TATTALIN SO Complete Hausa Novels by Surayya.txt

Author :  Surayya Category :  Home Of Novels

Chapter   11 / 18

30K to 33K   out of 51.6K words

kawai ta shafa
a fuskarta, sai manlebe data sakata shafa farar kulaccarta
ta shafa humrarta, tasaka wata riga mara nauyi iya
cinyarta ta doraafter dress da mayafin akanta, ta tafi dakin
yayannata.Yana sanye da rigar baccinshi yana tsaye
yanadaure madaurin rigar kamshinta ne ya fara
mishisallama, ya shaka cikin annashuwa ya lumshe idoyana
mai cike da farin ciki, don shi babu abundayafi sashi
nushadi a duniyar nan irin turare, donhaka ko nawane zai
iya kashewa turare, shiyasadu turarukansa 'yan dubai ne,
masu tsadar gaske,da dadin kamshi.Don haka yake
mamaki wane irin sihirtaccenturare me ni'imtaccen kamshi
take amfani dashi,tunda dai shi yasan iya kashe kudi yana
kashewaturare, amma sai yaji nata kamshin da
bambanci.Cikin sanyin muryanta tayi sallama, ta shigo
yaamsa mata sallamar yana murmushi, ya dagomata
hannu ta taho, sannu a hankali ta shigejikinsa, kamshin
jikinsu ya gwauraya ya badawani nau'in kamshi mai dadi,
da sanyaya zuciya.Ya cire mata after dress din, yaga
surarta cikinshedaniyar rigar data sa ya kara, a
zuciyarsakuwa hamdala yake yiwa ubangijisa da
yayiwazeey dinshi tattausan jiki da laushi.Ta langabe a
jikinsa tana lumshe ido ya radamata a kunanta baccin ne?
Ta daga kanta, zomuje na baki nama da fresh milk kici
saikikwanta.Tace yaya kasan fa naci abinci tun su
hajiyasuna nan, a koshe nake. Yace kadan zaki ci, banason
ko kaka ki zauna da yunwa ne, kinji zeeyta,ta daga kai
kawai.Tana manne ajikinshi yake bata naman da freshmilk,
saida ya tabbatar da lallai ta koshi, sannanya rabu da ita.Ta
kara wanke bakinta a toilet ta matsa mouthfreshna a bakin
nata.A hankali tana jin dadin tausar tana lumshe ido.Ya
jawo filo ya kwanta ya mannata ajikinshi,yana shafa
bayanta yana wani lallabata kamarwata jaririya, da haka
bacci mai dadi ya daukesu.Ranar littinin da safe Aliyu ya
tura direba gidansumansura yace, ya dauko masa dansa, ya
kaishimakaranta, in an tashi ya kaishi gidansu
wajenumma.Mansura tun tana daukan lamarin abun
wasaabun har ya fara damunta, domin ta shafetsawon sati
biyu a gidansu, amma Aliyu baiwaiwaiyeta ba.Kawarta
lawisa da yayarta saratu sai kudi sukekarba suna zarya
suwa mata wajen malamai dona karkato hankalinsa, ya
nemi ta koma ita kumataja masa aji.Amma lamarin shiru
kamar an shuka dusa.A wannan lokacin ne kuma aka
karawa Aliyugirma tare da wani kereren gida mai suna
aljannarduniya a Abuja. Lokacin da takardar ta samuAliyu
zainab tafi kowa nuna farin cikinta.Ta kankame Aliyu tana
murna, ta cewa yayana"cngrtl yayana na tayaka murna naji
dadi sosai,Allah ya sanya Alkhairi Allah ya kara
daukakaka.Ya shafa kanta Amin zeeyta.Ita tai buga wa 'yan
uwansu wayacikin murnarta da dokinta, tana gaya
musuankarawa yayanta girma, 'yan uwansu suna tazuwa
tayasu murna.Haka abokansa wasu na zuwa wasu nayo
masawaya, suna taya shi farin ciki.
