Author : Oum Ameer Category : Romantic Hausa Novels
ta bani amsa tace.
" 'ƴar sada mana, shinkafa da wake da mai da ya ji”
“To don Allah kiyi sauri I'm hungry Wallahi. Mama ya jikin naki?”
“Jiki da sauƙi Bahiyya, ni har na manta ma,saboda Ina shan maganin shi kenan na nemi ciwon na rasa”
“To masha Allah. Haka ni ke son ji Mama, Allah ya ƙara miki lafiya, ya kuma ji ƙan Baba”
“Ameen! Bahiyya nicce dai shi zuwa kitson da Malama Rabi ta ce ba dai zuwa akeyi a kwana ba ko?”
Hijabina na cire tare da ɗan gincirawa kaɗan na ce.
“A'a, ba kwana ba ne Mama wuni ɗaya ne, amma tace ma zata shigo da kanta tayi miki bayani, duk lokacin da buƙatar hakan ta taso sai mu tafi”
“To Allah yasa mu dace. Ni yanzu burina ki samu ki koma makarantarki ki iyar da ƙarasa aji shidan nan ki amshi takardun mu gani kamar yadda Malam yayi buri. Ita ma Nuhaira a maida ta Js3 ɗin ta samu itama ta kambala ko da secondary ɗin ce kuka kambala ai zai fi...”
Jin Mama ta ambaci sunan Baba ban san lokacin da zuciyata tsinke ba sai ji nayi hawaye suna kwaranya daga kwarmin idanuwana. Gefen in da zuciyata take harbawa na dafe ina faɗin.
“Mama kinji zuciyata yadda ta wani buga da ƙarfi? Wallahi ban san lokacin da zuciyata zata manta da baba ba, kullum kwanan duniya mutuwar Baba sabuwa take dawo min, duk burin da ya ci a kanmu ya tashi a banza....”
“Bai tashi a banza ba Bahiyya, a iya yadda kuka samu kula da tarbiyya daga wurin Jafaru hakan ya nuna cewa yayi nasara, kawai Addu'a ita ce yafi buƙata Bahiyya, muyi ta yi masa addu'a da nema masa gafara a wurin ubangiji”
Hawayena na share nace.
“Hakane Mama, Allah ya yi mana jagora ya gafarta masa. Gaskiya Mama ni dai yanzu na fiso ayi ƙoƙari a mayar da Nuhaira ɗin. Kin san bokon nan ba kamar na Zamfara da muka baro ba ne. Na tambayi malama kudin register WAEC kuɗi ne masu yawa. Shi ne nake ganin yafi ita ta fara komawa ni kuma daga baya idan an samu yadda ake so sai nayi register nayi exam ɗin kawai ba tare da na sake komawa Ss3 ɗin ba.”
Mama tace
“Kina ganin hakan zai fi?”
“Eh Mama. Haka za'a yi”
“Allah ya hore muna abin hidimar, ya bamu rai da lafiya”
“Amin Mama, bari in watsa ruwa kafin nan abincin ya ida kambala”
**************
FAROOQ
Tunda Mahid ya fita ya bar shi bai samu wani ƙwarin guiwar barin office ɗin ba har yamma. Duk iya ƙure tunani ya gama yi ko da zai samu wata mafita amma babu wani haske, Hanifar sa kawai ya ke tunanin, farin cikin ta shi ne nasa. Ta daɗe da nuna mai bata da wata buƙata da yara sannan shima kuma haka. But ya rasa gane mi Mahi yake nufi da shi akan dole sai ya kutsa kai a cikin rayuwar gidan sa.
Sai 7:00pm ya tattara kayan sa ya nufi gida jiki a saɓule.
Yana shiga parlourn Hanifah ya saki wani sassanyar ajiyar zuciya, saboda wani ƙamshin Rahama da ya ziyarci ƙofofin hancin sa. Ɗakin sa ya wuce direct yayi wanka shap-shap ya fito ya jera sallar Asr da ya barta bai yi ba sai yanzu ya haɗa da magrib yayi.
A hankali Hanifah ta murɗa handle ɗin ƙofar ta shigo.
Kallo ɗaya da yayi mata sai da ya sanya shi mantawa da duk wata damuwar na wucin gadi. Hanifah ba dai iya wanka ba.
Wata ficiciyar riga ce a jikin ta wadda ba tada maraba da tsirara, ga shi ko rabin cinyar ta bata gama rufewa ba.
Gefe ɗaya ta tubke gashin kanta da yasha gyara sai ƙamshin mayukan gyaran kai yake.
Har ta iso inda yake bai ɗauke idanuwansa daga kanta ba. Tsabar burgeshi da tashi. Cike da Soyayya tayi mazauni akan cinyar sa tana faɗin.
