Chapter 3 Reading SEXX BEFORE MARRIAGE BOOK BY MAMAN TEDDY .pdf Arewa Novels

SEXX BEFORE MARRIAGE BOOK BY MAMAN TEDDY .pdf

Author :  Maman Teddy Category :  Home Of Novels

Chapter   3 / 3

6K to 8.5K   out of 8.5K words

Kamin Hisham yayi masa magana ,Muryar liman suka ji yana umarnin kowa ya
koma Bukkan sa ”. Wanda babu musu Kowa ya nufi Bukkan sa wasu suna komawa harkonin su
amma tafiya kasuwanci su kam babu wanda yayi don da dama sun tsorace da ganin Su
Hishaam tun da tunda suke a Rugar basu taɓa Ganin baƙo yazo masu ba ”.

*

Liman ne ya umarci Jauro da ya dauko tabarma su zauna , nan kuwa aka shimfiɗa ma Su suka
zauna , Kallon Baffa liman yayi yana cewa ” Kai zuciyar ka ta amince da Waɗannan mutanen
zaka basu auren Fulbe ”. Shiru Baffa yayi kana ya numfasa yace “ Indai ta amince Ni ba zan ma
Fulbe Dole ba , don amana ce a gare Ni Allah ya bani «. Bara nayi magana da Yawindo ”.
Hmmmm Numfasawa Liman yayi kana yace to Ni Bara na zauna dasu kaje idan sun amince
Shikenan Ni zan amshi Auren Fulbe ”. To amma su kuma iyayen su fa???? . Bari dai naje na
fara jin na bakin Yawindo da Fulani ”. To hakan yayi ai Allah ya zaba mana , Amin Baffa yace
tare da nufa Caaan Bukkan Yawindo inda take danne Fulbe da cewa ta amince idan Baffa ya
tambaye ta , idan kuma taƙi zata ga Abin da zai faru ’.

Tun da Fulani take bata taɓa Ganin Baffa ya shigo Bukkan su ba saboda kunya ta Fulani sai a
yau . Cike da girma da hankali irin na dattijon yake cewa “ Fulani Ni tamkar mahaifin ki ne yau
na faɗa Miki wannan abin da ban taɓa faɗa Miki ba , Ki sani Ni abin da kike so Fulani shi zan
Miki , Kar kiji tsoron kowa , koda kowa zai kini akan ki Fulani zan dauka kuma zanyi abin da kike
so don farin cikin ki . Kina Son wannan mutumin ? Ma'ana kin amince zaki Aure sa ?. Shiru
Fulbe tayi kawai sai Hawaye Baffa , jauro yana Sona idan .....ina ruwan mu da jauro iyayen sa
since baki da Asali da tushe.....ya isa Yawindo !! Baffa ya katse ta cikin tsawa , da rashin jin
dadin wannan furucin nata . Cikin hasala yace “ Duk wanda ya kuma cewa “ Bani na haifi Fulbe
ba ,ban yafe ba koda kuwa kece Yawindo , kuma bana Son sake jin bakin ki anan, shiru

Yawindo tayi tana kallon Fulani tare da mata ido , na idan baki amince ba kin san sauran ”.

Cikin Muryar kuka Fulbe tace “ Baffa na amince da duk wanda ya fito yace yana so na”.
Hmmmm Sauke numfashi Baffa yayi tare da cewa “ alhmdlh...kana ya miƙe ya fice daga Bukkan
”.

Cike da Dariyar shakiyamci Abdoul ke ma Hishaam magana kasa kasa da cewa“ Kuɗi masu
daɗi , ko wacce mace kaso zaka mallaka , Ni zan amsar maka Auren kenan , yesss ya furta
yana zuba masa manyan daƙwa daƙwan idanun sa ”.


Zama Baffa yayi yana faɗa ma Liman Abin da ya faru , Wanda jin hakan liman yayi hamdala
kana ya kalli su Hisham Bulama yana cewa “ Ku kawo magabatan ku don Auren Fulbe
inshallah,amma sai cikin hanzari Abdoul Ahad yace “ A'a Baffa don Allah a Daura a yanzu ba
zamu bar Rugar Nan da Wannan yarinyar ba sai iyayen mu sun iso an kara sanin mu sannan ”.
Baffa yaso a dakata amma suka nuna a'a , wannan yasa Anan take aka daura Auren Fulbe da
Hishaam ....inda Liman ya umarci a basu bukka don su kwana zuwa safe sai su wuce kaman
yanda suka so .

