Chapter 4 Reading MIJIN-BEAUTY Hausa Novels BY Badeeyart Yusuf.txt Arewa Novels

MIJIN-BEAUTY Hausa Novels BY Badeeyart Yusuf.txt

Author :  Badeeyart Yusuf Category :  Romantic Hausa Novels

Chapter   4 / 6

9K to 12K   out of 15.7K words

lelenta."

" Ummah tace kaban kunya wallahi, ina ganinka mai hankalii ,anyii gudun bawa Dan' uwanka anbaka ashe duk daya mtswwww........!"

"Yaga da gaske fa tafiya xasuyi da ita, bawanda yabi takanshii, idon maxa sun rine ."

"Ya cimma Ummah yana shirinyin magana, ta dagamaii hannu alamar no need!"
"Nanfa ido yakara rena fata, daya ga fitar su daga asibitin, baida yanda xaiyii ."
" Sai yan' matan hawaye tamkar mace, yaga samuu yaga rashii ."

"Kwata2 komai ya watse mai ,yarasa ta ina xafara rubuta wasikar jakinshii."





(`’•.¸ (`’•.¸*¤* ¸.•’´)¸.•’)

♥ ** *** ♥

(¸.•’´(¸.•’´* :* `’•.¸)`’•.)



_f m c_

"Shukurah ce kwance sai sharar bacci takeyi, likitan yamata allurar baccii Dan tana bukatar futu.'"

"Abba ne xaune yana tunanin hali irin na marwan ,"
"Yaxama dole yajawa shukurah hakkinta ,koda ko xairasa komai nashii.' balle ma cikin saukii xaibii, yan da ta kwanta agadon asibitii adalilin marwan!"
"Shima marwan yaxama dole ya kwanta adalilin son shukurah." dan inba gixo idunshii keyimishi ba marwan na matukar son shukurah."

"Kai abun da daure kai, kuma basu taba huduwa ba toyahaka ta faruu??"
To waxai bashii amsa?"
Oho daii !'
Momy hafsat sanii ko xakibawa abbah?'"
Lol!"

"Shikam Abba yanason auren shukurah da marwan, Dan haka bayason lalacewarshii."


_bayan 2dayx_

"Anyi dischrg din shukurah har ta koma gidansu marwan, tafara mur-muurewa saidai mi har yanxon takasa banbance
Gasakia waye mijinta??"

"Tayi nisa cikin tunanii ,

"Bude gambunshii kedawuya ,ya kyalla idonshii gareta ,a alama bata masan yashigo ba." tayi nisa bakarimin dadin iskota yayiba., kuma yakara tabbatar da ita ce shukurar dayakeso a waje." Ashe tana cikin gidanshii, Ashe itace yakesoo a waje ,yaso matar shii kuma ya yaba da halinta ." Dan ta girma ma auren ta!"
"Ahankalii ya saukar da ajiyar xuciya ya iyarda shiga dakin .'

*Assalamu alaikum*
Ita batamasan yanayiba.,

"Sauko war Ummah ne, da kuma jin abinda take, fada, yasa, tasan yana wurin, tana fadin mikaxoyi?" miya kawoka?" akwai abinda kamanta a nan????"

"Ya duka yana fadin Ummah kada kuyi fushi danii............. "
Tadaka tardashii
"Shukurah kam tunii hawaye sungama wankemata fuska," tayii up stairs ."
"Muryar Abba sukajiyo yana fadinn ,"

"Kada kasake xomin gida, kaje kayi harkar ka ni nacire hannuna ga al' amurarnka."
"Tsohe tace ,"Aabuu so kake yalalace?" duk horon daxaku mishii banda wannan ,miyayi xafii kadawo da danka kabashii matar shii sutafii."

"Abba yace nagama magana hajiya, ya fice ."
"Ummah dake karfin halin boye 6acin ranta saida yafito fili harda hawaye ."

"Tayi sama ."
" Fauzan da shigowar shi kenan ,yayi tsaye yana kallon Dan uwanshii." shikam baiji dadin yanda abbansu yayi hukun cinba."

"Yana tsaye marwan dake xukunne yatashii ya fice."




(`’•.¸ (`’•.¸*¤* ¸.•’´)¸.•’)

♥ ** *** ♥

(¸.•’´(¸.•’´* :* `’•.¸)`’•.)




