Author : RASHEEDAT S DIRECTOR Category : New Hausa Novels 2026
akwai wani shamaki sakanina da UMMU RUMAINA ce matar aurena kkcewa nayiwa cikin shege..................
Comments and Share
MAMYN TWINS CE
12/30/19, 14:53 - 拼ar Gatan 茦ainuwa: 馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
*ALFARMA*
馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
*By*
*Rasheeda S' Director*
*亘爻賲 丕賱賱賴 丕賱乇丨賲賳 丕賱乇丨賷賲*
___________________________________
*馃寛KAINUWA WRITERS鉁嶐煆� ASSOCIATION*馃馃徎
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
___________________________________
馃吙51馃憠馃徎52
"""""" Yajuya yy saurin fita batareda ya jira cewar mommy ba...ahankali namike saye na isa nabude friji dazummar nadau ruwa nasha sainaga bb gorar ruwa kodaya"sainarufe,nafita Dan inajin kishin ruwan sosai nazo zanshiga parlour cak naja nasaye"sakomakon jin abinda ya***I'B yakefada,wace UMMU RUMAINA"kena,ni UMMU RUMAINA nice matar auren tasa,bansa sanda nasulale kasa nazaunaba "nadafe kirjina dakeyimin mugun ciyo" nadau lokaci maisawo agun kafin dakyar na iya mikewa nakoma bedroom.....
Mommy tabi bayansa da kallo haryabacewa ganinta,hajja umma ta tabe baki tace "uhm bari afito daga sallah nasa akirawo mln liman yazo yywa yaronna rokiyya.yarabu da aljanun jikin sanna "mommy dai shiru tayi tanajin hajja umma dantasan kalau yake bbwasu aljanu ajikinsa. Amma zaizo yasanarmin tayanda akayi RUMAINA tazamo matarsa daharni mahaifiyarsa bansaniba.......
Washegari..bayan nayi sallah akan sallayar nakwanta barci yadaukeni damisalin karfe 8 nafarka,namike nashiga bathroom nayi brush saina zarce dayin wanka gabadaya" koda nafito,maikawai nashafa sanna nasaka kaya nadau hijjab nasanya. ahankali nabude kofa nafita" tunda nadau hanyar part din nakejin gabana nafaduwa,tsoro kuma nadada rufeni,kumanakasa barin abinda nakeson aikatawa yanzu"inazuwa kofar parlour nasaya" nadaga hannuna da kyar nadaura akan handle namurda ahankali saikuwa yabudu,nasakai nalekaciki,cikin parlour masha Allah wanna itace aljannar duniya"bbkowa sai sanyi hadeda kamshi mai matukar dadi,nakusa kainaciki gabadaya"ido naware inadada karewa rantsatsen parlour wanda yaji kayan alatu dana more rayuwa"bansan sanda nalumshe idona nashaki sassanyar kamshin dakefitowa tako wace kusurwan parlour "nabude ido ina jujjuyawa bansan wacce koface guda daya zannufaba,nadau sawon lokaci agun kafin nanufi wata kofa dake gefe da hannun damana"nanma saida najima saye jikin kofar,kafin namurda handle saiko kofar tabude kadan yarage nafadi kasa .danko marfin tafiya tayi gabadaya,jinayi kafafuna yalume cikin wani abu mai laushin gaske da kuma sanyi" yarkaramar kara nayi cikin sananin tsoro nayi baya inawaigawa kofar takoma tarufe dakanta" dasauri namasa jikin kofar nayi nayi nabude nakasa narika murda handle in inaja amma ko gizau, najinginu dajikin kofar nazame kasa saikuma namike dasauri cikin sananin tsoro dakin duhune kotafin hannuna bana Iya gani,jadabaya narikayi inawaige,gawani azabebben sanyin dayadameni akasan inda nake takawa,ahankali dakin yafara bada haske harya mamaye ilahirin dakin,saikuma wani kara maikamada jiniya ahankali yarika badasauti agun"saicankuma karar tasaya,zuwa yanzukam sunan Allah nashiga anbata da danasanin abinda nakeson aikatawan,nabi dakin dakallo har izuwa saman bed,nan hankalina yakuma mummunar tashi"yanakwance yarufe duk jikinsa da blanket har izuwa wuyarsa'durkushewa nayi da goiwoyina.....
