*MAWAK'IYA* 🎤🎤🎧🎤🎤 _NA_ *Zee* *MD* ✍🏻 *Hamdala* *Writer's* *Association* 💪 https://www.facebook.com/111403834371046 ✨✨ *{{* *H.W.A* *}}*✨✨ *Bisimillahir* *Rahamanir* *Rahim* _Dasunan_ _Allah_ _Merahama_ _Mejin_ _K'ai_ _Tsira_ _Da_ _Aminci_ _Sutabbata_ _Ga_ _Shugaban_ _Halitta_ _Annabi_ _Muhammad_ *S.A.W* 🙏🏻🙏🏻 *Wannan* *Littafin* *Banyishi* *Dan* *Wani* *Kowata* *Ba* *Duk* *Wanda* *Yayi* *Dai-Dai* *Rayuwarsa* *Yayi* *Hak'uri* 👏🏻👏🏻 *Allah* *yasa* *Mu* *Amfana* *Ameen*🙏🏻 🅿️ 1. Zaune take a tsakar gidan su rik'e da littafi da viro tana rubutu , Bakinta kawai zaka kallah kasan wak'a take rubutawa , tayi Nisa cikin Rubutun Wak'ar ta taji Muryar Umman ta tana kiranta " *NABEELA* kina inane ? cikin Sauri ta ajiye littafin da viro tamik'e ta nufi 'Dakin nasu , a Zaune tasamu Umman ta ta tana laluben d'ankwalin ta , da sauri Nabeela ta k'arasa ta d'auko mata d'ankwali tana d'aura mata , Umma tace " Kaini Bayan gida fitsari nakeji , Nabeela ta rik'e hannun Umman tata wacce take da lalura ta rashin gani , Band'aki ta nufa da ita suna tafe a hankali har ta raka ta , sai da Umman ta kammala abinda zatayi sannan tafito ta maida ta cikin d'akin , Umma tace " Nabeela muna da sauran d'umamen tuwon nan kuwa ? Nabeela tace " akwai Ummana bari na zubo miki , cikin jin dad'i Umman tace " Allah yayi miki Albarka Nabeela , Allah ya cika miki burinki nasan zama Mawak'iya , wani murmushi Nabeela tayi najin dad'i tana amsawa da Ameen ya Allah tafita daga d'akin.... Bayan ta zubowa Umman ta tuwon ta kaimata ta dawo ta cigaba da rubuta wak'ar ta , Sallamar Jidda itace ta katseta daga rubutun , tana ganin Jidda tafara Murmushi tace " har nafara tunanin bazaki zoba tunda naga kin wuce lokacin zuwanki , Jidda ta janyo Kujera ta zauna kusa da Nabeela tace " Bari kedai 'Yar Uwa wallahi sai da nagama gyarawa Inna gida sannan tabarni nataho , Nabeela tace Yaya Innar take to ? lafiya lau wallahi Ina Umman take dafatan kuntashi lafiya ? Nabeela tace " Lafiya lau muka tashi Umma tana ciki tana cin Tuwo , Jidda ta dubi littafin dake Hannun Nabeela tace " kice kinfara sana'ar taki kenan ? wallahi Nabeela kina had'a kanki da aiki , kullum kina rik'e da littafi da viro kina aikin Rubutu wak'a , Nabeela ta gallawa Jidda harara sannan tace " Bawani aiki wallahi , kinsan arayuwa ta Babban Burina shine nazama Mawak'iya , kuma a cikin jikina inajin wata rana Allah zai amsa min wannan burin nawa , Jidda ta tab'e baki sannan tace " wallahi da dagewa kikayi da addu'a Allah yasa a d'auke ki aikatau a gidan Alhaji Ghali kidinga d'aukar kud'i har kisamu ki koma makaranta , Nabeela shuru tayi fuskar ta tad'an sauya alamar bataji dad'in maganar Jidda ba , Jidda tana duban Nabeela taga yanayinta dafa kafad'ar ta tayi tace " kiyi hak'uri 'Yar uwa idan maganar ta k'ona ranki , Abinda yasa nace miki haka saboda inason kiyi karatu koyaya ne , suma Mawak'an dakike gani sunyi makaranta , kuma a tunanina inkikayi karatun koya yane nasan zai yimiki amfani ki kai matsayin dakikeso kikai , yanzufa kiduba kigani tunda aka koroki daga makaranta yau ina lissafi wata bakwai kenan har yanzu baki koma ba , gashi yanzu shirye shiryen zana jarrabawa ta komawa Ss 3 . Ake shirinyi . Nabeela kinsan iyayenmu basu da k'arfin dazasu biya mana muyi karatu , Nima badan Mak'ocin mu yana biyamin kud'in ba da yanzu ina zaune a gida , Nabeela taja Numfashi tabbas maganar Jidda haka take , cike da gamsuwa da maganar Jiddar tace " Bank'i maganarki ba 'Yar uwa , kinsan d'an Adam da buri kuma kinsan tun ina yarinya Babban burina nazama *Mawak'iya* , Jidda tace " nasan da hakan 'Yar uwa , kuma nima addu'ata itace Allah yacika miki wannan burin naki , Yanzu dai meye abinyi ? Nabeela tace " tashi zanyi nashirya muje gidan Alhaji Ghalin kozan dace , Tare suka mik'e ita da Jidda suka nufi cikin d'akin nasu , Umma tana jinsu tace " Jidda kinzo kenan ? tund'azu mutuniyar taki take dako zuwanki ya Innar taki ? Jidda zama tayi kusa da Umma sannan tace " Ina kwana Ummana yagidan ya kwana ? Umman Nabeela tace " gida ya kwana lafiya Jidda , Jidda tace " Inna tace tana gaidake itama , Nabeela daman tuni tayi wanka nan tashirya cikin wata atamfar ta da aka kawo musu kwancen kayan , Hijab d'inta tasaka sannan tacewa Jidda nagama shiryawa , Umma tayi musu fatan samun aikin tare da addu'ar Allah yatsaresu , Nabeela duk abinda tasan Umman nata zata nema saida tashigo mata dashi cikin d'akin Sannan suka fito .... Nabeela da Jidda k'awaye ne sosai tun suna yara , Gidan su Jidda na bayan layin su Nabeela kowa yasan k'awancen su a cikin Unguwar , tamkar 'Yan uwa na jini suke wajen shak'uwa , Suna tafe suna hirar su cikin kwanciyar hankali har duka k'arasa k'ofar gidan Alhaji Ghali , Suna zuwa kuwa sukayi sa'a get d'in gidan Abud'e yake , da sauri suka shiga gudun kar masu gadi su hanasu shiga , Motar Me gidan suka gani shida Matar gidan suna tsaye a jikinta da alamar tafiya zaiyi suke sallama , Hajiya Sara tana ganin su Nabeela ta had'e ranta tamkar ba itace take murmushi ba , Alhaji Ghali yana ganin hakan yakai dubansa ga inda take kallo yaga metagani ta canza haka , Ido biyu yayi dasu Nabeela take yafara had'iyar yawu , su Nabeela k'arasowa sukayi gaban Hajiya Sara suka durk'usa suna gaidata , cike da Yauk'i ta amsa tana dubansu tace " wai bakune masu Neman aiki ba nace muku muna da masu aiki ? Jidda cike da girmamawa tace " Mune Hajiya , dan Allah kitai maka mana ko sharar filin cikin gidannan ne sai mudunga yimiki kina biyan mu , Hajiya Sara ta had'e gira sannan tace " bana buk'atar hakan , ina da masu yimin komai dan haka kuje wani gidan koza kudace dan bamu kad'ai bane madu dashi a cikin unguwar , Cikin Zuciyar ta mugun tsanar yaran ce aranta , gasu kyawawa dasu ga dirin jiki ko ita sunfita , Musamman waccen shegiyar dabata magana Nabeela kenan , cikin Zuciyat ta take wannan zancen , Muryar Alhaji Ghali dataji itace tasa ta dawo daga zancen zucin datake , cewa yayi " yakamata Hajiya ki taimaka ki d'aukesu , tunda ai gidan da girma baza arasa aikin dazasuyi ba , Hajiya Sara bata musu da Alhaji Ghali , komai yayi agunta dai dai ne dan haka cike da kissa tace " To Alhajina yadda kace haka za'ayi , zanduba naga wannen aikin za'abasu , cike da jin dad'i su Jidda suka fara Godiya tamkar su kifa , Hajiya Sara ta dubesu tace "kushiga cikin gidan ina zuwa , cike da girmamawa suka ce mata to sannan duka mik'e suna barin gurin , Alhaji Ghali tuni yarakasu da Mayun Idanunsa yana jin sandarsa na harbin iska , cikin zuciyar sa yace " haba Hajiya kinaso kimin k'eta inga abinci har cikin gida sannan kice zaki koran minsu , Hajiya Sara tana hankalce dashi dan tasan waye Alhaji Ghali wajen neman mata tamkar bunsuru , duk iskancin dayakeyi tana sane dashi , dan har k'awayenta take turawa yanemesu in yabasu kud'i suraba tare , dayake itama gwanace wajen iskancin harda mata yi take shiyasa bata damu da halin sa ba... Zunguran Sandar sa tayi firgigit yadawo daidai yana kashe mata ido , cikin Kissa tace " yaga Abincin cinsa hargida ko ? sosai k'eya Alhajin yayi yana cewa " indai dake agabana ai duk mata maza nake ganinsu , cikin jikinsa tashige tana manna masa hot kiss tace " ninasan dahakan Alhajina , dak'yar yasamu yamata dabara yafita dan sauri yake zasu had'u da wata sabuwar yarinyar sa dayayi, wacce bai san Hajiya Sara ce tahad'a su ba , motar sa na fita tayi wani murmushi na mugunta sannan ta furta " Alhaji Ghali kenan , duk wani arzik'in dakake tak'ama dashi sai yadawo nawa , tunda banhaihu dakai ba dole ne na ci rabona a jikinka , juyawa tayi tana murmushi tashige cikin gidan nata..... Tunda su Nabeela suka shiga cikin palor suka zama 'yan k'auye , iya had'uwa palor gidan Alhaji Ghali ya had'u , gawani k'amshi dake tashi tamkar anyi b'arin turare , suna nan zaune saiga Hajiya Sara tashigo , Zama tayi akan d'aya daga cikin luntsuma luntsuman kujerun palor , Dubansu tayi sosai sannan tace musu " kutashi tsaye kuciremin Hijabanku tunda ba gidan mutuwa kuka zoba , jikinsu na rawa duka mik'e suka cire hijaban nasu , k'irjinsu tabi da kallo tamkar tsohuwar mayya , cikin Zuciyar ta tafara cewa " tabbas wannan yaran 'yan baiwane , kalli Nonon su tamkar susuka dasa abinsu , kowacce tana da dukiyar fulani daidai misali gasu atsaye k'yam , kallon datake musu yasa jikinsu yin sanyi suka fara tsarguwa , ganin hakan yasa ta saita kanta cikin Zuciyar ta tana fad'in " bayanzu zan nemeku ba sai na janyoku jikina na gama daku sannan , a fili tace " inaso kudunga yimin aikin gyara gida da yamma , dan haka zaku dunga zuwa duk k'arfe Uku kufara aikinku , sai bayan Magariba zaku dunga tafiya , inkun amince daga gobe kufara zuwa , inkuma baku amince ba to karku sake dawomin gida , cikin girmamawa sukace " sun amince zasu dunga zuwa , Nan tace susaka Hijabansu sutafi , da sauri suka d'auki Hijabansu suka saka sallama sukayi mata zasu wuce , kiransu tayi ta zuge jakar ta tabawa kowacce dubu biyu sukayi mata godiya duka wuce , suna fita tahau dariyar mugunta tana fad'in " zakuzo hannune yara tabbas saina sha zumarku sannan sai mijina yasha shima , sai kundawo yarana sai yadda nayi daku..... *Tofah* kubiyoni danjin yadda zata kasance , *Comment* plss *'Yar* *Mutan* *kanawa* _Ce_ 🌹😍*MAWAK'IYA* 🎤🎤🎧🎤🎤 _NA_ *Zee* *MD* *Hamdala* *Writer's* *Association* 💪 https://www.facebook.com/111403834371046 ✨✨ *{{* *H.W.A* *}}*✨✨ *Bisimillahir* *Rhamanir* *Rahim* 🅿️ 2. Tunda su Nabeela suka fito daga gidan Alhaji Ghali suke murna , wannan kud'i da Hajiya Sara tabasu ba k'aramin dad'i yayi musu ba , cike da jin dad'i Nabeela tacewa Jidda " wallahi 'Yar uwa naji dad'in wannan kud'in da Hajiyar Nan tabamu , kinsan wallahi bamu da Abincin daza muci yau , jiya ma wannan tuwon sadakar da muka anso wallahi banci dayawa ba saboda Ummana , shine Yau dasafe na d'uma ma mata shi taci , Ni kuwa har yanzu ban karya ba wallahi kinga kuwa dole naji dad'in kud'in nan , Jidda tayi murmushi ita tace " wallahi nima tunjiya bank'ara cin komai ba , tuwon namu ma mu bai kwana ba saboda jiya ina komawa gida naga Yaya Sa'ade tazo wai Mijinta ya saketa , Nabeela tsam ta tsaya tana duban Jidda tace " amman Jidda meyasa baki sanar dani ba sai yanzu , yanzu Yaya Sa'ade ansakota kenan ? Jidda ta tab'e baki tace "to ai wallahi da wannan k'addararran auren nata wanda a sakoka kasan agida kake , kawai dai muyi mata addu'a Allah yakawo mata wani mijin nagari , suna tafe suna hirarsu Hankali kwance har suka k'araso kasuwa , Jidda tace nidai shinkafa zan auna 'yar hausa kwana d'aya , sannan sai nase wake zuwa kwana biyu muga yadda za'ayi , Nabeela ita Shinkafa ta auna rabin kwano , sai ta siya musu fulawa da wake sauran canjin tasiyo maggi da mai da Barkono , haka suka kashe duk kud'in baifi sauran nera d'ari biyu biyu ba sukayo gida , Suna zuwa k'ofar gidan su Nabeela sukayi sallama da juna akan sai zuwa gobe tunda yau bazasu je anso tuwon sadaka ba...... Nabeela na shiga gida tasamu Umman ta a zaune a tsakar gida , k'arasawa tayi ta zauna kusa da ita tace " Sannu da hutawa Ummana yagidan yake ? Umma tayi murmushi tace " Sannu 'Yar Albarka Inafatan kundace and'auke ku aikin ? Kwantawa tayi jikin Umman ta ta tace " Addu'arki ta amsu Ummana an d'auke mu aiki a gidan Alhaji Ghali , zamu dunga zuwa kullum duk k'arfe Uku na yamma mu dawo bayan sallar magariba , cike da jin dad'i Umman tata tace " Alhamdulillah Allah yataimaka Yatsareku da dukkan wani sharri , Allah yacika miki burinki 'Yar Albarka kizama Mawak'iya , wani lumshe Ido Nabeela tayi najin dad'i tace Ameen Ummana , indai nazama Mawak'iya sai na biya kud'i ko nawane anyi miki aikin Ido kindawo kina gani tamkar kowa Ummana , Ciki da jin dad'i Umman tace " Allah yasa Nabeela ta 'Ya 'Daya tamkar da dubu , shafa mata kai takeyi tana ta sa mata Albarka , Nabeela tace " Ummana d'azu da mukaje gidan Alhaji Ghali matarsa da zamu taho tabamu dubu bibbiyu nida Jidda , da muka taho na biya kasuwa na siyo mana kayan Abinci wanda zamuyi Amfani dashi , Umma tayi Murmushi tace " wannan Mata Allah yayi mata Albarka , kinga yau ta hutar daku zuwa anso sadakar Tuwo , Nabeela tace " wallahi kuwa , yanzu ma tashi zanyi nasiyo gawayi nazo na d'ora mana Abinci dan nafarajin yunwa , cike da jin dad'i Umman tata tace " tashi kiyi maza 'Yar Albarka , banason ki zauna da yunwa tunda har ansamu yadda za'ayi.... Nabeela tana siyo gawayi ta d'ora musu d'anwake da wannan fulawar da tasiyo , dan tasan Umman ta nasan d'an wake sosai , bayan ta kammala musu tashiga wanka , tana fitowa ta d'auro arwala lokacin itama Umman tayi arwalar , sallah suka tayar bayan sun idar ta mik'e ta zubo musu Abincin , tare suke cin Abinci wani lokaci yanzuma tare ta zubo musu suna ci , suna ci suna hira wacce rabinta akan samun aikin nan da sukayi ne , har suka kammala ta d'ebo musu ruwa suka sha , Bayan ta kwashe kwanunkan tadawo ta zauna kusa da Umman ta ta tace " Kinsan wani Abu kuwa Umma ? Girgiza kai Umman tayi alamun bata saniba , Nabeela tace " wai ansako Yaya Sa'ade d'azu Jidda take gayamin , salati Umman tayi sannan tace " wannan aure na Sa'ade sai data fito dai hankali ya kwanta , to Allah yasa hakan yazamar mata Alkairi , Nabeela tace " Ameen , Umman tace tashi zakiyi muje gidan su Jiddar inyi musu Jaje tunda daman kwana biyu bamu had'u da Innar tasu ba , kuma kinga gobe kince zaku fara zuwa aiki bamai rakani , Nabeela tace " to Ummana tashi mutafi bari na d'auko mana Mukulli .... Suna tafe suna hirar su tsakanin Uwa da 'Ya hannun Nabeela rik'e dana Ummanta , kana ganinsu kaga wanda basu damu da wani k'yalek'yalen duniya ba , a haka har suka iso gidan su Jidda , dayake daman ba nisa tsakaninsu , da sallama suka shiga cikin gidan su Jiddar , Innar Jidda ta ansa cike da jin dad'i tana fad'in " Marhabun da Umman Nabeela , shimfid'a tayi musu suka zauna , Nan Suka shiga gaisawa da juna , Nabeela ta gaida Innar su Jidda sannan ta mik'e tashige cikin d'akin tabar su anan zaune suna hira.. Jidda na kan katifa a kwance Nabeela ta fad'o itama kusa da Jiddar , Jidda tace " nasan kin fad'awa Ummana sakin da akayiwa Sa'ade shiya tazo ? Murmushi Nabeela tayi tace " taya bazan fad'a mata ba , aikinsan dole taji kuma ai jaje zatayiwa Inna , Murmushi itama Jiddar tayi tace " kinsan d'azu da muka rabu dake nataho hanya nayi karo da Ayuba me kanti , kinsan meya cemin kuwa ? Nabeela ta girgiza kai tace saikin fad'a , Jidda tace " Hmm wai d'an iskan Mutumin nan wai cewa yayi nazo nasameshi a shagonsa ko nawa nakeso zai bani , tunda yaga wai karuwancin Namu nida ke k'ara gaba yake , Nabeela tuni ranta ya b'aci tace " ke kuma sai kika ce masa me ? wata iska Jiddar ta furzar sannan tace " wallahi takaici bai bari nabashi amsaba , juyowa nayi na nufo gida shine najishi yana cewa " wai gashinan naje anyi iskanci dani anbani abinci d'anye , wallahi abin yamin ciwo sosai 'Yar uwa , mik'ewa tsaye Nabeela tayi a fusace tana huci , da sauri itama Jiddar ta mik'e tana rik'e Hannun Nabeela tace " Ina zakije 'Yar uwa ? Nabeela tace " taya zai gaya miki irin wannan magana amman kikasa d'aukar mataki , wallahi bakiji yadda zuciyata ke tafasa ba , Jidda tace " kiyi hak'uri 'Yar uwa wallahi nafiki jin ciwon Abinda yace akan mu , kawai banason na tsaya na kulashi a titi saboda karya zubar min da mutuncina a idon mutane , kuma inaso kema kiyi hak'uri indai jurinsa haka watarana zaiga k'arshen sa , a hankali Jidda tasamu ta lallab'a Nabeela , dan Nabeela tana da zuciya sosai fiye da Jidda , haka ta zauna suka cigaba da hira duk da ba dad'i takewa Nabeela ba , inda akwai abinda tafi tsana a duniya ace mata mazina ciya tabbas tanajin d'acin kalmar , so biyu suna fad'a dawasu maza saboda suna ce musu masu zaman kansu , suna zaune saiga Yaya Sa'ade tashigo cikin d'akin , dubansu tayi tace " sarakan k'usk'us me ake cewa yanzu naga kanku ahad'e ? Murmushi Nabeela tayi sannan tace " Ina wuni Yaya Sa'ade tund'azu dana shigo bangankiba , lafiya lau wallahi naje siyo gawayi na zauna muna hira da matar gidan , yau k'awartaki tunda tadawo tashigo d'aki ta zauna tace bazata k'ara fita ba , dariya Nabeela tayi sannan tace " inajin gajiya tayi dayawa shiyasa , tab'e baki Yaya Sa'ade tayi tace " ai duk halinku d'aya nasan jiki tafice daga d'akin ... Sai bayan magariba sannan muka taho gida nida Ummana , muna zuwa sallar isha 'i kawai mukayi dan munci Abinci agidan su Jidda mun k'oshi , littafina na d'auko nafara sana'ar tawa wato rubuta wak'a , a haka har sai da nafara jin Bacci na ajiye na kwanta...... Washe gari da safe tunda natashi sallah ban koma ba , ina zaune ina rubutun nawa dana saba , sai wajen k'arfe takwas na d'ora mana abincin kari , shinkafa nayi da wake dan tajiya ta gidan su Jidda tamin dad'i sosai , Bayan na kammala nafita na siyo salad da tumtir nayanka mana , gyaran gidan nashiga yi saida na kammala nayi wanka sannan na zubawa Ummana ita ruwa tayi wanka , Bayan munkammala shiryawa muka zauna munacin Abincin mu hankali kwance , Bayan mun kammala muka ci gaba da hira nida Ummana wacce rabinta fatan samun Nassara takemin akan Duk abinda nasa gaba , ahaka ina cikin jikinta tana shafamin kai har Bacci yayi gaba dani .... Cikin Baccina naji muryar Jidda suna gaisawa da Ummana , tuni na mik'e na kalli Jidda nace "badai har Ukun tayiba ? Jidda ta harare ta tace " harta wuce ma ai , da sauri natashi zanyi arwala muyi sallah mu wuce , Bayan na idar da sallah na shirya nafito nida Jidda mukayiwa Ummana sallama muka wuce...... Muna zuwa k'ofar gidan Alhaji Ghali masu gadi basu bamu matsala ba muka shige , wannan karon ma da mukaje motar sa na harabar gidan sai dai bakowa da alamar yana ciki , muna zuwa k'ofar palor muka tsaya muna sallama , mundad'e atsaye a wajen sannan akazo aka bud'e mana , muna shiga ciki mukaga Hajiya Sara zaune a kancinyar Alhaji da wasu shegun k'ananun kaya tamkar tsirara take , tunda muka kalleta so d'aya bamu k'ara dubanta ba , k'asa mukayi da kanmu har muka k'arasa kusa dasu muka zube muna gaidasu , Ataik'aice suka amsa gaisuwar sannan Hajiya Sara tace " tunda kun amince bari nakira Larai ta rakaku inda zaku fara aikin , d'aga murya tayi tana k'walawa Larai kira , da gudu Larai tazo ta zube agaban Hajiyar tana fad'in " gani Hajjaju , dubanta tayi tace " kitafi dasu b'angarena suyimin ninkin kayan wordrup d'ina , insun gama suje b'angaren Alhaji su gyara masa kafin nazo , Larai tace " Angama Hajjaju kutashi mutafi , tuni muka mik'e dan wallahi na matsu mubar wajen , irin wannan iskancin datakeyi bazamu iya ganiba , muna tafe har muka isa b'angaren Hajiya Sara Larai tashigar damu d'akinta ta nuna mana kayan daza mu ninke , tana fita na dubi Jidda nace " wai kuwa 'Yar uwa kinga abinda Hajiyar takeyi ita da Alhajin ? Jidda tace " Hmm ai wallahi Allah Allah nake mubar wajen , dan tunda uwata ta haifeni bantab'a ganin marasa Kunya ba irin wad'an nan , Nabeela tace " Hmm Allah ya kyauta musu ni wallahi har nafarajin tsoron zuwan mu aiki Nan gidan , Jidda tace " saboda me ? Nabeela tace " saboda yanayin kallon da Alhajin keyimin wallahi so uku ina had'a ido dashi yana kashemin Ido , Jidda tace "addu'a zamuyi Allah yatsare mu da sharrinsu , aikin suka fara suna hirarsu cikin Nutsuwa , Hajiya Sara ce tashigo cikin d'akin dukansu a tsorace suka juyo suna dubanta , kallon su tayi itama tace "lafiya kuwa naganku haka a firgice ? dasauri Jidda tace " lafiya lau Hajiya , ta kalli Jidda tace " jeki d'akin Alhaji ki gyara masa shi ke kuma kici gaba da aikin , Jidda ta mik'e tana fad'in "inane d'akin Hajiya ? bata bata amsaba ta juya ta fita , Jidda naganin hakan tabita itama ... Saida taje k'ofar d'akin Alhajin ta tsaya tacewa Jidda gashinan , sannan ta juyo ta dawo d'akinta .. Tunda Hajiya Sara tashigo cikin d'akin band'agoba , saboda haryanzu wad'an nan shegun kayanne a jikinta , bakin gadonta ta zauna duk da ban kalleta ba nasan idonta a kaina yake , jinayi tace " kitashi kicire wannan hijab d'in naki banason yawan saka hijab , mik'ewa nayi a hankali na cire hijab d'ina , Saiji nayi tace " wow kina da k'irji Baby zonan mugani , tuni jikina yad'auki rawa tamkar mazari , ganin banda alamar zuwa yasa tataso tazo har inda nake , hannunta takai kan k'irjina tana shafawa sannan tafara magana " yakamata Baby kishirya muje shopping kizab'i kaya masu kyau wanda zasu dunga nuna surarki , tamkar inture hannunta nakeji saboda wani abu danakeji mara dad'i namin yawo ajikina , shurun dataji nayi shine yasa tafara k'ok'arin sakamin hannu cikin rigata , ai tuni na ture hannunta ina fad'in " dan Allah Hajiya kiyi hak'uri wallahi abinda kikemin babu dad'i , kallo na tayi idanunta naga sun kad'a sunyi ja dasu tace " dan kawai na tab'a jikinki shine yazama laifi ? kinsan wannan tab'awar dana miki anawa yake ? to duk tab'awa d'aya dubu biyar zanbaki , da sauri Nabeela ta d'ago idonta tana duban Hajiya Sara , tab'a jikine duk tab'awa dubu biyar , Hajiya Sara ta gyad'a mata kai alamar Ae dagaske , Nabeela tace "to ai bansan wacce irin tab'awa kike magana akai ba Hajiya , Hajiya Sara a hankali ta janyo Nabeela tace " bazaki gane ba Baby sai nan gaba , yanzu dai kin Amince inci gaba da shafa miki jikin naki ? shuru Nabeela tayi takasa bawa Hajiya Sara amsa...... Acan d'akin Alhaji Ghali kuwa , Jidda nashiga bata ga kowa ba , saida tashiga har cikin bedroom d'insa tagansa a tub'e ba wando Sandarsa tayi tsaye tana harbawa , aikuwa da Sauri Jidda ta juya zata gudu gani tayi k'ofar ta rufe tamkar wacce aka danna mata remote , Take jikin Jidda ya hau rawa tana k'ok'arin saka k'ara , Alhaji Ghali cikin kakkausar murya yace " karkiyimin k'ara anan , babu abinda zanmiki kawai wasa zakimin da sandata har sai na gamsu , zubewa Jidda tayi a gurin tafara masa magiya tana kuka...... *Comment* *Kawai* plss *'Yar* *Mutan* *Kanawa* _Ce_ 😍🌹*MAWAK'IYA* 🎤🎤🎧🎤🎤 _NA_ *Zee* *MD* *Hamdala* *Writer's* *Association* 💪 https://www.facebook.com/111403834371046 ✨✨ *{{* *H.W.A* *}}*✨✨ *Bisimillahir* *Rahamanir* *Rahim* 🅿️ 3. Magiyar da Jidda keyiwa Alhaji Ghali tamkar busa haka yakejin ta , Mik'ewa yayi zaune tuni Jidda ta mik'e ita da sauri tana matsawa Baya , wata akwati ya janyo ya bud'e kud'ine aciki masu tarin yawa dollars da canzazzu , dubanta yayi yace " yarinya kisaki jiki kici arzik'i kibar Arzik'i , indai zaki bani had'in kai ni ba shigarki zanyi ba kawai wasa zaki ringa min nikuma zanbaki kud'i tamkar bansan ciwon suba , idan kuma kika bijiremin wallahi sai na miki fyad'e kuma babu abinda aka isa a yimin , wani bala'in tsoro ne yakama Jidda , duk ilahirin jikinta rawa yake tamkar mazari , gawani gumi dayake karyo mata tamkar tana cikin d'akin labour , cikin Zuciyar ta tafara tambayar meye mafita a gareta ? tabbas wannan mutumin ba Imani garesa ba daga ganinsa zai aikata abinda yafi hakan ma , kuka taci gaba dayi k'asa tana addu'a aranta Allah yakawo mata mafita ... Acan d'akin Hajiya Sara kuwa Nabeela ta shiga dogon tunani akan maganar Hajiya Sarar , d'agowa tayi taga wani mayataccen kallo da Hajiya Sarar keyi mata tamkar wata Namiji , gaskiya ita dai bazata iya wannan Abun ba , tana tab'a ta wani iri takeji a cikin jikinta , Hajiya Sara ce ta matso ta k'ara sawa Nabeela hannu a cikin riga karo nabiyu , da sauri Nabeela ta make Hannun Hajiya Sara tana fad'in " Nidai bazan iya ba banason kud'in naki dan Allah kirabu dani , A fusace Hajiya Sara ta mik'e tana duban Nabeela tace " ke har kin isa inzo da buk'ata ta cike da karyar da kai amman kice bazakiyi ba , to bari kiji na fad'a miki " Wallahi tunda har kikaji sirrina kuma kikaga kalata baki isaba , inaso kisani Amince min yazama dole , haka indai kika bijiremin wallahi zaman garin nan sai ya gagareku keda makauniyar Uwarki , zansa alalata miki Rayuwa yadda ko mijin aure sai kin rasa , Amince min kuma arzik'i zakici kibarshi a mazauninsa , sannnan zanbaki dukkan wata kulawa zan canza miki rayuwarki , komai kikeso zan maidaki a duniya , yanzu zank'yaleki zuwa gobe inkinzo , amman mutuk'ar naga gobe bakizoba " to nasan baki amince ba , yin hakan kuma kinsan abinda nafad'a miki shine zai biyo baya , Jikin Nabeela tuni yafara mazari tana kallo har Hajiya Sara tashige band'aki... Nabeela duk ilahirin jikinta yayi sanyi takasa tashi daga inda take , cikin zuciyarta ta fara fad'in " wannan wacce irin masiface ta had'u da ita ? Dama ita ta tura d'akin Alhajin tagyara masa da duk bata had'u da wannan masifa ba , hawayen dake zubowa ta goge tana fad'in " Ya Allah kafitar dani daga wannan masifa , yanxu meye mafita a tare da ita , gashi tasan wannan Hajiyar Duk abinda tace zatayi mata intak'i amincewa wallahi zatayi , dan kana ganinta kasan ba Allah aranta , dan ita sai yau ta k'are mata kallo taga ashe ba fara bace Mai tasha duk jikinta ya k'one wani wajen , gashi har farce take sawa da gashin doki , tayi nisa a tunani taji anbud'e k'ofar band'akin anfito , Hajiya Sara ce daga gani wanka tayi ma dan daga ita sai wani guntun tawul ko d'uwawunta bai gama rufe mata ba , da sauri na kauda kaina naci gaba da aikin danakeyi , zama tayi gaban Madubi tana shafa mai , tana gamawa ta d'auki turare ta goga sannan tazo kusa dani tana duba kayan da zata saka , ta d'auko wani Less d'inkin riga da siket sannan ta d'auki pant da breazia , ko kunya bataji haka tayi tunb'ur tana saka kaya , kaina na kaudar gefe hartaga tashafa powder sannan ta fesa turare , hanyar fita tayi sai kuma tadawo tacemin " ina fatan kin rik'e Abinda nace miki a kanki , in kunne yaji jiki ya tsira ta juya tafice Abinta ... Tunda tafita nake Allah Allah Ingama inje insamu Jidda mutafi gida .... Jidda tana duk'e tamkar me neman gafara taci kuka ta gode Allah , shigowar Hajiya Sara ce tasa ta tayi firgigit ta mik'e tsaye , shiko Alhajin ko ajikinsa bai motsa ba , Hajiya Sara ta dubesa tace " Manya gatan wasa Duk wanda yarab'eka yaga talauci , wannan kuma wanne aiki aka sakata takasayi ? wani shu'umin murmushi yayi sannan yace " wasa nake buk'ata tamin da sandata shine take kuka , Hajiya Sara ta k'arasa kusa dashi tana kwantowa jikinsa ta kai hannu kan Sandar tashi tace " Inajin bata iya ba sai ansaita mata hanya , Jidda tuni ta sank'ame a tsaye tana kallon zallar fitsara da bad'ala , cikin Zuciyarta tace " Tabbas wad'annan ba mutanen arzik'i bane , datasan cewa irin wannan gidan zatazo neman aiki wallahi da tayi zamanta a gidansu sun rayu a wahalar da Abincin sadaka , Hajiya Sara tana tsotsar Sandar Alhaji tace " kina kallon yadda akeyi ko ? dan trainning nake miki kafin ki iya , kuma inaso kisani " Mutuk'ar kika k'i Amincewa da buk'atar mijina wallahi saina saka anshafen duk ahalinku , da Inna me surfe da Sa'ade 'Yayarki wacce tafito daga gidan miji , inaso ki bud'e kunnenki kiji " inhar kika Amince da buk'atar mu zaki samu arzik'i har sai kinzama abar kwatance , idan kuma kika bijire mana , to tabbas za'a nemeku sama ko k'asa ke da Innarki arasa , zan shafe tarihinki tamkar ba'ayikuba , dan haka yarage yanaki , Jidda kasa magana tayi sai tunani dayayi mata yawa , cikin zuciyar ta tafara addu'a inama ace batazo gidan nan ba , dama ita aka bari tana ninkin kaya da duk hakan bata sameta ba , Allah sarki Nabeela tana cen tana hutawar ta abinta , hawaye ne ke zuba a idonta tana gogewa , tanaji tana gani Hajiya Sara da Alhaji suka dunga iskanci agabanta wai da sunan training ake mata , saida suka gama iskancin su sannan tamike tace mata tagyara d'akin sannan tafito , sukuma suka fita.... Nabeela na gama ninkin kaya tagyara d'akin sannan tafito , zama tayi awani waje tana jiran fitowar Jidda , Can saiga Jidda tafito idonta yakad'a yayi jajir saboda kuka , da sauri Nabeela ta tare ta tana fad'in " meya faru 'Yar uwa ? Jidda juyawa tayi cike da tsoro tana dubawa taga babu kowa , ganin babu kowa yasa ta ja hannun Nabeela tace " kizo mutafi gida kawai 'Yar uwa zanfad'a miki yadda Akai , Nabeela tace to mu tafi nima akwai Abinda nake son gaya miki , sunjuya zasu tafi sukaga Hajiya Sara tsaye tana musu murmushi , dukansu sai da k'irjinsu ya buga suka tsaya k'am , k'arasowa tayi cikin takun isa tace " Dukanku nasan kuna sane da sharud'ana ko ? shuru sukayi batare da sunce mata kanzil ba , takuma magana tace " daku nake magana ba da wasuba fa , d'aga kai Nabeela tayi alamar sunji , murmushi tayi ta d'auko wayarta tayi kiran wata Number tasa handspree , ana d'agawa tace " Duna ya batun gidansu yarinyar nan wacce uwarta take makauniya kuwa ? cikin wata kakkausar Murya taji ance " ai yanzu haka ma muna tsakar gidan kinsan dayake ba gani take ba , sai faman damun mu take da tambaya su waye mu , murmushi Hajiya Sara tayi tace " yayi kyau kutaso kufito sai zuwa wani lokacin zaku koma musu , batajira amsar suba ta datse kiran wayar sannan takuma kiran wani layin , jitayi shima ana d'agawa tace " Kwaro ya batun gidan su wannan yarinayar kuwa ? Yace " yanzuma haka ina k'ofar gidan nida yarana Umarninki muke jira mushiga mu d'auke miki su , Nanma Murmushi tayi tace " kutafi zan nemeku zuwa wani lokacin , kit takashe wayar , Duban su Jidda da Nabeela tayi wad'anda tuni sunyi mutuwar tsaye saboda tsoro , tabbas sunyi danasanin zuwa gidan Alhaji Ghali aiki , dukansu zubewa gaban Hajiya Sara sukayi suna kuka tare da magiya...... Kuyi maneji yau weekend Oga na gida😜😜 *Comment* *Kawai* plss✍🏻 *'Yar* *Mutan* *Kanawa* _Ce_ 😍🌹*MAWAK'IYA* 🎤🎤🎧🎤🎤 _NA_ *Zee* *MD* *Hamdala* *Writer's* *Association* 💪 https://www.facebook.com/111403834371046 ✨✨ *{{* *H.W.A* *}}* ✨✨ *Bisimillahir* *Rahamanir* *Rahim* 🅿️ 4. Duban su Hajiya Sara tayi tana wani shu'umin murmushi tace " nariga da nagama magana bazanyi magana biyu ba , kutashi kuje gun Larai kuce tabaku sak'on dana bata ta baku , tana gama magana ta juya tabarsu tsugunne a wajen , dasauri Nabeela ta mik'e tana fad'in " Jidda tashi mutafi gida Umma ta kar suyi mata wani Abin , Jidda itama da sauri ta mik'e suka fice daga gidan ko takan Larai basu bi ba bare wani sak'o .... A hanya kamar zasu kifa saboda sauri , kallo d'aya zakayi musu kasan basa cikin nutsuwar su har suka iso gidan su Nabeela , a sukwane Nabeela tashiga cikin gidan tana k'walawa Umman su kira tamkar wacce aka biyo , cikin d'akin su ta nufa tasamu Umman ta ta tana Sallah , wata ajiyar zuciya taja lokacin Jidda ta k'araso itama , Jidda ta kalli Nabeela tace " Alhamdulillah tunda munsa mu Umma lafiya , Rik'o hannun Nabeela Jidda tayi sukayi hanyar Soro sannan suka tsaya , Jidda ta dubi Nabeela tace " inaso kibani labarin abinda yafaru dake a gidan Alhaji Ghali , Nan Nabeela takwashe komai daya faru da ita da Hajiya Sara tafad'a mata , Jidda tazaro ido tana duban Nabeela tare da fad'in " Innalillahi munshiga Uku 'Yar uwa , muna zaman mu muna rayuwar mu cikin kwanciyar hankali gashi munjefa kanmu a gidan halaka , Nan Jidda itama ta kwashe komai da yafaru tsakaninta da Alhaji har Hajiyar tafad'a mata , Sannan tak'ara da cewa " Abinda nakeso dake Nabeela shine karmu kuskura mufad'awa iyayenmu wannan maganar , dan indai sukaji hankalinsu zaitashi sosai , inaso mu rik'e abin a zuciyoyin mu muga abinda hali zaiyi , Nabeela ta goge hawayen idonta tace " tabbas nayi dana sanin zuwa gidan wad'annan shed'anun , Jidda tace " bake kad'ai ba 'Yar uwa nima kaina inayin dana sanin wannan neman aikin , sundad'e suna tattauna damuwar sunkafin Umman Nabeela tafara kiranta tana fad'in " ta idar da sallar , Sallama Jidda tayiwa Nabeela ta tafi gidan su ita kuma tashigo cikin d'akin.... Nabeela ta dubi Umman ta tace " Ummana nadawo yana sameki ? Umman tace " lafiya lau Nabeela ta , sai dai yau gidannan nadinga jin motsin mutane dayawa a tsakar gida , nayi magana sosai bawanda ya amsa min kuma sosai naji motsi , Nabeela jitayi k'irjinta ya buga take tsoro ya shige , tabbas Hajiya Sara abin nata da gaske take wannan wacce irin jarabace , shurun da Ummana taji nayine yasa tace " Nabeela kina jina kuwa ? firgigit nayi nace " Inajinki Ummana , Abinda nake tunani kawai indai zanfita zandunga kaiki gidan su Jidda ki zauna , inna dawo sai mudunga tahowa gida ko , Umman tace " to hakan dai zaifi gaskiya , kinga gidan sai a dunga rufosa kawai , nace " Ae hakan za'ayi kawai , tashi nayi nace "Bari nayi arwala nazo nayi sallah sai a d'ora mana abinda zamuci.... Bayan na idar da sallah nafito na kunna gawayi na d'ora mana Abinci , ina girki amman hankalina baya tare dani , wani mugun tsoro nakeji tamkar naga wani dodo , a hakan na kammala girkin nakwashe na kashe wutar na nufi d'aki , tunawa nayi ban kulle mana gida ba tuni natashi naje nasaka sakata , duk da k'yauren gidan namu bugu d'aya ma akayi masa sai ya cire amman yafi babu , Nazubo mana Abinci nida Ummana Amman nidai lomata batafi uku ba naji banason ci , wasa nake da cokali nakasa cin Abincin , jinayi Ummana tana cewa " Nabeela wai meyasa meki ne najiki yau wata iri dake tunda kika dawo ? dubanta nayi take naji wani tausayinta ya kamani cikin zuciyata nace tabbas tsakanin Uwa da 'Da sai Allah , sauri nayi na goge hawayen dake idona nace " Ummana wallahi nagaji dayawa ne yau , kinsan basabawa mukayi da aikin irin haka ba sai ahankali zamu saba , cike da nuna tausayi tace " Allah sarki Nabeela ta , Allah yayi miki Albarka nasan dole dama sai ahankali zaki saba , in kuma kinga aikin da wahala sosai ko ki hak'ura ki nemi wani aikin , Murmushin k'arfin hali nayi nace " Bakomai Ummana inna saba bazan ji wahala haka ba , cike da nuna damuwa tace " Allah yasa Nabeela Allah yakuma biya miki buk'atarki wacce kika saka a gaba , Nabeela ta amsa da Ameen Ummana .... Sosai dare yaraba Amman nakasa Bacci saboda tunanin halin da muke ciki , tabbas bazan iya cigaba da zuwa aiki gida Hajiya Sara ba , nikad'ai nake wannan sak'e sak'en nawa , ahaka Bacci barawo yayi a won gaba dani... Jidda ma anata b'angaren haka ta kasance , babu irin tambayar da 'Yar uwarta Sa'ade batayi mata ba amman sai tace kanta keyi mata ciwo , saida ta raba dare sannan tayi Bacci .... Washe gari yadda Nabeela tasaba da karanta littafin wak'a yau batayi haka ba , a hankali ta gyara musu gidan sannan ta yi musu abin kari ta dafa musu ruwan wanka , Bayan sun karya tacewa Ummanta tana son zuwa gidan su Jidda , Umman tace " to kigaidamin da Innar tasu , Nan nafito nakama hanyar gidan su Jidda , ina tafe naga wata motar ta tsaya a gaba na da bak'in glass , bana ganin na ciki amman shi yana ganina , zuwa nayi zan wuce naga anbud'e k'ofa anfito , wani k'aton mutum ne wanda kana ganinsa kaga d'an daba yasha gaba na yace " ke ina zakije kika fito haka ? dubansa nayi jiki nayimin rawa nakasa magana , dan bansan waye shi ba bare na amsa masa tambayar sa , ya dakan wata tsawa yace " kiyi sauri ki juya ki koma gida tunkafin ki rasa Mahaifiyarki , inajin yace hakan najuya da guduna na nufi gidan mu , tabbas da da mutane a unguwar sai sunbiyoni danjin tambayar lafiya nake wannan gudun , ina shiga cikin gidan nafara k'walawa Ummana kira , har cikin d'aki nashiga da gudu , samunta nayi tana Baccin ta hankali kwance , zubewa nayi a gabanta ina ajiyar zuciya tare da wani irin hawaye yana zubowa , Allah yaso Ummana bata tashiba duk irin wannan kiran danake yimata , kasa fita nayi koda tsakar gida har aka kira sallar Azzahar.... Tashi nayi nayo arwala nayi sallah , addu'a nayi sosai akan Wannan musifa data tunkaro mu Akan Allah ya tsaremu , ina zaune ina jan casbaha sai ga sallamar Jidda , tashi amsawa nayi sannan na mik'e nafito daga d'akin , kujera na d'auko mana kowa yazauna , dubanta nayi naga tayi zuru zuru itama nace " kema nasan baki samu bacci ba 'Yar uwa ? Jidda tace " wanne bacci Nabeela wallahi ban rintsaba sai wajen asuba , yau kuma muna tashi da safe a gidan mu mukaga k'yaure gidan a bud'e , kuma Yaya Sa'ade tace taga fitar wasu mutane su biyu daga cikin gidan , wallahi nasan duk sharrin su Hajiya Sara ne da mijinta , tund'azu naso inzo gidannan amman naga wata bak'ar motar a k'ofar gidan mu a ajiye , sai yanzu dana lek'o naga babu ita shine nayi sauri nataho , Nabeela najin Abinda Jidda tace takuma jin fad'uwar gaba , take itama tabawa Jidda labarin Abinda tagani lokacin da ta fito dan zuwa gidan nasu , Jidda jiki na rawa tace " Yanzu meye abinyi wallahi da gaske muta nen nan suke rin wannan bala'i , wallahi nayi dana sanin zuwa neman aiki gidan Alhaji Ghali , kuka sosai sukeyi sai da sukaji muryar Umma nacewa " wanakeji a tsakar gidan nan kamar ana kuka ? da sauri Nabeela ta goge hawayen ta ta had'iye Kukanta tace " Ummana ba kuka akeyi ba nice da Jidda muke hira , Umman tace " Au daman baku tafi gidan aikin ba ? Nabeela tace " yanzu dai zamu tafi Ummana , kama hannun Umman ta tayi takaita Band'aki takama ruwa , Bayan Umman ta ta tayi arwala tazo ta tada sallah sannan Nabeela ta dubi Jidda tace " Yanzu meye mafita a wannan lamarin ? Jidda tace " Mafita d'aya ce kawai mu Amincewa su Hajiya Sara , Nabeela da sauri ta dubi Jidda tace " Mu amince fa kikace Jidda ? Jidda tace " Ae wallahi banga ta yadda zamu iya fitar da kanmu a wannan tarkon nasu ba , inajin tsoron halin da zansaka Su Inna ta aciki , tunda abin yakai da ana shigomana gida ana kwana , yanzu haka fitowar danayi wallahi duk hankalin Innata a tashe yake kinga kuwa dole in kiyaye musu abinda zaisa su a damuwa , Nabeela tace " Haba Jidda meyasa zaki amince da wannan mummunar Rayuwa , dan Allah kar ki amince Jidda , Jidda ta mik'e tace " bani da zab'in da ya wuce hakan , idan kuma kina da mafitar da zaki samo mana wacce zata kub'utar damu tare da Iyayen mu to a shirye nake nabita , yanzu nidai zanwuce zuwa gidan Alhaji Ghali dan cigaba da aikina , dan karki manta a cikin sharud'an ta tace " k'in komawar mu gidan yana nufin koma meye tayi mana kenan , Nabeela jikinta duk yayi sanyi amman cikin zuciyar ta haryanzu bata Amince mata data koma gidan Alhaji Ghali ba , kuma batajin zata iya Amincewa da buk'atar Hajiya Sara , kasa magana tayi har Jidda tagaji da tsayuwa ta wuce ta tafi , Nabeela tana zaune tana nazari tare da tunanin mafita taji muryar Umman ta tana kiranta , mik'ewa tayi jiki babu k'wari ta nufi cikin d'akin nasu , Umman tace " ina Jiddar take ita ? Nabeela tace tatafi yanzu , Umman tace " to kemeyasa bazakije gidan aikin ba yau ko duk gajiyarce haka ? Nabeela tace " kai na yana ciwo Ummana saidai zuwa gobe sainaje , umma tace " to kitashi ki karb'o magani sai kisha mana , to kawai Nabeela tace dan batajin ko soro zata lek'a bare waje..... Jidda na zuwa gidan Alhaji Ghali Hajiya Sara tadubeta tace " wato ita bata amince ba kenan ko ? tunda naga kinzo ke kad'ai nasan ita bazata amince ba , itadai Jidda kasa cewa tayi komai har saida Hajiya takira Larai tace tabata aikinta..... Nabeela kuwa tuni zazzab'i ya rufeta amman bata nunawa Umman suba , lokacin Umman su Nabeela na zaune tanajin Radi'o ana wani shiri me suna Dandalin Mawak'a , bakin Umman yak'i rufuwa sai cewa take " in Allah ya yarda wata rana haka zanji Muryarki Nabeela na kina rera wak'a , Nabeela tana jinta takasa magana , ita kuwa Umma satake bacci Nabeelar keyi Abinka da Makauniya , suna zaune a haka har magariba tayi sannan ta tashi tayi sallah tadawo ta zauna , Umman ta ma tashi tayi tayi sallar sannan tazauna tana jan Nabeela da hira , daga tace E sai tace a'a , Bayan an idar da Sallar isha'i saiga sallamar Jidda , da sauri Nabeela ta kalli Jiddar tana so taga yatakoma , gani tayi yadda ta tafi d'azu haka take ma yanzu bawani abinda ta canza , gaisawa Jidda tayi da Umma sannan ta dubi Nabeela tace " sannu da gida ya kika wuni ,? Nabeela tace " kinfi kowa sanin Yadda zan yini Jidda , wata k'atuwar leda Jidda ta ajiye tana fad'in " d'auko kwano ki d'ibar wa Umma tuwon Semo nataho musu dashi ita da Inna , Nabeela tace " Banajin xan iya mik'ewa a yadda nake yanzu , tashi Jidda tayi yaje ta d'auko kwano ta zubawa Umman Tuwon Semo miyar Kub'ewa d'anya wacce taji Naman kaji , bayan ta zuba mata tacewa Nabeela nidai zan wuce sai zuwa gobe da safe , tashi Jidda tayi tana d'aukar ledar data shigo da ita , da sauri Nabeela itama ta mik'e tana biyo Jiddar ..... Tsayawa sukayi a soro Nabeela tace " dan Allah Jidda karkice min kinbawa Alhaji dama ya aikata abinda yakeso dake ? Jidda tayi wani murmushi wanda kana ganinsa kasan na dole ne tace " ni yau har naje nagama aikina nataho wallahi banga Alhaji ba , kuma Hajiya Sara batamin wata magana ba , sai dai farkon zuwana da taga babuke taji haushi nagani , Nabeela wata ajiyar zuciya tayi tace " naji dad'i da Allah bai had'aku da Alhajin ba , zaki iya tafiya sai da safe kar in tsaidaki kingaji dayawa , Jidda ta wuce ta tafi ita kuma Nabeela ta rufo musu gida dan tasan ba fita zasuyi ba...... Cikin dare kamar daga sama Nabeela taji ana tab'a ta , da sauri ta bud'e Ido dan ganin waye , Hajiya Sara tagani tare da wasu k'artan maza wanda kana ganinsu kaga mara sa imani , da sauri Nabeela ta tashi zaune jikinta ya hau wani mazari , saida ta wara idonta sosai taga ai ba gidan su bane nan d'in inda aka kawota , kuka tasaka tafara kiran" Ummana nashiga Uku wayyo Ummana , wata tsawa da d'aya daga cikin Yaran Hajiya Sara ya daka mata yasa tasaki wani wahalallen fitsari..... *Comment* *Kawai* ✍🏻 *'Yar* *Mutan* *Kanawa* _Ce_ 🥰🌹*MAWAK'IYA* 🎤🎤🎧🎤🎤 _NA_ *Zee* *MD* *Hamdala* *Writer's* *Association* 💪 https://www.facebook.com/111403834371046 ✨✨ *{{* *H.W.A* *}}*✨✨ *Bisimillahir* *Rahamanir* *Rahim* 🅿️ 5. Dubanta yayi cikin kakkausar Murya yace " kina san Umman taki kika bijirewa maganar uwar d'akin mu ? shuru tayi tana shashshekar kuka , ya