BAKON LAMARI HAUSA READ NOVELS By HASEENATU.txt

Author :  Autar Manya Category :  Romantic Hausa Novels

Chapter   1 / 11

1 to 3K   out of 30.4K words

*BAƘON LAMARI...!*🌹
{ Eternal love }

*NA*
AUTAR MANYA

Bisimillahir Rahmanir Rahim

*001*

Lumshe Manyan idanunshi yayi yana shafo gemun shi a hankali yana jin sautin kukan ta yana tashi ta cikin wayar dake kare a saman kunnen shi.

Magana take masa wadda tsabar yadda take masa kuka, ya hana muryarta fitowa.

"Yaya dan Allah kazo kano, ina cikin matsala babu wanda zai fuskance ni sama da kai yaya, duk yadda kake tunanin matsala ta tawuce nan Yaya ka taimaka mini"

Shuru yayi mata tamkar bada shi take magana ba, sai da yaga dama dan kanshi sannan yace.

"Amatu! ki haƙuri da rayuwa kowa sai da ya fuskanci matsaloli kafin ya kai inda yake son kaiwa a rayuwa, Pls kada ki ƙara kirana kinga ke Matar aure ce"

Ƙit! ya katse wayar yana mai fesar da zazzafan Huci ta cikin bakin shi.

Miƙewa tsaye yayi tare da yada wayar yana mai shiga cikin bedroom ɗinshi, Dogone sosai mai suffar ƙarfafan maza kasancewar sa Soja wanda yasha gwagwar mayar training duk wata halittar ƙarfi ta buɗe ajikinsa, fari ne tas mai manyan idanuwa tare da dogon hanci ga wani gemu daya aje wanda ya bawa kyawun fuskar shi damar ƙara bayyana daga saman goshin sa kuma ƙaton tabon abin sallah ne wanda har wani ƙurzunu, ƙurzunu yayi yay girma sosai, saman kanshi kwa ƙwalƙwal ne bai bar suma ko ɗaya ba, bashi da yawan sakin fuska bare ka saka ran ganin dariyar shi, ya mallaki hankalin kanshi dan a tsarin shekarunsa na haihuwa zai kai shekaru talatin da takwas ( 38 ).

wanka yayi tare da shiryawa cikin uniform ɗinsu na sojoji army green, ya fita waje tare da rufe ƙofar shi ya nufi filin dake cikin barrack ɗin wanda anan suke horar da ƙananun sojoji yadda zasu yi dabarun yaƙi.

Bai yarda ya saka tunanin ta ko kukanta cikin ran shiba haka ya mayar da hankalin shi wajan aikin dake gaban shi.

*KANO*

Ta yada wayar tana mai rufe bakinta sabida tsabar kukan dake ƙara tawo mata.
A fili take furta.
"Ameerah kin cuce ni da kika samon Numbern Yaya kika ce, na kira shi nina san Koda yana da mafita baze min komai ba, Nina san Yaya baze taɓa taimakona ba a rayuwa, Zan cigaba da addu'a Allah ya kawon mafita acikin lamurana"

Ta faɗi tana mai kifewa a saman haɗaɗɗan carfet ɗin dake falon.

Tsawar da aka daka mata tasa ta ɗago da sauri nan da nan jikinta ya soma rawa sabida haɗa idanun da sukai da mijinta IMRAN!

"Bani wayar hannun ki, Uban wa kika kira macuciya shaiɗaniya?"
Jikinta yana rawa ta miƙa masa wayar sabida tsabar yadda take jin tsoron shi Ko muryar shi taji firgita take yi.

Hannun imran har karkarwa yake sabida zumuɗin yaga wata kira idanun shi ya sauka akan Numbern da tayi saved da Sunan Yayanmu.

Ya cilla wayar ta daki Tv stand sannan ya wani kwashe da dariya wadda har ta saka yana dafe cikinsa.

"Kar dai Har yanzu Zuciyarki bata haƙura da maitar son AHMAD ALI Ba? to kima jini da kyau Ahmad yayi miki nisa duk da yana Ɗan uwanki jininki yayanki Amman a yanzu yayi miki nisan da har abada bazaki kamo shiba"

A gigice Amatullah ta ɗago idanunta fal hawaye bakin ta har rawa yake wajan furta masa.

