Chapter 8 Reading NI KISHIYAR UWATA CE BY OUM HAIRAN.txt Arewa Novels

NI KISHIYAR UWATA CE BY OUM HAIRAN.txt

Author :  Fauziyya Tasi'u Umar Category :  Hausa Novels 001

Chapter   8 / 10

21K to 24K   out of 27K words

biyunnan da nayi Miki Shiru ko?" Daga Kai tayi cikin ladabi yayi murmushi yace “tabbas abubuwa sun lalace saboda rashin riqe zumuncinmu tsakaninmu da mahaifanki munyi baya da juna saboda bambamcin ra'ayi da dabi'a da muka samu wanda hakan yasa bamajin abinda ya shafi juna iyayenki basa nemanmu musamman mahaifinki da Yana zuwa muna gaisawa tunda na sanar Masa dan'uwanki Bashir yanason aurenki shikenan ya yanke alaqa tsakaninmu, rabona dayin waya da General Habib Macchido ankusa wata takwas sai dalilin zuwanki da kika duba amintarmu ta baya kika taho gurina cikin yan'uwanki domin sama Miki mafita a rayuwarki, da farko na dauka hangen qawayenki sunyi aurene yasa kika damu da aure kikeso sai cikin sati biyunnan na fuskanci akwai wani boyayyen qulli da yasa kikeson qauracewa gdanku"




Numfashi ya sauke kana yaci gaba da cewa “Banyi tunanin lalacewar Habibu takai wadda zai mayar da ke a matsayinki na yarsa ta cikin matarsa ba innanillahi wa Inna ilaihirraji'un tabbas wannan Abu ya girgizani lkcn da Mameen ku take fadamin taji kina fadawa dan'uwanki nayi Shiru ne zuwa lkcn da Bashir zaimin mgn to na fahimci bazaiyi mgn ba domin yanzu haka case din Yana hannun jami'an tsaro sannan ya shigar da Human right cikin lamarin sunakan bincike domin abune da yake buqatar binciken sirri,
So kwanaki hudu da suka wucce Bashir ya qara jaddadamin tsohon qudurinsa na aurenki duk da abinda yake faruwa tsakaninki da mahaifanki na kirashi nasake fada masa muna neman aurenki a karo na uku kinsan abinda babanki yacemin?" Girgiza Kai tayi cikin sarewa da sallamawa hawaye nabin idonta, murmushi yayi yace “cemin yayi injira sammaci daga kotu na sace Masa ya da nayi na juyanki raayi akansa so nayi muku shisshigi dagake har yayanki na duba nagani a qa'ida ta shari'a Nima waliyyinki ne tunda ba iya aminta bace tsakanina da mahaifinki harda kusanci na jiki babansa qanine a gurin mahaifina saboda haka shekaran jiya na tafi Taraba na sanar da iyayenmu abinda ke faruwa tare da alfarmar aurawa dan'uwanki ke domin rufuwar asirinmu baki daya Kuma haka akayi shekaran jiya aka daura aurenki da Bashir akan sadakinki naira dubu Hamsin gashi" miqa Mata yayi inda itakuma ta sake sunne kanta taci gaba da rera kukanta me ratsa zuciya shikam Bashir bakinsa yaqi rufuwa saboda farin ciki “alhmdllh" kawai yake furtawa yanajin wani shauqin qaunar qanwar tasa dabai tabajin irinta ba a duniya tabbas Allah gwanin kyautane duk da baitaba fiddaran samun Murjanah ba Amma baitaba tunanin samunta da wuri hakaba...."
Miqewa sukayi gabadayansu a lkc daya jin muryar general Habib yana cewa “tabbas kayi nasara ka shammaceni an daura auren yata da danka Amma kasani indai ni na haifi Janah to bazata zauna da Bashar ba nariga nayi Mata miji dan Sanata Balan Yawo zanbawa harma na karbi sadakinsa" hannu yakai ya finciko Janah inda kafin takai ga fadawa jikinsa Bashir yayi azamar riqeta ta fada qirjin mijinta ya matseta sosai Yana sauke numfashi tare da jin dirar ajiyar zuciyarta a tsakiyar zuciyarsa.




Am masumin complain don Allah kuyi hqr banida lfy ne isasshiya kwanannan shiyasa kukaga inayi muku Shan ruwan tsuntsaye Wlh nafiku son nayi na gama book dinnan na huta Kuma ku huta.