matso kusa da ita har Numfashin sa na bugun nata yace " zaki amince da buk'atar Uwar d'akin Namu ko Yaya ? da sauri Nabeela tace " Na amince wallahi dan Allah kukaini gun Ummana , wata dariya suka saka dukansu sannan sukace " kowa ya tuba dan wuya ba lada , ai samuke ke gwanar taurin kai ce da yanzu munyi watandar jikinki , Hajiya Sara tayi gyaran murya alamar kowa yayi shuru , sannan tace " tunda kin Amince inaso Gobe naganki kinzo aiki gidana , sannan kuma banason wannan maganar tafita gurun wasu tabbas zaki ga hukuncin dazan saka a miki indai tafita , Kuma mutuk'ar kika kuma sab'a Alk'awari wallahi komai kika gani kiyi kuka da kanki , hukuncin gaba dazan miki wallahi basani ba sabo ko kad'an , sannan ta dubi yaran nata tace " inaso ku d'auke ta ku maida ta gida sai kuzo ku anshi sak'on ku , tuni suka saka Nabeela a gaba suka maida ta har gida sannan suka juya suka tafi.... Nabeela da sauri ta shiga d'akinsu tasamu Umman ta na bacci , zama tayi tafara rera kuka tana dana sanin zuwa Neman aiki gidan Alhaji Ghali , ganin Umman ta na motsi yasa tayi shuru tamkar me bacci , shikenan yanzu haka zata Amince da buk'atar wannan Mata ? Tabbas da suna da 'Yan uwa a wani garin wallahi da gobe da safe sai sunbar garin nan , ahaka gari ya gama wayewa Nabeela batare da ta rintsa ba ..... Washe gari da ciwon kai ta tashi dan dak'yar ta kunnah wuta tayiwa Innah d'umamen tuwon da Jidda takawo mata , Bayan ta kai mata tuwon tashiga wanka ko zata samu ciwon kan yaragu , ko Abincin kasa ci tayi sai zaman tunani Duk tafad'a ta rame lokaci d'aya , Umman ta tace " wai Nabeela ta meye yake damunki kwana biyu nan ? naji wak'ar ma dakike yi kullum yanzu kindaina , sainaji kinyi shuru tamkar bakya cikin gidan , Nabeela tayi murmushin Yak'e tace " Ummana kinsan tun jiya kaina keyin ciwo kuma haryanzu bai daina ba , Umman ta tace " to kinsha maganin kuma ? Nabeela tace " babu kud'in siyan magani a hannuna Ummana , ni yanzu tunanina ma meza muci in anjima , muna da sauran shinkafa amman babu kud'in sarrafata , Umman tayi shuru tana Nazari sai can tace " kidaure yau kije gidan aikin nan ko zaki samo mana Abincin , tunda kinga jiya Jidda sun bata Abinci , Nabeela sai da gabanta yafad'i data tuna gidan Hajiya Sara , tafi minty 2 kafin tacewa Umman ta " To bari anjimar tayi sai naje mugani , Umman ta tace " Yauwa Nabeela na Allah yayi miki Albarka.... Bayan sallar azzahar saiga Jidda ta shigo d'auke da Sallamar ta , Umma ce ta amsa mata sannan suka gaisa , lokacin ina cikin d'aki a kwance kan wani k'aramin gadon mu , shigowa cikin d'akin Jidda tayi tasamu gefen gadon ta zauna , dubana tayi tace " 'Yar Uwa yakike naga kinyi zuru zuru anya lafiya kike kuwa ? Nabeela ta gallawa Jidda harara sannan tace " lafiya ai banda ita tundaga randa muka taka wancan tsinannen gidan , amman inajin ke kinsamu lafiya dan naga ko ajikinki , Jidda taji rashin dad'in Maganar amman sai tabasar tace " Rashin dad'i Nabeela bake kad'ai ba ai , ni bani da mafitar da ta wuce hakanne shiyasa kikaga na Amince da buk'atar su , Kuma kafin na Amince saida nace dake "kine mo mana mafita wacce zamu fita salin Alin amman baki nemo ba , Nabeela tayi shuru batare da tace komai ba , Jidda mik'ewa tayi tace " ni zan wuce gidan Aikin saboda yau tace nazo da wuri tana da bak'i , Nabeela tunowa tayi da sharud'an Hajiya na jiya da ta yimata , sannan ta tuna yadda akayi taje wajensu bata ma saniba , take tsoro yakuma kamata tabbas matar nan shu'umace zata iya komai kan hakan , mik'ewa tayi tacewa Jidda " tsaya na shirya sai mutafi tare .... Nabeela ta shirya suka fito tare da yiwa Umma sallama , Umman tace " Kan naki yadaina ciwo Nabeela ? Nabeela tace Yadaina Ummana sai mundawo , fatan dawowa lafiya ta musu suka fice .... Tunda suka taho kan hanya bawanda yayi magana , Nabeela wacce take tafiya tamkar wacce k'wai ya fashewa a ciki har suka k'araso , suna shiga cikin gidan nan ma sai da gaban Nabeela ya fad'i , take tafara fad'in " Innalillahi wa innah ilaihir raji'un , haka taita mai maitawa har suka shige cikin palor Hajiya Sara , suna shiga suka sameta a hakince tasha ado tamkar zata wani taron biki , russunawa sukayi ska gaidata , cike da yauk'i ta amsa tana duban Nabeela , Murnushi tayi sannan tace " Yau kinzo kenan ? Nabeela dai ko kanzil bata ce mata ba kanta a sunkuye , ce musu tayi su tashi su shiga kitchen maza su fara aikin girki tana da bak'i , tuni suka mik'e sukayi kitchen d'in , itama kitchen d'in tabisu tana nuna musu yadda zasu had'a Abincin datake buk'ata..... Sai wajen k'arfe biyar suka kammala , gyara komai sukayi suka wanke wanda suka b'ata , ba laifi Nabeela ta d'an saki jikinta ba kamar yadda suka taho ba , Jidda tace " Bari naje na sheda mata munga ma aikin , Nabeela ta d'aga mata kai alamar to , Koda Jidda taje ta shedawa Hajiya Sara sun kammala aiki sai tace " to kuzo kuyi wanka ga kaya can zanbaku kusaka dan bana so azo aganku haka , kije kifad'a mata yanzu yanzu dan suntaho , Jidda ta juya taje tafad'awa Nabeela sak'on Hajiyar , Nabeela da taso tace bazatayi wanka ba amman Jidda tace " ki daure kiyi Nabeela , wannan taurin kan wallahi ba inda zai kaiki sai wuya da zaki ci , nifah wallahi nafiki shiga damuwa ko kin manta ni Alhajin ne yake nemana , kuma kinsan yanzu inyamin ciki wallahi bazan tab'a samun miji ba sai anyimin gori , ke kuwa Hajiya ba ciki zata miki ba , hasali ma iya jikinki zata tab'a kawai batare da ko gabanki ta gani ba , ni wallahi dama nice zata dunga tab'awar , Nabeela tadubi Jidda tace " lallai Jidda baki da hankali wallahi , kin manata cewa Allah ya la'anci Mata masu yin Mad'igo ? daza a nuna musu yadda k'asa ke girgiza wallahi ko kad'an bazasu so suk'ara yiba , ai wallahi wanda ace anyi zina dani har anyi min ciki da ace ina Mad'igo , tafiyar da sukaji alamar an nufo inda suke yasa sukayi shuru suna mik'ewa , Larai suka gani tace "Hajiya tace kuje kushirya bataso azo aganku haka .... Bayan sunyi wanka suna wani d'aki da Larai ta kawosu ciki , Sallamar Larai suka kuma ji tashigo da kaya a hannunta , ta mik'o musu tace "Gashi inji Hajiya tace kusaka su kufito tana palor , Jidda ce ta ansa Larai ta juya tafita , Bud'e kayan Jidda tayi taga wasu dogayen riguna ne masu Hannuwan Brezia , gasu duk rabinsu shara shara ne tamkar tsirara , kallon kallo suka zauna sunayi sunkasa saka kayan, k'ofar d'akin sukaji anturo anshigo , Hajiya Sara ce sanye da wasu k'ana nun kaya , wando da riga me hannun Brezia wacce duk kirjinta ya firfito , tana zuwa ta dubesu tace " wai ku me kuke jira ne da bazaku fito kuzo kugaida bak'ina ba ? dasauri Jidda ta mik'e tana cewa " Kayan ne bamusan yadda zamu saka suba , shigowa tayi dukanta tace su mik'o mata rigunan , ansa tayi sannan tafara k'ok'arin saka musu kayan , da sauri Nabeela ta d'auka tana k'ok'arin sawa , data bari wannan matar takuma tab'ata wanda tasaka kayan ko yaya suke , tuni Hajiya Sara tasakawa Jidda riga , sai da ta dunga shafar k'irjinta awajen saka kayan tamkar Mayya , Jidda kuwa duk kunya ta gama rufeta , tunda take da Nabeela basu tab'a ganin jikin juna ba sai yau da Hajiya Sara tayi mata tik wai da sunan saka mata kaya , ita kuwa Nabeela juyawa tayi can da fuskar ta tasaka rigar , kasa juyowa tayi saboda yadda k'irjinta suka firfito sama tamkar zasu fashe , tan atsaye ta kasa juyowa Hajiya Sara ta juyo da ita tana fad'in "wow my beauty Girl , janyo Nabeela tayi zata rungumeta Nabeela tayi sauri ta tureta tana ja da baya , Hajiya Sara tab'e baki tayi bata wani nuna damuwa ba tace musu " kutaho muje nabar bak'i a palor , Jidda ta rik'owa Nabeela hannu duk da nok'ewar data keyi saboda kayan jikinsu , Suna fitowa palor suka ganshi cike da Maza da Mata , Ana ganin su suntaho kowa ya bud'e ido da baki yana kallonsu , Tabbas su Nabeela sun had'u sosai dan ma ba a san ransu suka saka kayanba , Amman duk matan dake gurin bawacce takamo k'afarsu ko a kyau bare dirin jiki , Musamman ma Nabeela dan tafi Jidda diri nesa ba kusa ba , wani ihu mazan suka saki suna fad'in " Hajiya Sara kina wuta sosai irin wannan Yara masu zafi , kice yau zamu baje hajar mu , kashe ido tayi tana wani juya jiki tace " yakuka gani , ai nice me mata buhu buhu duk kalar da kukeso ina dasu , wata Hajiya ce ta mik'e ta tako har inda su Nabeela suke ta kai hannu ta fara shafa k'irjin Nabeela tana wani kashe ido , Ai Nabeela tana d'aga hannu ta tsinkawa wannan Hajiyar Mari , tuni kowa ya d'auke wuta d'if........ Kuyi maneji ✍🏻 *'Yar* *Mutan* *Kanawa* _Ce_ 😍🌹*MAWAK'IYA* 🎤🎤🎧🎤🎤 _NA_ *Zee* *MD* *Hamdala* *Writer's* *Association* 💪 https://www.facebook.com/111403834371046 ✨✨ *{{* *H.W.A* *}}*✨✨ *Bisimillahir* *Rahamanir* *Rahim* 💃🏻💃🏻💃🏻 _Gaskiya_ _Naga_ _Ruwan_ _K'auna_ _Gareku_ _Masoyana_ _A_ _Iya_ _Pic_ _Kuka_ _Ganni_ _Amman_ _Nasamu_ _Tarin_ _Addu'oinku_ *Ina* *Kuma* *Ga* *Kuma* *Munhad'u* _Azahiri_ _Tabbas_ _Nasan_ _sainafi_ _Shugaban_ _K'asa_ _Buhari_ _Farin_ _Jini_ 😜😜😜 *Ina* *Godiya* *'Yan* *Amanar* _'Yar_ _Mutan_ _Kanawa_ 😍😍 *Much* *Luv* *U* _All_ _Fan's_ 🥰🥰🥰🥰🥰 🅿️ 6. Hajiya Sara take taji Ranta yayi mugun b'aci , ita kuwa Jidda jikinta ne ya d'auki wani rawa tamkar mazari , Nabeela kuwa ko ajikinta dan zuwa yanzu tadaina tsoron Hajiya Sara kawai koma mezatayi mata tayi mata , Hajiyar Dubai wacce itace Nabeela ta mara wani murmushin takaici tayi tace " Gud Yarinya lallai kedin Jaruma ce , kece wacce kika karya Record d'in Hajiyan Dubai , tunda nake wani mahaluk'i baitab'a dunguremin kai bama bare kuma a mareni , Duban Hajiya Sara Hajiyar Dubai tayi tace "Inaso kifad'amin wannan Yarinyar 'Yargidan waye a fad'in Nageria. Hajiya Sara tace "Ba 'Yar gidan kowa bace hasalima ba'asan Ubanta ba Uwarta kuma miskiniyace , inaso Kiyi Hak'uri Hajjaju zansa su Duna suyi mata Hukuncin dasaita raina kanta , Hajiyar Dubai ta dubi Hajiya Sara tace " ai Ni yanzu nake buk'atar A hukunta ta basai an d'auki wani dogon lokaci ba , Hajiya Sara tasan halin Hajiyar Dubai , kuma tana son Nabeela sosai batajin zata bari ayi mata wani Abin , cigaba tayi dabawa Hajiyan Dubai hak'uri har saida suma sauran 'Yan wajen suka saka baki , da k'yar Hajiyar Dubai ta hak'ura da sharad'in sai Nabeela ta durk'usa tabata hak'uri sannan zata k'yaleta , Jidda ta zunguri Nabeela akan ta durk'usa tabawa Hajiyar Hak'uri , Nabeela ta kalli Jidda ta watsa mata Harara , sannan ta kalli Hajiyar Dubai tace " inda ace ke mutuniyar kirkice tunkafin kinemi inbaki Hak'uri zanbaki , amman nibanga laifin danayi miki ba har kike neman inbaki hak'uri , Asalima kece wacce yakamata ace kinbani hak'uri saboda Abinda kika yimin , Sannan ta juya ta kalli Hajiya Sara tace "kince ba'asan Mahaifina ba kuma Uwata Miskiniya ce ko , to Alhmd a hakan kuma nakeyin rayuwa cikin kwanciyar Hankali , shigowata wannan gidan naki shine Abu Mafi danasani danayi Arayiwata , kuma da sannu zanfita daga tarkon ki Insha Allah , juyawa Nabeela tayi tabarsu baki sake suna Jinjina maganganunta... Hajiyar Dubai tabbas yau tayi Mamakin kanta tare da k'awayen nata , Yarinya k'arama tana gaggaya musu magana amman sunkasa yin komai , Hajiya Sara ita kanta samun kanta tayi dajin tsoron Nabeelar, Haka suka yi shuru batare da sunkuma bi takan Nabeela ba , girkin da akayi kala kala suka fara ci suna hirar batsar su , saida sukayi k'at Sannan suka fara neman junan su , Masu Neman maza nayi masu neman junanasu suma sunayi... Jidda tundataga sun fara fita hayyacinsu ta nemi hanyar guduwa , sai dai jitayi tayi karo da mutum kafin taga waye cak taji an d'agata sama annufi cikin wani d'aki da ita , zillewa take tana neman taimako amman bawanda yasan tanayi , Kan gado Alhaji Ghali ya wurga Jidda sannan yahaye kanta , ihu take tana neman agaji tare da yi masa magiyar ya k'yaleta , amman tamkar dutse takeyiwa magana , tuni ya cafki k'irjinta tamkar yasamu alewa me tsinke haka yakesha , take Jidda tafara jin wani yanayi wani dad'i dad'i taji yafara shigarta sai tafara rage Kukan , tunda Alhaji Ghali yaji haka sai yafara mata wasu wasanni daban , Jidda har wani lumshe ido takeyi saboda dad'in dataji , sunfi Minty goma a haka sannan ya d'agata , Dubanta yayi yace "Zaki iya yimin Abinda Hajiya ta nuna miki Ran nan ? sunkuyar dakai Jidda tayi takasa bashi Amsa , mik'ewa tsaye yayi yafara tub'e komai na jikinsa , Jidda wannan karan bataji tsoro ba koda taga Alhajin haka, Nuna mata Yadda zatayi masa yayi Jidda kuwa tafara , take Alhaji yadunga uban sambatu yana ihu , Bayan wasu Minty na tagaji dayi ta k'yalesa , mik'ewa tayi zata fito ya kirata , tsayawa tayi batare data jiyoba , cemata yayi ta bud'e akwatinsa ta d'auki kud'i yadda zai mata , Jidda ta gyad'a kai tace bataso tafice.... Nabeela kuwa tunda tabar palor takoma d'akin da suka cire kayansu, cire kayan jikinta tayi ta maida nata datazo dasu, zama tayi tana jiran Jidda , ta dad'e a zaune hartafara gyangyad'i babu Jidda babu alamarta , tamik'e zata fita saiga Jiddar itakuma zata shigo , koda Jidda tashigo bata nunawa Nabeela abinda yafaruba , itama shiryawa tayi cikin kayanta datazo dasu, Duban Nabeela tayi tace " Jarumar Mata kitashi mutafi gida tunda kingama musu aikin , Nabeela ta harari Jidda sannan tace " wallahi Jidda karki biyewa sharad'in su ko kuma dukiyar su kifara aikata Abinda Allah zaiyi fishi dake , Jidda tuni jikinta yayi sanyi sai take ganin tamkar Nabeela taga abinda Alhaji yayi da ita , batace komai ba har suka fita daga cikin d'akin ... Sunfito zasu tafi sukayi karo da Larai , Abincinsu tabadu suka ansa sukayi mata saida safe .. Tundaga wannan ranar da na Mari Hajiyar Dubai , Hajiya Sara tafita daga harka ta , nikam daman haka nakeso nasaki jiki inayin duk aikin cikin gidan daza asakani , innatashi tafiya zantaho da Abinci me Uban yawa shizamuci nida Ummana mu k'oshi Abin mu , duk wata fargaba yanzu banida ita sosai , Burina yanzu bai wuce wata yayi abani kud'in aikina a gidan Hajiya sara ba nabiya kud'in Sch , dan tuni Jidda takoma Sch batare da tagaya min wanda yabiya mata ta koma ba , dan da dai nasan wani Mok'ocinsu ne yake biya mata , Amman nasan yadad'e baya gari yanzu bare yabiya mata , Tabbas na lura Jidda tafara sauyawa ba yadda nasan taba , yanzu ko gidan Hajiya Sara mukaje batayin aikin komai , muna zuwa ma nake Nemanta narasa , kuma inzan taho wani zubin sai tace nayi gaba ita bayanzu zata taho ba , Haka Nacigaba da zubawa Jidda ido nadaina shiga harkarta , Anabamu Kud'in aikin mu dubu Ashirin aka bani ita kuwa Jidda bansan nawa Aka bata ba, Nabiya kud'in Makaranta ta sannan Nasiyo mana kayan Abinci dayawa , na d'inka mana hijabai nida Umma ta iri d'aya , Sauran canjin daduka ragu na b'oye mana su saboda halin rayuwa , haka nacigaba da zuwa sch in nadawo naje gidan Alhaji Ghali aiki, Shawara mukayi da Umma akan d'aya d'akin dake cikin gidan mu musaka Haya , aikuwa muka samu wata mata da Mijinta ya rasu da 'Yar ta guda d'aya matashiya suka kama d'akin , Inna Zulai tanada mutunci sosai munajin dad'in Zama da ita , haka nake tafiya ta nabar Ummana hankali kwance , Yanzu burina kawai shine nafara buga Wak'a , dan naje wani studio. natambayi kud'in dazan biya sukace " Dubu goma zanbada dan haka na k'udurta araina akan Kud'in daza'abani nagaba to waya zansiya sannan nabugo wak'a ... Jidda yanzu tayi wuyar gani kwata kwata nadaina ganinta ko agidan Alhaji Ghali , haka a Sch ma kwata kwata bata zuwa , cikin raina na k'udurta Yau zanje gidansu naga ko lafiya , Ina dawowa daga sch nacewa Raihan 'Yar gidan Inna Zulai tazo ta rakani gidan su Jidda , muna tafe muna hira har muka k'araso k'ofar gidan su Jidda , wata Mota nagani a k'ofar gidan wacce baka ganin na ciki amman shi yana ganinka , Can naga Anbud'e anfito Jidda ce tafito sanye cikin wasu d'amammun kaya Riga da siket , Hannunta d'auke da wata k'atuwar leda tana murmushi , Can d'aya b'angaren shima aka bud'e saiga Alhaji Ghali yafito yana murmushi , nidai mutuwar tsaye nayi ina kallon su , cikin Zuciyata ina cewa "Lallai Jidda kingama b'ata wayonki , Daman wannan Rayuwar ta koma yi shiyasa tayi wuyar gani, Tabbas wanda da Allah ya nuna min Abinda kika koma yi , Juyawa nayi ina cewa Raihan "taho mukoma gida kawai.... 🙏🏻🙏🏻kuyi hak'uri yau banyi editing ba zakuga kurakurai dayawa 😔😔 *Comment* *Kawai* ✍🏻 *'Yar* *Mutan* *Kanawa* _Ce_😍🌹*MAWAK'IYA* 🎤🎤🎧🎤🎤 _NA_ *Zee* *MD* *Hamdala* *Writer's* *Association* 💪 https://www.facebook.com/111403834371046 ✨✨ *{{* *H.W.A* *}}*✨✨ *Bisimillahir* *Rahamanir* *Rahim* 🅿️ 7. Nabeela tunda tadawo gida tashige d'aki ta kwanta , tunanin canzawar da Jidda tayi tashiga , tabbas tasan ba lallai in Innar Jidda tasan halin datake ciki ba , amman dole zata shirya taje tasamu Innar tasanar mata halin da Jiddar take ciki , Muryar Umman ta taji tana yi mata magana " Nabeela wai lafiya kuwa najiki shuru tunda kika dawo daga gidan su Jiddar ? Nabeela tana daga kwance tace " Ummana wallahi nagaji sosai ne shiyasa na kwanta , to yakamata kifito kiyi sallah kici Abinci sai ki kwanta d'in , Nabeela tana fashin sallah amman bata gayawa Umman su ba kawai tace mata to... Jidda taga Nabeela lokacin datazo k'ofar gidan su , amman ko ajikinta tashige gida abinta tana jin wani nishad'i , koda shigar ta tasamu Yaya Sa'ade da Innar su suna hira tayi musu sallama , amsawa sukayi suna mata sannu da zuwa , dukansu suna sane da irin Rayuwar da Jiddar ta sauya amman sunkasa yi mata magana , yanzu cikin gidan su babu abinda suka nema suka rasa komai Jidda ta ajiye musu shi , dakinta wanda ta ware yanzu ita kad'ai ta shiga , Kayan jikinta ta cire tayi d'aurin k'irji ta fad'a kan katifar ta , tunanin fitar su da Alhaji Ghali yau tashiga yi "Tabbas tana jin dad'in Abinda Alhaji Ghali yake yimata , wani murmushi tasaki tana furta "Tabbas duk yadda za'ayi saina mallaki Alhaji Ghali yazama mijina , yanzu abinda yaragemin samun kanshi zangama yi , waya ta d'auka tana danna number Alhajin , saida takusa katsewa sannan yad'aga yana fad'in " Babyna ya'akayi ne ? ko nadawo baki gaji da ganina ba , Jidda takashe murya tana fad'in "Alhajina nakaina inzamu kwana tare dakai mu yini tare kasan bazan gaji dakai ba , wata dariya Alhaji Ghali yashiga yi yana fad'in " karfa ki fasamin kai dayawa haka Babyna , ki shirya anjima saikizo kirakani wani guri daga Nan sai mukwana tare ko , Jidda tayi wani farr da ido tamkar tana gabansa tace "Angama My Alhajina , Nan suka shiga musayar kallomin batsa a tsakaninsu Jidda har wani tand'an baki takeyi...... Bayan kwana biyu.. Nabeela sosai ta maida hankalinta a kan karatu , gashi yanzu sunfara shirye shiryen zana Jarrabawar fita , yauma kamar kullum tana tasowa daga sch ta shirya ta wuce gidan Alhaji Ghali , tana tafe a hanya cikin zuciyarta tana lissafin ankusa sallamarta kud'in aiki tasamu ta buga wak'a , gashi me studio yace mata zai had'a ta da Umar M Shariff dasu Nura M Inuwa tarunga yi musu amshi , wani dad'i taji lokacin daya ce mata hakan , dan Babban burin ta taga wannan Manyan Mawak'an , tana tafe tana Nazari har ta k'arasa gidan Alhaji Ghali.... Aikin da tasaba tana zuwa tafarayin Abunta , tana cikin kitchen tana aiki saiga Larai tashigo , gaisawa sukayi sannan Larai tacw mata " yakamata kije kinhuta naga kingaji dayawa , Nabeela tayi Murmushi tace " Aa basai na huta ba ma , tunda aina kusa k'arasawa gaba d'aya , wani lemo Larai tabawa Nabeela tace " gashi kisha nima yanzu na d'auka a frizer , Nabeela ta ansa xuciyar ta d'aya takafa robar lemon tasha , suna tsaye suna hira kawai sai Nabeela tafara Jera Hamma , tuni Larai tayi wani murmushin mugunta tana fad'in " Yau kinshiga komar Hajiya Sara da Hajiyar Dubai , daman shurun da suka miki nasan shiri suke akanki dole sai sun fanshe abinda kika musu , tuni jikin Nabeela yayi sanyi tafara k'ok'arin fad'uwa , da sauri Larai ta rik'eta tana karb'ar wuk'ar hannunta datake yanka kabej , rik'eta tayi afito da ita daga kitchen ta nufi d'akin Hajiya da ita ... Tana shigar da ita Hajiyar Dubai da Hajiya Sara suka k'yalk'yale da dariya suna fad'in " Yau mara kunya ta shigo hannu , zakiji ajikinki dan yau d'innan sai jikinki yagaya miki , tabbas kinyi da 'yan halak Hajiyar Dubai tace , kwantar da Nabeela sukayi a kan makeken gadon Hajiya Sara sannan suka sallami Larai .... Tashi tsaye Hajiya Sara tayi tana hayewa kan gadon inda Nabeela take , Hannu tasa ta zare mata Hijab d'in jikinta tana fad'in " Kullum cikin Hijab tamkar Matar Liman , hannu tasa ta cire mata riga da d'an kwali , take gashin kanta ya baje akan kadon , tsayawa sukayi su dukan su suna kallon baiwar gashin da Nabeela take dashi , Hannu Hajiyar Dubai takai kan nata tana shafarsa , can ta sunkuya tana shinshinar gashin tamkar wata mage , Hajiya Sara kuwa tuni ta rud'e datayi tozali da k'irjin Nabeela , cike yake tam dashi cikin Breazia gashi a tsaye k'am dashi , tuni suka mirgina ta suka cire mata Breazia , a tare suka furta Wow suna kai hannuwan su dan tab'awa , ji sukayi an bugo k'ofar d'akin tamkar za'a b'alla k'aure , Jidda ce tashigo tana wani irin huci tamkar mayun waciyar zaki , tana zuwa ta hawo ko takansu bata bi ba ta janyo Nabeela tana k'ok'arin fita da ita , Hajiya Sara wacce tafara fita Hayyacinta tacewa Jidda " Ke k'aramar Mara kunya ina zaki kaita ? ko kece kika kawota ne dazaki d'auketa ea.? Jidda tace " inaso kisani Tunda na yadda da buk'atarku ba dole sai kun lalata Nabeela ba , duk Abinda kuke buk'ata inayi muku to mezaisa sai kun lalata ta itama ? tabbas bazan tsaya ina kallo kuyi mata wani Abin ba , yanzu na shigo cikin gidan nan nasamu Larai a kitchen natambaye ta yau ko Nabeela tazo , tace tazo amman kunsa mata k'waya a lemo tasha tayi bacci zakuyi amfani da ita , tabbas kunyi kuskure sosai dan bazan tab'a bari ku lalata Rayuwar ta ba , Hajiyar Dubai cike da k'uluwa tace " to ke meye naki acikine ? in an lalata Rayuwar ta meye damuwar ki aciki , kema ai kingama lalacewa sai kiyi murna itama ta lalace , Jidda tayi Murmushi takaici sannan tace " Nima da na lalace wannan Ra'ayina ne , kuma a yanzu ma akwai abinda nake jira in shiryu nadawo yadda nake , tana gama fad'ar hakan tasabi Nabeela a kafad'a da k'arfi zata fice da ita , Hajiya Sara tawani finciko Nabeela daga kafad'ar Jidda suka fad'i dukansu , duk wannan abun da akeyi Nabeela batasan anayi ba , Jidda da sauri ta mik'e tana kuma nufar Nabeela zata d'auketa , wannan karon Hajiyar Dubai a fusace ta wankawa Jidda mari , kafin tagama ajiye hannunta Itama Jidda ta mayar mata , tuni sukayo kan Jidda ita da Hajiya Sara , daman Hajiya Sara tanajin Haushin Jidda sosai Akan Alhaji Ghali , tunda take da Alhaji Ghali indai yana gari baya kwana a ko inah sai agidan ta , Amman jiya yana gari ya kwana da Jidda a hotel , Jidda tana ganin haka tayi saurin d'aukar kwalbar turare dake gaban madubin Hajiya Sara ta bugawa Hajiya Sara , wata k'ara tasaki tarik'e goshin tana matsawa , koda Hajiyar Dubai taga haka tuni tayi baya tana k'ok'arin guduwa , Jidda tana huci tace " kutaho mana ashe rashin kunyar taku ta k'arya ce , wallahi akan 'yar uwata ba abinda bazanyi ba , koda na amince muku badan san raina na yadda da Alhaji ba sai dan kar kuyi mana wani mugun abun , nasan amincewar d'aya acikin mu zai sassauta wani abin akan rashin Amincewar mu , Saboda farin amince muku danayi sai dana nisanci Nabeela saboda ku , dan haka bazan bari wani abu marar dad'i yafaru da itaba , tuni ta sunkuya tasawa Nabeela kayanta sannan ta mik'ar da ita suka fice daga cikin d'akin ..... Jidda bata tsaya da Nabeela ko inah ba sai gidansu , tana shiga tasamu Gidan babu kowa , Inna Zulai bata nan ita kuma Umman Nabeela tana cikin d'aki tana Bacci , kwantar da Nabeela Jidda tayi akan tabarma , sannan ta d'auki wata k'aramar takarda da Viro tayi rubutu kamar haka ( _Daga_ _Yau_ _karki_ _k'ara_ _Zuwa_ _gidan_ _Alhaji_ _Ghali_ _aiki_ , _komai_ _kikeso_ _kiyi_ _Magana_ _awannan_ _layin_ _za'akawo_ _miki_ ) Number waya Jidda ta rubutu sannan ta bud'e Jakarta ta k'irgo dubu Goma sha biyar ta nad'e jikin takardar ta ajiyewa Nabeela kusa da ita tafice..... Koda Nabeela ta farka daga Bacci tashi tayi taji kanta nayi mata bala'in ciwo , zama tayi tafara kallon cikin d'akin nasu sai sannan ta tuna aintana gidan Alhaji Ghali taji bacci ya d'auketa , to waye yadawo da ita gidan su ? shigowar Umman ta d'akin ita da Raihan yasa ta dawo daga tunanin datakeyi , duban Umman ta tayi wacce tayi arwala Raihan tana k'ok'arin shimfid'a mata dadduma tace "Ummana wai yaushe nadawo daga gidan aiki ne ? Umman tace "yaushe zansani Nabeela ina bacci kika dawo , dan Raihan tace suma dasuka dawo ita da Innar ta samunki sukayi kina bacci , Nabeela shuru tayi tana nazarin maganar Umman ta ta , itadai a iya tunaninta tasan bata dawo gida da k'afafunta ba , Raihan fita tayi daga ciki d'akin ita kuma Umma ta tayar da sallah.. Nabeela ta yunk'ura zata tashi sai kuwa taga wannan takarda a kusa da ita , da sauri ta janyota tafara warwarewa , kud'inne suka zubo jikinta tabisu da kallo sannan tafara karanta rubutun da akayi ajikin takaddar , Bayan tagama karantawa tashiga nazari waye wannan yayi mata wannan rubutun ? taso ta tuna a inah tasan wannan rubutun sai kuma ta manta , wata zuciyar tace mata " kodai Jidda ce tayi miki shi ? can ta nisa tace " Jidda ai tadaina zuwa gidan Alhaji Ghali , kuma tadad'e bata zuwa gidan su bare tashiga harkar ta ma , d'aukar kud'in tayi ta k'irgasu tagani , sakasu k'asan tabarmarta tayi har takardar sannan tamik'e tafita daga d'akin...... Hajiya Sara sosai taji takaicin Abinda Jidda tayi musu , tabbas saita koya mata hankali sai tasan tayi da 'yar halak , Hajiyar Dubai ma hakan ta k'udurta a ranta dan tabbas zuciyar ta ta kwad'aitu da san jikin Nabeela , duk yadda za'ayi saita mallakesa koda kud'inta zasu k'are , tafiya tayi tabar gidan ranta a b'ace ...... Jidda kuwa tuni cikin kissa tafad'awa Alhaji duk yadda sukayi da hajiya sara , Alhaji Ghali ansha gaya masa matarsa naneman mata amman haryau yak'i amincewa saboda yana sonta sosai , yanzuma da Jidda tagaya masa yadda Hajiya Sarar takeson lalata Nabeela kawai yajine , shidai in neman maza akace tanayi yasani sosai , saikuma tara k'awaye a cikin gida , cewa Jidda yayi "karta damu zaiwa Hajiya Sara magana , Nan Jidda taci gaba da masa kalami masu dad'i dandanan ta rud'ashi yafara Naman ganinta... Yau kwana biyu Nabeela tadaina zuwa gidan Alhaji Ghali tamkar yadda aka rubuta mata , kuma a lokacin ta tuna ai tana kitchen tana aiki Larai tabata lemo tasha , tundaga lokacin bata k'ara tsintar kanta a ko'inah ba sai agidansu , kuka tayi sosai tana addu'ar Allah yasa basu mata komai ba , tabbas saita san yadda tayi ta had'u da Larai taji dalilin dayasa tayi mata haka , Wannan kud'in kuwa bata tab'a ko ficika ba aciki , kuma tana zuwa Sch d'inta harsun fara zana jarrabawar fita .. Yau ma sunfito daga paper tana tafe a hanya saiga Hadari yataso , iska akeyi sosai tamkar zata d'auke mutum , Nabeela tasamu wata rumfa tawani gida ta tsaya tana jiran iskar ta lafa , wata motar tagani ta faka a wajen rumfar , anfi Minty biyar kafin a bud'e motar sannan aka bud'e , wani matashin Saurayine me jini ajika yafito daga cikin motar , duka a shekaru bazai wuce 27 years ba . Yana da tsayi da amman bashi da jiki , kana ganinsa kaga Bafullatani usul , dan fari ne kyakkyawa dashi , sanye yake cikin wasu k'ananun kaya dasuka karb'i jikinsa , ga glass yasaka ba'a ganin k'wayar idonsa , Nabeela na tsaye tana kallonsa amman inta ga zai juyo saita juya tayi tamkar bata sanshiba , kamar jira akeyi yafito daga cikin motar aka tsuge da ruwa tamkar da bakin k'warya , tuni ruwan yafara dukansa tamkar wani jarumin film d'in Bollywood haka ya tsaya yana wasa acikinsa , tuni sumar kansa ta jik'e jagab ta kwanta tamkar gashin wata mace , Nabeela tuni ta shagala da kallonsa samun kanta tayi kawai cikin nishad'i dan yayi mutuk'ar burgeta sosai , wata kalar walk'iya akayi tare da yin tsawa , tuni Nabeela ta furgita har batasan ta fice da gudu ta nufi gurin wannan Saurayin ba , tana zuwa aka sake yin wata tsawar tuni tafad'a jikinsa tana kuka tare da kiran Umma , shikuwa tunda yaji Mutum a cikin jikinsa kuma yaji muryar mace tuni yayi mutuwar tsaye , Nabeela kuwa kwata kwata ta manta a inah take ma , tuntana yarinya Allah ya d'ora mata tsoron tsawa , takusa minty biyar ajikinsa kafin tagane tayi maza tasakeshi tana matsawa , juyowa yayi yana kallonta danshi yakasa magana ma , tuni Nabeela ta juya da saurinta tana k'ok'arin barin wajen .... Wata murya taji ta doki kunnuwanta irin ta jaruman maza akace da ita " Baiwar Allah yazaki tafi batare da kinyi min godiya ba , Nabeela wata kunya ce ta rufeta tamkar ta nutse a wajen batare da ta juyoba tace "Kayi hak'uri nagode sosai tashige tafara tafiya , Motar sa ya nufa domin dama iskar da akeyi yasa ya tsaya dan bayasan wani abu yafaru dashi , Bayan Nabeela yashiga bi batare data kula da hakan ba , yana kallo tashiga cikin gidan daya tabbatar da shine gidansu , yadad'e a tsaye yana tuna yanayin dayaji lokacin da yajita a cikin jikinsa , tabbas wannan yarinyar ta musamman ce dole ya d'aura Abota da ita....... Nabeela tana shiga ta canza kaya dan tafarajin sanyi , Ummanta sai fad'a takeyi mata akan ta shigo cikin ruwa saita kamu da mura da Zazzab'i , Nabeela kuwa batayi magana ba sai faman rawar sanyi take , Raihan ta k'walawa kira saiga Raihan tashigo , ta dubeta tace " dan Allah samomin garwashi a wannan kaskon inji d'umi sanyi nakeji sosai , Raihan ta anshi kaskon tafita....... Tuni Hajiya Sara tafara shirin raba Alhaji Ghali da Jidda , dan taga take taken yarinyar sotakeyi saita shiga tsakaninta da Alhaji Ghalin , kwana biyu inta tambayeshi kud'i saiyace bashida shi , ita kuma tasan k'arya yakeyi mata , dan Alhaji Ghali yana da kud'in dazai rik'e gidan marayu guda batare da ya girgiza ba , yauma ta tambayeshi yabata kud'i zasuje Dubai saro kaya yace bashida su , tana ganin yashiga wanka ta duba wayarsa nan taga yayiwa Jidda transfer d'in Million d'aya wai zata sai musu gida me kyau ita da Innar ta , Hajiya Sara zarya tashiga yi tana fad'in " zanyi maganinki Jidda saikinsan kinshiga gonar Hajiya Sara , sainayi maganinki sai nasaka anyaga min ke a titi ...... *Comment* *Kawai* ✍🏻 *'Yar* *Mutan* *Kanawa* _Ce_ 😍🌹*MAWAK'IYA* 🎤🎤🎧🎤🎤 _NA_ *Zee* *MD* *Hamadala* *Writer's* *Association* 💪 https://www.facebook.com/111403834371046 ✨✨ *{{* *H.W.A* *}}*✨✨ *Bisimillahir* *Rahamanir* *Rahim* 🅿️ 8. Yaune Nabeela suka kammala paper d'insu , sunyi candy sai murna sukeyi tare da Bankwana da k'awaye , wata k'awar Nabeela me suna Siyama tace " Nabeela gashi har mungama sch amman baki tab'a nuna min gidan kuba , nikuma nace kizo nakaiki Namu gidan kink'i zuwa , Nabeela tayi murmushi tace " Bahaka bane Siyama gidan mu ba nisa garesa ba yanzuma inkin shirya zuwa ganinsa kitaho muje , Siyama cike da farin ciki tace " na shirya banaso mu rabu a iya haka wanda muci gaba da zuminci ko saboda naringa zuwa jin wak'a , Dariya Nabeela tayi sannan suka shige suka tafi ..... Siyama taga gidansu Nabeela ta tausaya mata ta yadda taga Ummanta , haka sukayi sallama akan zata kuma zuwa nan da kwana biyu sai tabi Siyaman taga gidansu.... Bayan kwana biyu.. Nabeela Tunda tagama sch bata da wajen zuwa kullum tana gida a zaune , Yauma kamar kullum tana zaune tana sana'ar ta ta rubuta wak'a tayi nisa sosai taji ana sallama a soron gidan su , tashi tayi tarufe littafin sannan ta d'auki gyalenta tayi hanyar soron gidan , tana lek'awa sukayi ido biyu da wannan Saurayin da ta tab'a gani ranar da akayi ruwan sama .. k'arasowa yayi gunta yana mata murmushi , Nabeela kuwa ta kafesa da idanuwanta masu haske tamkar madara tana kallonsa , yana zuwa yadubeta yace " Barka da fitowa sarauniyar tsoron tsawa , murmushi Nabeela tayi sannan tagaidashi , amsawa yayi cike da barkwanci yace " tunda baki nemeni kinyimin godiya ba ni ai gashi nazo hargida inyi miki , shuru tayi batare da tace komai ba , cikin Zuciyarta take cewa " wannan bawan Allah badai kyauba itadai yana birgeta sosai , jin tayi shuru yace " tunda bazakimin magana ba to ni bari na gabatar miki da kaina " Ni Sunana *Junaid* ina makaranat a B.U.K ina karantar Account. Wato aikin Banki , mu biyu Iyayen mu suka haifa nida k'anwata , a gaskiya baiwar Allah tun randa naganki kika kwanta min araina , inaso mu k'ullah Abota inhar zaki Amince ? Nabeela tayi k'asa dakai sannan tace " dama anayin Abota tsakanin Namiji da Mace ne ? dariya Junaid yasa yana tafa hannu yace " Abota ai da kowa ma anayi , dan haka nidai kawai ki yadda muyi kar nayi miki kuka , k'arasa maganar yayi yana kwab'e fuska kamar yadda yara keyi , dariya Nabeela tasa tace " shikenan Abokina na Amince amman kana wacce unguwa ne kai ? Murmushi yayi sannan yace "' nak'i wayon inaso kafin nagaya miki unguwar mu nima nasan sunan Abokiyar tawa , Nabeela tace " Suna na bamai wuya bane kuma bamai wahala bane ni sunana Nabeela , Junaid yace " Wow Nice Name sunan yadace da me shi gaskiya , Murmushi Nabeela tayi ...... Junaid yana da barkwanci da wasa da dariya , cikin wasa yace " ina fatan k'awata tana da k'anwa wacce zata bani inna tashi aure , Nabeela tace " ina da ita amman lokacin da zakayi aure kamata tsufa , Dariya yayi yace "wasa kike kinsan Namiji baya tsufa a wajen mace , haka sukaita hira Nabeela kwata kwata ta shaga da hira ta manta ko girki bata musu ba , can taji muryar Ummanta na kiranta , dafe kai tayi tana fad'in "wayyo na manta kwata kwata zan d'ora girki , Junaid binta yayi da kallo dan yadda tayi ma birgesa tayi sosai , cewa yayi " mezai hana kizo muje kawai a suyo take away saboda naga kafin kiyi girkin zakuji yunwa dayawa , Nabeela tace masa " aa kawai barshi yanzu zan hura wuta zangama da wuri bari nashiga gida , Junaid baice komai ba yajuya ya nufi motar sa , itama cikin gida tashiga gurin Umman ta tana fad'in " nabarki da yunwa ko Ummana ? wallahi wani bak'o nayi me d'an karan surutu , Umman tace " kema ai kina da naki sai kuhad'u kuyi tayi , da Raihan nanan ni data dad'e da siyomin garin kwaki nasha , Nabeela tace " yi hak'uri bari nazo nadafa mana abu me sauk'i kinji Ummana , wuta tafara had'awa tana zaune gaban murhun , tafi wajen minty ashirin tana hura wuta amman tak'i kamawa , icen ne d'anye dayake garin damuna ne , Sallama takuma ji anyi a soron , wannan karan tanaji tasan Junaid tunda tagane muryarsa , cikin zuciyar ta tace " yanzu kuma meye yadawo dakai ? jitayi yakuma yin Sallamar akaro na biyu , Umman ta wacce take zaune a tsakar gidan tace " wai Nabeela ina kinajin ana sallama ko bakida kunne ne ? hayak'i yacika mata idanu sai hawaye take tace " inaji Ummana wallahi wannan bak'on ne dana cemeki yazo d'azu , bata gama rufe baki ba kawai taga Junaid yashigo tsakar gidan...... Mik'ewa tayi dan tayi saurin neman Hijab tasaka , shikuwa tunda yashigo ya kafeta da ido yana tasbihi da sarkin dayayi wannan sura kyakkyawa haka , tabbas yasha ganin mata kala kala amman bai tab'a ganin me irin surar Nabeela ba , K'arasawa kusa da Umma yayi yana mata sallama , Umma ta amsa tana gyara kallabin kanta , gaisheta yashiga yi cike da girma mawa , amsawa tayi itama tana masa sannu da zuwa , Nabeela rik'e da dadduma a hannu ta k'araso ta shimfid'a masa , ledar dake hannunsa ya ajiye sannan ya zauna shima , Duban Nabeela yayi yace "kitashi ki d'auko kwano kizubawa Mamana Abinci tunda yau kinbarta da yunwa duk da nine naja hakan , Nabeela mamaki ne fal acikin ranta cikin zuciyar ta take fad'in " wanne wanne irin mutum ne daga had'uwar hanya yana neman shigar mata rayuwa , kallon ta yayi yaga tayi tsaye tamkar bataji meyace ba , sake mai maita mata yayi tayi firgigit ta nufi cikin d'akin nasu , koda ta dawo d'auke da kwano ya ansa ya bud'e ledar , tuwon shinkafa ne da miyar agushi dataji Naman kaji , juyewa yayi saikuma lemuka da ruwan roba , cemata yayi tasamo filet ya zubawa Umman taci , mik'ewa Nabeela tayi taje ta d'auko , ita abin har mamaki yake bata sai bata umarni yake ita kuma tana bi , zubawa Umma tuwo yayi yace da miya ya ajiye mata agabanta yana fad'in "Umma bisimillah ga abincin nan , nasan kafin tagama girki zakiji yunwa dayawa , Umman tace " Dan Allah yaro a inah kake daga zuwa zaka fara hidima damu haka ?Junaid yayi murmushi yace " Umma karki damu ki d'auka tamkar nima d'an dakika haifana , kuma kusa a ranku had'uwata daku alkairi ne Allah ya rubuto , a yanzu jina nake tamkar d'an gidan nan danhaka komai kukeso nad'au alk'awarin yimuku shi , Umma godiya tashiga yi masa tare da saka albarka , tashi yayi yaje ya wanko hannunsa yasaka a kwanon Umma suka fara cin tuwon tare , hira suke sosai tamkar sundad'e dasanin Juna , tun Nabeela nak'in sakin jiki harta fara sakin jiki suna hirar da ita , sai dai tuwon ne tak'i ci kwata kwata ...... Alhaji Ghali tuni yasaiwa su Jidda wani gida madaidaici me kyau dashi , yanzu haka shirye shiryen komawa sukeyi , Jidda ta riga da ta mallake Alhaji Ghali da kissoshinta yanzu sai yadda tayi dashi , shikuwa yasakar mata bakin Aljihu tamkar baisan ciwon nemaba , Hajiya Sara tuni tafara damuwa sosai , dan yanzu duk wacce zata had'a da Alhaji Ghali yadaina sauraren kowacce mace inba Jidda ba , Ita kanta Hajiya Sara ko kallo bata ishe shiba yanzu , kullum cikin kwanan hotel yake shida Jidda dan gidan sa ma yayi masa k'aura , tuni Hajiya Sara tasaka yan dabanta akan lallai su kamo mata Jidda sukawo mata ita gidan gonar Alhajin..... Innar Jidda kuwa yanzu sunshigo gari suma , yanzu basa damuwa da abinda Jiddar takeyi tunda ta d'auke komai na cikin gidan su , dan yanzu girki ma a gas sukeyinsa saboda samhn hutu , kayan Abinci kuwa babu irin wanda basu dashi a cikin gidan su , ga uwa uba suttura yanzu data wadace su sosai , Yaya Sa'ade angoge sosai sai fizgar kai itama takeyi Tazama 'Yar gayu , kusan kullum mijinta yana hanya yana magiyar tadawo amman tace masa Allah yakiyaye ita yanzu tafi k'arfin gidansa... Junaid sosai yazama d'an gida agidansu Nabeela , dai dai dasu Inna Zulai da Raihan sunsaba sosai da Junaid , kusan kullum yana cikin gidan suna hira , a haka yagama fahimtar halin da su Nabeela suke ciki na rashi da k'arancin Abinci , Kuma anan ya fahimci k'udirin Nabeela nasan zama Mawak'iya , sosai take burgesa yadda take tafiyar da rayuwarta , gata da Dirin jikin da kowanne namiji zaisota amman hakan baisa ta shiga tallar kanta a duniya ba , tazauna a yadda Allah yayita wataran su samu wataran sukwana haka , Junaid tuni ya k'udurci niyar taimakawa Nabeela tazama mawak'iya .... Kuyi maneji😔😔 *Comment* *Kawai*✍🏻 *'Yar* *Mutan* *Kanawa* _Ce_😍🌹*MAWAK'IYA* 🎤🎤🎧🎤🎤 _NA_ *Zee* *MD* *Hamdala* *Writer's* *Association* 💪 https://www.facebook.com/111403834371046 ✨✨ *{{* *H.W.A* *}}*✨✨ *Bisimillahir* *Rahamanir* *Rahim* 🅿️ 9. Jidda tare da Alhaji Ghali suna cin chips. Ta dubeshi cikin kissa tace "Honey yakamata ace yanzu munmallaki juna fa , Alhaji Ghali yace "Sonake indawo daga China sai muyi maganar auren , Jidda tayi k'asa da murya tace " Mezai hana kafin katafi kawai a d'aura mana auren kaga kawai sai mutafi tare ko yakagani ? Alhaji Ghali yayi shuru yana nazarin maganar Jiddar , tabbas bazai iya wata biyu a wata k'asar batare da mace ba , shikuma baya iya neman matan k'asar China , d'agowa yayi ya dubi Jidda tabbas iya mace takai mace , ga ni'ima da yake gamsuwa da ita , Yasan ko ta inah Jidda ta kerewa Hajiya Sara , dan haka kawai zai amince da buk'atar ta kawai suyi auren yatafi da ita , dubanta yayi yace "inaso kisanar dani inda dangin Mahaifinki yake inaso naje can neman auren naki , Jidda jitayi tamkar tatashi tafara uban tsallen murna da dad'i , cike da jin dad'i ta sumbaci Alhaji Ghali tace " karka damu indai wanna nan ko yanzu inka shirya ganinsu zamu iya zuwa.... Nabeela wata shak'uwa ce tashiga tsakaninta da Junaid , koda yaushe suna tare da ita , yanzu haka Junaid yazo d'aukar Nabeela zasuje studio Buga wak'a , tunda Garin Allah ya waye Nabeela take ta faman fara'a tamkar anyi mata albishir da gidan Aljannah , da wuri tagama komai tayi wanka ta zauna zaman jiran Junaid , tana zaune tana rera wak'ar datakeson bugowa me suna *Kamin* *Halacci* sai rera wak'ar take su Umma da Inna Zulai sunajinta , a haka Junaid yayi sallama yasa meta .. Yana shigowa ya gaidasu Umma sannan Nabeela ta gaidashi itama , dubanta yayi yana dariya yace "Nasan jiya bakiyi wani baccin kirki ba saboda zumud'i , Ummanta tace "ai yau tun safe ta tashi tacika mana kunne da wannan wak'ar tata , dariya sukayi su duka sannan Junaid yace " zuwa nayi daman ince miki wanda zaisa miki kid'an yayi tafiya kiyi hak'uri sai wani lokacin , Nabeela tuni fuskar ta ta canza tayi shuru batare da tacewa Junaid komai ba , dariya yasaka yace "tashi mutafi kinji k'awata wasa nakeyi miki yana can yana jiranmu.... Hararar wasa Nabeela tayi masa sannan ta mik'e tashiga d'aki ta d'akko Hijab d'inta , tana fitowa Junaid ya zuba mata ido tamkar ya cinyeta , k'asa Nabeela tayi da kanta tak'araso tacewa Ummanta "zamu tafi Ummana inaso kimin addu'ar Allah yasa daga wannan yazama na d'aukaka a duniya Allah yasa nayita a sa'a , Umman ta dafa kan Nabeela tace " a koda yaushe baki da burin da ya wuce ki faranta min , kinsha wuya sosai Akaina Nabeela ta , inaso Allah yasa miki Albarka a duk Abinda kika saka gaba , inayi miki fatan Alkairi Allah yashige miki gaba , gaba d'aya suka Amsa da Ameen , Nan Inna Zulai itama ta musu fatan Alkairi tare da yiwa Junaid Addu'a shima suka fice.... Tunda suka shiga motar Junaid Nabeela