Author : Autar Alheri Category : Hausa Book Store
abun dayatab'a shiga tsakaninku narigima domin idan yaji baze goyibayankaba sabida hakan yidajiki maza jeka...tashi yayiko jikin sauri yanufu sashen memartaba sarki Bello Abbas domin cika umurnin mahai fiyarshi..iko fulani jidda murmushi tayi kamun tace ai wlh yarinya doline kishiko komarmu domin kinyi gangancin tab'a magajin sarki me Kiran gado.
Koda yashiga perlon memartaba yasamu jekadiya tareda Neman iso kun memartaba anan ko jikadiya tasanarwa me martabar tilon yaron nashi naneman iso.. d'agawa jakadiya hannu kawai yayi alamar yashigo..angama sarki me adalci takawarka lpy baban basharu..shigowa yarima basheer yayi tareda zuwa kusan mahaifin nashi yazauna Yana kwasar gaisuwa..dafar,a memartaba ya,amsa Yana tambayar shi karatu tareda zura mishi Ido nasanjin abun yakawoshi..susar k'eya yafara Yana D'an murmushi alamar Jin kunya kamun yagayawa memartaba kamar yadda mahaifiyarshi tashiryamai.. murmushi kawai memartaba yayi kamun yace Masha Allah wace yarinyace Wannan Waye mahaifinta se agayawa wazuri domin ayi bincike ai wannan abun farin cikine sarki Bello Abbas yafad'a cikin dattako.
""Bansan gidansuba Abba Kuma inagama abagarinnan takeba Amma pc yace kasan mahaifinta.."shiru memartaba yayi kamar bazeyi maganaba sekuma yace ikon Allah to wacece Wannan yarinyar yasunanta?
*SHULAISA ZAIDUL,ABEDEEN ABUBAKAR SHARHAA*
D'agowa memartaba yayi cikin mmki kamun yace ikon Allah itace yayinyar dakakeso?"eh Abba Dan ka,auramun ita..to shikenan badamuwa jeki zannemeka insha Allah cewar me martaba Yana d'auko wayarsa dake kugin neman temako..shiko yarima basheer fita yayi yanayiwa mahaifin nashi gdy tareda farin cikin samun nasara.
Memartaba naduba wayar yaga mekiransa cikin hanzari yad'aga Yana k'arawa akunne tareda sallamah ""assalamualaiku..daga d'aya b'angaren aka,amsa Masa dacewa wa,alaikassalam ranka yadad'e ga memartaba zeyi magana dakai galadima yafad'a tareda mikawa sarki wayar.
Sallamah sukayiwa juna kamun sugaisa cikin sakin fuska kowanne namutinta Dan uwanshi dudda cewa sarkin agadaz babban ne sosai akan sarkin zazzau domin ko,ashekaru yagirmeshi..bayan Sud'an tab'a firane sarkin agadaz yace "memartaba Ina ajiyata inafatar dai komai lpy ko?""lpy qalau alhamdulillah ranka yadad'e domin duk motsinta Yana hanunmu sabida kasan kace bakasan tasan ana bibiyarta Amma duk abunda takeyi Ina sane Kuma Ina k'ok'arin sakawa abata kariya bareda tasaniba insha Allah.."Masha Allah naji dad'in hakan Sosai Allah yatemaka yanzuko alfarman dazakamun shine Nanda wata biyu masu zuwa Ina bukar kasaka akawomin ita domin nasan bazatazoba akwai abunda yataso me mahimmanci kamun Allah yarabata da Wannan sammo dake tareda ita.."insha Allah kuwa ranka yadad'e zankawota dakainama domin akwai maganar danakeso muyi Nima me mahimmanci wadda bazatayu awayaba.."to shikenan badamuwa Allah yakawoku lpy ameen y Allah ya,amsa kana sukayi sallamah.
Shulaisa kuwa tinda Takoma gida takasa sukuni kuka takeyi sosai kamar ranta zefita seda tayime isarta kamun tamik'e tayi wanka tadauro alwala tafito yashiga biyan sallolin dake kanta bayan tak'arasa tayi nafila tashiga gayawa Allah kukanta tareda nemawa iyayenta kariya awurin ubangiji daga karshe tayi addu,a sosai akan Allah yamallaka Mata Wannan bawa nashi wato sheck jalaluddeen abdurahman kafiya yadad'e azaune kamun tatashi takwanta domin wani masifaffen ciwon marane yataso Mata tareda Sha,awa lokaci d'aya Kuma Bata buk'atar kowanne namuji arayuwata face sheck jalal Wannan abun yasa Shulaisa kwana wahalce tana anbaton sunan Allah..
Tunda gari yawaye takasa komotsin kirki har 10:30am k'awayenta ne sukashigo goda zubee da seeyah se zee da sameerah jin basuji motsin kowaba yasasu nofar bedroom d'inta anan suka ganta cikin mawuyacin Hali Wanda cikin gaggawa suka d'auketa zuwa hospital basusha wahalaba sabida Wannan asibitin dama Shulaisa kezuwa duka mafiyawan doctors d'in sunsanta kusandai anan sukawuni seda sukaga tadawo mutin kana suka dawo gida..tindaga Wannan ranar sulaisa Bata k'ara samun sukuniba kullun cikin azabtuwa take sedai ikayi k'ok'wanto kamarme bazakace tana cikin wani haliba abunka dama ga miskilar mace.
Niger
Jafar ne zaune gaban mahaifinshi Yana gayamai zancen auren dayakeson yarinyar wurin memartaba dayakeso kamar yadda uwarshi tabuk'ata..seda galadima yagama saurar yaron nashi duka kamun yace "jafar dafarkodai inaso kasani cewa shi aure mukaddarine daga Allah sabida hakan bazance bazaka auri mah,mah ba Amma magana tagaskiya takawa dakanshi yayi mata muji kaga kuwa sedai nace kayi hakuri domin bazamuja da hukuncin mahaifinmuba.."bangane mikakesan cewaba aidama nasan kaid'innan sallamamme ne yaronka yagayama abunda yakeso bazaka iya yimasaba sabida anrigada anshanyeka tobarikaji ingayama idai Ina numfashi aduniya se D'ana yasamu abunda yakeso aikin banza aikin wifi..hajiya larai ce me Wannan banbamin wadda tind'azu take labe dansan sanin abunda galadima zece..d'agowa yayi Yana kallanta batareda yace komaiba kana yamayarda dubanahi ga jafar daya sunne Kai k'asa domin sambeji dad'in abunda mahaifiyar tashi yayiwa abbanshiba Kuma agabanshi..""jafar galadima yakirashi na,am Abba "kaji abunda nacemako? Eh Abba naji to tashi kaje kayita addu,a in mah,mah rabonkace Kuma alkhairi ce agareka Allah yabaka ita inko akasin hakan ne to Allah yazab'ama mafi alkhairi.. ameen