Author : Mamuhagge Category : True Books
masa anano na gidansa dan haka kai tsaye can suka nufa.
Zayyan ne yashigo yashige bedroom 'dinsa tareda kiran nabeela aka barta ita 'daya ta fiddo wayarta akaro na ba adadi dan duba ko misscall dinsa amma still babu ta turo baki tana gyada kai.
Tsayawa yayi daga nesa tareda qura mata idanu yana qare mata kallo
Sonta na qara karya kuxarinsa.
Juyowa tayi da niyar kallon agogo idanuwansu suka hadu da juna wani irin sanyi da farin ciki ya ratsata amma saita 'dauke kai tana qowarin miqewa.
Gyara murya yayi yace,
Da zarar kin bar palon nan ba abinda zai hanani komawa inda na fito.
Shagwa6e fuska tayi tana kallonsa tace,
You know this is not fair right?
Murmushi yayi tareda nuna mata qirjinsa ta nufesa tana jujjuya ido tun bata qarasoba ya fixgota ya rungume suka saki ajiyar zuciya kusan tare ta qara shigewa jikinsa tana qara qanqamesa.
Dago fuskarta yayi yace,
Lets go home missty..
Murmushi tayi tace,.
Yes baby.
Batareda ko masu gidan sun saniba tabi mijinta suka wuce warsu a motarta.
Sabon gidansu direct ya nufa da ita takallesa zatai magana ya 'Dora hannu a bakinsa yana kallon cikin idonta yace,
You're my wife i can take you anywhere anytime i want OK?
Da kansa ya bude mata mota ya riqo hannunta suna shiga ga mamakinta taga asabe nata aikin kaida kawon Girki koina sai qamshi da sanyin ac ke tashi.
Bedroom dinsa suka yada zango yana shiga wanka ta sulale ta fito sbd hayaniyar abdul da'aka kawo data jiyo.
Qaton lafiyayyen 'dakinsa dayaji adon komai na yara takaisa ta cire masa uniform tai masa wanka ta sako masa kayan shan iska suka fito Palo daidai fitowarsa da gudu yayi gurinsa yana tambayarsa yaushe yadawo suka nufi dining suka ci abinci,
Suna gamawa tayi masa shirin islamiyya Abu yatafi kaisa ita kuma tayi sallah suka fara shirya abincin dare.
Kwanan mum asee biyu agurin wani 'dan qwaya yazo da qaramin baronsa ya kwasheta yasaka ciki ya dinga bara da ita yana samun kudi
Id an dare yayi duk inda yasamu ya zubeta nan saida safe yazo yakuma 'daukarta sbd yunwa da wahala ga shanyewar jiki da dau'da ta nanna'de takoma kamar wani tsumma.
Tsaye take gaban mirror tana qoqarin 'daure gashinta da band ya riqe hannun yana qarewa rigar baccin jikinta kallo tacikin madubin sbd da ita da babu duk 'daya
Ya birkitota idanuwansa na sauyawa murya a shaqe yace,
This dress is making me loose my mind,,,
Shafo wuyanta yayi tareda zura hannunsa 'daya cikin rigar
Taja wani irin numfashi tareda kamo fuskarsa ta hade bakinsu tana lalubo harshensa
Shikuma ya cirata ya kwantar agado yabita.
Washe gari daqyar ta iya fitowa ta shirya abdul ya wuce school sbd taji jiki matuqa kamar Daren farkont.
Koda abdul ya wuce tana dawowa suka sake lulawa soyayyarsu hankalinsu kwance...
Da daddare sukaje gida ya gaidasu baffa itadai kasa sakewama tayi sbd kun ya.
Cikin qanqanin lokaci tasamu wani cikin Wanda yafi na farko laulayi sosai qarshedai saida suka dangana da barin qadar yakaita ganin Dr a madina daganan sukai zamanso suna shan love sbd cikin maitar ubansa aka saka masa kullum suna maqale abinsu.
Watansu biyu acan nabeela ta haifi baby girl 'dinta suka dawo dole yarinya taci sunan Fatima wato mum 'din zayyan.
Tunda cikinta itama ya tsufa taso takoma gurinsu Gwaggo kai tsaye yaqi dole sai gwaggonce tadawo gidansu.
Zuwan Gwaggo da sati 'daya ta haihu a asibiti bayan uwar wuyar datasha itadashi sbd kasawa yayi ya tsare kamar zaiyi hauka shima sbd ganin halinda tashiga kodata haihu ita sharkab da gumi shima sharkaf.
Baby boy tasamu Wanda yayi saheeb Zak bai bar komaiba.
Ranar suna yaro yaci sunan Abba suna kiransa da saheeb junior.
ALHAMDULILLAH.
Nan nakawo qarshen labarina na eznah Wanda yayi nuni da shi aikin alkhairi kokuwa sharri binka yake basai Wanda aka cuta yadau fansaba,,
Arayuwa karkazamo mai sonkai da qyashi tareda zalama dan kuwa sune suka kai mum asee da tawagarta ga wannan mummunan qarshen,,
Su nuratu da bullet kuwa koba'a fada qarshensuba kunsan bamai kyau bace sbd shi mugun abu shukace girbarsa ake dan haka allah yasa muyi aiki da darasin dake ciki kuma mu watsarda illar dake ciki....amin.
Kurakuren ciki allah ya yafe mana dani Dana rubuta daku masu karantawa.
Karku ce bai kamataba ace novel yaqare anan sbd banga amfanin jansaba bay an Riga an isarda saqonda akeson isarwa jansa ba abinda zai qarar sai rage dadinsa.
Godiya ta musamman ga dukkanin groups danake ciki dan bazan iya lissafosuba amma kadan daga ciki sune,
Mamuhgee's novella,
Mamuhgeee fans grp 2 to 3
Masoyan mamuhgeee
Zauren biebie isa
Biebiedee fans grp
Khadijatus crew
Ummu subay'a fans grp
Realhausa Fulani
Duniyar marubuta
Zama na Amana 2
Hausa novels palava
Faeamgnovels
Sophy novels,
Members na kundin qaddarata fans grp
Musan kanmu marubuta,
Aysha sada machika fans grp,
Aufana fans grp,
Lubbies crew
Meesharh lurv fans
Dokin karfe association
Dandalin raheenat
Kai im really sorry I can't name all amma dai ngd duka har wainda ban zayyanoba.,
*Thank you my wattpadians i love you guys morethan you guys can imagine...*
Thank you,
My momy Aysha hassan
My zinnie,
Balkeey shuwarh
Aunty sis
Ummumaryam
Splendid
Ag💞💞💞💞💞
Anfa
Sisin mama
Real maidambu
Mum subay'a
Biebiedee
Raheenat Niamey
Faeamg
Dadah
Sameera ilyas
Uhhhmm im sorry nanma i cant name them all
Thank you all allah yabar qauna saikun jini gaba.