bata ce komai ba suna tafe tamkar kurame , can Junaid yace "wai yau duk naji bakinki yayi shuru saikace meyin azumin kurame ? Murmushi tayi sannan tace "bazaka fahimci irin dad'in danakeji ba Ya Junaid sunan datake kiransa kenan , taci gaba da magana "inaso yadda kake faranta mana Kai ma Allah ya faranta maka , tabbas bani da abinda zan saka maka dashi face addu'a domin kaid'in nadaban ne Ya Junaid , Murmushi yayi sannan yace " Nabeela inaso kisani tun ranar had'uwa ta dake naji Allah yahad'a jininmu , inajinki tamkar wata 'Yar uwata ta jini , ina ganin Ummanki sai naga tamkar Ummata nima Allah yaruga daya saka min sanku araina , kuma duk abinda zan muku bana buk'atar godiya , nayi ne kawai dan Allah dakuma taimako , suna tafe suna hirar su cike da nutsuwa har suka iso Studio , k'ato ne Studio d'in me kyau dashi , samun waje d'aya yayi ya faka motar sa sannan suka fito , tunda suka fito idanuwan mutane yake kansu , da suka jero kuwa ba k'aramin burge mutane sukayi ba , da sukazo shiga ciki wani matashin Saurayi yace "gaskiya wannan had'in yayi Allah yakai mu lokacin zamu sha wak'ok'i , Junaid ya kallesa yana dariya yace "to 'Yan saka ido wannan d'in sister d'inace , itama tazo tazama Mawak'iya tamkar ku , Matashin Yace " wow gaskiya nasan muryarta zatayi zak'i ina kamun muryar zanyi wani sabon Album sai agayamin price , dariya Nabeela tayi batace komai ba suka wuce Ciki..... Alhaji Ghali ya tura neman Aurar Jidda anbashi , ansaka musu ranar aure sati biyu dan ma akwai wani Abu da zai jira Amman da sati d'aya za'asaka , duk wannan Abin da'akeyi Hajiya Sara bata saniba , dan ita hankalinta yana kan bikin wata k'awarsu da zata auri Governor Lagos , kullum suna hanyar fita siye siye ta manta da sha'anin Jidda , Jidda suntare a sabon gidan su bawanda suka gayyata bare asan gidan , kuma Jidda ce ta hana a gayyaci kowa saboda tana tsoron irin hukuncin da Hajiya Sara zatayi mata duk sanda tasan ta auri mijinta , yanzu ma motar Alhaji Ghalin yabata take hawa , Shopping Jidda taje tayi na kayan Abinci nik'i nik'i ta nufo gidan su Nabeela dashi , tana zuwa ta tsayar da motar ta a k'ofar gidan ta fita tasamo yara suka fara d'ibar kaya suna shiga dashi cikin gidan , saida suka gama sannan tabawa wani Babba daga cikinsu ambulan da sak'o aciki tace " inyashiga cikin gidan yace inah Nabeela sai yabata wannan , Bayan yashiga ya kai komai sannan ya fiti suma ta sallamesu taja motar tatafi abinta.... Umman su Nabeela tana zaune sai mamaki take waye ya aiko musu da wannan kaya , dan Inna Zulai tace mata kayan Abinci ne masu yawan gaske da kuma kayan girki , kuma yaran da suka kawo sunce Mace ce tabasu tace akawo wa Nabeela , zaman jiran Nabeela tashiga yi tana tunani wace ce wannan d'in... Nabeela ba'asha wuya da itaba aka nuna mata komai sannan tafara , kowa dake gurin saida ya yaba da wak'ar tata , ga murya tamkar ana busa sarewa , take me Studio d'in yacewa Junaid "Aboki in zaka amince dan Allah inaso ind'auketa aiki , dan wannan muryar tata zamu samu tarin alheri da ita , Junaid yayi Murmushi yace "zamuyi shawara da ita in munkoma gida , to Allah yasa ku amince dan ina da aikin da zamuyi sosai da ita , haka suka cigaba da hira har suka fitar mata da fefen sidin Wak'ar tata , Junaid ya ansa sannan yasa suka tura masa a memory d'insa na waya , Nabeela sai Murmushi takeyi tanajin wani dad'i har cikin ranta , wai yau itace ta buga wak'a burin ta yau yafara cika , d'aga hannu tayi sama tace "Allah nagode ma da ganin wannan rana me albarka , a haka sukayi sallama akan Junaid gobe zaizo dan gaya mishi yadda sukayi .... Tunda suka taho hanya Nabeela take tajin wak'ar a cikin motar har duka k'araso gida , suna zuwa da sauri ta bud'e motar ta fita tashiga cikin gidan tana k'walawa Umman ta kira , dukansu suna zaune suna hira ita da Inna Zulai har Raihan data dawo daga sch itama , Umman tace " wannan kira Nabeela na lafiya ne kuwa ? fad'awa jikin Umman tayi tana fad'in "Umma kinji Muryata kuwa ? wallahi Umma bakiji yadda murya ta tayi ba tamkar batawa ba , Murmushi Umman tayi itama tana fad'in Alhamdulillah Nabeela ta Buri yafara cika , Allah ya nuna mana ranar da zamuji ana hira dake a gidan Radio. Inna Zulai tace "Ameen ya Allah , sallamar Junaid itace ta katsesu yashigo , yana k'arasowa tun bai zauna ba Umma tafara yi masa godiya tana saka masa Albarka , sosai yaji dad'i aransa yakumajin k'aunar su sosai har cikin jikinsa , samun guri yayi ya zauna yana fad'in "Umma kubud'e kunnenku kuji wak'ar tata kowa yaji saiyace batayi dad'iba , Ya kalli Nabeela yayi mata gwalo ita kuma ta hararesa a wasa , dariya Umma tayi tace "Haba ai nasan koba asaka kid'a ba muryar Nabeela ta akwai zak'i , Junaid yayi dariya yana fad'in "Umma harda su zugata kenan , kunna musu wak'ar yayi a waya yace " to ga wak'ar Nabeela , Me taken *Kaimin* *Hallaci* Sosai su Umma suka shiga yaba wak'ar tare da jinjinawa Nabeela akan k'ok'arin datayi ..... Nabeela sai murmushi take baki yak'i rufuwa , Junaid shikuwa idonsa yan kanta duk motsin dazatayi , a haka har suka gama jin wak'ar tata , Junaid ya mik'owa Nabeela wani kwalin waya yace "yakamata kifara rik'e waya a hannunki , tunda kinkusa fara zama celebriti dole sai da waya a hannu , Murmushi tayi tate dajin wani sanyi aranta ta mik'a hannu ta karb'a , kallonsa tayi hawaye suncika mata idanu yayi mata alamar tayi shuru kartayi kuka , goge hawayen tayi sannan tahad'e hannuwanta biyu tana masa godiya , Junaid yadubi Umma yace " Umma a can Studio sun nemi da Nabeela tadunga zuwa sund'auketa aiki , to nidai ban basu amsa ba sainaji ta bakinku keda ita , Umma tace " indai kana ganin bawata matsala to nima daga guna babu Allah yasa Albarka , Junaid yace "babu matsala Umma indai har Nabeela ta rik'e mutuncin kanta , Nan suka shiga tattaunawa har Inna Zulai sannan Junaid yayi musu sallama akan zaisamu Me Studion Nabeela tafara zuwa aikin...... Koda Nabeela tashiga d'akinsu sai ganin kayan Abinci tayi kala kala jibgi guda , tsayawa tayi tayi sororo tana tambayar kanta " wannan kuma kayan daga ina ? fitowa tayi tasamu Ummanta tace " Ummana wad'ancen kayan Abincin dana gani waye yakawosu ? Umma tace "Yadda kika gansu Nabeela nima haka nagansu , sai dai wad'anda suka kawo sunce wata matace a motar takawo kayan , sannan ga wata takadda tace a baki ita , Umma tasa hannu k'asan tabarma ta d'aukowa Nabeela takarda tabata , Nabeela ta ansa ta bud'e ta , kud'ine suka zubo yan dubu dubu , kwashesu tayi ta shiga k'irgawa dubu talatin cif tagani , sai wata takarda da akayi rubutu kamar haka : ( _Inafatan_ _kina_ _cikin_ _k'oshin_ _lafiya_ _ga_ _kayan_ _Abinci_ _Nan_ _da_ _kud'in_ _cefane_ _inaso_ _kicigaba_ _da_ _kulawa_ _Da_ _Ummana_ _Ina_ _Miki_ _Fatan_ _Alkairi_ _kigaidamin_ _da_ _Ummana_ ) _Sak'o_ _daga_ *J*.... Nabeela nagama karantawa ta b'ata fuska , wato Jidda da kud'in Haram taje ta siyo musu kayan Abinci , sai yanzu tagane wato ranar da aka dawo da ita gida daga gidan Alhaji Ghali wato Jidda ce , wato da Jidda za'a had'a baki abata lemo tasha ta bugu suyi amfani da ita , tabbas yau saitaje gidansu Jidda tayi mata rashin mutuncu , kuma wannan kayan Abincin yadda takawosu haka zata zo ta d'auki abinta , dama wannan kud'in data ajiye mata lokacin suma suna nan bata tab'a ba , Umma taji Nabeela tayi shuru tace " Nabeela takarda tameye ita kuma ? sannan wace ta aiko miki dasu , Nabeela tace Ummana Jidda ce ta aiko dasu , Umman tace " ikon Allah Jiddar kud'i take samu haka ko kuma a gidan aikin naku da kika daina zuwa akayi zakkah ? duk halin da Jidda da Nabeela suke ciki Umman Nabeela bata saniba , tasha cewa Nabeela wai meyasa Jidda tadaina zuwa gidan ? sai Nabeela tace mata ai tana jigawa dangin Innar ta tasamu aiki , a haka Umman harta manta , Nabeela mik'ewa tayi tashiga d'aki ta d'auko hijab ta nufi hanyar zuwa gidan su Jidda.... Sai dai tana zuwa tasamu gidan d'auke da kwad'o alamar gidan babu kowa , juyowa tayi jiki a sanyaye tana tafiya tana tunanin to inah su Jiddar sukaje haka , tabbas Nabeela tana k'aunar k'awarta ta jidda kawai halinta ne data canza bataso.... Rana bata k'arya ysu sati biyu ya cika and'aura auren Jidda da Alhaji Ghali , Jidda basuyi wani taro ba gudun kar Hajiya Sara taji labari tazo ta b'ata bajet , Gobe takama jirgin Alhaji Ghali a Jidda zaitashi zuwa China daga can zasi wuce Dubai , Jidda tashirya cikin shigar mutunci ta nufo gidansu Nabeela , lokacin da ta zo gidan lokacin Junaid suna tare da Nabeela yana mata fad'an intaje Studio ta kama mutuncin ta , sai ga Jidda ta shigo da sallamar ta , Nabeela ta dubeta batare da tace komai ba ta mik'e tashige cikin d'aki , Junaid ya hau duban Jidda saboda yaga Nabeela naganinta ta tashi tashige d'aki , Jidda itama dubansa takeyi cikin zuciyar ta tana fad'in "wannan had'add'en Guy d'in a inah Nabeela tasamoshi ? kuma sai take ganin tamkar yana kama da Nabeelar ma to kodai d'an uwan sune ? Jidda cikin sark'ewar murya ta gaida Junaid sannan itama tabi Nabeela cikin d'aki .... tana shiga tasamu Umma akwance Nabeela kuma tana zaune ta had'e ranta , Jidda ta gaida Umma cike da girma mawa , Umma ta ansa tana cewa " kwana biyu Jidda najiki shuru Nabeela tacemin kina can Jigawa dangin Innarki aiki , ina Innar taki da Sa'ade kwana biyu bamu gaisa ba ? Jidda tanajin Abinda Umma tace taji ta k'ara k'aunar Nabeela , fuk abinda takeyi Nabeela bata tab'a gayawa Umman ta ba , haka akeso Masoyi na gaskiya wanda zai boye sirrin masoyinsa , cewa Umma tayi " Nadawo Umma kuma Inna duk suna gaidake , ta dubi Nabeela wacce har yanzu bata saki fuska ba tace " K'awata ba magana ne naga kimin shuru ? Umma ta mik'e tace bari naje tsakar gida nabarku kuyi hirarku , a hankali take shafa bango harta fice tabarsu ..... *Tallah* *Tallah* *Tallah* _Littafin_ *NI* *BORA* _Ce_ 🗣️🗣️ _littafi_ _daya_ _k'unshi_ _Abubuwa_ _Dadama_ _karkubari_ _Abaku_ _Labari_ ✍🏻✍🏻 *Kuyi* *K'ok'arin* *Mallakar* *Naku* *Akan* _200_ *kacal* *Comment*_and_ *Share* plss🤝🏻 *'Yar* *Mutan* *Kanawa* _Ce_😍🌹*MAWAK'IYA* 🎤🎤🎧🎤🎤 _NA_ *Zee* *MD* *Hamdala* *Writer's* *Association* 💪 https://www.facebook.com/111403834371046 ✨✨ *{{* *H.W.A* *}}*✨✨ *Bisimillahir* *Rahamanir* *Rahim* 🅿️ 10. Nabeela ta dubi Jidda tace "Mekika zoyi wajena ? Jidda tayi Murmushi tace " nazo yimiki sallama ne saboda gobe in Allah yakai mu zamubar k'asar nida Mijina , dubanta Nabeela tayi da sauri Jidda ta d'aga mata kai alamar da gaske , Jidda taci gaba tace " kamar yadda kikasani nasan bankyauta wa rayuwata ba , amman nayi hakan ne saboda in tseratar da ke daga sharrin su Hajiya Sara , Nabeela yadda nakesonki ko kaina banaso haka , na amincewa Hajiya Sara ne saboda hankalinsu yarage karkata gake , ranar da kikaje aiki na k'arshe sunsaka miki k'waya a lemo sukaba Larai me aiki takawomiki kisha , tabbas sunyi nasara akan hakan sai dai basuyi nasara akankiba nikuma naje na d'aukoki nadawo dake gida , kinsan hatsarin dana shiga sabo da hakan ? Nabeela shuru tayi saboda sanyin da jikinta yayi Jidda taci gaba da magana tace " Hajiya Sara ita da Hajiyar Dubai suka saka yaansu akan suzo gidan mu siyimin Fyad'e sannan kema suje suyi miki fyad'e , adaren ranar sukazo gidan mu da niyar aikatamin hakan , tunda nafara kula Alhaji Ghali bantab'a bashi jikina ba , iyakacin mu muyi wasanni da abinda ba'arasa ba , aranar da sukazo gidan mu inajin zuwansu nayi saurin kiran Alhaji a waya ina fad'a masa cewa gashinan Hajiya Sara ta turo wasu sukasheni , ni duk a tunani na kasheni zasuyi saboda sanin halin ta danayi , tuni Alhaji Ghali yataho gidan mu a wannan daren , lokacin sunshigo harsun fito damu nida Inna da Ya Sa'ade , Alhaji Ghali na shigowa suka rissina suna girmamashi . Nan ya tambayesu waye ya turosu basu boye masa komai ba game da aikin da Hajiya Sara tasaka su , Alhaji yace sutashi su fita zaiyi magana dasu mukuma Alhaji yabamu hak'uri muka koma muka kwanta... Lokacin Alhaji Ghali yabiyasu kud'i meyawa yace karsu kuma yin Abinda Hajiya Sara tasaka su , sannan yace karsu nuna mata cewa basuyi akin ba shikuma Ya musu alk'awari zai cigaba da basu kud'i , tundaga wannan ranar bank'ara shiga damuwa ba , Alhaji Ghali shine yafara sanina daga shi bank'ara bawa wani jikina ba har gashi and'aura mana aure dashi jiya , Jidda ta kwashe komai tagayawa Nabeela game da yadda sukayi da Alhaji Ghali har yazo neman auranta , Nabeela a jiyar zuciya tayi sanan ta dubi Jidda tace " nafahimceki sosai 'Yar uwa kuma nagode da yadda kika sadaukar da jikinki akaina tabbas bansan hakan ba sai yanzu , duk dahaka banso ace kinyi irin wannan rayuwar ba , naso ace mijinki na aure shine zaifara saninki amman ga yadda Allah yayi lamarinsa , yanzu kina nufin kinzama matar Alhaji Ghali kenan ? Jidda tayi Murmushi sannan tace " nazama matarsa Nabeela , nasan hakan ne kawai zaifimin kwanciyar hanakali duk da nasan akwai Babban tashin hankali agabana , dan kinsan wacece Matarsa nasan akwai tarin k'alubale a gabana , Amman zanshirya tunkararshi koda yaushe , Alhaji Ghali shine Namijin daya fara sanina kuma yasan hakan kinga kuwa shine yadace ya zauna dani a matsayin mata , Nabeela bataso Jidda ta auri Alhaji Ghali ba , duk da taga k'awar tata tana mutuk'ar son haka , Fatan Alkairi tayi mata tare da addu'ar neman tsari daga sharrin su Hajiya Sara , Anan Nabeela ke fad'awa Jidda itama tafara buga wak'a har and'auketa aiki a Studio gobe ma zata fara zuwa , Sosai Jidda tayi mata murna suka shiga hirar yaushe gamo tamkar basu tab'a samun sab'ani ba , cikin zuciyar Nabeela tana dad'a jin k'aunar Jiddar aranta , tabbas ta yadda soyayya ta gaskiya daban take , Jidda tagayawa Nabeela Alhaji yasai musu gida sunkoma , amman bawanda yasani saboda Hajiya Sara , sosai Nabeela tayi murna sannan tace "zanbiki yanzu naga gidan kafin kitafi , Nan suka ci gaba da hira har Alhaji Ghali yakira Jidda ya shaida mata yazo gidansu ance batanan tana inah ? fad'a masa tayi tana gidan su Nabeela amman gasu nan zuwa ita da Nabeela yajirasu...... Hajiya Sara batasan wainar da ake toyawa ba , suna can suna shagalin bikinsu tare da shek'e ayarsu , sunkawa Amarya Lagos sosai suka rud'e ganin irin daular dake gidan Hajiya Shafa , anan manyan masu kud'i abokan Governor suka dunga yiwa su Hajiya Sara b'arin kud'i suna nemansu , ai tuni suka sakar musu jiki suna kwasar kud'i sosai , Anan Hajiya Sara ta had'u da Alhaji 'Dan Zaria yana da kud'i fiye da tunani , Nan suka k'ullah shida Hajiya Sara dayake shima cikakken d'an duniya ne , sosai yasakar mata bakin Aljihu yana amfani da ita ta baya , tuntana jin zafi harta fara sabawa dashi saboda ruwan kud'in dayake mata ..... Nabeela taje sabon gidansu Jidda tagani , sosai gidan ya burgeta tayi musu murna , Nan tagaisa da Alhaji Ghali sama sama , dan itakam bata k'aunar Alhaji Ghalin dan kawai ba yadda zatayine da k'awar tata , tayi musu fatan Alkairi dakuma addu'ar zaman lafiya sannan tayi musu sallama ta taho gida ... Yau jirgin su Jidda ya d'aga China ita da Alhajinta , ita kuma Hajiya Sara yau jirginsu yadira sundawo gida , tunda tadawo tashiga neman wayar Alhaji amman tak'i tafiya , kiran Larai tayi tace " Larai wai kuwa da bana nan kina ganin gilmawar Alhaji a cikin gidan nan kuwa ? Larai tace " gaskiya ba sosai ba Hajiya , sai jiya da daddare ne kawai naga yashigo kuma ko Minty 4. Baiyiba naga yafito yahau motar sa yafice daga gidan , sallama sukaji a k'ofar palon , amsawa Larai tayi tana kai dubanta ga me sallamar , Wata mata ce me kawo wa Hajiya Sara gulmace gulmacen unguwa , Hajiya Sara ce tasaka ta take mata wannan aikin dan ta jiyo mata abinda 'Yan unguwa ke cewa akanta , tana shigo ta rissina tagaida Hajiya Sara , amsawa tayi a tak'aice sannan tace " Lami me ke tafe dake naga yau kamar akwai labari a bakinki , Lami tayi jugum sannan tace " Hajiya inada labari amman gaskiya bamai dad'i bane agareki , Hajiya Sara najin hakan tace " ina saurarenki komai rashin dad'inki kifad'amin nikuma zan karb'esa , Lami ta gyara zama tana duban Hajiya Sara tace " Alhaji mijinki ya k'ara aure , wata zabura Hajiya Sara tayi tana fad'in " kan bura uba , kina nufin kice wai Alhaji yayi aure bansaniba ? 'Yar gidan Uban waye a garin nan datayi gangancin aurar mun miji , Larai itama sai da abin yabata mamaki , cikin ranata tace " ko wacce me k'araren kwana ce ta auri mijin shu'umar matan nan ? Maganar da Lami takeyi ita tadawo da Larai daga tunanin data tafi , Hajiya ba kowa bace ita asalima kuyanga ce a k'asanki , sannan " ba 'yar wani bace face talakawa wanda insunci na yau suna jiran na gobe , yarinyar da take k'ark'ashin ki ada wato Jidda , Hajiya Sara take taji kanta ya sara tabbas zuciyarta takawo mata tunani dai dai , tuni tacewa Lami ta tashi taraka ta gidan su Jidda dan yau saitaga gatan ta , Lami tace " Hajiya wallahi suntashi daga gidan danasan su aciki , kuma danayi bincike a cikin unguwar babu wanda yasan inda suka koma , zubewa Hajiya Sara tayi akan kujera tana dafe da kanta , tabbas sai Jidda tayi dana sani cikin Rayuwar ta data auran mata miji, saita saka ta tsani aure ko wanne irine ...... Nabeela tafara zuwa Studio sosai take maida hankali akan abinda yakaita , tunda tafara zuwa tarage had'uwa da Junaid , wani lokacin tana gun aikin ta zaije gidan wani lokacin kuma tadawo zasuyi karo dashi zaitafi , yau kuma tana dawowa tasameshi zaune suna hira da Umman ta , tana shigowa Umman tahau cewa " Oyoyo 'yar Albarka yanzu muke zancen ki ashe kina hanya , murmushi Nabeela tayi sannan tasamu guri ta zauna tana duban Junaid , cewa tayi " wallahi ina Hanya Ummana dafatan nasameku lafiya ? Umman tace " lafiya lau Nabeela , duban Junaid tayi tace " kwana biyu Ya Junaid ko ganinka ba'ayi , murmushi yayi mata sannan yace " Ai kina da waya kuma kina da number na kikirani mana saikiji ko lafiya , Murmushi tayi tana dafe kai tace " wallahi wani lokacin mantawa nake da waya amman kayi hak'uri zankiyaye gaba..... K'ofar gidan da 'aka bugo da k'arfi ita tadaka tar da Nabeela daga maganar datakeyi , Duban hanyar soron sukayi suna namakin waye ya bugo k'ofar irin hakan , Hajiya Sara ce ita da Yaranta kana ganinsu kasan rashin mutunci suka zo yi bawani abun arzik'i ba , Nabeela tana ganin Hajiya Sara saida taji k'irjinta yabuga , cikin ranta tace " ita kuwa wannan Annobar metazo yi gidan nu ? Hajiya Sara tana k'arasowa ta dubi Nabeela tace " K'aramar mara kunya inaso kifad' min ina wannan k'awar taki wacce bata gaji mutunci b , Nabeela ta watsawa Hajiya Sara harara tace " aikuwa mungaji mutunci gaba da baya , sai dai ko kece baki gada ba , Yaran Hajiya Sara sukayi jan Nabeela zasu doka Junaid yayi sauri yashiga tsakiyarsu yana kare Jiddar........ Kuyi maneji zani anguwa✍🏻✍🏻 . *Comment* *plss *'Yar* *Mutan* *Kanawa* _Ce_😍🌹*MAWAK'IYA* 🎤🎤🎧🎤🎤 _NA_ *Zee* *MD* *Hamdala* *Writer's* *Association* 💪 https://www.facebook.com/111403834371046 ✨✨ *{{* *H.W.A* *}}*✨✨ *Bisimillahir* *Rahamanir* *Rahim* 🅿️ 11. Junaid duban Nabeela yayi yace " meye had'inki da wad'an nan mutanen ? Nabeela tace " bani da had'i dadu kwata kwata sai dai kawai sud'in sunkasan ce mara mutunci , Hajiya Sara tadubi Nabeela tace " Ai bamuyi miki rashin mutinci ba haryanzu , inaso kisani inkina son kanki da arzik'i keda wannan makauniyar Uwar taki kigaya min inda gidansu wannan shegiyar k'awar taki yake , Junaid yadubi Hajiya Sara yace " Hajiya kina neman wuce gona da iri , yazaki shigo hargidan mutane kina musu irin wannan cin mutuncin haka , Hajiya Sara ta dubi Junaid ta galla masa harara tace " kai kuma a suwa daza kasamin baki acin maganata ? koda yake naga kana wani zak'ewa wata k'ila kaid'in daduranta ne , Wata irin fusata Junaid yayi zai kaiwa Hajiya Sara mari Yaranta suka rik'esa , Murmushi Hajiya Sara tayi sannan tace " Lallai Yaro kaci Abinci dayawa , wallahi badan naga kana da kyau ba kuma kad'an birgeni da wannan yunk'urin dakayi zaka mareni baka mara ba yau da sai kagayawa iyayenka wacece Hajiya Sara , Junaid yana rik'e hannun yaran Hajiya Sara amman bakinsa bai mutu ba yace " wallahi inhar kika bari na damk'e ki baza kiji da kyau ba banxa ballagaza , wani duka d'aya daga cikin yaranta yakaimasa a baki , da sauri Nabeela ta matso tana basu hak'uri tana cewa " Dan Allah Ya Junaid kayi shuru ka k'yalesu plss , Umman Nabeela ce tafito daga d'aki tana fad'in " Nabeela meke faruwa ne nakejin hayaniya a tsakar gidan ? Hajiya Sara ta cire glass d'in idonta tace " Bak'i kukayi dafatan zaki musu barka da zuwa , Umman Nabeela tace sannunku da zuwa Amman bai sheda muryar ba , Nabeela tayi sauri taje kusa da Umma tarik'eta tana cewa "Umma wad'an nan ba bak'in dazakiyiwa sannu da zuwa bane , Kiyi shuru Ummana karki k'ara magana , Hajiya Sara ta k'araso tace " Makauniyar tsohuwa inaso kisaka wannan yarinyat taki me shegen taurin kan tsiya ta nuna min gidan su k'awarta , dan nasan tabbas tasan gidan da suka koma , Nabeela zatayi magana Umman ta tace " ya isa haka Nabeela banason yiwa nasama dake rashin kunya , duk da banga me wannan maganar ba nasan babbace , Baiwar Allah kiyi hak'uri duk da naji baki biyo ta hanyar data dace ba wajen neman gidan su Jidda amman bakomi zata gaya muku , Umma tacewa Nabeela " inaso ki kwatan ta musu gidan da su Innar Jiddar suka koma , Nabeela zatayi magana Umman ta kuma katseta tace " banason gardama Nabeela inaso kisani ked'in me tarbiya ce wacce tasan mutumcin duk wani d'an adam dan haka kigaya musu inda gidan yake kawai , Nabeela cikin ranta bataso yiwa Hajiya Sara kwatancen gidan su Jidda ba , Sarai tasan Hajiya Sara ba alkairi ne zaikaita gidan su Jidda ba , amman yazatayi da Umarnin Umman ta bazataso sab'a mata ba , Haka ta kwatan ta musu gidan kamar yadda Hajiya Sara ta buk'ata.... Hajiya Sara tayi murmushi tace " kinceci kanki tare da d'an gayun saurayinki , tajuya ta kalli Yaranta tace ku sakeshi mushige mutafi , tuni suka fice daga cikin gidan su Nabeela suna shewar samun nassara , Junaid yadubi Nabeela yace " meye had'in Jiddar da wannan banzar matar ? Nabeela tasamu guri ta zauna sannan tace masa " mijinta ta aura shine zata yi mata wani Abin , ni wallahi banso Umma tasani na kwatanta gidan su Jidda ba saboda kartayi musu wani Abin , Umman tace " Nabeela banason muna zaman mu lafiya wata masifar tazo tafaru damu , kinajin wannan matar kinsan ba mutunci gareta ba , insha Allah Bazata samu damar yi musu wani abinba , Junaid duk takaici yadamesa na irin abinda Hajiya Sara tace shi , shuru yayi nawasu mintyna sannan ya mik'e yace musu " zaitafi gida dan yau Daddyn su zaidawo daga Saudia , Nabeela ta mik'e dan tarakashi jikin motar sa Umma kuma tace ya gaida Mumyn sa ..... Suna tsaye jikin motar shida Nabeela ta dubesa tace " Kayi hak'uri Ya Junaid na janyo maka anyi maka rashin mutunci , Junaid yayi murmushi yace "Bakomi K'anwata ai komai ya wuce , nizan tafi ki kula min da Ummana tare da kanki kuma , bud'e motar yayi yashiga tare da barin k'ofar gidan , juyowa Nabeela tayi a hankali ta nufi cikin gida zata shiga ta bayanta taji ance "Baiwar Allah barka da wannan lokacin , juyowa tayi dan taga waye me wannan maganar , wani Saurayi tagani wanda a k'allah zasuyi sa'a da Junaid yana sanye cikin wani yadinsa me kyau da hula a kansa sai zuba murmushi yake , Nabeela tace " barka kadai ina fatan dai lafiya ko ? Murmushi yayi sannan yace " lafiya lau Malama Nabeela , mamaki ne ya cika cikin ranta dataji ya ambaci sunanta , to shi wannan d'in a inah yasanta ? jitayi yace " dan Allah in bazaki damu ba inaso ingabatar miki da kaina , Nabeela tace " inajinka . Cike da jin dad'i yace " Ni sunana Abdallah nadad'e ina k'aunarki Nabeela , zuciyata ta dad'e tana sonki mutuk'a amman nakasa zuwa na bayyana miki saboda kwarjinin dakike dashi , yanzu ma nayi ta mazane wajen zuwa na furta miki dan nagaji da barin abu a cikin raina ina fatan zaki amshi tayina , Murmushi Nabeela tayi sannan tace " kayi hak'uri Malam Abdallah a yanzu babu gurbin soyayya atare dani , ina da Abubuwa masu muhimmanci dasuke gabana Ina maka fatan Alkairi Allah yahad'aka da wacce tafini , bata jira cewar sa ba tashige cikin gida , cikin ranta tace a yanzu ba soyayya bace a gabana sonake nazama cikakkiyar Mawak'iya nasamu kud'in da zanbiyawa Ummana ayi mata aikin ido , sannan ta nemo min inda Dangina suke..... su Hajiya Sara suna fita d'aya daga cikin yaranta yace zaiyi fitsari ajirasa , yana zagayawa ya d'au waya yakira Alhaji Ghali , daman yabashi number sa ta k'asar waje saboda yasan halin Hajiya Sara mutuk'ar taji labarin auransa to tabbas saita nemi gidansu Jidda duk inda suka koma , sai da yayi kira na biyu sannan aka d'aga , Alhaji Ghali yace " ya ake ciki ne Duna ? Duna yace " Alhaji wannan chika d'in taka tasamu address d'in gidan su matar ka ta yanzu , yanzu haka gidan muka nufa zata musu aiki , Alhaji Ghali yace " ina godiya sosai daka gaya min , yanzu zan umarcesu dasu bar gidan kafin kuje , saikaji sak'ona baijira cewar Duna ba yadatse kiran. Duna ya taho yana gyara wandonsa tamkar wanda yayi fitsarin gaske yace " sai mu jona ai , duka suka d'uru a motar su k'irar Crv... Alhaji Ghali tuni yakira Number Yaya Sa'ade yace maza subar gidan nan yanzu yanzu , kar su tsaya d'ibar komai kawai sufita yanzu , Yaya Sa'ade suka rud'e ita da Innar su Jidda tuni suka fice daga cikin gidan batare da sun d'auki komaiba , suka saka mukulli suka datse k'ofar gidan sukayi maza suka bar unguwar..... Tafiyar su batafi Minty 5 ba saiga Motar su Hajiya Sara ta shigo cikin Unguwar , yadda Nabeela tayi musu kwatance haka sukabi har suka k'araso k'ofar gidan su Jiddar , fitowa sukayi suka nufi k'ofar gidan , suna zuwa sukaga kwad'o ajiki shima , Hajiya Sara tace " kodai banan bane gidan nasu ? Duna yace "gaskiya Hajiya inajin Yarinyar nan bata yi mana kwatancen dai dai ba , wata matace ta lek'o daga wani gida me kallon nasu Jiddar , Hajiya Sara ta k'arasa wajenta harda yin sallama tamkar wata ta Allah , matar ta amsa suka gaisa sannan Hajiya Sara tace "Dan Allah masu gidan nan ina sukaje kuwa ? matar tace "wallahi nima bansan ina sukaje ba , Yanzu ma haka lek'owar danayi gidan zanshiga wajen Sa'ade zata yimin kitso shine naganku a k'ofar gidan , Hajiya Sara tace " kinsan Jidda ta gidan datayi aure kuwa ? tuni Ramatu ta yashe baki tace " Jidda waye baisanta ba anan ai ko saboda rabawa yaran mu alawa zaka san Jidda , tayi auran ta kwanaki yanzu haka sunacan da mijinta me kud'ina k'asar waje , Hajiya Sara jitayi wani abu yakuma tsaya mata na takaici , wato har wani rabon Alawa take ita tasamu kud'i a hannu , Hajiya Sara ta fuskanci Matar mw shegen surutu ce dan haka tace " dan Allah in sundawo ga Number ta ki kirani ki fad'amin , Nan Hajiya Sara tabawa Ramatu Number ta tare da dubu biyar tace tasai kati , aituni Ramatu ta rud'e sai zabga godiya take har su Hajiya Sara suka hau motar suka bar Unguwar ...... Tuni Alhaji Ghali yayi waya da wani yaronsa yasa aka kwashi su Innar Jidda aka kaisu gate Hauses d'insa , duk wannan Abun da akeyi Jidda bata saniba , kuma ya cewa su Inna kar su gaya mata dan kwana biyu batajin dad'i , yasan tanajin wannan maganar zata ce sai ta taho gida shikuma bai k'arasa ganin mutanen dayaje gani ba...... Junaid yana zaune a palor gidan su sai danna compurter yake saiga Mumyn sa tafito daga b'angarenta , kallansa tayi sannan tace " daman kana zaune har yanzu baka tashi katafi gidan su Bahijja ba ? d'agowa yayi ya kalli Mumyn nasa sannan yace " wai Mumy nida ba mace ba taya zakice sainaje wajen partyn birthday d'in ta , kuma fa kinsan tace ba fita zasuyi ba ita da k'awayen tane zasuyi a Harabar cikin gidan su , Mumy ta k'araso tana dubansa tace " amman kasan kaine bak'onta na Musamman da zai taya ta yanka cake , sannan kuma ai koda tace babu maza ai kai na Musamman ne a gunta , inaso katashi kashirya kaje kasan tund'azu princess ta tafi ita , Junaid baison zuwa wajen Birthday d'in Bahijja amman bayason musu da Mumyn sa haka yatashi ya tafi shiryawa , yana shiga cikin d'aki yakira wayar Nabeela yace " k'anwata kishirya yanzu zanbiyo ind'auke ki zaki rakani Party Birthday nawata 'yar gidan k'awar Mumyna , Nabeela tace " to Ya Junaid Allah yakawo ka lafiya bari natashi , katse kiran yayi sannan ya fad'a toilet.... Nabeela tayi wanka ta shirya cikin wata sabuwar doguwar riga data siya a cikin kud'in da Jidda ta bata , sosai rigar ta karb'i jikin Nabeela , tashafa humrar ta me k'amshi sannan ta fesa turare masu k'amshi me dad'i , tana cikin tufke gashin kanta taji sallamar Junaid a tsakar gida yana gaisawa dasu Umma , tana k'arasa ta d'auki mayafin doguwar rigar tayi rollyn tuni takuma wani mugun kyau tamkar balarabiya , fatar jikinta sai shek'i take tamkar yar k'asar Itofia , takalmi tasaka me tudu kalar adon rigar shima yayiwa kyakkyawar k'afar tata kyau sosai , tana fitowa daga d'aki Junaid ya bita da kallo , cikin zuciyar sa ji yake tamkar yatashi ya tarota yazo ya rungumeta , k'arasowa tayi tace " Sannu da zuwa Ya Junaid kazo asa'a nashirya nima , mik'ewa yayi yace "to mutafi kawai karmuyi dare , Umma da Inna Zulai sukayi musu fatan dawowa lafiya , suna fitowa ya d'an rad'a mata a kunne yace " kinyi kyau sosai k'anwata , karfa ki dunga had'a accident a hanya , murmushi Nabeela tayi tana cewa ai kafiyin kyau Ya Junaid irin wannan kwalliya kodai zance zanraka ka ? dariya yayi yana bud'e k'ofar motar suka shige ciki suka d'au hanya..... wajen birthday ya cika da Manyan Yara masu ji da kansu , Bahijja 'Yar gata ce gaba da baya kuma ita kad'ai Hajiyar ta ta haifa tana mugun ji da ita tamkar tsoka d'aya Amiya , shiyasa komai takeso akeyi mata shi , yanzu ma Hajiyar ta ta taso akama mata Babban Holl. Tayi Birthday d'in nata a ciki amman tace wannnan karon a harabar gidansu takeson yi , waje ya cika yayi mak'il sai raye raye akeyi , Bahijja na tsakiyar k'awaye amman hankalinta kwata kwata yana gun k'ofar gate , cikin zuciyar ta sai addu'ar take Allah yasa Junaid yazo taron nan nata tasan halinsa sarai zai iya k'in zuwa , Motar sa ta hango ta nufo cikin gate d'in gidan , wani sanyi taji aranta tayi saurk ta mik'e tana wata tafiya ta jan hankali tare da karkad'a jiki , tuni k'awayen ta suka bita da ido saboda sunsan wanda take jiran dakon zuwansa shine ya iso , tuni aka saka wata sabuwar wak'a wacce sabuwar Mawak'iya Nabeela tayi ta me taken *Masoyina* kowa nawajen yana son wak'ar sosai dan tayi dad'i , a kuma dai dai lokacin Nabeela ita da Junaid duka fito daga cikin motar , yana zagayowa ya rik'ewa Nabeela hannu tamkar wasu taurari haka suka haska wajen , wak'ar kuwa daman tamkar dansaboda su tayita , ai tuni Bahijja tayi mutuwar tsaye ganin Abin Sonta Muradinta Mijin datake fatan samu tare da wata...... *Comment* plss✍🏻 *'Yar* *Mutan* *Kanawa* _Ce_ 😍🌹*MAWAK'IYA* 🎤🎤🎧🎤🎤 _NA_ *Zee* *MD* *Hamdala* *Writer's* *Association* 💪 https://www.facebook.com/111403834371046 ✨✨ *{{* *H.W.A* *}}*✨✨ *Bisimillahir* *Rahamanir* *Rahim* 🅿️ 12. Duk wanda suke wajen taron nan idanunsu kan Junaid da Nabeela yadawo , dayawa kowa ya kallesu sai ya yaba had'uwar da sukayi dakuma dacewa da juna , duk abinda ake Junaid da Nabeela basu kula da Bahijja a gabansu tayi mutuwar tsaye ba , Junaid ya matso da bakinsa dai dai kunnen Nabeela yana ce mata " kinji sabuwar wak'ar ki ko , tamkar sunsan kece wacce kikayi wak'ar kina zuwa ana sakinta , wani murmushi Nabeela tayi har saida kyawawan hak'oranta suka fito , Nan take 'Yan wajen suka rud'e da ihu suna tafa musu , sai sannan suka kula da idanun jama'a nakansu , Nan danan Nabeela tayi saurin janye hannunta daga cikin na Junaid , tanajin wata iriyar kunya , Bahijja ta k'araso tana tafa hannu sannan ta dubi Junaid tace " Yayi kyau Junaid . In zanrik'e hannunka kadinga ture hannuna kana nuna min bakason hakan ashe nice bakason ina rik'e ka , Hmm ta dubi Nabeela tace " wato kece karuwar sa wacce ake gayamin ana yawan ganinsa tare dake , duk irin karuwancin da kukeyi kedashi a gari bai ishe kuba sai kunzo kun nuna min a gaba , inaso kisani hakan da kukayi bashi ne zaisa na fasa son Junaid a cikin zuciya ta ba , sannan kuma bana tab'a neman Abu narasa shi saboda Hajiya ta tana sona tana kuma san farin cikina , Junaid nawa ne ni kad'ai dan haka kifita daga hanyarsa tun bansa anyi miki Illah ba , Tunda Bahijja tafara magana Nabeela takejin tuk'uk'i a cikin zuciyar ta , ba kalmar datafi tsaya mata aranta kamar yadda ta kirata da suna Karuwa , Junaid shima ransa tuni ya b'aci ya dubi Bahijja yace " Wato da kika samu Mumy ta shawo kaina nazo wajen birthday d'inki shine zaki yi mana rashin mutunci , To kisani ina mutuk'ar girmama Nabeela a matsayina na Yayanta wanda nakejinta har cikin raina , duk wanda yace zaici mutuncin ta sai inda k'arfina ya k'are , kuma maganar k'arshe inaso kisani na rik'ewa Nabeela hannu badan wani abu ba nad'auketane tamkar princess wato K'anwata , karki k'ara kiranta da suna karuwa stupid kawai , yana gama fad'in haka ya juya cikin fusata dan bayajin zai kuma tsayawa a wannan wajen , rik'o hannun Nabeela yakumayi a karo nabiyu suka nufi komawa cikin mota...... Bahijja da taji Numfashinta na hawa da sauka tamkar zai fice gaba d'aya , cikin zuciyar ta take fad'in " tabbas ko wacece wannan Yarinya ta janyo kanta mutuwa cikin K'uruciyarta , dan mutuk'ar tana Numfashi ba macen data isa tayi Soyayya da Junaid ta rayu lafiya , ita kad'ai ce mallakinsa dan ita akayishi kuma batajin zata iya k'yale wata ta rab'esa , tuni K'awayen Bahijja suka k'araso suna cewa " wannan d'in kuma dayazo da ita wacece ita ? gaskiya yabadamu jiransa fa akeyi yazo ku yanka Cake tare kuma zaimana haka , tuni Bahijja ta fita hayyacinta ta tunkari wajen motar su Junaid , tana zuwa batayi wata wata ba ta shak'i wuyan Nabeela tafara kokawa da ita ... Nabeela itama daman ranta a b'ace yake , tuni ta juyo ta shak'i Bahijja iya k'arfinta ta bugata da k'asa sannan ta hau ruwan cikinta tafara jibga , tuni k'awayen Bahijja suma suka rufarwa Nabeela a ka suna dukanta , Junaid naganin hakan ya zare belat d'in jikinsa yafara dukansu kan me uwa da wabi , zafin dukan daya ke yi musu yasa suka d'aga Nabeela ba shiri kowacce na sosa inda ya doketa , da sauri yarik'e hannun Nabeela ya d'agata yanufi cikin motar da ita , yana sakata shima ya zagaya ya bud'e b'angarensa yashige tare da jan motar a fusace tamkar zai buge megadin gidan daya bud'e masa gate d'in ..... Bahijja da gudu tabi motar tamkat mahaukaciya tana k'wala kiran sunan Junaid , ganin ya k'ule bata hango komai sai k'ura yasa ta zube a wajen tana kuka... Duk wannan Abun daya faru tsakanin su Junaid da Bahijja Princess K'anwar Junaid tana gani , Lallai wannan yarinyar ko wacece tana da matsayi a gurin Ya Junaid ba kad'an ba , da sauri ta nufi motar ta itama dan tafiya gida .... Labari tuni yaje kunnen Hajiyar Bahijja a kan abinda Junaid yayiwa Bahijja , lokacin suna tare da k'awayenta a cikin gida suna shek'ewar su ...... Tuni su Hajiya sukayo waje danganin Abinda take faruwa , suna zuwa sukaga wajen Birthday yazama wajen jugum jugum , dan Bahijja sai kuka tayi k'awayen ta sun zagayeta sunata bata hak'uri , Hajiya na zuwa Bahijja ta fad'a jikinta taci gaba da kuka , tuni Ran Hajiyar Dubai ya b'aci , duk duniya inda abinda takeso to Bahijjace , bata k'aunar b'acin ran 'Yarta ko kad'an bare kuma kukanta , duban k'awayen Nabeela tayi tace " inaso kutashi ku sallami kowa sai kushigo kusameni , cike da girma mawa suka ce "to Hajiya .... Su Hajiya Sara tuni suma ransu ya b'aci da abinda akayiwa 'Yar gidan k'awar tasu , tunda suka koma cikin palor Hajiyar Dubai ke kaiwa da komawa , wayar ta d'auka tashiga Dierlling d'in Number Mumyn Junaid , Bugu d'aya Mumyn tad'aga da sallamar ta , Hajiya ta dakatar da ita da cewa " ki rik'e Sallamar ki dan bata da muhalli a yanxu , a yanzu nasan kinsamu labarin irin abun da 'Danki yayiwa my Dauther a wajen Birthday d'inta ? Mumy cike da rashin jin dad'i tace " Yanzu Princess take gayamin irin Abunda yayi muku , nima zaman jiran zuwansa nake inji inda yasamo wannnan yarinyar har ya fifita ta akan Bahijja , dan Allah kiyi hak'uri Hajiya zand'auki Mataki Akan hakan insha Allah , Hajiyar Dubai tace " inaso duk yadda za'ayi insan yarinyar daya wulak'anta min Yarinya ta akanta , tabbas inason ganinta , Mumy tace " karkidamu insha Allah zaki santa dan nima ina burin saninta , Hajiya takashe wayar batare datace wani Abin ba ..... Hajiyar Dubai tadubi su Hajiya Sara tace " tabbas zanso ganin wannan shegiyar Yarinyar daya wulak'anta min Yarinya ta akanta , inason sanin waye Ubanta a fad'in Nageria , Hajiya Sara tace " ai shegun in anbibiya 'Ya'yan talakawa ne fitik , kinsan sune suke lik'ewa Masu kud'i dan asamu na lasawa a cikin dangi , Kina kallon shegiyar Yarinyar data auran mun miji kiga yadda suke , bantab'ajin na tsani wata halittaba kamar wad'an nan Yaran , yanzuma shiri nake akansu jira nake kawai Alhaji yadawo k'asar nan zasuyi bayani , Nan suka ci gaba da tattauna yadda zasu wulak'anta Yarinyar da Junaid yazo da ita wajen Birthday d'in Bahijja ....... Tun fitowar su Junaid daga gidan su Bahijja ba wanda yayi magana a cikinsu , Nabeela zuciyar ta sai wani irin zafi takeyi mata , cikin ranta tafara cewa " taya Junaid yasan wajen Birthday d'in budurwar sa zasuje amman yak'i yagaya mata ? inda yagaya mata wallahi ko kad'an bazata rakashi ba , tana zaman zamanta ya janyo mata cin mutunci har ana kiranta da suna Karuwa , jitayi shima Junaid d'in yabata haushi sosai , suna k'arasowa k'ofar gidansu ko gama parking bai yiba ta fice da saurinta batare da ko k'ofar motar ta kulle ba... Junaid ya fito yana bin bayanta da kallo kafin ya rufe k'ofar motar yabi bayanta , yana zuwa k'ofar gidan yaga ta rufoshi kuma alamun sakata tasaka , tsayawa yayi cikin ransa yana cewa " me Nabeela take nufi da hakan ? kodai fushi takeyi dashi bata buk'atar sa , wayar sa ya d'auko yashiga kiran Number ta . Amman tadunga katsewa daga k'arshe ma ta kashe wayar dukanta , dunk'ule hannunsa yayi ya doki ginin k'ofar gidan yana cije leb'e , juyawa yayi yakoma cikin motar sa ya bar k'ofar gidan...... Jidda tunda sukaje k'asar China bata k'ara lafiya ba , gashi Alhaji yayi yayi suje ganin likita tak'i , yaude kiran Likita yayi har gidan yazo ya dubata , tashin farko ya shedawa da Alhaji tana da ciki na sati biyu , murna wajen Alhaji harda su rawa , Abinda ya fidda tsammaninsa yau Allah yabashi , sosai yabawa wannan Likitan kyautar kud'i masu yawa , ita kuwa Jidda tuni yashiga riritata tamkar tsoka d'aya a miya ...... Junaid yana shiga cikin gidan su ya nufi palon Mumynsa , yana shiga ciki yaga Mumynsa nakai kawo a tsakar palor , k'arasawa yayi yana cewa " sannu da gida Mumy ...Bai k'arasa rufe baki ba yaji saukar wani lafiyayyen mari a kuncinsa ......... *Comment* *Kawai*✍🏻 *'Yar* *Mutan* *Kawana* _Ce_ 😍🌹*MAWAK'IYA* 🎤🎤🎧🎤🎤 _NA_ *Zee* *MD* *Hamdala* *Writer's* *Association* 💪 https://www.facebook.com/111403834371046 ✨✨ *{{* *H.W.A* *}}*✨✨ *Bisimillahir* *Rahamanir* *Rahim* 🅿️ 13. Dafe kuncin nasa yayi yana duban Mumyn , cikin b'acin Rai tace " wacce shegiyar yarinya ka d'auka kaje gun Birthday d'in Bahijja ? kuma saboda baka da mutunci harda yiwa Bahijjar rashin mutunci a kan wata banza , Junaid rik'e da kunci yace "Kiyi hak'uri Mumy wallahi ni banje da Nabeela dan naci mutuncin Bahijja ba , Nabeela k'awata ce ita nine naje nagayya ce ta tarakani wajen Birthday d'in Bahijja , ko kad'an kuma Nabeela batayi mata wani rashin mutunci ba , itace ma da k'awayen ta suka rufarwa Nabeela suna dukanta , Mumy tace " to sai me dan sun doketa ita d'in 'Yar waye agarin nan daba za a doketa ba ? Junaid ransa yayi masa ba dad'i sosai , cikin ransa yake fad'in "Nabeela ba 'Yar kowa bace amman a guna tafi Bahijja matsayi da komai , jin muryar Mumyn sa yayi tana cewa " inaso ka juya yanzu kaje gidan Hajiyar Dubai ka rarrashi Bahijja , dan kwata kwata bana son kusamu matsala kai da ita , Nasan kana sane da cewa ita zaka aura tunda har angama magana dan haka ka koma ka lallasheta kadawo , Junaid wani irin haushi ne yaji yaka masa kawai ya juya ya fita daga cikin palor..... Nabeela tunda tadawo batace da Umman ta komai ba , kawai cewa tayi kanta na ciwo shiyasa tadawo da wuri , lokacin tana fashin sallah shiyasa tayi wanka kawai ta canza kayan jikinta ta kwanta , d'auko wayar ta tayi ta kunna tashiga b'angaren wak'ok'in ta , wak'ar ta me taken *Kafirta* *So* karka barshi a zuciya , d'ora wayar tayi akan cikinta kanta na kallon sama wato rigingine tayi , Hawaye kawai taji yana zubowa a fuskarta tabbas bata san tana son Junaid da yawa ba sai yau d'in nan , tabbas tana mutuk'ar k'aunar Junaid tun randa tafara ganinsa har tashiga jikinsa lokacin anayin Ruwan sama , duk wak'ok'in datakeyi yanzu rabinsu saboda Junaid ne , gashi yak'i fahimtar sanda take masa . Taya zai fahimci tana sonsa ? Taya zai gane sansa yayi mata illah dayawa haka ? kuka ta cigaba dayi Abinta tana fad'in " ko sau d'aya ne Ya Junaid kace kana sona plss , nasan kafi k'arfina Ya Junaid bazaka tab'a sona ba , niba kowa bace bakuma 'Yar kowa ba asalima bansan asalina ba , kuka take sosai har muryar ta tafara fita Umma tajita , a rud'e Umman tace " meya sameki Nabeela kike kuka haka ? Nabeela tamkar wacce aka kuma tunzurowa ta tashi da gudu ta fad'a jikin Umman ta ta tana kuka sosai me cin rai ....... Saida tayi kukan me isar sannan tafara magana " Umma Inasan sa Sosai Umma wallahi nakamu da san Junaid mutuk'a Ummana , dan Allah yazan indaina sonsa Umma nasan ba Ajina bane Umma yafi k'arfina nesa ba kusa ba , dafa kanta Umman ta tayi tana fad'in " kiyi shuru kinji Nabeela ta insha Allah Junaid bazaifi k'arfin kiba , kuma inaso kidaina ganin yafi k'arfinki Nabeela ta , ked'in kema ta dabance acikin Mata ni na sheda hakan , kuma nasan shima yana sonki tamkar yadda kika kamu da sonsa kema , Nabeela tace " Dagaske Ummana shima yana sona tamkar yadda nakeson sa ? Umma ta d'aga mata kai alamun dagaske yana sonta , Nabeela tace "Umma naga yarinyar data kesonsa 'yar masu kud'ice sosai dan d'azu ma gidan su mukaje , Da har zata fad'a Umman abinda yafaru sai tafasa gudun kar Umman ta ta tasaka abin aranta , Umman tace " Karkida mu da kud'in gidansu nasan bazata kaiki kyau da biyayyaba , kum duk namijin k'warai zaiso ya auri matar da zata bawa 'Yayansa tarbiya , duk yawancin 'Yayan masu kud'i dakike ganinsu wasu basu da tarbiya , dan haka inaso kidaina kuka kina wahalar da kanki cikin jikina inajin had'uwar ki da Junaid Alkairine , haka Umma tacigaba da fad'awa Nabeela maganganu masu dad'i har bacci yayi gaba da ita .... Umman tanajin tayi bacci taja ajiyar zuciya tace " Tabbas Nabeela nasan wannan yaron , tunda gashi ko Nauyinta batajiba take gaya mata irin san datake mata , shafa kanta tashiga yi tana fad'in " Allah yacika miki burukanki na alkairi Nabeela ta , insha Allah zakiji dad'i a rayuwar ki sai kinzama abin kwatance kuma abar koyi ga kowacce 'Ya tagari..... Junaid ko takan maganar Mumynsa bai biba yashige b'angarensa ya kwanta abinsa , sai dai tunda ya kwanta yakasa komai sai tunanin Nabeela yakeyi , tabbas yana son Nabeela man bai san taya ya zaifara gaya mata ba , sannan kuma gashi tuni yasan da alk'awarin aure tsakaninsa da Bahijja tuntuni , asali shi baya son Bahijjar itace take lik'e masa tamkar cingum , tun yana yi mata wulak'anci har yazamana Mumynsa tayi masa fad'a sosai yadawo yana kulata , tunda ganan kuma dataga yafara kulata shikenan Hajiyar ta ta fad'awa Mumyn sa da Daddy tabashi Bahijja duk lokacin da yashirya aure , Bahijja irin yaran nan ne marasa tarbiya kuma uwa uba ta taso a gidan da babu kwab'a bare harara sai yadda takeso akeyi , Tunda ganan badamar taganshi da mace sai tayi masa hauka tana janyowa Mumy nayi masa fad'a sosai , tabbas wannan lokacin sai dai Bahijja tayi hak'uri dan akan Nabeela bazai iya jure cin fuska ba , wayar sa ya d'auka ya danna kiran Nabeela dan yabata hak'uri amman har tagama ring. Ba ad'aga ba , a haka shima Bacci yayi awon gaba dashi me cike da mafarkin Nabeel kala kala...... Kuyi hak'uri yau bak'i naketayi agidan ina typing ana katseni.... 