NUR FIRDAUS BOOK 1 HAUSA NOVELS BY SURAYYAHMS.txt

Author :  SURAYYAHMS Category :  Romantic Hausa Novels

Chapter   10 / 52

27K to 30K   out of 155.6K words

making moves da zai ja hanklin namiji akanki? who raise u dis way amma dai bani bako??

nur tafara jin maganan na mata nauyi hawaye suka fara sauka mata sosai

"look at you ure just seventeen, dont be a shameless pretender.
toh wallh inde asiri na kikeson tonawa a duniya toh naki ne zai tonu banawa ba. sede abun kunya ya kare akanki.. domin kuwa naji duk abunda kike ma sadaat agidan nan inbana nan kuma nasan bazai min karya ba. Nur Firdaus, idan gaskiya ne ba ki da laifi, zan binciki wannan maganar sosai. Amma idan na samu wata shaida da ke nuna akasin haka, kada ki yi tunanin zan dauki wannan abu a sauki. this is my last warning to you!!! cikin wani irin zafin rai ta furta mata haka

Nur Firdaus ta share hawayenta da suma zubo mata bazata tanata kallon mahaifiyarta cikin takaici, abubuwa dayawa na mata yawo akanta amma haka ta dannesu sabida ta karantu da ilimin qur'ani tasan cewa uwa duk yadda take tana da muhimmaci sosai dolene a girmamata

cikin danne fushinta da muryan girmamawa tace toh shikenan Ki bincika mummy ai za ki gane gaskiya idan kin yi binciken ko..

Haseena taja tsaki me yawa tajuya ba tare da wata kalma ba, zuciyarta cike da mamaki da fargabar abin dake faruwa da iyalinta wanda har yanxu kwakwalta bai gama daukawa ba

jin zancen bincike yashigo ciki layla ta mike tsaye ta dan ruko hannun nur fidaus da wani irin makrtaccen muryan kuka"Big sis dan Allah kibawa mummy hakuri kawai maganan nan ya kare anan wajen please lest not dig dis things up..
mummy fa yar siyasa ce bana son hakan ya shafi mutuncinta..

cikin katseta da mamaki nur firdaus tace Idan anbincinka akasan gaskiyan ai gaskiya bazai taba bata mata siyartaba saidai ma ya dada tsaftace shi.

kirjin layla na bugawa da guilt ta dubi mummynsu da hawaye taf a idonta cikin rawan murya tace mummy kima big sis uzuri kinji she is sorry pls mummy

mrs haseena ta kalle layla tace autata ban yarda da wani uzuri ba. nur firdaus ce sanadiyyar wnnan matsalar, ta yaya zan ci gaba da tsayawa cikin siyasa idan ta ci gaba da bata min suna?

sosai wann kalman ya hatsala Nur Firdaus
da karfi tace mummy meyena taba aikatawa dana bata miki suna?wallahi ba ni nakai masa lettar gasa ba! Sadat ya miki karya ne kawai saboda wani dalili da bazan iya fahimta ba, inda kuma kinason kiyi min adalci da zaki tambayeni meyafaru da zan iya fayyace miki komi, amma is alwys like dis baki taba saurarata ba..


"Saurararki? Me ya sa zan saurare ki? Ke da kullum kike kawo min matsala? Kece kullum kike bata tarbiyyar Layla da munanan halinki, ni be gayamin direct wacece acikin ku ba, amma ni nasan kece nur firdaus kece me taurin kan, shiyasa bazan ji wata banzan bayaninki ba, ko kin tabaji ance layla tana da samari? kece kika san wann dabiar toh wallhi karki sake ki kawomin wnn abun kunya cikin gidana kuma akan mijina nagaya miki kenan..

Nur Firdaus tagirgiza kanta cikin tsananin takaici hawayenta suna kwarara daga idanuwanta sosai..

zuciyarta na tafasa tace hakane dama i am alwys wrong a idanunki mummy amma bakince zaki bincika ki bincika..

daga nan sai bata sake cewa komi akan maganan ba, wajen ya dauka da shiru. saida ta tattara nitsuwarta tashare hawayenta snn tace abu na biyu, Layla tana fama da wasu matsaloli tun da dadewa, yanxu kuma ya fara shafar lmrin karatunta, Malamanta a makaranta sun sha neman ki amma baki responding, yau G/C unit sun kirani kan cewa laylah ta dena maida hankalinta a karatunta saboda abubuwan da ke faruwa da ita a gida, inde bazaki iya saurarar matsalata ba ai zaki saurare wann tunda ita layla kince babu ruwanta.

mrs Haseena ta katse tacikin tsawa ke yarinya Kada ki kuskura ki juya maganar nan ya dawo kan layla, dan Idan Layla na da matsala, duk kece sanadi sabida awajenki ce take koyi da dukkan wadannan halayen Ba ki taba zama misali na gari ba.