"Tir da irin munanan kalaman ka Imran Allah ya kiyashe ni yin soyayyah da Aure na aka, Inma ƙazamar zuciyarka tana raya maka hakan maza ka kawar wallahil Azim Ni Amatullah Shu'aib Makama! ban taɓa jin son Yayah Ahmad cikin zuciyata ba.........

Bai jira ta ƙarashe maganar tata ba ya janyota ya haɗeta da bango ya shaƙe mata wuya yana faman zare idanu kamar mai taɓin kwakwalwa.

"Nine zan miki ƙarya in ba son shiba mai ya kaiki ki masa waya dan ubanki ƴar matsiyata"
Yakai maganar yana tofa mata yawu a fuskarta, Hannu ta sanya ta dafe Wuyanta tana kakarin Amai sam bata damu da yawun sa ba, face Kokawar da take numfashinta ya dawo.

Zubewa tai saman kujera tana hawaye hannunta har lokacin yana wuyanta.

Ya koma da baya ya zauna saman kujerar dake kallonta, Yana mai laluba aljihunshi wiwi ɗauri guda ya ɗauko ya kunna ta yana sha nan da nan hayaƙinta da warinta suka cika mata ɗaki ƙoƙarin yin amai take yaƙi bata dama sabida matsawar da yayi gabanta yana watsa mata hayaƙin yana lumshe mata idanunshi da sukai fici fici suka koma jajir babu ko kyawun gani.

Bakinta fal da yawun data kasa haɗiya sabida Warin wiwin daya tokare mata maƙoshi.
"Imran ka matsa kada nai maka amai ajikinka wai kai wani irin azzalumi ne in Allah ya yarda sai Allah yayi maka abin da yafi wanda ka min dan shi adalin sarki ne baya zalunci kuma ya hana a zaluntar"
Ta faɗa tana miƙewa daga wajan.

Aguje! ya taɗota da ƙafa ta faɗo kanshi ya daidaici daidai goshinta ya kashe wiwin ta saki ƙarar zafi! ya saki dariya tare da kama laɓɓanta yaja yawun data Aje a bakin suka sube a ƙasa ya saki dariya tare da kai bakin sa saman nata ya cafki harshenta yana tsotsa yana fesa Warin wiwin daya sha ta cikin bakinta.

Tashin hankali ya sa numfashinta ɗaukewa cak ta samƙame masa ajikinsa amman hakan bai saka ya sarara da shan bakinta ba, har sai da yaji ya gamsu dan kanshi sannan ya tureta ta faɗi ya miƙe tsaye ya soma janta a ƙasa har ya kaita cikin bethroom ya kunna mata famfon ruwan zafi a saman kanta.

Da sauri ta miƙe tana sakin marayan kuka! Sautin tafin shi taji akanta yana dariya harda riƙe ciki.

"An gaya miki barno gabas take? ni zaki kawowa bariki har na raɓe ki, ki sume min, To ai yanzu kinji ruwan zafi kin miƙe munafuka mai kalar ragon ruwa"
Kifewa tai a wajan tana kuka! wanda kafin ta ɗago ya soma jan rigarta yana rabata da kayan jikinta, tsirara yayi mata haihuwar uwarta kafin shima ya soma fidda nashi tsiraicin wanda ya sanya Amatullahi tai saurin rintse idanunta.

Kafin da sauri kuma ta buɗe su tana ja da baya tana girgiza masa kai tana yarfe hannunta.

A buƙace yake ƙara goga gaban shi da mazaunanta, Yana ƙoƙarin nemanta ta baya, wa'iyazubillahi hasbinallahu wani'imal wakil ɗabi'ar dabobi kenan.

Wata ƙara ta saki tare da rarumar glass ɗin window daya fashe ya faɗo ta saita shi a hargitse kamar mahaukaciya tana cewa.