"Kwance take sai sharar kwallah take, tamarasa ta inaxata fara ,komai ya warware."
"Babban bakincikinta inta tuno wai itace yau mijnta yasaketa ?"abinda tafi tsana arayuwa, kobagareta ba yau gashii akanta."
"Wani sabon kuka tafara rerawa ,,"
'Itakam dama yabarta suncigaba daxama ,koba komai tsakanin su ,chan ya auro wata ."
"Ta dauko waya xata kira momynta ta turo mata kudii ,taxo Saudi, xata kira sai ga Ummah." tashigo taxauna kusa da ita."


"Ummah tace shukurah naxo neman wata alfarma garekii ?"

"Taxaro ido tana fadin Ummah harsai kin nemi alfarmata," indai abu mallakina ne ainaki ne,' nifa bakida banbanci da momyna ,"
"Ummah tayi murmushii ,tace shukurah bawani abu bane ....

" Kinajina, inason Dan Allah kitaimakemu, kada kisanarwa da su momynki da abunda ke faruwa dan Allah shukr........!"


"Takarashe maganar tana kuka .,"

"Shukurahh tayi jimm bataji dadiba, itada keda niyar xuwa wajensu."

' Ummah tace kitai maka shukurah."


"Ta yi k'asa da murya tace insha Allah Ummah baxa sujiiba."


"Kawai kutayanii da addu'ah Ummah ni baxan sake aureba ko."

"Ummah gabanta yafidii kada shukurah tafara tunanin sun rabu da marwan kenan ?"




*F4 tace nifa ina bayan shukrah ."*
```"Atom tace aaahhhh nikammm
Up up up marwan```

*Hhhhhh*😀

_deeyart Yusuf_✍


[10/21, 11:26 PM] ‪+234 816 909 6026‬: [9/2016][11:56am]

(`’•.¸ (`’•.¸*¤* ¸.•’´)¸.•’)

♥ *MIJIN BEAUTY*♥

(¸.•’´(¸.•’´* :* `’•.¸)`’•.)

_written by badeeyart yusuf✍_

66-70



_2wks,ltr_

"Waxan gani haka, akan tsananin firgicii saida biro na yafadii!"

"Lallai duniyaa mai yayii."

"Kwance yake duk ya rame, ya xomaye, yayi duhu, ya koma abun atausaya." Ahaka yake Zirga-zirga xuwa gidansu, amma Abba yakii hakura."

"Sallamar faruq ce ta katsenii ,shima ya shigo sai dube-dube yakeyi chan ya hangoshii k'arshen gado."

"Baima San lokacin da bakinshii ya furta," skeleton😳😜 yaje yata6a shii."
"Marwan kana lfy??"
"Miya faru??"
"Ina matar ka??"

"Marwan yayi murmushii," yace tana gidansu Abba ya rabamu har abada."

"Faruq duk da gabanshi yayi mugun faduwa !",sai yadake yana fadin,

"Gud hakan xai baka damar aure ,ka auriii wadda kafiso, kuma ta kwanta ma arai!"

"Marwan ya d'ago jajjayen eyes dinshii," yacee faaaruuuqq.....

" I cannot lyf without shukurah,inason matata!" kuma natabbata xata dawo garenii ,"
Insha Allah!"


"Faruq ya kara kallonshii, Dan yaji, zancan nashi ban-barakwai wai namiji da Suna Hajara." 😜coux yana neman kariin baya."

"Marwan ya zayyane masa komaii abunda ya faru, har da Wanda yake ciki yanxu."

```innalilsunjii wa inna ilaihi raji'un!!!``` 3x

"Dakin yayii tsit tamkar basu cikii."

Faruq ya numafasa, tare da jin tausayin abokin nashi, duk da laifin sa ne , can cikin sanyi magana, yace miye shawara yanxun??"

"Komuje Saudi asanarwa dasu daddy ?'
"Marwan yace ,A'haaaaaa banison sujii, yanxun haka waya nagama da momyn beauty!"

"Banason mutunci na yaxube a idonta ,tana gani girmana."


"Faruq yace inafa girma ?'xubewa nayaushe kuma, komai Darln dadewa sai sunjii."
Aikin gama yariga da yagama."


'"Yanisa yanxun dai hadamin tea ."
"Faruq yayi murmushii yatashi yana fadinn ,"

Idan mutum xai gina ramen mugunta ,ya gina shi dai-dai Wanda yake iya fadawa ,kuma ya firda kanshii."