[9:17PM, 05/05/2017] 💞@lh@ji💞: TATTALIN SO 3**8, 3**9 & 3**10

SUNA waya da Abbansa yake gayamasa gobe zaije abuja
fadarshugaban kasa zaiyi godiya ya ganokuma gidan,
amma kwana biyu zaiyiya dawo.Ta taso ta haye cinyarsa
tana shafafuskarsa tace, yayana kaida wa zakutafi?Ya
shafa kanta ni kadai zan tafizeeyta. Tace um nidai gaskiya
banyarda ka tafi kai kadai ba, sabodame? Nidai gaskiya
yaya inka tafi kakadai 'yan mata zasu zata baka daaure
wata tace tana sonka.Yana dariya, zeeyta wannan fa
kishine, kin iya kishi zainab.Tayi murmushi ta boye
fuskartaajikinshi tace, yaya ba haka bane.Yace to yaya ne?
Tace nifa yayabazan iya barin mijina, ya tafi waniwaje har
ya kwana shi kadai ba nafiso ko ina na kasance tare da
mijina."yayi dan jim a zuciyarsa yana tunaniirin baiwar
hankali da Allah yayi wazainab shi.Yarinya karama tasan
darajarmijinta, abunda mansura bata iya bakenan, don ita
har Allah-Allah matake kada ya zauna a garin, don itagani
take zamansa kusa da ita takurane don baya barinta ta
sake dayawan fice-ficen unguwa.Yace, zeeyta na tafi dake?
Ta dagakai yaya inaso in bika.To idan na tafi dake wacce
irinkulawa zaki bani?Tace yaya zan ringa yi maka girkime
dadi, yace ita kenan kulawar dazaki bani?To yaya me kake
so inyi makawanda yafi hakan?Yace zeeyta nasan ke me
ilimi ce, kinsan hakkin miji akan matarsa, ni danuwanki ne,
nasan zaki guje minfadawa gararin rayuwa tunda harkina
kishina, kina so ki kasance tareda ni, don ki rika bani
kulawa.Zainab nakai kololuwa wajenkaunarki, sonki yana
neman illatamin zuciyata, zainab ki bani damarda zan nuna
miki cikakkiyar kaunarda nake miki. Tace kamar ya
yakenan yaya?Yace, zainab inaso ki bani hakkina.Cikin
razana da tsoro ta dafe kirjitace "yaya nifa yarinya ce,
kaminalkawari sai nan da shekara uku zakakusanceni,
amma yaya daga yinwannan magana, wata shidda
zakanemi karya alkawarin?Yace, bazan iya barinki har
shekarauku ba zainab, wata shiddan nan maa daddafe nayi
su,ki bani hakkina zeeyta. Ta mike dagajikinsa tana
hawaye, tana ja da baya,tace bazan iya ba yaya.Ya mike a
fusace ya wani daka matatsawa, tayi saurin durkushewa
kasajikinta yana rawa, yace don na gayamiki ina bukatar
hakkina, shine zakice min baza ki iya ba?To kije ki rike
abinki. Ya tashi yanufi dakinsa, ta koma ta zauna sosai,ta
dafe kanta, ya ilahi, ta kama rantainnalillahi wa inna ilahi
raji'un yaya!yaya!! Yaya meyasa yaya zaiyi minhaka?Yaya
ya manta abunda ke tsakaninadashi, shine babban
yayanmu, shi yadauki kulawa ta musamman yakemin, nake
ganinsa tamkar uwata.Yaya fa shine uban rikona, yanzu
yazamo mijina, ta ya ya zan iyawannan al'amari dashi?Ai
da kunya, bazan iyaba."lawisa tayi sallama dakin da
mansuratake, dakin da yayarta saratu takezawarci, shiru
taji ba a amsa ba,alhali ance mata mansura tana ciki,don
haka lawisa ta danna kai cikindakin.Ta samu mansura tana
zaune tahada uban tagumi. Lawisa ta dafatatace lafiya?