Zame bargon yy ajikinsa yamike yazauna asakiyar gadon.yakai 10min, azauni kansa kuma asunkuye,sanna yazuro kafunsa kasa yamike saye,farar rigar barci ce mai madaurin igiyoyi ajikinsa.yataka ahanli ya isa jikin wata kofa wacce nafi zan bathroom ce"yana daura hannusa jikin kofar tazuge gefe,ya ilahi yalillahi"dukdakuwa inacikin tashin hankali baihanani shagala da kallon wanna suniyarba,harsaida kofar tarufe kafinna nadawo dallona cikin dakin"maikamada wata duni namusamman" yabata sawon 30min kafin kofar tabude"wani hadadden kamshi yagarwaye dakin"yafito yanye darigar wanka"dasauri nasunkuyar dakaina kasa ,har alokacin inadurgushe agun inasharar kwalla"ya isa yazauna on the bed" yadauwaya yarika lasawa,zuwa yanzu nagaji"nakuma lura kamar baisan damutum acikin dakin ba,namike saye ahankali nadaga kafata daniyyar gudu nabar dakim tunda baiganniba"narika jadaba harna isa jikin kofa nayi ta jijjagawa amma haryanzu shiru"sainajuya najiginu dajikin kofar "saiwanna karar maikamada jiniya tasomayi,bashiri nakoma kasa,saikawai nafasha da kuka maikarfi".....danna wayarsa kawai yake batareda yadagoba, yajima yana zaune yanata lasa wayarsa" zuwa can saiya aje wayar yamike saye"yanufoni,cikin hanzari namike saye inajadabaya" harnajingina dajikin kofa,dafdani yazo yadaura hannayinsa duka biyu jikin kofar yasanyani asakiya "kallon cikin idona yake fuskarsa amurtike"sosai jikina kerawa hawayi yacigaba dakwaranya a idona" kallona yake bbko kiftawa" ahankali yabudi baki yace,wayabaki izinin shigomin daki,ki adana tanbayoyinki mana harsai lokacinda nafito kafin kiyisu'harsaikinbiyoni nan kafin kisami amsar tanbayarki?"yy tanbayar cikin kasada murya kamarkuma wacce akasashi dole yinta"kainashiga girgiza masa inacigaba da hawaye,araina kuwa mamaki nake ta yadda akayi yasan abinda yakawoni" inakokarin fashewa da kuka" fuska yadada murtikewa yasanya kwayar idonsa cikin nawa,nayi saurin hadiye kukan danakeshirin yi saidai hawayenkam nakasa saidasu""yakuma cewa to kikoma banada amsar dazan baki yanzu"kokarin juyawa nake,kuma har alokacin hannayensa yana tokare dakofar"nadago kaina nakallesa saikuma nayi saurin sunkuyar dakaina ganin niyake kallo haryanzu"yadago hannusa daya yasaukesa saman wuyana"yanayimin tafiyar tsutsa,nayi saurin daura hannuna kannasa inakokarin janyewa,saiyariko hannun nawa"yarika murza yan yasuna cikin wani irin salo" yahuramin iskar bakinsa afuska,nayisaurin lunshe idanuna sanna nabude"saiya, tallafo fuskata dahannayensa biyu yakawo fuskarsa dafdanawa,yadaura bakinsa kannawa"waro ido nayi cikeda tsoro da dinbin mmkin abinda ya***I'B kekokarin aikatawa yanxu, ban idda tunanin ba saijinayi yahade bakinmu" yadan tsotsi lips ina saiyasake,nangudun hawaye na yakaru, yahanyoni jikinsa yazagayeni da hannusa daya dayar nannukuma yadaurasa jikin handle ,yadan jadabaya tareda janyoni nima"kofar tabudu,ganin kofar tabudu dasauri nafisge ajikinsa dagudu nafita adakin"part inmu nakoma,inashiga bedroom nabude wardrobe nafara ciro kaya "yar madai daiciyar jakka nadauka nashiraya kayakin dabasufi kala gomaba aciki" dasauri nazuge zep din jakar,nadauki jakkar hadeda kudi nafito adakin" saida naleka natabbatar da bbkowa cikin parlour kafin natafi ahankali nafice cikin parlour "inafito waje naga mijin anty Aisha yaja mota zaifita ,dasauri nadagamasa hannu,aiko yasaya" na isa jikin motar nagaidashi yace inazuwa hawahaka?nace shagon dinki zani,yace OK toshigomana saina saukeki can din,nace to ngd"nashiga dasauri yaja mukatafi"saida mukabar G.R.A dadan nisa kafinnace saukeni anan zankarasa gashagoncan banisa"yace to"yasaya nasauka nakumayimasa godiya,yaja motarsa yygb"dasauri natari mai adaidaita nace yakaini tasha"muna isa tasha natadda matar bokos saura mutun daya,danhaka bansha zama atashaba mukadau hanyar bokos...............