“Welcome back Mr. Mai Gishiri”
Jin yayi shiru yasa ta haɗe fuskar ta da tasa cikin iya kanta tace.
“Hey Mr. Any problem?”
Jin yadda numfashin su ya gauraya shi ya ƙara kashe masa jiki, a kasalance yace.
“I need you Hanifah, please don't reject my offer...”
Cikin ƙwarewa ta haɗe bakin su wuri ɗaya ta shiga aika masa da zafafan kisses. Lokaci guda ta birkita sa ya juye ya koma mata tamkar mayuwancin Zakin da ya jima a cage bai samu abinci ba. A zafafe ya shiga kissing ɗin wuyanta with wet lips ɗinsa hannayensa na sending mata signals a bare body ɗinta.
A hankali ya gangaro ya sauka akan boobs ɗinta wanda ya saka ɗan yatsan sa ɗaya ya fige siririn hannun rigar ta ta, wani irin azababben nishi ya saki tare da kai musu cakuma yana lumshe ido. Tun daga kan wuyanta ya gangaro da harshen sa har kan nipple ɗinta. Yanda ta ke responding to each and every touch ɗinsa romantically Shi ya ke ƙara hauka tasa yana tabbatar masa da cewa yau ta amince da gaske ta amshi gayyata, wanda a iya tunanin sa zai iya cewa ya manta yaushe ne ta ba shi haɗin kai a wannan harkar, a duk lokacin da ya buƙace ta idan bata so ba haka zata zayyana masa fake reasons kuma dole ya haƙura ya ƙyale ta.
A irin aƙidar Hanifah sakarwa miji jiki kowa ne irin lokaci ya buƙata yana saka gundura da kuma lalacewar halittar jikin mace da wuri.
A yanda take narke masa tana zuba shagaɓa tana sakin sabbatu tare da mayar masa da martani hakan ya tabbatar masa da cewa tana karɓar saƙon sa yanda ya kama ta.
Duk wata ƙishirwar sa sai da ya tabbata ya kashe ta a wannan daren a jikin Hanifah. Bayan sun sararawa juna ya matse ta gam a jikin sa yana mai shafar jikin ta kamar wanda ya samu jaririyar mage a hankali yana sauke numfashi. Bayan kusan 30mnt sun shuɗe a hankali ya buɗa baki kamar mai koyon magana yace.
“Firstly, Thank you for not turning down my offer today, thank you for the love. Amm! Secondly we need to talk about important issue Hanifah”
Juyowa tayi tana facing ɗinsa ta ce.
“Me too Love I have a good news for you.......
*OUM-AMIR* *Oum Ameer*
💝 *BAHIYYA* 💝
*ADABI WRITERS ASSOCIATION*
*AMINA IBRAHIM*
(OUM-AMIR)
*WATTPAD:*
*@UMMU-AMEER*
*PAID BOOK 500*
*3132703269*
*FIRST BANK*
*AMINA IBRAHIM*
*08068974831*
*FREE PAGE*
*BABI NA UKU*
Miƙewa yayi ya sun kuce ta suka nufi toilet yana faɗin.
“let us clean our self first muyi sallar Isha sannan mu zauna it will be better”
Ko a toilet ɗin sai da suka shafe kusan mintuna talatin sannan suka fito. Mamakin sa ya kasa ɓoyuwa akan yadda ta saki jiki da shi yau yana ta abinda ya ga dama da jikin ta.
Bayan sun gama sallar ɗakin ta ta wuce ta shirya shima ya shirya cikin simple wears ya fito dining area, already cooks sun riga sun gama preparing table for dinner.
Da kanta tayi serving na su different dishes suka zauna suka ci sannan su koma parlour suka zauna.
Kallon shi tayi tana murmushi cikin zumuɗi tace.
“Farooq burina ya cika, my dream has turn to reality today”
Kallon ta yayi cikin ido da mamaki shimfiɗe akan fuskar sa yace.
“Hanifah can you explain more?, ni ban gane zan cen ba”
With so much agitation tace.
“Burina na kafa Ɗan-Ali Decor and event a United Arab Emirate. Daddy ya kirani ɗazu yace min everything is set and ready ni ka ɗai ake jira. So tafiyar mu zuwa Cyprus ni da Rasi has been canceled I will branch to Cairo first daga nan sai mu shirya mu tafi tare da Su Momma zuwa Dubai ɗin. But please also your presence will be utmost important....”
Hannun shi ya janye daga riƙon da tayi mishi cikin rashin jin daɗin bayanin ta yace.
“But Hanifah na ɗauka tun lokacin da kika zo da wannan buƙatar na faɗa miki bana da ra'ayi da ita kin watsar da zancen nan, ashe kina can ta ƙarƙashin ƙasa kina shirya abinda ranki ya ke so without me knowing...”
