NUR FIRDAUS BOOK 1 HAUSA NOVELS BY SURAYYAHMS.txt

Author :  SURAYYAHMS Category :  Romantic Hausa Novels

Chapter   28 / 52

81K to 84K   out of 155.6K words

rawa rawa tanuna kan drawing board din dayar yatsarta da wani irin borin kishi a muryanta tace did u draw this??..

cikeda sanyin kasaita mai tafe da wata irin ko in kula ayanayinsa ya kalli board din kai tsaye cikin rashin kulawa yace "yes"..

..wani irin kafesa da wani irin ido tay snn tay shiru tana jiran karin bayani daga bakinsa saikuma ta tuna ba lallaine ta samuba dan "yes" is always a complete sentence a duniyar javeed mufasa.

wanni nade hannunta tay akan kirji dawani kalar big girl attitude cikin wata salo irinta kama kai da nuna abun be wani dameta din nan ba tay rau da ido tace ohh dats, very crafty. sai ta dan ja numfashi .."nd who is she kasan ta ne?..
tafara kallonsa kamr zatay kuka ahnkli takuma cewa javeed, nace wacece wann din ka zanata hala?dan shareta yay har saida yakaiga gaban wata soft chair snn yanemi waje yazauna akai calmy kafarsa daya akan daya ya kalleta da muryansa me tsananin taushi snn yace "ive started to think doctor"..tay rau da idanunta kamr zasu xubo tace" think abt what? kai tsaye yanamai darsa mata mayun idanunsa acikin nata data zuro masa yace.."macen da zan bawa zuciyata.

babu shiri gaban simran ya wani irin buga tawani juyo dakyau ta kara kafesa da jajayen idanuwanta ayayinda ranta yacika fammm da ɓacin rai zuciyarta na wani irin harbawa ta ciki tafi scnds uku tana kallon javeed amma bataga alaman wasa atattare dashi ba..

wani abu ta hadiye acikin makrownto dan da kyar ta iya daurewa cikin kame kanta snn tace "Me kake nufi da hakan? how, bangane wacce zaka bawa zucyarka ba, wani zuciyar??..kowani zuciyar kake dashi na daban wanda bansan dashi ba? ..tay minti biyu tana kallonshi amma bece mata uffan ba..ganin ba amsatan zaiy ba tawani ja numfashi me sauti sann tace "well, that is neva going to happen to us saidan inna mutu, bana duniyar, cos dis drawing girl will eva only exist in ur paintings nd not in our reality kanajina ko.

tana maganan ya katseta cikin wata iriyar sigar lumshe ido da budewa mai kashe jiki kusan akasale yace "ohhh,but she will exist..in my reality, and not yours doctor, kingane ko?

tana juyowa a fusace suka hade kwayar idanunsu waje guda yaga yadda take huci atake yasakar mata double smirk dats moreeee devilsh dan his words, ji tay kamar ta shakeshi amma bakaramin tsoronsa takeji ba cikin izza ta dan dauke kanta da wani irin fizga ta lumshe ido ahnkli taji muryansa yanacewa simi kikwantar da hanklinki "i will find her.. and duk sanda na sameta zuciyata nata ne. its a promise.

wani abu takaraji yarike mata magwaronta da karfin tsiya cikin kwaco numfashinta tay wata dakakkyar dariyar takaici muryanta yafara rawa, "jayvee enuf of ur dry jokes okay,..i am ryt here in front of you kadena min wann wasan, purnish me all you want, i will obey you, i will worship, i will do everything, sabida nasan baka kalleni bane shiyasa har kake iya tunanin wata kake hadani da wata zane, kaduba da kyau dai babu abunda na rasa ajikina javeed, my body is perfected just for you, ure mine and i am yurs,. ni bantaba yin tsammanin har zaka fara tunanin cin amanata ba...and who ever dis girl is i will surely find her and ...

idanuwansa masu cike da abun tsoro ya dago cikin katseta dashi sai kuma tay shiru cikin wani irin yanayin fixga ganin yamata kallon sama dakasa da wani irin kakkarfan izza a muryansa da alaman ba wasa yake da ita ba...

