Author : Abdulaziz Sani Madakin Gini Category : Hausa Novels 001
TURBAR GASKIYA
Part 8
MADAKIN GINI
kwantan bauna don su hallakar da wasu daga cikin jaruman Sarki Abu Zaiyan ta hanya musu
ruwan kibiyo.
Da jin wannan ba lu sau Sarki Huzuka di Sarki Tarmas su ka ajiye zuclya a tare sammas suka
tsai da kallon su ga Sarki Madham Sark tarmas ya ce
"Laliai kam akwai abin duba a cikin tafiyar tasu dole muna bukatar mu san abın da ya faru ko
sun samu nasara ko kuma basu samu ha domin mu yi yunkuri yin wani tunanin tun kalin su
Sarki su iso wannan fili a fara ym yaki dasu
Shi kuma Sarki Husuka sai ya cc, "Wannan haka yake, amma kuma ta yaya kuke ganin zamu
san saman nasararsu, tun da dai kun sani ba mu tura su dan su je su yi nasara su dawo ba,
mun tabhatar da nowar Ronar hakin wake su kai, domin kuwa babu wanda zai sha a cikinsu,
fatanmu dai su yi bama ko yaya take."
Sarki Madhan cilin karfin gwiwa ya ce, "Babd ko kokwanto za su samu nasara abin da ya
kamata yanzu mu yi shi ne mu kara nemo wata hanyar da zamu yi amfani da ita dan samun
biyan bukatarmu."
Kafin want daga cikinsu ya yi wata magana sai Shugaban dakaru na bimin Sarki Husuka ya
shigo cikin tanti cikin rissanawa ya ce. "Ya shugabana Sadauki Askam ya iso cikin mawuyacin
hali tare da gawarwakin duka dakarun da ya tafi da su
Koda suka ji waman ha tu sai dukkaninsu suka cika da firgiei ainu, har vai da aka samu dan
lokacin sannan suka dawo hayyacinsu, Sarki Husuka ya yi saurin duban Sadaukin Rauwal ya
ce, "Ka koma ku duka ku sauran fitowarmu. Sannan ina so kafin nan ka tura Dan leken asiri dan
gano mana a halin yanzu a ma abokan gabar mu suke.
Koda jin wannan ba tu sai Sadauki Rauwal ya yi sujjada ga Sarakan sannan ya fice.
Fitarsa ke da wuya sai Sarki Tarmas ya ce, "Tirkashi lallai sai mun yi da paske domin kuwa
jama'ar nan sun gano mu, kuma ba za su taba yarda da duk wani shurin da za mu zo mu su da
shi ba domin kuwa za su ce yaudara ce, kuma sanin kanku ne gaba da gaba da su ba karamin
ta'adi za su yi mana domin Kasar Baitul Haural sun kware wajen iya yaki mamaya a duk duniya
duk wanda zai yi gaba da gaba da su a fafata a filin daga babu shakka sai sun sha jininsa sai
sun samu nasara akan ku, don haka yanzu sauya shiri ya zama dole, mai kuke tunani wata
shawara za ku zo mana da ita?"
Koda Sarki Husaka da Sarki Madhan suka ji wannan jawabai na Sarki Tarmas sai dukkaninsu
suka yi shiru na rabin lokaci. Daga bisani Sarki Madham ya ce "Ai kuwa in haka ne tusa
ta-karewa budari domin kuwa ni ban ga ta yanda za a yi mu samu nasara akan Sarki Abu
Zaiyan ba in har ya zama dole yin gaba da gaba da su babu nasara.
Da jin haka sai Sarki Husuka ya yi sauri dagowa ya cc, "Bai kamata mu dinga sagewa kanmu
gwiwa ba, kamata ya yi mu samu hanya mafi dacewa damu domin yin gaba da gaba da su koda
za'a samu nakasu. A yanzu a cikin tafiyarmu muna da manyan Dakaru da ko a duniya za a sasu
a cikin sahun manyan dakarun duniya, abinda ya kamata da a yi shi ne, a yanzu take mu
jarraba tura dan sako da mun tabbatar da i sowar su mu shailanta musu cewa za'a yi yaki
amma ba na mamaya ba, za a yi yaki irin
yakin na gasa, ma'ana jarumi da jarumi, ni na tabbata idan suka aminta da haka to babu shakka
za mu iya yi musu a sarar manyan dakarunsu."