"Yakawo mai tea yasha, yatashii yayi wanka yasha maganii."dan yanxu kusan 2wks bai leqa hsptl ba, kuma Abba ya na sane, ya gyaleshi ne ,ya ga iya gudunsa."

"Sunata firah har magariba, Faruq yace nixan wuce guy !'

"Marwan yace xan bika plxzz.....!

"Faruq yace muje .'"


(`’•.¸ (`’•.¸*¤* ¸.•’´)¸.•’)

♥ ♥

(¸.•’´(¸.•’´* :* `’•.¸)`’•.)


_tayi kyau tayi fresh ,futu yaratsata, tamkar babu abunda ke faruwa da ita."_ bata aikin komai, sai tacii takwanta, mkrnt kuwa karshen wannan watan xasu kare,```gashii su momynta xasu xo."```

"Ummah CE xaune gaban Abba tana magana akan marwan ."

"Alhajii kayii shiruu, niba ina nufin dole kabashi matar shiba, a'aaaa kada iyayenta su xo sujii." Kaga ba dadi,

*S Ibrahim tace nidaii anty badeeya naga Ummah nan tacika taya marwan kamfenSultana tace hmmmmm Dan' lelenta takeso abashi ya ida kashemana shukuuExaart tace ai yacancan ci takomaFerri tace innaa sai ya kara horuwaNidaii hhhhhh*

"Abba yanisa ,'tare da fadin
"Tunda ga diyar babyn wasan yara ,dole insake bashii shukurah ,bancin baisan darajarta !"ba baxai iya kare mutuncinta ba ,ko Dan tana yar' uwar shii." karama iyayen nata suxo sujiii mi akeciki ."

"Ummah tace Allah ya kyauta ,ta tashii tafita."

"Abba ya yi sauri, ya riko hannunta, haba *matata uwar ya'yana.* ,"yanxun duk akan Dan lelen naki ,kike min haka?" kwana biu ko kulawar arxiki bansamu," haba yakamata kema kiyi tunanii ."

"Ummah tace alhajii komiye,yakamata yawuce ,kusan wata daya ana abuu daya." yaron nan yanason matarshii ,kuma ya ladabtuu yayi dayasanii."

"Abba yace bai isaba., kibi yanda nace!"

"Ummah ta yunk'ura xata tashii ,"

"Abba yace tunda ban isa kibi magana taba, saikiyi yanda kikeso!' yatashii yayi dakii."

"Cikin sassarfa Ummah, tabishii tana bashii hkuriii.'

_unnhhh su abbah haryanxun dai ba'a tsofa ba lol_


(`’•.¸ (`’•.¸*¤* ¸.•’´)¸.•’)

♥ ** *** ♥

(¸.•’´(¸.•’´* :* `’•.¸)`’•.)

"Bayan ya ajeshii kofar gidansu sukayii saida safe,"
Shigar shii kedawuya sukacii karoo da Abba." bashiba harnii saida gabana
yafadii ,"yanda naga Abba yasha ashsh, tare da nunawa marwan kofar fita, ba gardama ya fice ,yana tsaye su Abba da masu aikii suka fita xuwa masallacii."

"Suna wucewa ya shige gidan, yamarasa ta ina xaibii?" gashii kanshii namai ciwoo ."
"Yayi hanyar dakin saukar bakii ,yana xuwa yamurda ya bude yana," Shiga yaga makullim yarufee duk Dan kada Abba ya ganshii ."

'Ya wuce bedroom, yadan gincira Dan jinkanshii yake tamkar xai fashe."
Sai faman maida numfashii yake yi ."


*special thanks 2 sis jannnah*

_deeyart Yusuf_✍





[9:01am]
(`’•.¸ (`’•.¸*¤* ¸.•’´)¸.•’)

*MIJIN BEAUTY*
(¸.•’´(¸.•’´* :* `’•.¸)`’•.)

*Written by badeeyart Yusuf*
71-75


_wasa-wasa yau satii daya, ba marwan ba labarii." gashii sai nemanshii akexuwa yii ,yadaina xuwa asibitii duk wanii wurii da ake tunanin ganin shi ba'agan shiiba."_


"Abba ne xaune yana karanta jarida, sallamar fauzan ta katse shii ,"ya amsa ya shigo yasamu wurii yaxauna."