“Farooq wannan magana ce ta feature development, Idan ka zauna a yadda kake a haka zaka ƙare nobody will understand that you exist, but by creating and developing many works and interacting with different world shi zai sa tarihinka ya ba zu a duniya, by the time kayi gwagwarmaya har duniya ta sanka a lokacin ne kai kanka zaka tabbatar cewa you are existing in the right world. Farooq ina so duniya ta sanni kamar yadda ta san Ikrama Ɗan-Ali, both Nigeria and other countries....”
Cike da damuwa yace.
“Hanifah even now you are existing in the right place, remember you are my world and everything, kina da ni ina dake Hanifah. I own Al-madinah Textile and more industry, a nan, a Ghana, and Kenya. I own Al-madinah Architecture and Design company a nan and Kuma London. And also your father is a famous and Generous man that has own many Businesses and also an Ambassador in Egypt. Ke kanki kina da Ɗan-Ali Decor and event center. Dan Allah Hanifah of all this ni'imar Allah da yayi miki bayan shi mi kike nema kuma?”
“Farooq a ko da yaushe fa ina faɗa maka kama da wane ba wanen ba ne. Babana da abunda yake da shi daban da ni, mijina da abinda yake da shi daban da ni, so please don't complicate this issue dan Allah Farooq...”
“Billah Hanifah bana son kina nisa da ni ko kaɗan, ni ina daga cikin Maza masu ra'ayin kasancewa tare da matan su every time. Ko wannan center ɗin taki ta nan ya na ƙare da ita? Yau kina can gobe kina nan, jibi kina wancan ƙasar. Sai ki fi wata wani lokacin ba kya tare da ni Hanifah, a gaskiya ina cutuwa, to ina ga yanzu ki buɗa branch a wata ƙasar? Hanifah time yayi da ya kamata mu zauna mu fara shirya how we can start a family by planning to give birth...”
Zaro ido tayi cikin Mamaki tace.
“what? Oh no Farooq! To be honest with you nothing like wani Abu wai shi haihuwa a tare dani kaima ka daɗe da sanin wannan, so dan Allah ina roƙon ka daina ma wannan zancen, let's understand each other, you know that I love you right? We can live our life and be happy together with out a kids. Yara damuwa ne Farooq duk yadda ka ke ganin muna da freedom daga lokacin da muka fara haihuwa kafin ka tantance matsala ta fara kunno mana ko a tsakanin mu, sannan ba zamu sake samun wani freedom kamar yadda muke lokacin da bamu da Kids ɗin ba. Dan Allah mu rufe chapter yara daga nan mu biyu mun ishi kanmu farin ciki ba dole sai da yara ba, beside kana da Madinah ni kuma I have my parents with me. Sannan shi kuma zancen aiki na Farooq ina son ka fahimta cewa komai a rayuwar nan lokaci ya ke da, ba zamu samu cikar burinmu ba har sai munyi aiki tuƙuru. Tafiyar da nikeyi ba kullum ni ke yinta ba sai idan buƙatar hakan ta taso,kuma watarana zai zama tarihi. Ni ba zan zauna kamar kai ba ,abinda ya kamata ace kana yi da kanka sai dai kayi assigning somebody ya je yayi un-be half of you, Dan Allah ka yi haƙuri ka bani dama....”
Sai kuma ta fashe masa da kuka taci gaba da faɗin.
“Baby you know how much I love you in this world Ina matuƙar matuƙar ƙaunar ka da duk wani farin cikin ka, bana so kana fushi da ni ko kuma idan zanyi wani abin ka ƙi goyamin baya, idan kuma nayi maka wani laifi ne ka yi haƙuri ka yafe min please”
Ganin yadda duk ta rikice tana risgar kuka haiƙan ba ƙaramin daga masa hankali yayi ba, Domin daga cikin abubuwan da Farooq ya tsana a duniya akwai kukan hanifah a ciki. Lokaci guda ya ruɗe bai san sanda ya janyo ta jikin sa ya rungume ba yana famar bata haƙuri.
Sai da tasha kuka mai isar ta sannan tayi shiru shi kuma bai gaji da aikin rarrashin ta ba. Jin tayi shiru yasa shi calmly fara mata magana da cewa.
“I'm Sorry Hanifah, my intention was never meant to hurt you, kawai dai Ina ganin rashin dacewar Hakan ne kuma bana so kina nisa dani. Maganar yara kuma kawai Mahi ne yaga dacewar hakan amma kiyi hakuri”
Cikin shagwaɓa tace.
“To kuma ni dai dan Allah ka amince min da ƙudurina akan wannan business ɗin wallahi idan kace zaka hanani zan iya mutuwa wallahi....”
Cikin damuwa yace.
