Abu-turaab Book 1 Complete Hausa Novel By Asmau B Aliyu.txt

Author :  Asmau B Aliyu Category :  Romantic Hausa Novels

Chapter   9 / 9

24K to 25.7K   out of 25.7K words

fuskarta ,
Aunty ta zube gwiwonta akasa tana rokon nainah akan ta taimaketa ta fada mata ,
gaskiyya.
Dan murmushi nainah ta saki ta zauna ,daya bayan daya take kallon kowa a falon.
Sunkuyar da kanta tayi akasa ,
Ta soma basu lbrn yarda aka samu cikin bakaramin kaduwa kowa yyi ba,
Cikin minti biyar Dr.khaleel bakori ya hallara a wurin Dan nainah ta masa alkawarin bbu Wanda zai kamasa ,
ya fadi gaskiyya yyi tafiar sa,
cikin inda inda Dr.bakori yyi bayanin komae,
Kowa sae da ya girgiza a wurin afusace Aliyu yyo Ku kan kura akansa ,
Punch yake basa ta koina ,
da kyar aka kwaci Dr.bakori a hnnun Abutturab .
Nan take Uncle saleem yyi waya ,bbu jimawa sai ga Polisawa aka tafi da Dr.bakori.
Nan take Aliyu ya yanke jiki ya fadi "...bayan ya farfado sae surattai yakeyi ,Noor na tallabe da kansa tana kuka itama.
Alh.chanji yyi Rantsuwa Nainah bazata koma gidansa da Abun kunya ba,sae dai ta zauna a wajen Aliyu idan ta haife masa dansa ta koma daga baya.
*
Bbu Wanda yabi takan nainah ,
Aunty mace mai sanyi zuciya ita ta baiwa nainah daki tayi wnka taci abinci.
da tamatsa akai ta wurin Aliyu ,lallashinta ta somayi akan tayi hkuri tunda batada lfy.
ta fada mata haka ,sabida Aliyu baya ko son ganin ta .
Washe gari ............Aliyu ya koma Lego's shida noor yabar nainah a hnnun Aunty acewarsa ya tsaneta bayason ganin ta ,
Kudi masu yawa Ya zubewa Aunty akan ta kula da nainah da abunda ke cikinta.
*
Kwance take a dakin ta ,tana jin shigowarsa da kwantawar da yyi abayanta ,kala batace masa ba.
" ya kira sunan ta yafi sau biyar bata amsa saba.
"Yaya ka fita a dakin nan I want to be a lone Dan Allah ka fita ,idan baka fita ba nizan fita."tayi mganar a sanyayye yanayinta da muryarta na qara hurting dinsa,
Tsayawa yyi yana kallonta so yakeyi ta kalli idanunsa da yanayinsa ,Taga shima bazai iya yafe ma kansa ba Hurting dinta da yyi duk da yasan ba laifinsa bane ,Kaddara che !"zuciyata na tareda ke ,
Nasani amma ajiarka na acikin wata .
Kaddara che hakan kinfi kowa sani?"
Tana girgiza kai take fadin."ni ban sani ba,kadaina yiwa qaddara sharri!"ke kuma ki daina yiwa kaddara musu,
Hnnu ta saka a tafukkan hnnunta tana rufe idanunta take fadin kafita "Abutturab Dan Allah "... Karo na farko acikin Rayuwarsu da ta fadi sunansa,
Fita yyi daga dakin cikin sassarfa ,gamida Jamata kofar.
Kwanciya tayi agado ta cigaba da kukanta Wanda ya haifar mata da wani irin ciwon kai.
Kusan wata biyu noor ta kwashe suna Rigima da Aliyu ta daina basa hakkinsa ta daina ,yimasa girki sae dai yayo take away a waje dukansu su biyu sunyi wata irin Rama." Ranar wata laraba ya shigo gidan fuskarsa bbu walwala yake fadin"ki shirya zamu tafi kano."shaye da toka take fadin"bbu inda zani!
Bai ko kalleta ba ya Juya yabar dakin shirinsa ya cigaba da yi yana gama hada Jakarsa ta kayansa ya hada nata, tana zaune tana kallon irin Ramar da yyi.
da Isar su nainah kawae suka sama agida Aunty tana gidan baffan mijinta da Allah yayiwa ya'rsa Rasuwa.
Sunyi mmkin irin chanjawar da nainah tayi ,
Cikinta ya fito sosae da fara'arta ta tarbesu ,
noor che mai karfin halin gasheta cike da tausayi take mata yaya Jikinta?"karo na farko da noor taji tausayin Nainah aranta,
da Dan murmushi nainah ke fadin "jiki da sauqi noor" yaya Lego's ,