Kuyi hakuri bazakurika jina kullunba sakamakon baby's twins ina basada lfy
Comments and Share
MAMYN TWINS CE
12/30/19, 14:53 - 拼ar Gatan 茦ainuwa: 馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
*ALFARMA*
馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
*By*鉁嶐煆�
*Rasheeda S' Director*
*亘爻賲 丕賱賱賴 丕賱乇丨賲賳 丕賱乇丨賷賲*
___________________________________
*馃寛KAINUWA WRITERS鉁嶐煆� ASSOCIATION*馃馃徎
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
___________________________________
馃吙53馃憠馃徎54
SADAUKARWA GAREKI AYSHA ALIYU GARKUWA NASADAUKAR MIKI DA WANNA PAGE INNA KIYI YADDA KKSO DASHI鉂AGODE DA KAUNARKI AGARENI馃馃徎
""""""""Nidai inazaune ne kawai acikin mota " amma hankalina amugun tashe yake, muna isa, natari abin hawa yakaini harkofar gidanmu"nabiyasa kudinsa,kallon kofar gidan nayi danganin canjin da akasamu,ahankali nake tafiya nawuce zaure nashiga ciki, da sallama,mama nadaga cikin kitchen tafito tana amsa sallamar,baki mama tabude cikeda jindadin ganina"hafsat yar kanwar mama wacce akabaiwa mama bayan tafiyata,tazo dagudu tarungumeni tanafadin oyoyo anty RUMAINA,mama tace toh lallai kece tafe barka dazuwa,murmushi nayi cikedajin dadin ganin mahaifiyata"fuskar mama jindadi karara yabaiyana,hafsat takarbi jakata takaisa daki,na isa nazauna kan tabarma dake shinfide saman faranda,nashiga gaida mama ,tamasa tana tanbayar yakika barosu hajiyar?"nace lfyrsu lau"taceto madalla.tazauna kusadani,nace mama baba fa baya gidane?tace Eh baya gida yana kasuwa ai,amma yamakusa dawowa gida yanzu kam,tadubeni tace shine zuwa bb sanarwa haka,nidai murmushin yake nayi.mama tacewa hafsat jimaza kizobo mata abinci,hafsat tace to,taje tazubo takawomin,nace nikamma akoshe nake saidaiko zuwa anjima"mama tace au haryanzu kinanan dawanna halin kifito daga tafiya kicewai kinkoshi tome kkci ahanyar?"maza dauki abinci kici, nabude abincin naci dankadan dan kokadan banajin yunwa,idon mama akaina duk motsin dazanyi"niko sai dukun kune jikinan nake acikin hijjab,duk asarge nake sai inagani kamar mama zatagane inada ciki,dukdakuwa bbwata alamar dazaisa tagane han,dan cikina kamarnada haka yake' saidai su manya basai lallai dagirman ciki zasu gane mutun nadashiba"tunahakanne yasa duk nabi nasargu"sai kame kame nake da sinnar dakai kasa..mama tadubeni tace daina jagula abincin haka jedaki kihuta haka,inyaso anjiman saikici"nace to namike dasauri nayi cikin daki" nanma saida nakarewa dakin kallo dankuwa komai ansake.kamadaga fentin dakin dakuma set in gado harda doguwar kujera,masha Allah Allah yadada karamaka wadata Babana.nafada inakwanciya agadon"nan nabude shafin damuwata nafara karantashi azuciyata"ya***I'B kacuceni kagama darayuwata,taya zan fiskanci mahaifana da wanna mummunar labarin"nashare hawayen dasuka zubomin, kwanciya nayi kamar nayi barci inaji Mama tashigo tanamagana ma nayishiru dangudun kada nadago tagane halin danakeciki,tafita nafadin waikonayi barci ne....yamma lis Baba yadawo gida"inajin shigowarsa nafito inayimasa barka da dawowa"yace a'a wanake gani haka mamana kece"nayi murmushi nace Eh