"Ummah ta fito daga kitchen dauke da lemo," suka gaisa da fauzan."

"Ana cikin xaman kuramen saiga Faruq ya shigo,
"Batare da 6ata lokaciba, bayan sun gaisa ya kalli fauxan,
"Yace fauzan ina marwan??"
"Fauzan yace wallahi yanxun tambayar daxan maka kenan ,"
Faruq yace banganeba ?"
"Fauxan yace yau 2wks muna bidarshii ba batuu ba lbarii."

"Abba dai jinsu kawai yake, yaniisa tare da fadin,
"Shin waii marwan yarone karamii da xa'ace ya6ata ?"koma ?'shiyasan inda yake yanxu."
"Ya yunk'ura xai tashii,"
Aikuwa .........kajii shii Tim ak'asa yafadii, aguje fauxan da Faruq suka xo wurin shii ,"Ummah sai ta axa hannu aka tana hawaye."
"Suka daukii Abba saii _al'hilal hospital_
akabashii gadoo." dankuwa jinin shii ya hauuu sosai!"


(`’•.¸ (`’•.¸*¤* ¸.•’´)¸.•’)

♥ ** *** ♥

(¸.•’´(¸.•’´* :* `’•.¸)`’•.)

"Kwance take tana karanta ,wanii littafii
_halimatu sa'adiiya_
"Na sis deeyart Yusuf."

"Tayii nisa cikin lbrin bata jin kira, har Ummah tashiigo taxauna." batasanii ba,
"Saida ta ta6ata..."
Tayii firgi-git,!" "ummah!

"Tace shukurah tashii kishirya muje asibitii,"
"Ta gwalo ido 😳"Ummah wa aka kai asibitii ?" Taa fada cikin sanyin murya, tare da tashare hawaye .,"Umma tace abbanku ne !"
"Ta fice ."
"Shukuraah tace." Subhanallah!" to mi yasamu Abba ?"
,"Umma,
"Tunanin marwan yadawo mata a fili, tace
To aishima marwan yau satii biu ba labarinshii."

"Ta ja tsakii ."Lalle biri yayi kama da mutum, waton saboda tsabar, baison ta, baidamu da itaba, hardama barin garin yayi, kuma bawanda yasan inda yake." Dan kada acee yamaida ta ,taja tsakii !"

"Tare da fadin Kaine aciki." ni kwata-kwata natsanii maxa, baxan koma gidankaba dama kabayyana kanka."

"Tayi bathroom.'"

(`’•.¸ (`’•.¸*¤* ¸.•’´)¸.•’)

♥ ** *** ♥

(¸.•’´(¸.•’´* :* `’•.¸)`’•.)

"Ya daga hannunshii sama ,alamar addu'ah yakeyi ., sallah ya gama."

'Da rarrafe ya kai wurin fridge, yabude yakalli cikin fridge din ,yaga saura kwalin lemo daya da snack, yarage, da kyar ya iya mika hannu yadauko, ya aza aka saida yakusa rabin kwalin ya ajee."

"Marwan kam anxama abin tausayii, duk yafita hayyacin shii, yayi na nadama sosai, ga ciwon son shukurah gaa fushin da iyayenshii keyi dashii ."kuma sunki hakaru, ya nuna masu cewa, yayi nadama, da ya nuna soyayyarshi a gareta !"
,amma Abba ya k'i bashi dama,
"Ya yankewa kanshii hukuncin xama ,anan cikin dakin ,bakin gidansu gashii ,ba abincii banda lemo da snack kuma may be yau xa su iya qarewa, dan zuwa anjima zai iya shanye Wanda yayi saura."

"Bashida aiki Wanda yawuce ibada ,kwana yake sallah yini sallah yana addu'oinshi ."

"Idan yamutu anan sai sudaukii gawarshi."
Lol!


(`’•.¸ (`’•.¸*¤* ¸.•’´)¸.•’)

♥ ** *** ♥

(¸.•’´(¸.•’´* :* `’•.¸)`’•.)

"Kwan Abba biu a hsptl akasallame shii."

"Yana xaune, sai bada sanarwar marwan yake gaa yan' jariduu gidan talabijin ansa makuddan kudii gawanda Allah yasa yaganshii."

"Ummah tace alhji kilama yaron nan yamutuu bamu sanii ba."?'