*

Bayan An basu masauki ne , liman ya kalli Baffa yana cewa “ To yanzu dai Alhmdlh, an daura
Wannan aure , amma kuma kar muyi karantar kasan mu Fulani ne , yau Fulbe bata da Hurumin
kwana tare da ku , Akai masa matar sa , Tun da ma yace a gobe zai koma ya taho da iyayen
sa . Hmmmm....shikenan liman ai Fulbe yar muce duk yanda kayi ya dace . Yanzu zan samu
Yawindo , zuwa dare akai Fulbe Bukkan Hishamu sunan sa ko? Sai akai ta.... Alhmdlh .

*
Ƙasa zama Abdoul Ahad yayi yana ganin wurin da suke kamar a mafarki , Kai wai da gaske
aure kayi , hmmm to Ni sam ban fahimci plan din ka ba Hishaam , wai yanzu can Lagos zamu
wuce da yarinyar ,sannan auren nan da gaske son ta kake yi????


Kallon Abdoul Ahad Hishaam Bulama yayi yana fashewa da Dariya kana yace “ No sha'awar ta
ne ya ɗarsu mun , sannan kwana ɗayan dana buƙatar nadan za'a kawo mun ita dole , ina Abin
da zan yi bura ta ya shiga virgina din ta naji daɗi shikenan daga gobe zamu wuce Yallaɓai
Abdoul Ahad. Tom Bara nayi masu Suzy magana su wuce gobe su dawo sai su dauke mu mu
koma . Gagara dai!!! Suka ji Muryar Liman ya katse su...........!




Hmmmmmmmmm tirƙashi labari somun taɓi ne wannan .ina sake faɗa littafin nan na matan

Aure ne sannan a page na gaba free zai kare Ga masu buƙatar siyan nasu ... Regular payment
₦500 ..
vip payment ₦1000 SPC payment ₦1500 via.....



8081202932 A'isha Mohammed Opay.

Or

6037312299 Mohammed Aisha keystone bank


Shaidar biya ta Wannan number 08081202932



*AUNTY AYSHATOU MMNTEDDY*
[6/15, 8:33 AM] Mrs uthman: *SEX BEFORE MARRIAGE*




*Ayshatou Mamanteddy*

*LAST FREE PAGE*
SEX BEFORE MARRIAGE
Regular payment ₦500
Vip payment ₦1000
SPC payment ₦1500

OPAY
8081202932
Aisha Mohammed.

Or

6037312299
Mohammed Aisha keystone bank .

Shaidar biya ta wannan number 08081202932

Gyara zama Abdoul Ahad yayi yana cewa “ Yowa Bismillah ”. Haɗa ido suka yi da Hishaam don
shi mutum ne mai surutun gaske Wannan yasa shi yin magana ƙasa² da cewa “ A'a Wai dama
Basa sallama ne?. To ai mutanen Dajin kenan ”. Abdoul ya basa amsa a takaice dai dai liman
na shigowa , Cikin hanzari liman ya fara magana kan tare da Ajiye masu nonon su ta Fulani
yana cewa “ Gashi nan , shine Abincin namu mukan daɗe bamu ga marori ba , Bare mu dafa ta
”. Cike da Rashin sanin menene marorin Hishaam ya furta “ Muna Godiya Baba Kunyi mana
babban karamci, ALLAH ya bamu zama lapiya ”. Kallon sa Abdoul yayi yana mamakin iya
kalami na Hishaam Bulama kana yaji Muryar Liman yana cewa “ Ai kuncancanci karamci
....yana furta hakan ya cigaba da cewa “ mu a ƙa'idar mu idan aka daura Aure akan kai Amarya
ɗakin ta a Ranar,don haka A yau za'a kawo maka Fulbe”.

Shiru Baffa yayi yana mai jin jikin sa da yayi sanyi babu wani ƙarfi a tare dashi ...” Umma
Yawindo ne ta katse shi da cewa “ Ni bana ganin komai a wannan Auren sai Alheri , ai Fulbe ta
Warke da ace ta Auri Jauro ai gwara dan Birni . Yawindo ina hane ki ko? Mu dai duka fatan mu
shine mafi Alheri ”.