Baba"shima murmushin yy tareda daura hannunsa akaina yace Allah yymiki albarka"nace ameen cikin jindadin sanyamin albarkar dayy"hafsat ma tayima barka da dawowa"yadda yymin haka yy mata"yace mamana ya hanya? Nace lfy lau"yace to madalla barina fito saimudada gaisawa ko,nace to"yashige daki nima nakoma ciki"....bayan sallar isha"zaune muke adakin mama dukanmu,bayan munkammala cin abinci akayita hira,nan baba ke tanbayata. ya yanayin karatun?saidanaji gaban kirjina yayanke"kwata kwata ninama mance dawata karatu yau kimanin wata uku kenan rabona da school"jinnayi shiru yasa Baba cewa mamana kobatajini bane?nayi saurincewa alhmdllh karatu munakai" nidai rabin hankalina bayagun.daga bisani Baba yace muje mukwanta...washegari..dasafe nafito inataya Mama aiki.duk motsinda zanyi idonta akaina harnafara sarguwa"tamike tashiga daki.nasauke numfashi nayi tagumi nazauna shiru.har Mama tazo kaina bansaniba saida takira sunana kafin nayi firgigit"tabini dakallon tanbaya"saikuma tace mekedamunki"nayi saurin girgiza kai nace bakomai"shiru tayi tana kallona daga bisani"takama aikin mukacigaba dayi"ganin munrage aikin saina mike nakoma daki nakwanta.......
BAUCHI STATE馃憥馃徎
Mommy da hajja umma suna zaune a parlour"mommy takira Basma dayanzu tadawo saga school, koda Basma tazo mommy tace jikikaiwa RUMAINA abinci saiki fitoda wadanda akakaimata dasafe,tace toh"Basma taje kitchen tadibi abinci tanufi dakin RUMAINA,kodatashiga batagantaba saitayi tunanin tana bathroom ne"saita aje abincin "tadauki kwanukan abincin da aka kawomata dasafe,tana dauka saitaji danauyi,tabude taga abincin kotabasa ba ayiba" tafito parlour takaraso inda mommy suke tanafadin mommy kiga Anty RUMAINA ko breakfast batayiba"mommy tace ikon Allah wanna yarinyar kadafa wani ciwo yakamata,yanzu dakk kaimata kinga tafaraci?Mommy tayitanbayar tana mikewa saye,Basma tace batama dakin inaga tana bathroom ne"mommy tace OK bari naje watakilama batada lfyne,kodata shiga dakin saita zauna bakin gado tanajiran fitowarta...shuru bata fitoba,tabata sawon mintuna 30 azaune adakin.ganin shirun yy yawa harkuma abin yafara damunta saita mike ta isa jikin kofar bathroom in,tayi knocking tanafadin RUMAINA yimaza kifito mana "kinbata lokaci dayawafa kifito kici abinci kosokk ciwon yunwa takamaki,nan shiru taji takasa kunneta jikin kofar"ko alamar mosin ruwa batajiba"saita tura kofar.wayam babu kowa aciki,lelleka bathroom in'tarikayi tana kiran sunanta'saita fito tacigaba dakiran sunannata acikin dakin. taleka lungu da sako nadakin amma shiru"tafito dasauri " tanakiran Basma tace jeki kirawomin RUMAINA a sashinsu ummee,tace toh"kodataje part insu ummee, ummee keshaida mata tun jiya rabonsu da ita"tadawo tasanarwa Mommy...hajja umma tace to ina tashigane,koshi wanda yace mijintane haryadauketa yakaita gidannasane"mommy dai shiru tayi saisawa da tadada yi adudduba cikin gidan kotana wani gun"amma shiru"tafito dakanta akayi niman da ita"kaf ilahirin gidan sunduba amma batanan"cikin bacin rai mommy tadau waya takira number ***I'B "yana dagawa cikin sananin fushi tace