"Wallahi Imran da haihuwar irinku gwara ɓarin ku, danai luwaɗi gwara na kashe kaina kuma kaima na kashe ka, Munafikin Allah ka fice ka bani wuri"
Ta faɗa tana nufo shi da glass ɗin dake hannunta.

Dariya ya soma yana nuna abarshi da hannu.
"Bazaki gane shauƙin ta, ta baya ba har sai kin zama ƴar hannu na ƙara baki lokaci koki aminta dani ko kicigaba da karɓar Baƙar azaba da masifa acikin gidana wadda sakarkarun mahaifanki gidadawa basu isa sun kuɓutar dake ba"

Ya faɗa yana mai tureta ya fita.

Ta faɗa saman glass ɗin windo wanda ya bawa kanta damar fashewa nan da nan jini ya wanke mata fuska wanda ya bata damar tafiya suman wucin gadi numfashinta ya ɗauke tsaf..............
*Duk abin da yayi jinkiri to tabbas alheri ne na jima ina ƙoƙarin haɗa labarin nan amman Allah bai bani iko ba, sai yau Allah ya kinsa mini labarin Amatullah wanda zai taɓa makaranta ƙwarai da gaske domin na taɓo inda kewa al'ummah ciwo,Salon na daban ne Ku daure ku bi ku yi sharhi akan shi ƙofa tana buɗe domin ganawa da Autar manya 09022260850*




*Assalamu alaikum yan uwamata :muna farincikin sake gabatar muku BINTU* *-SPA-ND-MORE.. inda zaku sami  ingantaccen garin maganinmu,na zallar magungunan gargajiya daya hada da hakukuwa,ganyaye,kauci,huda,sassake da hatsi kala kala wadanda basuda illah  ko kadan ajikin Dan adam.wannan maganin an hadashi ne bisa yarda da amincewa da da hannun gwanaye kuma masanan* *magungunan gargajiya nagarin kano.wannan magani yana gyara nono wanda ya yamushe,ko wanda ya kwanta,ko wanda ya tartare,ko wanda akeso ya cicciko,ya daga, ya mike,yayi kyau.*
*Ina masu kananan nono?*
*Ina masu yaye?*
*Ina yammata da ake shirin aure?*
*Ina matan gida masuson gyara?*
*Ina zawarawa masu shirin aure ko gyara don zawarci?*
*Ina ramammum mata dasukeso suyi kiba su murmure?*
*Wannan gari shine kuke bukata.yana* *tadakomada,yana da kiba,yana ciko nono,yana sawa mace tayi* *mulmul,tayi dumimi,tayi kyau tayi* *haske,sheki,sulbi da santsi kamar kinyi gyaran jikin yan* *maiduguri.koina ze cike Tatar data yamushe zata mike tayi fes kamar sabuwar amarya.*💯💯💯🔥🔥🔥 *A BINTUS-SPA-ND-MORE  muna gyaranjiki* *gangariya,inda za a gyara Amarya ko  uwargida  ciki da waje kifita fes ga kamshi ba a magana.Akawai turarukan wuta, na daki,na jiki,na tsuguno, na kaya ,humrori.Akwai zafafan kuma gangarinyan* *magungunan mata sha yanzu magani yanzu da yardar Allah,Akwai ingantatun supplements na nono,hips skin,na kiba,na saukar da niima da dai* *sauransu.kayanmu guarantee ne,babu cuta babu cutarwa.muna aikawa koina a Nigeria cikin aminci.yar uwa kada ayi babuke,kada abaki labari.sai angwada akansan na kwarai takenmu shine gaskiya da amana.*

BINTUS-SPA-ND-MORE... na nan a mandawari nagoda street daidai asibitin yara na marmara @kano.Zaku samu BINTUS-SPA-ND-MORE  @CALL\WHATSAPP 07067338694/ 08136259679
IG Bintus-spa-nd-more..
*BAƘON LAMARI...!*🌹
     { Eternal love }

           *NA*
*AUTAR MANYA*

ADABI WRITTER'S ASSOCIATION

                     *002*

Saukar ruwan zafin daya kunna bai kashe ba, Ajikinta shine ya bata damar farkawa daga doguwar suman data yi, A zabure ta miƙe tana dafe bangon Bathroom ɗin, Jikinta har lokacin rawa yake ga wani jiri da ciwon kai yana sake kamata.

