga singlet ɗinsa seda ya cire sannan ya cire wandon shaddar yarage daga shi se short haka ya haye saman gadon tare da jawota ya matse acikin faffaɗan kirjinsa yana jin yadda jikinta ya ɗauki wani mugun zafi! Sam ita baccinta take bata ma san wainar dayake soyawaba. Jin ɗumin jikinta da sautin fitar numfashinta shiya qara masa wutar sha,awarta da buqatuwa da ita cike da zalama ya kai fuskarsa dai-dai kan tata ya haɗe waje guda. Sannan ya fito da harshensa waje yana zagaye idanunta dashi kafin ya saka tsinin hancinsa yana gogawa akan nata. Cike da salo mai firgitarwa ya haɗe bakinsu waje guda yana sumbata cikin gwanancewa. Idanunsa lumshe hannunsa zagaye da west ɗinta yana ɗan matsawa kaɗan kaɗan. Cikin baccina naji kamar anasha min bakina tare da matsamin quguna, cike da sauri na buɗe idanuna abunda nagani shiya bani mamaki tabbas gaskene domin yaya ne riqe dani idanunsa lumshe yana shan bakina cikin mamakin ganinsa nake kokarin na cire bakina amman yaqi bani damar yin hakan sema wani salon dayafara na daban wanda ya saka nan danan na zauce na ɗimauce. Kokarin cire mata rigar jikinta ya somayi sanin batada wani qwarin kirki a yanxu baiwani sha wuyar rabata da rigar jikin nataba yay wurigi da ita can gefe tare da kai tafin hannunshi saman cikinta yana shafawa kamar mai tsoron kada wani abu ya samesa. Yakai mintina wajan biyar yana aikin shafa cikin cike da farin ciki kafin ya mirginata qasanshi ya ɗora bakinsa acikin tsakiyar cibiyarta yana lasa....wannan salon bakaramin haukata batula yay ba tuni ta fara ficewa daga notice ɗinta abinka da mace mai yaron ciki mai saurin buqata.kuka wiwi take masa tana kuma ɗora kansa akan cikin nata tana kuma shafa kwantacciyar sumar dake kansa jin bakinsa akan breast ɗinta shiya kuma haukatata yasa tafara zuba masa kalamai masu rikitar dashi tare da qara masa qaimi wurin sucking breast ɗin nata. Cike da salon soyayyarsa mai tsayawa arai yacigaba da ruɗa mata sassan jikinta wanda haryay nasarar faɗawa tafkin ta mai sakashi ya fita a hayyacinsa. sosai a wannan karon batula ta bada kai bori ya hau dan ta nuna masa yes itama tana sonshi tana qaunarsa dan kuwa ta basa gudun mawa yadda ya kamata haka suka shafe manyan lokuta suna gudanar da shagalinsu kafin kowannensu ya sami gamsuwa babu kunya ya ɗagata yay bayinsu da ita ya wanketa tas sannan ya barta dantayi na tsarki ya fice. Ina gama wankana na fito waje amman ban gansa ba tunani nai koyana part ɗinsa dan haka sena shirya cike da jin dadi nai ɗakin umma ina jina garau babu wannan shegen zazzaɓin. Cikin mamaki naga momy zaune gefenta kayan abinci ne tana ci suna hira da umma tsayawa nai cak cikin alajabi ina kallonsu,kafin naga momy ta taso zuwa wajena ta kamani ta kaini inda take ta ɗorani akan cinyarta tana roqar yafiyata cike da ɗunbin mamaki nake binta da ido kamar amafarki waini yau momy ke ɗorawa akan cinya lallai yau wace rana? Mun dade ahaka kafin na zame na zauna ina ce mata ni babu komai araina aini daman can a uwa na ɗauketa, haka taita jana ajiki wanda na lura hakan ba karamin bawa umma dadi yay ba kafin kuma can muji shigowar su ummi. Suma duk sunyi mamaki da yadda sukaga momy tanayi haka ta jawosu jikinta tana tambayarsu ya makaranta dayake su basusan halinta sosai ba nan danan naga sun sake sunata hira cike da tarbiya. Ana kiran sallar magariba kowa ya miqe yaje yay sallah kuma har yanxu banga shigowarsa ba haka na koma wajan momy muna ɗan taba hira da ita wadda na lura duk hankalinta yana kaina. Shigowarsa shida abba yasa muka fita daga ɗakin sosai momy ta bawa abba hakuri sannan tace zata gidan iya ta kwana kafin gobe zasu wuce da batula wannan abu yay wa kowa dadi haka abba yaja momy har cikin gari anan taje gidansu umma ta bawa baba hakuri sannan ta nufi gidan iya sosai ta bawa iya tausayi ganin yadda tai nadama nan take haka yasa iya batai qasa a qwiwa wajan umartar alhaji karami daya kira mata baban abuja ba, bayan sun gaisa bata tsaya jin wani dalilinshiba tace ya mayar da momy ɗakinta cikin ƴaƴanta tunda daman bai qa'ide sakin daya mata ba. Badan yasoba sedai dan biyayya ga uwa haka yace to ya janye zata iya dawowa cikin ƴaƴanta ta zauna