Mansura tayi firgigit tadawo hayyacinta, tace,
lawisaabubuwa ne suka taru suka yi minyawa, tace
abubuwa wane iri?Tace "kina kallo kashe kudin da nakeyi
wai don Aliyu yazo da kansagidannan bikona, amma shiru
balabarinsa, wai ya ma manta danikwata-kwata.To jiyan
nan labari ya sameni, ankarawa Aliyu girma tare
datanfatsetsen gida a Abuja dadankareriyar mota.Lawisa ta
hau salati tace kada famuna zaune anan yarinyar nan
tamallake shi, yazo yana mikiwulakanci daya fi
wannan.Mansura tace, nifa yanzu yarinyarnan bata gabana,
burina kawai nagaAliyu yazo ya maidani, domin niwallahi
nasan halin Aliyu sarai, bakaramin miskili bane.Wannan
yarinyar bata da wayewanda zata iya jan hankalin Aliyu,
waiharta mallakeshi domin gidahumacena karshe.Kuma
tana da sanin da bata so tacuci wani kota danne hakkin
wani,bare nace zata bi malami don cutardani, kota mallaki
Aliyu.Idan har zatayi hakan, to waye zaiyimata, ita ba fita
zai barta ta rinka yiba.Ita ba ya ba, ba kanwa ba, ita bawata
'yace da ita kanwa ce da itada suke uwa daya uba daya
ba.Ita ba dagin uwarta ne akusa da itaba, bare suyi
mata.Don nasha jinsu idan muna tare,idan kanwar Aliyu,
yayarta ni'imatazo, idan tana ta dokin aurenta,tana gaya
mata ita harta kagu akaita gidan mij, saboda
kawayentasuna bata labarin ana kaza da kaza,saiki ji
zainab din tana mata magiya,da ta daina mata irin
wannanzancen, wai ita wallahi tsoratar da itatakeyi, don ita
cewa tayi, ko karaminyaro ta gani tsirara tsoro yake
bata.Lawisa tace anya kuwa ba aljanineya aureta ba?
Mansura tace Allahyasa shi dinne ma, inga ta karyar
so.Nifa lawisa abunda yafi damuna,rashin kudi, kinsan ni
ba wani abunake sayarwa ba, karyata ta Aliyu ce,bani da
wata takama saita Aliyu, kinsan shi akwai sakin kudi, ga
cima maikyau, wallahi yanzu duna raina cimargidanmu,...

Wallah yanzu duna raina cimar gidanmu, shinkafa da miya
dayankan nama biyu, da daddare tuwoda miya, da safe
shayi da biredi dadan dankali.Kya hada da gidan Aliyu da
akewatandar kaji, kwai, farfesu, saina gadama fa nake girki,
na gwammace ahadomin take away a
hadaddenresturant.Gashi Aliyu baya jin kudi ko nawakikace
ya baki bazai rage ba, saidaiya kara miki ma. Shifa abun
duniyabai dameshi ba, burinsa kawai yawadata iyalinsa da
komai.Bare yanzu da aka kara masamukami nasan wasu
ninkakunkudine zasu sake shigo masa.Ga harkar
kasuwancisa, kullum Allahkara buda masa yake, nifa
gaskiya sonake kota karfi kota tsiya na komagidan mijina,
don kinga iyayenafushi suke yi dani.Da zasu yiwa Aliyu
magana wallahida zai maidani, don Aliyu yana damutunci
baya ketare maganar nagaba dashi, indai yasan
maganarbata banza ce.Ki kawo kudi na koma miki
wajenmalam, to ai kinjiki, ina naga wanikudi, du ba kun
karbe ba, kun kaiwabokaye sun cinye a banza ba? Lawisata
kwantar da murya tace mata, "menema fa baya gajiya,
acikinyarirrikanki ki bada wannan karaminyarin gwal dinnan
naki a siyar a jemiki gidan malam da kin koma zakimayar
da mafiyinsa, mansura tacehaba dai, du kudin dana fito
dasu,sun kare ace har na fara fitar dakaddarata.Lawisa
tace to zauna son duniya,kwazama ku biyu zawrawa a
gidan,ai gaki ga yayarki saratu ni kingatafiyata.Ta mike
zata tafi mansura ta riko ta,tsaya lawisa bari na dauko
mikita dauko mata yarinta, bata kiyasinkudinsa zaiyi dubu
tara.Lawisa ta karba tace, zan aiko mikida yanda mukayi