A daddafe ta nufi falo, wanda yaci abinci aciki ya bar komai a wajan zaman sa, falon kaca kaca duk tokar Wiwi da kayan abincin daya ɓata, Raɓewa tayi ta nufi tsakar gida ta ɗauko tsintsiya da faka a tsugunne take sharar tana yi Jiri na ɗibarta Jini na zubo mata ta goshinta.

A haka ta kammala sharar takai ta zubar sannan ta koma Bedroom ɗinta ta kwanta hawaye na ɗiga daga cikin idanunta.

Daga waje duk sallamar da Ameerah ƴar ƙanin mahaifinta ke yi Amatullahi bata jita ba da matiƙar mamaki Ameerah ta zauna a saman kujera tana tunanin ko Wanka Amatullahi ke yi ganin shurun tayi yawa yasa Ameerah tashi ta nufi hanyar Ɗakin Amatullahi sai da ta jima riƙe da handle ɗin ƙofa a hannunta ta kasa murɗawa ta shiga sabida gudun kada taje Ko Mijin Amatullahi na gidan, Sai dai rashin ganin motar shi da bata yiba yasa tai shahadar tura ƙofar.

Idanunta yayi mata tozali da Amatullah kwance kamar gawa a saman gado, da sauri Ameerah ta ƙarasa Gaban gadon tana kiran sunanta.
"Amatullah! Amatullah!!"
Jin shurun tayi yawa yasa Ameerah hawa gadon ta kamo Amatullah jikinta ta zaunar da ita a saman cinyarta tana mai saka hannu tana share mata hawayenta.

"Subuhanallahi! Amatullah Lafiya meke damun ki naga jini a goshin ki?"
Ameerah ta faɗa cikin damuwa.

Tashi Amatullahi tai tare da nufar Hanyar falo gudun kada Imran ya shigo yagan su a ɗakin Baccinsu yayi cin mutuncin sa daya saba.

Ganin haka yasa Ameerah ta miƙe tabi bayanta.

Zama sukai a falo duk A tsorace Amatullahi take, Amman hakan bai hana ta sakar ma Ameerah fuskarta sosai ba cikin jin daɗin ganin Ameeran Amatullahi tace mata.

"Ameerah daga gida kike kenan Yasu Ummammu dasu Anty?"
Ameerah ta tuɓe gyalanta tare da cewa.
"A,a daga makaranta nake, nace bara na biyo ta nan naji yaya Kukai Da Yayah Ahmad ɗin? kin kira shin kuwa?"
Jin sunan wanda Ameerah ta ambata yasa Amatullahi ta haɗe fuska tana ƙara jin takaici da baƙin cikin abin da yayi mata a ɗazu wanda a zuciyarta tai dana sani yafi cikin kwando na biyewa shawarar Ameerah data yi harta kira shi.

"Naji kin yi shuru? koba ki same shi ba?"
A zafafe Amatullahi ta kalli Ameerah tare da ce mata.

"Dallah malama rufe min baki daman wannan mai zuciyar mutanan farkon kina zaton zai dube ni, ne da fuskar tausayawa Wallahi Inda ban san Yaya Ahmad ba da sai nace Ba a jininmu yake ba riƙon sa yayi yawa bakiji yadda ya gasan magana ba, wai kada na kuma kiranshi ni matar aure ce bai ma bari yaji mai ke tafe dani ba ya kashe wayar shi"

Tana kaiwa nan ta sakawa Ameera kuka wiwi tana cewa.

"Shikenan yanzu ameerah kowa ya zuba min ido kamar bani da kowa hatta ga mahaifiyata data fi kowa kusanci dani amman ta kasa fahimtar halin da nake ciki acikin gidannan?"

Ameerah ta gyara zamanta sosai tana cewa Amatullahi.