Murya a sake take fadin"lfy qlau,
Bari na kawo maku Ruwa ,
Ta miqe da kyar noor tayi saurin dakatr daita tana fadin "kiyi zamanki Dan Allah karki Ji chiwo." Tayi mganar cikin muryar tausayi.
Tabe baki turab yyi yabar falon ,
Kwana biyu kacal noor ta sake da nainah sosae .
tausayinta takeji ,A bangaren Aliyu ko kallon arziki baya yiwa nainah."
Ya tsaneta tsanar da baisan qarshenta ba.
da dare suna zaune a falo ,
Suna kallo banda nainah dake zaune a dakin ta ,
bata iya jure kallon tsanar da take gani a idon Abutturab. "Aunty kingan sa yadaina harara Aunty nainah ,bayasonta ko kadan cikin nan yana bata wahala.
" noor ta karasa maganar kuka nazo mata ,
Aunty tayi daria tana kallon Aliyu take fadin."to kai kaji ka daina ,
Baice komae ba ya dauke kai .yana son Dan cikin nainah itache baya so.
Satin su daya bbu laifi Turab na amsa gaisuwar nainah har yana tambayarta batajin komae ?"tana amsa masa da bbu wata matsala..
Satinsu daya sukayi shirin komawa ,
Anan noor ta murje ido tache ita bazata koma ba,
Awurin Aunty nainah zata zauna harta Haifa masu baby."Rigima sosae sukayi har yyi fushi yyi tafiar sa ,
Sae da ya kwashe wata ukku cur."baizo ba waishi ala dole yyi fushi ,
Ko ajikin noor akai akai tana kiransa a waya kuma tana hadasa da nainah ,haka yake daurewa su gaisa.
Cikin nainah ya nainah shiga wata Tara."
*
Ranar wata lahadi da safe sae ga humy ta sauka garin kano ,dauke da Dan Alh.chanji har acikin gidansa,shima lokacin chiwon zucia ke damunsa.
"Ya girgiza da yaga humy ta taho masa da yaro mai kama dashi sak!harta yatsun kafarsu iri daya Anan ta dire masa shi ,tana fadin." Aure na nan da sati biyu Alh.wani Dan uwana nasamu zay aureni ya Rufamin asiri ga danka nan ,sunan Ku daya ana kiransa khaleel sae wata rana."da haka ta Juya ko waiwaye ,mami tayi kuka tamkar Ranta zai fita hakama Alh.chanji ciwonsa ya tsananta ,musamman ganin wannan abun kunyar da yyi ,
da kyar ya lallashi hajia zulfa macce mai kawaeci da daukar kaddara !"ta shirya masu fita Dan yaje ya nemi gafarar ya'rsa Dan shi yasan tashi ta qare.....
Mami ta qarayiwa Khaleel wanka ,yaro mai kyau komae na mijinta bai baro ba tanajin kaunar yaron aranta.
Jin wannan mummunan Labarin da mahaifinta yabata nan take nakuda ta kamata Aliyu ma yana Lego's aka kwasheta sae hospital cikin dare ta riqa nakuda har safe ,
Noor tamkar itake nakudar sae kuka take Risga tana hngo Abutturab na tahowa ta Ruga ta kankamesa.fadin take."tana labor Room Dan Allah karta mutu yaya ."do something I love her a lot.....tamkar Aliyu ake Jira sae gashi ta haifo santaleliyar yarta mai kama daita sak!"
Aka nadota a towel aka miqawa Aunty,cikin tashin hnkali Abutturab ke fadin"Yaya jikin uwar.?"am sorry to say Aliyu maihaifiyar ta rasu ,
ga sako tache abaka ,likita ya miqawa turab envelop jiki na kyarma ya amsa.
Wasu irin hawaye ke zuba a idonsa."
"Ta mutu ta Rasu yaya."
"Innalillahi wainnah ilaihir Raji'un.....kawae yake fada ,
Nan take noor ta suma.
Kuka yakeyi sosae yana fadin nainah ta tashi ya yafe mata yana sonta ta tashi suyi Aure haka ya koma wani irin zautattace acikin hospital din,
Jin yakeyi tamkar ya cire zuciyarsa ya ajey gefe ,Yaji mutuwar nainah chanji fiye da tunanin mai karatu ,sae dai muce Allah ya jikanta ya kuma Raya.(miss fatyma Aliyu bamalli)" Rayuwa ta musulunci.....
💝ABUTTURAB💝
~Written by Asmy b Aliyu~
Haske writer's Association.
Thursday, 6 September 2018.
END.....