*_Oum Hairan_*
[05/05 9:53 pm] Yar Mkrnt: *_NI KISHIYAR UWATA CE_*



*_Oum Hairan_*



Please sis novel dina na kudine 200 idan kina buqata ki biya ta Nan 0255526235 Fauziyya Tasi'u Umar GTB ko Kati MTN ta wannan number 09013718241 or VTU ta 09031307566, idan baki son group kinfiso ta PC zaki biya 500 ne idan baki siyaba kada ki karantamin littafi.



*_33-34_*



Lumshe idonta tayi tana qara qanqameshi cikin kuka take cewa “don Allah kada ku barsa ya tafi dani wlh tsoronsa nakeji fasiqi azzalumi...." Rufe Mata baki Bashir yayi yana qara shigar da ita jikinsa yana shaqar qamshinta yace “calm down kinzo tudun tsira duk duniya Banga mahaluqin daya Isa ya fitarmin da Mata a gdannan ba General Habib kaje kayi qarata nida mahaifina kace mun sace yarka mun Mata aure abinda ka kasa inyaso a daure mu har gobe kiyama Amma kasani kafinnan kaima ka jira naka sakamakon Janah ba soyayya ce a gabanta ba aure takeso don tsira daga sharrin gurbatattun iyaye irinku wadanda yaya basa taba murna da samunku.
Kuma bari kaji na fada maka Ni ne mijinta daga yau na yanke duk wata alaqa tsakaninka da matata ba haihuwarta ba wlh ko halittarta kayi Kai nifa Ina tantama ma akan kasancewarka uba a gareta"




Wani mugun kallo Gen Habib ya watsawa Bashir ya nunashi da yatsa yace “ni nafi qarfin inyi dakai saidai nayi da ubanka a hannuna aka haifeka" murmushi yayi ya miqe zaiyi mgn Abba ya nuna masa hanya Kama hannunta yayi tana rabewa Dad na doka Mata harara suka fice tana ganin sun fita ta sauke ajiyar zuciya tare da janye jikinta daga nasa ta nufi dakinsu ya janyo da sauri ta dago suka hada ido tayi qasa da nata ajiyar zuciya yayi ya duba gefen dakin Mamee yace “duk matar qwarai ya kamata tabawa mijinta abin tabawa a daidai wannan lkcn zo muje ki rakani na siyo shawarma"
Qasa ta sakeyi da kanta ya sunkuyo da kansa abinka da dogo ya dora harshensa saman kunnenta ya lasa a hankali tare da rada Mata, “kada kiyi jayayya dani ki batamin farin cikina nasan Bai wucce kice Mamee ba ita bamata gdan ta tafi sallari qila sai dare sosai zata shigo Abba kuwa babu ruwansa bazaice komai ba"



Girgiza Kai tayi ya dago fuskarta yace “me kikejin tsoro da mijinki" Kama hannunta yayi tana turjewa yajata har bangarensa sai yau ta taba shiga part din nasa Ashe babba ne dakuna biyu da parlour sai kitchen da bandaki kowanne bedroom sai daya a parlourn tsarin gurin kamar dama don zaman mace akayisa tana qarewa part din kallo taji wani Sanyi a bayanta ta juya da sauri kawai sai taganshi daure da towel ya dora qirjinsa a bayanta hakanan taji wani tsoro ya dirar Mata ta zame ta zauna da sauri tana rintse idonta abin ya bashi dariya yace “kinajin kunyar mijinki Ashe oya fara aikin lada badai aure kikace kinaso ba to gashinan anyi Miki ki shafawa mijinki mai"
Ciccikowa idonta yayi tace “nifa ba wannan abin nakeso a aureba kawai....." Sai Kuma tayi shiru ya matseta sosai yace “kawai me fadi Mana yau ai ranarki ce" hannu tasa ta rufe idonta yayi murmushin daya bayyana sihirtaccen kyaunsa yace “mara kunyar qarya harda kukanta wai ita ta balaga aure takeso ashema sabuwar balaga ce mugani qirjin naki zai iya shayar da babe na don da wuri nakeso na baki babe banson jira....."