duk abinda kake kabarikazo nabaka nanda minti20" tanakaiwa nan takashe wayar"tamike tashiga bedroom inta.....jinfurucin mommy yasashi jan mota dasauri,batareda bata lokaciba yazo gidan,ko daidaita parking baiyiba yafito dasaurinsa yashige part in" yashiga bedroom inta"asaye yasameta tanata zagaya cikin dakin"tanaganinsa tamaso inda yake dasauri"cikin tsawa tace ina RUMAINA!"kallonta yy cikin rashin fahimta yace mommy nikuma zakitanbaya Wacece RUMAINA kuma??kamar zatarufesa da duka tace au tanbayatama kk yarinyar dakace matarka shine zakayimin tanbayar iyashege"yace OH mommy yihakuri,UMMU RUMAINA"to ni mommy kudakuke tarekuma harnikuma za atanbaya"cikin hatsala tace kaf gidanna bb inda ba adubaba amma batanan,kuma alamu sunnuna bayau tabar gidannaba,tadubesa cikin kakkausar murya tace"wlh IBRAHIM har idan kayi sanadiyar salwantar rayuwar yarmutane"wlh zakahadu da mummunar fushina"kafadamin ina kakaita "duk abinda ka aikatanna bai ishekaba harsaika kaiga salwanta rayuwarta" duk halinda yarinyarna tashiga Kaine sila"fadamin INA kakaita takarasa maganar cikin karaji!"cikin tashin hankali shima yace wlh Mommy nibanada masaniya akan barin UMMU RUMAINA"gidanna"yazaro wayarsa dagacikin aljihu,yalasa tareda karawa akunnensa,haryana wani irin huci,ana daga kiran" cikin tsawa yace"kaf dinku kubar gidanna Dan wlh idan kuka sake nazo get inna inamai tabbatar muku kaf dinku saina harbeku"dan banga amfanin zamanku acikin gidannaba "kafinna nabaku nanda zuwa faduwarrana kujekuni momin matata har idan bahakaba" hhhmmmm!!!!!"sainakasheku dukanku"shiko sojan dake biyeda kiran saicewa yake"sorry sir OK sorry sir...gashin kansa yayamusa tareda naushin dayan hannusa"ganin yanda lokaci guda kamannisa yasauya"yasa Mommy sassautar da muryarta"tace IBRAHIM yaushe RUMAINA tazamo matarka daharni mahaifiyarka bansaniba"toma taya zata zamo matarka bayan agidanna kafara saninta"IBRAHIM meyasa kkson sauya halinka. wace rayuwa kkson fara ginawa kanka....?? Yajuyo yana kallon mommy yace,matatace ita...itace yarinyarda Alhaji Babba ya auramin ita...cikin firgici datashin hankali mommy kekallon sa,tanafadin Innalillahiwa'inna'ilaihirraji'un.tadafe kirji,takuma cewa lahaula'walakuwata'illabillah...dasauri yafiya daga dakin yaje part insa yashiga bedroom,yabude wardrobe.yarika wasar da kayakin ciki,yacusa hannusa canciki yazaro wani Envelope,dasauri yafita yakoma dakin mommy har alokacin saye take da kafafunta,yamikamata Envelope din,batareda yacemata komaiba" takarba tana juyashi ahannuta,saitashiga budewa tanafadin menene wanna kuma?daidai nan photo yabaiyana"saitadago dasauri tace"aiwanna RUMAINA ce....yace Alhaji Babba shiyabani wanna photo lokacinda naje kaimasa ziyara,nikuma tunda yabani na ajiyesa batareda nabude danganin wacce kecikin photo ba"ninama mance daya banin,harsai ranar daurin aurenmu"inaduba wasu file's anan nagansa"bayan naduba sainaga itace UMMU RUMAINA haka Alhaji Babba yafadamin sunanta,ai mommy sayuwa gagararta yy saikomawa tayi dabaya tazauna bakin gado...shiko juyawa yy yakuma fita adakin.......