"is it me ure talking to in dis tone simran?

take taji kirjnta ya cika da takaici ta juyo zata amsashi cikin rauni, a dake ya nunata da yar yatsarsa.."bana wasa dake, meddle ur next word very carefully lady, karki sake ki furta abun da zai iya rabaki da nan gaba na taba miki wasa ne???

Wani matsanancin takaici taji ya rufeta tafara surutai kasa kasa tanacewa "Me nayi maka javeed pls what have i eva done wrong to you, me na rasa ajikina da zaka fara hadani da wata zane, are you making dis up to humiliate me??? u're just making me go nuts..this is very insulting haba mana!!!

ko kallonta baiy ba ya kyabe baki yana daga zaunen bai hankara ba tazo tawani zube agabansa tay lamoo tadan lumshe sexy idanunta tana kkrin daddana masa jakar nonowarta akan kafafunsa, ahnkli tafara nishi mai qarfi metafe da sheshekar numfashin karya tafara wani irin abu tana wani kankame mai jiki kamar wacce zata yagashi,

aranshi ya tabe baki yace dama dai kice iskanci ne kawai ya kawoki..

kallo daya yay mata kafin ya zame jikinsa da qarfi anata sannan yakureta da mayun mahaukatan idanunsa wanda suke tamkar bayajin komi in yana ganin tsaraicin mace agabansa yace simran "u need to leave. Tanata kallon bakinshi kamar mayya tasako wata murya ehm ehm ehm jayvee nide kawai gayamin matsayi na awajenka, dont u have any real feelings for me?? u won't even touch me.. har yaushe zan cigaba da jiranka jayvee kasan ina sonka sosai wallh da banasonka bazan dauki tsawon lkcina da rayuwata ina jiranka ba..lokaci yay da zaka dena min irin wnn wasar, we r not kids anymore. jayvee we need to get srious abt our future my love yakamata mu mufara maganan auren mu dis very month ko ya kace??..

tana gama rufe baki atakaice yadan balla mata harara calmy da wani irin kasaitacen nitsuwa ayanayinsa muryansa na fitowa kasa kasa yace "Aure?keda waye? simran are you okay...

..baki bude tayita kallonsa dan sun sha irin wann maganan amma kullum ahaka yake shashantarwa.

zatay magana ahnkli cikin katseta yace "simran, i dont have time to be repeating myself,..u make ur own choices, i will make mine, ni bance miki kijirani ba kinji ko?....

Tay saurin mikewa tsaye kamr zata kara matsowa kusa ya wani fixge jikinshi kamar wanda yake kyamarta snn ya daka mata tsimammen kallon da ya sata razana sosai dakanta taladabtar da kanta taja baya dashi.

fusknsa a murtuke yace "Ke, Nace kiyi waje ko sai Na saka an fitar min dake ne?
yatsun shi uku ta gani a iska yana reto, see
..3 secnds..is enuf for u, ki fita ryt dis minute kaina namin ciwo.

kallonshi taketay Duk jikinta sai yadau bari sabida wani irin zafin kai datasan javeed yakeji dashi sosai, ita kuma fa bakaramin ji dakanta takeyi ba. dangani take takai matsayin da tafi karfin walakancin daga wajen namiji koshi wayene.

lamarin javeed din ne kawai yake mugun daure mata kai despite kayan duniya da sukasha surgery a jikinta na nunawa a fili ba tay tsamnin namiji kamarsa me cikakken lafiya da kwarjini har zai tsaya agabanta ya mata tsawa batare da sha'awarsa ta motsa ba. she notice dat javeed kmr baisan ma metakyi akansa ba.

good 35yrs of her life, nan tafarajin kamar ta sulale kasa tafasa ihu mai cin rai,hawayen datake dannewa suka sauko kasa bisa kan kumatunta da sauri tareda jin rauni ta share tana dan jan ajiyan zuciya batace mai uffanba tafita daga ɗakin cikin fushi me tattare da borin kishinsa shikam baisan ma tanayi ba.

tafiya kawai take fuuu akan steps batama kallon gabanta, da takai kusada kan matattakalar sauka kasa ko ya akayi oho ta tazame timmmm
Ta faɗi ƙasa da ƙarfi tare da buge farcen ƙafarta ajikin karfen golden rail na step din daya tumbeke farcen kantin dakarfi. wani irin kara tafasa tazube kasa rike da kafartan dake tsidda jini dan saida kusan dukkan masu aikin gidan suka razana da ihunta suka yo tawajen agaggauce..