aiko yanxu ya nuna mata iyakarta. Haka momy tai ta godiya wa ƴan uwan baban abuja waɗanda take ganin ada ta rainasu segashi ta dalilinsu ta koma ɗakin mijinta wannan ma ya nuna cewar kada kataɓa raina ɗan adam ayayin da kake ganin kana da wata dama domin ita rayuwa babu tabbas cikinta abinda kake ganin kan sama dashi nan gaba seka dawo qasansa yau gadai momy umma data tsana yau itace kurfane agabanta tana neman yafiyarta dangin mijinta data raina yau gasu su sukai mata gatan da duk danginta ta kasa samun mai mata suka mayar da ita gidan uban ƴaƴanta ɗan nata dake gadara dashi ya tare a gindin ƴar makiyanta kuma babu boka babu malam kawai soyayyace daga rabbil izzati.shiyasa haquri yake da amfani yau gadai ribar haqurin da umma tai da duk qiyayyar momy gareta yanzu at end itake gaba da momy nesa ba kusaba. Shikam hydar ganin komai ya dai dai ta yasa yay gida acan part ɗinsa ya sauka sannan ya kira hanif akan batula ta kai masa abinci. Lokacin da hanif ya gayamin sakonsa miqewa nai cikin zumuɗi danni yanxu bana kunyar nuna masa so gaban kowa, amman banda iyayena!! sabida su ina kunyar su amman dan su hanif ai qannena ne, daman kuma ga murnar gobe zan bisa a yadda abba ɗazu yake shaidamin. Afalo na tarar dashi dagashi se dogon wondo babu riga ajikinsa zama nai agefensa tare da fara zuba masa abinci munayi muna hira har yafara ci bayan ya kammala mukai bayi nina masa wanka shima yay min sannan muka wuce bedroom muka haye kan gado anan yafara rudamin jikina da salonsa wanda tuni muka lula duniyarmu ta ma'aurata, bayan komai ya kammala na miqe nai bayi wanka nai inda shi har lokacin yana kwance kayana na ɗauka nabar ɗakin tare da nufar ɗakinmu ALLLAH ya tai maken babu kowa aciki haka na sauya kayan jikina na kwanta. Ban kuma farkawa se da safe agurguje nai sallah ganin na makara tashi nai naje dakin abba na gaidashi sannan na je dakin umma itama na gaida ita. Kafinma su ummi su miqe harnai shara nai wanke wanke na ɗora abin karin kumallo, cike da mamakin sauyin da batula tai umma take kallon yadda take faman aiki agidan komawa tai da baya tana hamdala tare da godewa momy ta wani ɓangaren tabbas ta kawo gyara a rayuwar ɗiyar tasu domin inda dane sangarta ma baxata barta tai komai ba amman yanxu diba da ciki mafa ajikinta amman take wannan uban aikin gidan. lallai ta yarda rayuwa da yanayin rayuwa yakansa bawa ya sauya. Ina gama komai naje nai wanka sannan na hada masa break na kai masa koda naje yanata kunci wai jiya na gudu bamu kwana tare ba haka na basa haquri tare da mamakin rashin kunyarsa tayaya nikam zan kwana dashi agidan iyayena nikam badani ba wannan ai abun kunya ne. Qarfe 11 muka soma haɗa kayanmu wanda seda anty zee tazo ta kuma bani wasu kayan gyaran jikin sannan muka wuce cikin gari muka ɗauki momy muka wuce airport. Cikin jirgi na soma jin amai na tasomin kafin daga baya ya koma se zazzaɓi wanda nan da nan hankalinsu ya tashi kwantar dani yay ajikinsa yana faman zabgan sannu kamar zemin kuka. Bamu saukaba se magariba su rauda da na'eem dasu anty hafsa muka tarar a airport da mota suna jiranmu cike da farin ciki suka taremu muka wuce gida koda mukaje can ɗinma wani tattali momy take bani dan fafur tace baxan kwana part ɗinshiba haka ta sakani akan gadonta ta rufeni da bargo tajamin qofa. Abin mamaki haka duk tabi part ɗin su mama ta basu haquri sannan ta jawosu falonta anan sukaci abinci da dik ƴaƴan nasu aka baje ana hira baban abuja daya dawo yaga yadda matan sa da ƴaƴansa suke hira bakaramin jin dadi yay ba tare da godewa ubangiji daya ganar da matarsa akan hanya madai dai ciya. Babu abinda zance da zamana da momy a sati gudan danai se godiya harma da sauran ƴan gidan dan wani tattali na musamman suke bani musamman mai gayya mai aiki yaya hydar wanda hatta wanka da kansa yakemin. Satinmu ɗaya muka koma sabon gidanmu wanda muka dauki sabon fejin soyayya nida yayana wanda na yarda yana sona bil haqqi da gaskiya. Momy wata kulawa take bani ta musamman wadda bata iya sati guda batare datazo taga yadda mukeba dayake cikin nawa mai ɗan banxan laulayine wataran haka yaya ze tare gabana yay ta min kuka musamman idan ina maka amai. BAYAN