*A yau sadaukarwa tasha banban da takowa ,sadaukarwar takiche ke kadai Kakata kuma uwata takaina.wato"(Hajia fatyma Aliyu mai akwae )Wanda bbu kamarki a dunia .A rashinki nasan minene dacin mutuwa ."Allah ina roqonka da kyawawan sunayenka ka kai Rahama a kabarin wannan salihar baiwar taka .Allah yasa wannan mutuwar ta zama Hutu agareki.''we love yhu ,but He love you more''.....zan cigaba da yimaki Addu'ar har lokacin da numfashi na zay dauke.*"

*A kowane hali zan nemi alfarma a wajenku ,Dan Allah Ku duba wannan page din kusata cikin addu'oin Ku .koda sau daya ne tak!"nagode da dukkan karamci ina kaunar Ku sabida Allah*!"

35....
Matashin saurayine ke fitowa daga cikin katon ma'll mai kimanin shekara 36 a dunia ,zuwa wannan lokacin ya kara kyau da kiba kudi sun zauna masa ,
yana riqe da manyyan ledoji har guda biyu a hnnunsa ,masu dauke da sunan kantin Radau ajikin ledar,
da alamr shopping sukayi .
gefensa noor che riqe da hnnun Prince's Nainah Aliyu bamalli. "Yar kimanin shekara Hudu ,
Itama noor da kyar take da'ga kafa sabida girman cikinta .
Abutturab ya russuna ya bude mata marfin mota yana kallon cikin idanunta ,
haka itama nainah tayi tana koyon yarda daddyn ta yyiwa momminta ,
Sae murmushi takeyi girgiza kai tayi ta shige front side ,
Ya Rufe .
Ya budewa nainah back side ta shiga ya ajey ledojin agefenta ya Rufe sa'annn ya isa mazaunin driver yyiwa motar key gamida yin River's sukabar wurin." a hnkali turab ke tafia ,
Shaye da toka little ke fadin."wannan gudun yyi kadan daddy ka kara mana,
Ware ido yyi yana kallonta .''
mommin ki batason gudu A mota k'ara mu lallaba daita my Prince's ,
Cike da shagawaba take fadin."nidai agidan su Bruh Yusuf zaku saukeni ,
Noor ta harareta ."gobe gidan granny zaa kaiki ,
Cewa da hajia zulfa."kin kwana biyu baki tafi ba.
Cike da shagawaba da turo baki take fadin,ni bazani ba wlhi .uncle khaleel nacin xalina "ta fada tana hawayen shagwaba ,
Turab bbu shiri yyi pkn agefen hnya .
Ya daukota chak !"ya daurata akan cinyoyinsa ,
Yana fadin" duk wannan Rigimar na minene My Queen? "Ka fadawa mommi ni bazan je gidan granny ba." Ur wish is my command princess Fatyma Aliyu bamalli".to ke Mommi kinji Queen bazata ba ."ya fada yana ware idonsa akanta .harara ta jefa masa tana fadin."Dama kai ke sangarta wannan yarinyar wlhi nidai mutafi ,
Tayi mganar cike da shagawaba. "Dariar nainah keyi tana fadin." Mommi ta koma bby gal"daddy ji yarda takeyi fah."hadasu duka yyi ya Rungume ,yana Jin kaunarsu na kara zama a zuciyarsa .ina sonku duka Allah yyiwa Rayuwarta tsawo nayi maku hidima Mae yawa."ameen noor take fadi tana kara shigewa Jikin mijin ta.
ALHMDULLAHI!"
kura kuran da nayi acikin wannan book din ,ina fatan Allah ya yafemin......
Godia ta musamman ga Haske writer's Association. Allah ya qara zumunci yabar mu tare har Aljannah!!!".

VISIT www.aihausanovels.com.ng For More Novel.

AIHAUSANOVELS is website consists of hausa novels note, the reason of launching this site is to Entetaint, Motivate and Educate our readers.



We provided hausa novels of many type, Such Adventure, love, romance, fiction, non-fiction, mystry, fantasy, action e.t.c from hausa Authors



We provided a new and old novels both softcopy and hardcopy from our Author with thier permission.



AIHAUSANOVELS shafin yanar gizo ne wanda yake ?auke da littattafan hausa, dalilin bude wannan shafin shine domin Kayatar masu karatu da kuma ilimantar da su.



Mun samar da littattafan hausa na nau'uka daban-daban, kama daga littafin, soyayya, tatsuniya, almara, Hikayoyi, gyara kayanki (yadda mata zasu kula da kansu a gidan mijinsu) da dai sauransu, daga Marubutan hausa.


9 / 9