wani ihu simran takeyi
kamar karamar yarinya tanamai kwalawa javeed kira kamar kanta zai tsage tana wani irin narkewa yadda zaiji kamar wani mummun abune yafaru da ita. dan aranta ji take kamar tsawon lkcin nan data dauka tana nuna ma javeed mufasa dukkn soyayya he sumhow cares abt her kawaide bayason ya nuna mata ne a fili sabida yanayinsa na murdadden mutum.


Javeed na jinta yaja tsaki yay zamansa kamar baiji meke faruwa ata wajen ba sai dataci kamr minti shabiyar snn ya fito yatsaya daga bakin balconyn dake gefen dakinsa yana kallonta
duk tagama daukawa waizai sauko dakansa ne ya dauketa, sai ta dada narkewa. bata san shi ihun nata bane yake hatsala shi dan kwata kwata bayason jin karar muryanta dan jiya bai samu bacci isasshe ba kansa na mugun sarawa.

kallo daya ya mata kafin nan ya maida hanklinsa kan masu aikin gidan fuskansa a dore yace me kuke jira?? jikinsu na bari suka marmatso, dirin tsawarsa kawai kakeji ya karade gidan,.. yhall stupid kuɗauke ta zuwa ɗakinta mana Ku kira mata likita Bunch of nuisance!!...
gabaki daya masu aikin suka rufu akanta
..shikam yana furta hakan yajuya yakoma dakinsa kamar bashi yafito yay maganan ba

Simran dake kiciniya da masu aiki tabi bayan kofar da ido haka tadinga zubda hawayen takaici tanajin kamar mutuncintane gabaki daya yau ya zuba.

hajy mammy dake dakinta tanakan shiri tanajin muryan simran atsakar gidan suna drama da masu aiki, ko motsawa batayi ba cikin kyabe baki tace "yarinya kenan Bakiga komi ba, hmm aje yar uwarki tay tsafi ta aure min dana a matsayin qaddarar sa amma kekam wallh baki isa ba...

hakanan masu aiki suka rufu akanta aka kaita daki nan danan aka kira mata likitan gidan yazo yafara dubata dan tsaban sakalci baa wani jima da dubata ba tafara bacci dan dama baccin bai isheta ba.


Hostel:
*****
sassanyar sautin kirar sallahn da ya hudo windown hostel dinne ya sa Nur firdaus bude idonta a hankali, lkcin da ta gani ne ya sa ta wara yan madaidaitan idanuntan takara duban karamin agogon dake kan bed side drawer taga har 5:30 da dan tsalleta sauko daga kan gadon gashinta mai tsayi da cika da ya barbaje tana bacci ta kama ta hade su in a messy bun sannan ta sauko cikin sauri ta hau tayar da kowa.

bayan kowa ya farka
hostel toilet tanufa ta kuskure bakinta da mouth wash tayi maza ta tube kayanta snnan ta kunna shower tana mai sake ma jikintan ruwan dumi can ta fito daga wankar bata tsaya yin wata wata ba ta maida kayan jikinta tsaf sukayi sallah bayan ta idar ta dauko ruwan sanyi ta sha kadan sai ta mayar da gorar shima ta ajiye..,

Wani nannauyan Ajiyan zuciya ne ya kufce mata mai alaman dawowa da Ita cikin hayyacinta daga tulin lissafin datakeyi nazuwa Gidan kawunsun anjima data kwana dashi aranta yau wanda taso ace ta tattauna hakan da yar uwarta layla amma inta tuna kalar murdadden kusancin dake tsakanon laylah da mahaifyarsun sai taga duk takasa furta mata komi. hakanan ta ayyana komi aranta
ita kadai danko jadidah datake aminiyarta bata gaya mata komi daga cikin shirinta ba. as usual by 7am na safyar suka gama shiryawa, yaune ranar fafatawa ta karshe yau din kusan kowa hanklinsa nakan nur firdaus ne da kuma yadda sakamakon gasar zai kasance gobe.

