Author : Fatima Abdullahi Batul kamba Category : Romantic Hausa Novels
gida
Kaitsaye ɗakin mamma tanufa da sallama tashiga amma ko arzikin kallo batasamuba balle ammasa sallamar, cikin mutuwar jiki da zafin zazzaɓi tace, Mamman gani
Ko kallon ta batayiba tacigabada sabgarta, takai 20 minute atsaye kafin tajefamata kuɗin kasancewa seface suka tarwatse cikin wani irin ƙunci dabaƙin ciki tadurƙusa tana tsince kuɗi, batasan lokacinda hawaye suka shiga gangaro mataba hartakammala tsince kuɗin ta fita dantarigada tasan mezatasiyo
Kasancewar tsakanin banda bari da habu bene baƙaramartafiya bace gashi dukjikinta ciyo yake mata gawani zazzafan zazzaɓi dakeson rufeta, jintatake kamar ba'a duniyaba, dakyartake tafiyar muradinta Allah yasa takai bakin titi kotasamu wani yarage mata hanya, aikuwa bstasamudamar ƙarasawaba wani wawan jirine ya ɗibeta tafaɗi aƙasa tana sauke numfashi wahala, tauikusan eminti Uku ahaka kafin Allah yajefowani ,mai mota yazo giftawa har ya wuce saiyadawo ganin mutum kwance ba alamar motsi
kumafa macece yafaɗa cikin hanzari tare da fitowa daga motar yanufota
Baiwar Allah!
Baiwar Allah!
Shiru ba amsa hakanyasa yaumarci matarsa dake mota tafito takama masa ita cikin masifatace wallahi ba inda zanfito
Dakaganin mace dukkaruɗe
Kazomuje inhar baso kake raina ya ɓaciba shima cikin ɓacinrai yace
Waike mekedamunki macecefa ƴar uwarki
Dasauri takatseshi dacewa niba ƴar uwatabace danzata iya yimin wuf da miji tafaɗatanawani basarwa tabashi dariya sosai amma saiya matse
Ganinkamar yayi fushine yasa tafito daga motar ,
Amma kasanbazaka taɓatabako?
girgizakansa kawai yayi shiyarasa wannan wane irin kishine da ita
Tozaki iya ɗagatane? Zandai jarraba nagani , ƙarasawatayi kusaɗa maryam taɗan taɓata saitaga ashema ba'a sume takeba
Kallo ɗaya tayi mata tasan agalabaice take nantake tajitausayinta cikinsauri tajuyo gamutunan wanda ina kyautata zaton mijintane tace hubby zokataimakamin Allah yarinyar tajigata sosai ashema ba'a sume takeba.
'Cikin mamaki yakalleta yanzufatace batason yataɓa yarinyar amma yanzu dakanta take neman ya taimakawa yarinyar
Haba mana hubby katsa kana wani kallona
Ahankali yaƙaraso yadauki maryam yanyata amota yazagaya amazaunin drever yatada motar kaitsaye wani haɗadden asibiti suka nufa emergency aka karɓeda sosai liki tocin sukayimasa faɗa danyace musu ƙanwarsace ganin jikinta duk shatin dukane kuma aulcar tayimata mummunan kamu
Sakamakon rashin cin abinci dabatayi sosai yatausaya mata kumayaji tausayinta
Dayake asibitocin Niger bakalan namubane na Nigeria mukomai anbarmu abaya sunada kayan aiki isasu yasa kodatafarka taji ƙarfin jikinta sosai
Anso ariƙeta amma tace taji sauki gida zata tafi ganin tadagene yasa mutumin karɓamata sallama
Kasancewar tundasuka kawota yakai matarsa gida yasake dawowa
Sosai maryam tayimasa godiya akan taimakon da yayi mata
Yanuna mata bakomai tunawa tayi batafa yiwa mamma cefanentaba kuma gashi yamma tayi sosai batamasan ina tajefarda kuɗinba
Bayan sunfito daga asibitin yakalleta
Ƴammata yadunanki?
