FASIKI NE COMPLETE HAUSA NOVELS BY ZAHRA MUHAMMAD SURBAJO.doc

Author :  Zahra Surbajo Category :  Romantic Hausa Novels

Chapter   1 / 9

1 to 3K   out of 26.2K words

??ࡱ?>?? ??????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????

Q !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~?Root Entry???????? ?F?WordDocument????L0Table????????#Data
???????????????????? P??VKSKS?L^????????LLiiii9Ma??Li??"?"?"?"?"?"?"?"?"$Q?"*Lii?"?"iiii?"-"?M-"?"M?"-"M?"?"iM ?B`????BNormal$a$KHOJPJQJaJri`????r Normal Table0:V 4?4?l4?4?la?6 OJPJQJP?`??PList Paragraph
??^??m$ OJPJQJ??`????
Table Gridc:V?0??????4?4?l4?4?la?6 OJPJQJ??`????
Medium Grid 3w:V?0??????????????????4?4?l4?4?l`?
????a?6??
?????4?4j?T6??
???????????????????????????????????j?T6??
???????????????????????????????????j?T@6??
?????????????????????????????????j?>6??
???????????????????????????????j?T6??
???????????????????????????????????????????????????????j?T6??
??????????????????????????????????????????? f?f?f?@f?f?f? OJPJQJ??`????Medium Grid 3 Accent 1w:V?0??????????????????4?4?l4?4?l`?
????a?6??
?????4?4j?T6??
?O????????????????????????????????????j?T6??
?O????????????????????????????????????j?T@6??
?????????????????????????????????j?>6??
?O????????????????????????????????j?T6??
?O????????????????????????????????????????????????????????j?T6??
??????????????????????????????????????????? f?f?f?@f?f?f? OJPJQJ??`????Medium Grid 3 Accent 2w:V?0??????????????????4?4?l4?4?l`?
????a?6??
?????4?4j?T6??
??PM??????????????????????????????????j?T6??
??PM??????????????????????????????????j?T@6??
?ߧ??????????????????????????????j?>6??
??PM??????????????????????????????j?T6??
??PM??????????????????????????????????????????????????????j?T6??
?ߧ???????????????????????????????????????? f?f?f?@f?f?f? OJPJQJ??`????Medium Grid 3 Accent 3w:V?0??????????????????4?4?l4?4?l`?
????a?6??
?????4?4j?T6??
???Y??????????????????????????????????j?T6??
???Y??????????????????????????????????j?T@6??
??ݬ?????????????????????????????j?>6??
???Y??????????????????????????????j?T6??
???Y??????????????????????????????????????????????????????j?T6??
??ݬ??????????????????????????????????????? f?f?f?@f?f?f? OJPJQJ??`????Medium Grid 3 Accent 4w:V?0??????????????????4?4?l4?4?l`?
????a?6??
?????4?4j?T6??
??d???????????????????????????????????j?T6??
??d???????????????????????????????????j?T@6??
?????????????????????????????????j?>6??
??d???????????????????????????????j?T6??
??d???????????????????????????????????????????????????????j?T6??
??????????????????????????????????????????? f?f?f?@f?f?f? OJPJQJ??`????Medium Grid 3 Accent 5w:V?0??????????????????4?4?l4?4?l`?
????a?6??
?????4?4j?T6??
?K????????????????????????????????????j?T6??
?K????????????????????????????????????j?T@6??
?????????????????????????????????j?>6??
?K????????????????????????????????j?T6??
?K????????????????????????????????????????????????????????j?T6??
??????????????????????????????????????????? f?f?f?@f?f?f? OJPJQJ??`????Medium Grid 3 Accent 6w:V?0??????????????????4?4?l4?4?l`?
????a?6??
?????4?4j?T6??
???F??????????????????????????????????j?T6??
???F??????????????????????????????????j?T@6??
??ʢ?????????????????????????????j?>6??
???F??????????????????????????????j?T6??
???F??????????????????????????????????????????????????????j?T6??
??ʢ??????????????????????????????????????? f?f?f?@f?f?f? OJPJQJ^???"?.?:?HhU?c?q|?L??4?????~?????6?V?z???(?1?;
F?O?]?e~p?z\?\??????$?f?x?N?F?,??l ????"?%*n-?1?4?8?:? D~GJL?O?TJW"\nb?d2io?s?u?|?f???l???J????&??z?z???8?????T?????????J????? ?'z5?@@I?WcFASI?INE!!!