da bokan abundaya bani na kawo mikizan bawa kanwata ta
kawo mikidon kada hajiyarku taga zuwannawa yayi yawa ta
zargi wani abu.Inyaso sai nayo miki waya, nayi mikibayanin
komai, tace to shikenannagode.Lawisa tana fita tasa yarin a
kunantatana cewa, matsiyaciya tare mukataso dake, Allah
ya rufa miki asirinki,kina gidan mijinki kina cin daulararziki,
ni kuwa ina rabe har yanzumiji yaki samuwa tsakanin
kyautarda zakimin basa wuce dari biyar, saikuma kwacen
sutura, yanzu tundaAllah ya kawo hanya mafi sauki aidole
naci ba wani wajen malamin dazanje.Don suma malaman
ci suke yikwanciyarsu. Sai daf da mangaribasannan lawisa
tayiwa mansura waya,take gaya mata yanzunan ta
dawodaga wajen malamin ta tsara matakaryayyaki akan
tace malamin yacezaiyi aiki akansa ya bata hakuri yanemi
ta koma dakinta. Mansura taringa murna tayiwa kawarta
godiya.**********kwana daya kawai da 'yarhatsaniyarsu
amma zainab ta kasasamun sukuni.Don tuntuni bata son
bacin ranyayanta bare kuma ace akanta yakefushi, du saita
shiga tashin hankali.Bare yanzu da ya sangartar da ita,
yasabar mata da dumin jikinsa, lallaiyayi mata sabo mai
wuyar bari, jiyadai du da agado daya suka kwanaamma da
kyar ta iya bacci, sabodabe jawota jikinsa ya dorata a
kirjinsaba.Amma a jiya akai da kafa ma
sukakwana.Shikuwa Aliyu du abunda yayi mata,yayi mata
ne don ta gane kurenta,domin har yafi shiga damuwa
darashin jin dumin jikinta.To ya riga yakai kololuwa
tasha'awar zeey din domin yarinyarkullum kara cika take yi
da wanifresh.Da safe ma da suka zo yin break bawani
lallbata din nan da yake yi nataci sai takura mata dayayi ta
cinye,kamar yanda yake yi mata sandatake gida.Gashi wuni
gida yaki zama a gidan,yana can wajen iyayensu ya barta
itakadai a gidan.Ita abunda yafi damunta ma kadagobe tayi,
yayi tafiyarsa ya barta.Ta mike daga tunanen data keyi,
tafada toilet ta tsalo wanka dahadadden sabulunta, ta
rinkamitsitsike jikinta da turaruka.Ta gama tsara
kwalliyarta, tasa watairin karamar shimi ta dame
matajikinta, amma fa bata rufe matacibiya ba, tasa wani
dan mini siketiya cinya, ta karawa jikinta turare,tayi kyau
tanata ambaliyar kamshi.Ta jiyo motsinsa a falo, ya gama
cinabinci yau ko nemanta baiyi ba.Ta dafe kanta tana cewa,
yaya yayifushi da ita, da yawa, ta dauki afterdress zata
saka, sai kuma ta fasasawa, saboda shi yafi so ya ganta
ahaka kawai, ya ringa kiranta dabebynshi.Ta gyara gashin
kanta, ta dan sakoda kadan gaba tayi turaren gashi, tahada
ta daureshi a baya da ribom.A hankali ta tako zuwa falon,
yanajiyo kamshinta ya kishingida akankujera, ya lumshe ido
yana shakarkamshinta, tana karasowa ta ganshiya lumshe
ido, a zuciyarta tace, Allahka taimakeni na samu na
gyarakomai.Tana zuwa ta kwanta a cinyarsa, baisan sanda
yasaki ajiyar zuciya ba,don ya gasu jiya kawai da be
jidumin zeey din tashi ba.Ya bude idonsa ya kalleta, sai
kacewata 'yar tsana, shigar data yi tayimasa kyau sosai,
yasa hannu yanashafar wajen.Ya dagota ya dora a kirjinsa,
yanashakar ni'imtaccen kamshinta, taceyaya don Allah kayi
hakurikaji yaya naga ranka ya baci, yayanakayi hakuri.Ya
taba cikinta, zeeyta baki ci abinciba, kina son zama da
yunwa ko?Cikin shagwaba tace, to yaya bakaikaci abincinka
baka nemeni ba?Ya dagota zo muje na baki abaki,sakwara
ce da miyar agushi, ya rinkabata abaki,....