Kawaddakaitayi jikin muryarta mai matuƙar sanyi tace sunana maryam
daga haka takamabakinta tayi gum
Maryam inazakije dakika fito balafiya? Kamar bazata tankaba saikumatace habu bene
Saurin kallon ta yayi yanamai zaro idanunsa cikin tsananin mamaki yace
'Yanzutundaga banda bari kike zuwa habu bene da zazzaɓi ajikinki '
Shiru tayimasa ganin yaɗau hanyar komawa gida yasa tace
'' dan Allah ka ajiyeni anan Allah inahar bada cefane nashiga gidannan ba mamma zata iya kassarani''
Baiwani tsaya sauraron taba yacigabada draving ganin haka saitasanyamasa kuka cikeda mamaki yake kallon ta sannan yace
Kinga maryam bakida lafiya kumafa gida zankaiki bawani wajenba cikin shash sheƙar kuka tace ''kayi haƙuri ka'ajiyeni anan cefane aka aikeni nayo ''
'Cefane yamai maita cikin wani sabon mamaki 'kyadamasa kai tayi alamar eh
'Agidan ba'a san bakida lafiya bane'
Shiru tayi danbatasan mezatace masaba ganin hakan yasa yayi parking ɗin motar yamayarda hankalin sa kanta Maryam!
Yakirata cikin sanyin murya tace ansamasada
''Na'am'' bawandake yin aikenne saike? ''Eh '' ta amsa masa tambayar cikeda ƙosawa shiru yayi naɗan wani lokaci yajuya akalar motar zuwa kasuwar habu bene wata sassayar ajiyar zuciya tasauke batare data kalleshiba tace
''Nagode, Allah yasakamaka da mafificin alkairi, yabiyamaka buƙatun kana allkairi yasakagama da duniya lafiya''
Sosai yaji daɗin waɗanan addu'oin nannata ammakuma yayi mamakin yadda tajidaɗi ganin yakama hanyar kasuwa
Parking yayi sannan yadubeta yace 'dame dame zakisaya '' kifi kilo ɗaya, madara ma kilo ɗaya''
Jintayishiru yasa yace shikenan kyaɗa masa kai tayi alamar ''eh''.
F🌹A🌹K Batool Kamba
More comments more typing
{🖤Batool kamba 🖤}. ALKA LAMI YAFI TAKOBI 🗡️
https://chat.whatsapp.com/Gn6wOkxz4N6KBN3JbMkPiZ?mode=ems_copy_c
💋*SON KI NE ƘADDARA TA*💋
{🌹 Your love is my destiny 🌹}
STORRY & WRITING
BY
FATIMA ABDULLAHI
{Batool Kamba}
Dedicated to my lovely mom ALLAH yaƙara tsawonrai da rayuwa mai albarka
* 1️⃣1️⃣&1️⃣2️⃣
___________________________✍️wai papane dakansa yakoreta, tome tayi masa hartakusa shiga ɗakin mamma tace hijab kawai zaki ɗauko
Batareda ta amsaba tashige ɗakin wani kukane yasake kufcemata
Kukane irin wandake fitowa tun ƙasanrai , kukane maihaɗeda ƙunar zuciya
Kukane mai cinrai,
Kukane narasa mafita,
Kukane na neman dauki awan maha licci,
''Inna lillahi wa'inna ilaihirra ji'un! ''
''Inna lillahi wa'inna ilaihirra ji'un! ''
Inna lillahi wa'inna ilaihirra ji'un''
''Alhamdu lillahi ala khulli halim ''
''Alhamdu lillahi bini imaathihi thathi mussalihun ''
''Alhamdu lillahi wakhhafa ''
''Alhamdu lillah ''
''Alhamdu lilah''
''Aljamdu lilah''
Abinda take nanatawa kenan afili jinzuciyarta take tamkar zatafashe
''Wayyo! Allah nashiga ukuna ni Maryam inazansa kaina Allah yakawomin agaji nibaiwarkace mai tsananin rauni Allah natuba ''
''Astaqfi rullah ''
''Astaqfi rullah''
''Astaqfi rullah wa'atubu ilak''
Jin anfara kwala mata kirane yasa tayi saurin fitowa bayan ta ɗauko hijab ɗin kallon motar papa tayi kasancewar atsakae gidan suke, nufar motar tayi cikin sanyin jiki papa naganinta yayi saurin ɗauke kai durƙusawa tayi agaban papa bayan ta isa wajan cikin murya mai rauni tafara magana