Kokowa suka fara ya Kama hijjab dinta zai cire ita Kuma ta riqe saboda iya zanine a jikinta yana cire hijjab din babu komai sai zanin data daure qirjinta dashi ganin ya cire hijjab din yasata rintse idonta ta sanya Masa kuka yayi saurin dora bakinsa s nata ya watsata kujerar yabita ya danne Yana sauke Mata wani sihirtaccen kiss da tunda take Bata tabajin irinsa ba duk da a tsorace take da lamarinsa ta fahimci da gaske yakeyi da dukkan hikimarsa yake qoqarin janye Mata zanin ita Kuma ta kanannadeshi ta hanashi sakat sai kuka da takeyi masa bawai yanayin ne yake bataso ba aa kunyar idanun surukan nata shikam ta lura koma a jikinsa.
[05/05 9:53 pm] Yar Mkrnt: *_NKU_*



*_35-36_*



Da hikima da dabara da magiya ta samu ta zame daga jikinsa tana qara qanqame zaninta tana sauke ajiyar zuciya sake kwantowa yayi jikinta ya dora harshensa saman wuyanta Yana sauke Mata wani hot kiss daya sanya lakar jikinta tsinkewa ta lumshe idonta a daidai lkcn batada wani qarfi hakan ya bashi damar janye zanin daga qirjinta a hankali ya sauko da harshensa zuwa qirjin nata sukaja ajiyar zuciya a tare ta riqe kansa da niyyar turewa shikuma yayi azamar dora bakinsa a boobs dinta ya kamasu da sauri dayan ya riqe a hannunta ta cije lebanta tanajin wani yanayi me wuyar tunawa a ilahirin gabbanta.




Yanayin ratsata yakeyi cike da tsoro saidai ta kasa yimasa gardama shikuma sai sake narke Mata yakeyi da salonsa yana shafa qirjinta yanajan ajiyar zuciya laushi da santsin fatarta Yana fuzgarsa yanajin wani shauqin qaunarta sun jima a haka sannan ya fahimci ta gaji ya saketa ya kwanta luf a jikinta sun jima a haka kafin ya tashi ya dagata ya nufi bedroom dinsa da ita ya dorata a gado ta miqe da sauri suka hada ido zatayi mgn yace “shine me kina part din mijinki lkcn kwanan gwauronci ya qare Mana muma mu mori rayuwarmu kowanne lkc da qalubalensa yake zuwa,
Shiru tayi batace komai ba saima qasa da tayi da kanta tana kallonsa ya shiga yayo wanka ya dawo yasa doguwar riga ya nufi masallaci yana fita ya kulleta ta baya ta cije lebe Bashir da gaske yakeyi dole itama ta miqe tayi alwala tayi sallar Isha tayi shafa'i da wuturi ta zauna tana addu'o'inta tsayin lkc sannan ya shigo da manyan ledoji biyu a hannunsa ya ajiye tare da zare rigarsa ya zauna yana kallonta.




Saida ta gama ya bude ledar da yazo da ita wata lafiyayyar gasasshiyar kaza ce da taji kayan Hadi sai farfesun hanta dayar ledar Kuma tarkacen lemuka ne kawai Dubanta yayi suka hada ido yayi Mata murmushi yace “yau farin cikin da nake ciki ba kadan bane Murjanah inajin kamar na cire rayuwata nabaki kyautarta burina muyi rayuwa ta farin ciki ta mutu ka raba har abada kinji" Jinjina Masa Kai tayi ya yago naman yakai Mata bakinta ta kauda kanta ya kada Mata Kai yace “banson irin haka kici abinci dagake saini fah daqyar ya takurata ta karba taci suka qoshi sannan yabata sabon brush yace taje tayi wanka Babu musu ta shiga bathroom din tayi wanka ta dauro alwala ta dawo tana fitowa wayarta tayi ring suka Kai hannu a tare ganin sunan mahaifiyarsa yasata janye hannunta ya dauka ya miqo Mata a dan tsorace tace.




“As he hello Mamee...." Katseta tayi da cewa “kina inane na dawo banganki ba kallonsa tayi ya daganta gira kawai sai taci gaba da in..ina karbar wayar yayi yace “wani Abu zatayi Miki ne Mamee?" Jinjina Kai tayi cike da mamakin rashin kunya irinta yaran tace “aa wane ni dasa maka Mata aiki Saida safe"
Kashe wayar tayi yayi murmushi ya matsa gabanta ya dauki rigar baccin daya sauko Mata cikin wadanda yaketa Tarawa domin matar aurensa ya bude yace “kisa mu kwanta dare fah yayi kina Raina lkcn Nan" tunda ta karbi rigar ya fice ita kuma take juyata ba sabon Abu bane sanya irin wadannan kayan a gurinta Amma ita kadai take kwana a dakinta wannan kuwa ba ita daya ba Anya zata iya jitayi ya rungumeta ta baya yaja numfashi yace “inason kunya ga mace Amma banso ta zama ta cutarwa Janah nifa mijinki ne meye na tuntuntuni game da abinda zai faranta Raina" a kasalce ya karbe