"Maganar gaskiya duk wanda zai ganki cikin wannan daular babu mai kawowa kina cikin wata matsala, Ni kaina iya sanina kawai nasan Imran ɗan tijara ne amman zama da irin su yana da daɗi, Amatullahi ki haƙura duk da nasan Imran zaɓin Ummanki ne ba zaɓin ki ba dan Allah ki kwantar da hankalin ki kodan hidimar da yake da mahaifinki wallahi jiyannan ya ƙara Biyan wasu kuɗin da za'a ƙara duba Ƙafafun baba wanda nasan ita kanta Ummah hakan dataga yana musu ne yasa bata baki fuskar Zuwar mata da ƙarar Imran"

Wata wawiyar faɗuwar gaba Amatullahi taji yaya zata yi da kowa yaƙi fahimtar me take ciki burin su kawai daular da take ciki da kuma Kuɗin da Imran kewa mahaifanta ɓarin su.

Ita kaɗai tasan halin da take ciki ta fito fili tacewa Ameerah Imran na son nemanta ta baya ta daɓawa kanta wuƙa a ciki ta tonawa kanta asiri? Duk tsiya Imran Mijinta ne bazata so wani yaji halin da take ciki akan shiba Iyayenta kaɗai zata gayawa Wanda Ummanta idanunta ya rufe akan Imran bata saurara mata ita gani take kamar auranne bata so, Shi kuma mahaifinta ba lafiyar ƙafa ba Kullum sai an kwantar an tayar dashi Yayan mahaifinta da ƙannen shi da suke Gida ɗaya Ummanta tace musu Ƴan baƙin ciki wannan tasa suka tattara suka zuba musu idanu.

Ahmad datai tunanin zai taimaketa Shima ya bula mata tsakuwa a ido sam yaƙi Sauraranta, Tana gudun ta gayawa Ameerah duk da tasan Ameerah masoyiyarta ce ta haƙiƙa tare suka taso komai nasu tare yake amman Mahaifiyar Ameerah bata ƙaunarta ko kaɗan wanda Gudun ta ɗaya kada ta gayawa Ameerah halin da take ciki ita kuma ta kwashe ta gayawa mahaifiyarta magana ta watsu acikin gidansu wanda ya kasance Gidan yawa mai cike da faccalanci da Ƙyashi da baƙin ciki shi yasanya ko kaɗan bata yarda Ameerah tasan halin da take ciki ba idan ka cire Tijara da wahalarwa da Imran ke mata wannan sune kaɗai tabar ameeran ta sani.

Ƙasa tayi da kanta tana wasa da yatsun hannunta.

Ta share hawayenta daya ƙi tsayawa.

A hankali tace.

"Shikenan Ameerah Allah ya bani dangana acikin halin dana tsinci kaina"
Ta faɗi kamar zata yi kuka.

Ameerah ta miƙe taje kicin ta ɗebo ruwa tare da ɗan tawul tazo tana Gogewa Amatullah Jinin daya ɓata mata goshinta tana bata baki Cikin maganganu masu kwantar da hankali.

"Amatullahi Ki ƙara haƙuri, Zaman gida idan ya wuce ka ya wuce ka ko wace mace da kika gani acikin gidan Mijinta haƙuri take wadda tace tana samu komai yadda take so ƙarya take"

Amatullahi a zuciyarta tace Ameera baki san dawar garin ba, Amman a fili sai ta Jinjina mata kai alamun gamsuwa sannan Ameerah ta ƙara da cewa.

"Kina kallon Gidanmu kowa kanshi fa ya sani, wallahi Matan kawu wani bin basa girki yanzu, Sabida Babu dan baƙin Hali da Kirsa Irin ta Maman su Yaya Ahmad duk irin aiken da yake musu yace a rabawa ƴan gida bata badawa hanawa take, Shiko Alhaji Babba kinsan bai da magana Haƙuri gare shi sai yayi mata shuru, haka zatai ta facaka da Kuɗi da abinci, Hatta Antynmu da suke aminta bafa ta bata ko kwabo, Ita kwa daman Ummanki Imran dik wata yana mata aike shiyasa bata da matsalar Komai amman mukam muna shan gadara wajan Maman su Yaya Ahmad musamman Yanzu da Naji labarin Auren shi da Yarinyar Uban gidan shi tana ta ƙaratowa Mama ana ta ɗaga kai za'ai suruka ƴar masu kuɗi"

Zare idanu Amatullahi tayi tare da cewa.
"Aure kuma? to kefa Ameerah ya fasa auran naki, Amman kwa da Maman shi bata kyauta Muku ba"

Ameera tayi dariya mai ciwo tare da cewa.