Nur Firdaus ta fusata
sosai cikin kuka tace mummy ya isa haka kamar ke kin taba zamowa wata abar misali agaremu, wai Yaushe ne ma kika taba tambayarmu halin da muke ciki? Ke kullum siyasa ce a ranki, bakisan me zan iya aikatawa da wanda bazan iya aikatawa ba shiyasa komi aka fada akaina kike amincewa, nauyin kulawa da layla akanki yake ba akaina ba, ko da yake bayau aka fara barin min nauyi ba tun da baba ya rasu nauyin kaina ma nina rike. kuma yanzu kina nufi ke kadai kike da gaskiya?

gabaki daya layla ta rude ganin yarda nur firdaus tay maganan da tsananin fusata da fushi. dan abune me tsananin cin rai ko daga yanayin yadda haseena take nuna bata amince da ita ba ko kadan. kuka take mai sanyi amma kallo daya kamata zakaji tabaka tausayi sosai.

mrs haseena ta mike tsaye kamar zata rafka mata mari cikin daka mata tsawa tace "Nur Firdaus! Kada ki kuskura ki yi magana da ni haka ni ba saar ki bace. Idan har kin cigaba da irin wannan dabi'ar, zakiji mugun mamakin abin da zai biyo baya, inna zauna muku ina kula daku uwar me zaku ci? shi ubankin daya mutu milliyan nawa ya barmin? gaskiya ce bakiso, amma kisani dik abin da na gina baki isa ki rushe min ba.

a zuciye cikin kuka Nur Firdaus tace Ba ni ce zan rushe ki ba Kin riga kin bar matsaloli sun girma a idon kowa saboda kin yi watsi da mu baki da yarda dani yar dakika haifa ba, mijinki da kika aura kwanan ma yafini matsayi a duniyarki.. watan ki nawa baki tare da mu amma lokaci guda yay miki karya akanmu har kin dawo gida...
tunda kina da wnn uban lokcin, ba zan cigaba da yin miki shiru ba..i am really tired of you frustating me...cikin kuka me tattare da bacin rai sosai tayi maganan

laylah ma tafara kuka sosai.. dan duk duniya babu wacce take saurin saka nur firdaus cikin baqin ciki kamr maman nasu.

Acikin sauri Nur Firdaus ta bar wajen takoma daki ta rufe kofa da karfi ta fashe da wani sabon kuka aranta tanajin inama da mahaifinta be rasu ba. tundaga nan kuma bata sake sanin meya faru agidan ba.

wajajen karfe takwas da rabi na dare har ta yi shirin barci amma zuciyarta na kuna, haka tafasa baccin ta nemi waje ta zauna a gefen gadonta tana jin zuciyarta na motsawa cikin tsananin bakin ciki da takaici furucin mahaifyrta akanta.

tuntuni abu daya ke yawo a brain dinta shin Me yasa mummy baza ta taba saurarata ba?" Ta tambayi kanta haka yafi sau dubu ta rasa meke mata dadi,

"Me yasa duk abin da ya faru sai tace lefinta ne, meyasa mummyn su ta fi damuwa da abin da duniya za ta ce Shin ba ta damu da ita bane? ko sonta ne kwata kwata batayi, ko nadamar haifan ta takeyi, izuwa yanxu tasan itada Layla duk ba su da wani muhimmanci a gare ta amma toh meyasa???