Ya fara sanya Mata ta rintse idonta yana gama saka Mata ya hade bakinsu guri daya ya fara Shan sweet lips dinta da salonsa kafin su zube a gado ya rinqa bi da ita ta yanda yasan zata biyu, duk fitinarta a wannan dare Saida ta dagawa Bashir tuta ya bata Kashi ba kadan ba taji a jikinta Ashe wasan yara Dad yakeyi Mata ga inda ake Abu da gaske.
Kuka sosai na nadamar abubuwa da yawa tare da Allah wadarai da qazamin ubanta daya zamo silar gaza cikar farin cikinsu ita da mijinta a wannan dare duk da ko alama Bai nuna Mata damuwa ba hasali ma albarka ya rinqa sanya Mata tare da tattalinta yana mamakin baiwarta gashi dai ba Vargin bace Amma a hade take gamgam fiye ma da wata Vargin din. Sun dade rungume da juna har saida bacci ya fara saukarta me nauyi kawai saijinta tayi a cikin ruwa ta bude idonta taganshi tsaye akanta yana kallonta kunya tasata rufe idonta da tafukan hannayenta, murmushi yayi ya tsugunna sukayi wanka a tare ya kamo hannunta suka fito suka kwanta yayi musu addu'a bacci ya daukesu.




Kiran sallar asuba ne ya tashesu yayi alwala ya fice itama tayi tayi sallarta anan baccine akanta aikuwa ta nade saman sallaya ta Kama bacci batasan sanda ya shigo ya mayar da ita gadon ba sukaci gaba da baccinsu dake asabar ce wajen Tara suka tashi tarigashi tashi tayi wanka ta koma ta zauna tana tunanin kayan da zatasa itadai komai rashin kunyarta Bata ratsa parlourn ta tafi dakin Humaida tace zata dauko Kaya ba.
Tunda ta tashi yake kallonta yasan abinda take tunani ya miqe tabisa da kallo bude qofar yayi ya fice bai jima ba ya dawo janye da troley din kayanta ta sauke numfashi tare da budewa ta dauki Wanda zatasa tasa tayi kwalliyarta simple ta koma ta zauna shima daya fito wando yasa three quarter sai riga Mara hannu ya matso ya dagota yace muje kiyi break" zaro ido tayi daidai lkcn da aka qwanqwasa qofar yace “waye" jin muryar me aikinsu yasashi sakinta ya nufi qofar ya bude ya karbi kayan abincin ya ajiye a dinning dinsa ya koma ya riqota suka fito ita dama ba gwanar abinci ba haka ta tsattsakura ta aje cokalin yasanta dama indai ta fannin abinci nee shiyasa Bai wani damu ba bayan sun gama yace “to ai Kya tashi muje mugaida su Abba ko?" Qasa tayi da kanta itakam kunya takeji Amma Babu yanda zatayi haka ta miqe suka fito a babban Parlour suka tarar dasu a kunyace tagaida Abba ya amsa yana murmushi yace “wato Bashir baka iya bari mun baka damar daukar matarka ba shine ka dauketa ko? To ai shikenan Allah yabaku zaman lfy ya ksreku daga dukkan abinqi"





Amsawa sukayi da Amin Mamee nata yima Janah tsiya itakam sai sunkuyar dakai takeyi bayan anyi raha Abba yace “wato akwai wata qura fah a cikin auren Nan naku Bashir dole kayi takatsantsan nasan Habibu fiye da yanda kake zato jiya yayi wani furuci daya dan girgiza ni Amma Babu komi dadin shaida ne lauyanka ya kirani jiya da dare yace ya kiraka Bai sameka ba ya sanar dani duk abinda ake ciki banason maganar nan tayi nisa a tattara abarta Abu daya da nakeso a sanya katanga tsakaninsa da yarinyar nan har zuwa lkcn da komai zai kammala so yacemin ai ba abune da zaayi Shiru ba a shekaran jiya ma ya turawa babbar kotu case din sannan ya turawa mahaifiyar Janah copy din video dinnan saboda qin Basu hadinkai da tayi wajen bincike yanzu haka tana hanyar dawowa 9ja yau ko gobe. Aikin dake kanka shine dole ka hana Janah zuwa ko Ina matsawar ba tare zaku fita ba kuma ko tarene dole kasa ido akan duk wani motsinta domin Habib zai iya farautar rayuwarta don tsoron tonuwar asirinsa"
[05/05 9:53 pm] Yar Mkrnt: *_NKU_*