"Amatullah Ina masifar son yaya amman maman shi tai ma anty alƙawarin cewa daya auri waccan nice ta Biyu"
Ta faɗa tana mai yaƙini da maganar tata.

Amatullah tace.
"Yawwa har naji batu"
Tashi sukai jin ana kiran sallah Suka nufi famfo sukai alwala sannan sukai sallah babu yadda batai da Ameerah akan ta tsaya ta ci abinci ba amman taƙi haka sukai sallama Ameerah ta wuce Gida....

LAGOS STATE
_EKEJA BARRACKS_

AUTA 09022260850

*Assalamu alaikum yan uwamata :muna farincikin sake gabatar muku BINTU* *-SPA-ND-MORE.. inda zaku sami  ingantaccen garin maganinmu,na zallar magungunan gargajiya daya hada da hakukuwa,ganyaye,kauci,huda,sassake da hatsi kala kala wadanda basuda illah  ko kadan ajikin Dan adam.wannan maganin an hadashi ne bisa yarda da amincewa da da hannun gwanaye kuma masanan* *magungunan gargajiya nagarin kano.wannan magani yana gyara nono wanda ya yamushe,ko wanda ya kwanta,ko wanda ya tartare,ko wanda akeso ya cicciko,ya daga, ya mike,yayi kyau.*
*Ina masu kananan nono?*
*Ina masu yaye?*
*Ina yammata da ake shirin aure?*
*Ina matan gida masuson gyara?*
*Ina zawarawa masu shirin aure ko gyara don zawarci?*
*Ina ramammum mata dasukeso suyi kiba su murmure?*
*Wannan gari shine kuke bukata.yana* *tadakomada,yana da kiba,yana ciko nono,yana sawa mace tayi* *mulmul,tayi dumimi,tayi kyau tayi* *haske,sheki,sulbi da santsi kamar kinyi gyaran jikin yan* *maiduguri.koina ze cike Tatar data yamushe zata mike tayi fes kamar sabuwar amarya.*💯💯💯🔥🔥🔥 *A BINTUS-SPA-ND-MORE  muna gyaranjiki* *gangariya,inda za a gyara Amarya ko  uwargida  ciki da waje kifita fes ga kamshi ba a magana.Akawai turarukan wuta, na daki,na jiki,na tsuguno, na kaya ,humrori.Akwai zafafan kuma gangarinyan* *magungunan mata sha yanzu magani yanzu da yardar Allah,Akwai ingantatun supplements na nono,hips skin,na kiba,na saukar da niima da dai* *sauransu.kayanmu guarantee ne,babu cuta babu cutarwa.muna aikawa koina a Nigeria cikin aminci.yar uwa kada ayi babuke,kada abaki labari.sai angwada akansan na kwarai takenmu shine gaskiya da amana.*

BINTUS-SPA-ND-MORE... na nan a mandawari nagoda street daidai asibitin yara na marmara @kano.Zaku samu BINTUS-SPA-ND-MORE  @CALL\WHATSAPP 07067338694/ 08136259679
IG Bintus-spa-nd-more..
*BAƘON LAMARI...!*🌹
     { Eternal love }

           *NA*
*AUTAR MANYA*

ADABI WRITTER'S ASSOCIATION

                     *003*

Zaune yake akan doguwar kujera wadda ya miƙe dogayen ƙafafun shi waɗanda har sun sauko ƙasan carpet sabida yanayin tsayin shi, Ya sanya yayiwa Kujerar Girma.

Jikinsa sanye da singlet army green ta sojoji sai threeqauter jeans, wanda shigar tashi ta bawa kirar jikinshi ta cikakkun maza damar bayyana.

Hannun

1 / 11