Bokos...馃憥馃徎
Yau kwanana uku dagudowa gida.ayan kwanakinna nafiskanci mama nason fahimtar abinda kedamuna"dannaga tanayawan tanbayana,koyanzuma zaune nake adaki narafka uban tagumi.dama idan ina daki hafsat ce ketakuramin banasamun damar yin kukana yadda zanji zuciyata tayimin sanyi"idankuma tatafi makaranta sainaci kukana ma ishi" mama nadaga waje takirawoni, dasauri nashare hawayena nafito"nadurkusa kusada ita nace gani mama,kallona tasaya yi saikuma tace meyasa meki,nayi saurin cewa bakomai"tace wanna hawayen fuskar takifa?nashafo fuskata sainaji dumen hawaye,takuma kuramin ido"kai nashiga girgizawa inafadin bakomai..tace to jeki.namike dasauri nakoma daki,nafada saman bed nafashe da kuka"hum RUMAINA kenan nifa nahaifeki acikina babu wani yanayi kohalinda zakishiga nafarinciki ko akasin hakan nakasa fahimta"afirgice namike zaune ina kallon mama dake saye akaina..................
Comments and Share
MAMYN TWINS CE
12/30/19, 14:53 - 拼ar Gatan 茦ainuwa: 馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
*ALFARMA*
馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
*By*鉁嶐煆�
*Rasheeda S' Director*
*亘爻賲 丕賱賱賴 丕賱乇丨賲賳 丕賱乇丨賷賲*
___________________________________
*馃寛KAINUWA WRITERS鉁嶐煆� ASSOCIATION*馃馃徎
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
___________________________________
馃吙55馃憠馃徎56
""""""""Mama tazauna bakingado,tace RUMAINA tunranarda kksanyo kafarki cikin gidanna nafahimci akwai damuwa tattaredake" duk wani kokarin boye damuwarki kallonki kawai nake, RUMAINA ni mahaifiyarkice"bakida wacce tafiyemiki ni.aduk fadin duniyarna,har idan nacika uwatagari bazan taba zuba ido inakallonki cikin wani haliba batareda nayi kokarin fiddaki cikin halin dakkcikiba"RUMAINA meke damunki??tayi tanbayar tana kallona"hawaye nashare cikin sananin tsoron abinda zaije yadawo"narika girgiza matakai inajadaba"hannuna tariko tareda janyoni kusada ita,tabbas tafahimci koma meyasameni tokuwa babban abune,ahankali tafara ambatar innalillilahiwa'inna'ilaihirraji'un'tarika nanata kalmar"ahankali nima nashiga anbatar kalmar maisanya nutsuwa dakwanciyar hankali" harsaida naji zuciyata tafarayimin sanyi"mama tadubeni dataga nutsuwa yafara shigata tace,yata meyafaru dake?tafurta kalmar cikin nutsuwa dakwantar wa wanda akeyawa tanbaya hankali....nabudi bakina da yymin mugun nauyi sainafashe da kuka"cikin kuka nashiga labartamata abunda yafaru tas harda abinda naji ya***I'B yafada"inakaiwanan kukana yasananta"inafadin wlhy mama bansan komaiba wlhy mama komagana baitaba hadanida shiba"wlhy narantsemiki da Allah ban aikata zinaba"馃槶cikin masanancin tashin hankali mama ke kallona,tace RUMAINA idan baki aikata zinaba to ta ina kksami cikin,nidai zuwa yanzu bazan iyacewa komaiba Dan tashin hankalinda nakeciki bazai barni na iyafurta wani abuba Dan karekaina akan abinda ban aikata ba"mama tace haba RUMAINA meyasa zaki sakamana da irin wanna sakaiyar,RUMAINA