"Shukrah da tashigo dauke da tea a hanuu, batamasan tayarda cup din ba ,saida sukaji fashewar shii ,ta yii up stairs tana hawaye ."

"Itakanta batasan dalilin kukantaba tadaijii ancee ya mutuu !"

_Toh kinfajii xaishart kodai ta kamuu suxeey tace haba ace kamar marwan 1 in town ace shukurah bata kamu ba f4 tace aiduk abinshii baikai abban Muhammad ba hhhhhh lol_


"Afreen Da shigo warta kenan ,tabi bayan yayarta tana bata hakurii. tare da fahimtar da ita bafa mutuwa yayiba ba'adai San inda yakeba."

"Tare da fadimata saura kwana hudu su," momuynsu su xo, duk da shukurah ta yi murna sai taboye murnar ."

"Afreen tace Allah ni anty abunda keban mamaki, ko kullum idan mukayii waya da Momy saitace min waii sunyi magana da marwan ."

"Shukurah tace nima tace min haka ,amma to miyasa kowa yakirashii baisamuu saii suu?? "
Shukirah tace kenifa banyarda 6acewa yayiba."
Afreen tace to inayake????"



```Ina miqa ta aziyata, ga masoyiyar wannan lbrn, Fatima, na rashin kanwarta, da tayi, da kuma sis jaanah, wadda yarinyar matsayin 'ya ce a gareta, ta rasu a Daren jiya,a grain kaduna, "Allah ya gafar tamata, ya kyauta, ta makwancnta!" Da musulmi baki 1```

*Mu kuma idan tamu , tazo Allah yasa muyi kyakkyawan k'arshe!"*

_Ameeeeenn_

Deeyart Yusuf✍



(`’•.¸ (`’•.¸*¤* ¸.•’´)¸.•’)

♥ *MIJIN BEAUTY*♥

(¸.•’´(¸.•’´* :* `’•.¸)`’•.)

*written by badeeyart Yusuf*

76-89


_kwance yake ciwo yacii karfiin shii, harta yanda baiyii xato ba. ya yik'ok'arin bud'e dakin kuma yakasa, ko kwakkwaran motsii bai iyayii haryafara sadaqarwa." lol!_



(`’•.¸ (`’•.¸*¤* ¸.•’´)¸.•’)

♥ ** *** ♥

(¸.•’´(¸.•’´* :* `’•.¸)`’•.)

"Abba ne xaune yana kallon _arewa 24_ inda akebada sanarwar batan marwan, yan' hawayen da suka makalewa Abba suka gangaroo."

"Fauzan da Nasir ne sukayii sallama ,tare da xauna wa suka gaida Abba."

"Ummah tace ,"Nasir haryau bawannii labari gameda abokinku ?"
"Yace Ummah haryanxun daii muna jiran tsammanii da jin lbrii maii kyauu."

"Shukurah ta sauko taxauna suka gaisa da Nasir."
Saii kallon rashiin fahimta yake mata ."Dan shii baisan matar marwan bacee ."

"Tacee yah fauzan ina kanwataa?" kasandaii cikinta ya tsofa kake barinta gida ko?"
" Fauxan yace tana asibitii yanxun xanjee daukota."

"OK."
"Tayii murmushii ta ficee."

"Suna fita Nasir ke tamvayar fauzan ya suuke da ita?' ya kalleshi tare da fadinn,"
Matar yah marwan CE fa!"
"Nasir yace matarshi???"

"Fauzan yayii daria, yace Duk najii lbrin ta tsuniyar da kuketayii dakai dashii akantaa.' baisan matar shibacee."
"Sukayii dariia."

(`’•.¸ (`’•.¸*¤* ¸.•’´)¸.•’)

♥ ** *** ♥

(¸.•’´(¸.•’´* :* `’•.¸)`’•.)

"Bakowa a pollon saii sallama suke xubawa," amma tsit!" Chan Tsohe tafito tana, maraba da yan'saudiiya marhaban, sannunku !"sannukuu!! saii taririyar su takeyi!"

"Ummah ta fitoo gabanta. Sai faduwa yakeyi."

"Tawaske da murmushiin da baikai cikiba ,"tana fadinn lale marhabann."

"Tayii wurin Momy saiga su Abba da fauxan.,
" shukurah kam suna sama itada afreen basu masan sunxo ba."

"Nan fa aka gaisa aka kawo masu abin motsa bakii ,akafara firar yaushe gamooo?"😜