😰😰😰 *NI* *BORA* _Ce_ _Insha_ _Allah_ _zakujini_ _dashi_ _By_ _Tomorrow_ _plss🤝🏻🥰*MAWAK'IYA* 🎤🎤🎧🎤🎤 _NA_ *Zee* *MD* *Hamdala* *Writer's* *Association* 💪 https://www.facebook.com/111403834371046 ✨✨ *{{* *H.W.A* *}}*✨✨ *Bisimillahir* *Rahamanir* *Rahim* 🅿️ 14. Washe gari tuni Nabeela ta fita aiki dan Oganta tun da sassafe yakirata yace zasuyi aikin wata wak'ar siyasa , shikuwa Junaid yana tashi wanka yayi kawai yafice daga gidan ko b'angaren Mumynsa baijeba , yana fita gidan su Nabeela ya nufa wacce ya kwana yana mafarkinta , yana zuwa yai parking d'in motar sa kenan zai fito sai ga kiran Bahijja ya shigo cikin wayarsa , tsaki yaja sannan ya danna mata rejecting , sake kira tayi yakuma katsewa yatsa tsaki ya fita daga cikin motar..... Da sallamarsa ya shiga cikin gidan . Inna Zulai ce ta amsa masa tana shirin fita gidan datake aikatau , gaisawa sukayi tana tsokanar sa yayi dariya yana nufar k'ofar d'akin su Nabeela , yana zuwa k'ofar d'akin yafara sallama . Umman Nabeela ta amsa masa sannan tace "kashigo Ciki Junaid yau sanyi sanyi nakeji a garin , shigowa yayi yaganta a zaune da Casbaha a hannunta tana janta yasamu gefenta ya zauna , cikin zuciyar sa yake cewa "wannan Baiwar Allah ina mutuk'ar k'aunar ta araina komai nata kamar Daddyna take , gaishe da Umma yayi cikin girmamawa . amsawa tayi tare da tambayar sa 'Yan gidansu ? ya amsa mata da sunanan lafiya suna gaidata itama , Umma cike da barkwanci tace " nasan dai baka karya ba kafito to ga kunun gyad'a cen da fanke wanda Nabeela tayi kamin tafita , Junaid da sauri ya kalli Umma yace " Umma ina ita Nabeelan taje da sassafen nan ? Umma tace " wallahi wajen aiki taje Ogansu ya kirata suna da aikin dazasuyi tare , tuni Junaid ya mik'e yana cewa Umman "bari naje nadawo Umma , ko amsar ta bai jiraba yafice daga cikin d'akin..... Yana tafe cikin motar sai Uban gudu yake tamkar zai tashi sama , jiyayi yana bala'in kishin fitar Nabeelar datayi yau , taya zata fita ko gaya masa batayi ba ? ikon Allah ne yakawo Junaid cikin Studio d'in su Nabeela , yana zuwa yayi parking d'in motar sa ya nufi cikin wajen da hanzarinsa , yana shiga yaga Ogan nasu yana karyawa a zaune a office d'insa , duban Junaid yayi yace " lafiya kuwa Babban Yaya naganka haka ? sai sannan Junaid yasamu Nutsuwa yace "wallahi lafiya lau Ogan mu , Nan suka shiga gaisawa sannan ya tambayi Nabeela , Ogan yace " tana ciki tana aikin wak'a amman nan da minty 30 zata fito , Junaid yace " dan Allah inason ganinta inba damuwa , dan gaskiya Minty 30 yayimin yawa plss , Ogan yayi dariya yace " karka damu bari muje ka hangota kafin tafito , dan yanzu intafito komai zai iya dawo mana baya , gashi wata wak'ar siyasa ce takeyi wacce akeso nan da k'arfe sha d'aya , Junaid yace " badamuwa muje naganta a hakan kafin tafito , Oga ya mik'e suka nufi wajen da Nabeela keyin aiki , suna zuwa kuwa Junaid ya hangota ta cikin glass sai rera wak'a takeyi tamkar karatu , tsayawa Junaid yayi ya kafeta da idanuwa , duk wani motsinta a kan idanunsa , duk abinda yake Nabeela batasan yanayiba , domin gefe take kallo ba wajen da yake ba , yana tsaye ya shagaltu da kallonta har wani lumshe ido yakeyi yaji Ogan yace " Babban Yaya ga waje can kasamu ka zauna , bari naje nagama karyawa kafin nan nasan tagama , Junaid yace " ok badamuwa saika fito , zama yayi yaci gaba da kallon Nabeela wacce jikinta yasoma bata Junaid na wajen , sannan hancinta yafara shak'o mata k'amshin turarensa.... Hajiyar Dubai tuni tasako Bahijja a gaba suka nufo gidan su Junaid , suna zuwa Mumy ta taresu da fara'ar ta tana musu maraba , Princess tana zaune kan Dinning tana Break fast ta gaidasu sannan ta cigaba da karyar ta , Hajiyar Dubai tace " wajenki nazo Hajiya Rukayya wato Mumyn Junaid , Mumy tace inajinki Hajiya , Hajiyar Dubai tagyara zama sannan tace "Inso a tsaida ranar auren yaran nan da gaggawa , banaso wani abu yazo ya dinga giftawa hakan bashida amfani , nasan kece da gida ba Daddyn saba , dan haka nakeso musaka sati uku masu zuwa insha Allah , komai Junaid yake buk'ata ni zan bashi karya damu , sannan inaso ki gaya masa yafita daga shirgin yarinyar nan dayake wulak'anta Bahijja akanta , kuma inaso kema kibani Number account d'inki data Alhaji nasaka muku kud'in daza'ayi hidimar biki dasu , Mumy sai faman fara'a takeyi tana godiya , sannan tanuna jin dad'in matso da bikin kusa da akayi , Nan suka shiga lissafi irin tsare tsaren dazasuyi a wajen bikin , ita kuwa Bahijja rai fes zata cika burinta na mallakar Wanda ranta keso , cikin zuciyarya take fad'in " wato Junaid nizaka k'i d'agawa waya ko ? to komai ya kusa zuwa k'arshe dan inna aureka sai yadda nayi dakai wallahi .... Nabeela tana k'arasa aikin wak'ar tafito daga cikin wajen , kawai sai ganin Junaid tayi a gabanta , tsayawa tayi tana kallonsa tamkar lokacin tafara ganinsa , shima ita yake kallo yana mata murmushi , tuni ta d'auke kanta ta fice daga cikin wajen ta nufi harabar gun da saurinta , tana zuwa ta tsaya jikin wata motar tana maida Numfashi , cikin zuciyarta take cewa " wato daman Junaid yana cikin wajen shiyasa ta dungajin k'amshin turarensa a gurin ? tana tsaye tajishi a bayanta yana cewa " Haba K'anwata bai kamata kina yimin haka ba , kina kallo kwana d'aya kawai amman duk nabi na fita hayyacina , banason kina fushi dani akan wannan Banzar Yarinyar , inda nasan haka ce zata kasance ai da bazamuje gurin ba wanda muzauna a gida tare da Umma musha hirar mu , inajin rashin dad'i game da wannan fushin naki kinji K'anwata , Nabeela duk jikinta yayi sanyi ta juyo ta kalli Junaid taga yayi zuru zuru tamkar wanda yayi lalurar amai da gudawa , tausayinsa ne yakamata sannan tace " nifah Ya Junaid ba fishi nakeyi dakai ba , kawai dai naji rashin dad'in kirana da sunan Karuwa datayi , amman komai ya riga ya wuce insha Allah , sai dai inaso insan wacece ita wannan d'in ? sannan da gaske itace wacce zaka aura plss kafad'amin dan Allah Ya Junaid , dubanta yayi yace " kizo mutafi gida sai kiji komai zanfad'a miki , cike da girma mawa tace masa "to .Bari naje nayiwa Oga sallama sainazo , juyawa tayi ta nufi Office d'in Ogan nata , bin bayanta Junaid yayi da kallo yana fad'in " tabbas kinkai mace Nabeela komai kina dashi Allah yabaki , inaji a jikina insha Allah ked'in Rabona ce...... Bayan tafito suka shiga motar suka nufo gidansu Nabeela , suna tafe suna hira tamkar badu tab'a samun sab'ani ba , dai dai wajen shiga lungun gidansu Nabeela saiga Motar Hajiyar Dubai itama tafito daga ciki , da alama gidan Hajiya Sara taje , kwata kwata Junaid bai kula dasuba saboda dad'in hirar da sukeyi shida Nabeela , tuni Bahijja tagansu take tanunawa Hajiyar suka hau binsu a baya , koda Junaid ya k'araso k'ofar gidan su Nabeela yayi parking suka fito dukansu , suna fitowa suka shiga cikin gida baki d'ayansu batare da sun kula da motar su Hajiyar Dubai ba , itama Hajiyar Dubai bata kula da fuskar Nabeela ba har suka shige ciki .... Tuni Bahijja tafara hawaye tana cewa " yauma kingani da ida nunki gasu shida ita suna tare , kullum k'awayena sai sunfad'amin wallahi wani lokacin har fad'a nake dasu , gashi nan yau ma nagani da idanuna yana tare da ita , Hajiyar Dubai sai lallashin Bahijja takeyi tana bata baki tace bari inkira Mumynsa a waya itama tazo tagani yadda zata kuma gasgatawa , Nan take Hajiyar Dubai ta danna number Mumyn Junaid tana d'agawa ta sheda mata duk abinda suka gani , take tace gatanan zuwa sujirata yanzu yanzu ..... Ba'afi minty 10 saiga Mumyn Junaid ita da princess , suna zuwa suka nufi wajen Motar su Hajiyar Dubai suma sukayi parking d'in tasu , dukansu suka fito suka nufi cikin gidan su Nabeela ..... Lokacin Junaid yana shan kunun gyad'a da fanke sai hira duke da Umma saiga su Mumynsa , suna shigowa suka fara Ball da kayan tsakar gidan suna fad'in " ina matsiyatan gidan nan suke sufito , Umman Nabeela tafara salati tana fad'in " Nabeela yauma wannan Hajiyar ce tazo zata ci mana mutunci kenan ? Nabeela ta mik'e gana fad'in " ai dama nafad'a miki ko na kwatanta musu gidan su Jidda ba k'yaleni nima zatayi ba , fitowa sukayi dukansu Nabeela rik'e da hannun Umman ta , shikuma Junaid ransa a mugun b'ace ya fito , sai dai me suna fitowa aka fara kallon kallo tsakanin Hajiyar Dubai da Nabeela , dan tasan Nabeela farin sani itace yarinyar data tab'a karya mata record a raguwarta , itace yarinyar data zubar mata da jin kanta da isarta gaban k'awayenta , gashi kuma yanzu tana neman saka 'Yarta a cikin damuwa , tabbas wannan karon dole ta d'au mummunan mataki akan Nabeela..... *Muje* *Xuwa* *Mutanena*🤝🏻🥰 *'Yar* *Mutan* *Kanawa* _Ce_ 😍🌹 _Iluv_ _U_ _My_ _Fan's_ _All_🌹🤝🏻*MAWAK'IYA* 🎤🎤🎧🎤🎤 _NA_ *Zee* *MD* *Hamdala* *Writer's* *Association* 💪 https://www.facebook.com/111403834371046 ✨✨ *{{* *H.W.A* *}}*✨✨ *Bisimillahir* *Rahamanir* *Rahim* 🅿️ 15. Hajiyar Dubai cikin fusata ta dubi Nabeela tace " wato kece kika kuma dawowa cikin Rayuwata ko ? inaso kisani a wancen lokacin ma ba k'yaleki nayi ba , kawai na barki xuwa wani lokacin dan insan irin matakin da zan d'auka akanki , ki kalleki ki kalli irin gidan da kike rayuwa a ciki taya zaki had'a kanki da 'Yata ? inaso kisani tun wuri ki fita daga harkar Junaid domin shid'in mijin 'Yatane halak malak , Umman Nabeela tace " Baiwar Allah meya had'aku da Nabeela dan Allah kuyi hak'uri bazata k'ara shiga lamarinku ba , Hajiyar Dubai tace " Malama munaso kijawa 'Yarki kunne tunkafin kirasata dan daga gani itace take nema muku na Abinci tare da yimiki jagora , Nabeela tuni taji ranta yakuma b'aci dan duk yadda take da mutum batason ana tab'a Umman ta , cike da jin zafin furucin Hajiyar Dubai tace " yakamata kisan irin maganar dazaki fad'awa Mutane , duk da nasan bakisan darajar iyayeba saboda bakitaso dasu ba , Hajiyar Dubai a fusace tayi kan Nabeela zata daka Junaid yayi saurin sha gabanta , tsayawa kowa yayi yana kallon Junaid d'in , Mumynsa ranta a b'ace tace " Junaid irin wannan yarinya mara tarbiya ita kake rayuwa da ita ? a kanta kake k'in jin maganata har kake wulak'anta Matar da zaka aura ? tabbas wannan rawar k'afar da kakeyi a kanta da alamar ba haka tabarka ba , Nabeela sai sannan ta dubi Mumyn Junaid taga tsantsar kama dasukeyi , kuma take tagane itace mahaifiyarsa , tuni jikinta yayi sanyi sosai dan bataso Mumyn sa tafara ganinta a wannan kalar ba , Umman Nabeela hak'uri tashiga bawa su Hajiyar Dubai tare da yi musu Alk'awarin insha Allah Nabeela zata daina kula Junaid , Umman tana lalub'e tace " ina kike Nabeela ? Nabeela tarik'e hannun Umman tata tace " ganinan Umma kanajin muryar Nabeela kasan dab take data saka kuka , kawai dauriya takeyi Umman tace " dan Allah Nabeela kidaina shiga sabgar madu kud'in nan banason irrasaki , ke kad'ai ce gatana a duniya wacce nake gani naji dad'i , Nabeela ta goge hawayen ta tace " meye laifin mu a duniya dan kawai nayi mu'amala da d'an masu kud'i ? dukan mu d'ayane a gun Allah Umma , Mumyn Junaid tayi caraf tace " kitsaya matsayinku na talakawa wad'an da basu dashi , inaso ki sakarmin kurwar d'ana yarabu dake banason halak'ar ku dashi ko kad'an , Junaid zaiyi magana Mumynsa ta d'aga masa hannu alamar karyayi magana , Nabeela tace " kiyi hak'uri Mumy insha Allah bazan k'ara kulashi ba , tana gama magana ta rik'e hannun Umman ta suka nufi cikin d'aki , Mumy tasaka Junaid a gaba suka fice daga cikin gidan , Hajiyar Dubai ita da Bahijja rai fes suka fito daga cikin gidan , amman a cikin ranta ta k'udurta sai taga Bayan Nabeela sannan hankalinta zai kwanta.... Nabeela tunda suka koma cikin d'aki take kuka tamkar ranta zai fita , Umman ta ita kanta sai da tayi kukan sosai , tabbas tasan suma kansu zasuji rashin dad'i na daina zuwan Junaid cikin gidan su , bare kuma Nabeela wacce zuciyar sa takamu da son Junaid d'in , sai da tayi kukanta me isar ta sannan tace " Umma shikenan yanzu anrabani da Junaid ? Umman tace "kiyi hak'uri Nabeela indai Junaid rabonki ne zai dawo gareki nan ba da jimawa ba , da k'yar Umma ta lallashi Nabeela tayi shuru , sai dai zuciyarta cike take da kewar Junaid dan tana mutuk'ar k'aunar sa .... Wayarta ta d'auko tashiga b'angaren Record tafara yin wata wak'a tamkar wacce ake zuba mata ita a k'wak'walwa , tanayi tana kuka haka har bacci yayi gaba da ita.... Yau jirgin su Alhaji Ghali da Jidda Ya sauka a garin kano , sosai Jidda ta k'arayin kyau tamkar balarabiya , komai na jikinta ya canza , a gidan saukar bak'in da Alhaji Ghali yasa aka komar da su Innar Jidda a nan suka sauka , daman su Innar sunsan da zuwan su dan haka komai angyarashi a cikin gidan tsaf , sunyi musu girki kala kala na tararsu tare da lemuka masu dad'i , suna zuwa aka shiga gaisawa d tambayar bayan rabuwa , Alhaji Ghali bayan yayi wanka a b'angarensa ya shirya ya fice daga gidan , Nan Jidda take tambayar su Innar ya'akayi suka dawo gidan Alhaji dazama ? nan suka shiga bawa Jidda labarin abubuwa da suka faru , tab'e baki Jidda tayi sannan tace " aibata da hankali ne shiyasa , a can ma bakiji irin Magan ganun datake gayamin ba in suna waya shida ita , Inna ta dubi Jidda tace " nifah inajin tsoron kartayi miki wani abin Jidda , musamman yanzu taganki da ciki alhalin ita bata haihuba , Jidda tayi murmushi tace " ki kwantar da hankalinki Inna Alhaji bazai tab'a barinta tamin komai ba , musamman wannan cikin daya d'auki son duniya ya d'ora masa , Jidda ta mik'e tace " bari naje na kwanta na huta inna tashi nazo naje gidan su Nabeela naga yatake .......... Hajiya Sara tunda taga Alhaji yadawo tasakashi a gaba da bala'i sai yakaita taga Jidda ,ta inda take shiga daban ta inda take fita daban , shiko ko ajikinsa kallo ma bata ishe shiba , suna zaune yana cike wasu takardu wayar sa tahau ring. Kafin ya d'auka tuni Hajiya Sara ta d'auka , duba screen d'in wayar tayi taga anrubuta My Hapiness , d'agawa tayi taji muryar Jidda tana fad'in " hello my dear kana inane inaso kazo ka kaini gidan su Nabeela tunda ka hanani driver saboda Bbynka dake cikina , tuni Hajiya Sara tasaki wayar ta fad'i k'asa ji kake tatsatsa.... Alhaji Ghali yana ganin hakan yafara fad'a yana fad'in " wannan wanne irin Abune haka saikace mara hankali , ji yadda kikamin da waya dan Allah , Hajiya Sara batasan ma abinda Alhajin ke cewa ba , kawai kalmar Jidda ce take mata yawo a kunne wacce tace " kahanani Driver da kaina saboda Babynka , cikin zuciyar ta ta furta " wato ciki gareki Jidda , duk wani shirina kina neman rushemin shi kenan , tabbas yau basai gobe ba zanzubar da wannan shegen cikin da kika samu , cike da fusata ta fito daga d'akin Alhaji Ghali ta nufi sama d'akinta dan shiryawa .... Jidda kuwa dataji Alhaji Ghali baiyi magana ba ta d'auka ko yana wajen meeting d'in dayace mata zashi , dan haka ta shirya ta nufi gidan su Nabeela a sabuwar Motar ta..... Nabeela na zaune tana sana'ar tata wato wak'a taji sallamar Jidda , da sauri ta d'ago kanta tana duban Jiddar kafin ta mik'e da sauri tanufi Jiddar ta rungumeta , itama Jiddar rungume Nabeelar tayi tana fad'in " Oyoyo k'awata nayi missing d'inki , sosai sukaji dad'in ganin juna sannan suka nufi cikin d'aki wajen Umma , gaishe da Umma Jidda tayi cike da so da k'auna Umman ta amsa , Umman tace " Jidda Innar ki ta yadda ni ko nemana batayi , Jidda tayi murmushi sannan tashiga bawa Umma labarin duk abinda yafaru dasu tun farkon zuwansu gidan Alhaji Ghali da yadda Hajiya Sara ta dunga yi musu barazana da yadda har ta auri Alhaji Ghalin har zuwan dasu Hajiya Sara sukayi gidan su saida tafad'a musu , sosai Umman Nabeela ta girgiza da jin yadda abubuwa sukaita faruwa amman ko kad'an Nabeela bata tab'a gaya mata ba , Umma tace " tabbas wannan Mata shed'a niyace sosai , Allah yatsareki daga sharrinta , ai Umma bata gama rufe baki ba sukaji anshigo cikin gidan ana d'ura ruwan zagi , Nabeela da Jidda tuni suka mik'e don ko bacci sukeyi sukaji muryar Hajiya Sara sunsani , tuni jikin Nabeela yafara rawa tana fad'in " Jidda zo kishiga nan ki buya kar tamiki lahani , tuni Umman Nabeela tagane wacce suke nufi wato itace tazo gidan tabbas akwai k'ura....... Kuyi Maneji🤨 ina da fita🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️ *'Yar* *Mutan* *Kanawa* _Ce_😍🌹*MAWAK'IYA* 🎤🎤🎧🎤🎤 _NA_ *Zee* *MD* *Hamdala* *Writer's* *Association* 💪 https://www.facebook.com/111403834371046 ✨✨ *{{* *H.W.A* *}}*✨✨ *Bisimillahir* *Rahamanir* *Rahim* 🅿️ 16. Jidda ta dubi Nabeela wacce take a firgice tace " ki kwantar da hankalinki 'Yar uwa , Babu abinda ta isa tayi min duk irin rashin kunyar ta , Nabeela ta dubi Jidda tace " kinsan da dayanzu ba d'aya bane Jidda , kinsan kina da ciki karta zo tamiki wata illar plss , Umma ta mik'e tana lalub'e hanya tace musu ina zuwa bari naje nasameta , Nabeela da sauri ta rik'e hannun Umman tata tace " Umma karkije gurin wannan matar dabatasan ciwon kanta ba , banaso tagaya magana ko kuma tayi miki rashin kunya wacce zanji rashin dad'i , Umma tayi murmushi tace " inaso kisani babu abinda zatayi min yazama sabon Abu a gurina , ko kin manta cewa d'azu wasu ma sukazo sukayi mana suka tafi , Nabeela duk wanda zai d'aukaka a duniya dole zai jure tarin k'alu bale a cikin Rayuwarsa , dan haka kibari nafita muyi magana dasu , haka Nabeela ta k'yale Umma tafita itakuma taci gaba da rik'e Jidda dakeson fita ..... Umma na fita Hajiya Sara ta k'araso gabanta tace " Ke makauniya nasan ba gani kikeyi ba bare ki sheda fuskata , nice wadda nazo gurin yarinyar ki kwanakin baya , to yanzu ma naxone akan maganar k'awar tata wacce nake da tabbacin tana cikin gidan nan yanzu haka , Umma tace " tabbas ba k'arya kikayi ba ni Makauniya ce kuma koda nake Makauniya Allah bai hanani gani ta ikonsa ba , Inaso kisani Hajiya Sara " duk wani jin kanki da tak'amar Allah yabaki rai da lafiya , yabaki ji da gani , yabaki k'afafuwa inaso kisani a yanzu in Allah yaso ikonsa zaki wayi gari baki da ko d'aya acikin Abinda na lissafo miki , Hajiya Sara tana d'aga hannu ta wanke Umman Nabeela da mari sannan ta cire glass d'in dake idonta tace " karki k'ara jifana da wannan mugun bakin naki , Nabeela wacce akan idonta Hajiya Sara ta mari Umman ta tuni ta fito daga cikin d'aki ranta a mutuk'ar b'ace , tana zuwa ta shak'i wuyan Hajiya Sara tahau ta da duka , tuni Jidda itama ta fito daga cikin d'akin tazo ta rik'e Umman Nabeela wacce take zubar da Hawaye saboda takaicin Abinda Hajiya Sara tayi mata , yaran da Hajiya Sara tazo dasu tuni suka bugawa Alhaji Ghali waya suka sanar dashi komai , dan tuni yagama siyesu da kud'i komai Hajiya Sara tayi sai sun gaya masa , yanzu ma da suka biyota bawai sunzo ne dan bin Umarnin taba sunzo ne dan kare Jidda daga abinda zatayi mata , dukan da Hajiya Sara takesha a gun Nabeela ba k'aramin shigar ta yakeyi ba , tuni tafara neman ceto gun yaran nata , dukansu banza sukayi da ita tamkar basuga ana dukanta ba , kafin kace kwabo Nabeela tayiwa Hajiya Sara dukan tsiya duk ta canza mata kamanni , shigowar Alhaji Ghali shine yasa Nabeela ta k'yale Hajiya Sara , sai dai worning tashiga yi mata tana fad'in " inaso kisani ko a yanzu kinga ne bambancin wacce tataso a gaban Mahaifiyarta da wacce ta taso a kwararo , inaso kisan cewa " munsan mutuncin Iyayen mu ba kamar yadda ke kika watsar danaki iyayen ba , daga yau nakuma ganin k'afarki a cikin gidan mu wallahi saikin fita babu k'afa ko hannu , Jidda ta matso kusa da Nabeela tace " kinyi dai dai k'awata kuma duk d'a nagari da yasan mutuncin iyayensa hakan zaiyi , ta dubi Hajiya Sara tayi murmushi sannan tace " How market ? badai saboda kinji ina da ciki ba kika taho dan kiyimin illah ? to kisani wannan cikin sai yafito duniya yashak'i k'amshin mahaifinsa , daman kinsan kece bakya haihuwa ba Alhaji ba dan haka sai dai ki mutu haihuwa ce tamkar nayita nagama , k'arasawa tayi jikin Alhaji Ghali tace " My luv kaga irin jahilcin matar taka ko ? inaso daga yau kayi mata iyaka da zuwa gidan su Nabeela dan inta zama gurguwa bazamuyi asarar biyan kud'in muba dan gyara mata k'afa , Alhaji Ghali ya rungume Jidda sannan yace " nagode Allah dabatayi miki komai ba sannan nagodewa Nabeela sosai da irin hukuncin datayi mata , ya dubi su Duna yace " nagode kuma sosai da had'in kan da kuke bani , ya dubi Hajiya Sara yace " Inaso daga nan ki tattara kibarmin gida nasakeki saki Biyu bana fatan sake ganinki , yana fad'in haka ya rik'e Jidda sukayiwa Umma da Nabeela sallama suka fice , suma su Duna ficewarsu sukayi daga cikin gidan , Hajiya Sara haka ta mik'e tana d'ingishi ta fito daga cikin gidan sai dai wayam babu motar ta a wajen , haka tadinga d'ingisawa tana tafiya harta fita titi ta hau Napep ta nufi gidan Hajiyar Dubai..... Junaid tunda suka bar gidansu Nabeela da suka koma gida zazzab'i me zafi ya rufesa , juyin duniya Mumyn sa tayi akan yatashi suje asibiti amman yak'i , dole haka ta hak'ura ta zuba masa idanu , wayar Nabeela yakira yafi sau shurin masaki amman bata d'agawa daga k'arshe ma tasashi a black list.... Bayan kwana biyu : Nabeela ta cigaba da zuwa wajen aikinta , domin yanzu suna shirye shiryen fitar da sabon Album d'insj na Audio , kullum zuciyar ta cike take da kewar Junaid wani lokacin har kuka takeyi a b'oye batare da kowa yaganta ba , kullum tamkar k'ara mata son Junaid takeyi , wani lokacin kuma sai tatafi tunanin yanzu haka yana cen tare da Matar sa wacce zai aura , wani kishine yake rufeta duk lokacin data tuna kalmar tarabu dashi ankusa aurensa da Bahijja , yauma tana office d'insu tana aikin tunanin nata aka turo k'ofa , wani masinja ne yake sanar mata tana da bak'o a reception , da kamar tace bazata zoba sai kuma wata zuciyar tace " kije kigani ko Junaid ne watak'ila , ce masa tayi yace " gatanan zuwa ..... Bayan fitar sa da minty 5 ta mik'e ta nufi Reception d'in , tana zuwa taga wani had'add'en Guy a zaune ya juya bayansa , sallama tayi masa cikin muryarta me sanyi , amsawa yayi yana juyowa dukansa gaba d'aya , Nabeela d'auke idonta tayi daga kallonsa dan idanunsa irin sexy eyes d'in nan ne wanda in mutum yana kallonka tamkar mejin bacci , samun waje tayi ta zauna suna fuskantar juna , gyaran Murya yayi yace " sannu da aiki malama Nabeela , nasan aiki kikeyi na katse miki shi , Nabeela tayi murmushi tace " babu komai inajinka , dama wak'a nakeso kiyiwa Hajiyata ta k'arin shekaru wato birthday , inaso kiyi mata wak'ar da baki tab'a yiwa waniba , kifad'i nawa zanbaki ko kituromin account Number naki , Nabeela binsa tayi da kallo tabbas yana son Hajiyar nan tashi daga ganin yadda yake magana , Nabeela tace " kabani list d'in sunayen dakakeso asaka tare da sunan Hajiyar taka , sannan maganar kud'in dazaka biya kaje kasamu Oga saikuyi magana dashi , murmushi yayi sannan yace " ga sunan Hajiyar tawa da duk wanda yadace kisaka , mik'a mata takadda yayi sannan ya mik'e yasaka hannu cikin Aljihunsa ya zaro bandir d'in 'yan dubu d'ai d'ai na dubu d'ari biyi ya ajiye mata a gabanta , yace " wannan kyauta ce nabaki maganar biyan kud'in wak'ar kuma zansamu Ogan naki kamar yadda kika buk'ata , nabarki lafiya sai kinjini ...... Tunda ya fita Nabeela take binsa da kallo , kasa tashi tayi har saida Oganta ya turo taje zasuyi magana , mik'ewa tayi tare da d'aukar kud'in ta nufi wajen Oganta , tana zuwa tafad'a masa duk yadda sukayi da bak'on dayazo har kud'in dayabata saida ta nunawa Ogan nata , murmushi yayi yace " tabbas Nabeela zuwanki wannan Studio namu ko yaushe k'ara samun ci gaba akeyi , Alhmd ina godiya sosai da samun hazik'ar Jaruma , wannan da kika yazo sunansa Anwaar d'ane tilo ga Hajiya Maimuna me Gwala gwalai , duk fad'in Nageria da k'asashen waje bawanda baisan Hajiya me gwala gwalai ba , gashi ankawo miki aikin yi mata wak'ar Birthday wanda zata yi rana ita yau , inaso ki nutsu sosai kiyi mata wak'ar dazata ji dad'inta hakan zaisa ki k'ara samun d'aukaka a duniya , domin wannan damar da kika samu dubban mawak'a sundad'e suna jiranta basu samu ba , Nabeela tadad'e tanajin sunan Hajiya me gwala gwalai amman bata tab'a ganinta ba , tabbas zata nutsu sosai tayi mata wak'a me dad'i dan tasamu tak'arawa Studio su girma da matsayi , Oga yace " ki rik'e wannan kud'in tunda shine yabaki sannan yakamata kubud'e Account dan kina saka kud'i aciki , muma saida ya turo mana million 2 yanzun haka zanyi miki transper dubu d'ari biyar , Nabeela ko a mafarki bata tab'a rik'e dubu d'ari bama bare har dubu d'ari bakwai , sosai tashiga yiwa Ogan nata godiya sannan ta tashi tafice daga Office d'in..... Hajiya Sara tunda taje gidan Hajiyar Dubai take kuka , dak'yar ta iya gayawa Hajiyar Dubai irin cin mutincin da su Jidda sukayi mata tare da Alhaji Ghali , nan Hajiyar Dubai suka shiga jimami nan suka shirya yadda zasu raba Nabeela da ranta dan tabbas sunfi jin haushinta fiye da komai , Nan Hajiyar Dubai tayi waya dawasu yaranta daban akan zata sasu aikin cinnawa wani gida wuta a daren yau ,... Nabeela tunda takoma gida tashiga nazarin wak'ar dazatayiwa Hajiyar Anwaar , take tafara Record a wayar ta na wata wak'a me mutuk'ar dad'i , tana gamawa ta ajiye wayar suka hau hira dasu Umman ta .... Dare nayi kowa ya kwanta Bacci sai Nabeela datake ta faman rubuce rubucen wak'ar ta , tana zaune har tafara gyan gyad'i taji kamar warin fetur a tsakar gidan su , tana lek'owa taga wuta naci sosai a tsakar gidansu har tafara neman shiga cikin d'akunan su , Nan tafara salati tana fad'in " wayyo Ummana Wuta takama wayyo munshiga Uku........ *Agaskiya* *Nagaji* *Darashin* *Comment* 😡😡 banason turo stiker ko wani Abun zantafi hutun kawai🤷🏻‍♀️indai ba kwayin *Comment* *kawai* ✍🏻 *'Yar* *Mutan* *Kanawa* _Ce_ 🥰🌹*MAWAK'IYA* 🎤🎤🎧🎤🎤 _NA_ *Zee* *MD* *Hamdala* *Writer's* *Association* 💪 https://www.facebook.com/111403834371046 ✨✨ *{{* *H.W.A* *}}*✨✨ *Bisimillahir* *Rahamanir* *Rahim* 🅿️ 17. Inna Zulai ce tafito da gudu daga cikin d'akinta tana salati , tuni Umman Nabeela ta farka a firgice tana fad'in " Nabeela taya akayi wuta takama a cikin gidannan? Da sauri Nabeela ta rik'o Umman nata suka nufi hanayar fita daga cikin d'akin , sai dai tuni wutar tazagaye ko inah na k'ofar d'akin , Inna Zulai hanayar waje ta nufa dan samu masu cetonsu sai dai me ? tana zuwa taga soron gidan tamkar yafima cikin gidan kamawa da wuta , har wani neman kamo mutane wutar take tana juyowa taga hanyar da zata koma cikin gidan itama takama da wuta , tuni Inna Zulai tafara ihun ceton rai , lokacin Nabeela ta d'auko wayar ta tashiga kiran Number Jidda sai dai shuru ba'a d'agaba , kiran Ogan ta tashiga yi shima sai ring. Takeyi ba'ad'aga ba , kuka takeyi sosai lokacin hayak'i yafara galab'aitar dasu sai tari sukeyi..... Number Anwaar tashiga kira wacce tagani a k'asan takaddar daya bata ta sunayen daza tasa a wak'ar , da sauri ta dannan kiran Number , itama wayar harta katse ba'ad'aga ba lokacin tuni Umman Nabeela tafara fita hayyacin ta , Nabeela sai kuka takeyi ta rungume Umman tata wacce tafara bata wasiyya " Nabeela nasan ba lallai mu tsiraba inaso inkin rayu Nabeela ki kasance me rik'e mutuncinki , Nabeela tana kuka ta rufe bakin Umman tana cewa " kiyi shuru Ummana banaso kina fad'in hakan insha Allah zamu rayu tare dake sai na kaiki anyi miki aikin ido kinganni naganki Ummana , sai kin nunamin dangina da kuma mahaifina Ummana , ring. 'Din wayar ta shine ya katseta ta mik'e da gudu tanufi wajen wayar , ko dubawa batayi taga waye ke kiranta ba ta d'aga tafara magana " Dan Allah kutaimaka min wuta zata cinye Ummana plss kuzo kutaimaka mana , Anwaar shuru yayi yana nazarin muryar dakuma wacce take d'auke da Muryar , tuni yagane wacece sai dai to ta inah zaifara taimaka mata Alhalin baisan inane gidan nasuba , cike da tausayawa yace " kina wacce unguwa ne ke ? da sauri tace " ina unguwar Hotoro , hango wuta tayi harta iso wajen da Umman ta take kwance tafara kamata , k'ara tasaki tare da sakin wayar tanufi wajen Umman tata , zanin da wutar ta kama tayi sauri ta kwance wa Umman sannan ta janyota suka kuma matsawa ciki , dubawa tayi taga Umman bata motsi hankalinta yakuma tashi sai sannan ta tuna da Innah Zulai da Raihan itama , kuka taci gaba dayi tana tunanin Allah yasa sudai suntsira , wutafa tamkar turo ta akayi haka take k'ara matso su Nabeela tana ci , tuni Nabeela tafara fitar da Numfashi wata kala ga Uban tari sai yinsa take , tundaganan tafara ganin d'akin na juya mata saboda hayak'in datake shak'a itama fad'uwa tayi luuu.. Anwaar a sukwane ya mik'e daga lafiyayyen gadonsa ya fito , yana fitowa ya kira Number 'Yan kwana kwana ya sheda musu maza suje unguwar Hotoro anayin gobara , dayake sunsan sa nan danann suka amsa masa suka saka kayan aiki suka nufi Hotoro..... Suna zuwa ba'ayi wata wata ba suka fara fesa ruwansu suna kashe wutar , wasu kuma suka shiga cikin gidan dan ceto rai , tuni yan unguwar suka fito suna taimakawa da ruwa suma , Anwaar na zuwa ya lokacin anyi nasarar kashe wutar anfito da Inna Zulai wacce aka fara cin karo da ita a soro ta k'one , da sauri Anwaar ya shiga cikin gidan yana duba ko inah yyanason yaga Nabeela , d'akin farko ya shiga wanda shima ya k'one Raihan yagani wacce take a sume , da sauri ya d'aukota yayo waje da ita yasata cikin motar , komowa yayi lokaci an ballah k'ofar d'akin dasu Nabeela suke ciki , yana shiga yagansu ita da Umman tata dukan su a Sume tuni wani daga cikin 'Yan kwana kwana zai d'auki Nabeela Anwaar ya daka masa tsawa " ajiyeta matar tawa zaka d'aukar min alhalin ina raye ba mutuwa nayiba ? da sauri wancan yaja baya yana fad'in sorry sir . Sunkuyawa yayi ya d'auketa ya had'ata da jikinsa ya nufi waje da ita , yana sakata cikin motar yadawo ya d'auki Umman ta itama dukansu yasa su cikin motar sa ya nufi a sibitin dasuke ganin likitansu dasu ....... Hajiya Sara da Hajiyar Dubai har k'warya k'waryar walima suka had'a na murnar wutar da suka sakawa Gidan su Nabeela , Hajiya Sara tadubi Hajiyar Dubai tace " yau zanyi Bacci harda munshari dan na gama da wacce ta zubar min da mutunci ta hanyar kai hannunta jikina , saura wacce ta sanadinta Alhaji Ghali yasakeni , wallahi mutuk'ar ina raye saina yi sanadin da wannan cikin ya zube , shima kuma Alhajin wallahi bazan k'yalesa haka ba dole sai nasa ankashemin shi , Hajiyar Dubai tayi murmushi tace " aini nafi kowa farin ciki da mutuwar shegiyar yarinyar can , kin manta irin zubarmin da mutincin datayi ? sannan tazo zata shiga rayuwar Hijjata , ai data yi taraiya da Junaid wallahi wanda tayi da Alhaji me naira Uban Hijjat , dan da 'Yata tashiga damuwa wanda ace nice nake a cikin damuwar , yanzu kuwa jina nake wata fayau dani bamu da wata fargaba Junaid zai zama na 'Yata ita kad'ai , tafawa sukayi tare da had'a kofunan su suka goga kowacce takai bakinta...... Tuni likitoci suka shiga ceto ran su Umma da Nabeela da Raihan , ita kuwa Inna Zulai tuni tace ga gatinku nan har ansata a mutuware , Anwaar sai kai kawo yakeyi cikin Asibitin yakasa zama , bai tab'a sanin haka soyayyar wannan Mawak'iyar tayi masa kamu ba sai yanzu , bai tab'a shiga d'aki ya kwanta ba wani yakirasa ya fito , ko Hajiyar sa tasan wannan Ak'idar tasa , amman saboda soyayya dayaji yana mata koda ace ba garinsu d'aya ba sai yaje gareta..... Yana tsaye saiga likitoci sunfito daga d'akin dasuke , da sauri Anwaar ya taresu yana tambayar ya jikin nasu yake ? Babban likitan yace " ka kwantar da hankalinka sun shak'i hayak'i dayawa shiyasa Amman zuwa safiya zadu iya farfad'owa sudawo dai dai , Anwaar wata ajiyar zuciya yayi sannan yasamu guri ya zauna...... Kuyi hak'uri banayin typing ranar Friday amman saboda naga kuna ta son ayi muku shine nayi muku wannan 🤝🏻🤝🏻🤝🏻 *Comment* plss *'Yar* *Mutan* *Kanawa* _Ce_😍🌹*MAWAK'IYA* 🎤🎤🎧🎤🎤 _NA_ *Zee* *MD* *Hamdala* *Writer's* *Association* 💪 https://www.facebook.com/111403834371046 ✨✨ *{{* *H.W.A* *}}*✨✨ *Bisimillahir* *Rahamanir* *Rahim* _Ina_ _Mutuk'ar_ _jidaku_ _Masoyana_ _kamar_ _Yadda_ _kukeji_ _dani_ 😍🥰 _Masu_ _biyoni_ _prvt_ _suna_ _yabona_ _dakuma_ _Yimin_ _addu'a_ _Nagode_ _Sosai_ _Allah_ _yabarmu_ _tare_💕💞 *Dukanku* *kuna* *Zuciyata* 💔 🅿️ 18. Wayar sa ce tashiga ruri ya zarota a cikin Aljihu , Hajiyarsa ce takirasa yana duba agogo yaga asuba tayi , da sauri yad'aga yasan tashiga d'akinsa domin ta tasheshi yayi sallah ne , yana d'agawa tace " Anwaar ina kashiga a dai dai lokacin nan ? Anwaar yace " Kiyi hak'uri Hajiyata na fita batare dana shaida miki ba , naje aikin ceton rai amman yanzu zandawo gida , Hajiya tace " Allah yadawo dakai lafiya batajira amsar saba takashe wayar , tasan halin Anwaar bazai fita adai dai wannan lokacin ba mutuk'ar bawani Abu me muhimmanci garesa ba ...... Anwaar yana gama waya da Hajiyar sa yanufi masallacin cikin Asibitin danyin sallah , Bayan ya idar ya zauna yayi azkar sannan yayi addu'a yashafa ya mik'e ya fito , komawa cikin Reception d'in Asibitin yayi ya zauna , Bai jima da zama ba sai ga Babban likitam yazo , dayake gidan sa babu nisa da Asibitin kuma yasan Anwaar yana nan shiyasa daga masallaci ya wuto Asibitin , gaisawa sukayi da Anwaar kafin sunjera su shiga cikin d'akin dasu Nabeela suke a kwance , suna shiga sukaga Nabeela tana zaune kusa da Umman ta sai faman kuka takeyi tana tashin Umman , da sauri Anwaar ya k'arasa kusa da ita yana fad'in "Sorry Nabeela tashi ki koma gadon ki kisamu hutu itama Umman insha Allah zata tshi nan bada jimawa ba , d'agowa tayi da jajayen ida nunta tabishi da kallo , to shikuma wannan meya kawoshi wajensu ? tambayar da tashiga yiwa zuciyar ta kenan tarasa ma amsa mata , sai dai batayi musu dashi ba tasamu kanta da komawa kan gadon nata ta zauna , Nan likitan yashiga duba Umman tasu tare dayi mata wasu allurai , Bayan yagama ya nufi gadon da Raihan take itama yayi mata allura aikuwa tuni tafara wata irin atishawa kafin kuma tahau yin wani tari , daga bisani kuma ta bud'e idonta tana fad'in "Innata wuta wayyo Allah na , Nabeela da sauri ta sauko daga gado ta nufo wajen Raihan d'in , tana zuwa tafara cewa " Ina Inna Zulai take Raihan ? Raihan tana kuka tace " ni banganta ba tun lokacin da wuta takama , Nabeela da sauri ta nufi Likitan tana fad'in " dan Allah Dector ina Inna take itama ? Murmushi yayi mata yace "kwantar da hankalinki tana wani d'aki daban inkunji sauk'i zaku ganta itama , Anwaar rik'e hannun Nabeela yazo yayi yanufi kan gadon datake ya zaunar da ita , yadubeta yace " kirage yawan damuwa komai zai dawo Nrml nan da anjima , yanzu kisamu kiyi bacci inkintashi lokacin Umma itama ta tashi sai musan yadda za'ayi , Nabeela ba musu ta kwanta dan Anwaar yana yimata kwarjinin da ko musu bazata iyayi dashi ba , likita ya k'araso yayi mata allurar Bacci ba'ad'au wani lokaci ba Bacci yayi a wan gaba da ita..... Anwaar yayiwa likita sallama akan zaije gida zuwa anjima zai dawo , koda Anwaar yataho sai da ya biya ta Unguwar su Nabeela lokacin gari yafara haske sosai mutane duk sunfito , gidan ya k'one murus jama'a antaru sai Jajantawa akeyi , Anwaar yana zuwa yayi parking d'in motar sa a gurin yafito , duba gidan yashiga yi ta ko inah cikin ransa yana fad'in " wannan gobarar had'ata akayi ba wutar nepa bace , dan yaga gidan ko wayarin d'in wuta badu dashi , sannan jiya yaji warin fetur sosai a cikin wutar lokacin dayazo , to waye wannan yake neman rayuwar bayin Allah ? tabbas sai yasaka anyi masa bincike sosai game da wannan gobarar , shiga cikin gidam yayi yafara dube dube kozai samu wani abin dazai taimaka masa wajen binciken dazaisa ayi masa , babu komai dayagani sai wayar Nabeela wacce take yashe a wani gefe daban , sunkuyawa yayi zai d'auka idanunsa suka kai kan wata 'Yar k'aramar Akwati , hannunsa ya zura ya d'aukota itama sannan ya fito Abinsa , motar sa ya shiga yabar unguwar ya nufi gida...... Junaid jikinsa yak'i dad'i kullum cikin zazzab'i me zafi yake , gashi anyi anyi yaje asibiti yak'i zuwa , ba shiri Mumynsa tayiwa Abbansa waya ta sheda masa halin da Junaid d'in yake ciki , fad'a ya shiga yi mata akan yaza'ayi bazata kira likita ya duba masa yaro ba zata barshi ya mutu , nan yace yana hanya jibi zai baro k'asar Jamus... Zuwan su Hajiyar Dubai sau biyu dubashi amman ko kallo basu ishe shiba , shi abinda yafi damunsa ma yawan mafarkin dayakeyi akan Nabeela tana kuka , gashi wayoyinsa duka Mumynsa ta k'wace masa su , gashi anhanashi fita duk da shi fitar ma bata damesa ba saboda jikinsa , yana cikin d'aki yauma kamar kullum saiga Mumyn sa sun shigo ita da Dector d'in gidan su , da k'yar yatashi Likitan ya dubashi , magunguna yabashi tare da cewa " yakamata ka rage damuwa domin jininka ya hau dayawa , Mumy tahau salati tana fad'in " Yanzu Junaid akan wannan yarinyar mara tarbiya 'yar gidan matsiyata zaka kashe kanka ? tabbas baka da hankali na yadda , kaduba irin yadda Bahijja ke sonka takasa sukuni tunda taji baka da lafiya kullum tana hanyar gidannan dubaka , Junaid ko kallon Mumyn nasa yak'iyi saboda bayason maganar su Bahijja da Hajiyar ta , a haka likita yagama dubasa ya yimusu sallama yatafi..... Anwaar a falo yasamu hajiyar sa , k'arasawa yayi yagaidata cikin girmamawa amsawa tayi cike da kulawa kafin tace "wanne aikin ceton rai kafita tun dare haka ? murmushi Anwaar yayi yashiga bawa Hajiyar sa labarin komai batare da ya b'oye mata ba , tausayi ne ya kamata itama kuma ta jinjinawa d'an nata akan irin k'ok'arin dayayi , Anwaar ya gyara zama ya dubi Hajiyar tasa yace " ina neman wata Alfarma a gunki Hajiyata , Murmushi tayi tana dubansa tace " fad'i kowacce irin Alfarmace inhar bata sab'awa Allah da Addinina ba zanmaka ita , Anwaar yayi gyaran murya yace " inaso in an sallamo su Nabeela sudawo gidannan dazama kafin muga yadda hali zaiyi , murmushi Hajiyar tayi sannan tace " duk yadda kace ayi haka za'ayi My Luvly Son , Allah yayi maka Albarka yatsaremin kai duk inda kake , Murmushi Anwaar yayi yarik'o hannun Hajiyar tasa ya sumbaceta sannan yace " nagode Allah dasamun Uwa tagari Abar Alfaharina , Allah yajamin da ranki a duniya nasan nagama dacewa , shafa kansa tayi tana murmushi tace " burina guda d'ayane naga aurenka tare da jikokina , Anwaar yayi dariya yace " kinkusa gani insha Allah Hajiyata , tace Allah yanuna mana tashi kaje kayi wanka ga Hindatu can na had'a mana break fast , mik'ewa yayi yana cewa " dan Allah Hajiya kifad'a mata tahad'a Abin Break d'in da mutanen Asibiti , Hajiya tace to shikenan....... A can b'angaren su Nabeela kuwa sai wajen k'arfe d'aya dukansu suka farka har Umman , Nosing d'in dake kula dasu taje tafad'awa likitan tace sun farka dukansu lokaci d'aya , da sauri ya nufo cikin d'akin samun Nabeela yayi kusa da Umman ta tamkar zata shige cikin jikinta , d'aya gefen kuma Raihan ce tayi zukud'i tana jiran ganin ta inda Innar ta zata fito..... Shigowar Likitan itace tasa Nabeela ta mik'e daga jikin Umman tata tana fad'in " Likita kaga Ummana ta tashi itama , kuma tacemin ba inda yakeyi mata ciwo ,itama Raihan ba'inda keyi mata ciwo nima haka , yanzu Inna Zulai mukeso