tun daga daki Nur ta gama shirinta da plain hijab me tsayi daya sha karin guga yana kyalli, snn ta jawo yar jakar baya brown color datake ratayawa tasaka wata black Kimono me kauri da veil dinsa aciki da goran ruwanta sai yar man baki snn ta zuge xip din jakar ta goya abayanta snn tazura niqab dinta da socks dinta suka fito wajen karyawa, duk wani cece kucen da akey awajen duk hanklinta baya wajen dan izuwa yanxu dalibai dayawa kwaxon nur firdaus na jiyan yahanasu samun bacci. cikin su harda yar uwarta laylah da ta saba da danne nata kishin aranta.

bayan sun kammala cin abinci su hudu ita da layla da aysha da jadida suka bi zugar dalibai aka wuce da su wajen gasa...

8.00am dot ya musu a kofar babban hall din nan na general hassan usman katsina, nan kowani dalibi ya nemi waje ya zauna hall din ya dau shiru dan abun ya matukar bawa mutane mamakin yadda dalibai mata suka kwaiwayi irin shigar nur firdaus kusan ince kowaccensu yau ta sako niqabi a fuskan ta wasu harda sock irin yadda nur takeyi, ya zamto badge din schl dinsu ne kawai yake bambamce su 8.30am na bugawa aka fara gudanar da gasar cikin aminci.


wajajen karfe 10am saura yauda farin ciki hajya mamy ta dauko hanya ganin tare suka fito da jikarta javeed, infact motocinsa ne suke famar biyo nata abaya, hankli kwance har suka isa wajen gasar saidai bata lura ba tun akan hanya jeep guda daya ya zame daga cikin convoy din yay hanyarsa daban.

bata tashi sanin javeed baya tare da su ba harsaida suka isa bakin hall, bata wani ji dadin haka ba amma hakanan ta dauke kai dan tasan tsabgogin javeed bare shi baya neman izini awajen kowa, nan ta shiga cikin hall aka kaita har wajen zamanta acan sama wajen manyan manyan baki ta zauna a spot dinsu na familyn mufasa
tanamai saurarar gasar wanda yauma kamar kullum an baza fasaha da basira na karatun alqur'ani. inda nur firdaus tay wani sabon ficce bawai dan tafi kowa zaqin murya ba saidan iya lura da kuskure da gujewa memeci da kuma sanyin nitsuwa.

an dauki lokaci me tsawo ana fafatawa babu wani hutu me yawa sabida yaune karatu na karshe, zaa tashi daliban by 5pm sabida a fara shirin rufe program din akan lkci musmmn ma da an gayyace manyan mutane....

tun farawarsu hajy mammy takasa gane zuciyarta dake rooting wa nur firdaus dan ko kirar sunan nur akayi a hall din sai kaga hjy mamy tasake zabura takasa kunne wajen sauraron muryanta dan haka kawai taji yarinyar ta mugun shiga mata ranta bana wasa ba. hanklinta gabaki daya ya zamto yanakan nur firdaus shikuma jikarta javeed acan Allah Allah yake ya kammala abunda yakeyi sabida yaxo wajen domin kar kakansan tay fushi dashi koda ma bazai jima ba dan aynxu ita kadaice a duniyarsa baiya iya bata mata ranta.

da yammacin ranar around 4:30pm jirginsa daya lula dashi fadar shugaban sojin kasar ethiopia ya saukeshi a kaduna yauko wani hutu bai dauka ba kai tsaye cikin gaggawa ya isa wurin gasar Qur’ani ana saura baifi minti goma a karkare ba, lkcin daga wani dalibi me tsananin kwaxo sai ita nur din dasuke kkrin yin final recitation

shida securities dinsa suka shiga daga baya batare da kowa ya lura da shigowarsu ba dan already Anriga an fara final recitation for the day...

seat guda biyune tsakaninsa da body gurds dinsa subiyar duk sun saka bakaken kaya, yana zama yadan lumshe idanuwansa yanamai saurarar muryan dalibin ayayinda yafara tuna yadda mahaifyrsa ta zamo malamar qur'aninsa ta farko a duniyan nan.