YA rinka bata abaki tana ci ayangace, shikuwa
yangartatabirgeshi take, don haka suka daukilokaci kafin ta
gama cin abincin.Harta gama, cikin shagwaba taceyaya
baka ce fa ka yafe minba.Yace, zeeyta ai bazanso Allah
yakamaki da hakkina ba, na yafe miki,tace yaya
nagode.Allah ya saka maka da alkhairiyayana.Ta
marairaice fuska tace, yaya zuwaabujan fa?Yace a'a
bazanje dake ba, kiyizamanki a gidan nan har na dawo."ta
kuma marairaita da magiya, donAllah yayana kaje dani.Ya
mike tsaye yana tafiya, yace um-um ba inda zanje
dake.Yayi shigewarsa dakinsa, yayi shirinkwanciya ya haye
gadonsa, yayiaddu'a ya shafe jikinsa, ya rufeidonsa yana so
yayi bacci, don yasaninya tashi sallar asuba bazaiyi
baccinsafe ba.Ta shigo cikin wata shedaniyar rigarbacci,
'yar karama, me siririn hannushimi daya, komai na jikinta
abayyane yake, ta fada kansa tana yimasa kukan
shagwaba. Ya ilahi!Yarinyar nan so take ta zautar dashida
kaunarta yaushe zai iya fushi dazeey?Ai bazai yiwu ba,
yarinyar 'yarkarama da ita ta san yadda zatafaranta ran
mijinta, lallai samunmace ta gari shine mafi alkhairi jindadin
duniya.Shi yasan yanzu bazai iya tafiyanwuni guda ba tare
da zeey dinshi ba,bare wajen da zai je ya kwana.Ai dole ne
yaje da ita, don inbatakusa dashima bazai iya bacci ba.Ta
dameshi da kukan shagwabarta,kukan da ba hawaye, ya
bude idonsadaya, yasa hannu daya yana shafakanta daya
kuma yana dan bubbugabayanta alamar rarrashi.Yace
zeeyta kinsan bana son kuka,kiyi shiru ki kyaleni nayi bacci,
kadakisa na makara gobe wajen tafiya.Ta marairaice masa
don Allah yayakayi hakuri ka tafi dani tsoro nakeji,bazan iya
zama a gidan nan ni kadaiba, kaji yayana? Ya daga kai
najizeeyta, zan tafi dake shikenan? Tashiga jikinsa ta
kankameshi sosaitana murna.Ba jimawa bacci ya dauketa,
saimunsharinta take yi a hankali, tanabaccinta cikin
kwanciyar hankali baruwanta, ba abunda ya
dameta.Shikuwa ya kasa baccin, ya rasa inazai cusa zeey
din tashi, ko zaijisa'idar zogin sonta, ya addabeshi
azuciya.Suna yin break suka daga zuwaabuja, tafkeken
gidan da aka bawaAliyu katon gaskene, fadan tsaringidan
bata lokacine, sun gamazagaye gidan Aliyu ya
jawohannunta, ta fada jikinshi sosai sunamasu farin ciki,
tace dashi yaya najidadi na tayaka murna sosai, Allah
yakara daukaka.Amin zeeyta."yace "zeeyta zaki zauna dani
anangidan? Tace yaya aunty fa? Yaceita zata cigaba da
zamanta a kano,tace "to yaya ai zata ci ga anyi matarashin
adalci.Yace bazata ce ba, tun ina kadunana taba cewa zan
tafi da ita can, tanuna bata so, tafi son zama a kusada
iyayenta da 'yan uwanta, kingakuwa ai ke bazaki ki zama
dani ananba, tunda ni dan uwanki ne ko? Taceyaya ko aina
ne zan zauna dakai,koda cikin tandun mai ne. Karkadamu
yayana zan zauna dakai.Dakyau zeeyta nagode,**** ******
****daga cewa kwana biyu, shiru balabari, ita kanta lawisa
bata kumazuwa gidan su mansura ba, gashi satibiyu kenan,
ba wata magana dagagidansu Aliyu, gashi Aliyu ya
daukezainab sunyi tafiyarsu sunyi zamansushiru.Ga
iyayenta sun watsar da ita, bawanda yake mata maganar