Da Sarki Husaka ya zo nan a cikin batunsa sai dukkaninsu suka yi shiru na tsawon lokaci kana
suka dubi juna. Sarki Madham
"Ai kuwa in har za su amince da wannan ni kaina ina kallon samun nasara amma kumal
amincewarsu shi ne badakalar."
Da jin haka sai Sarki Husaka ya ce, "Ai sai mun jarraba, kuma shi mai nema ai yana tare da
samu."
Nan take su ka yi na'am da wannan ba tu suka nemo Sadauki Rauwal ya shigo ya sanar dasu
gabatowar rundunonin kasar Baitul Haural har sun kafa tantuna sun fara fito da kayan
makamansu.
Koda suka gama jin wannan batu sai suka sanar da shi sakon a sanar da dan aiki ya je zuwa ga
sansaninsu domin isar da sakon da suka tanadar musu.
Nan take ya karbi sakon ya bayar aka kai ba dauki tsawan rabin sa'a ba dan aikin ya dawo
Cikin girmamawa ya mikawa Sarki Husaka Sarki Husaka ya mikawa Madham nan take sai Sarki
Madhan ya warwareta ya fara karantawa suka kasa kunne cikin doki sun jin abinda yake kushe
a ciki
Zuwa ga azzaluman Sarakai marasa son gaskiya ba su bawa Turbawa gaskiya baya, hakika,
tabbas ko yanzu mun gano cewa tsoro ne yake bibiyarku har yasa kuke neman sassauci daga
irin azabobin da za ku riska, ina son ku sani babu tudun da a ba hawansa ake ba, abinda zai
hana kasar Baitul Haural su sassaraku su mai da jininku abin shan kasa, shi ne karbar addinin
mu na gaskiya, wato addininmu, ina son ku yi sani mun yarda da dukkan irin zabin yaki da zaku
zo mana da shi, sai dai ina so ku sani duk wanda kuka zaba ba za a daina yinsa har sai an ga
wanda ya ci nasara.
Daga Sarki Abu Zaiyan dodon kafurai.
koda ya zo nan a cikin karatunsa sai su duka suka dubi juna daga bisani kuma sai suka kece da
wata shu'umar dariya mai firgita mai saurarc, koda kammala wannan dariya sai suka fito suka
sa a ka kira manyan jarumin na kowace
kasa daga kowane Sarki kowane Sarki gawurtaccen Sadauki ashirin a cikin a kuma aka zabi
goma wanda suka fi kwarc zamana sun kai su talatin kowannensu ba s fada ba da gani kasan
maye zai ci mutum.
Lokacin da aka fito da da Wada samudawan Dakarun kowa dake gurin sa gabansa ya yanke ya
fadi da ganinsu do kuwa mamaki ne ya kama su suka rasa ta ina fito da wadannan samudawan
abinda jam basu sani ba shi ne kebantattu ne da aka boye ake kuma kula da lafiyarsu ake
saboda ka ciwo ya kama su su mutu, irin mutuwar cuta ba filin daga ba. Domin a ganinsu
wannan t karamar asara bacc.
Acan kuma sansanin Sarki Abu zaiyaı lokacin da dan aiki ya baro sansanin sai Sarki ya tara
manyan kasar da dukkanin jama'ar da ake tafe dasu.
Koda kowa ya nutsu sai Sarki ya numfasa ya ce, "Ya ku jama'ata ku yi sani cewa wannan shiri
ne abokan gabarmu suka zo mana da shi, domin sun san cewar idan har muka yi yakin
mamaya da su
Mu hadu a Part 9