''papa bansan dawacekalma zangodemakaba, bansan dawane harafi zan godemakaba, haƙiƙa kazamomin wani jigo arayuwata , wanda bazan taɓa mantawaba, kazamomin bangon jingina alokacinda narasa majin gina, kazamomin tudun dafawa alokacin da narasa madafa papa Allah yabiyaka bazan gushe dayimaka addu'a ba, zantafi kamar yanda kabuƙata nabarmaka gidanka amma kasa aranka bazan taɓa mantawa dakai ba arayuwa katallafeniii ''
Kasa ƙarasawa tayi saboda wani irin kuka daya tasomata, dasauri tamiƙe tayiwaje mamma takalli matar tace kuɗinfa? Murmushi matar tayi sannantace Hadiza bakida sauƙi akan kuɗi
Kallon bakida hankali mamma tayi mata tace ke awannan zamanin kuɗi ai sune rayuwa malama kibaninkawai
Buɗa jakarta tayi taɗauko damen kuɗi tamiƙawa mamma washe baki tayi kafintakarɓa tanafaɗin yanzun naji zance hajiya sa'ade karki manta ƙasararda nabakifa maitsadace dan Allah kisamomata gurri mai gwaɓi kindaigane taƙarasa maganar tanamai kashe mata ido
Murmushin ƴan duniya hajiya sa'ade tayi, karkisamu damuwa Hadiza wannan yarinya aisai manya kumanasan baƙananun kudi za'a samu akantaba .
Nandai sukayi sallama papa najikuma yana gani amma yakasa cewa ƙala shifa acikin ransa tausayin Maryam yake amma yarasa dalilin dayasa yace tabar masa gidansa shidai yasan bahakane aranshiba , jiyake bakinsa yayimasa nauhi hakanyasa yakasa magana har matar tabar gidan wani abin haushima lokacinda Maryam keyimasa magana yasu yaceda Ita wani abu amma yakasa
Fitarsu daga gidan kaitsaye sukaɗau hanyar barin garin neimey Maryam tatsorata sosai dan itadai bata taba ganin irin wannan tafiyaba gashi kuma ba'itakadai bace sunfi su talatin amotar kuma duk mata bawanda yakulata itama bawanda takula saikuka datake matar dake gaban motarce ta juyo amasifance tafara magana
Ke Malama kiyimana shiru kowaye kikaga yana kuka a nan dazakidami mutane
*MARWAN*
Guduyake shara rawa kantitin garin abuja kaida ganin wannan kasa tuƙin gangancine dubada yanda yake draving baya damuwa dawanda ke kan titin burinsa kawai yakai inda yake so jamil dake gefensa duk atsorace yake Allah ne sheda yayi danasanin biyosa dayayi, yasan waye marwan bai iya fushiba cikin shakkar sayace
''please, marwan come down mana karka kashemu abanza naga ai gaskiya suka faɗa da tana sonka aibazata gudu ajajibirin ɗaurin au.....'' Wani irin birki dayajane yahana jamil ƙarasa maganar
Cikin wani maɗaukakin ɓacinrai yace ''stop Please jamil ''yafaɗi atsawace wandayasa jamil ɗin jan bakinsa yayi shiru
Yashiga bashi haƙuri kosau raronsa marwan baiyiba yafita daga motar yana huci Allah mayasa lokacinda zai jabirkin yagan gara gefe da anyi ɓarna, tsaye yayi yama rasa mezai yiwa jamil dasu haroun yahuce
Shima jamil fitowa yayi
''please marwan kafahimta ada inagoyon bayanka kaci gabada son yarin yarnan amma ayanzu nadawo daga rakiyar ka dama ai anfaɗa tsintacciyar mage aibata mage ''
Baikula dayanayin dayashigaba yacigabada cewa
"Marwan sanin kankane bawanda zai ɗauke hotu nanta inhar ba itaba wamaysan inda suke? Kuma aiii''
Wata muguwar shaƙa marwan yakai masa, nan yafara dukansa baji bagani Wani ikon Allah jamil baya ramawa saidai yana ƙoƙarin kare kansa da dukkanin hanna yensa wani mai motane yatsaya ganin abinda ke faruwa nan yafara rabasu dayake shi Jamil baramawa yakeyiba faɗan yayi saurin rabuwa kallon marwan yayi cikin zaro ido da maɗaukakin mamaki yace marwan!