Hawaye suna kwarara daga idanunta yayin da take tunawa da kalaman mahaifiyar tan tana jin zuciyarta yana karaya sosai, harga Allah bataso tay fushi me yawa har yakai ga ta daga ma mahaifyatan murya dazu ba.

amma ta san cewa ba zata iya ci gaba da zama cikin wannan yanayin rauni ba. ga shi an mata sharri, gashi duk lefin ance nata ne, Duk da haka, tana jin rauni saboda tunaninta cewa ko da tabar gidan taje wajen kakansu DiDi a can yola hakan bazai iya gyara matsalolin da ke tsakaninsu ba saidai ma ya kara musu wasu matsaloli.


rayuwar layla take tunawa, ta gwammci ta amshi duk wni lefin da sadaat ya furta akanta da ace ma layla mummynsun take gayawa irin wann baqaqen kalaman sabida ita kadai tasan yawan ciwon da hakan yaji mata a zucyarta.


dagata dayan bangaren mrs.
Haseena tana zaune a kan kujera tana jin fushinta yana raguwa kadan kadan Amma zuciyarta ta cika da tunani me nauyi. Shin gaskiyane abin da Nur Firdaus ta fada game da matsalan Layla akan karatunta? Ko kuwa kawai wata dabara ce don ta guji zargin da aka yi mata akan mijinta sadaat datake kkrin tay seducing?

Tana cikin tunanin hakan amma aranta tana jin cewa ta riga ta yanke hukunci "Nur Firdaus ce batada gaskiya, kuma ba za ta taba zama abin dogaro ba," ta furta a hankali. Amma wata muryar zuciyarta tana yi mata tambayar toh "Idan kin yi kuskure fa?" ......SADLY REALITYN WASU KENAN, KANAYI AMMA BA AGANI, KANA DAUKAR NAUYIN DA BANAKA AMMA DUK ABNZA, I KNW ALOT OF PPL CAN RELATE TO THIS SO COMENT AND SHARE TO UR GROUPS NAGODE


SURAYYAHMS
08060712446
[07/02, 20:40] Anne-Aurora🦋: *"NUR FIRDAUS...12*
_Arewabooks@surayyahms_



atake wani kakkarfan murya daga cikin zuciyarta yace mata "uhm uhm haseena kada ki bari son y'ay'anki ya rufe miki ido, Bazaki tabayin kuskure ba, Nur is 17, akwai fallin balaga nd ur husband is hot, toh wata y'a mace ce ne ma a duniya bazata ji sha'awar cikakken namiji kamarsa ba??

tana gama raya hakan aranta taja wata nannauyar ajiyar zuciya mai sauti amugun gajiye ta sauke wata kasalallen tsaki me kara.

after a while mrs Haseena tana kan zaune a kan kujerar falon batama lura da inda layla tay ba, tagumi tay tana jin kwakwalwarta na luguden tambayoyi. zuciyarta ta yi nauyi tana jin yadda nauyin siyasa da matsalolin iyali suka fara kkrin shan kanta.

Ta yi wani dogon numfashi, tana kokarin daidaita tunaninta, sai ga Layla ta fito daga kitchen cikin sanyin jiki nan Ta taho ta tsaya kusa da mahaifiyartan tanata kallonta da idanuwanta masu nuna damuwa da tausayi.

adan firgit mrs haseena ta daga ido ta kalleta duk zaka dauka gaskiyar lamarin laylah tazo fada amma inaa wani abu daban ne aranta

cikin sanyin murya Laylan tace mummy can i talk to you..

agajiye mrs haseena tace autata menene?? ko kema zaki fara cika ni da mita ne kamar yar uwarki nur firdaus.

cikin sauri layla tace A'a, babu komi Wallahi na damu sosai da halin da kike ciki ne. Ba zan taba bari wani abu ya lalata miki siyasar ki ba. mummy Ki kwantar da hankalinki, zan kasance tare da ke a koyaushe. i promise.

mrs Haseena tawani kalle layla cikin mamaki tana jin wani irin dadin abin da Laylan kecewa duk dama dai har yanzu zuciyarta tana shake da damuwa.

tana murmushi tace ohh my Layla dats why ure my favourite, ki duba halin da muke ciki amma yayarki Nur Firdaus tana neman ta jefamu cikin wani abin kunya. Na rasa me yasa take min haka."

Layla ta zauna kusa da mahaifiyarta, ta kama hannunta cikin nuna kulawa da rage murya kasa kasa snn tace

"mummy ki daina damuwa da yaa Nuri Wani lokacin tana yin abubuwan da ba a fahimtarsu,amma ke kadaice mafi muhimmanci a gare mu, Wallahi, ba zan taba yi miki abin da zai bata miki rai ba. mummy Ina son ki sosai."