"Jin hayaniya tayii yawa, yasa suu shukurah saukowa a guje ,sai wajen dadynta ta rungume 'shhii ."Momy tace bakida hankalii?"
Dakin ture afreen fa?" akayii daria dady yace aaa momynta kodai dan bata tarbekiba ?"Tace ina ruwana ?"tunda afrreen ta tarbenii ."afrren da tulelen cikinta." abbatii( kanin su) yaje wurin shukurah yana fadin antyna ina yayah marwan?'

"Ba shukurah ba harnii saida nayarda Biro na." chandaii nanemo natsuwata ,da Biro na."
shukurah tayii murmushii tace yafita yadawo."
Abbatii ya,ce yeeeee jia da munkayii waya yacemin xaban chocolate inmunxoo ."

"Momy tace aii marwan akwaii kokarin kira akwaii xumuncii sosai ."
Dady yace, yacemin ma xaikawoo shukurah nacee aii xamu xoo yabartaa."

"Abba yacee Ashe kuna waya?" Dady yace
, E."
Jia kawai bamuyii wayaba ,"amma da sunkayii magana da abbatii yace baida lfy." to ashe ma yasamu saukii. haryafita."



(`’•.¸ (`’•.¸*¤* ¸.•’´)¸.•’)

♥ ** *** ♥

(¸.•’´(¸.•’´* :* `’•.¸)`’•.)

_bayan sallah magariba_

,"Duk suna xaune saiga su Faruq da nasir sun shigo ."
"Ta idoo Abba yake tambayarsu bawanii lbr?" sukace unnnnn...!"loz

"Ummah takira adoo, mai kula da bangaren bakii." tace ado a gyarawa suu Momy dakin bakii ."
"Yace to hajia yawuce."

"Yana xuwa ,yafara bidar key, yadaisan lak'e yake Barinshii, yayi iyakar Vid'a baiganiba, ya murda kofar arufee."

"Yakoma yasanarwa Ummah ,"tace akira mai gyara ya balle kofar ."


"Bayan xuwan maigyara ..."
To malam ado aii akwai makulli akofar, kila taciki ya shiga."

"Akafara balle kofar, kanna yamaida ,ya gyara yabashii wanii key., yayi mai godia yarakashii."

"Yadawo yana shiga dakin tamkar, bolar swan water da drinks ."
Gororin ruwa ne saina lemuu da kwalaye ."
"Shikam ado tsoro yafara kamashii kodaii aljannu sun shiga ciki ?"😜
Yayi xugum."😒

"Jin nishii ahankalii, yasashii kallon kofar bedroom, cikin sandaa da addu' oi ."yakaii chan yahangoshii karshen gadoo .,ai kuwa ado, ya qara kware eyes😳dan yaji tsoro sosai!"dan kwata kwata baigane ko wayeba." cikin tsoro ya is a wurin ya kaii ya yaye blanket dinn waxaii ganiiii

??????????????"



F4 wayyo su marwan anji jiki amana cee kebinshii lol!

_deeyart Yusuf_✍




(`’•.¸ (`’•.¸*¤* ¸.•’´)¸.•’)

♥ *MIJIN BEAUTY*♥

(¸.•’´(¸.•’´* :* `’•.¸)`’•.)

*written by Badeeyart Yusuf*✍

90-100

_a guje ya kai kofar Palo yana shashsheka," Ummah tace lfy adoo, miyafaru?" yakasa magana sai nuna kofa yake Abba yace lfy miyafaruu kayii magana ciikin inda inda yakefadin mar..marwanu........_

"Ummah tamike a inaa?" sai hawaye 😭yace dakin bakii."
Harsuna ringan-ga xuwa
Ahaka suka iskeshii," tamkar matacce Faruq, yayi karfin halin dagashii nasir yarika saii mota fauzan yaja sau.

"Marwan specialist hospital bada 6ata lokaciba aka karbeshii, sai taimakon gaggawa akevashii, har 12 bawanii lbarr, asibitii taciika duk suntare nan shukurah saii kuka take, chandaii tace shin ni mixaisanii kuka?" aiibaikamata intausaya mishiba." afreeen tace haba anty kina lfy ?"
Saii sannan tasan afili tayi magana .
Abba yace yakamata mukoma gida dare nayii,

4 / 6