Haba yallaɓai dagir manka meyayi zafi? Ko kallonsa marwan baiyiba yagiftashi yashiga mota A 360 yabar wajen kallonsa mutunan yamayar kan jamil yace yalla ɓai meyahaɗakada yallaɓai baka gudun abinda zaije ya dawo kasan masu kuɗin nan basada mutunci
Barinma wannan shakwa ɓaɓɓen yaro waye bai san shiba? Kab garin abuja dakaceee
''abokinane'' Jamil yakatse shi
Yanafaɗin haka yabar wanjen Allah mayasa ba mutane ke yawan wucewa kan titinba hanyace hara hayaniya
Kaga inazakije tunda shi yawuce loko ESTATE jamil yafaɗa kaitsaye
Muje na saukeka Allah ya ki yaye gaba
Bamusu Jamil yabishi ganin yakama hanyar ganinzasu wuce gidansu yasa yadakatar dashi fita yayi
''Nagode ɗan uwa ''
Jamil yafaɗa haɗida juyawa yashige gida
Marwan tun barinsa wajen yake jinsa wani iri, magan ganun haroun da jamil ke faɗomasa arai
Shifasam bayaganin guduwa my soul ɗinsa tayi yafi yarda da saceta akayi kowani abun badai guduwaba duk cikin kalaman jamil bawanda yayiwa marwan ciyo kamar tsintacciyar mage kenan ma gori yake mata
''No never wallahi my soul bazatayimin hakaba mema zaisa tayimin haka, tana sonafa haba kai bazai yiyuba ''
Shikaɗai yaketa magana tamkar wani zararre harya isa bakin gate ɗin katafa ren gidansu hone ɗaya yayi saiga gate man yazo dasauri yabuɗe
Kaitsaye parking space yanufa ko parking arziƙi baiyiba yafito direct yanufi part ɗin mom
''Mom!
Mom!!
Mom!!''
Yashiga kwalamata kira tamkar zaifasa gidan
Mom dake farlou tamiƙe tanafaɗi lafiya dai? Wani irin rungumeta yayi tare dafashewa da kuka tamkar ƙaramin yaro
Sosai mom hamkalinta yatashi ,zaunardashi tayi sannan tamiƙe taɗauko masa ruwa maisanyi a freg saidayasha sosai
Yafara magana ''mom wai dagaske my soul batasona shiyasa tagudu, mom dagaskene dan Allah kiga yamin? Yanamagana hawaye na tsiyaya a idanunsa
Daman tatsuniyar gizo ai bata wuce ƙoƙi sosai ran mom yaɓaci
Kaga banason wannan tayar da hankalin dayake
A'a bagaskiya bane kamanta dawacece my soul ɗinkane? Yazakayimin wannan tambayar Please ka kwantar da hanka lin ka kaji
Shiru yayi yana sauke zazzafar ajiyar zuciya
Miƙewa yayi yanufi part ɗinsa kaitsaye haban wadrop yanufa yaɗauko wani allon zane wani irin zaro idanu yayi waje 👁️👁️ cikin tsananin tsoro yajefarda allon yana ja da baya tamkar wanda yaga mala'ikan zare masa rai
Too masukaratu aganinku me marwan yagani dahar yabashi tsoro haka?