Haseena ta ji wani irin dadi a zuciyarta yayin da ta kalli karamar 'yar tata da ke nuna kulawa da soyayya gare ta. Ta taba hannun Layla a hankali, tana jin cewa wata kila itace kawai daga cikin yaranta za ta iya dogara da ita nan gaba.


"Na gode, Layla ta. Amma kin san ban da lokacin da zan bari wannan matsalar tana ci gaba da tabarbarewa kawai xan dauki mataki Ya kamata kowa ya san inda ya tsaya.

Layla ta gyada mata kai cikin nuna ta fahimce ta, tana murmushi cikin wata irin halin karya da ita kadai ta san dalilinsa.

"Kada ki damu, mummy Ni zan iya kasance miki kunne da ido a nan don na tallafa miki. Ba zan taba bari wani abu ya rushe mutuncin ki ba."

dede nan mrs haseena ta rugumeta sosai tana cewa Allah ya miki albarka autata


lafewa a kirjinta sosai layla tay cikin zuciyar tanajin dadin yadda ta samu damar shigewa cikin hankalin mahaifiyarta. Duk da cewa tasan ita ce ta jawo duk wannan rikicin, sede ayanxu da ta san cewa zargi zaici gaba ne da kasancewa a kan Nur Firdaus muddin ba ta tona asirin kanta ba. Wannan shi ne shirin ta, ta kasance "mai biyayya" da gaskiya ga mahaifiyarta yayin da ta bar Nur Firdaus ta fuskanci dukkan bacin ran mrs Haseena.

ahankli mrs haseena ta tallafo fuskarta tana murmushi tace "Na gode, Layla. Kin san kece karamar 'yata mai hankali. Ina fatar Nur Firdaus za ta iya koyi daga gare ki."

Layla ta sunkuyar da kai cikin murmushi, tana jin gamsuwa da yadda tasamu nasarar rufe gaskiyar da ke tsakaninta da Sadaat cikin wata salo, kuma ta bar mahaifiyarta cikin farin ciki da ita.

sede zuciyarta ta san cewa wannan rikici ba zai kare nan kusa ba.

karar wayar mrs haseenan ce ya katsesu sai kawai ta mike tsaye ta haura can sama izuwa dakin su domin ta bata daman amsawa.

ahankli take takawa har takawo kofar dakin nasu tay tsayuwar cak, inda tadau mintina tana kimtsa kalaman da zata fuskance nur firdaus dasu..

after like 3 mins ta turo kofar dakinsun ahankli ta shigo tana ƙoƙarin ɓayyana fuskr damuwa..

nan Ta tarar da Nur Firdaus zaune a gefen gadonsu idanunta sun cika da makallalun ruwan hawayen da basu sauko kasa ba snn fuskarta tana dauke da alamun bakin ciki da haushi.

jiki a sanyaye Layla ta taho kusa da ita cikin nutsuwa, duk sonta data boye gaskiya still wani bangaren zuciyarta natattare da nauyi da kuma jin zafi tareda sanin cewa ba takulla gaskiya game da abin da ya faru da yar uwarta ba. sede hassada mugun ciwo, a gaban Nur Firdaus, dole ne ta yi yar wasa da nuna hali na kulawa.

da murya mai laushi layla ta zauna snn ta fara kirkiran hawaye
kamar dagaske tace "yaa Nuri na san kin ji zafin kalaman mumy akanki, amma ina roƙonki kiyafe min da ban fada mata gaskiya a lokacin ba. wallh tsoro nakeji, bazan iya daukar irin zargin datake miki ba, ya nur Don Allah ki yafe min..maganan take tazauna kusa da Nur Firdaus,tana sanya hannu akan hannunta cikin nuna kulawa. Amma a zuciyarta, tana jin ba ta wani damu da haka ba. takuma san Bai kamata tayi hakan ba. Ba'a kan gaskiya take magana ba amma who cares?? itade tana son tasamu damar ɓoyewa da kariya ga sirrinta da kuma tabbatar da matsayin ta a idanun mahaifiyarta.

Nur Firdaus tadago fuskarta ahnkli da yay wani irin haske da kyau tana magana cikin nutsuwa duk dama tana cikin damuwa "haba Layla, na fahimci komi karki damu..Ina tare da ke har abada yar uwata, "kisani laylah, Duk lokacin da wani abu zai faru ba zan taɓa barinki aciki ba. Zan ƙaunace ki, zan baki kariya da dukkan rayuwata, even idan hakan yana nufin cewa zan rasa komai.