Zahra Surbajo

Page 1


Gyara zamansa yayi kan lallausar kujerar dayake kai a zaune,yasa tattausan hannunsa ya shafi gefen fuskarsa me Wauke da wani saje ba?i kwantacce daya dace da zubin fuskarsa,yace yana Wan yatsina fuska
"look kamal nifa ba irin mazan nan bane ?an amshin shata,da zasu kwanta da mace 5minute sun kawo,ni inada lafiyar da inna hau mace kamin in kawo daidai yake da jimawar driver daya tashi daga kd zuwa kano,a hakanne kake ganin mace Waya zata gamsar dani?" yayi tambayar yana kallon abokin nasa.

murmushi kamal yayi sannan yace,Majeed ka?i ka fahimceni,nifa ba nufina kazauna da mace Wayaba,kokaWan ba haka nake nufiba,kawi runs Win dakakeyine da ?a?an mutane nakeso kadaina,dan wlh kullum girma muke ?arawa yakamata muyiwa kanmu faWa"
kyaSe baki Majeed yayi sannan yace,"Du du du shekarun namu nawane kamal?, 35 fa,haba akwai sauran tafiyar,"ya faWi yana dariya.
"To naji,inhar hakanne meyasa bazaka auri mata biyuba atd same time?"kamal ya jefo masa tambayar yana nazarinsa.
Dariya majeed yake sosai dajin lafazin na kamal,seda yayi me isarsa sannan ya dafoshi yana faWin.
"why kamal?what is wrong with you?daddyna mafa matarsa Waya,nine kake tunanin zanyi mata biyu da ?ananun shekaruna?ay tsufa zanyi da wuri,"

"to nide na shawarceka dakayi tunani kan komai da zakayi."cewar kamal.

Daga haka hirar rayuwa suka cigaba dayi,

Majeed Hassan ?anmusa matashine Wan kimanin shekaru 35 da haihuwa,Wane ga fitaccen Wankasuwarnan,Alhaji hassan Wanmusa.

Asalinsu ?an garin Wanmusane ta jihar katsina,amman a garin kaduna suke da zama,a Sodangi close kinkinau GRA.

Majeed shine babba agurin iyayensa,se ?annensa guda uku,Jameel,Fateema se auta Fadeela.

Gidansu gidane da aka ginashi kan so da ?aunar juna,daidai gwargwardo iyayensu suna nuna musu gata,

Majeed,?wararren likitan matane,dayayi karatunsa acan ?asar denmark,da kaf jihar kaduna ana alfahari dashi,bisa taimakon da yake ba mata awannan fannin.

Tunda majeed ya tafi denmark idonshi ya buWe agun neman matan banza,tun yanayikaWan kaWan har abun yabi jikinshi.

Wannan kenan.

Zaune suke suna karin kummalo,shida iyayenshi da ?annenshi,a tsanake,mummy ta dubeshi tace"Majeed zuwa yanzufa ya kamata ace kaima kana da naka ahalin,tsakani da Allah zaman haka yayi yawa,"ta ?arasa maganar cikin sigar damuwa.

Gyara zama Alhaji yayi yace yana duban majeed Win."maganar mummynku gaskiyace jamaa magana suke,gani ake kamar munsamaka idone kawai bama maka magana kayi ?o?ari ka fidda matar aure kamin ?arshen shekarar nan,inba hakaba wlh zan aura maka ni"cewar daddy cikin alamun zafin rai.

?an Sata rai majeed yayi yace a shagwaSe"toni dad ya akeso inyi don Allah,wacce take sona ne fa ni har yanzu ban samuba"tun kan ya ?arasa mummy ta karSi maganar da cewa"wlh ?arya kake,kace matarce baka samuba,kyaune baka dashi ko kuWi,koko nasaba ce ko usuli aka fika,to gwara tun wuri kasan me kakeyi."


Fateema da Fadeela ko dariya suke yi dan sun lura ancajawa yayan nasu kai yau se a hankali.

Ayko majeed tashi yayi be gama cin abincinba yabar gurin,dan ranshi ya Saci jim zancan na daddynsa wai zemai aure da wacce yaga dama.


bayan barinshi gurin mummy ta dawo da idonta daga kallonshi ta dubi daddy tace"Alhaji kaga yaro kamar me shafar iska da zarar anyi zancan aure se fushi,"

"hmmm ayko aurensa sukayi sena rabasu dan i mean it auren zan masa wallahi"cewar daddy.

"Gwarade kam dan goggoji har ta fara yimin ciwon bakin hakan wai yafi ?arfinmu"mummy ta bashi amsa tana kora ruwan zafin data zuba a kofi,.

"Au goggoji ta fara magana,lallai abun ya fara nisa,"cewar daddy yana dariya.

Hakade sukai ta tattaunawa agameda rashin auren na majeed.har zuwa wani lokaci kamin daddy yay musu sallama yatafi office.

*******

Dariya yake harda ri?e ciki,yace"auren dole kawai zakace,abokina ayko danaji daWin faruwar hakan"cewar kamal lokacin da majeed yasameshi da maganar,a office Winsa kasancewar kamal Win shima likitane amman na Sangaren yara.kuma guri Waya suke ayki.

cikin ?unar rai majeed ya dubi kamal yace"au yanzu inzo gareka da damuwata memakon ka tausayamin shine kakemin dariya to nasan zaman da zanyi da kai"

gyara zama kamal yayi yace"wallahi ko kaWan banji tausayinka ba dannafi kowa sanin waye kai dannhaka na goyi bayan daddy wlh,har tallan matan zan dinga kai masa.dan asamu asaka aciki."ya ?arasa maganar yana dariya.