duk wani tarbiyya irinwanda iyaye nagari sukebaiba yayansu RUMAINA wannene bamubakiba"tafada dakarfi tana share kwallardaya zubomata"tamike kamarzata rufeni da duka tanafada hawaye nazuba a idonta"tarikoni tana kifadamin wayeshi wanna ***I'B"nasandai badan hajiya bace karya kkyi"yihakuri mama wlhy bansan komai akaiba"asalin sunanshi IBRAHIM ne kuma yaron mommy ne.....muryar baba mukaji daga bakin kofa yana fadin.a'a karkitabata saketa,mama tasakeni tana huci cikin kunarrai,tanasakeni narakube jikin kujera ina kuka,baba yashigo cikin dakin yazauna saman kujera, yadubeni saiya girgiyaza kai,yace nayi mamakin yadda hakan tafaru,amma ninasan tarbiyyar danayiwa yata nakuma tabbata da yardar Allah bazata taba aikata sabon Allah ba,saidai idan fyade akayimata"yace UMMU RUMAINA wanene shi kuma yakikace sunansa ,bazan kyaleshiba saina dau mataki akansa"cikin rawan murya nace sunansa IBRAHIM"Mama tace bakaji waiharda cewa waishi mijintane harma yamaidata matarsa"Baba ya jijjiga kai.yace saina yi kararsa,yamike saye haryakai bakin kofa saikuma yaja yasaya"saiyajuyo yace wakkce sunansa,?nace IBRAHIM"ahankali baba yadawo yazauna.yananata sunan .IBRAHIM" yace lahaula'walakuwata'illabilla"kallon baba nayi jin abinda ya ambata,saikuma naga yacire hularkansa ya aje gefe"yakalli Mama yace" yazama dole yau mubude asirindake rufe sawon shekara 8 mama tayisaurin cewa a'a malam wanna zance baitasoba.mudaiyi abinda yadace tukun,baba yace yazama dole mubude dansabo da bukatar hakan yau tataso,nidai kallonsu nake cikin rashin fahimta"Baba yajuyo gareni tareda kiran sunana,yace yau zamu sanarmiki abinda bakisaniba akanki,kuma yau bukatar hakan tataso,yagyara zamansa yafara dafadin......
Malam Muhammad "da malam abdullahi" asalinsu yan garin bokos ne dake jahar plateau "tunsuna kanana sukatashi cikin sodakaunar juna,idan kagansu zakayi zaton ciki daya sukafita,alhalinkuwa zallar abokantakace hadeda aminantaka,harsukazamo kamar ciki daya sukafita"haryakaiga daya yana zuwa gidan daya yakwana "batareda wata damuwaba dankuwa tasanadiyyarsu iyayensu suma suka kulla zumunci"ahaka rayuwa tacigaba da gudana har izuwa samartakansu" watara, watarana suna zaune sunahira kamar yadda sukasaba,malam abdullahi yadubi aminin sa wato malam Muhammad,yace idan Allah yakaimu mukayi aure ya azirtamu da haihuwa ,muhada yayanmu aure dansu surike zumuncinmu dakyau kada suyi wasa,cikin fara a malam Muhammad yace kamar kasan abinda kecikin zuciyata"shikenan kaga hatta jikokinmu zasu tashi kamar yadda mukedinna,insha Allah zamu kulla wanna alakar kuma alkawari,suka rike hannun junansu kamar haka馃馃徎 sukakuma hadabaki wajencewa mundau alkawarin hada yayanmu aure dan daurewar zumuncinmu nahar Abadan....... hatta mahaifansu sunsan dawannan zancen.....
Haka rayuwa tacigaba datafiya..bayan wasu yan shekaru cikin yardan ubangiji Allah "saikuwa dukansu sukayi auren....watanni kadan matan