Kalaman Nur Firdaus kai tsaye suka ratsa zuciyar Layla fiye da yadda tay zato.

fuskarta wani iri Ta kalli fuskar 'yar uwarta tana jin wani motsin zuciya me nauyi, wataƙila wani yanayi na gaskiya ya ratsata amma cikin ɗan lokaci shaukinsa yaɓace, saboda son zucya da sha'awa da ƙinyarda da inda Allah ya ajeta.

ajiyan zuciya me nauyi tasauke jin nur firdaus ta rungumeta, Layla ta ji kamar antsinke wasu ƙananan raɗaɗi acikin zuciyarta ta rasa yadda akayi tafara jin wann tsananin kishi da hassada ga yar uwarta sede kafin takaiga yin wani tunani mai zurfi game da wannan yanayi, wayar nur firdaus ce tahau kara, inda kusan atare suka kai idonsu kan wayar nan da nan sunan Adnan shehuri ya bayyana mrmushin bazata ya kufcewa nur firdaus, zuciyar layla kuwa take tafashe da wani irin zafi. Wannan ƙishi da sha'awar data ke ɗauke da ita aranta nan tamotsa cikin zuciyarta cikin sauri.

itakanta bata san ya akayi ta janye daga rungumar da nur firdaus tamata ba taja jikinta cikin dauke kai tana ƙoƙarin zama kamar bataga sunan me kirar ba..

nur firdaus bata kula da hakan ba ta É—auki kirar tanamai kirkiran murmushi. cikin wata iriyar sanyi da taushin murya tace salam alaikum habibi..

dagata daya bangaren Adnan ya amsa sallamar tata da tausasshiyar
muryasan nan me shegen sanyi, bayan sungaisa kai tsaye yasaka muryan lallami yanamai cewa habibty Can i video call you ?haka kawai jikina yake bani kamar ure not fine...i really want to see you habibty..

layla data kasa kunne tana saurarar kirar kamar wacce aka tsikareta tamike tsaye tana ƙoƙarin ɓoye yadda zuciyarta ke bugawa dan ji take kamar akwai wani abu mai mugun rauni a fuskanta da bazata iya boyeshi ba, sadaf ta mike Ta fita daga dakin batace ma nur komi ba nur tabita da takaitaccen kallo batare da ta gane metake nufi ba..

koda tafice a dakin da har kamar zata wuce hanyar kitchen sai kuma taji Zuciyarta ta motsa ta kasa samun nitsuwa, komowa tay tamannu da kofar dakin nasu ta inda take iya leke da kuma sauraron kiran daga cikin dakin kai tsaye

ta bulin data saka ido ta hango Nur firdaus tana kkrin saka wata sky blue hijabi ajikinta daya killace mata ko inanta face yar kyakkwar fuskarta da bata shafa mai komi akai ba..

cikin zuciyar layla dake cike da kishi tace "zan yi magana da saurayina sai kuma in saka hijabi?? wann ai kauyanci ne, mtss narasa meyasa yaa Adnan ya nace sai yaa nuri she is not even classy, nd wild..nida na dace dashi sosai gashi inanan ina boye kaina.

tana cikin zancen zucin Ta ji muryar Adnan din yana fito wa daga cikin dakin kasa kasa yana magana cikin sanyi da kulawa yana tambayar Nur Firdaus ko tana cikin lafiya da kalamansa masu mugun taushi da ratsa zuciya da nuna ssnyr soyayya me balain shiga jiki.

nur tana amsa shi cike da kunya da kalamanta me sanyi saidai sam taki ta bari ya fahimce halin da take ciki kawai de tace masa tana missing dinsa ne sosai.

lallabarta yakeyi da dukkan imaninshi dan adnan ya mata wani irin so da ita kansa bata san yawansa ba.

habibty Ina so ki san cewa ina tare da ke akoyaushe, kuma Na damu sosai game da yadda abubuwa suke kasancewa, sede daga kin zama tawa in sha Allah bazaki sake baqin cikin rashina a kusa dake ko a rayuwarki ba. i gave you not only my heat my entire soul

10 / 52