Amsarku nanan a page 14 & 15
Inhar banga ruwa comments ba sainan da One monch zakusa ke gani post inkuwa kun shirya nima ashirye nake
SON KI NE ƘADDARA TA
🌹your love is my destiny🌹
STORRY & WRITING
BY
FATIMA ABDULLAHI
{Batool Kamba}
Wannan shafi sadaukar wane ga duk wata marubu ciya dake faɗin duniya ina sonku writters
*1️⃣3️⃣➡️1️⃣4️⃣
___________________________✍️ma gana yake son yi amma yakasa
''Mom!''
Yakwala wa mom kira afir gice yana mai miƙewa yanufi fita waje yana mai mai ta kiran mom
Tun aharabar gidan yadinga faɗi yana tashi abun mamaki securiti's zuba masa 👁️sukayi dan basu taɓa ganinsa ahakana gashidai bai daɗe dashi ga part ɗin nasaba mom dafe kai tayi ji kiranda yake yimata, lamari marwan nabalain bata mamaki mutum kamar ba namiji ba
Mom! Yasake kiranta lokacin daya shigo part ɗin akiɗime
Lafiya marwan? Ta tambayeshi ganin yanda yake zaro ido kamar tsohon kwarto
''Mom dan Allah wa yashigar min part ɗina daba nanan? ''
Kallon mamaki tayi masa cikin halin ko inkula tace
Wakasan yana shigar maka part ko wayasan password ɗinka?
''Mom dan Allah zo ki gani Please yafaɗa out of control''
Ganin kamar baya hayyacin sa yasa mom binsa , koda suka isa part ɗin bedroom ɗinsa suka nufa kaitsaye gurin allon zazen yakaita ɗagoshi yayi
''mom kinga sauran maganarce tamaƙale saka makon ganin wayam .
Menene?
Kasa maga yayi saboda ɗimauta saida yaɗau dogon lokaci sanan yaja numfashi
"Mom kinsan menazana?
A'a
Mom face ɗin my soul nazana amma natarar yakoma kwaran kwal
Yanzukuma bakomai Please mom meke shirin faruwa ne?
*MARYAM*
Sunyi tafiya takai ta 5 hours suka huta sannan suka cigaba daga nan bazatace ga abinda yasake faruwaba saida ta buɗa ido taga duhu yamutsa fuska tayi ganin suna ƙoƙarin tsayawa yasa duk jikinta yayi sanyi
"Niyanzun inane za'akaini gunsuwa zan zauna Allah kajikaina ka agazamin Allah karkabarni na wulaƙanta aduniya "
Tsawarda aka dakamatace tadawo da ita hayyacin ta
Fito malama kinwani zaunawa mutane amota inajin bakitaɓa shiga motabane
Wasu zafafan hawayene suka wankemata fuska jin irin tsawarda yakemata aka
"Yihaƙuri" tafaɗa cikin muryar kuka
Tsakiyaja kafin yayi gaba abinsa,
Shin yanzun ita menene makomar rayuwar ta
"Ya Allah kajiƙaina "
Wani gida tagani da alama nanne masaukinsu domin sauran yanmatan duk sun shige ragiwar kuma suna ƙoƙarin shiga itama hanyar tanufa.
Gidane da ɗakuna ajere barandace doguwa yawan ɗakunan mayasa bansan adadin suba
A tsakar gidan suka tsaya, wasu ƴan mata kusan su goma wasukoma suka shige ɗakunan da'alama sunsan yanda gidan yake wata matace dafito dagawaniɗaki dake gefe ɗaya, hannunta ɗauke da sigari tana busawa, jan sigarin take irin nakwararru kuma ta tattun ƴan bariki, kallon wula ƙanci tayimusu tareda yatsina baki
Kune baƙi annan dafatar kunsan meyaka woku nibana ɗaukar iskanci dole gobe kufara aiki danbazan baku ɗakuna kushare kuzaunaba .
Cire glas ɗin idanun tatayi tabisu da kallo ɗaya bayan ɗaya idanutane yasauka kan Maryam saida taƙre mata kallontsaf yafito ta da hannu
Cikin ɗari ɗari dajiki tanufi inda matar take sake kallon sauran tayi bangaya muku sunanaba ko?tatambaya cikeda iskanci
Taɓebaki tayi da alama hakan yazame mata ɗabi'a
"Zaku iya kiranada uwar gida ko anty kundai gane ?"