WASU WATANNI Cikina yay girma ga yaya an kuma kara masa girma yanxu daga wancan gari se wacan haka su rauda suke zuwa tayani kwana wanda baki ɗaya ansaka ranar bikinsu harsu ummin gidanmu duk qarshan wannan shekarar zasu ɗaga. Ranar wata laraba ina kwance naji kamar an soken a marata wasa wasa ciwo yacigaba zuwa dare ciwo yay karfi seda rauda ta kula ta kira momy wadda tazo a kidime itada mama, sukai mota dani cikin lokaci kaɗan mukai asibiti. Nakuda kadan nai na haifi ƴata mace mai kama dani sak hatta bakin fatar nawane adaran yaya ya dawo yatarar damu acikin asibitin haka ya hadeni da bebyn ya rungume yana murna. Gidan momy muka dawo da zama faɗin irin yadda matar take bani kulawama bata bakine ranar suna yarinya taci *Zainab* sunan momy sosai momy ta rungumeni nida hanifa yar bebyn tawa tana kukan farin ciki marar misaltuwa. Haka nacigaba da wankana agidan momy bayan arba'in muka daga kano acan nai sati biyu muka dawo gida. BAYAN SHEKARA BIYU! Abubuwa sun faru masu yawan gaske daga ciki harda bikinsu rauda tare da rasuwar iya da baba da karin samun ɗa namiji danai mai sunan abbana. Yau tun safe nake zaune bana jin dadi ga mai sunan abba yana damuna da kuka. Habi mai aikina ce taxo ta shaida min nai baki ce mata nai tace su shigo ciki. Sallamar wata mace fara cikin gayu bayanta wani namijine daga gani mijinta ne yasa na qara far,ar fuskata na miqa mata little abba nikuma nai ciki kayan sha dana ci na hado masu na aje seda suka huta sannan nace ban ganesu ba? Matar ce ta kakaro murmushi sannan tace "daman baxaki ganeni ba fatima to maryam ce matar hydar tada" cike da firgici na miqe sannan na koma wajanta na rungumeta na fashe da kuka! Itama kukan take kan jiki kan qarfi tare da cewa "fatima ki yafan wallahi bayan zamana gidan yari naga rayuwa wanda bada ban hydar yayi shige da fice ba da baxan koma gida ba dan ALLAH kiyiwa hydar godiya da irin yadda ya shiga ya fita harna bar gidan yarin sannan ya miqani ga iyayena akan shidai baxe mayar dani ɗakinshiba sedai kuma duk abin da nai masa ya yafemin tabbas samun miji kamar hydar se antona" "Bayan dawowata gida naga rayuwa wadda tabani darasi da dama ta sauyani wanda na koma makaranta anan ALLAH ya hadin da ABDUL Likitan mahaifina labari na basa sosai kan rayuwata anan yake bani shima labarin irin tasa rayuwar sena gane ashe kece fatiman dayaso ALLAH bai ba yanxu haka tare muke dashi gashinan zaune yace yana qara neman yafiyarki ALLAH kuma yay wa mahaifinshi rasuwa nima yanxu haka watanmu uku da aure dashi, munje wajan momy na bata haquri kuma sun shirya da mamy mahaifiyata daman kece ta qarshe tunda hydar sunyi waya da abdul yace baya gari shine ma yay mana kwatancan nan ɗin" takai maganar tana kallon hanifa wadda ta fito hannunta dauke da bobo tana sha. Komai tsayamin yay araina nan dan naji wata irin nutsuwa ta shigen hm duniya kenan sakinta nai na zauna na kalli abdul wanda yaketa wasa da litle abba a hannunshi sannan nace mata ni kam komai ya wuce awajena haka mukaita hira da ita wanda da qyar na sake da abdul shima muka gaisa amman cikin raina mamakin zurfin ciki yaya nake wanda duk wannan budurin bai gayan ba lallai yaya. Har dare suna nan haka na shirya masu dinner bayan sunci mukai sallama na rakasu har bakin gate wanda na lura maryam hankalinta yana kan hanifa wadda itama ta maqale mata fafur nai nai da hanifa akan ta saki anty maryam amman taqi haka nakoma gida na barsu musu ita suka tafi da ita gidansu dake asokoro area 3. Koda na koma gida naiwa yaya waya na sanar masa azatona ze faɗa amman senaga yanata dariya tsiya nai masa akan yadda ya rufeni aduk wannan budurin dasukai da anty maryam abinda kawai yacemin shine ai duk abinda kai dan ALLAH tobase ka gayawa kowa ba indai ubangijin ya gani. Rayuwa me kyau mukeyi nida yaya wanda yanxu haka zumunci muke nida anty maryam wadda taxama kamar yayata afaɗin garin abuja dan banida kamarta haka zalika yaya yaxama aminin abdul sosai suke abota. Babu abinda zance da ALLAH se godiya sabida yanxu komai ya zama tarihi zamana da uwar mijin son barka da ƴan uwansa ma haka haka zalika mahaifana waɗanda suke alfahari dani sosai. TAMMAT BIHAMDIHI🙏