Cike da Tsegumi Yafindo ke kallon Su Hasile kamin tace“ Wannan wani Irin Aure ne , babu
shadi namu na Fulani ba komai , Sannan daga zuwan Mutum sai a dauki ƴa a ɗaura masa ?”.
Cike da Ɓacin Rai Hasile tace “ Gaskiya Nima banji ma Fulbe daɗi ba , yo ko anyi mata haka ne
saboda Ba'a San iyayen ta ba! Amma ai sai Yawindo ta dubi ni'imar da ALLAH yayi mata ya
bata Fulbe a lokacin da take tsaka da buƙatar Haihuwar bata Samu ba ”. Hmmm Numfasawa
Yafindo tayi kana tace “ Bari muje mu Kaita ga Angon ta mu dawo ma cigaba da Zancen don
Wannan zance ne mai tsawo ”. Tana furta hakan ta juya tana Nufar wajen Bukkan ta tare da
takawa don isa ga Bukkan Umma Yawindo ”.


Gafara dai , Amaryar na ciki , a miƙo mana ita ....Muryar Yafindo da Sauran matan Fulanin ya
katse Umma dake zaune tana aikin zuba zance da Godiya ma ALLAH da yaba Fulani Auren
ɗan Birni . Ita dai fulbe tun da ta rufe kan ta da mayafin da Yawindo ta bata ,babu Abin da take
yi sai kuka wanda sam bata san Dalilin jin babu daɗi a Zuciyar ta ba . Kaman Wanda Yawindo
ke jira tana jin sallamar su ta miƙe tana cewa “ Ku shigo gata nan , aikuwa nan su Yafindo suka
kutso suna tada Amarya tare da kamata suna yi mata ƴan waƙen Fulani a haka suka yi ɗan
tafiya mai nisa kamin su isa ga Bukkan Da aka Sauke Su Hishaam Bulama ’.



*
Marshal Taju ne ya kalli Hajiya Na'ima kamin yace “ Wannan Abu da mamaki tsawon a wanni
ina kiran sa ,amma abin ɗaya ne inda yake babu network, ina Abdoul ya shiga ne? Gyara zama
Hajiya Na'ima tayi tana gyara zaman Jessy veil ɗin ta Wanda take sanye cikin shiga ta ƴan

boko babbar mace sanye da Riga da Wando kai da gani kasan Ana buga Duniyar tana cin ta da
tsinke ......Ƴar gayu ce ƙwarai ko daga yana yin shigar ta zaka fahimci hakan . Kallon Agogon
dake manne a bangon falon tayi kamin ta maida Duban ta ga Marshal Tajuuu kan daga bisani
tace “ Mu ƙara Bashi Awa biyu mu gani inshallah komai lapiya lau”. Ok dear, Marshal ya furta
cike da kulawa . iPad ɗin ta dauko tana dubawa tare da cigaba da kallon kyakykyawar fuskar da
Har a yau bata gajiya da kallon ta .

*
Ɓangaren Fulbe kuwa ganin abun take duka tamkar a mafarki , Su Yafindo ne suka kai ta har
cikin Bukkan kamin su tafi su barta a bisa ƙasar tabarma kaba, Allah mai iko ko a labarin
kakannnin ta sam bata taɓa jin anyi masu irin wannan Auren ba , Su kam Suna zaune sai
godiya ma suke yi an kawo masu nama.
Bayan fitan sune , Hishaam Bulama ya duba Abdoul dake ta sakin masa murmushin da faɗin i
salute you , Wanda Shikam Hishaam ganin Wannan kyakykyawar Bafullatana yasa ko ina na
jikin sa tsuma yake yi , kallon Abdoul yayi yana cewa “ May be a gobe da asuba mu wuce , why
not ka dakatar da su kar su tafi muyi tashin Asuba ”. Yana Maganar yana kallon Mayafin Fulbe
da son ganin fuskar ta . Ɗagaa masa gira yayi yana masa magana da Alamar ka buɗe mata
fuskar mu ganta da ƙyau .