mugani tana wanne d'akin ? duban ta Likita yayi sannan yace " ku kwantar da hankalinku zuwa anjima sai a nuna muku d'akin datake , yanzu tana bacci ne kuma ba'ason yawan hayaniya akanta , shuru sukayi dukansu Umma sai a lokacin tace " Bawan Allah yanzu gidan namu ya k'one dukansa kenan ? zama likitan yayi yashiga kwantar musu da Hankali tare da nuna musu suyi godiya da Allah dayasa duka tsira sai mutum guda ne ya mutu , da sauri Nabeela ta dubesa tana rawar murya tace " Likita kana nufin kace mana Inna Zulai ta rasu ita ? d'aga mata kai yayi sannan yak'ara da fad'in " Allah yayi kwanan ta yak'are koda wuta bata kama ba dole baza ta wuce wa'adinta ba , Kuka Raihan tasa me tsuma xuciya Nabeela ta rungumeta itama tana kukan , Umma kuwa kasa magana tayi sai hawaye dayake zubowa ta idanunta ...... Suna haka Anwaar yashigo da kayan Abinci a hannunsa , yasha wanka cikin wani farin yadi me mutuk'ar tsada , yana shigowa k'amshin turarensa ya cike wajen , samunsu yayi suna kuka dasauri ya k'araso ciki yana tambayar lafiya ? duban likitan yayi yace " badai kagaya musu mutuwar baiwar Allah nan ba ? d'aga masa kai Likitan yayi alamar yagaya musu , sosai Anwaar yayi masa fad'a yana cewa " saikace bakasan aikin kaba ai daka bari sunk'arajin sauk'i sosai , Nabeela ta d'ago da hawaye jage jage tace " b'oyewar bashida wani Amfani ai wanda dayasanar mana yanzu abamu sallama mukoma gida ayi mata sittira , Anwaar ya matso kusa dasu yace " kunga kuma ba dad'i kukeji ba yakamata kuci abinci ko yaya kafin mutafi , dukansu sukace sun k'oshi dole haka yak'yalesu suka fito , a lokacin Anwaar ya fahimci Umman Nabeela nada matsalar rashin gani , Nabeela na rik'e da hannun Umman lokacin angama komai ansa gawar Inna Zulai cikin Ambulance wanda Anwaar yace sukaita gidan su , motar Anwaar su Nabeela suka shiga dukansu a baya suka zauna sai hawaye suke zubar wa , mussaman Raihan wacce tafara tunanin makomarta , ganin yad'auki hanyar daba ta gidan suba yasa Nabeela yin magana " bawan Allah ina zaka kaimu naga kayi wata hanyar daban ? Anwaar sosai tambayar tayi masa zafi, ai saita zuba ido taga ina zaikaisu tunda har tasan ba saida mutane yake ba , shuru yayi batare da yace mata komai ba har suka k'araso cikin gidansu , madu gadi suka bud'e musu gate yashiga da motar , suna shiga harabar cikin gidan sukaga maza ancika ga motar data d'auko gawar Inna zulai , Nabeela rik'e da hannun Umman ta suka shiga bin Anwaar a baya har cikin palor Hajiyar sa , anan sukayi tozali da gawar Inna Zulai nan Raihan tatafi da gudu tafad'a jikinta tasaki waninkuka me tsuma zuciya....... *Comment* plss *'Yar* *Mutan* *Kanawa* _Ce_😍🌹*MAWAK'IYA* 🎤🎤🎧🎤🎤 _NA_ *Zee* *MD* *Hamdala* *Writer's* *Association* 💪 https://www.facebook.com/111403834371046 ✨✨ *{{* *H.W.A* *}}*✨✨ *Bisimillahir* *Rahamanir* *Rahim* 🅿️ 19. Bayan an had'a Inna Zulai ankaita gidanta na gaskiya Umman Nabeela tace " Nabeela kutashi muje gida tun wuri ki gyara mana wajen da bai k'oneba muzauna , Nabeela ta share hawayen idonta saboda tausayin Umman tata dataji , tabbas tasan Umma dan dai ba gani takeyi ba shiyasa bataga irin yadda wutar tayi musu b'arna ba , a fili kuwa Nabeela tace "to Ummana bari muyi sallah sai mutafi , mik'ewa Nabeela tayi tanufi wata k'ofar wacce tasan ba tambaya cikin toilet ne arwala tayo sannan tafito , Raihan ma itama Arwalar tayo suka tada sallah , sai da suka idar sannan suka gaida matan dasuke cikin palor , Nabeela ta mik'e taje gun Umman ta tace " Ummana tashi muje kiyo Arwala sai kiyi sallah mutafi , mik'ewa Umman tayi Nabeela ta rik'e mata hannu harsuka isa toilet d'in tayo Arwala , tunda Suka nufi toilet kowa ya zuba musu ido cike da tausaya wa tare da sakawa Nabeela Albarka , Hajiyar Anwaar sosai taji Sun shiga ranta musamman Nabeela , tayaba da hankalin yarinyar sosai iya d'an zaman da sukayi..... Bayan Umman ta idar da sallah itama gaisawa tayi da su Hajiyar Anwaar tare dayi musu godiya sosai , mik'ewa sukayi Nabeela na rik'e da Hannun Umman ta , dai dai lokacin Anwaar yashigo cikin palor , koda yagansu a tsaye mamaki yashiga yi cikin zuciyar sa yace " to sukama wad'annan inah zasuje haka ? baigama tunani ba yaji muryar su sunayin godiya tare da cewa zasu wuce , da sauri Anwaar ya dubi Nabeela yace " inaso nayi magana da Umma yanzu inbaza ku damu ba , Umma tanajin maganar sa taganeshi cewa tayi " 'Dan Albarka bawa damuwa fad'i duk abinda kakeson fad'a , daman yanzu nake shirin cewa Nabeela ta kirawoka inyi maka godiyar d'awainiyar dakakeyi damu sai kuma gaka , Allah yabiyaka da mafificin Alkairi mungode sosai , Anwaar yace " Umma inaso kidawo ki zauna dan maganar tana buk'atar nutsuwa , Umma najin haka tace " Nabeela samar min waje ki zaunar dani , Nabeela kan capet tazo zata zaunar da Umman tata da sauri Anwaar ya k'arasa yarik'e hannun Umman zai zaunar da ita kan Kujera , hannunsa ne ya had'u dana Nabeelar tuni taji wani shocking yaratsata , da sauri ta janye hannun tana dubansa , shima ita yake duba da mayun idanunsa tamkar mejin bacci , da sauri Nabeela ta kauda kanta tana d'agowa daga sunkuyon datayi , zaunar da Umman yayi kan kujera sannan ya dubi b'angaren da Hajiyar sa take , Murmushi Hajiyar tayi masa tare da jinjina masa akan abinda yayi d'in , Hajiya sallamar matan dake gurin tayi suka fita , yarage daga ita sai Anwaar dasu Nabeela...... Jidda tana tashi daga bacci taga kiran wayar k'awar tata , dubawa tayi taga k'arfe d'aya da rabi na dare tayi mata kiran , da sauri gabanta yafad'i tafara k'ok'arin bin kiran , sai dai wayar akashe suke ce mata takira yafi sau ashirin duk abu d'aya suke maimaita mata , mik'ewa tayi daga kan gado tanufi toilet da niyyar yin wanka tazo taje gidan su Nabeelar... Hajiya Sara tuni labari yasamesu ai gidansu Nabeela ya k'one murus , dan a majiyar dasuka saka yajiyo musu labari cewa yayi dasu dukansu sun mutu babu wanda ya tsira , ranar sosai sukayi celebrition harda su shaye shaye , Hajiyar Dubai tana kan Hajiya Sara suna aikata aikin dasuka saba Hajiyar Dubai tace " nifah kinsan wani Abu Sara ? Hajiya Sara tace " saikin fad'a , Hajiyar Dubai tace " Sonake nayi sauri na aurawa Junaid yarinyar nan Bahijja tunkafin asan shegiya ce bata da Uba , Hajiya Sara da Sauri ta ture Hajiyar Dubai sannan tace " wai kina nufin kice Bahijja shegiya ce bata da Uba ? Hajiyar Dubai tace " dalilin dayasa nabaro garin mu kenan saboda nayi ciki , Nan Hajiya Sara itama tashiga bawa Hajiyar Dubai labarin yadda ta gudu daga gidan su za'ayi mata auren dole , sannan tafada mata yadda suka had'u da Alhaji Ghali a wajen wani biki har ya gayyaceta kwana , tunda yaji dad'inta ya mak'ale mata har takaisu da aure , gashi ta sanadin wata banza yau itace yarabu da ita harda wulak'anci... Nan suka ci gaba da tonawa junansu asirin duk yadda sukayi rayuw... Anwaar ganin kowa yafita sai su yasu ya gyara murya yafara magana " Umma inaso ki yadda da k'addara me kyau ko akasin haka , sakamakon gobarar da kukayi gidanku ya k'one dukansa dan babu gurin zama ko kad'an , inaso kuyi hak'uri ku zauna a nan gidan zuwa wani lokaci , inhar kun amince to babu damuwa tund'azu Hajiya tasa angyara muku inda zaku zauna , Umman Nabeela hawaye ta shiga yi sannan tace " a gaskiya banida abinda zance maka sai dai Allah yabaka mace tagari inkuma akwai Allah yabaka yara masu Albarka , tunda nake Bayan Junaid bantab'a ganin yaro d'an Albarka ba irinka , Allah yasakawa iyayenka da Alkairi dan sun iya haihuwa , Hajiya da saurin ta tace Ameen ya Allah naji dad'in Addu'ar dakika yi masa , Umma tace "tabbas kinyi dacen d'a nagari tamkar yadda nima nayi dacen Nabeelata , Murmushi Hajiya tayi sannan tace " Allah sarki Allah yabiyata da mafificin Alkairi , sannan ta dubi Nabeela tace " ina fatan zakuji dad'in zama da mu nawani lokacin ? murmushi tayi batare da tace komai ba , Raihan tana jikin Nabeela sai lumshe ido takeyi alamar tanajin Bacci , Hajiya ta dubeta tace " 'Yan mata ke kuma ya sunanki ? Raihan tace " sunana Raihan , Umma tacewa Hajiyar Anwaar " wacce ta rasu itace mahaifiya ga Raihan , nan Hajiya tashiga yiwa Raihan nasiha me ratsa zuciya sosai , Anwaar kuwa duk d'aga kan da Nabeela zatayi idonsa akanta yake , Nabeela duk tabi ta takure takasa sakewa , ganin haka yasa Hajiyar Anwaar ta k'walawa Hindatu kira tace taraka su Nabeela b'angaren da aka gyara musu ..... Tun daga Nesa Jidda take hango tarin mutane a k'ofar gidan su Nabeela , jitayi gabanta yana fad'uwa harta k'arasa kawai taga gida ya k'one k'urmus , da sauri ta fito daga cikin motar tata tana nufar wajen mutane , tambayar wani tayi meyasamu da 'Yan gidan haka ? tuni ya labarta mata komai harda k'arawa akan cewa duk sun mutu 'Yan gidan , zubewa Jidda tayi tana tsaye tuni ta suma , mutane naganin haka sukayo caa akanta duna Yayyafa mata ruwa amman inah ko motsi takasayi , ana cikin haka sai ga motar su Hajiyar Dubai ita da Hajiya Sara , suna ganin mutane sun zagaye Jidda suka faka motar su suka fito daga ciki , k'arasowa sukayi dan sukaga wacece a k'asa aka zagayeta , suna tozali da Jidda suka dubi juna tare dayin wani shu'umin murmushi sukayi inkiya da idanunsu , k'arasawa sukayi suna fad'in " Innalillahi wayyo Jidda meyasa mesameki haka ? tuni suka ciccib'eta suna fad'in sunsanta bari sukaita Asibiti , sauri sukayi suka sakata cikin motar tare da barin gurin da wani mugun gudu....... *Comment* plss *'Yar* *Mutan* *Kanawa* _Ce_😍🌹*MAWAK'IYA* 🎤🎤🎧🎤🎤 _NA_ *Zee* *MD* *Hamdala* *Writer's* *Association* 💪 https://www.facebook.com/111403834371046 ✨✨ *{{* *H.W.A* *}}*✨✨ *Bisimillahir* *Rahamanir* *Rahim* 🅿️ 20. Basu tsaya da Jidda a ko inah ba sai gidan Hajiyar Dubai , suna zuwa suka d'aukota suka sakata cikin wani d'aki a dai dai lokacin kuma Jidda ta farka , tozali tayi da Hajiya Sara wacce ta zauna kan kujera ta d'ora k'afa d'aya kan d'aya , sai kuma Hajiyar Dubai itama ta d'ora d'aya kan d'aya .... Jidda tana ganinsu tashiga tariyo abinda yafaru , cikin zuciyar ta tace " nidai nasan a k'ofar gidan su Nabeela nake akacemin sun mutu to yaushe tazo gun wad'an nan matan ? Hajiya Sara ce ta katse mata zancen zucin datakeyi tace " Hajiya Jidda mata a gun Alhaji Ghali , kina mamakin ya akayi kika zo gurin mu ko ? dama ai nafad'a miki in kere na yawo zabo nayi dole za'a had'u yau ina gatan naki inajin kan naki suke ? dama nayi alk'awari duk inda kika shiga saina nemoki na zubar miki da cikin jikinki kafin na aika ki lahira , akanki narabu da mijina wanda na aureshi tun ina matashiyata , amman lokaci d'aya kika rusamin farin cikina , kema kisani bazaki k'ara farin ciki ba har kikoma lahira , kuma wannan gobara da kikaga gidansu k'awarki anyi wacce har suka rasa ransu ba kowane ya had'ata ba face mu , wata irin zabura Jidda tayi tana dubansu , suma dubanta sukayi tare da tafawa suna dariya , Jidda tace " tabbas kuntab'e dayawa sannan kunyi nisa bazakuji kiraba , inaso kusani k'arshen rayuwar ku bazai tab'ayin kyau ba , kusamu bayin Allah kuyi musu axaba da wuta wacce ba wanda ya isa yayi hukunci da ita inba Allah ba , goge Hawayen idonta tayi sannan tace " ba komai ne ke d'awainiya dakuba face bakin iyaye , kuma da sannu zaku girbi abubuwan da kuka aikata kashi kashi , Hajiya Sara ta mik'e tare da nufar Jidda ta d'aga hannu ta shimfid'a mata mari sannan tace " ke wacece da zaki ringa fad'a mana magana irin hakan ? inaso kisani mutuk'ar ina numfashi to tabbas sai kindaina motsi a duniya , Jidda ta dubi Hajiya Sara tayi wani murmushin takaici tace " tunda kece kika halicce ni dole ki hanani motsi , babu wani mahaluk'in da ya isah ya hana wani motsi a duniya mutuk'ar ba Allah bane , tuni Hajiya Sara ta k'ara hassala tahau Jidda da jibga cikin ta dunga duka Jidda tafara k'ara dan azabar datakeji na ratsata , da k'yar Hajiyar Dubai ta janye Hajiya Sara sukayi waje....... Nabeela bayan ankaisu d'akin da aka saukesu abinci aka kawo musu , palor ne madai daici da kuma d'aki a cikinsa da toilet , sosai d'akin ya burge Jidda dan bashi da hayaniya da yawa a ciki , basuci wani Abinci me yawa ba suka rufe tare da ajiyewa ...... Raihan tuni ta kwanta tana tunanin Innar ta sai hawaye take har bacci yayi gaba da ita , dukansu jikinsu bawani k'arfi yayiba kawai daurewa sukeyi , Umma ce tacewa Nabeela " Nabeela inaso ki kasance maiyin biyayya a gun bayin Allahn nan domin suna da mutuk'ar kirki , sannan a yadda na fahimci Raihan basu da wasu dangi a nan garin dan haka rik'onta dole hannun mu zaidawo har Allah ya baiyana danginta , Nabeela tace " duk abinda kikace shi zanyi Umma , ni kaina ina tausayin Raihan sosai saboda yadda take k'arama kuma tazo tarasa wani jigo a rayuwar ta , Umma naji rashin dad'i da mutuwar Inna zulai amman Allah yayi maya rahama , tattauna suka shiga yi inda Nabeela ke gayawa Umman tata Anwaar shine wanda ya bata dubu d'ari biyun datazo dasu gida , dakuma wak'ar daya sakata tayiwa Hajiyar sa , Nan Umma tacewa Nabeela indai komai ya lafa anyi sadakar Bakwai d'in Xulai sai kiyi musu ita da 'Dan nata , Nabeela tace " to Ummana Allah yakaimu ... Washe gari bayan Nabeela ta idar da sallar asuba ta fito ta nufi b'angaren su Hajiya , tana zuwa tafara gyara musu shi , kafin kace me komai yagyaru palor sai shek'i yakeyi yana zuba k'amshi , tana cikin goge Dinning saiga Hajiya ita da Anwaar sun jero suna saukowa daga step d'in palor, wani kallo Anwaar yake mata tamkar yaga wata balarabiya har suka k'araso cikin palor , zama sukayi a kan kujerun cikin palor , Nabeela ta ajiye abinda take mopping d'in Dinning ta nufo wajen su...... Cike da girmamawa ta durk'usa ta gaida Hajiyar Anwaar , Hajiya ta amsa cike da fara'a tana cewa " Inafatan kuma kuntashi lafiya keda su Umman taki ? Nabeela tace lafiya lau muka tashi , juyawa tayi tadubi Anwaar wanda yake kallonta tamkar yasamu tv , da sauri tayi k'asa da kanta cikin zuciyar ta tana fad'in " wannan akwai maye bashida aiki sai kallon mutane , a fili kuma tace "Yaya Anwaar Ina kwana , wani sanyi yaji aransa saboda yadda ta girmamashi dan Anwaar bayason raini ko kad'an , cike da wani shan k'amshi ya amsa tamkar bai kula da ita a gunba , Hajiya tace " naga kinsha Aiki da safiyar nan haka to Allah yayi miki Albarka amman karki kumayin aiki akwai masu yin aiki ki zauna ki huta , Murmushi Nabeela tayi sannan tace " Bakomai Hajiya kullum da safe bana komawa Bacci saina gyara gidan mu , Murmushi Hajiya tayi sannan tace " hakan yana da kyau Allah yayi miki albarka , Nabeela tace Ameen sannan ta mik'e takoma taci gaba da aikin datakeyi ..... Tana gamawa tazo gurin Hajiya ta rissina tace " meza a d'ora na Break fast ? Hajiya tace " dafa tea kawai sai ki soya planten akwai tuwon semo ki d'umamashi nasan Ummanki saita fi son tuwon nima shi zanci , cike da girmamawa Nabeela tace " to ta mik'e tare da shiga kitchen ta soma aiki ... Tana cikin d'umama tuwo taji shigowar mutum cikin kitchen d'in , juyawa tayi taga Anwaar goye da hannayensa a k'irji yana kallon ta , juyawa tayi taci gaba da aikinta batare da tace masa Uffan ba , jitayi yana magana " idan kingama komai kin karya kisameni a cikin d'akina inaso muje kasuwa a siyo muku kayan da zakuyi amfani dashi , cike da girmamawa Nabeela tace masa " to juyawa yayi ya fita daga kitchen d'in , Nabeela samun kanta tayi da murmushi tabbas guy d'innan ya k'ware a iya kallon , cigaba tayi da aikinta tanayi tana murmushi ita kad'ai harta kammala....... Alhaji Ghali tunda yadawo gida ya duba ko inah baiga Jidda ba , fitowa yayi harabar cikin gidan yaga motar ta bata nan nan yatabbatar da fita tayi , kiran wayarta yashiga yi sai dai ba'a d'agawa , kiran wayar Yaya Sa'ade yayi yatambayeta Jiddar ? tace masa batazo gidan nasu ba , da sauri ya hau motar ya nufi gidan su Jidda dan yasan bazata wuce can ba , yana zuwa yasamu motar ta a gurin amman yaga gidan su Jidda ya k'one , da sauri ya fito yana fad'in subhanallah meyasa mesu sukuma ? wasu mutane yagani yashiga tambayar su meyafaru da masu gidan ? nan suka sheda masa ai gobara sukayi har 'Yan gidan nan sun mutu , sosai Alhji Ghali ya girgiza dajin wannan maganar , sake tambayar mutanen yayi yace " Dan Allah bakuga me waccen motar ba tazo nan ? Duban motar sukayi sannan sukace k'warai tazo ana fad'a mata abinda yasamu masu gidan tafad'i ta suma a gurin nan , sai ga wasu mata suka d'auketa sukace sunsanta zasu kaita asibiti , a motar su suka sakata suka tafi kaji yadda akayi ..... Alhaji Ghali wata zufa ce ta karyo masa yashiga tunanin wasu matane suka d'auki Jidda a motar su ? wata zuciuyar tace masa " kodai Sara ce tad'auketa ? tuni yanufi motar sa yana tunanin ta inah zaifara nemanta...... Bayan Nabeela sun karya ta rik'o hannun Umman ta har palor Hajiya , gaisawa sukayi da Hajiya cike da mutuntawa , Raihan itama ta gaida Hajiyar amsawa tayi tare da cewa Raihan d'in " zonan Yarinyata kinji , Raihan taje kusa da Hajiya ta zauna Hajiya ta rungumota jikinta tanajin tausayin yarinyar na ratsa ta , tambayar ta tashiga yi ajinta nawa yanzu a sch ? nan Raihan tashiga gayawa Hajiya , Nabeela mik'ewa tayi tana tuno abinda Anwaar yace mata natazo tasamesa insun karya , to inane d'akin nasa ? ita daba 'yar gidaba ta ina tasan wani d'akinsa ? wata zuciyar tace " kitambayi Hajiyar sa kawai tafad'a miki , kallon Hajiya tayi wacce take ta jan Raihan da Umma da hira tamkar ba me kud'i ba , tabbas bata tab'a ganin mace me kirkin Hajiyar Anwaar ba , duk irin kud'in datake dashi bata k'yamar d'an Adam , iya kwana d'ayan da sukayi agidan ta taga tsantsar tausayi da taimako a tare da ita , Hajiya ce ta d'ago da kanta ta dubi Nabeela wacce ta kafeta da ido tana kallo , cike da murmushi tace " 'Yata ko kinason wani Abun ne ? da sauri Nabeela ta sunkuyar da kanta k'asa tana cewa " dama Yaya Anwaar ne yace inna karya naje yanason ganina nikuma bansan inah ne d'akinsa ba , Hajiya tayi murmushi sannan tace " ai sai ki tambaya bakya tsaya kiyi jugum ba , kibi wannan hanyar zakiga wani corridor dawata k'ofa a wajen to nan ne d'akin nasa yake , A kunyace Nabeela ta juya tafara tafiya Hajiya ta bita da kallo tana yabawa da nutsuwar ta tare da hankalinta..... Nabeela tana zuwa k'ofar d'akin takasa shiga , tafi minty 5 a tsaye a gurin kafin ta fara k'wank'wasa k'ofa , saida aka dad'e sannan akace mata " Yes Coming . tura k'ofar tayi tashiga cikin d'akin wani k'amshine ya bugi hancinta , lokacin idanunta akai kan wani tafkeken pic d'in Anwaar d'in yana murmushi , daga gani kasan ba a k'asar Nageria bane tana kallon hoton tayi tuntub'e da wata da k'afar Anwaar tuni tatafi luuu zata fad'i yayi saurin tareta tafad'o jikinsa dukanta ya maida hannu ya rungumeta......... *Comment* plss *'Yar* *Mutan* *Kanawa* _Ce_ 😍🌹*MAWAK'IYA* 🎤🎤🎧🎤🎤 _NA_ *Zee* *MD* *Hamdala* *Writer's* *Association* 💪 https://www.facebook.com/111403834371046 ✨✨ *{{* *H.W.A* *}}*✨✨ *Bisimillahir* *Rahamanir* *Rahim* _Inayiwa_ _d'aukacin_ _Masoyana_ _Albishir_ _da_ _littafina_ *NI* *BORA* _Ce_ _Nadawo_ _dashi_ _Free_ _Book_ _Duk_ _wad'anda_ _Suka_ _Turomin_ _Kud'in_ _Su_ _suyimin_ _Magana_ _ta_ pc.🤝🏻🤝🏻 _Saina_ _jiku_ _Masoyana_ 🥰🥰🙏🏻🙏🏻 🅿️ 21. Da sauri Nabeela tafara k'ok'arin barin jikin nasa , rik'eta yayi gam tamkar wata 'Yar Baby , ganin baida niyyar sakinta tafara masa magiya " Dan Allah kasakeni plss kar Hajiya tazo taganmu , murmushi Anwaar yayi yace " meyasa bakyason had'a idanu dani ? sai kinfad'amin sannan zan sakeki , cikin rawar Murya Nabeela tace " Allah bakomi kuma nayi ma alk'awari daga yau zanfara had'a idon dakai , dariya Anwaar yasaki tare da sakin ta yana fad'in " ayi hak'uri kar ayimin kuka , yana sakinta ta koma k'ofa da saurinta tana jin kunya yadda yayi mata , cikin zolaya yace "kodai nazo nak'ara rik'eki naga kamar kinaso , da sauri ta dubesa tana girgiza kai alamar a'a , murmushi yayi sannan yace " kiji kishirya zanfito yanzu sai muje kasuwar ko ? da sauri tace masa to dan ta matsu tabar cikin d'akin nasa........ Hajiya Sara suna xaune ita da Hajiyar Dubai saiga kiran wayar Alhaji Ghali , wani shu'umin murmushi Hajiya Sara tayi tacewa Hajiyar Dubai " ga shegen kaya nan yakira da alamar yafara neman hannunsa , Hajiyar Dubai tayi murmushi tace " ai dole yanemeta tunda ya zuba mata takin zamani , kinsan dole yasota tunda da ajiyarsa a jikinta , canza fuska Hajiya Sara tayi sannan tace "wallahi duk yadda zanyi na zubarwa da shegiyar yarinyar nan cikin jikinta sainayi , d'aga wayar tayi batare da tace komai ba Alhaji Ghali ko sallama baiyiba yace " ina Jidda take Sara ? inaso kifitomin da Matata duk inda take , Hajiya Sara tace " kabani a jiyar matarka ne dazaka zo guna ne manta ? Cikin fusata Alhaji Ghali yace " banbaki ajiyar taba amman nasan kece kad'ai zaki d'auketa , duk inda nasan Jidda na zuwa naje batanan kuma mutanen da suka ganku kun d'auketa sun shedamin ku , tabbas nasan bawanda zai d'auki Jidda inbakeba , nabaki nan da Awa d'aya duk inda Mata ta take kifitomin da ita , inba haka ba zakiga abinda zai biyo baya k'it yakashe wayar...... A fusace Hajiya Sara ta mik'e ta nufi d'akin da Jidda take ciki , tana shiga tayi kan Jiddar wacce takeyin gyangyad'in wahala saijin saukar duka tayi , sai data tayi mata Hajiya Sara bata k'yale Jidda ba sai dataga bata motsi... Abban Junaid yadawo gari yasamu tilo d'in d'ansa sai aman jini yakeyi ranar , a rud'e ya d'auki Junaid yanufi Asibiti dashi , Mumyn sama hankalinta yayi mutuk'ar tashi dan tana mugun son d'an nata , cikin ranta sai tsinewa Nabeela takeyi da shiga rayuwar d'anta datayi..... Siyayya sosai Anwaar yayiwa su Nabeela , dogayen riguna sunfi yawa akayan Nabeela , daga nan darak wajen d'inki suka wuce suka bada tare da alk'awarin jibi suzo su karb'a , dayake da Raihan sukaje Umma ce kawai Nabeela tacewa me d'inki yayi mata riga yadda yakeyiwa Hajiyar su Anwaar , dan zasuyi kusan kai d'aya ...... A hanya suna tafiya Anwaar yadubi Nabeela wacce hankalinta gaba d'aya yana waje yace " Yaushe a iya secondry sch kika tsaya ? a hankali tabasa amsa da ea. Yace " inaso kishirya zansa marmiki admission ki fara zuwa jami'a dan naga kamar kina da k'ok'ari , Nabeela jitayi tamkar ta rungume Anwaar dan dad'i dan tana mugun son karatu , cike da murna tace " Nagode Yaya Anwaar bansan dame zan saka maka ba , Murmushi yayi ganin yadda taji dad'i yace " kinsan dame zaki sakamin ? Nabeela da sauri ta dubesa suka had'a ido wani kwarjini yayi mata amman jitayi takasa kauda idon nata daga kallonsa , shima jiyayi wani shauk'i na d'ibarsa akanta tuni yasamu guri ya faka motar gudun kar suyi hatsari a hanya , k'asa yayi da muryar sa sannan yace " Inaso kibani zuciyarki Nabeela tun farkon ganina dake a studio nafara k'aunarki ki taimaka ki bani zuciyarki yakasance nikad'ai ne mallakinta , Nabeela jitayi komai ya tsaya mata cak......... *kuyi* *Hak'uri* Yau banda lafiya😰😰 *Da* *K'yar* *Nayi* *muku *wannan ma**MAWAK'IYA* 🎤🎤🎧🎤🎤 _NA_ *Zee* *MD* *Hamdala* *Writer's* *Association* 💪 https://www.facebook.com/111403834371046 ✨✨ *{{* *H.W.A* *}}*✨✨ *Bisimillahir* *Rahamanir* *Rahim* 🅿️ 22. Kasa bashi amsa Nabeela tayi tahau wasa da yatsunta , Anwaar yace " Dan Allah kisoni nima tamkar yadda nakesonki , tunda nataso a rayuwata bantab'a furtawa wata mace kalmar so ba bayan ke Nabeela , tun Hajiya ta nayimin fad'a akan hakan harta k'yaleni ta zubamin ido , nayi karatu a U.S 'Yan mata dayawa sun rabu da samarin su akaina amman ba wacce naso cikinsu , a yau gani da k'ok'on barata ki taimaka kibani soyyarki duk wani gata zaki samesa aguna ki amince mini kawai plss...... Tunda yafara maganar Nabeela ta nutsu tana jinsa Raihan kuwa tuni tayi bacci daman tana set d'in baya , haryanzu Nabeela takasayin magana , tunanin Junaid ma tatafi cikin zuciyar ta tana fad'in " Yazanyi da soyayyar Junaid wanda tariga tazama jinin jikina , tabbas bazata iya daina k'aunar Junaid ba dan tun lokacin da Mumynsa sukazo suka tafi dashi daga cikin gidan su wallahi har zuwa yau d'in nan tamkar k'ara mata son shi akeyi , tayi nisa a tunanin Junaid taji Hannuwan Anwaar cikin nata , firgigit tadawo daga tunani tana dubansa , kafeta yayi da kyawawan idanuwan sa wanda sukayi ja yana kallonta , Marairai cewa yayi tamkar k'aramin yaro yace "plss My Nabeela na kitaimaka ki anshi soyayyata inba haka ba zaki iya rasani na har abada , dasauri Nabeela ta dubesa shima itad'in yake duba yad'aga mata kai alamar da gaske , cikin siririyar muryar ta tace " kayi hak'uri zanyi shawara zuwa gobe kome na yanke insha Allah zakaji , Anwaar bai k'ara magana ba yaja motar suka hau kan titi suka nufi gida...... Junaid ansa masa Oxygen saboda Numfashinsa daya keyin k'asa , hankalin Abbansa ba k'aramin tashi yayi ba sai fad'a yakeyiwa Mumyn sa tare dacewa " mutuk'ar na rasa d'ana to wallahi saikinga abinda zai biyo baya , cike da fusata itama tace " haba Alhaji saika ce kafini son Junaid d'in ne ? kuma naga cutar nan dayakeyi bani ce na d'ora masa itaba Soyayyar wata banzar yarinya wacce bata dawani asali da gata , dan narabasu shine yafara wannan ciwon , shuru Abban Junaid yayi yana kallon Mumyn nasa sannan yatafi wani nazari can kuma ya nisa yace " inason ganin yarinyar mutuk'ar d'ana zaiji sauk'i baruwana da rashin asalin ta ko kuma gata , wani kallo Mumyn tayi masa sannan tace " saboda son kai irin naka taya d'ana zai auri yarinya mara asali sannan kuma kamanta anyi masa baiko da Bahijja 'yar wajen Hajiyar Dubai ? sai lokacin ya tuna tun yana London Hajiyar Dubai tayi masa waya akan sun tsayar da lokacin auren Junaid d'in da Bahijja , Hajiyar Dubai tana da matsayi a wajen sa domin matar Uban gidan sace daya rasu , duk wani arzik'i dayake tak'ama dashi zai iya cewa a k'ark'ashin su yasameshi shima harya zama wani abin , to amman taya zai zuba ido yarasa tilon d'ansa namiji wanda yakeson sa fiye da komai ? ......... Jidda iya wuya tasha ta domin yanzu idonta ko yaushe a rufe yake saboda bugun da Hajiya Sara tayi masa , yauma kamar kullum tana kwance takasa motsi taji alamar anshigo cikin d'akin , Bahijja ce tashigo ita da k'awar ta zasuyi shaye shaye gudun kar Hajiyar ta tagansu shine suka nufo d'akin ajiye ajiye , suna shigowa sukayi tozali da Jidda dukansu saida suka tsorata , Bahijja tace Baiwar Allah mutum ko Aljan ? jidda cikin gala b'aita tace " mutum ce ni dan Allah kutaimaka min da ruwa , da sauri k'awar Bahijja ta mik'a mata robar ruwan Faro wanda suka shugo dashi zasu had'a k'wayar dazasu sha , aikuwa Jidda dukansa ta shanye sannan ta fara bud'e idon ta kad'an kad'an , Bahijja tace " waye yayi miki wannan aika aikar ? Jidda tace " dan Allah kutaimaka min kufitar dani daga cikin gidan nan , wallahi wata mata ce takawo ni nan ta ajiye ni babu abinda nayi mata , tausayin ta sukaji ya kamasu Bahijja cikin ranta tace " yanzu kuma Hajiyar mu har ajiye mata zata farayi kodai sato ta tayi ? to in sato ta tayi mezatayi da kud'i intace kud'i za'abata ? da sauri Bahijja ta fita tace tana zuwa , ba'afi minty biyar ba saiga ta tadawo tacewa k'awar ta "tashi mukamata mufitar da ita tunda naga Hajiyar bata nan , K'awar Bahijja tace "kina ganin hakan dazamuyi ba wata matsala kuma ? Bahijja tace "zamu wuce hotel kawai muyi kwana biyu kinga sai muce da Hajiya bamu san yadda akayi ba .... Da wannan shawarar suka d'aga Jidda suka taimaka mata har suka fita a motar Bahijja daga cikin gidan ..... Gidan da Innar ta suke ta kwatan tamusu suka kaita , sosai tayi musu godiya tare da shigewa gate d'in gidan , dai dai lokacin suma su Inna sunfito zasu fita nemanta , suna ganinta suka nufota da gudu suna murna tare da rik'e ta sukayi cikin gida.... Nan aka shedawa Alhaji Ghali dawowar ta lokacin yana tare da A.S.P suna tattauna yadda zasu b'illowa Hajiya Sara , aikuwa yana jin tadawo ko sallama baiyiwa A.S.P yatashi yatafi...... *Bayan kwana biyu* Wasan b'uya akeyi tsakanin Nabeela da Anwaar , kwata kwata tak'i bari su Had'u , ba irin aiken dabai yi mata ba akan tazo amman kwata kwata tak'i , ko d'inkinsu daya karb'o musu sai Raihan ya kira yabawa yace takai mata , koda Umman ta tace " taraka ta wajensa tayi masa godiya da tatashi kawai sai ta rakata palon Hajiyarsa lokacin suna tare suna tsara yadda za'ayi Birthday d'inta.... Koda su Nabeela suka shigo palor sunkuyar da kanta tayi batare da ta dubi gurin da Anwaar yake ba , har suka gaisa da Hajiyar sa ta ajiye Umman ta a palor sannan ta juya zata fita , muryar Anwaar taji yana fad'in "Nabeela inason magana dake yanzu kijirani , tamkar ta fasa kuka haka taji amman sai ta daure tace " to tasa kai tafice.... Harabar cikin gida taje ta tsaya jikin motar sa , batafi minty 5 ba saigashi ya fito , yana zuwa yace mata " biyoni ai ba anan zamu tsaya ba , wucewa yayi wani lungu wanda bata tab'a kula dashi ba a cikin gidan , saida ta d'auki minty 3 sannan ta bi bayansa tare da tarin tsoro aranta ..... wata k'ofa tagani me kyau da ita anrubuta *Beela Music Studio* maimaita sunan tashiga yi tare da tarin mamaki aranta , tura k'ofar tayi tashiga wani k'ayataccen Studio tagani wanda yagaji da had'uwa , batasan sanda ta furta Wow nice 🥰 tafara duba ko inah bakinta yak'i rufuwa , kwata kwata ta manta Anwaar yana ciki sai faman murna take tana tsalle , Anwaar yana zaune a d'aya daga cikin kujerun dasu ka k'ayata wajen , ido ya zuba mata sai kallonta yakeyi batare da takula dashiba , a cikin ransa yana fad'in " mutuk'ar kika kasance tawa saikin dauwama acikin farin ciki my Beeela ta , can ciki ta shiga aikuwa tayi karo da dukkan kayan sauti irin na cikin Studion su , ga ac. Sai aiki take gefe kuma ga kayan kallo , a hankali ta furta "wannan Studion ko tawaye tahad'u sosai , daga bayanta taji ana cewa " bata kowa bace face taki My Beela ta , da sauri ta juyo sai sannan ta tuna da Anwaar , cike da jin kunyar irin tsallen data ringayi yasa tayi k'asa da kai , Anwaar yace " daga yau duk lokacin dazakiyi wak'a basaikinje ko inah ba ga taki Studion zan nemo miki wanda zai koya miki yadda akeyin komai , dan banason kina zuwa kuna aiki tare da maza , Nabeela jitayi Hawaye na zubo mata gaskiya Anwaar ya cancanci masoyi shima , mezatayi wanda zata saka masa irin hidimar dayake mata ? wata zuciyar tace " ki karb'i soyayyar sa kawai dan itace tukucin abinda yake muku , wata zuciyar kuma tace " to yazakiyi da son Junaid kuma ? Junaid d'in da Mumyn sa tayi musu rashin mutunci tabbas tasan ba lallai Mumyn sa ta yadda da tarayyar suba , tunda gashi tundaga ranar ko kiranta bai k'ara yi a waya ba , Nan take ta tuno da wayar ta tasan ta k'one itama gashi batasan taya zata samu Naumber Junaid da Jidda ba , dafa mata kafad'ar da Anwaar yayi shine yadawo da ita daga tunani , cemata yayi " Kiyi hak'uri in har hakan danace baiyi miki dad'inba , kici gaba da zuwa aikin ki kawai duk lokacin da kike sha'awar shigowa wannan d'in ga key d'in ta , mik'a mata mukullin yayi tuni Nabeela tayi k'asa da gwiwowinta tafara magana " Bansan dawane irin kalmomi zan gode maka ba , kayi mana abubuwan da bamu isa mu biyaka ba sai dai Allah , ina mutuk'ar gode maka *Yaya Anwaar* Allah yabiya maka buk'atun ka na Alkairi , Allah yaja da ran Hajiya yabarku da ita har k'arshen rayuwarka , shima russunawa yayi Numfashin su na dukan juna yace " Nagode da addu'a , burina yanzu guda d'ayane a duniya shine "samunki a matsayin mata ina mutuk'ar k'aunarki Nabeela dan Allah ki karb'i soyayyata , tun randa na d'ora idona a kanki har yau bank'ara samun bacci ba , kullum zuciyata da Soyayyarki take kwana take tashi plss accept me my Beela ta , d'agowa Nabeela tayi sannan ta mik'e dukanta tayi hanyar waje , saida taje wajen fita sannan tace " I Luv You so Much am Accept You my Ya Anwaar ta fice da gudu , Wani tsallen murna yayi tare da godiya da Allah yabita shima ya fice...... Acan Asibiti kuwa jikin Junaid yayi tsanani sai kiran sunan Nabeela yakeyi , Daddynsa da Mumynsa tuni suka rud'e likita yace " ku kwantar da Hankalinku yanzu abinda zakuyi shine kuje kukawo masa yarinyar daya yawan kira , wata k'ila ganinta zai saita komai na zuciyar sa , Daddynsa yadubi Mumyn yace " inane gidan su Yarinyar kizo muje kikaini narok'eta Alfarma tazo wajen d'ana , ba musu Mumyn Junaid ta wuce suka fita dan zuwa gidan su Nabeela...... Jidda ankaita asibiti andubata sosai likitoci sun tabbatar da babu abinda yasamu cikinta , sosai Alhaji Ghali yaji dad'i yayi godiya ga Allah , sao dai ya saka a nemo masa Sara duk inda take saiya yi maganinta...... Hajiya Sara da Hajiyar Dubai sundawo daga watsewarsu suka shiga d'akin dasuka ajiye Jidda wayam suka gani , babau inda basu dubaba amman babu ita babu dalilinta , da sauri suka nufo k'ofar gate suna tuhumar me gadi , sai dai ya sheda musu bawacce ta fita sai Bahijja da k'awar ta kuma suma a cikin motar suka fice, Hajiya Sara tuni hankalinta yatashi "yau ta shirya kashe Jidda tare da d'an cikinta amman ace ta gudu , tabbas saita nemo wanda yake da hannu a guduwar Jiddar........ *Comment* plss *'Yar* *Mutan* *Kanawa* _Ce_ 😍🌹*MAWAK'IYA* 🎤🎤🎧🎤🎤 _NA_ *Zee* *MD* *Hamdala* *Writer's* *Association* 💪 https://www.facebook.com/111403834371046 ✨✨ *{{* *H.W.A* *}}*✨✨ *Bisimillahir* *Rahamanir* *Rahim* 🅿️ 23. Nabeela sosai takasan ce cikin farin ciki da ganin wannan Studio d'in , tana zuwa tafad'a jikin Ummanta tana murna , da sauri Umman tata tace " meyasa meki haka Nabeela naga kina cikin farin ciki ? murmushi tayi sannan tace " Ummana kinga Studion buga wak'a da Yaya Anwaar yayimin kuwa ? wallahi tayi kyau sosai Ummana inama ace kina gani dakin ganta , Umma tayi murmushi tace " wata rana inda rabo zangani Nabeela na , ina fatan kinyiwa Yayan naki addu'a Allah yabashi abinda yakeso , Hajiyar Anwaar murmushi takeyi me cike da jin dad'i , bayan Anwaar a duniya bata tab'a ganin wanda yadamu da Mahaifiyar sa kamar Nabeela ba , tabbas Nabeela tanason Ummanta iya yadda sukeyi insuna tare shi zai sheda maka hakan.... Sai lokacin Nabeela ta tuna da Hajiyar Anwaar ta juya tace " Mumy kitayani godiya gurin Yaya Anwaar , murmushi Hajiyar Anwaar tayi sannan tace " kunfi kusa keda Yayan naki ai , nidai kiyimin wak'a me dad'i irin wacce kikayi a Album d'inki me suna *Masoyi* murmushi Nabeela tayi tana sunkuyar da kanta cikin ranta take fad'in " dama Hajiya tanajin wak'a itama ? sai jin muryar Hajiyar tayi tana cewa " kina mamakin taya nasan wak'ok'inki ko ? to Anwaar ne ya koyamin jin wak'a sosai harya fara kunna min wak'ok'inki , tun muna Abuja yake samun wak'ok'in a kan youtube har muka dawo gida , hankalinsa bai kwanta taba har saida yaje yasameki a wajen aikin ku , ya kaimiki aikin wak'a r Birthday d'ina , koda ya dawo gida bakiga yadda yadunga min sambatu wai yaga maiyin wak'ar Masoyi yau , kuma kyakkyawa ce 'Yar k'arama da ita , Umma tace " ai tun Nabeela na k'arama take mutuk'ar k'aunar wak'a , harta fara girma duk inda zaka ganta saika ganta da littafin da abin rubutu tana rubutawa , murmushi Hajiya tayi tace " Allah ya amsa mata burinta tunda gashi tafara suna , Nabeela tuni ta fice ta koma b'angarensu tana bawa Raihan labarin Studion da Anwaar yayi mata...... Mumyn Junaid sunje k'ofar gidansu Nabeela sai dai sunsamu labari cewa 'Yan gidan sunyi gobara sun mutu , sosai Daddyn Junaid yashiga damuwa , yanzu yazaiyi da 'Dan sa wanda yake da buk'atar Yarinyar gidan ? Mumy tayi shuru tana nazari cikin ranta tace " kodai Hajiyar Dubai ce tasa akasa musu wuta a gidan ? tabbas tasan Hajiyar Dubai akan Bahijja babu abinda bazata saka ayi mata ba , amman bari su koma ta d'an bugi cikin ta taji.. Haka suka baro k'ofar gidan su Nabeela suna jimamin yadda zasuyi , suna zuwa Asibitin suka samu Junaid yayi bacci , likita ya tambayesu ina yarinyar da sukaje taho da itan take ? Nan Daddyn Junaid yafad'a masa yadda akayi , sosai ya jimanta musu tare da cewa " insha Allah inya farfad'o bazai kuma neman ta ba , shiga d'akin nasa sukayi suka zauna zaman jiran farkowarsa........ Jidda tunda tasamu kanta take kukan rasa Nabeela datayi , tabbas tarasa wani jigo a cikin rayuwar yanzu yazatayi ? kuka tashiga yi sosai su Innarta suna bata hak'uri suma sosai mutuwar su Nabeelar ta dokesu ,.... Hajiya Sara tuni suka nufi lagos gidan k'awarsu wacce tayi aure acan , suna zuwa suka shiga bata labarin komai da komai rashin kirkin da Alhaji Ghali yayi mata , nan k'awar tasu tace " Su shirya akwai wani boka a lagos d'in wanda yake aiki tamkar me , duk wasu masu ji da kansu da matan Governoni da su kansu Governonin suna zuwa wajensa , Hajiya Sara tace " yanzu naji bayani inaso adawomin da Alhajina tamkar yadda muke da , sannan inaso shegiyar yarinyar nan yarabu da ita ya wulak'anta ta yace kuma cikin jikinta banasa bane , Hajiyar Dubai ita kuma akan a mallakowa 'Yar Junaid yazamo nata ita kad'ai , haka sukaita shirya muguntar da zasu saka bokan yayi musu sannan suka dulmiya aimin sab'on su....... Anwaar tuni ya nemowa Nabeela me koya mata komai , Oganta ba irin neman da baiyi mata ba amman baisa meta ba , gashi Anwaar kwata kwata yak'i gaya masa Nabeela natare dashi , tuni Nabeela tafara iyawa saboda tsabar maida hankalinta datakeyi , Raihan kuwa tuni ansamar mata wata sch ta kud'i tafara zuwa ... *Dan Allah kuyimin afuwa* 🙏🏻🙏🏻 *wani aikine yatasomin na gaggawa* *kuyi* *maneji zuwa gobe*🤝🏻🤝🏻🥰*MAWAK'IYA* 🎤🎤🎧🎤🎤 _NA_ *Zee* *MD* *Hamdala* *Writer's* *Association* 💪 https://www.facebook.com/111403834371046 ✨✨ *{{* *H.W.A* *}}*✨✨ *Bisimillahir* *Rahamanir* *Rahim* 🅿️ 24. Wani daji me duhun gaske Hajiya Naja taja su Hajiya Sara da Hajiyar Dubai , wani k'asurgumin boka ne yake a ciki yake aiki . Lokacin da sukaje wasu manyan Alhazawa sukaci karo dasu suma sunje , Bayan yagama sallamar Alhazawan su Hajiya Sara suka shiga , Nan suka fad'a masa buk'atunsu yafad'a musu mak'udan kud'in dazasu bashi sukace badamuwa , Nan suka bashi wani abu daga cikin kud'in tare dayi masa alk'awarin dawowa nan da kwana biyu suka wo masa cikon kud'in , basu magani yayi tare da gaya musu yadda zasuyi amfani dashi , tuni suka ansa suka fito daga cikin bukkar tasa , koda fitowar su sai sukaga wad'an nan Alhazawan basu tafi ba , suna zuwa tagabansu sukayi musu inkiya irin tasu ta 'yan bariki tuni suka jone abinsu harda Hajiya Najar itama......... Nabeela tafara aiki a cikin Studion ta wacce take a cikin gida , wak'a lafiyayya ta shiryawa Hajiyar Anwaar , sosai wak'ar tayi dad'i lokacin Anwaar baya gari lokacin yaje Abuja , shima saida tayi masa wak'a me dad'i wacce tayi mata suna *Karramawa* .... Anwaar yana Abuja amman zuciyarsa na Kano waken Nabeelar sa , gashi ita bata da waya bare yaji muryar ta , insunyi waya da Hajiyar sa kullum saiya tambayi su Nabeelar tace lafiya lau take , Yauma da begenta yatashi tare dason ganinta , Allah Allah yake yagama abinda yaje yi yadawo gida yaga Beela bbynsa. Jidda cikinta ya isa haihuwa shiyasa tadawo gida Gurin Innar ta , sosai take samun kulawa wajen Alhaji Ghali , Jidda kwata kwata bata wani sukuni tun lokacin da akace mata Nabeela sun mutu , kullum a cikin jikinta tanajin tamkar Nabeela bata mutuba tana nan a duniya , amman to tana inah ? shine tambayar data keyi Wa kanta , Ranar wata Asabar Naguda takama Jidda kafin aje asibiti ta Haifi santaleliyar 'Yarta , murna wajen Alhaji Ghali harda kuka , dama ashe yana da rabon ganin irinsa a duniya tabbas Jidda Alkairi ce agaresa ya k'udurta a ransa bazai k'ara kula matan banza ba , ranar suna na zagayowa yarinya taci suna Nabeela Jidda sosai taji dad'in yadda Alhaji Ghali yasa sunan Aminiyar ta , suna kiran Yarinyar da Habebty sosai akayi hidima Nera tayi kuka a gurin sunan Habebty...... A b'angaren Nabeela itama kullum tana tunanin ina zataga Jidda , zuwanta uku gidan su wanda suka koma ana cewa suntashi haka ta hak'ura takoma gida.... Nabeela tana cikin Studion ta ta kunna wak'ar datayi wa Anwaar tana bin wak'ar idonta a rufe , sai murmushi take tanajin wani dad'i nashigar ta , Anwaar yana tsaye ya rungume hannunsa a k'irji sai kallon ta yake , k'ara dawowa tayi da wak'ar baya tana kuma ji saiji tayi ankashe wak'ar , da sauri ta bud'e ido sukayi ido biyu da Anwaar yasa kar mata murmushi , da sauri ta yi k'asa da kanta tana dariya , cike da girmamawa tace " sannu da zuwa Yaya Anwaar dafatan kadawo lafiya , murmushi yayi ya zauna gefen kujerar datake yace " gaskiya tunda naje Abuja nake fama da rashin lafiya , da sauri ta d'ago tana dubansa tace " meyasa meka Ya Anwaar ? ciwon sonki da kuma kewarki datayi min yawa , murmushi Nabeela tayi cikin shagwab'a tace " harkasa naji tsoro Allah kuwa , kwaikwayon maganar ta yayi yace " nima harkinsa naji sonki Yakuma k'aruwa Babyna , dukansu Murmushi sukayi sannan yace " wannan wak'ar yaushe kikayi ta sosai tayimin dad'i ? yau kwana uku dayinta kuma sadauk'arwa ce ga *Masoyi na gaskiya* , Anwaar yace " zanso sanin waye wannan masoyin na gaskiya ? kauda zancen tayi da kunna masa wak'ar datayi wa Hajiyarsa tana fad'in " d'an saurari wannan wak'ar kaji a binda baiyi ba kafad'amin , Anwaar yai shuru yafarajin wak'a tuni yaji yana rausaya kai daga haka sai rawa , Nabeela tafara masa dariya tana sunkuyar da kanta , jitayi ya rungumeta ya manna mata wani Hot kiss yana thanks my Beela Bbyna wak'a tayi Hajiyata tana godiya , tuni Nabeela tayi mutuwar zaune saboda wani abu dataji ya ratsata....... Su Hajiya Sara tunda suka had'u da Alhazawan nan suka tare a garin Lagos , kwata kwata sundaina tunanin komai saboda irin kud'in da suke samu , ai tuni Hajiya Sara ta manta da wani Alhaji Ghali tasamu Alhaji Millioners , kud'i kawai suke sakar musu tamkar basu san ciwon suba , Hajiyar Dubai sai dai tayiwa Bahijja aiken kud'i wacce ta tare a hotel dazama ...... Junaid tunda yafarko yadaina magana kwata kwata , Likitoci sun yi iya k'ok'arinsu amman sunkasa gano matsalar , Daddynsa tuni yayi musu visa suka wuce dashi India ....... Ranar Birthday d'in Hajiyar Anwaar Nabeela taga manyan mutane , har 'yan jarida saida sukazo wajen , dayake a Babban waje akayi Saboda Manyan k'awayen Hajiyar da suka zo daga garuruwa , Nabeela ita da Raihan sukaje da Hindu , Umman ta tana gida tace ita bazata jeba , lokacin da aka kira Nabeela zatayi wak'ar Da tayiwa Hajiya Anwaar tuni yajata cikin wani d'aki yabata wata leda yace tasa kayan ciki , ansa tayi yajuya ya fita itakuma ta bud'e ledar , wani had'edd'en less tagani sai d'aukar ido yakeyi d'inkin riga da siket , fito dasu tayi tasaka tamkar dan ita akayi kayan , harda mayafi da jakarta me masifar kyau , tana fitowa Anwaar yayi mutuwar tsaye dan badan yasan kayan ba wallahi zaice ba itabace saboda had'uwar datayi , tana hawa step d'in aka fara ihu mutane ana murna yau ga *Mawak'iyar* Datayi wak'ar *Masoyi* da *Halacci,* tuni 'Yan mata 'ya'yan manyan masu kud'i dasuka amsa sunan su a Nageria suka fara hawowa Step d'in dan yin Hoto da Nabeela....... _Nima kufito muyi Pics d'in Juma'at Kareem Masoyana_ 🥰🌹🤝🏻😍 *'Yar Mutan* *Kanawa* _Ce_ 🌹😍*MAWAK'IYA* 🎤🎤🎧🎤🎤 _NA_ *Zee* *MD* *Hamdala* *Writer's* *Association* 💪 https://www.facebook.com/111403834371046 ✨✨ *{{* *H.W.A* *}}*✨✨ *Bisimillahir* *Rahamanir* *Rahim* 🅿️ 25. Nabeela Murmushi kawai takeyi najin dad'in ganin wannan rana , dama haka wak'ar ta tayi suna har mutane suka santa haka , godiya ta shiga yiwa Allah tare da Addu'a ga Junaid domin shine farkon wanda yafara kaita wannan matsayin dan haka baza ta tab'a mantawa dashiba , godiya ta gaba kuma ga Anwaar wanda yazamar mata jigo a cikin rayuwarta , duban wajen dayake a zaune tayi shida Hajiyarsa tayi masa wani murmushi , shima ya maida mata tare da d'aga hannu yayi mata jinjina , bayan jama'a sunkoma sun zauna nan Nabeela tafara nuna murna da zagayowar ranar Haihuwar Hajiya Amina me gwala gwalai wato Hajiyar Anwaar , tana gamawa Mc. Yasaka wak'ar datayi wa Hajiyar ita kuma tafara Mamin , ai tuni wak'a ta ratsa Hajiyar Anwaar ita da k'awayen ta take suka fito suka hawo wajen da Nabeela take suka fara yi mata ruwan lik'i , Dollars kawai kake gani suna tashi sama , waje ya kacame sosai da Manyan mata kowa sotake ta burge Hajiya Amina , sosai akayiwa Nabeela lik'i tamkar basu san darajar kud'in ba .... Bayan Mc.Yayi sanar wa kowa ya koma ya zauna , bayan an raba abinci da kayan Drinks da manyan jakun kuna masu d'auke da hoton Hajiya Amina..... Bayan angama ciye ciye nan Hajiya ta mik'e tare da manyan k'awayen ta suka rakata ta wajen da Cake yake , a lokacin Hajiya ta rad'awa Mc. Akan yakira mata yaranta sune zasu tayata yanka Cake , Nan danan Mc. Ya hau kiran Anwaar da Nabeela atare suka mik'e dan zuwa wajen Hajiya Amina , take Mc. Yasakar musu wak'ar da Nabeela tayiwa Anwaar d'in , takun da sukeyi atare tamkar dansu akayi wannan taro , kowa dake gurin ba k'aramin burgesa sukayiba , sai sannan Nabeela taga kayan jikin Anwaar kalar less d'in daya ke jikinta ne , suna hawa Step d'in Anwaar ya rik'o Hannun Nabeela har wajen Hajiyar sa , tafi aka shiga yi musu ita kanta Hajiyar sai da ta tafa musu yadda taga sun burgeta , suna zuwa suka saka Hajiya a tsakiya tare da d'ora hannuwan su akan nata , Nan aka fara k'irga musu number daga One zuwa Three ta yanka Cake d'in , take aka fara tafi Anwaar ya gutsura yasawa Hajiyar tasa abaki ansa tayi tana murmushi aka hau tafi , itama Nabeela yadda taga Anwaar yayi itama haka tayiwa Hajiyar , ansa tayi tare da gutsura sannan tasawa Nabeela itama abakinta , tuni masu Video da hotuna sunzagaye su sai aikin su suke , Nan Hajiyar takuma gutsura tasawa Anwaar abaki sannan tasa shima yabawa Nabeela abaki itama tabashi , Abu yayi kyaufa kowa fad'i yakeyi sundace sosai , bayan angama yanka Cake kowa ya koma ya zauna sai kid'a dake tashi a wajen , Dayake duk manyan matane masuji da Naira tare da Manyan yaransu masuji da kansu bawanda yake rawa duk suna zaune suna hirarsu , Mc. Da yaransa ne suke k'ayatar da wajen da rawa.......... A can Lagos kuwa Hajiyar Dubai ta b'arke da Amai da gudawa , koda su Hajiya Sara suka kaita asibiti gwajin farko ya nuna tana d'auke da cuta me karya garkuwar jiki wato Hiv , kuka ta shiga yi wiwi tamkar k'aramar yarinya , Tuni su Hajiya Sara suka fara juya mata baya kowacce ta gudu tabarta , da k'yar tasamu ta kira Bahijja a waya ta sheda mata tazo Lagos ta taho da ita bata da lafiya , Bahijja taje Lagos a jirgi ta taho da Uwar tata , saida suka dawo gida sannan Hajiyar Dubai tacewa Bahijja " wai ya maganar aurenku da Junaid wanda ayi tunkafin na mutu , Bahijja ta dubi Hajiyar tace " wacce mutuwa kuma Hajiya ? ana zaune k'alau zaki kawo mana zancen mutuwa , Hajiyar Dubai tayi shuru batare da tace da Bahijja komai ba , Bahijja ta cigaba da magana tana cewa " Junaid ma a halin yanzu baya k'asar nan , kinsan yasamu matsala a k'wa k'walwarsa gashi baya yin magana ko kad'an , Ni gaskiya Hajiya bana sonsa yanzu dan akwai wani Guy d'an masu kud'i yafi Junaid komai da komai yanzu da shi nake soyayya , Hajiya tace " Shikenan zab'inki shine nawa , gobe in Allah yakaimu zaki kaini asibiti a d'orani akan magani , Bahijja a tsorace ta dubi Hajiyar tace " wanne irin magani kuma ? Hawaye ne ya shiga zubowa a fuskar Hajiya sannan tace " nakamu da cuta me karya garkuwar jiki Bahijja , a yanzu bani da wani gatan da ya wuceki a duniya , Hajiya Sara da Hajiya Naja tunda sukaji nakamu da cuta suka gujeni , Bahijja wani irin mik'ewa tayi tana matsawa daga kusa da Hajiyar sannan tace " kina nufin kice kina da cutar Hiv ? to wallahi nima bazan zauna dake ba , dan haka ki nemi wacce zatayi zaman jinyarki , haka kawai kikeso ki gogamin tsiya habawa shiyasa naji kina cewa kin kusa mutuwa ashe da walaki , Hajiyar Dubai baki sake take kallon Bahijja sannan tace " Bahijja nifah Mahaifiyarki ce wacce na raineki da hannu na duk wani abu da kikeso inayi miki dan farantawa amman ni kike gayawa hakan ? Bahijja toshe da hanci t murgud'a baki tace " kifad'i nawa kika kashe tunfarkon da kikayo cikina na shege har baro garinku da kikayi keda kwartonki nawa kika kashe min saina biyaki , Allah ma yasoki da Rahama da kika tsaya a iya cutar Hiv baki had'u da masu yankan kai sun yankaki ba , duk irin abubuwan da kikeyi ina sana dake keda Hajiya Sara saura ita , Bahijja ta d'auki Jakarta ta fice tace " zan je nanemo miki me kula dake saboda karki mutu a cikin gida ke kad'ai , Tasa kai ta fice abinta tan taunar cingum.... Hajiyar Dubai da ido ta raka Bahijja tare da d'imbin dana sani , tabbas tasan hakk'in su Nabeela ne dasuka saka aka k'onesu basuji basugani ba yafara binsu , kuka tashiga yi ita kad'ai tare da tarin nadama...... Jidda ita da Alhaji Ghali soyayya sai abinda yayi gaba , dan yanzuma haka basa k'asar ta rakashi wani Meeting a Tunisia , arzik'insa tamkar k'ara masa yawansa akeyi , Habebty sai wayo takeyi tana ganin gata sosai wajen Alhaji Ghali , tamkar tsoka d'aya a miya haka yakeji da ita , Su Jidda anzama Manyan Mata sai dai haryanzu tana mak'ale da tunanin Aminiyar ta Nabeela.... Bayan kwana biyu dayin Birthday d'in Hajiyar Anwaar , Nabeela tafara zuwa Sch level One , sosai takejin dad'in zuwa sch d'in tasu kuma tana gane duk wata lecture da za'ayi musu , K'awayen ta gida biyu tayi a Sch d'in , Rasheeda da Maryam sun shak'u da su sosai , inatadawo gida bata da aiki sai shiga Studio yin wak'a , dan kusan kullum cikin kawo mata aikin wak'a ake , kamfanoni da dama sun kawo mata gayyata akan wak'a amman tak'i zuwa , Anwaar yanzu ba sosai yake zama a gari ba saboda wasu kwangiloli da sukeyi , sai dai koda yaushe suna mak'ale da juna a waya , yanzu basajin kunyar junansu ko agaban mutane nunawa Juna soyayya suke , tuni Hajiya da ita da Umma sun fahimci soyayyar dake tsakanin Anwaar da Nabeela , Umman Nabeela tayi musu fatan Alkairi sai dai batayi wani na'am da hakan ba , tasan matsayin Anwaar ya wuce na Nabeela sosai duba da yadda Hajiyarsa keda kud'in gaske , ita kuwa Hajiyar Anwaar sosai tayi murna da hakan ganin tilon d'an nata ya nuna ra'ayi da Nabeelar , dan tuni take sha'awar hakan duba da yanayin Hankali da Nutsuwar da Nabeela take dashi , yanzu a binda yarage mata kawai tasamu Umman Nabeela tabata labarin Asalin su sai susan yadda za'ayi.... Kud'in da Nabeela take samu sai tarasu takeyi , sotake suyi yawan dazata fitar da Umman ta k'asar Indi'a inda akace za'ayi mata aikin Ido , yanzuma tana dawowa daga Sch tasamu takadar neman ta aiki za'ayiwa yargidan shugaban k'asar Nageria wak'ar biki kuma ita akeso tayi , sosai Nabeela tashiga murna duk wanda ke cikin gidan saida yatayata murna , dayake Hajiyar Anwaar k'awar Mahaifiyar Amaryar ce tuni tafara bawa Nabeela list d'in sunayen Familyn nasu... Anwaar lokacin daya dawo yasamu labarin wak'ar da Nabeela zatayi yayi mata murna , sai dai yace zatayi wak'a kawai amman ranar bikin bazataje ba , Nabeela baya musa masa ba tace to dan bata son tayi musu da Anwaar ko kad'an , Anan take gaya masa irin kud'in dasuka turo mata taya ta murna yayi anan take ce masa " Ya Anwaar daman inaso nayi magana dakai inaso na d'auki Ummana nakaita k'asar Indi'a a duba mata idonta , dan wani likita damuka tab'a gani shine ya shedamin dole sai ankai Ummana Indi'a anyi mata aiki zata warke , to yanzu haka naga kud'ina suna dayawa shine nakeso nakaita ayi mata aikin , sosai Anwaar yaji ya k'ara k'aunar Nabeela tabbas tana mutuk'ar son mahaifiyyar ta , shikuma duk wanda yake k'aunar mahaifiyarsa hana mugun burgesa , cikin jin dad'i yace " hakan ma yayi kyau sosai My Beela Bbyna , kuma nima inaso inga Ummana tafara gani dan inason lokacin bikinmu ace tana ganin komai da komai , inaso taga irin mijin da 'Yar lelenta zata aura , dan haka wannan aikin ba naki bane na d'anta ne kuma tuntuni nagama shirya hakan , A yanzu jira nakeyi kuyi Exams . A Sch kusamu hutu sai mu wuce Indi'a dan tuni nagama yin visa da komai da komai , Hajiyar mu tasan da maganar tuntuni kawai kema inaso inyi Suprise d'inkine , kud'inki kuma ki ajiyesu zasuyi miki amfani nan gaba , Nabeela kasa magana tayi kawai bin Anwaar takeyi da kallo , can Hawaye yafara zuba daga idanunta........ *Tofah ga Junaid a India gasu Nabeela da Anwaar suma zasu tafi* *Comment Kawai*✍🏻 *'Yar* *Mutan* *Kanawa* _Ce_🌹😍*MAWAK'IYA* 🎤🎤🎧🎤🎤 _NA_ *Zee* *MD* *Hamdala* *Writer's* *Association* 💪 https://www.facebook.com/111403834371046 ✨✨ *{{* *H.W.A* *}}*✨✨ *Bisimillahir* *Rahamanir* *Rahim* 🅿️ 26. Nabeela jitake tamkar ta rungume Anwaar ta nuna masa irin dad'in dataji , tabbas bata da Abinda zata biya Anwaar da ya wuce ta auresa tare da yi masa biyayya shida Hajiyarsa , dubansa tayi tana murmushi me d'auke da hawaye tace " Tabbas kai masoyi na musamman ne Ya Anwaar , Banida kalmar da zanyi maka godiya da ita sai dai nace maka Allah yajik'an Daddynka yaja da ran Hajiyar ka , take taga fuskar Anwaar ta canza ta koma murtuk da ita tamkar bashine yake murmushi ba , cike da jin tsoro Nabeela tace " kayi hak'uri idan Ranka ya b'aci a cikin maganar danayi ma , mik'ewa yayi yabar wajen bayare da yace mata komai ba , tuni Hankalin Nabeela yatashi metayi masa haka ya mik'e yabar gurunta ? tunda take da Anwaar ma ta tab'a ganin b'acin ransa kuwa ? to meye laifin ta anan dan tayiwa Mahaifansa Addu'a , tabbas tasan iya abinda tace masa kenan bawani Abu , zama tayi a gurin tayi jugum tana tunanin ina zata samo mafita kodai tabishi tabashi hak'iri ko Allah zaisa yafad'a mata laifinta , Mik'ewa tayi tabi bayansa dan tasan yana can cikin d'akin sa........ Hajiya Sara da Hajiya Naja ko tuna Hajiyar Dubai basayi , sosai suka nitsa yawonsu k'asashen waje tare da su Alhaji millionies , suna k'asar Itali sunyi musu wata rakiya da sukace zasuje meeting da Company , Hajiya Sara Hotel d'in da suka sauka da ban itama Hajiya Nasa haka , tun lokacin da suka sauka badu k'ara had'uwa da Junan suba , in Hajiya Sara ta kira wayar Hajiya Naja saita k'i tafiya , yauma kamar kullum suna dawowa daga yawansu ita da Alhajinta wanka yashiga ita kuma ta shiga cikin d'aki , wata jaka tagani me uban girma a ajiye kan gado , tayi mamaki data ga jakar a wajen tunda tare suka fita kuma itadai har suka fita bataga wannan jakar ba , jitayi ta cikin band'aki Alhajin nata yana yin waya , kara kunnenta taje tayi a k'ofa sai ji tayi yana cewa " gani nake ita abarta sai munkoma Nageria sai a yankata , tunda yanzu sungama siyan komai nata , can taji ya sauya yare jikinta bai bata komai ba ta dawo cikin d'akin , tana zuwa kawai ta bud'e Jakar yana fad'in bari nasaci wani Abin aciki nasan ba ganewa zaiyiba , tana zuge zip d'in jakar tayi tozali da Kan Hajiya Naja anyanka shi , sai kuma gangar jikinta wacce aka cire Nonon ta sannan aka k'wak'ule mata idonta , da sauri Hajiya Sara ta runtse ido tana ja da baya , wata k'ara taso tayi ko mai ta tuna kuma sai tayi sauri ta toshe bakinta , da sauri ta matsa takuma lek'ewa dagaske ba gizo idon ta keyi ba Hajiya Naja ce , tufe jakar tayi tare da fitowa da sauri daga cikin d'akin , samun kujera tayi ta zauna wata zufa sai karyo mata takeyi , duk irin sanyin da akeyi a garin kwata kwata sai ta koma jin zafi , tana wannan halin saiga Alhaji ya fito daga Toilet d'in d'aure da Tawul a k'ugunsa , kallonta yayi yana murmushi yace " Honey ke bazakiyi wankan ba ne naga kin zauna ? da sauri Hajiya Sara ta mik'e tana cewa " zanyi dama jira nake ka fito , bata jira amsar dazai bata ba tashige band'akin , tana shiga tasamu guri ta zauna tare da d'ora hannu aka ta shiga kuka wujigan gan , yanzu ita yazatayi ta gudu ? dan sai yanxu ta fahimci itace ake cewa tabari sai ankoma Nageria za'a yankata , wayyo ta shiga uku kuka takeyi sosai tamkar ranta zai fita , can wata dabara tazo mata akan ta nuna musu bata da lafiya kawai akomar da ita gida , inyaso tana komawa zata gudu batare da sun ganeta ba , Da haka tasamu ta kwara ruwa a jikinta sannan ta fito batare da ko sabulu ta gogaba ....... Tunda akaje da Junaid Indi'a suke samun ci gaba , dan yanzu sosai yake ansar abinci yaci , kuma yana taka k'afarsa yana motsa hannayensa , abinda yarage masa kawai rashin maganar daba yayi ce , yauma yana zaune jingine da gadonsa yana shan Apple wacce Mumynsa ke bashi , kallonta yakeyi tamkar zaiyi mata magana , itama kallonsa tayi sannan tace " wannan kallo haka Junaid ko kanason wani Abun ne ? d'aga mata kai taga yayi alamar ea , da sauri tafara tambayar sa me yakeso yafad'a mata ? nuna mata yayi ta kunna masa kallo ta kamo masa tashar Hausa , murmushi tayi sannan tace " rigimarka tayi yawa Junaid wallahi , tashi tayi ta kunna masa tare da kamo masa tashar Tauraruwa , nan yafara kallon shirin da sukeyi d'aukd da murmushi a fuskarsa.... Nabeela k'ofar d'akin Anwaar ta tsaya tana sallama , jitayi shuru ank'i a amsa mata dan haka ta tura k'ofa ta shiga , yana zaune bakin gadonsa ya had'a kai da gwuiwarsa idanunsa sunkad'a sunyi jajawur , zama tayi a k'asan Cafet d'in dake shimfid'e a d'akin tace " dan Allah Yaya Anwaar kayi hak'uri tunda nafad'i wata kalmar mara dad'i batare da nasaniba , shuru yayi mata batare da yace komai ba , tafi Minty 10 ahaka batare da takuma cewa Uffan ba sannan ta mik'e zata fita , rik'o hannunta taji yayi batare da ta juya ba saboda hawayen dake zubowa a idonta , cikin muryar kuka tace " natambayeka me nayi maka kak'i fad'amin meye kuma zantafi zaka rik'emun hannuna , janyota cikin jikinsa yayi ya rungumeta sannan yafara magana " babu abinda kikayi wanda kika b'atamin rai , kawai kin tunomin da wani tabo ne dake zuciyata , Mahaifina da kika ambata kina addu'ar Allah yajik'ansa ba k'aramin rashin dad'i najiba , sai dai ba kece kikasani jin haushin ba shid'in dana tuno shine yasani jin haushi , Mahaifina yana nan raye bai mutuba Beela sai dai baya K'aunar mu nida Mumyna , da sauri Nabeela ta d'ago daga jikin Anwaar tana dubansa , d'aga mata kai yayi alamar ea . Cikin raunaniyar murya yaci gaba da fad'in " kiyi hak'uri zuwa wani lokacin zanbaki labari , sosai taji rashin dad'i cikin zuciyar tana fad'in " wanne irin Ubane wannan kasamu 'Da irin Anwaar anma ka nuna kana k'insa , tabbas itadai bataga wata d'abi a mara kyau atare da Anwaar harda Hajiyarsa , sai dai kawai tsakaninsu batasan meye ba sai Allah , Nan ta dunga rarrashin sa tana lallab'ashi harya sake suka ci gaba da hirarsu tare da tsara tafiyarsu... Koda Nabeela tasamu Ummanta da maganar da sukayi ita da Anwaar , sosai Umman taji dad'i tare da nuna farin cikinta , Umma taja Numfashi tace " wad'an nan bayin Allah bansan dame zamu biyasuba Nabeela , bantab'a ganin mutane masu karamcin suba da mutunci da kyauta tawa , Nabeela tace " Addu'a zamiyi musu Umma dan itace kawai Abinda zamu biyasu da ita , Umma tace " addu'a kuwa tazamar min jiki kullum Sainayi musu ita..... Bayan gama Exam . Nabeela aka buk'aci anason hira da ita a gidan Tv , dan wak'ar datayiwa 'Yar shugaban k'asa sosai takuma shiga duniya tare da samun tarin Masoya , har kyautar mota akayi mata wacce tacewa Anwaar tabar mishi ita tunda ita ba inda zataje da motar , lokacin da takaddar gayyarta gidan Tv tasameta lokacin saura kwana biyu su tafi India , shiyasa tace musu suyi hak'uri saita dawo zataje musu..... Ranar tafiya ita da Umman ta da Anwaar suka tafi , Hajiyar Anwaar tana da wani taro da zasuje Dubai shiyasa bata bisuba , sai dai tayi musu alk'awari intagama taron da wuri zata zo Indian , jirgin su Nabeela tuni ya lula K'asar India... Hajiya Sara tuni ta rame ta zabge tamkar wacce tayi amai da gudawa , kwata kwata yanzu da ido d'aya take bacci har suka shirya dawowa Nageria , lokacin ko maganar Hajiya Naja kasa yi musu tayi gani take intayi musu zasu yanka ta itama , ranar da zasu taho Nageria tana kallo turawa sukazo suka anshi Jakar nan wacce Hajiya Naja ke ciki a yanke , nan suka canza baki suna kallonta suna murmushi , wata gudawa taji ta taho mata ta nufi toilet kafin ta k'arasa harta zubo mata , sai canza kayan jikinta tayi tabar wad'an nan a cikin toilet d'in , a cikin jirgima duk ilahirin jikinta rawa yake harsuka sauka a Nageria..... Sotayi suna sauka ta surare ta gudu amman ganin duk idanunsu yana kanta yasa ta saki jiki , har suka k'arasa gidan hutawar Alhaji Me Dolloires , kwata kwata tak'i yarda taci komai sai cewa tayi tanaso taje a kitse mata kanta dan tagaji da tsefaffen kai , kwata kwata basu kawo komai ba tunda suna ganin ai bata ganesuba , kuma suna tunanin k'aryar da sukayi mata na cewa Hajiya Naja tana tare da mijinta wanda yazo Italin shima ta yadda , haka tafice daga cikin gidan tana fita ta hau me Napep sai tasha daga nan ta hau motar Kano wacce takejin kamar tafitar da direban daga ciki ta yi maza taja dubar garin Lagos....... *Comment* plss *'Yar* *Mutan* *Kanawa* _Ce_ 🌹😍*MAWAK'IYA* 🎤🎤🎧🎤🎤 _NA_ *Zee* *MD* *Hamdala* *Writer's* *Association* 💪 https://www.facebook.com/111403834371046 ✨✨ *{{* *H.W.A* *}}*✨✨ *Bisimillahir* *Rahamanir* *Rahim* 🅿️ 27. *K'asar India* Su Nabeela sun sauka a k'asar India misalin biyar na yamma a can , Abokin Anwaar shine ya taresu suka nufi gidan sa wanda yake da zama aciki ...... Tunda suka sauka a k'asar India Nabeela ta zama 'Yar k'auye saboda kallo , harsuka k'arasa gidan Barister Kabir a motar sai kallon gari takeyi , suna isa suka fito daga motar tana rik'e da hannun Ummanta har cikin gidan , cikin ranta sai yaba kyan gidan takeyi tamkar Inta shiga karta fito , Matarsa ta taresu cikin fara'a tare da jin dad'in ganinsu , Nan suka zauna a palor sudukansu , gaisawa aka shiga yi cikin mutantawa sannan Matar wacce taji Anwaar ya kira da Jalila ta mik'e tashiga wata kusurwa , batafi minty 2 saigata da kayan Abinci a hannunta , tana zuwa ta ajiye musu sannan tace " bisimillah nasan kunsha zaman jirgi , Anwaar yace " nidai afara nunamin masaukina inje inyo wanka sainadawo cin abincin yana fad'ar haka ya mik'e shima Kabir d'in mik'ewa yayi suka nufi wata kusurwa daban.... Hajiya Sara na sauka a garin kano tarasa inah zata nufah , dan duk wata kadara data mallaka a gidan Alhaji Ghali lokacin dasuna tare tunda ta had'u da Alhaji Millioners ta saida komai tabashi kud'in , lokacin yayi mata dad'in bakin cewa zai jiya mata ku*Cigaban* *Mawak'iya* 27. Lokacin yayi mata alk'awarin zai juya mata kud'in nata , Allah ya isah tashiga jerawa tare da tsinewa su Alhajin , wata zuciyar tace " dakika samu kika tsira kenan , tunani ne yazo mata akan ko taje gidan Hajiyar Dubai ta rok'eta Alfarma ta zauna anan , dan tasan ko giyar wake ce akanta bata isa ta doshi Familyn taba , tuntana gidan Alhaji Ghali tayi musu rashin mutunci , dama iyayenta sunrasu sai marik'anta shiyasa taci musu mutunci tace kar suk'ara zuwa inda take , da wannan shawarar ta zuwa gidan Hajiyar Dubai ta gamsu take ta hau motar ta nufi godan.... Nabeela da Umman ta d'akinsu d'aya Anwaar kuma d'akinsa daban shima , Jalila mace ce ita meson hira ga sakin fuska cikin k'ank'anin lokaci suka saba dasu Nabeeela tamkar dama ta dad'd dasaninsu ..... Washe gari da wuri suka tashi dan ranar zasu fara ganin likitan da zai yiwa Umma aikin , sun shirya tsaf suka nufi Babban Asibitin k'asar , suna zuwa aka taresu cike da girmamawa suka shigar dasu wani k'ayataccen palor , a ciki kuma akwai wasu d'akuna a jere masu kyau duk namarasa lafiya ne wad'anda akayiwa aiki , a kowanne d'aki akwai komai da komai na buk'ata , kuma kowanne d'aki mutum d'aya ne sai me jinyarsa , Nan likitan yagama duba Umma tare da sheda musu gobe za'ayi mata aikin , Anwaar shine yasaka hannu sannan yacike duk wasu takardu ya biya duk wasu kud'ad'e da suka buk'ata ... Komowa gidan Kabir sukayi dan sai gobe zasu tafi da sassafe , Nabeela sosai tashiga addu'a nasamun Nasara akan aikin da za'ayiwa Umman tata , kwata kwata tak'i sakin jiki suyi hira gashi Jalila sai janta da hira take , lokacin Umma nacan a d'aki dan itama duk jikinta yayi sanyi sosai , Anwaar hankalinsa yana kan Nabeela dan yaga kwata kwata hankalinta ba 'awajen hirar da Jalilar keyi mata yake ba , tashi yayi yazo wajen datake ya rik'e mata hannu yace tazo su fita waje , yadubi Jalila yace mata bari suje su dawo , tace masa ba damuwa suka fice daga cikin gidan , a k'ofar gidan suka tsaya Nabeela ta k'urawa titi ido dan unguwar ma tana mugun birgeta , Anwaar ya dubeta yace " Naga kina cikin damuwa inason sanin meye yasaka Bbyna damuwa ? Murmushi tayi sannan ta kallesa tace " dole nashiga damuwa Ya Anwaar , kasan duk duniya banida kowa sai Ummana banason ko kad'an narasata , Hawaye ne yashiga sintiri a kuncinta , da sauri Anwaar ya janyota jikinsa yana goge mata hawayen yace " Haba Beela keda zaki kasance tare da Umma kina kwantar mata da hankali tare da nuna mata muhimmancin yin aikin , kidaina fad'in hakan plss lafiya za'ayiwa Umma aikin idonta agama lafiya , kiyi mata addu'ar samun Nassara insha Allah , Nan Anwaar yashiga kwantar wa da Nabeela hankali sosai taji zuciyar ta wasai harta fara matsuwa goben tayi ayiwa Ummsn nata aiki itama tadawo gani tamkar kowa , tare suka shiga cikin gidan suna tafe suna hirar su tamkar miji da mata yana manne da ita , d'akin da Umman take ciki suka nufa dan suje itama su kwantar mata da hankalinta......... Hajiya Sara tunda ga k'ofar gate tasan yanzu Hajiyar Dubai babu Abin arzik'i , dan ko megadi babu k'ofar a bud'e take dan haka tasakai cikin gidan , harabar gidan ma babu komai dan motocin ma babu ko d'aya , tana shiga palor da sallamar ta amman taji shuru ba wanda ya amsa mata, saida ta shige har ciki sannan ta nufi d'akin Hajiyar , tana tura k'ofa ta hango Hajiyar Dubai cikin kashi cab'e cab'e ko matsi batayi , ga wani wari ga tsutsotsi ta gabanta manya suna fita , da sauri ta jiyo da gudu tare da saurin fita daga cikin gidan , karo sukaci a k'ofar Palor ita da Bahijja , zabura Hajiya Sara tayi aikuwa Bahijja tace " lafiya ke kuma me kikazo yi gidan mu bacin kin yimata rashin mutunci , inda inda Hajiya Sara ta shiga yi Nan Bahijja ta rik'e mata hannu tana fad'in " nifah banma yadda dakeba wlh sai kin shige munje naga Uwata , Tuni Hajiya Sara tafara tirjiya amman inah saida suka shiga har d'akin Hajiyar Dubai , koda Bahijja taga Hajiyar haka tuni ta fasa k'ata tana fad'in kin kashemin Uwata wlh kin kasheta , wato shine zaki gudu inba daban nazoba shikenan kin gudu , Tuni Hajiya Sara tafara rantse rantsen ba ita bace itama a haka tazo ta sameta , tuni Bahijja tafara kiran Number Police suna d'agawa ta sheda musu ankashe mata Mahaifiya su zo Unguwar Nassarawa tabasu full address tare da gaya musu tana tare da wacce tayi kisan......... *Comment* plss *'Yar* *Mutan* *Kanawa* _Ce_ 🌹? *'Yar Mutan Kanawa* _Ce_ 🌹😍*MAWAK'IYA* 🎤🎤🎧🎤🎤 _NA_ *Zee* *MD* *Hamdala* *Writer's* *Association*💪 https://www.facebook.com/111403834371046 ✨✨ *{{* *H .W.A* *}}*✨✨ *Bisimillahir* *Rahamanir* *Rahim* 🅿️ 28. Hajiya Sara sai kuka takeyi tana fad'in " wallahi banice nakasheta ba , ba'afi Minty 10 saiga jiniyar 'Yan sanda , Nan suka shigo cikin gidan Hajiyar Dubai suka tusa k'eyar Hajiya Sara wacce take ta shan kuka tana fad'in " wallahi banice nakasheta ba , ko sauraranta basuyi ba suka tisa ta agaba har cikin motar sannan suka wuce da ita , tuni aka kirawo likitoci akan suyi bincike akan gawar dan tabbatar da wanda yakasheta...... Jidda sundawo Nageria tana zaune a palor rungume da Habibty , saiga Alhaji Ghali yashigo yana fad'in " kad'an ma kuka gani ai tunda bazaku tuba ga Allah ba , Jidda ta dubesa tace " Abban Habibty kaidawa kuma kashigo kana fad'a ? zama yayi sannan ya dubeta yace " wallahi yanzu nagani a Tv wai Sara ta kashe wannan shu'umar k'awar tata Hajiyar Dubai , kinganta da'aka nunota sai faman kuka takeyi tana ba itace ba , Jidda tace " ikon Allah wai dama suna garin nan kenan ? ni wallahi sanake basa garin ma ashe suna nan , ai wallahi komai akace zasuyi bazan musaba , dan har yanzu zuciyata tana gayamin akan sune sukayi sanadin Nabeela ta , take hawaye yakawo a idonta tafara gogewa tana fad'in " wallahi sune inajin duk da wani lokacin inaji a jikina kamar Nabeela na nan araye bata mutu ba , Alhaji Ghali yadu beta yace " zaki fara kukan naki ko , ko da yaushe inka tuna da Mamaci addu'a yakamata kayi masa ba kuka ba , d'aukar remote yayi ya kunnah Tv yana rarrashin Jiddar .... Kamar daga sama sukaji ana cewa " Bari mu nishad'ar tar daku da wak'ar da *Mawak'iyar* nan , me suna *Nabeela Abdallah* tayiwa 'Yar Shugaban k'asa ranar bikinta kuji , Jidda tuni taware ido tana mik'ewa ta matsa gab da Tv tamkar taga Nabeelar , aikuwa take suka saki wak'ar Amarya wacce kanaji indai kasan muryar Nabeela to tabbas sai kagane itace tayi wak'ar , tuni Jidda ta mik'e tafara wani tsalle tana fad'in " wallahi Nabeela ta tana raye ga muryar ta , kuma nasan itace tayi wannan wak'ar wallahi , Alhaji Ghali da sauri ya mik'e yaje ya rik'ota yana fad'in " haba sweetheart sai kace wata k'aramar yariya , ko sokikeyi ki zubar wa da Habibty k'anin nata ? Rungumesa tayi tanajin wani farin ciki na ratsata , cikin muryar me cike da murna tace " daman inaji ajikina baki mutu ba K'awata , burinki a koda yaushe shine wak'a gashi Allah yacika miki burin naki wanda kike mafarkinsa , Jidda tasaki Alhaji Ghali ta juya tana ganin yadda ake cashewa a gidan bikin kuma wai wak'ar Nabeela , take ta furta Alhamdullilah naji dad'in yadda burinki ya cika ganin zuwa gareki K'awata masoyiyata kuma Aminiyata gaki kuma Habibtyna...... Washe gari da sassafe aka shigar da Umma d'akin da za'ayi mata aiki , Nabeela sai kai kawo take takasa zama a harabar gurin , Anwaar yayi yayi ta zauna Amman tak'i zama haka ya hak'ura ya k'yaleta take kaikawonta , Junaid tunda yatashi da safe yake tayiwa Mumynsa Nuni data fitar dashi waje yagaji da zama , cemasa tayi ya jira rana tafito saita fito dashi wajen , ganin yak'i yadda yasa ta rik'o masa hannu ya sauko daga kan gadon nasa , a hankali yake tafiya har suka fito daga d'akin nasu , suna tafe tana bashi Labari masu dad'i shikuma sai dai ya murmusa , cikin ransa sai yaba kyan Asibitin yake da tsaruwarsa , a haka harsuka k'araso harabar cikin Asibitin , A dai dai lokacin Anwaar ya rik'o Hannun Nabeela yana zaunar da ita a kan wata kujera , kawai Junaid yakai dubansa b'angaren dasu Anwaar da Nabeela suke , a zabure ya murza idonsa yakuma bud'ewa Nabeela ce , da sauri ya anshe hannunsa daga na Mumynsa yafara fad'in Nabeela cikin wata irin murya me sanyi tare da nufo wajen dasuke da saurinsa , sai dai dayake jikin babu k'wari tuni ya zube a k'asa , da gudu Mumynsa ta fasa k'ara tayo kansa tana fad'in " shiyasa nace maka karmu fito amman kadamu sai munfito kaga gari , Anwaar da sauri yataso dan yataimka mata su d'agashi , Nabeela kuwa dayake bata cikin Nutsuwa kwata kwata bata ko kallo wajen ba , tunaninta d'aya Umman ta dan hankalinta kwata kwata yana wajen Umman nata , da taimakon Anwaar Suka d'aga Junaid wanda kansa harya fashe sai jini ne yake zuba , ahaka suka komar dashi d'akin nasa batare da yasan sunayi ba sakamakon suman dayayi tunda ya bugu sosai , Godiya sosai Mumyn Junaid tayiwa Anwaar , likitoci tuni suka rufu akan Junaid d'in dan tsaida jinin dayake zuba , shikuwa Anwaar tuni ya fice saboda gudun kar Nabeela tayi wani wajen.. Jalila ita da mijinta sunkawo wa su Anwaar Abinci Asibiti sai dai bawanda yaci , Nabeela ko sallah takasa tashi taje tayi daga Anwaar ya matsa akan taje saita saka masa kuka , haka ya hak'ura ya k'yaleta yana addu'ar samun Nassara shima ...... Sai wajen k'arfe shida na yamma sannan aka fito da Umma suka kaita d'akin hutu , nan ma sun hana kowa shiga saboda basa son hayaniya , daga k'arshe ma suka ce musu sai biyun dare zata farfad'o dan haka zasu iya tafiya gida , Nabeela tace " babu inda zataje tabar Umman ta a nan zata kwana koda baza ta shiga cikin d'akin ba , dole haka Anwaar ya hak'ura shima yace zai kwana anan d'in , Kabir da Jalila sukayi musu sallama suka tafi..... Tunda Junaid ya farko yake kiran sunan Nabeela , lokacin Daddynsa yana tsaye a kansa shida Mumy , dubanta Daddy yayi cike da mamakin jin Junaid yana magana yanzu , gashi tunaninsa ma yadawo tunda yana kiran sunan Nabeela , da sauri Daddyn nasa ya k'arasa Kusa dashi yace " My Son ka kwantar da hankalinka kasan nan ba a Nageria muke ba , amman nayu maka alk'awari muna komawa xannemo maka ita duk inda take , Junaid ya dubi Daddyn nasa yace " Daddy Naga Nabeela da idanuna d'azu nida Mumy , dan Allah kuje ku kiramin ita kuce mata inasonta bazan tab'a rayuwa babu ita ba , tayi hak'uri da abinda Mumy sukayi mata kar saboda hakan tace bazata karb'i soyayyata ba , wani Kallo Daddy yabi Mumyn dashi wanda ya saka mata alamar tambaya ? da sauri tafara inda inda kafin tace " nifah wallahi banga wata Nabeela ba , kawai dai yacemin dole saiya fita yaga waje nayi nayi dashi ya hak'ura yak'i , muna fita nidashi nafara bashi labarai daga haka kawai naga ya fad'i , amman nidai banga wata Nabeela ba , Junaid yayi sauri ya mik'e daga kwancen dayake yana fad'in " zomuje wajen dana ganta in nuna maka ita Daddy wallahi naganta , da sauri Daddy yak'arasa yana rik'esa yana fad'in " kwantar da Hankalinka basaika nuna min ba xanfita dakaina na nemi maka ita , kwanta abinka kadaina tasowa haka , a hankali Daddy ya lallab'a Junaid tare da gaya masa maganganu masu dad'i harya samu bacci yayi gaba dashi .... Duban Mumyn Junaid d'in yayi sannan yace " keda wa kukaje gidan su yarinyar kuka yi musu rashin kyautawa ? sunkuyar da kanta k'asa tayi sannan tace " kayi hak'uri nida Hajiyar Dubai ne , kuma a lokacin raina ne yayi mugun b'aci game da rashin jin magana ta da Junaid ya daina , shuru Daddyn yayi batare da yace komai ba..... Nabeela tana zaune kan wata kujera idanunta duk sun k'ank'ance , kana ganinta kadan Bacci takeji sosai a idonta , Anwaar yana zaune nesa da ita yana danna wata cumputure d'insa , yanayi yana satar kallon Nabeela wacce tafara gyangyad'i , k'yaleta yayi saida tayi nisa da bacci sannan ya taso yazo ya d'auketa cak yanufi d'aya d'akin da aka bawa Umma , yana zuwa ya kwantar da ita akan wani lafiyayyen gado namasu jinya , bargo ya janyo ya rufeta tare da kafeta da ido nawani lokacin sannan yataso yafito..... Komawa yayi yacigaba da aikinsa yanayi yana duba a gogo dan lokacin tashin Umma , k'arfe biyu dai dai yatashi ya nufi d'akin da Umman take , yana tura k'ofah kuwa yaji tana fad'in " Nabeela kuna inah ne keda Anwaar ? da sauri Anwaar yace " gani Umma sannu ya jikin naki kike jinsa ? da sauri ya rik'e mata hannu tace " banajin komai a jikina sai dai idon ne nakejin jijiyoyinsa suna wani iri , Anwaar yace " ki kwantar da hankalinki Umma zata daina itama Allah yasa anyi aikin asa 'a , Cikin sanyin Murya tace "Ameen ina k'anwar taka take ? murmushi yayi sannan yace " Tayi bacci da k'yar Umma dan kwata kwata takasacin Abinci takasa komai sai kuka , yanzuma bacci b'arawo ne yayi gaba da ita shiyasa , amman da nasan tana tashi zata taho wajenki , murmushi Umma tayi dan duk fuskar ta anrufeta da bandeji iya bakinta ne a bud'e , Nan Anwaar yakira Doctor d'in yayi masa bayani akan tashin nata , basu d'auke lokaci ba saiga likitocin sun shigo d'akin , bayan sundubata suka saka aka kawo mata lemo dan sunce abinda zataci yazamo bawanda zata zauna bane har zuwa gobe da safe ........ *Comment* plss *'Yar Mutan Kanawa* _Ce_ 🌹😍*MAWAK'IYA* 🎤🎤🎧🎤🎤 _NA_ *Zee* *MD* *Hamdala* *Writer's* *Association* 💪 https://www.facebook.com/111403834371046 ✨✨ *{{* *H.W.A* *}}*✨✨ *Bisimillahir* *Rahamanir* *Rahim* 🅿️ 29. Gari na waye wa Nabeela ta tashi da sauri taga gari yayi haske , a zabure ta mik'e daga kan gadon data ganta akai , mamaki tashiga yi taya tazo nan alhalin ita a reception ta kwanta ? saukowa tayi tashiga toilet d'in dake cikin d'akin ta d'auro arwala tafito , sallah tayi maza tayi tare da fitowa daga cikin d'akin...... Karo sukaci da wata nursing ta tambayeta inane d'akin da aka kai Ummanta ? Nuna mata tayi Nabeela ta nufi d'akin.... Tana tura k'ofa ta hango Anwaar da Umman yana bata lemo suna hira abinsu , wani sanyi taji aranta tare da furta Alhmd. Sannan ta k'arasa ciki tana fad'in " Ummana ina murna yadda nashigo nasameki haka , ko iya haka nasan ansamu Nassara a cikin aikin da akayi , Anwaar ya dubeta yana murmushi yace " keda kikayi baccin ki kika manta da Umman tamu , ai Umma tayi fushi dan haka ki koma kici gaba da baccin ki , turo baki Nabeela tayi sannan tace " ai zama nayi ina jiran fitowar ta kawai b'arawo yasaceni , amman duk baccin ma babu dad'i saboda tunanin Ummana , zama tayi a kusa da Umman ta rik'e hannunta tace " Ummana yaya kikejin jikin naki ? Umma tace "banajin komai Nabeela lafiya lau nakejin ko'inah na jikina , Nabeela tayi murmushin jin dad'i sannan tace " Alhmd haka akeso , Umma tace " kisamu Abinci kici yanzu tunda kinga jikina da sauk'i , dan Yayanki yace tunjiya babu abinda kikaci , Nabeela tadubi Anwaar suna had'a ido yayi mata gwalo , turo baki tayi sannan tace " Umma naci Abinci fa kawai soyake ya had'amu kinga yanamin gwalo ma , murmushi Umman tayi sannan tace "ai kunfi kusa kedashi ...... Tunda gari ya waye Junaid yadamu Daddynsa sai sunfita waje ko zai k'ara ganin Nabeela , ganin yadamu dason fitar Daddyn nasa yasashi a gaba suka fito daga d'akin , lokacin da suka fito har suka zagaye cikin Asibitin ko me kama da Nabeela bai gani ba , jiyowa sukayi dan komawa cikin d'aki duk ran Junaid a b'ace , Dai dai lokacin Anwaar yafito daga cikin d'akin da Umman take shima , yana ganin Junaid yaganesa shine wanda yafad'i jiya , da sauri yace " barka da safiya Abokina ya k'arfin jikin naka , dubansa Junaid yayi sannan yayi murnushi yace " jikina Dasauk'i amman ban sheda kaba ? Anwaar ya matso wajen da suke sannan yace " nima jiya nafara ganinka kuma aka shedamin cewa baka da lafiya , duk wannan maganar da sukeyi Daddyn Junaid yana tsaye k'yam yana kallon Anwaar , cikin ransa yake fad'in " tabbas duk inda jini yake saika sanshi , yasan ko ba'a fad'a masa ba Anwaar jininsa ne , sai dai taya zaisan hakan ? duk me hankali yadubi fuskar Anwaar ya kalli Junaid daku shi kansa to tabbas yasan jini d'ayane , take yaji k'aunar Anwaar tashi gesa tabbas saiya bi diddigin yaron dan sanin d'an waye , Anwaar ya dubi Daddy cike da girma mawa ya gaidashi , amsawa Daddy yayi cike da fara'a yana cewa " mungode sosai da kulawa , waye naka ba lafiya anan d'in ? Anwaar yace " Ummata muka kawota akayi mata aikin ido , Daddy yace " ayya insha Allah zamu shigo zuwa anjima mu dubata , Anwaar yaji dad'i sosai yayi musu godiya suka wuce..... Hajiya Sara tana hannun 'yan sanda sai bak'ar wuya take sha , har yanxu basu gama bincike akan wanda ya kashe Hajiyar Dubai ba , gashi Bahijja tasaki kud'i 'yan sanda sai cin uwar Hajiya Sara suke , tuni Hajiya Sara tafara fita hayyacinta tamkar wata zautacciya , kullum cikin kuka take tana fad'a musu ba ita takashe taba , ko sauraranta basayi saboda sunga tamkar bata da galihu... Nabeela tana tare da Umma Dr .Yashigo shida Anwaar , duba Umman Dr yayi sannan yace yanzu zasu cire mata bandejin dake fuskar ta , duban Anwaar yayi yayi masa alama da yafitar da Nabeela daga d'akin , Anwaar ya mik'e tare da cewa Nabeela " zo muje waje zasu dubata , da taso yi musu gaddama amman ganin Anwaar fuskar sa ba wasa yasa ta mik'e suka fita , suna fitowa Anwaar ya dubeta yace " ki koma can d'akin banason ki zauna anan saboda masu wucewa , bata musa masa ba tanufi d'akin dayace mata , juyawa yayi yakoma d'akin da Umman take ciki , itama tashige d'akin dayace taje tana shiga d'akin Mumyn Junaid tana fitowa daga nasu d'akin.. sai dai ba wacce taga wata acikinsu.... Sun cirewa Umma bandejin fuskar ta , suka d'auko mata mudubi suka saka mata a gaba , sai da suka cire mata sukace ta bud'e idanunta , tana bud'ewa ta k'urawa mudubi ido tana kallon sa , Anwaar yace " Ummana yanzu kina ganin kowa da kowa ? duban sa tayi sannan tayi murmushi tace " dama haka fuskar d'ana take me kyau da shi masha Allah ta kafeshi da ido cikin ranta tana fad'in " Allah me iko wannan yaro babu inda yabaro Babanta wanda ya haifeta tabbas Allah da iko yake , tambaya likitan yayi mata da turanci akan tana ganin komai kuma yatakejin idon nata ? Anwaar zaibashi amsa kenan yaji Umman Nabeela tabashi amsa tamkar yadda yatambayeta , sannan ta dubi Anwaar tace " Ina Nabeela take ? Anwaar daya cika da mamakin jin Umman tayi magana da turanci tamkar wacce daman take baturiya, da sauri yabata amsa da cewa " bari nakirawo miki ita yanzu da murnar sa yafita kiran Nabeela , yana shiga d'akin yasamu Nabeela a tsaye sai kai kawo take , tanajin ya shigo tajuyo da sauri tana ganinsa tataho a rud'e tana fad'in " meyasamu Ummana Ya Anwaar ? rik'e mata hannu kawai yayi suka fito daga d'akin , dai dai lokacin Junaid suka kuma fitowa shida Daddynsa da Mumyn sa dan zuwa duba Umman Anwaar , kwata kwata su Anwaar basu kula da su Junaid ba suna saurin shiga cikin d'akin , Junaid tuni yayi tozali da Nabeelar sa tuni shima yabita da sauri tuni sun shige d'akin da Umman take , shima shiga yayi da saurin sa Daddy da Mumynsa suma tuni suka rufa masa baya dan san ganin wayagani yatafi da sauri haka..... Nabeela na shiga taga Ummanta zaune idanunta tass akanta , da gudu Nabeela tatafi jikinta tana fad'in " Ummana yanzu haka kina ganina tamkar yadda nake ganinki ? rungumeta Umman tayi tace " ina ganinki Nabeela ta kina sanye da blue d'in doguwar riga , Kukan dad'i Nabeela tasaka tana rungume da Umman tata , Anwaar shima jiyayi yana hawaye saboda tausayinsu ..... Ji sukayi anturo k'ofar da k'arfi ana kiran sunan Nabeela , dukansu suka juyo dan ganin waye wannan d'in , Nabeela ta d'ora idanunta akan Junaid jitayi k'irjinta ya buga , Junaid yak'araso cikin d'akin yana fad'in " Nabeela daman baki mutu ba su Mumy sukace kin mutu , ina kika shige batare da naganki ba Nabeela sanadin rashinki shine yakawoni har gadon Asibiti Amman yau najini nasamu lafiya , ina Umma ta Nabeela ? Nabeela tunda Junaid yafata magana take kallonsa hawaye na zubowa ta idanunta , takasa magana kawai kallonsa take harya k'araso kusa da ita , sai kuma a sannan ne yaga Umman wacce itama shid'in take kallo , tuni ya nufi Umma yana fad'in " Umma Junaid ne 'Danki wanda kike ji dani Umma , a dai dai lokacin Mahaifin Junaid yashigo shida Mumy cikin d'akin , yana d'ora ido akan Umman Nabeela ya furta " *Bilkisu* dama kina raye baki mutu ba ? tuni Umman Nabeela ta sauko daga kan gadon datake tana fad'in " *Yaya Mahmud* dama zansake ganinku a duniya ? da sauri Daddyn Junaid ya k'arasa kusa da Umman Nabeela ya rungumeta tare da sakin wani kuka tamkar k'aramin yaro......... *Masoyana ina mutuk'ar godiya da yadda kuka nuna damuwarku ta rashina kwana biyu* *Masu kiran wayata danjin lafiya sukajini shuru da masu yimin test duk ina mutuk'ar godiya* *Allah yayimin dawowa nagode da kulawarku insha Allah gobe zakujini da* _Ni bora_ ce nagode sosai🙏🏻🙏🏻🙏🏻🥰😍😍 _I luv u all Fan's_💔*MAWAK'IYA* 🎤🎤🎧🎤🎤 _NA_ *Zee* *MD* *Hamdala* *Writer's* *Association* 💪 https://www.facebook.com/111403834371046 ✨✨ *{{* *H.W.A* *}}*✨✨ *Bisimillahir* *Rahamanir* *Rahim* 🅿️ 30. Murna had'e da farin ciki suka kama Umman Nabeela , sai da suka nutsu suka zauna duna duban juna , Alhaji Mahmud yadubi k'anwar tasa yace " Tunda naga wannan yaron ya nuna Anwaar nasan jinina ne duk inda yake , ashe 'Dankine lallai Allah me yadda yaso dole indai kaga jininka saikaji a jikinka , murmushi Umman Nabeela tayi sannan tace " Anwaar d'anane amman banice na haifesa ba , sai dai tunda Allah yasa idanuna suka bud'u nayi tozali dashi nima naji ajikina jininane , mamakine ya cika Alhaji Mahmud cikin ransa yafara tunani to wannan yaron d'an waye haka yayi kama dasu sosai ? iya saninsa yasan su biyu mahaifansa suka haifa , daga shi sai K'anwarsa Bilkisu wato Umman Nabeela , duban Umman Nabeela yayi sannan yace " wai dama kece akayiwa aikin ido ? murmushi tayi sannan tace " nice Yaya amman yanzu Alhmd ina ganin komai tamkar da yadda nake gani , kuma wannan yaron shine ya biya akayimin aikin , sosai Alhaji Mahmud yaji dad'i da abinda Anwaar d'in yayiwa 'Yar uwar tata , wayar Anwaar ce tashiga ruri d'agawa yayi yana fad'in " kunk'araso Asibitin kenan ? ko mai akace masa daga d'aya b'angaren yakuma cewa "bari nafito nashigo dake cikin d'akin ...... Duban su Nabeela yayi yace " ina zuwa Hajiyata ce tazo , Murmushi Umman Nabeela tayi tana fad'in " Jeka ka shigo da ita dan inason inganta nima , fita Anwaar yayi yana dariya Junaid kuwa tuni yafarajin haushin Anwaar , dan tabbas ko ba a fad'a ba kasan soyayya yake da Nabeela , jiyayi yana kishin Nabeelar da sauri yadubi Daddyn nasa yace " Daddy ga Nabeela wacce nakeso Daddy , ashe soyayyar danakeyi mata ba banza ba jininace ita , ya juya yadubi Mumyn sa yace " Mumy kinga irin Abinda nake jiye miki ko ? ashe Nabeela jininmu ce kika dunga yi musu wulak'anci akan wasu bare , sunkuyar da kai Mumy tayi batare da tace komai ba , Junaid ya k'arasa kusa da Umman Nabeela yace " Ummana duk sanda zan kalleki sainaji tamkar Daddyna nake kallo , koda yaushe in ina tare daku wallahi jinake ina k'ara k'aunar ku araina ashe kud'in Jinina ne , dan Allah Umma ki gayawa Nabeela ina Sonta saboda da son danake mata har nazo garin nan jinya , murmushi Umma tayi tana dubansa tace " Junaid wannan ba zan cena bane kaje kuyi magana da K'anwar ka dan kunfi kusa , Murmushi Daddy yayi yana duban Junaid zaiyi magana , dai dai lokacin Anwaar ya bud'e k'ofa tare da sallama , Bayansa kuma Hajiya Amina ce wato Hajiyarsa , tana shigowa da murmushi d'auke a fuskar ta sukayi ido biyu da Alhaji Mahmud , tsayawa tayi cak tana dubansa shima tuni ya mik'e yana fad'in " Hajiya Amina kece daman ....... Bakinsa yafara rawa yakasa k'arasa maganar dazaiyi , kowa dake cikin d'akin kallon kallo suka soma , anfi minty 5 a haka kafin Hajiyar Anwaar ta juya da sauri tafice , da gudu Alhaji Mahmud da Anwaar suka rufa mata baya suna kiran ta........ Anagama bincike akan gawar Hajiyar Dubai inda aka tabbatar da mutuwar Allah tayi , lokacin aka saki Hajiya Sara wacce idonta d'aya ya samu matsala saboda dukan dataci , koda aka sakota ta fito da k'yar take gane hanya har ta iso bakin titi , a dai dai lokacin Alhaji Ghali shida Jidda suka taho a motar su , basu kula da itaba sai ji sukayi ana ihu sunbigeta , da sauri suka parking suka fito da gudu dan ganin wacce ya bige , tuni ya d'auketa suka sakata a motar ya wuce asibiti da ita b'angaren emergency .... Tuni Anwaar yasha gaban Hajiyar sa yana fad'in " plss Hajiyata ina zakije ki tsaya mana kiyimana bayanin waye wannan d'in ? Hawaye sai zuba yake a idanunta ta kalli Anwaar tace " katambayeshi waye shi zaifad'a maka ko waye , Alhaji Mahmud lokacin ya k'araso ya dubi Hajiyar Anwaar yace " dan Allah karkimin haka kidawo muyi magana , wani mugun kallo tayi masa ta juya zata fita daga gurin , da sauri Umman Nabeela data taso ta biyosu ita dasu Junaid tasha gaban Hajiyar tace " dan Allah kidawo komai yayi miki kizo ayi magana karkiyi mana haka , Anwaar yadubi Umman Nabeela yace " Umma meyasa kika fito kinsan fa bakigama warke waba karsuyi fad'a , sai sannan suka tuna dukansu Hajiya ta dubi Umman Nabeela tace " ki koma karsuyi magana ai naga aikin naki yakan yatabbatar da anyi nasara ina muku fatan Alkairi , juyawa tayi da sauri zata fice Alhaji Mahmud yasha gabanta yana zube gwuiwowinsa a k'asa yana fad'in " inaso kafin kitafi dan Allah kitsaya kifad'amin waye wannan yaron plss ? wasu Hawayen ne suka k'ara zubowa a idon Hajiyar Anwaar sannan tace " Anwaar d'anka ne wanda katsaneni saboda nasamu cikinsa , shine wanda kahad'ani da 'Yan uwana saboda shi , shine wanda ka datse igiyoyin aurenmu saboda shi , inafatan yanzu kagama gamsuwa ko ? duk mutanen dasuke wajen shuru sukayi tamkar and'auke wuta , sai Umma ce tayi k'arfin halin rik'on hannun Hajiyar sukayi cikin d'akin babu musu Hajiyar tabi bayanta tana kuka saboda tuno baya , Anwaar kuwa tsayawa yayi duk jikinsa ya d'auki wata rawa , take ransa yayi mugun b'aci dama wannan shine mahaifin daya tozarta Hajiyarsa sannan ya gujeta ko kalarsa bai tab'a gani ba , tabbas shima zuciyar sa yataso da mugun jin haushin mahaifin nasa , amman kuma daya gansa yaji lokaci d'aya yana k'aunar sa , kenan yanzu shida Junaid Ubansu d'aya ? Nabeela itama abun mamaki yabata sosai , dama da Anwaar da Junaid duk 'Yan uwanta ne shiyasa kowanne takejinsa acikin jikinta , koda take soyayya da Anwaar zuciyar ta a ko yaushe tana tunanin Junaid , haka suka bi bayan iyayen nasu jiki a sab'ule....... Kowa shuru yayi a cikin d'akin sai shashshekar Kukan Hajiyar Anwaar ke tashi , bawanda ya dakatar da ita saida tayi tagama sannan Umma tadafa kafad'arta tace " nasan Abunda Yaya Mahmud yayi miki babbane tunda naga kina irin wannan kukan , Hajiya Amina ta dubi Umman Nabeela da mamakin jin tasan Alhaji Mahmud , ganin yadda mamakin hakan ya nuna a fuskar ta yasa Umman Nabeela d'aga kai tana fad'in " k'warai Yaya Mahmud Yayane Uwa d'aya Uba d'aya , bani da wanda yafishi duk duniya kuma shima haka , munrabune bisa wani dalili wanda zakujishi nan gaba in mun koma gida , inaso yanzu kiyi hak'uri kema duk muhak'ura sai mun koma Nageria sai kowa yabada labarinsa , sosai sukayi Na'am da maganganun Umman Nabeela , Alhaji Mahmud kuwa sai kallon Anwaar yake kafin ya mik'e yaje kusa dashi ya janyoshi jikinsa yana kuka , cikin kukan yake cewa " kayi hak'uri d'ana nasan na aikata ba dai daiba a cikin rayuwarka data Mamanka , kayafemin dan Allah wallahi babu irin neman dabanyi mata ba amman bansameta ba , Anwaar ko tari yakasayi dan jiyayi zuciyarsa tayi masa nauyi , Junaid tuni shima ya k'araso jikin 'Dan uwan nasa yana fad'in " dan Allah kayi magana 'Dan uwana kace da Daddy wani Abun nasan zaiji sanyi , kawai Anwaar ya saka kuka yana fad'in " meyasa zaka gujemu nida Hajiyata ? meyasa baka bari nataso tare dakaiba ? Hajiyata itace tazamar min Uwa da Uba , tasha wahala saboda rashin mataimaki a rainona kafin na girma , har nazo nagirma Hajiyata tazamar min gatana komai nawa itace , meyasa kai kana Namiji ka kasa yin hakan ? kowa dake gurin saida yayi hawaye saboda ganin yadda Anwaar d'in ke kuka , sosai Alhaji Mahmud yatsani kansa yayi Allah wadai da rayuwar dayayi abaya .......... *Banaganin Comment fa*😡😡 *Comment* *kawai* plss in bahaka ba zantafi hutu✍🏻 *'Yar Mutan Kanawa* _Ce_ 🌹😍*MAWAK'IYA* 🎤🎤🎧🎤🎤 _NA_ *Zee* *MD* *Hamdala* *Writer's* *Association* 💪 https://www.facebook.com/111403834371046 ✨✨ *{{* *H.W.A* *}}*✨✨ *Bisimillahir* *Rahamanir* *Rahim* 🅿️ 31. Kwanan Umma biyar aka sallameta sosai tadawo gani rad'au , yanzu dukansu sunfara shirye shiryen komawa Nageria , Suma su Junaid tuni aka sallamesa dan dama shi ciwonsa na rashin Nabeela ne , yanzu kuma kusan kullum suna tare da ita , dan ko kunyar kowa bayaji wajen nuna mata soyayya ...... A b'angaren Anwaar kuwa yafita daga sabgar Nabeela , tun wani gani daya musu ita da Junaid suna hira a harabar Asibiti tunda ganan yakejin haushi , dan mugun kishinta yake bayajin zai iya sadaukar da iata ga wani ..... Yaune ranar dazasu koma Nageria dan haka tun sassafe suka shirya , Nabeela sunfito ita da Umman ta da Hajiyar Anwaar , sukaci karo da Anwaar shima ya fito daga nashi d'akin , yana had'a ido da Nabeela ya d'auke kansa kamar bai ganta ba , gaida su Umma yayi da Hajiyar sa cike da girmamawa , Nabeela tace " Yaya Anwaar Ina kwana ? kamar bazai ansa ba sai kuma yace " lafiya yana shigewa ransa a had'e.... Nabeela sosai taji rashin dad'in Abinda yayi mata , cikin ranta take fad'in " yau kusan kwana uku kenan baya kulata to metayi masa ? bata da amsar tambayar ta ..... Suna fitowa suma su Junaid suna k'arasowa , Nan suka shiga gaisawa da juna Junaid yana satar kallon Nabeela wacce tayi kamar bata gansa ba , Abokin Anwaar shine ya kwashesu dukansu suka nufi airpot...... Suna zuwa ana fara kiran matafiya tuni suka haye jirgin , kowa yasamu waje ya zauna ita da Anwaar wajensu d'aya sukuma su Junaid suna d'aya gefen , Tunda suka zauna Anwaar yayi kamar baisan Nabeelaba , hankalinta duk yabi yatashi ganin kwata kwata ya shareta , jirgi yatashi ya lula gajimare , Junaid duk yadamu da rashin Nabeela a kusa dashi , jiyake kamar yatashi yazo yacewa Anwaar yabashi wajensa..... Sunyi tafiyar Awa biyu sannan Nabeela tadubi Anwaar tace " Yaya Anwaar dan Allah kafad'amin laifina banason fushinka , tari bai mata ba har tagaji da tambayar sa tayi shuru , Suna haka har aka iso Nageria airpot d'in Malam Aminu kano ...... tuni Hajiyar Anwaar tayi waya da Direba yazo ya d'aukesu , sai da aka fara kai su Junaid gidansu tare da Alk'awarin gobe zasuzo dukansu zasuyi magana , su Nabeela suna k'arasowa gidan Hajiya Anwaar yafice da saurinsa yana barin su a ciki , Umman Nabeela tace " gaskiya anyiwa d'ana laifi dan yadda nagansa kawai ya nuna hakan , Murmushi Hajiya tayi sannan tace " sunfi kusa shida wad'anda sukayi masa laifin...... A b'angaren Nabeela tunda suka dawo takasa sukuni , Raihan sai cewa take " Aunty Nabeela kibani Labarin abinda kika gani a india plss , Nabeela tace " kiyi hak'uri Raihan wallahi nagaji dayawa zuwa anjima zanbaki labarin komai , Raihan ta fita tana turo baki tana fad'in " tunda har Ummana tadawo gani bari naje tabani labarin..... Umman Nabeela tana zaune akan Sallaya Raihan tashigo d'auke da sallamar ta , amsawa Umma tayi tana duban Raihan d'in , sosai ta kafeta da idanuwa wanda yasa yarinyar harta fara sunkuyar dakai , Umma tace "zonan Raihan inajin kamar nasan me irin wannan fuskar taki , ajikina inajin tamkar ked'in 'Yar uwar Nabeela ce , dan naga kuna kama sosai da Mahaifin Nabeela , Raihan ta dubi Umma tace " nifah Mahaifina ba anan garin yake ba , kuma inajin mutane dayawa na kiransa da Buzu , take Gaban Umma yafad'i cikin ranta tace " aikin gama ya gama , wato wanan aikin idon daakayi min yana nuni da komai zaidawomin na rayuwata , murmushi tayi sannan ta tuno da akwatin datake ta ajiyar ta , zata saka Anwaar yakaita tsohon gidansu ko Allah zaisa taganta... Anwaar yana kwance cikin d'aki tunani yayi masa yawa , sallamar Hajiyar sa yaji tashigo tashi yayi da saurinsa yana zaunawa , dubansa tayi sannan tace " meyasa kake neman sakawa kanka damuwa ne ? inaso kasani naga tsantsar Soyayyar Nabeela a idon d'an uwanka , kuma naga tsantsar soyayyarka a idon Nabeela , tabbas yanzu daza'abawa Nabeela zab'i akanka kaida Junaid natabbata kaine wanda zata zab'a , da sauri Anwaar yadubi Hajiyar tasa yace " dagaske Kina ganin nizata zab'a Kuwa ? naga yadda takeson shifa Hajiya kuma tunkafin ta ganni suke tare wani dalilin ne daban yarabasu , dafa kafad'arsa tayi tace " Banson yarona da karaya ba , duk da Junaid yakasance 'Dan uwanka amman nagartarku bazata zamo d'aya ba , inaso kasa aranka Nabeela taka insha Allah dan ina Alfahari da zamowar ta sirikata kuma baza naji kunya ba , inaso kacire komai kazage wajen nuna mata k'auna kaima dan baza suyi mana duka biyu ba , sannan a yanzu haka Nabeela tana cikin damuwa sosai saboda rashin ganin walwalar ka , kaga ko tanan wajen zaka tabbatar da yanzu zuciyarta takace kai d'aya , wani sanyi Anwaar yaji tare da farin ciki lokaci d'aya , tabbas Hajiyar sa tadabance a cikin Iyaye yana Alfahari da ita..... Umman Nabeela tasamu Anwaar da maganar zai kaita tsohon gidan su dasukayi gobara , yadubeta yace " mezakiyi agidan Umma ? komaifa ya rushe babu wani abu a ciki , murmushi tayi sannan tace " akwai wata tsohuwar akwati k'arama nasan watak'ila za'asameta tana da amfani sosai a wajena , dubanta yayi sosai sai sannan ya tuna da akwatin dayagani ya d'auko tare da wayar Nabeela , da sauri yace " basaikinje ba indai akwati ce nad'aukota bari ind'auko miki kigani , da sauri ya nufi d'akinsa Umma tarakasa da idanunta cikin ranta tana yabawa da k'ok'arinsa akansu , a hankali ta furta "cikin raina har ga Allah nafison Nabeela takasance tare dakai a matsayin miji , amman ina mata addu'a Allah yazab'a mata wanda yake Alkairi a cikinku ku biyun ..... 'Dauke da akwati yadawo yana zuwa yace " gata Umma itace ko ? ansa tayi sannan tayi murmushi tace " itace Anwaar gaskiya nagode maka sosai Allah yayi maka Albarka , yace Ameen Ummana ta juya ta koma d'aki..... Tana shiga cikin d'aki ta zauna a hankali ta bud'e akwatin , hotunane aciki irin nada d'in nan tare da wasu sark'ok'i na gwal dakuma awar waraye , d'aukar wani hoto tayi daga cikin hotunan ta k'ura masa ido take hawaye ya cika idanunta a hankali tafara fad'in " wallahi ko musu bazanyi ba Raihan itama 'Yarka ce , Allah kenan meyin yadda yaso kalli yadda yahad'amu da ita , fitowa tayi da sauri da hoton a hannunta tana k'walawa Raihan kira , karo sukaci da Nabeela tace " Umma ina zakije kike wanna saurin haka ? duban Nabeela tayi sannan tace " Ina Raihan take ? Raihan data shigo falor da sauri saboda jin kiran da Umman keyi mata tace "Gani Ummana , da sauri Umma ta rik'o hannunta tace " ungo wannan hoton kigani shine mahaifin naki Buzun ? da sauri Raihan ta anshi hoto tana dubawa ta d'ago da kanta tace "Ummana wanna shine Abeeh d'ina a inah kika samu hoton sa Umma ? murmushi Umma tayi sannan tace " sunan sa kawai nakeso kifad'amin yanzu kinji , Hawaye Raihan tashiga yi kafin ta d'ago ido tace "sunan Mahaifina *Malam Abdallah Buzu* da sauri Umma ta rungumeta tace " Raihan Inajin ajikina ked'in 'Yata ce wacce nabarta tunranda tazo duniya , Dan Allah Raihan ki tabbatar min da hakan dan ajikina naji hakan , Hajiyar Anwar ita da Anwaar suna tsaye suna kallon duk abinda akeyi , da sauri Hajiya ta k'araso tana rik'e Umman Nabeela , a hankali tashiga kwantar mata da hankali sannan tace " yakamata kibamu labarin rayuwarki dan inason sani, sannan inaso inji halak'arku da Alhaji Mahmud duk da jini ya nuna hakan ... Sallamar Alhaji Mahmud ce ta katsesu shida Junaid da Mumyn Junaid sai Princess... Bayan sun gaisa Umman Nabeela tace " bari nafara baku labarin rayuwata ta dukanta da yadda narabu da iyayena da kuma yadda narabu da mijina wato Mahaifin Nabeela da Raihan.... *Asalin Labari* Asalin mu mu 'yan garin Gumel ne can jihar jigawa , Mahaifina da mahaifiyata mu biyu suka haifa a duniya Dani da Yaya Mahmud , Muntaso cikin gata da kula saboda mahaifin mu Soja ne , makarantun kud'i mukeyi nida Yaya Mahmud , kasancewa Mahaifinmu sojane ko da yaushe acikin canza gari muke , a haka watarana muka koma garin Kano cikin Barrack da zama , lokacin Yaya Mahmud yatafi bautar k'asa nikuma ina ajin k'arshe a secondry sch , kwatsam aka tura Mahaifina wani gari zasuje su kamo yan ta adda , Bayan tafiyar su da kwana biyu naje Sch kawai aka fara rikici agarin kano na zab'en siyasa , a wannn lokacin aka sakawa makarantar mu Bom saboda ance duk 'Yayan masu kud'ine kuma wai iyayenmu sune suke had'a komai a Nageria , lokacin nashige cikin motar wani Uncle d'inmu dayatashi guduwa bai san dani ba yatada motar ya gudu , kwata kwata bai tsaya a ko inah ba sai a garin Niger can birnin Niemy , nasha wuya sosai gashi nakasa ko motsi tunda bansan a motar wanake ba , lokacin dayaje Niemy a lokacin nayi baccin wuya shima kuma baisan dani a ciki ba kawai ya bud'e bayan motar yaganni , sosai ya ji tsoro amman ganin yasanni yasa yarage tsoron , tashina yashiga yi daga bacci ina bud'e ido nashiga kallonsa kafin nasaka kuka , da k'yar ya rarrasheni sannan mukashiga gidan su , koda mukashiga zuwa yayi ya ajiyeni a wani d'akin farkon gate yace " karki sake ki fito kinji anan zaki dunga zama har Allah yasa Nageria tayi lafiya sai inkomar dake...... Uncle Abdallah Buzu ne sosai dan dama hausar sa bata fita , karatu yaje Nageria Jihar kano tundagan ya zauna yak'i dawowa , sai dai yazo ganin gida saboda Abokansa na kano sun d'auke masa ahankali , to anan ne yafara koyar wa dayake balaifi yaji hausa...... *Comment* plss *'Yar Mutan Kanawa* _Ce_🌹😍*MAWAK'IYA* 🎤🎤🎧🎤🎤 _NA_ *Zee* *MD* *Hamdala* *Writer's* *Association* 💪 https://www.facebook.com/111403834371046 ✨✨ *{{* *H.W.A* *}}*✨✨ *Bisimillahir* *Rahamanir* *Rahim* 🅿️ 32. Satina d'aya agidan su Uncle Abdallah amman ba wanda yatab'a ganina , kullum yana kawomin Abinci da dukkan wani Abu dazan buk'ata , yasiyamin kayan sawa kananu ina sawa dan banda kayan sawa , wata rana kawai nafito lokacin bayanan ina zaune ina kuka saboda tuno gida danayi da iyayena , nayi nisa sosai naji ance " baiwar Allah mutum ko aljan ? d'agowa nayi mukayi ido biyu da wata matashiyar budurwa wacce baza muwuce sa'anni ba , k'ura mata idanu nayi ina kallonta kamar inaso inhango wani abu atare da ita , ganin nakafeta da idanuwa yasa ta juya da gudu tayi cikin gida..... Mik'ewa nayi da sauri na koma cikin d'akin da nike , samun kaina nayi da lek'owa ta windo inaso inga ko Allah zaisa inga wazata kira , hangosu nayi sunfito daga k'ofar dazata sadaka da palor cikin gidan , ita dawasu manyan mata guda biyu suna magana da yaransu , duk da bajin yaren nasu nakeyi ba nasan tana gayamusu taganni ne , dan naga sai nuna wajen danake zaune takeyi , ganinai sun hau yimata fad'a annan kowaccen su tajuya suka koma cikin gidan.... Randa nacika sati biyu sosai nasakawa Uncle Abdallah kukan saiya maidani garinmu , ranar ko Abinci banci ba sosai nake kuka , ganin hakan hankalinsa ya tashi dan bayajin zai koma Nageria a kusan nan , duk wasu Abokansa daya shak'u dasu yanzu baya samun su a waya , daman so yake yasamesu a waya saboda yaji in gari yayi lafiya ya maida Ni... .. Ana cikin haka mukaga wata Babbar mata a cikin d'akin tsaye akanmu , Nan tafara salati tana tafa hannu tana magana da yarensu , da sauri Uncle ya mik'e yafara gaya bata hak'uri shima da yarensu yakeyi , sanake batajin hausa ashe tanaji sai ji nayi tace " Abinda ake gayamata ashe gaskiyane , ance yana neman mata a Nageria gashi tagani tunda yataho da 'yar garin , Nan ta janyoni ta fito dani harabar gidan tana k'walawa 'yan gidan kira , kafin kice me tuni kowa yafito yazo wajen , suna zuwa tashiga fad'a musu cewa ni da Uncle iskanci mukeyi , nan aka shiga Allah wadai da ni dashi tare da tsinewa mahaifana , inbanda kuka babu abinda nakeyi saboda takaici , wani Magidancine yashigo cikin gidan , kana kallonsa kasan Mahaifin Abdallah ne , yana ganin antaru yafara tambayar meyafaru ? wannan matar kamar yadda tagayawa 'Yangidan shima haka tashiga gaya masa , Nan fuskar sa ta sauya yacewa Abdallah yasameshi a d'akinsa , yana gama fad'ar haka yayi cikin gida suma suka bishi a baya dukansu , dagani sai Uncle yarage a wajen nima mik'ewa nayi da gudu ina nufar hanyar d'akin danake kwana....... Kuka nakeyi sosai musamman in natuna sharrin da matar nan tayi mana , cikin zuciya ta nake ayyana danasan hanya wallahi saina gudu a yau d'in nan , Allah yasa Abban Abdallah yace masa ya maidani garin mu dan nasan duk inda iyayena suke suna can hankalinsu atashe da rashina..... Mahaifin Abdallah sosai yayi masa fad'a akan laifin dasuke tuhumar sa dashi , a lokacin ko tsayawa basuyi sun sau rareshi ba , hukuncin da Mahaifinsa ya yanke masa shine ya d'aga masa hankali , dan yace koma wacece ita yau zai d'aura musu aure a masallaci in an idar da sallar Magriba..... Haka kuwa akayi ana idar da Sallar Magariba aka d'aura mana aure da Uncle Abdallah , Abbansa shine yayimin walittaka tare dabada sadaki , sannan ya Umarci Abdallah daya d'aukoni mudawo cikin gida dazama , sannan yace yakawoni zaimin bayani akan auren daya d'aura mana..... Ina kwance a takure ga yunwa datake sak'alata ga ciwon kai , sallamar Abdallah naji a hankali na amsa masa , ganinsa nayi duk wani yanayi tamkar mara lafiya , k'uramin ido yayi nawani lokacin kafin yace " Bilkisu kizo muje Abbana yana son magana dake , dak'yar na mik'e daga kwanciyar danayi nadubesa nace " gida zai maidani ko dan Allah kace min hakan , hanyar k'ofah yayi yana fad'in " kizo dai muje saikiji ko ma meye..... munshiga Babban falor gidan wanda yak'ayatu da kayan more rayuwa , tunda muka shigo cikin falor kowa ya zubamin ido tamkar masu karantar wani abun atare dani , zama nayi akan capet a k'asa ina sunkuyar da kaina , Abbansu Abdallah shine yafara cemin " inaso ki bud'e kunnenki da kyau kiji , d'azu nasa and'aura muku aure a masalla keda Abdallah , d'agowa nayi da sauri ina kallonsa sannan najuya ina duban Abdallah wanda ya sunkuyar da kai k'asa , Abban nasa yaci gaba da magana " inaso kuyi zaman aure dan yafi muku zaman dadiron da kukeyi , kuka nafashe dashi ina fad'in " wallahi ni ba 'Yar iska bace babu abinda yahad'ani da Uncle , asalima taimako na yayi kuma taya za'ace zaka d'aura mana aure ? nifah ko soyayya bantab'a yi da wani ba bare ayimin aure , kuka sosai nakeyi ina fad'in " su taimaka su maidani garin mu dan Allah , wata daga cikin matan ta dubeni tana harara tace " tunda kikasan ki biyo namiji ai dole kiyi zaman aure , kuma mu indai aka d'aura aure to ba'a kwanceshi , nan kowacce tashiga fad'in Albarkacin bakinta , inaji ina gani aka sakani wani d'aki a cikin falor gidan wai nan ne zai koma d'akin mu nida Abdallah...... Satin mu d'aya da aure amman ko sau d'aya bamu tab'a kwana guri d'aya ba , gashi kullum a cikin gidan cikin yi musu aiki nake , dan sunce bazan koma Nageria ba tunda nariga nazama matar d'ansu , inaji ina gani aka sakamin tsaro ta ko'inah wai dan kar na gudu..... Satina Uku a haka wata rana cikin dare ina kwance naji anshigomin d'aki , a lokacin natashi zaune naga Uncle Abdallah a tsaye yana kallona , ganinai yak'ara wani kyau na musamman , samun kaina nayi da kallon sa ko k'ifta ido banayi , shima d'in kallona yakeyi yana wani murmushi na musamman , takowa yayi a hankali yazo kan katifar danake shima ya zauna , jikinsa yana gugan jikina har saida na d'an matsa daga jikinsa , dubana yayi sannan yace " ina fatan kinyini lafiya ? a hankali na firta masa lafiya lau . Yasaka hannu a cikin Aljihunsa naga ya d'ebo kud'i masu yawa yabani , ban ansaba na tsaya ina kallon kud'in , jinayi yace " wannan kud'in sadakin kine Abbana yace inbaki , wani murmushin yak'e nayi sannan nace " karik'esu a hannunka babu abinda zanyi dasu , bai nuna damuwar sa ba ya maida su aljihu kamar yadda ya d'auko su , Nan yatambayeni nayi sallah nace masa ea . Shima shiga cikin toilet yayi yayo arwala yazo yatada sallah , koda ya idar yace in ina da arwala muzo muyi sallah inbani da'ita inje inyi , dayake bana kwanciya saida arwala shiyasa kawai namik'e nasaka hijab nabishi sallah , bayan mun idar naga yadafa kaina yanamin addu'a sosai , daga nan Abdallah ya bijuromin da wasu abubuwa daban , tun ina turesa har yafi k'arfina sai da muka raya wannan daren ..... Tun daganan muka manne nida Abdallah sosai muke faranta ran junan mu , kullum cikin kwantar min da hankali yake akan zai maidani Nageria in munkwana biyu , matsala d'aya nake fuskanta a cikin gidan shine tawajen 'yan gidan , dan kwata kwata sun tsaneni ko kad'an basa sona , anan na fahimci Abdallah bashi da Uwa a gidan duk matan Abban sane tare da 'Yan uwansa.... Watana uku da aure muka shirya nida Abdallah muka taho Nageria , sai dai me muna zuwa cikin barrack d'in damuke akace duk an canza sojojin dake ciki , haka mukaita bulayin neman iyayena amman babusu babu dalilinsu , gashi bansan garin mu ba saboda tun ina k'arama aka dawo kano da zama ba ganewa zanyiba , haka nasha kuka nagode Allah muka dawo Niemy nida Abdallah , yayimin alk'awari duk inda mahaifana suke zai nemo munsu insha Allah.... Bayan shekara takwas Abubuwa da yawa sunfaru a gidan su Abdallah , lokacin Abbansa yarasu yazamu shine yake juya gida , tunda mukayi aure ko b'atan wata bantab'ayi yiba sai acikin wannan shekara takwas d'in , nasamu cikin Nabeela sosai naga gata wajen Abdallah , sukuma 'Yan gida suka shiga jin haushina tamkar su kasheni , a haka Nashiga watan haihuwa na haifeta , ranar suna yarinya taci suna Nabeela , sosai akayi hidima nima ba laifi lokacin nayi k'awaye sosai saboda sch d'in danake zuwa ....... 🤝🏻🤝🏻🤝🏻 *Comment* My people 😉 *'Yar* *Mutan* *Kanawa* _Ce_ 🌹😍*MAWAK'IYA* 🎤🎤🎧🎤🎤 _NA_ *Zee* *MD* *Hamdala* *Writer's* *Association* 💪 https://www.facebook.com/111403834371046 ✨✨ *{{* *H.W.A* *}}*✨✨ *Bisimillahir* *Rahamanir* *Rahim* 🅿️ 33. Haka Rayuwa ta ci gaba da tafiya tsakanina da 'Yan uwan Abdallah kullum k'iyayya , lokacin da na yaye Nabeela nan ma nakuma zuwa Nageria neman iyayena tare da d'an uwana amman shuru ba'asamesu ba , lokacin na fawwala wa Allah lamarinsa muka dawo Niemy naci gaba da zaman aure , lokacin Nabeela na da shekara biyar a duniya na haifi Raihan , a lokacin Abdallah baya gari sunje shigo da wasu kaya a agadaz , tunda na haifeta nake fama da wani irin ciwon kai tamkar kaina zai tsage , a lokacin Bawanda yake kula dani sai wata k'awata ce take zuwa daga gidanta take kulawaa dani , ahaka har Abdallah yadawo gari sosai yayi murna da samun Baby , anan ya d'aukeni mukaje asibiti aka dubani , anbani magunguna sannan muka dawo gida , a lokacin da muka dawo gida muka samu ancinnawa gidan wuta ta gaba d'aya ko inah yakama , da gudu Abdallah ya fito daga motar yana salati nima tuni na fito nabar Raihan cikin motar , dayake bamuje da Nabeela ba shiyasa nafito a rud'e neman inda take , kwata kwata Abdallah bai kulla da fita taba nikuwa tuni nashige cikin gidan, ina zuwa naga wuta sai ci takeyi a k'ofar d'akina da gudu na kutsa na shiga cikin wutar , komai ya kama da wuta sai wata k'aramar Akwati da Abdallah yasiyamin gwala gwalai ya ajiyemin aciki , d'aukota nayi tare da fitowa ina kuka ina k'walawa Nabeela kira , tuntub'e naci da wani abu na fad'i ina d'agowa naga Nabeela da uniform din sch d'insu ajikinta ko motsi batayi , tuni na sunkuya na sab'eta a kafad'a ta muka fito daga cikin gidan da gudu , kamar jira akeyi na fito kawai sai fashewar gas mukaji wanda yasa wutar ta dad'a kamawa...... Ina fitowa naga banga motar Abdallah ba Bare kuma shi Abdallah , kuka nasa sosai nakama ina kiransa sai dai shuru gashi unguwar su bamai yawan gidaje bace , tuni nafara tafiya ina kuka tare da Nabeela a kafad'ata har nafara fita daga garin..... tunda ganan nabaro garin Niemy na dawo Nageria , lokacin dana sauka a garin kano nasiyar da d'aya daga cikin sark'ar gwal d'ina , ganin tayi kud'i dayawa nacewa me sark'ar dan Allah yanemomin gida k'arami zansiya , aikuwa a ranar yasamomin gida akayi ciniki na biya suka bani takardu , nasiyamana duk wasu abubuwan da zamuyi amfani dashi sannan muka tare a gidan, kullum sainayi kukan rashin mijina da kuma yarinyata wacce bansan wane hali suke ba , ahaka ciwon kan nan nawa yadawo sosai gashi bana fita koinah , haka nasha doguwar jinya a cikin gida gashi Nabeela bata da wayon kula dani , ahaka har Allah yasa idanuwana suka daina gani saboda wannan ciwon kan me tsanani ...... Wata mata ce take shigowa gidan tana kula dani , itama kuma saboda Nabeela na k'awance da yarinyar ta , sosai matar nan take bani kulawa har Allah yasa naji sauk'i , sai dai kwata kwata nadaina gani komai sai dai Nabeela ta taimaka min nayi , a haka mukayi rayuwa har Allah yakawo iyanzu ........ Wata ajiyar zuciya tayi tare da goge hawayen idanunta , sannan tadubesu tace " kunji labarina yadda yakance har yanzu ina kewar iyayena , dan Allah Yaya Mahmud kagayamin suna inah yanzu ? dan inaso insake rayuwa dasu ina kewarsu ina mutuk'ar son ganinsu , Mijina Abdallah shima inason ganinsa duk da Raihan tace yarasu saina nakejin tamkar bai rasuba , Alhaji Mahmud yadubi k'anwar tashi yace " tabbas kinsha gwagwarmaya kuma kinsha wuya arayuwa , inaso kisani iyayenki suna nan daransu basu mutu ba , kuma suma yadda kike kewarsu haka suke taki , yanzu haka suna kan hanyar zuwa nan gidan dan natura azomin dasu , wani dad'ine ya ziyarci Umman Nabeela dan kullum addu'ar ta Allah yanuna mata iyayenta da d'an uwanta to gashi Allah ya nuna mata wannan lokacin , duban yayan nata tayi sannan tace " Yaya inason sanin Mekayiwa Hajiyar Anwaar haka wanda take fushi dakai ? kuma gashi naga kun haihu tare da ita kuma a yadda na fuskanta kamar shi Anwaar d'in ma baisan kaine mahaifinsa ba , munaso kaima kafad'a mana yadda akayi........ Gyara zama Alhaji Mahmud yayi sannan yace " tun lokacin dana tafi bautar k'asa garin yobe na had'u da Hajiya Amina , a lokacin muka k'ullah soyayya me k'arfi wanda har iyaye suka shiga cikin zancen , lokacin Mahaifinta yana da kud'i sosai kuma ita kad'ai mahaifinta ya haifa shiyasa yakeson duk kan wani farin cikinta , Nasamu Daddyn mu da Maganar aurenta ya nunamin rashin amincewar sa , nikuma nida ita muna mutuk'ar k'aunar junan mu , hakan yasa kawai na tura iyayen k'arya neman aurenta kuma batare da anyi wani bincike ba aka bani ita , Mahaifinta ya had'amin da kyautar gida wanda muka tare a ciki , sosai 'Yan uwan mahaifinta suka tsaneni saboda sunce sudai ban kwanta musu ba ...... Watan mu uku da aure Hajiya Amina tasamu cikin , Sosai nayi nayi da ita akan azubar da cikin amman sam tak'i yadda , ganin hakan nafara yi mata wulak'anci kala kala , danni banyi niyyar haihuwa da wuri ba shiyasa nace saita zubar , ahaka kuma zanzagaye naje nahad'ata da iyayenta ince tana wulak'antani tare dayimin gorin gida , haka Mahaifinta zai kirata yai tayi mata fad'a , kuka zata saka masa batare da ta k'arya tani ba , lokacin da cikinta ya cika wata tara ta haifi d'an ta na miji , ranar suna itace tayiwa kanta komai dan ko abin naira d'aya bansiya mata ba , sunan Mahaifinta tasawa yaron take kiransa da Anwaar , tunda ga lokacin na tattaro nadawo garinmu , kodanazo ban nunawa Mahaifina nayi aureba saboda suna cikin alhinin rashinki Bilkisu , a lokacin ina dawowa lokacin nafara soyayya dawata 'Yar unguwar mu , alokacin Mahaifina ya yarda akan na aureta ahaka mukayi auren mu cikin so da k'auna itama , tunda na auri Safiyya nafara fita garuruwa ina shigo da kaya , har mukayi shekara d'aya da aure sannan ta haihu , d'anta Namiji ta haifa yaci sunan Mahaifina muke cemasa Junaid , lokacine nashirya naje garin yobe , Hajiya Amina batayi fushi dani ba haka ta ansheni hannu bibbiyu , lokacin Anwaar yana da shekara d'aya a duniya , saboda tsabar rashin damuwa danayi da yaron ko sunanshi bana rik'ewa , bayan zuwana da kwana biyu Mahaifinta yarasu , a lokacin na zauna sosai akayi zaman makoki dani na tausaya wa Hajiya Amina , dan haka na lallasheta sosai harta fara sakin jiki , anzo raba gado inda aka bata dukiya me tarin yawa , daman ita kad'ai ya haifa saikuma 'Yan uwansa da sukaci gadon kud'in suma , anan nayi mata dabara nace takawo kud'in indunga juya mata shi a cikin kasuwancina , aikuwa tajewa da 'yan uwan Mahaifinta maganar su bata kud'inta zata bawa mijinta yajuya mata shi , k'in amincewa sukayi saboda sunce sudai basu yarda dani ba , lokacin data dawomin da maganar sun hanata kud'in saboda suna zargina sosai na nuna b'acin raina , haka na tsiri fushi da ita na gaira babu dalili , hankali tashe takuma koma musu da maganar sannan tace " mutuk'ar basu bata kud'i ba to wallahi zatayi k'ararsu , haka k'anin Mahaifinta ya d'auki dukiyar ta yabata tare da cemata basu babu ita , tace musu taji d'in itadai abata kud'in ta ...... Lokacin data kawomin kud'i haka na tattarasu na bar garin yobe dasu , tundaga nan bank'ara bi takan Amina da d'anta ba bare kuma maganar kud'inta....... Sai bayan shekara goma sannan na shirya na nufi garin yobe , lokacin aka shedamin ai tuni megidan ta siyar da gidan tatashi , koda naje gidan iyayenta nasamu suma duk suntashi sunbar garin akacemin , duk inda naje nemansu bana samunsu haka na hak'ura na k'yale har Allah yahad'amu yanzu....... *Comment* plss *'Yar* *Mutan* *Kanawa* _Ce_ 😍🌹*MAWAK'IYA* 🎤🎤🎧🎤🎤 _NA_ *Zee* *MD* *Hamdala* *Writer's* *Association* 💪 https://www.facebook.com/111403834371046 ✨✨ *{{* *H.W.A* *}}*✨✨ *Bisimillahir* *Rahamanir* *Rahim* 🅿️ 34. Salati kowa yashiga yi a wajen , kuka sosai Hajiyar Anwaar tashigayi da k'yar Umman Nabeela ta rarrasheta tayi shuru , share hawayenta tayi sannan tace " ni duk a cikin Abinda Mahmud yayimin babu abinda yafi k'onamin rai sai irin banzatar da rayuwar mu dayayi nida Anwaar , tunda Anwaar yafara wayo kullum saiya sani gaba da tambayar ina Abbansa yake ? wani lokacin kuka yakeyi sosai yacemin duk abokansa sunada Baba amman shi bashida Baba , haka zanta rarrashinsa da ce masa shima yana da Baba kuma yananan zaizo garesa ....... Dangina koda yaushe cikin zubarmin da Magana suke , dama su ai sunsan d'an 419 na aura amman sun nunamin nak'i fahimta , gashinan yanunamin kalar halin nasa , haka zanci kuka har ingode Allah , sauran kadarorina wanda nake dashi na saida nafara juya kud'ina , a lokacin nake fita Nageria 2 Dubai ina shigo da kaya , Allah yasawa kasuwancina Albarka tuni nafara suna a duniya , a haka nafara harkar gwala gwalai kuma sosai nasamu karbuwa , duk wata mata meji da kanta a Nageria da Saudi Arabia tasan da zamana , haka naci gaba da kulawa da 'Dana Har Allah yasa ya girma ya mallaki hankalinsa , nakaisa London yayi karatunsa a can har yayi master d'insa , baidad'e da dawowa ba ma yahad'u da su Nabeela , yanzu haka yasamu aiki a abuja wani Babban Company..... Sosai Alhaji Mahmud yakejin kunyar abinda yayi , haka ya sauko daga kan kujera ya rissina gaban Anwaar yace " nasan ni me laifine agareka , na wofintar da lamarinka bantsaya na jajurce wajen nuna maka kulawa ba , yau gashi nazo gabanka ina me neman afuwarka dan Allah kayafemin abinda nayiwa rayuwarka , tabbas nasan na aikata Babban laifin da duniya ma sai sun tsaneni in sukaji , kuma natabbata ayanzu in Allah ya amshi raina mutuk'ar baka yafemin ba to tabbas wuta zani , kamar yadda iyaye suke da hakk'i akan Yaransu to suma haka yaran suke da hakk'i kan iyayensu , hawaye ne ke zuba a idanun Alhaji Mahmud , Anwaar k'asa yayi da kansa tabbas yanajin farin ciki da ganin Mahaifinsa kuma yanajin babu dad'i da yadda yayi wa Hajiyar sa , Anwaar d'agowa yayi ya dubi Alhaji Mahmud da sauri ya fad'a cikin jikinsa yana fad'in " nayafe maka Abbana Allah ya yafe mana baki d'aya , kowa dake gurin saida yaji tausayin Anwaar , Nabeela hawaye na zuba a idonta tace " Alhmd Allah mungode maka da ganin wannan rana , Allah yak'arawa Annabi Daraja Ameen , nan aka shiga addu'a tare da murnar ganin juna , can saiga iyayen su Umman Nabeela direba ya k'araso dasu gidan ...... Wani sabon kukan aka shiga tare da murnar ganin juna , Umma na rungume da Mahaifiyar ta wacce ta tsufa amman jikinta babu inda yanakasa , haka shima tsohon soja jinsa yake kamar yau yake matashi , Nan aka shiga basu labarin duk abinda yafaru har da na Hajiyar Anwaar , sosai suka jajanta tare da nuna damuwarsu akan lamarin , Anwaar wani dad'ine yake ratsa sa cikin ransa yake fad'in " daman zanga irin wannan rana haka ? ashe haka nake da dangi ga iyaye da kakanni , tabbas duk kan mahak'urci to tabbas zai zama mawadaci , jiyayi andafa kafad'ar sa juyowa yayi sukayi ido biyu da princes , k'anwar Junaid kenan tace " Yaya Anwaar daga yau kazama Babban yayana , daman kasan bana shiri da Yaya Junaid kullum cikin cinzalina yake , dariya suka saka gaba d'ayansu ana fad'in " aidaman Babban Yayan ne , Junaid yayi murmushi yadubi Nabeela yace " nikuma ga k'anwata nan kuma Matata ko Nabeela ta ? Anwaar najin hakan wani kishi yataso masa duk wani murmushin dake fuskar sa ya d'auke , mik'ewa yayi ya kalli Nabeela wacce jikinta itama yake rawa yace " kisameni a sama , bai jira cewar kowaba ya wuce ya nufi d'akinsa dake sama....... Kowa daya gurin bin bayan Anwaar sukayi da kallo , Nan Tsohon Soja yayi murmushi yace " tabbas naga soyayyar wannan k'wailar matar tawa a idanuwan zaratan 'Yayanka Mahmud , dan haka inaso kaja musu kunne dukansu ba wanda zanba ita..... Dariya suka saka gaba d'ayansu suna cewa " Ato wanda afad'a musu gaskiya , dan da alama bawanda zai barwa wani ita , Tuni Nabeela ta mik'e a kunyace tayi hanyar d'akin su....... Anwaar tunda yashiga cikin d'aki yake zagaye , tabbas yanason Nabeela kuma yadda yakejinta bayajin zai iya barwa wani ita ya aura , shurun dayaji tak'i zuwa yasa ya d'auki wayarsa ya kira layinta , harta kusa katsewa yaji and'aga , shuru tayi batare da tace komai ba . Anwaar yace " inajiranki najiki shuru ko wani Abunne ? Nabeela tace " babu komai amman kaga kowa na gurin yaganomu kuma taya zanbiyoka suna kallona , yanzuma d'aki na gudu saboda tsokanar da Grand yakemin...... Anwaar yace "inaso kifad'amin akwai soyyyar wannan yaron a zuciyarki ko babu ? shuru Nabeela tayi takasa cewa komai , Anwaar yace " shurun da kikayi shine ya tabbatar min da cewa kina sonsa , dan haka inaso kisani tabbas kishirya ansar jana'ida ta dan gab nake da rasa raina saboda sonki , kit yakashe wayar batare da yajira amsar taba ..... Nabeela tuni hawaye yafara ambaliya a kuncinta , tana juyowa sukayi ido biyu da Junaid ya kafeta da mayun idanunsa yace " Nabeela kinsan tun fil azal nake sonki , nasha wuya akan sonki har shanyewar jiki nayi saboda rashinki , durk'usawa yayi da guwoyinsa a k'asa yace " dan Allah ki tausayawa zuciyar data ke d'auke da soyayyarki tun fil azal , ki tausayawa ruhin daye rayuwa da sanki , ki tausayawa idanunwan da ako yaushe suke mararin kallonki , inaso kisani nine nafi dacewa da mijinki nafi kowa sanin ciwonki damuwarki , kuka Junaid yakeyi sosai itama kukan takeyi tamkar ranta zai fita..... Turo k'ofar dakayi da k'arfi yasa dukansu suka d'ago da idanuwansu wanda yake zubar da hawaye , Anwaar ne d'auke da wata kwalba a hannunsa yana fad'in " Tunsanda nafara tozaki da muryarki a wak'a nafara sonki , nayi ta dakon soyayyarki har nadawo Nageria , a lokacin nashirya naje har office d'inku dan inyi tozali da fuskarki , tunsanda naganki ida nuwana suka makance akani , ina k'aunarki kitausaya min na rayu dake , inhar kuma bazaki soni ba to a shirye nake da datse numfahina har inkoma ga mahaliccina , kwalbar dake hannunsa ya bude yace " wannan Acid ne yanzu zan shanyeshi dan shine kad'ai zai katsemin rayuwa cikin lokaci k'ank'ani lokaci , d'agawa yayi zai kai bakinsa yaji andoke kwalbar , tare da tsinka masa wasu lafiyayyun mari....... *Ina* *Masoyan Anwaar da Junaid inaso yau kufito kuzab'i wanda yafi dacewa da Nabeela Mawak'iya* *Inaso kowa yau yafito yayimin Comment akan wannan page d'in ,* *Akwai kyautar katin Aitel ko Mtn ga dukkan wanda yafito yayi bayani akan wanda yadace da Nabeela ,* _Sainajiku_ *'Yar* *Mutan* *Kanawa* _Ce_🌹😍*MAWAK'IYA* 🎤🎤🎧🎤🎤 _NA_ *Zee* *MD* *Hamdala* *Writer's* *Association* 💪 https://www.facebook.com/111403834371046 ✨✨ *{{* *H.W.A* *}}*✨✨ *Bisimillahir* *Rahamanir* *Rahim* 🅿️ 35. Junaid ne tsaye a gaban Anwarr yana huci tare da kallon Acid d'in daya zube , Anwarr rik'e da kuncinsa yana kallon Junaid wanda ke huci , cikin murya me amo Junaid yafara magana " Saboda soyayya kakeso murasaka ? akan Soyayya kakeso ka mutu kafiri ? haba Ya Anwarr kaifa musulmine kuma kasan hukuncin wanda yakashe kansa da gangan , inaso kasani indai Nabeela ce wallahi nabarma ka ita ka aureta , Inason Nabeela mutuk'ar so amman kafini buk'atar ta , kuma a yadda na fahimci Nabeela tafi sonka fiye dani , ni d'an uwanka ne wanda baka da kamata nima kuma banda kamarka , bazanso ace karasa ranka saboda soyayya ba , ina son rayuwa dakai d'an uwa bazanso ka k'aramin nisa ba , Anwarr kuka ya shigayi sosai tamkar ransa zaifita ya rungume Junaid , shima Junaid kukan yakeyi tare da jin wani ciwo a cikin zuciyarsa...... Nabeela tabasu baya itama tana kukanta , ji sukayi ance " bansan jarumai da kuka ba , kamata yayi kuzama tamkar ni kakanku lokacin ina saurayi , sai a lokacin Junaid yasaki Anwarr yana goge hawayen sa , Tsohon soja ya kalli jikokin nasa cike da nuna so da k'auna yace " tunda kowa yanasonta to dukanku ku hak'ura kubarmin ita kawai na aura , murmushi Junaid yayi wanda kana gani kasan da k'yar yakeyinsa yace " Kaka ai kayi mata tsufa kuma mu munriga da mun gama sasanta kanmu , dan Yanzu haka ni na hak'ura nabarwa Yaya Anwaar shiyafi dacewa da ita , Tsohon Soja yayi murmushi irin nasu na manya yace " hakan yayi kyau sosai Allah yayi muku albarka baki d'aya , dukansu suka amsa da Ameen...... Tuni Junaid ya fice daga cikin gidan baki d'aya , dan yana buk'atar inda zaije yasamu hutu ko zuciyarsa tarage masa zugin datakeyi..... Anwaar ficewa yayi daga cikin d'akin shima sai dai zuciyarsa sai zulumi take , anya yayiwa Junaid adalci kuwa ? shine wanda yafara son Nabeela tun fil azal , amman lokaci guda yazo yashiga tsakaninsu duk da baisan da soyayyar suba , kwanciya yayi akan gadonsa yafara tuni akan abinda yafaru..... Nabeela sai kuka takeyi kamar wata k'aramar yarinya , Kakan nasune ya zauna kusa da ita yadubeta yace " menene kuma na kukan ? a yanzu kamata yayi kiyi farin ciki tunda har sunyi masalaha a tsakaninsu , inatayaki murna da samun gwarzon namiji , dan Anwaar kina kallonsa kinsan k'irata ce shi , dan da a Soja yazo tabbas da nasamu magaji , Sai sannan Nabeela ta tsaya da kukanta ta d'ago da jajayen idanunta tana kallon Kakan nasu , cikin zuciyar ta tace " tabbas Anwaar babu inda yabaroka Kaka , sai dai hasken fata daka fishi , dan Anwaar bashi da Haske amman kuma shi ba bak'i bane , Nan yashiga kwantar mata da hankali da bata labarika masu dad'i , tuni Nabeela tasaki jiki har dasu Dariya , Nan Raihan itama tashigo akaci gaba da shan hirar da ita...... *Bayan kwana biyu* Dukansu su Nabeela suntafi garin Gumel dan ganin 'Yan uwa da abokan arzik'i , tafiyar da akayi harda Anwaar sai dai babu Junaid , daga Umman Nabeela sai Anwaar sai Nabeela da Princess wato k'anwar Junaid sai Kakan nin nasu , sosai sukaji dad'in zuwansu Gumel d'in , Nabeela tunda sukaje tak'i yadda su had'u da Anwaar , duk yabi yadamu saboda rashin tsawa suyi magana da itan gashi kwata kwata tak'i d'aga masa waya , Nabeela suna zaune ita da wata 'yar k'anwar su Umman su , taji wayar ta alamar sak'o yashigo , samun kanta tayi dasan ganin me aka turo mata , _Hunkuncin da kika yanke min yana wahalar dani My Choice , dan Allah ko sau d'ayane kibani dama in ganki zamuyi magana , inaso kifito ina wajen gidan gonar Kaka Soja ina jiranki , sak'o daga Muradin zuciyarki_....... Nabeela na gama karanta sak'on Anwaar tasamu kanta da yin murmushi , tabbas itama tanason ganin shi kuma tana son jin muryar sa , ita kanta tasan tana kewarsa sosai , kawai tana hukun tashine saboda yadda yaso yakashe kansa , Inda yasha Acid ya mutu to ita kuma da wazatayi rayuwa ? Soyayyarta dukanta ta Anwaar ce , batajin zatayiwa wani d'a namiji irin son datayi masa , Junaid tasoshi ne a dalilin kyauta ta musu dayakeyi lokacin ita da Umman ta , amman asalin so na aure Anwaar tayiwa shi kuma shi takeyiwa , Mik'ewa tayi tacewa Ai'mana tana zuwa....... Saida ta koma cikin d'aki tashirya tare da jin wata kwalliyar , fesa turare tayi masu dad'in k'amshi sannan tafito ta nufi wajen daya ce mata yana nan........ Bari muji b'angaren su Jidda.... Lokacin da su Alhaji Ghali da jidda suke tafe a motar suka bige Hajiya Sara , koda suka kaita Asibiti b'angaren Emergency akayi da ita , kwata kwata basu kula da wacce suka bige ba , Jidda jikinta sai Rawa yakeyi tana cewa " Allah yasa kar matan nan ta mutu , dan wallahi naga ta bugu sosai . Alhaji Ghali ya dubeta yace " ko nabaki mukullin motar ku wuce gida ni inyaso daga baya nataho ? da sauri Jidda tace " wallahi bazan iya driver ba , jikina rawa yake sosai Dear kawai mujira muga yadda hali zaiyi , Likitan da suka shiga da Hajiya Sara ne ya fito wajen su , da sauri Alhaji Ghali yadubesa yace " ya jikin nata yake Doctor ? Likitan yace " tana buk'atar jini yanzu yanzu saboda jinin datake zubar wa , kuyi maza kusamo ko kuma ku siya asamata , da sauri Alhaji Ghali yace " ko nawane asa mata kawai badamuwa , Likitan yajuya yana fad'in bari naje lab. Naga wanne zaiyi dai dai danata... Tunda Nabeela tataho Anwaar ya kafeta da idanuwa , wani kyau yaga ta k'arayi masa na musamman , tamkar yaje ya rungumota yaji d'uminta yakeji , tana zuwa tayi masa sallama tare da gaisar dashi , amsawa yayi cike da kulawa da kuma wani shauk'in so dayakejin sa , kafeta yayi da idanunsa tamkar mejin bacci yace " kin wahalar dani dayawa My luv kinsa nakasa komai saboda tunaninki , kullum zuciyata tana zulumi kodai baki karb'eni a matsayin Masoyin daya dace dake bane ? Shuru Nabeela tayi batare da tabashi amsa ba , da sauri yarik'o Hannuwan ta duka guda biyun yana kallon ta yace " Dan Allah karki hanani gurbin zama acikin Zuciyarki , amman inhar kinfi son Junaid wallahi nima zanyi sadaukar wa tamkar yadda shima yayi , inaso kifad'amin dan Allah dan banaso ace nashiga hakk'in ku kedashi , idanuna sun makance sosai shiyasa har nazab'i dana rasa raina akan soyayyarki , Nasan Junaid shine wanda yafini dacewa dake bani ba , dan haka mutuk'ar zuciyarki tafi aminta dashi ashirye nake da nabarmasa ke , sai dai zanyi nisa da kowa saboda gudun samun matsala agaba , yana gama fad'ar hakan yajuya zaibar gun , da sauri Nabeela tarik'e masa hannu tare da zagayowa gabansa tace " Nabeela ba takowa bace face taka Anwaar , kaine Namijin danafara yiwa Soyayya ta gaske , akan ka nasan yadda zafin so yake da kuma yadda kishin masoyi yake , Insonka da Zuciyata da jinina dakuma jikina gaba d'aya , kaine zab'in Zuciyata rabuwa dakai tamkar rabuwa da numfashina ne........... _Kuyi Maneji_ *Comment* plss *'Yar* *Mutan* *Kanawa* _Ce_🌹😍*MAWAK'IYA* 🎤🎤🎧🎤🎤 _NA_ *Zee* *MD* *Hamdala* *Writer's* *Association* 💪 https://www.facebook.com/111403834371046 ✨✨ *{{* *H.W.A* *}}*✨✨ *Bisimillahir* *Rahamanir* *Rahim* 🅿️ 36. Wani sanyi Anwaar yaji yana ratsa ko inah najikinsa , take ya juyo yana kallonta yace " dagaske Nabeela tawa ni kad'ai bata kowa ba ? d'aga masa kai tayi tare da murmushi sanna kuma ta juya da gudu tana barin wajen , dan sai sannan takejin kunyar Abinda rayi masa...... Umman Nabeela tace bazata koma gidan Hajiyar Anwaar ba , tadawo gaban iyayenta dan tanaso ta ji d'uminsu sosai , haka suka k'yaleta suka tattaro suka dawo gida saboda Sch..... Tunda Junaid ya bar gidan su Anwaar ya had'a kayansa ya koma Abuja , daman yasamu aiki tuntuni amman saboda ciwonsa aka dakata , tunda ya koma kullum zuciyar sa cikin tunanin Nabeela take , dayaga abin nadamunsa dayawa shine yafara aiki , ko da yaushe baya zama bare yasamu k'ofar tunaninta... Tuni iyaye sunyi Magana akan Nabeela da Anwaar , dan tuni Daddy yayiwa Hajiyar Anwaar magana akan hakan , ta amince sosai da had'in kuma tayi Addu'ar Allah ya tabbatar , tsohon Soja shi yasa musu ranar auren wata Uku masu zuwa , lokacin ta kammala Diploma d'inta.... Junaid sosai yayi musu murna da saka ranar auren su , kuma yasaki jiki yana nuna musu komai ya wuce , duk da Nabeela tak'i sakin jiki dashi ..... *Bayan kwana biyu* Hajiya Sara ba laifi jiki yayi kyau , sai dai k'afarta d'aya ta lalace sai da aka yanke mata ita , duk wani kud'in d'awainiya da ita Alhaji Ghali ne yake biya , kuma har yanzu baisan wace ce ita ba .... Yauma shiryawa sukayi shida Jidda akan zasuje gidan da akayi musu kwatance , inda Nabeela take Jidda sai faman zumud'i take da murnar son ganin K'awarta Aminiyar ta , Sosai tayi kwalliya cikin tsadaddiyar sittira tayiwa Small Beela itama , suna fitowa Alhaji Ghali yadubeta yana murmushi yace " wannan duk kwalliyar zuwa wajen k'awa ce kenan ? Murmushi Jidda tayi sannan tace " emana kasan yadda nayi missing d'in k'awata kuwa ? wallahi sosai nake son ganin Nabeela dan bani da k'awar data fita , murmushi yayi sannan yace " Allah yasa yadda kike d'okinta itama intaganki tayi d'okinki , nan suka shiga motar suka d'au hanyar gidan Hajiyar Anwaar....... Tunda gari ya waye Nabeela take faman gyare gyare a cikin gida , tana k'arasawa ta fito ta nufi studio d'in ta wacce take cikin gidan , samun kanta tayi da fara had'awa Jidda wak'a tare da hawayen rashin Jiddar , cikin ranta take cewa " wai inah Jidda taje ta manta dani haka ? kuma nake tsohon gidan Alhaji Ghali megadi yace basa k'asar , tayi nisa cikin tunani da kuma kid'an dayake tashi shiyasa bataji shigowar Raihan ba , jitayi andafa mata kafad'a ance " haba Aunty Nabeela wannan tunani haka , murmushi tayi sannan tadubi Raihan tace " wallahi ina tunanin Aminiyata ne Jidda kwata kwata narasa ta , sai sannan Nabeela ta kula da wata kyakykyawar Baby girl a hannun Raihan , da sauri tace " wow wannan Babyn tawaye kika samo ? Raihan tace " zomuje ana kiranki munyi bak'i , inkikaje zakiga Maman yarinyar saiki san yarinyar waye , tuni Nabeela ta anshi Babyn tana shigewa gaba suka fita...... Tana shigowa Falor Hajiya taga Jidda a zaune da lemuka a gabanta , da gudu Nabeela ta taho tana fad'in Jidda da gaske kece ? Jidda itama da gudu ta mik'e tana rungumar Nabeela suka saka kuka gaba d'ayansu.. Da k'yar sukayi shuru suna tambayar juna yaushe gamo , Anan Jidda ta shedawa Nabeela komai dayafaru , tundaga lokacin da akace mata sunyi goba sun mutu har d'auketa dasu Hajiya Sara sukayi da kuma yadda ta gudo daga wajen su har izuwa haihuwar Habibty Nabeela , wata soyayya Nabeela taji lokaci d'aya ta Habibty Nabeela ta kamata , tabbas soyayya gamon jini lallai Jidda ta cika k'awa tagari wacce babu kamar ta , Itama Nabeela tafara gayawa Jidda labarin abubuwan daya faru dasu bayan rabuwa , har warkewar Umman ta da kuma had'uwa da danginsu ..... Jidda sosai tayi murna dajin hakan , nan tasaka ranar da zatazo Nabeela ta rakata wajen Umman nata , sosai Nabeela taji dad'in yadda Jidda tayi mata takwara , nan tashiga cikin d'akinsu ta d'ebowa Habibty chocolate da biskut , kiran Anwaar tayi a waya ta sheda masa zuwan Jiddar sosai shima yayi murna yasa Nabeela tabashi Jiddar a waya suka gaisa , Dama Alhaji Ghali da ya'ajiye su Jidda tafiya yayi asibiti dan ganin mara lafiya ... Nan suka yini suna hira tare da tuno rayuwar su ta baya , anan Nabeela ke tambayar Jidda wai Ina su Hajiya Sara da k'awayen ta ? Jidda tace " ai tunsanda suka d'aukeni na gudo haryau ban k'ara had'uwa da komai kama dasuba , sai kwanaki da muna kallo ake sanar da ankashe Hajiyar Dubai kuma wai ana zargin Hajiya Sara ce , to nidai lokacin bantsaya naji yadda suka k'are ba nace Allah ya kyauta , Anan Nabeela take shedawa Jidda saka ranar aurenta da akayi saura kwana sittin da hud'u , Jidda sosai ta taya k'awar tata murna tare da cewa " kice amarya ce a zaune kusa dani , shiyasa naga sai wani fressh kike kina wani k'amshi , hararar wasa Nabeeela tayi mata tana fad'in " kece ai kike k'amshi , ni wallahi duk kinbi kincanza min Jidda ga wani kyau na musamman da kikayi kindawo wata Babbar mace dake , lallai Alhaji Ghali ya iya kula da k'awar nan tawa , Jidda tayi murmushi tace " kema ki kwantar da hankalinki ai lokacin dazaki canza yataho, duk da yanzuma bakiga kyan dakikayi ba kinfito asalin Buzuwarki , ranar dai sosai suka sha hira har Alhaji Ghali yazo ya d'auketa suka tafi ...... Tuni Hajiya tafara gyara Nabeela da kanta , dan dama Hajiyar Anwaar gwanace wajen gyara da tsuma manyan mata , duk inda Nabeela ta ratsa saikaji k'amshi natashi tamkar anyi b'arim turare , gogan nata kuwa tamkar ya susuce in suna tare , kullum cikin yimata shagwab'a da fad'in yagaji shifa kawai arage bikin nan suyi suyi ta tare , sosai Nabeela take masa dariya tare da tsokanar sa tana fad'in " zanje ince musu a k'ara wata uku , ..... Umman Nabeela tasamu Raihan tace " Inaso muyi magana dake , Raihan nasan ke yarinya ce amman kina da hankali da nutsuwa , a koda yaushe nakanji ajikina kamar mahaifinku yana raye bai mutu ba inaso ko yaya ne ki tuno min da rayuwar da kukayi dashi , Raihan tayi shuru tana nazari sannan tace " nidai lokacin da nadaina ganinsa tun sanda yace mana zaije neman kud'i kudu , Anan naji yacewa Inna Zulai yanaso tashirya saiya ajiyemu a kano shikuma sai ya wuce , a lokacin da ya ajiyemu yakama mana haya saida mukayi kusan sati sannan yatafi , kuma lokacin naji yana cewa Dan Allah Innah Zulai tarik'eni amana insha Allah zai dunga turo mana da kud'in dazamuyi amfani , haka yatafi Abinsa tunda ganan bank'ara ganinsa ba kuma tundaganan sai naji Inna Zulai nacewa ya mutu , ajiyar Zuciya Umman Nabeela tayi sannan tace " tabbas jikina yana bani Mahaifin ku nan da ransa , kuma zansa a cigitamin shi koda gidajen redio ne ko Allah zaisa mudace ...... Wani Company sunzo dan neman Nabeela aiki , amman fir Anwaar yace matar sa bazata dunga hurd'a da maza ba , indai wak'a ce sai dai sukawo har Studio d'inta tayi musu amman ba inda zataje , haka ta hak'ura ta k'yale zancen dan tasan halin gogan nata , dayake Company sosai sunason tayi musu aikin tuni suka kawo mata har gida tare da mak'udan kud'i , Nabeela saida tagayawa Umman ta da Anwaar suka amince sannan ta karb'a...... Saura sati uku bikin Nabeela tuni tagama aikin da aka kawo mata , dan ta d'auki hutu tak'i amsar aikin kowa tace sai bayan bikinta , a lokacin Anwaar ya d'aukesu yakaisu wani k'erarren gida wanda yagaji da had'uwa , kowa sai mamaki yake ana yaba tsaruwar gidan su Raihan sai tsokanar Nabeela suke ita da Princess wai tazo gidan ta tun ba'akawo ta ba , Anwaar yadu besu yace " waye yagaya muku gidan tane ? wannan gidan Ummana ne wanda yayi gobara yadawo haka , sai sannan Nabeela tafara tunanin unguwar da suka shigo duk da motar bak'in glass ne da ita , Raihan ta buga wani tsalle tace " wai kana nufin kace wannan gidan da mukayi rayuwane kafin muyi gobara ? murmushi yayi sannan yace Ae shine Raihan , zanje Gumel in d'auko Ummana da ita dasu Baba Soja sudawo nan da zama , Nabeela tunda Anwaar yafara magana tazama mutum mutumi , cikin zuciyar ta take fad'in " dame zansaka wa Anwaar a duniyar nan ......... *To Fan's d'in Nabeela da Anwaar kufito kubata shawara da me zata saka masa,* 😜😜 *Nidai nace*.......😜😜 *Kudai biyo Alk'alamin✍🏻 'Yar mutan Kanawa* 🌹🌹😍 _Saura k'iris._✍🏻*MAWAK'IYA* 🎤🎤🎧🎤🎤 _NA_ *Zee* *MD* *Hamdala* *Writer's* *Association* 💪 https://www.facebook.com/111403834371046 ✨✨ *{{* *H.W.A* *}}*✨✨ *Bisimillahir* *Rahamanir* *Rahim* 🅿️ 37. Muryar Anwaar itace tadawo da ita daga dogon tunanin data tafi , dubanta yayi tare da matsowa jikinta sosai yace " tunanin me kikeyi haka my Heart ? murmushi Nabeela tayi sannan tace " ina tunanin abinda zan saka maka dashi ne , bayan iyayena a duniyar nan banda wanda yafika Yaya Anwaar " Bansan dame zanfaran ta maka ba , addu'ata itace Allah yabani ikon yimaka biyayya, murmushi Anwaar yayi sannan yace " ai kingama faranta min tunda harkika Amince dani a matsayin miji , yanzu kyauta tawa data rage shine kibani kulawa dani da yarana wanda zaki haifa min , da sauri Nabeela ta rufe ido tana dariya tare da barin wajen..... Tuni labari yajewa su Umma akan irin ginin da Anwaar yayi musu , sosai sukaji dad'i tare da kirawo Hajiyar sa sukayi mata godiya kafin suzo , *Bayan kwana biyu* Tuni su Umman Nabeela suntare a sabon gida , harsu Baba Soja aka dawo gidan , dan da farko da k'in yarda yayi sai da Alhaji Mahmud yasa baki sannan ya yadda suka dawo tare , Alhaji Mahmud duk yabi yadamu da sharesan da Hajiyar Anwaar takeyi , dan yanzu bashi da burin daya wuce yamaidata gidan sa a karo na biyu , gatan da bai nuna mata ada ba yanaso yanzu ya nuna matashi , har abokansa yatura mata akan koza su shawo masa kanta amman abu yak'i yuwuwa..... Jidda da ita da Innar ta sukazo taya Umman su Nabeela samun lafiya , tare da komawa sabon gida , sosai Umma taji dad'i nan suka zauna suna hirar yaushe rabo , Anan Jidda ke gayawa Nabeela ai sun had'u da Hajiya Sara a asibiti , ashe itace wacce suka kad'e harta samu nakasa aka yanke mata k'afa , Jidda tace " kinsan kwana biyu da zuwana wajenkin nan mukaje asibitin sake dubata , Anan naga ashe Hajiya Sara ce sosai abun yabani mamaki , kinga yadda tazama kuwa ? ta lalace sosai tamkar ba ita ba , bakiga kukan data kemin ba wai nayafemata , anan take tambayata ke wai ashe sune suka turo aka saka muku wuta a gida , Nabeela a zabure ta dubi Jidda itama Jiddar ita take kallo , Nabeela tace " wlh a lokacin saida zuciyata ta rayamin cewa sune wadan da zasuyi mana hakan , amman rashin hujja da kuma rashin shedu akan hakan , tabbas su Hajiya Sara basu da Imani kuma ko kad'an bazamu yafe mata ba akan abinda tayi mana , gashi tasanin hakan muka rasa Inna Zulai taya zamu hak'ura , Jidda tace " nima tun randa mukaga itace bamu k'ara komawa asibitin ba haryau , kwana nayi banyi bacci ba ina tuna maganganunta , tabbas Hajiya Sara basu da Imani , amman ai gashinan sunga yadda k'arshensu yayi daga ita har Hajiyar Dubai d'in , Nabeela ta nisa sannan tace " Allah kayi mana katangar k'arfe da irinsu , Jidda tace Ameen..... Yau saura kwana biyar afara bikin Nabeela da Anwaar , tuni Junaid yadawo gida dan halartar taron bikin 'Yan uwan nasa , dan da yace bazai zoba sai Mumyn sa tace " inbaizo ba hakan zaisa ace yana bak'in ciki da auren wanda yazo tunda komai ya wuce , a lokacin tuni Alhaji Mahmud yahad'owa Nabeela lefe akwati Ashirin da hud'u , yakawo wa Hajiyar Anwaar yace basai Anwaar yayi komai ba yabari shine zaimasa komai , yak'ara da fad'in " idan kayan basuyi ba afad'a masa sai acanza mata, sosai Hajiya taji dad'in yadda Alhaji yanzu yake nuna damuwa akan d'an nasa , koda Anwaar yaga kayan shima sosai yayaba dasu , dan dama baisamu zuwa Dubai ya had'o mata kayan lefen ba , bari yayi daman ana d'aura aure ya d'auketa sutafi Honey Month daga nan tazab'o komai da kanta , amman yanzuma sai sunje dan akwai kayan dayakeso yasiyo mata ta dunga yi masa kwalliyar su...... Tuni Nabeela ta gudu Wajen Umman ta , dan gidan Hajiyar Anwaar bak'i sunfara cikashi , gashi Hajiya kullum sai d'ura mata magunguna takeyi kala kala ..... Tana cikin d'aki a b'angaren Baba Soja taji shigowar Junaid , da sauri ta mik'e daga kwanciyar datayi tana kallon k'ofar d'akin , ido suka had'a da Junaid wanda yake tsaye a k'ofar d'akin rungume da hannuwansa a k'irji , gani tai yayi wata rama sannan ya k'ara haske tamkar wanda yatashi daga ciwo , a hankali tace " sannu da zuwa Ya Junaid dafatan kazo lafiya , wani murmushi yayi sannan yace " bana amsa sannu da zuwanki wato ko flashing babu bare kira ko ? itama murmushin tayi sannan tace " kayi hak'uri abubuwa sunyi yawa shiyasa , Junaid kafeta yayi da ido tamkar karya daina kallon ta , wani kyau yaga ta k'arayi tamkar balarabiya , baisan sanda ya furta masha Allah Amarya sosai kinyi kyau , sunkuyar da kai tayi tana murmushi tare da wasa da yatsunta , Junaid yace " naji su Princess suna cewa gobe zakuyi k'auyawa Day ? Nabeela tace " Ae sunce gobe za'ayi duk da goben ma banida lokaci sosai , Junaid yace " mezakiyi goben ? tace zamu gyaran kai dakuma k'unshi , Junaid yace " Allah yakaimu goben sainazo nakaiku , bari naje wajen wad'an can tsofaffin muji yadda zamuyi dasu , yana gama fad'in hakan ya juya yafice daga d'akin...... Tuni anfara biki gidaje biyun duk suncika da 'Yan uwa da abokan arzik'i , Nabeela anyi mata kunshi da gyaran kai tamkar shuwa dan k'amshi da kyau , duk inda ta gifta k'amshi ke tashi ga wani kyau datayi na musamman man , Anwaar tunda ya k'yallah ido yaga yadda Nabeela takuma had'uwa tasha gyara tuni yahanata fita , kwata kwata ya tattark yadawo gidan su Umman da zama wai saboda kar Nabeela ta dunga fita bai sani ba , sosai akayi masa dariya tamkar wani k'aramin yaro , Junaid da k'yar yajashi suka fita shiryawa dan yau zasuyi Arabian Nigth , Nabeela tana jin Anwaar sunfita da Junaid itama suka fice da k'awayen ta zuwa gidan kwalliya , fad'in irin kyan da Amarya tayi b'ata baki ne ma , sosai tagaji da had'uwa sai pic k'awayen ta keyi mata tamkar wata sarauniya... Suna dawowa gidan suka ga Anwaar a k'ofar gate shima yahad'u sosai , yana ganin Nabeela yawani d'auke kansa wai shi ala dole yayi fushi da ita , murmushi tayi itama tashige gida abinta ...... Jidda tuni ta had'o kayanta tayo gidan su Nabeela , dama Alhajin nata baya gari dan haka take free zasu sha bikin Babbar Aminiya..... Anyi Kamu a gidan su Junaid a harabar gidan , ana gamawa aka tafi wajen gabatar da Arabian Nigth , wak'okin Larabawa aikaita sawa tare da shan shayi sai kuma gasassun kaji da akaita ci , wannan duk aikin Junaid ne dan shine ya d'auki nauyin komai da akayi na ranar , sosai Anwaar yaji dad'i tare da k'ara son d'an uwan nasa , Sai wajen goman dare sannan suka dawo gida , Anwaar suna motar d'aya da Nabeela suna baya a zaune Junaid na gaba yana tuk'asu , Anwaar ya dubeta yace " kinyi kyau dayawa My luv , gaskiya inaso kirage wannan kwalliyar saboda idanun mutane , banason adunga kallemin ke dayawa , murmushi Nabeela tayi tare da hararar Anwaar d'in tana yi masa nuni da Junaid , sai sannan ya tuna basu kad'aine a gun ba , kuma yatuno da shima fa Junaid ya sota dan haka karyaga kamar cin fuska yake masa , take yaji kunya tare da waske wa yace " d'an uwa kayiwa wannan k'anwar taka magana naga batajin tawa maganar , murmushi Junaid yayi sannan yace " kabarta tayi yadda takeso kasan nan da jibi tazama matar aure komai saita ajiyeshi , Nabeela tayi magana cikin shagwab'a tace "Ya Junaid wai dagaske jibi za'a d'auramin aure ? wani murmushi yayi tare da cewa " to ko a d'agane sai kingama shiryawa ? Anwaar tuni wani kishi ya ziyarceshi yadda yaga Nabeela na shagwab'a a gaban Junaid kuma shi bata tab'a masa ba , canza fuska yayi tamkar bashine ke murmushi ba , Nabeela ko kula da canzawar sa batayi ba taciga ba da magana da Junaid " gaskiya kagayawa su Daddy nafasa sai wata shekarar inna k'ara girma , tana fad'in hakan ta dubi Anwaar tana kashe masa ido tare da gwalo , yanayin datagansa yasa tashiga Nutsuwar ta , dan gaba d'aya ya had'e girar sama da k'asa tamkar zaisa kuka , suna k'arasowa ya fice daga cikin motar batare da yace musu Uffan ba , Junaid cike da mamaki ya dubi Nabeela itama shi take kallo kafin ta fice daga cikim motar tayi cikin gida........ Kwata kwata Nabeela ta kasa sukuni sai kai kawo take , takira wayar sa yafi a k'irga amman yak'i d'agawa k'arshe ma yasata a busy , band'aki tashige tashiga rera kuka tamkar k'aramar yarinya , meyasa Anwaar yake hakane ? meye laifi dan kawai tana abu da wasa shine zai mata haka ? kiran wayar Junaid tayi bugu d'aya ya d'aga , cike da muryar kuka tace " Ya Junaid dan Allah kuna tare dashi ? Junaid wani zafi yaji k'irjinsa yayi masa amman ya daure yace " meyasaki kuka K'anwata ? kasa bashi amsa tayi sai sake fashewa da kukan datayi , runtse ido Junaid yayi yanajin kukan nata har cikin ransa , sai da yabari tayi me yawa sannan yace " kizo kisameni a d"akin Baba Soja sai muyi magana.......... Nabeela ta mik'e daga zaman datayi a toilet ta wanke fuska tafito , k'awayen ta sai tsokanar ta suke suna fad'in " harkin wanke kwalliyar kenan shiyasa mukaga idonki yayi ja , murmushi tayi musu na yak'e tare da wucewa ta nufi b'angaren su Baba Soja...... Anwaar tunda ya fita daga cikin motar ya haye sama d'akin Umma , lokacin babu kowa a ciki duk suna k'asa ana hidima , zuciyar sa ce yakejin tana masa wani irin zafi , dan me Nabeela zatadunga magana da Junaid irin haka ? har wani cewa take a d'aga bikin sai wata shekarar saboda bata damu dashi ba , inda tasan tafison Junaid d'in meyasa zata amince masa haka ? wata zuciyar tace " haba Anwaar taya bazatayi hira da d'an uwan ta ba , kuma ai Junaid ya rigaka fara sonta amman tace kaine zab'inta ko dana hakan ai ka yadda da tana sonka , haka zuciayar sa tashiga zarya wannan b'angaren yace masa kaza wannan yace , a haka yagaji ya fad'a kan gadon Umma ya kwanta kozai samu sauk'i , dan yana mutuk'ar k'aunar Nabeela kuma yana kishinta bazai so ace yarasa ta ba , a haka bacci yayi awon gaba dashi ......... Nabeela nashiga tasamu Junaid a zaune yanacin abinci , tana zuwa yace mata " taho kici abinci nasan babu abinda kikaci , a hankali tace " banajin yunwa Y Junaid , tasamu guri ta zauna tana goge hawayen dayake sintiri a kumatunta , dubanta yayi ya b'ata fuska sannan yace " maza kizo kisa hannu muci abinci tunkafin ranki ya b'aci , sanin kankine nafi kowa sanin inbakyajin yunwa da kuma in kinaji , maganar Ya Anwaar ki rabu dashi kishine yake damunsa bawani abunba , amman nasan zuwa anjima zai dawo nrml har kuyi wayarku kuna wasa da dariya , yadube ta yace " ki matso nan ki zauna kici abincinki zanje na nemo miki shi inshawo kansa haryazo gareki , amman saikin ci abinci kuma sannan kin saki jikinki saboda kinga dai gidan acike yake , take Junaid yashiga bawa Nabeela labaruka masu dad'i dasa nishad'i , aikuwa tuni tafara murmushi tana dariya , kallonta Junaid yayi cike da so da k'auna yana addu'ar Allah yabashi mace tamkar Nabeela , tabbas yasan Anwaar bazai kaishi son Nabeela ba sai dai kawai bayason ace yarasa d'an uwansa saboda Soyayyar Mace , kuma iya zaman dayayi da Anwaar yasan miskiline sosai ga kuma kishi dayake dashi , dole sai Nabeela tayi hak'uri dashi dan daima yana sonta sosai , da wayo wayo Junaid sai daya kaudawa Nabeela da damuwa kuma taci abinci ta k'oshi , sannan yace ta jirashi zaije yazo mata da Angonta tunda tayi abinda yakeso , Murmushi Nabeela tayi tana bin bayan Junaid d'in da kallo , tabbas Junaid na musamman ne akwaishi da saka mutane nishad'i , amman a b'angaren Soyayya Anwaar ya zartashi , dan Anwaar gwanine a cikin gwanaye , samun kanta tayi da murmushi ...... *Insha Allah gobe zan kammala wannan littafi na Mawak'iya* *Nagode da bibiyata da kukeyi* *'Yar* *Mutan* *Kanawa* _Ce_ 🌹😍*MAWAK'IYA* 🎤🎤🎧🎤🎤 _NA_ *Zee* *MD* *Hamdala* *Writer's* *Association* 💪 https://www.facebook.com/111403834371046 ✨✨ *{{* *H.W.A* *}}*✨✨ *Bisimillahir* *Rahamanir* *Rahim* *THE END* *THE END* *THE END* 🅿️ 38. Junaid na fitowa sukayi karo da Raihan , taja baya tana fad'in "wayyo Ya Junaid zaka rushen kai kasa nayi bikin sister a kwance , binta yayi da kallo tamkar ranar yafara ganinta , cikin ransa yake furta " wai dama Raihan haka take da kyau , lokaci d'aya yajishi ya koma wata kala , Raihan ganin ya kafeta da idanu batare da yace da ita komai ba yasa ta sulale ta bayansa ta gudu ....... Junaid samun kansa yayi da binta da kallo harta k'urewa ganinsa , ajiyar zuciya yayi sannan ya juya yanufi b'angaren Umman Nabeela..... Yana shiga yasamu Anwaar sai bacci yakeyi ko takalmin k'afarsa bai cire ba , k'arasawa yayi wajen gadon ya zauna sannan yafara cire masa takalmin , Anwaar yana jin antab'asa ya bud'e idanunsa yanajin Junaid yana cire masa takalmi , sai da Junaid yagama sannan yazo zai gyara masa kwanciya sai suka had'a ido , Junaid yayi murmushi yana kallon d'an uwan nasa cike da so da k'auna , shima Anwaar d'in mik'ewa yayi yana maida masa martanin murmushin dayake masa , Junaid ya zauna kusa dashi yace " sannu da tashi Boss . Wato kai kana nan kana Baccin ka hankali kwance kasa Sister d'ina kuka ko ? da sauri Anwaar ya dubi Junaid shima d'in shiyake kallo , Junaid yace " yakamata karage kishi sannan kacire komai aranka , tsakanina da Nabeela babu komai sai Soyayyar 'Yan uwan taka , tunda nariga na sadaukar maka da Soyayyata wlh har cikin raina bank'ara jin son Nabeela ba indai ba so na jini ba , duk jikin Anwaar sai yayi sanyi dajin kalaman Junaid , take kunyar abinda yayi yakamashi tabbas yasan Junaid d'an uwane na musamman kuma masoyin da babu kamarsa , Anwaar ya mik'e yazo ya dafa kafad'ar Junaid yace " kayi hak'uri d'an uwa ni kaina ina rok'on Allah ya ragemin wannan kishin nawa , amman hakan bazata k'ara faruwa ba insha Allah , Junaid yayi murmushi yace " kishi kan abinda kakeso yana da kyau dan hakan da kakeyi shine ya tabbatar min da kana son Nabeela sosai , dan haka kaje b'angaren su Baba Soja ka lallashi matar ka , yana gama fad'a masa hakan yashige ya fice daga cikin d'akin , sosai Anwaar yaji rashin dad'i akan abinda yayi , dan tabbas yasan akwai shak'uwa me tsanani tsakanin Junaid da Nabeela , sosai yaji k'aunar d'an uwan nasa tare da jin kunayar abinda yayi ...... Tuni Anwaar yaje ya shawo kan Nabeela sun koma yadda suke , washe gari aka fita Mother's Even. Hajiyar Anwaar itace ta shirya wannan rana ita da k'awayen ta , Manyan mata ne suka baje kolinsu babu namiji ko d'aya , sosai akayiwa Nabeela kwalliya ta alfarma tamkar sarauniya...... Washe gari akayi Dinner ango da amarya , sosai suka had'u tamkar kasace su ka gudu , Junaid yayi b'arin kud'i sosai tamkar ba nemosu yake ba , lokacin da da aka kira wacce zata bada tarihin amarya ba kowa aka kira ba sai Jidda k'awa kuma Aminiya ga Nabeela , tiryan tiryan Jidda tafara fad'in komai na rayuwar Nabeela tun sanda suka taso har zuwa wannan lokacin , nan aka fara tafa mata tare da jin jinawa Soyayyar su da Amintarsu , nan aka nemi mai bada tarihin ango, take Junaid ya fito yafara bada labarin Anwaar da halinsa da kuma kyautata wa mutane k'arshe ya rufe da addu'ar Zaman lafiya ga tsakanin Ango da Amarya , Anci ansha sannan ancashe sosai sai wajen shabiyu suka dawo gida........ Washe gari aka d'aura auren Nabeela da Anwaar ansha biki tamkar kar adaina , Magriba nayi motocin d'aukar Amarya sukazo d'aukar ta , sosai Umma tayiwa Nabeela nasiha akan zaman aure da kuma kyautatawa miji... Kuka sosai Nabeela takeyi har aka fitar da ita daga cikin gidan , gidan Hajiyar Anwaar aka kaita itama sosai tayi mata Nasiha tare dayi musu fatan zaman lafiya sannan aka wuce gidan ta da ita...... Fad'in irin tsaruwar da gidan Nabeela yayi b'ata lokacine , sosai aka tsarashi tamkar a k'asar waje , ga kayan furnitures da yasha kai kace gidan 'yar shugaban k'asa ne , haka aka kaita kowa ya watse ya barta sai kuka takeyi , Jidda da Raihan da Princess sune suka tsaya suka gyara mata gidan , sannan Jidda ta had'a mata ruwan wanka tace maza tayi , bayan ta fito tashirya ta cikin wata lifaya me kyau ta turare ta da turare sannan tabata wani tsumi tasha , suna cikin haka sai ga Ango da Abokansa ciki harda Junaid , nan suka shigo aka gama tsokanar su sanan akayi musu addu'a zaman lafiya kowa ya tafi , Junaid shine ya d'auko su Jidda da Raihan da Princess yadawo dasu gida , sunfito zasu shiga gida yacewa da Raihan ta had'o masa tea takawo masa yana d'akin bak'i... Anwaar tuni ya zage yafara tarai rayar matarsa batare da jin wata kunya ba , bayan sun yi sallah tare dayi mata tambayoyi akan addini tabashi amsa , nan ya dafa kanta yayi mata addu'a sosai tare da nema musu zaman lafiya dauwa mamme , ya ciyar da ita abinda ya shigo da shi da hannunsa sannan yaci shima , sai da ya tabbatar da sun k'oshi ya kwashe komai , Nabeela sai zabga hamma takeyi ta gajiya ga kuma bacci akanta , Anwaar wanka yayi yana fitowa yasa kayan bacci yazo ya d'auketa cak suka nufi gado...... Tun Nabeela na jurewa harta fara kuka da neman agaji , Anwaar ko jinta bayayi saboda yafita a hayyacinsa sai sambatu yakeyi , Tuni na fece dan kar nagano abinda zai hanani Bacci😜........ Raihan ta had'owa Junaid tea tanufo b'angaren bak'i zata kawo masa , tana zuwa tayi sallama a bakin k'ofah , Junaid ya amsa mata tare da cewa tashigo , shiga tayi aikuwa ta gansa dagashi sai gajeran wando da singlet , k'asa tayi da kanta sannan ta sunkuya ta ajiye masa tea d'in , ta juyo zata fito Junaid yace " inason magana dake Raihan , wani fad'uwar gaba Raihan taji tsayawa tayi batare da ta juya ba , Junaid ya mik'e ya tako har wajen datake yace " yanzu ajinki nawa a sch ? ina Ss 2 yanzu zamu fara jarrabawar shiga Ss 3 , Junaid ya nisa yace " kina da waya a hannunki ne ko kuwa ? bani da waya sai dai ta Ummana , murmushi Junaid yayi sannan yace " to hakan yayi ki d'auki wayar Umma zankiraki anjima zanfad'a miki wata magana kinji , ta gyad'a kai alamar to sannan ta fice..... Washe gari tunda Nabeela ta tashi take zabga shagwab'ar ta , shikuwa Anwaar duk ya rikice sai faman rarrashin ta yake , daga gidan Hajiyar sa aka aiko musu da Abincin kari , bawanda yazo musu gida har sukayi kwana uku , lokacin Anwaar yafara yi musu shirye shiryen tafiya Honey Month d'insu ..... Ana gobe zasu tafi su Raihan sukazo itada Junaid , lokacin tuni sun d'inke sai zabga luv d'in su suke , dan Raihan idanunta a bud'e suke kuma tazo ta had'u da Junaid shima , Nabeela mamaki suka bata yadda suke nunawa juna soyayya agaban kowa , Nabeela tace " wai ku yaushe kuka had'u har kuka k'ullah wannan soyayyar haka ? murmushi Junaid yayi sannan yace " hana Babbar yaya wannan sa 'ido haka tamkar 'yar jarida , dariya duka saka dukansu nan suka yini har dare sannan sukayi musu sallama suka tafi... Umman su Nabeela sosai tasaki kud'i a kafafen yad'a labarai akan neman Uncle Abdallah buzu , mahaifin Nabeela da Raihan , Allah cikin ikonsa sak'on ya isa garesa lokacin yana garin Osun. Tunda yasamu wannan labari ya tattaro yataho Kano dan shima yana cike da kewar rashin ganin iyalinsa ....... Tuni su Nabeela antafi k'asar London shan Amarci , sosai suke murzar amarcinsu tamkar su cinye juna , kusan ko yaushe suna manne da juna ga Anwaar kwata kwata baya gajiya da sex , Nabeela tuni tafad'awa jidda halinsa dan tanaso ta taimako mata da wasu sirrikan da zata kuma gyarawa , aikuwa Jidda ta dunga gaya mata irin had'in da zatayi tana sha na kayan fruit , Nabeela tana fara sha Anwaar kamar ank'ara masa fawa , kusan kullum yana manne da jikinta ....... Soyayyar Junaid da Raihan tuni tayi k'arfi har iyaye sunsani , tuni aka bashi ita tare da Alk'awarin bayan tayi candy za'ayi musu aure , a lokacin itama Princess aka saka ranar ta lokaci d'aya da su Raihan d'in , Alhaji Mahmud ba yadda baiyi da Hajiyar Anwaar ba akan tadawo gidan sa amman fir tak'i , sai da Baba Soja yasa baki sannan ta amince zata dawo amman tana gidan ta sai dai yadunga zuwa , haka kuwa akayi dan tuni aka d'aura musu aure duk kulawar da bai bata ba ada yanzu bata yakeyi , sun koma tamkar wasu k'ananun yara kullum suna tare da juna , haka ya cinye sati biyun da Mumyn Junaid tabasu sannan ya fara raba kwana...... Tunda Abdallah buzu ya shigo garin kano yakejinsa cikin farin ciki , tuni yasamu gidan radio yaje ya bada sanarwar shine wanda akace iyalinsa na nema , tuni aka fara shelar ganinsa a gidajen radio , aikuwa Umman su Nabeela naji ta shirya taje gidan Radio dayake zaune , yana ganinta suka kalli juna yataho da saurinsa ya rungumeta , tuni tasaka kukan dad'i naganin mijin nata abin k'aunar ta , tattarowa sukayi suka nufo gida , nan aka shiga waya da 'Yan uwa da abokan arzik'i tana sanar dasu dawowar mijin nata , tuni labari ya zagaye ko inah Raihan takira Nabeela ta sheda mata dawowar Abban nasu , Nabeela najin hakan tasakawa Anwaar rigimar sai sundawo gida daman tagaji da k'asar , haka suka tattaro suka yo gida Nageria..... Nan Abdallah yabasu labarin bayan rabuwa , yahad'u da Inna Zulai sukayi aure da ita taci gaba da kula masa da Raihan tamkar itace ta haifeta , a shedawa Umman Nabeela irin wuyar dayasha gun nemanta , da yadda suka dawo Kano daga baya har yatafi kudu neman kud'i , da yadda aka tsaresa a gidan yari saboda k'azafin da akayi masa har ya shekara hud'u batare da yafito ba , lokacin daya fito yazo kano amman baisamu su Inna Zulai ba , haryagaji ya koma yaci gaba da kasuwancin sa acan , Itama Umman tashiga bashi labari tundaga farkon rabuwarsu har izuwa wannan lokacin na yanzu , sosai ya tausaya musu tare da jinjina wa Nabeela , nan yace " yanzu ina Nabeela take ? aka sheda masa tayi aure da d'an uwanta yanzu ma haka suna k'asar London amman sunkusa dawowa..... Nabeela suna dawowa ta sauka gidan Umman ta , tana ganin Abban nata ta rungumesa tana kuka shima kukan yake tare da tuno yarintar ta , bayan sun nutsu suka gaisa tare da bata labari yadda ya kasance bayan yarasasu , sosai Nabeela ta tausaya masa , nan suka shiga hirar su ta yaushe gamo... Bayan wasu watannin tuni Aka maida auren Umma da Abban su Nabeela , lokacin tuni Nabeela ta koma ta cigaba da karatun ta gakuma wak'ar ta tanayi , dan yanzu haka har 'Yan film suma suna siyan wak'okinta suna sakawa a fina finansu , tana samun kud'i sosai ga suna datayi a duniya , tuni tasamar wa Mahaifinta sana'a yafara kasuwanci saida Atamfofi , Allah yasawa kasuwamcin nasa Albarka sosai yake samun kud'i abinsa , Nabeela duk juma'a take shiga asibitoci da gidan marayu tana kai musu sadaka , yauma kamar ko yaushe tana tafe ita da Raihan acikin Asibiti suna rabon kud'i , suna zuwa wajen wata mata wacce k'afarta d'aya take a yanke k'uda sai binta yakeyi suka tsaya , Nabeela tace " ji dan Allah wannan baiwar Allah ga rana tana k'ok'arin zuwa kanta amman bazata iya matsawa ba , ji sukayi matar tace " Nabeela kece haka ? da sauri suka dubeta sosai dan ganin wacece ,Hajiya Sara ce duk tarame ta lalace kamar me cutar Hiv , Nabeela tace " Hajiya Sara kece haka daman ? kuka Hajiya Sara ta shigayi tare da rok'on Nabeela gafara akan abinda tayi musu , nan Nabeela tace " idan nayafemiki itakuma wacce kika janyo ta rasa ranta fa ? hmm kinga yadda duniya tayi daku iya haka kawai ya isheki ishara , lokacin da kuke kan dokin duniya kuke sab'awa Allah lokacin babu irin nasihar da banyi muku ba amman kuka share tare da toshe kunnenku , abubuwan da kukayi wa Allah yana da yawa amman shi Allah gafurur rahim ne kuma ba'a shiga tsakaninsa da bawansa , nidai nayafemiki duk abinda kukamin saiki nemi yafiyar Allah tare da tuba kuma tuba na gaskiya , hannu ta zira cikin jaka ta zato dubu d'ari ta ajiye mata agaba tace " gashinan kya siyi magani , nan suka mik'e tare da shigewa suka tafi suna jinjina lamarin duniya....... *Bayan Shekara biyu* Tuni anyi bikin Junaid da Raihan Princess itama tayi aurenta , Junaid Abuja suka tare tunda acan yake aikinsa , lokacin Nabeela ta haifi 'Danta Namiji me sunan Abban ta Abdallah suna ce masa Na'im , itama lokacin Umman ta haifi d'anta Namiji me sunan Mahmud suna kiransa da Aki . wato d'an uwa , Jidda itama takuma haihuwa ta haifi mace me sunan Innar ta , Tuni su Nabeela ansha kwana a arzik'i da ita kanta tasamu kud'i sosai , Anwaar kuwa yanzu ko yaushe yana gida yadaina fita ko inah , dan yace yanzu lokacin zamane yabawa iyalinsa kulawa tunda yasamu arzik'in dayake buk'ata , tunda yadawo gida yafara hana Nabeela yin wak'a , sai yaita fad'a wai tana shiga hak'k'insa bata bashi kulawar data dace , haka ta tattara ta hak'ura da wak'ar tadawo bashi kulawa ...... Raihan ta haihu 'Yar ta mace , su Nabeela tuni aka shirya aka nufi Abuja dan kulawa da 'yar uwar ta , Ranar suna yarinya taci sunan Nabeela suke kiranta da Ukti , sosai Nabeela take ji da Ukti dan tana son yarinayar , satinsu biyu a Abuja Anwaar yazo ya d'auketa yana ta fad'a wai taje ta tare acan ko kunya bataji tana matsayin Babba , shuru tayi masa haryagama sannan takallesa tana dariya ta kama kunnen ta tace " ayi mana afuwa Babban Yaya kasan takwara akwai dad'i kuma inason Babyn ne , ranar tunda suka dawo ya biya gidan Hajiyar sa suka ajiye Na'im wai yana hanasu hutawa , Hajiya tace " kubani shi tunda bakwa so daman bani da me d'ebe mun kewa , suna dawowa gida Jidda ta kira Nabeela tace gatanan zata zo , Ba'afi minty 10 ba saiga Jidda tazo nan suka sha hira tare da tambayar ya lafiyar me jego dayake bataje sunan ba ita , Jidda ta dubi Nabeela tace " wai meyasa kwana biyu najiki bakiyi sabuwar wak'a ba ? murmushi Nabeela tayi sannan tace " Oga ya hana wak'a Jidda , nikuma abinda yakeso shinakeso , Dama babban burina a wak'a duniya ta sanni to Alhamd duniya tasanni duk inda na fita saikijin ana yabamin kinga kuwa burina nasan zama *Mawak'iya* yagama cika , ina kuma jinjinawa wad'an da suka tsaya tsayin daka suka tallafamin har nataka wannan matsayi , ciki akwai Ya Junaid sai kuma Jidda ta saikuma Uwa uba masoyi Abin k'aunata Uban 'Ya'yan Ya Anwaar , a yanzu babu abinda na nema na rasa na rayuwa dan haka nagode Allah da tarin Ni'imomin dayayimin , Murmushi Jidda tayi sannan tace " ada in kina wak'a nakan yin tunani b'ata lokaci kike , amman a yanzu ni dakaina wak'arki nake kunnawa innashiga damuwa ta d'ebemin kewa , tabbas wak'a baiwace ba kowa Allah ke bawa wannan baiwar ba , Allab yasa nima intawa Nabeelar ta taso tagaji me sunanta , dariya Nabeela tasa tare da cewa " sai tazama *Little Beela Mawak'iya* ba , Jidda ta bud'e jaka ta d'aukowa Nabeela wani had'add'en tsumi tace " ga wannan sai kisha yadda zaki k'ara tikita oga yadaina ko lek'owa falor inbatare dake ba , aikuwa Nabeela ta karb'a tana dariya tace " kice yau nashirya don kinsan da k'yar yabarni nafito da kikazo , Jidda tace " wato shiyasa aka kaiwa Hajiya abban mu ko ? dan kufi sakewa Allah yasa kisamo mana wata Babyn a yaud'i nan , mik'ewa Jidda tayi sannan ta dubi Nabeela tace " kinsan yanzu haka 'yar gidan Hajiyar Dubai tana gidan Innar mu kuwa ? Nabeela tace " Bahijja wai meyakawo ta gidan ku kuma ? Jidda tace " kinsan itace ta taimakeni lokacin da su Hajiya Sara suka saceni to itama tana buk'atar taimako ne shine na taimaketa , dan inkika ganta saikin tausaya mata , wani Saurayine yayi mata ciki wajen haihuwa takamu da ciwon yoyon fitsari , to yanzu dai and'orata akan magani kuma ba laifi tafara samun lafiya , Nabeela tace " Allah ya kyauta dan haka nakuma tsorata da rayuwar nan , babu komai acikin duniyar nan sai tarin k'alubale , Allah yasa mudace muyi kyakkyawan k'arshe , Jidda ta Amsa da Ameen tayi mata sallama tatafi.... Anwaar yana jin fitar Jidda ya fito daga d'aki yana cewa " wannan hira haka anbarni inata faman mik'a , tuni ya sab'eta ya nufi kan gado da ita , Nabeela sai zillewa take tana fad'in " meyasa baka gajiya da jikina ne My luv ? murmushi yayi ya had'e bakinsu waje guda yana fad'in " ked'ince ta musamman komai naki na musamman ne , kuma a koda yaushe k'ara zamar min sabuwa kike tamkar yau aka kawomin ke , kifad'amin naji sirrin dan innatashi nemo mace ta biyu ingaya mata yadda zatayi , turesa Nabeela tayi tana turo baki tare da shirin mik'ewa daga kan gadon , da sauri ya Manneta da jikinsa yana fad'in " sorrya my Choice wasa nakeyi kinsan daga ke babu k'ari , matan ma maza nake ganinsu a gaba na , take yafara yi mata salon nashi wanda yasan tana rikicewa , itama tuni tafara maida masa martani tuni suka fice daga hayyacinsu kowa na k'ok'arin faranta ran Junan su........ *Alhamdulillah Allah na godemaka daka nunamin wannan lokaci dana kammala wanna littafin nawa me SUNA MAWAK'IYA , kuskuren danayi aciki Allah kayafemin 🙏🏻 Abinda na rubuta daidai kuma Allab yabamu ikon Amfana dashi* *Ina mik'o godiyata gareku tarin masoyana yadda kukaita bibiyata har Allah yakawoni lokacin dana kammal wannan littafin nawa* _Nagode sosai Allah yabar k'auna_😍😍🥰🤝🏻 *Taku a ko yaushe* *'Yar* *Mutan* *Kanawa* _Ce_ 🌹😍