duk da yanayinsa na dakakken mutum da bazaka masa zaton akwai digon yaranta atattare da shi ba, but der is dis frail childish wish najin cewa hala da ya rayu da mum dinsa da shima yay wann gasar qur'anin kodan ya sakata taji dadi snn tay alfahari dashi.

har wann dalibin ya kammala karatunsa javeed bai dawo daga duniyar tunanin mamansa ba face saida wata strange Sautin karatu mai tsananin sanyin daɗi da sanyaya zuciya da ratsa gangan jiki yahau tasashi ayayinda nur firdaus tafara karanta ayoyin da aka ja mata cikin matsnancin nitsuwa da sanyin kulawa.

kwarjinin dake cikin muryan nata is serene enuf to summone the assembly of Angels...

sanyin rahama dake tattare da coolness din muryan nata daga tafara karatu sai kaga wasu suna hawaye wasu kuma tsigar jikinsu ne yake tashi sabida yadda take saka qira'arta a nitse yana kuma nuna lallai tasan ma'anar abubuwanda take karantawa acikin wata sanyin nitsuwa .


ji yay komi nasa ya tsaya cak dan Muryar nan...ya dada lumshe ido, jin sautin ta ya hanasa cigaba da zanta komi a brain dinsa, Wannan murya ce da ya riga yafarajin kamar ya saba da ita a cikin tunaninsa na kwanan nan.

suratul tawba in the most amazing way, sihitarccen ajiyan zuciya yay ya furta "Subhanallah."acikin kokon ransa jin yadda Muryar take ratsa shi kamar iska mai sanyi yanakuma jin yadda kalmomin nata suke ƙara nutsar da shi cikin wata irin duniyar tunani harma baisan ta gama ba saida yaji anyi kabbara me dan karfi, ahankli yabude lumsashen idonsa ahankli ya jefasu akan nur firdaus dake killace acikin niqab kirjinshi yaji ta sauya bugu saiyaga duk wanda suka saka niqab dinma bai musu kyau kamar yadda ya mata ba.

sumtin strange and alluring is all over her
acikin dakikanin secnds ya gama karkare mata kallo

altho he didnt get to catch her name in a wit, sabida bason wann yanayin saka idon yakeyi ya sabar masa ba amma babu karya yasan yarinyar national treasure ne.


Bayan an karkare kammalawa tun ba afara fita ba shi ya mike kai tsaye yafita, a gaban motocinsa ya tsaya tare da saurin kaucar da tunanin yarinyar aransa kwata kwata dan baiga amfaninsa ba, baiwani jima da fita ba Hajiya Mammy ta fito itama tana murmushin jin daɗi ganinsa aranta sosai, yau tunda suka kamo hanya hirarta kenan, ta kira masa sunan nur firdaus yafi sau ashirin cikin labaran nata datake bashi amma tsabar hanklinsa baya kai ko sau daya bai kama sunan a ransa ba saidai ya kalli kakarsan ya murmusa kadan, dan aransa yakanji kamar each time taje wajen gasar nan she misses his mum soo much kawai danne baqin cikin abun takeyi shiyasa take wann xumudin duk wani labaranta shide baiya cewa komai har suka koma gida.


ata bangaren nur firdaus kuwa ana kammala sallamarsu around 5;20am bayan sun dawo cin abinci a cantern layla da aysha already sunyi plan zasuy sneaking suje gidan antyn ayshan agari dan su kwana acan sabida amusu kwalliyar da zasuzo wajen final ceremonyn gasar gobe dashi, dan laylah tanaji ajikinta kamar Adnan zai iya zuwa a goben yay ma nur firdaus surprise tunda ya saba mata hakan, kuma tasan nur bata damu da make up ba ita kuma batason azo aganta ahaka, tana so tay kyau sosai koda adnan zai kalleta, shysa ta nace zata bi ayshan su kwana acan dan shigarsu yafi na kowa daukar hankali.

golden brown abaya me matukar kyau da akayishi duwatsun pearls da nur firdaus ta dinga ajiyewa akan zata saka agoben shi laylan ta dauke ta saka ajakarta aboye dan tasan ai nur bazata ce komi ba saidai tay hakuri ta saka wani..

yau jadida ita kadai ta koma hostel

28 / 52