Jinjinakai sukashigayi itadai Maryam duk atsorace take kasan cewar bata sababa. kallon Maryam tasakeyi cikin iskanci tace my love yasunanki?
"Mar r y a m" tafaɗa cikin rarrabewar harshe murmushin ƴan duniya tayi
Dagayau sunanki qutty kinji? Kyadakai tayi alamar Ehm
Nan akashiga bawa kowa ɗakinsa har maryam ɗin ɗakine maiɗaukeda madaidai cin bad, Waldrop sai mirror dakujera two sitter, da bathroom .
bathroom ɗin tashiga taɗauro alwala cike da damuwa tafara sallah.
Harta idar taci gabada tunanin makomaer rayuwarta, taɗau alƙawarin dul wuya bazata sayar da mutuncin taba, danta soma gano wani abu dangane da wannan gida
amma zata bi ahan kali tagani har Allah yasa tasamu hanyar gudu.
Washegari tunda tayi sallar asubahi tarinƙajin hayaniya dataso tayi zamanta saigawata matashiyar yarinya taahigo waitafito waje inji Uwar ganta lalli hijab ɗinta tasanya
tafito ganin gidan yacikada mutane daban daban yasata fara tambayar kanta "wannan wane irin gidane? "
Muryar Uwargida ce taji tafara magana. qutty zonan. Dakar kartaje saikuma tanufeta, matsawa tayi ta zauna cikin ladabi tace "ina kwana " lafiya cewa uwar gifa
Sannan tace da alama ke bakisan wannan inaneba amma zakisani naga kowa ya fahinta kece kawai kikeson bamu problem amma You don't worry qutty zaki gane, yanzun jekiyi wanka natanada miki costomer yananan zuwa zaki tayashi kwana baƙone kisaki jikinki kikwashi rabonki karki kuskura kimai musu komaiyace
Saurin katseta Maryam tayi dacewa "hajiya kiyi haƙuri ban fahimtaba , wani kuma? A ina yasanni nida nazo jiya wana sani, waya sanni dahar zaizo wurina . kuma naji kinazancen costomer nida bana kasu wanci meya haɗani da costomer?"
Sosai wurin akashiga dariyarta ciki kuwa harda waƴan dasukazo jiyan
Kumin shiru cewar uwar gida kinga qutty aiki bata ƙananun mutane bace so karkidami kanki cos kinada abinjan hankalin ɗa namiji karkiyi wasa da damar ki wanna dakike ji nace zanhaɗaki daahi babban mutunne a Nigeria so kiyi amfani da damar ki wajen sa
Kan Maryam yasake kullewa itafa bagane wannnan kurman zance takeba "Please hajiya let me go to the streat point zanfi ganewa " tafaɗa cikin yatsina tana son tabbatar wa dagaake wannan gidain karuwai ne
Cikin ɗanjin haushinta uwar gida tace jeki kiyi wankan zan aiko miki da kaya idan kunje zaki gane nufina ok yamutsa bakitayi kamar tayi magana kuma tafasa
, kamar yanda uwar gida ta, Umar ceta wasu ƴan isan kaya takawo mata taso taƙisakà kayan amma saita tuna karfa tayi ƙoƙarin ja inja da ita takoreta Allah mashaidane wani abu takeji maikama samun freedom, wato ƴanci .
sosai kayan yakarɓi jikinta kasancewarta Black beauty kayan kuma golding colour kamar dan ita akayisu the best colour ɗin ta kenan .
Ridane dawando rigar iya gwuiwa shimadai wandom baikai ƙasaba.
"zuwa yanzu tacire komai daga ranta zatata fuskanci rayuwarta tayanzun.
Motsin mutum taji dasauri tajuya ganin wani tayi atsaye yana mata wani irin kallo data kasa ganesa, tarigada taranfo uwar gida zata yarda tabishi daganan zatasan abinyi..
More ✨comments ✨ more ✨ typing
F🌹A🌹K 🖤BATOOL KAMBA 🖤}forever
SON KI NE ƘADDARA TA