komawagidan Aliyu, ita yanzu abun tsoroyake bata, tana
gudun kada watarana Aliyu ya aiko mata da
takardarsaki.Lallai data yi muguwar asara, donina zata
samu gwarzon namijikaman Aliyunta? Wai ya zatayine
tadawo da Aliyu gareta?Ita yanzu abunda ya dameta
kusankullum sai sunyi fada da yayartasaratu.Ita fa ta gaji
da zaman gidan nan, sotake kawai ta koma gidan
mijinta.Saratu ce ta shigo ta doka tsaki, tace,wai dan Allah
malama uban waye zaiwanke miki wadancan wanke-
wankeda kika bari guda yana bi?Dubi yanda kikayi kaca-
kaca da daki,kinsha shayi kudaje sai bin kofi dawaje
sukeyi.Mansura tace haba saratu ki rinkatausaya min
halinda nake ciki mana,a gidan mijina tsinke bansan
yandazan kawar dashi a wajen ba, ammayanzu kuta hadani
da shara dawanke-wanke, inayi kinayi minmasifar ban
iyaba.Haba kefa 'yar uwata ce, yanzubazaki taimakamin na
koma dakinaba?Saratu, tace me zanyi miki, rashinhakurinki,
tunda mijinki yayi niyyaraure ko ba zainab, sai ya aura
mikikilaliyar mata gogaggiya, wacce zataiya fitar dake
lokaci daya, amma donya auri wannan karamar
yarinyar,doluwa, mara wayo, du kinbi kindaga hankalinki
har kina nemankashe musu 'ya, to kadan ma kikagani,
donma ba aurenki ne, ya mutuba da bakin cikin da zaki
gani, saiyafi haka.To yanzu yaya saratu ya zanyi?Nifa nayi
nadama.Ki kawo kudi naje miki wajen wanishararren
malami, aikinsa kamaryankan wuka.Haba yaya saratu, ni
na gaji da binwasu malamai, kudina du sun kare,na fara
fitar da kaddarata ama dubabu wani ci gaba, nina
gaji.Saratu tace, saiki ta zama, zamangidan ne baki gaji
dashi ba.Tace, to me zan bayar ki siyar? Tace,kayan da ya
baki na fadar kishiyabana ga baki dinki supern kiba, kibayar
asiyar, biyan bukata ai yafidogon buri.Mansura ta bude
akwati ta daukosuper ta mika mata.Saratu tace, to kinga
inada kudidubu koma sha biyar,
[9:18PM, 05/05/2017] 💞@lh@ji💞: TATTALIN SO 3**11
Saratu tace, to kinga inada kudi
dubu goma sha biyar, zan sai super
nan taki dasu, tunda ta zama ta
hannu, saina je miki gidan malam da
kudin.
Mansura tace, to shikenan.
Saratu ta fita da super ta kaita dinki,
tana cewa a ranta.
Me shegiyar rowar tsiya, inba da
hakaba bazaka ci komai nata ba.
Tace, na fara jin tausayinki, yanzu
zanje nayi miki taimako daya, don ta
hanyar ne kawai Aliyu zai saurareta,
wannan uban zuciyar.
Daga nan saita wuce ofis din daddyn
zainab, yace lafiya saratu kika zo
nan?
Cikin ladabi tace, wallahi daddy
daman akan abunda mansura tayiwa
zainab ne nazo kara baka hakuri,
wallahi mansura tayi nadama sosai,
don Allah daddy kayi hakuri, kasa
Aliyu ya mayar da ita dakinta.
Daddy yace banganeba, kina nufin
wai mansura bata gidan Aliyu?
Tace wallahi daddy tun sanda tayiwa
zainab abun nan ya korata gida. Har
yanzu tana nan.
Iyayenmu kuma sunce ba ruwansu,
donsu kunyarku suke ji.
Ba zasu tunkareku da maganar ba.
Daddy ya rinka salati yana cewa,
wallahi daga shi har iyayensa basu
san haka ba.
Abu wajen wata uku, ace tana zaune
a gida, Aliyu yayi kuruciya, yace kije
saratu yanzun nan zan nemi Aliyu a
waya, a satin nan mansura zata koma
dakinta.