Murmushi Hishaam Bulama yayi yana matsawa Kusa da Fulani tare da furta Amaryar Hishaam ,
Amaryar bazata , Ina matuƙar farin ciki a wannan dare , hmmmm Amarya tamu mace ta farko
dana fara mallaka a matsayin mata , Kyakykyawa ta ko za'a yi mana Alfarma muga wannan
kyakykyawar fuskar data riƙe Hishaam a wannan Jeji wanda kowa yaji zai yi mmki, amma shi so
babu ruwan sa da Wannan . Dijaaa na Ina Son naga fuskar ki Don Allah .....” yanda yake
maganar yana kwantar da murya baka ce da Yaudara a ransa ba ”. Kalamaan sa sun shiga jikin
ta sosai,amma kuma ko ina na jikin ta Rawa yake yi , matsawa Hishaam yayi yana kai hannun
sa tare da janye mayafin ta , Abdoul na haskata da Hasken Hannun sa na Wayar sa . Tsarki ya
tabbata ga Wanda yayi wannan halitta, duk da tasha ɗigen Fulani a fuska amma kyawu ta
bayyanananna ce . Saurin yin baya Fulbe tayi tana Wurgi da Wani Takardar wanda yake hoton
ta ce tun tana ƙarama, Sunkuyar Hishaam yayi yana dauka kamin yace “ Wannan wacece
uhmmm Tawan?”.


Murmushi ne ya suɓce ma Abdoul Ahad a ransa yana cewa mayaudarin banza , Kai duk Duniya
Ban tsammanin akwai Irin Hishaam idan yana son abu ko ta halin ƙaƙa sai ya mallaka . ango
Bara na baka wuri da Amarya muna jiran ka da Asuba , Ayi mata cin natsuwa . Dariya suka
sheƙe dashi , don kuwa duk wannan zan tukar da Hishaam yake yi babu son Fulbe ɗigi a
zuciyar sa kawai sha'awar ce kuma da ya biya shi dama shikenan ”. Ficewa Abdoul Ahad yayi
yana fita Hishaam ya matsa ga inda Fulbe take . Kallon ta yayi yana kauda kai Gyefe tare da kai
hannun sa yana riƙota ba tare da tayi tsammanin ba taji ya rungume ta dukan ta a jikin sa yana
aikin yi mata abin da bata taba sanin sa ba . Kawai buƙatar sa yake son biya . Hannun sa yakai
yana sauke Mayafin tare da fara yunƙurin cire Mata kaya ,da Sauri ta fara kiciniyar ƙwacewa ,

amma sai ya sa mata na maza, damtse yana mata riƙo ɗaya ta kasa ƙwacewa , da hannu ɗaya
ya yi mata tuffffff .


Kuka ta fashe dashi tana kokarin ƙwacewa tare da fara magana cikin sanyin Muryar nan nata
tana cewa “ Bawan Allah nasan ƙarya kake yi ba so na kake yi ba , ka taimake Ni kar ka cutar
da Ni don Allah Ni marainiya ce kai taimake Ni kai ka wulaƙanta Rayuwa ta ’. Harshen sa yakai
yana lashe gyefen kunci ta zuwa wuyan ta yana yin ƙasa da ita , Wani murmushi yayi yana
cewa ” Da ganin ki na fahimci ke me wayo ce , haka ne ban ji sonki ba SHA'AWAR ki kawai naji
kuma sai na yi Sex dake zan rabu dake nayi tafiya ba zaki sake gani na ba har Abada a
rayuwar ki ......don haka ki taimaki kan ki ki tsaya na ci ki a hankali... Wani irin ƙarfi ne yazo ma
Fulbe wannan yasa ta kai hannu tana dukan bayan Shi da ƙarfi tare sai da yaji azaba wannan
yasa shi baya tana saurin kwace kanta tare da yin baya , Wani irin ɗago da dulu dulun idanun
sa Hishaam yayi wanda suka rine suka yi jaaa , Kaman damusa ya rufa mata ,yana mata Wani
irin Abu na rashin imani, rigar sa yasa yana toshe bakin ta yana rufewa dashi , haka mayafin ta
yana daure hannayen ta cikin rashin imani yafara kokarin haiƙe mata. .........!



To Masu karatu a wannan page din na kawo karshen free page ga masu bukatar cigaba da
karanta wannan littafi regular payment ₦500 VIP group ₦1000 SPC payment ₦1500 via
8081202932 Aisha Mohammed OPAY or 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank
shaidar biya ta Wannan number 08081202932 .


*MAMAN TEDDY*

3 / 3