*_37-38_*



Jinjina Kai Bashar yayi ya dubi Janah yace “tashi kije ki kwanta zan fita ba jimawa zanyi ba zan dawo" batayi Masa gardama ba saboda dama baccin takeji ta nufi part din nasa ta cire rigarta tasa mara nauyi ta kwanta baccin kuwa ya dauketa ba ita ta farka ba sai uku shima jitayi ana taba qofar dakin ta miqe ta bude ganin mijin natane yasata kaucewa daga hanya ya shigo tare da riqo hannunta yace “kinsha bacci sosai kin barni inata bulayi a rana.
Sunkuyar dakanta tayi cikin ladabi tace “barka da dawowa" shafa sumarta yayi yace “da alama ko abinci bakici ba ko?" Sakeyin qasa tayi da kanta a kunyace yayi murmushi ya miqe ya fita ya dawo dauke da kayan abincin ya ajiye a gabanta yace “Mamee tace kunyarta kikeji kinqi fita" murmushi kawai tayi ya cire kayansa ya shiga wanka ya dawo sukaci abincin sannan sukayi La'asar yajata bayan part din nasa suka zauna a qasan wata bishiyar mangoro Yana aiki da System dinsa lkc zuwa lkc yana janta da hira.



Sai gafda magrib suka koma gda yayi alwala ya fita masallaci itama tayi tata sallar tayi wanka ta canza kayanta ta zauna a parlourn tana kallo sai bayan Isha ya shigo suka fita parlourn akaci abincin dare Mamee ce kawai sai Humaida saisu Abba bayanan suna gaf da gama cin abincin sukaji an bankado qofar parlourn an shigo ana cewa “ina kike baqar munafuka hankakiya maida dan wani naki to kisani kinyi kadan kiyimin qwacen yata aure ne ban yarda ba ban lamunceshi da danki ba waima banda tsabar munafurci Ina ruwanku da rayuwarmu a gdanmu ne munafukai annamimai...."




Miqewa Janah tayi ta Isa gaban Mom tace “haba Mom meye haka don Allah meye laifin bayin Allan nan meye sukayi naga taimak...." Dauketa tayi da mari tace “taimakon durun uwarki sukayi Miki shegiya butulu mara sirri ke yanzu bakiji kunyar daukar videon ubanki tsirara ki yadawa duniya ba?" Dagowa Janah tayi cikin hawaye tace “meye aibuna danna aikata hakan shi meyesa baiji kunya wulaqantani ba saini zanji kunyar tona Masa asiri sake daga hannu Mom tayi zata mareta Bashir ya janyeta tare da cewa “haba Mom meye abin tada hankalin?Akan abinda yariga yabar hanunki muma yabar hannunmu ya koma hannun hukuma kawai kije kiyi baccinki gaskiya zatayi halita very soon" janye matarsa yayi Mom nata zage zage babu Wanda ya qara kulata suka shige part dinsu itakam Mamee dama ta rigasu barin gurin.
Ganin sun shanyata sun massheta yar iska yasa ta dauki qafarta sumsum ta fita




Lkc ya rinqa tafiya sosai Janah ta samu kwanciyar hankali da farko Mom taso dagansu hankali Amma da Bashir yayi Mata kyakkyawan kashedi saita shiga hankalinta ta dainayi musu zarya a gida qarshe ma dauke matarsa yayi suka wucce Lagos kasancewar aikinsa yabar dashi Abuja ya koma Lagos watansu biyu a Lagos Janah ta fara rashin lfy sosai zazzabi amai da ciwon ciki dole sukaje asibiti suna zuwa aka sanar dasu ciki ke gareta wayyoh murna gurin Bashir kamar ya goyata haka suka dawo gida cikin tattali da kulawa ya Kira iyayensa ya fada musu suma sukayi musu murna da fatan alkhairi bayan ya gama wayar ya dawo kusa da ita ya zauna tare da sanya hannu ya dago kanta hawaye takeyi sosai mamaki da tsoro suka cikashi ya dagota jikinsa sosai yace.
“Meye Kuma dalilin kukan?" Cikin sanyin jiki tace “inaso

8 / 10