Saratu ta taso tanata godiya.
Tana zuwa gida ta cewa mansura ai
malamin yace, ta kwantar da
hankalinta, acikin satin nan ALiyu zai
zo da kansa bikonta, tace, yace
amma daya zo kibishi, idan kika ce
zaki tsaya jan aji, to kuwa ajin zai
tsinke miki, ke kika jiyo wannan
kuma ba ruwana.
Mansura tace, um ni abun mafa ya
fara bani tsoro, Allah yasa dai yazo
din.
Can kuma Saratu na fita daddy ya
kira Aliyu, ringin daya tayi Aliyu ya
dauka, da saurinsa ya rissina yana
gaishe shi, saika ce agabanshi yake.
Yace haba Aliyu kai danake ganin
hankalinka, zakayi wannan danyen
aikin? Ka ajiye mace a gidansu
tsawon wata uku, baka waiwaiyeta
ba?
Kuma dagani har yayana bamu sani
ba, ai sai a rinka zarginmu ace don
mun aura maka tamune muka sa ka
wulakanta 'yar mutane.
Banji dadin abunda kayi ba Aliyu
kwata-kwata. Aliyu yace kayi hakuri
daddy, Allah ya huci zuciyarka.
Yace na hakura Aliyu, amma kazo da
kanka, kaje kayo bikon matarka,
yace to Abba zanzo.
Kazo fa acikin satinnan, bana so a
kuma daukan lokaci.
Yace "to daddy insha Allahu jibi
karshen sati zanzo.
To Allah kaimu.
Sukayi sallama yana yi masa godiya
suka kashe wayar.
Kanta yana kan cinyarsa tana so tayi
bacci, ta bude idonta tace, yaya me
kayiwa daddy, du yanda kuke shiri
dashi yake cewa yau baka kyauta ba?
Yace akan maganar auntynki ne
yake min fada, naje na dawo da ita
gidana.
Yaya wai ina ta tafine?
Gidansu na turata, take ta zama, tace
kai yaya auntyn tawa? Ni wallahi
dana san tana gidansu da tuni naje
da kaina nayo bikonta.
Meyasa yaya kayi mata haka.
To ya zanyi mata zeeyta? Ta
tabamin tauraruwar matana, ai dole
in nuna mata kurenta.
Amma kuma yaya saika barta a
gidansu kowa yasan tana gida?
To zeeyta ai bani da abinda zan
mata daya fi hakan, don in nace
dukanta zanyi bansan wani irin
mugun duka zanyi mata ba.
Kuma in na daketa mutane saisu
manta abunda tayi min, ace na
daketa akan kanwata, yanzu kuwa
kinga ba duka ba zagi, nasan ta
horu.
Tayi dan murmushinta mai kashe
zuciya tace "yaya jibin da wuri zamu
tafi ko?
Yace ina? Keda fita ai sai ranar da
kika zama mace.
Yaya yanzu ni ba mace bace?
Yanzu ke muna mace ce, baki zama
cikakkiyar mace ba tukunna.
Yaya to yaushe zan zamo macen?
Du ranar da kika so zaki zama.
Tayi shiru tana tunani me kalmar
tasa ke nufi, sai kawai ta share
maganar, bata kuma zancen zata
bishin ba.
Sai da safe bayan sun gama break,
yake ce mata, sadik tuntuni sun taho,
suna kan hanya, zai kawo miki talatu
nan zata ci gaba da zama dake,
kwana uku zanyi na dawo.
Ta zumbura baki ta mike tsaye tana
bubbuga kafa, ta tafi wajen labule
zata bude ta fita.
Ya kirata, zeeyta meye haka?
To yaya kai kadai zaka tafi, ni
bazaka tafi dani ba, naga su Abba da
dady ba?
Don Allah yaya ka tafi dani kaji?
Ya girgiza kai, kiyi zamanki a gida,
kwana uku kawai zanyi. Ta juya ta
hada kanta da bango ta kama kuka,
ya taso ya jawota jikinsa, yana
rarrashinta, yi hakuri zeeyta keda
kike 'yar gatana, ga sadik nan shida
talatu zasu zauna dake, har na dawo,
tunda sadik yana cikin

11 / 18