“Ki daina ma zancen mutuwa Hanifah shikenan na amince”
Kanta ta ɗago da sauri with teary eyes ɗinta tana murmushin nasara tace.
“Thank you so much Love. Ban san irin kalmomin da zanyi amfani da su wurin gode maka ba...”
“No Hanifah just continue to love me sannan ki ci gaba da kasancewa da ni a koda yaushe till my last breath”
“Ko bayan na mutu Farooq son ka ba zai daina gudana a cikin jini da jijiyoyin jiki na ba, Ina son ka sosai”
Murmushi ya saki mai sauti domin har cikin ransa kalamanta sun shiga zuciyar sa tare da yin register a brain ɗin sa.
“Ok! To yanzu yaushe zaki yi tafiyar? And yaushe zaki dawo?”
“Ba zan wuce 3 to 4 month ba a yadda na tsara, but idan na tafi ya danganta da yanayin abinda zai iya riƙe ni ko dai in dawo da wuri ko kuma in fi haka jimawa”
“OK wish you safe trip”
Daga haka ta janye jikin ta ta nufi ɗakinta tana faɗin
“I need to arrange some of my documents,I will joined you later in the bed ”
Bayansa ya jinginar a jikin cushion ɗin yana mai lumshe ido dramar sa da Hanifah na dawo masa beat by beat. Ya rasa ya zaiyi da Hanifah, always Abinda yake so ita ba shi ta ke so ba. Kullum ita a bauɗe take. Amma a haka yana farin ciki da ita da kuma tsananin ƙaunarta. Ya san cewa sarai Hanifah bata jin maganar sa amma ya rasa yadda zai yi da ita. Musamman abinda ya shafi marital life ɗin su, shi ya san da cewar yana da tsananin buƙata but duk yadda zai kashe ta da magiya da roƙo matuƙar bata so ba ko zai mutu ba zai samu ba.
Wayarsa ce ta hau ɓurari ko bai duba ba yasan wacece ta ki rasa domin tana da ringing ɗinta na musamman irin na mutane masu matsayi da daraja. Mutum ɗaya tilo da yake da shi a duniya masoyiyar kakarsa Madina.
Ɗaga kiran yayi yana mai yi mata sallama cikin ladabi da mutuntawa.
Bayan ta amsa daga can ɓangaren tace.
“Faruku ya naji sautin muryarka ya canja ko ba ka da lafiya ne?”
Ajiyar zuciya ya sauke sannan yace.
“Ina lafiya Madinah,kawai dai Hanifah ce, but we have sought everything out. She is gonna branch her business center in Dubai”
Ɗan jim tayi kaɗan tana juya maganar a cikin ranta, idan bata manta ba last year da yayi wani zuwa yayi mata complain akan Hanifah ta zo masa da magana makamanciyar wannan amma bai amince ba kuma ba zai taɓa amincewa ba. Amma yanzu lokaci ɗaya kuma yace mata har Hanifah ta shirya komai.
Jin shiru daga ɓangarenta yasa shi cewa.
"Grand Ma are you hearing me.”
Gyaɗa kanta tayi kamar yana gabanta tace.
“Ina jinka Faruku Masha Allahu, that's nice to hear, Allah ya taimaka yasa a yi cikin nasara da aminci.”
Lumshe ido yayi yace.
“Amin. Yau tun safe baki sake ji daga gare ni ba ko? I'm sorry nayi meeting ne Bayan na fito kuma wani abu ya ɗauke mini hankali.”
"Eh, nakira Mahid akan wasu yaran maƙota na da nike so a basu gurbin aiki a nan wurin ku, shi ne yake sanar mini cewa kuna meeting ne, to Don Allah za su zo su uku ne sai ku bincike su ku basu gurbin da ya dace. Na gayawa Mahid su sauka gidan sa amma tunda ita Hanifar zata tafi gobe sai su zo nan gidan naka”
Yace
“OK, ba matsala in sha Allah, sai dai kawai su sauka wurin Mahi ɗin because zan tafi Lagos nima a gobe kuma zai iya ɗaukata sati kafin na dawo amma Yadda kika ce haka za'a yi ”
Tace
“OK no problem Sai ayi Hakan ai”
Yace
“Ok to Allah ya kawo su lafiya”
Tace
“Amin. Ka gaida Hanifah, idan ta je gidan kuma ta gaida iyayenta.”
Yace
“Zata ji in sha Allah. Sai da safe”
Tace.
“Allah ya bamu alkaiiri”
Tashi yayi ya koma ɗakin sa ya kwanta abinsa, yadda Mahi bai nemesa a waya ba shima haka ya share sa domin ya fahimci sarai cewa fushi yayi.
Har ɓacci ɓarawo ya sace sa Hanifah