?wan?wasa ?ofar da akayine,ya hana majeed yin magana,bada damar shigowa kamal yayi,turo ?ofar akayi,ta shigo bakinta Wauke da sallama.

Sister maryamce Waya daga cikin nurse Win Sangaren kamal,kuma Waya daga cikin dubban ?anmatan da son majeed ke wahalar dasu.

cike da ?warkwasa ta shigo ta isa gaban tebur Win kamal Win ta Wan rusuna tace "barkanku da dare doctor"tayi maganar tana kallon fuskar majeed wanda shima tun shigowarta ita yake kallo,dan ?amshin turarenta sosai ya motsa masa shaawa.

Gyara zama kamal yayi sannan yace"lafiya kuwa naganki adaidai wannan lokacin?"

Wan sosa kai tayi sannan tace "Nazo gaida doctor Mj ne",ta faWi tana kallonshi.

Murmushine ya bayyana a fuskar MJ ya Wago kai ya kalleta yace a tausashe"kin kyauta"

jitayi kamar ya sata a aljanna dan daWi,.

mi?ewa mj yayi ya Wauki key Winsa yace da kamal "na wuce se munyi waya"be jira amsar kamal Winba ya fice a office Win.

Da sauri maryam ta bishi a baya gudun kar yay mata nisa.

murmushi kamal yayi ya shafi gemunsa yace"Allah ya shiryeka mj"dan yasan sarai fitar da yayi hakan na nuna maryam Win tayi masa ne.

Shiko mj direct motarsa ya shiga ya zauna saiga maryam ta ?araso da Wan gudunta,ta ce "doctor bamu gaisaba kuma gashi zaka wuce"ta faWi cike da kirsa da salo na Waukar hankali.

Murmushi yayi yace"ay bana gaisawa da mata se a masaukina"ya bata amsa cikin salon yaudara ta yadda zata ?ara faWa masa.

Fari tayi da ido sannan tace"tunda nayi niyyar gaisheka babu ja yau de kam inaso mu gaisa Win"ta faWi gamida zagayawa Waya Sangaren ta buWe ta,shiga

murmushi yayi yaja motar suka fice daga harabar asibitin

Grill delluna ya tsaya yayi musu take away,sannan ya wuce hotel da ita,.

saida suka ci abinci sannan ya mi?e ya nufi gado,ba musu itama ta bishi.jawota yayi jikinshi yana shafo boobs Winta yace"zaki kwana ko ko zaki wucene?"

"Ba matsala zan kwana,tunda ansan yanayin aykinmu"

Fito da boobs Win yayi yafara tsotsan Waya yayin da hannunsa ke wasa da Wayan,cikin salon da maryam ta kasa jurewa ta rarumo dick Winsa ta fito da ita daga cikin boxsize Winsa ta fara murzawa, ciki kalar nata salon.

cikim ?an?anin lokaci suka rikita junansu,hakanne yasa mj faWawa rijiyar da batashiba,murzarta yakeyi son ranshi batare da gajiyawa ko ?osawaba.

Tun tana jin daWi harde ta fara gajiya,tun tana daurewa har tadawo ro?onshi ya ?yaleta,shiko bayama jinta,seda ya kwashe kusan awa biyu akanta,shima badan yagajiba sedan gudun kashe gawar da batashiba.

maryam ta jigata a hannunsa shiyasa motsin kirki ma takasa yi,haka ya zare jikinshi ya shige toilet ya tsabtace jikinsa ya fito ya shirya ya ajiye mata dubu Wari biyu,ya Wauki key Winsa ya fice daga Wakin zuwa inda ya ajiye motarsa yaja ya wuce gida inda ya isa ?arfe Waya nadare.

ko kaWan maryam bataji daWin tafiyar da yayiba taso ta kwana ajikinshi segashi ya tafi ya barta da badan dareba da itama gida zata wuce,sede kuma gurzuwar da tayi a hannunsa jikinta na bu?atar ta huta,haka ta ha?ura ta kwana ita kaWai.

Maryam koda ta koma gida saida ta kwana biyu bataje gun aykiba sabida ciwon jiki,gashi ko number mj bata dashi bare ta kirashi.

shiko anashi Sangaren yama mance da ita sabgoginsa kawai yakeyi.

kamar kullum yauma yana office yaje off yagama ganawa da marasa lafiyansa,yaji anturo ?ofar office Win an shigo,da sauri ya juyo dan yaga wanda ya masa karan tsayen.

maryamce tsaye tana murmushi dake nuna jin daWin ganinsa da tayi,wani siririn tsaki ya saki ya maida kansa ya kwantar.

takawa tayi a hankali ta isa jikinshi kasancewar kwance yake kan sofa,ta kwantar da kanta a ?irjinshi,tace cikin shagwaSa"Haba doctor shine ko nemana bakayi kaji ko ya nake"

tureta yayi ya mi?e zaune yace yana ya murtsa fuska"look daga yau banaso in sake ganinki matu?ar bani na bu?aci hakanba,kuma neman me zan miki bayan na biyaki ladan aykinki,so banaso ki kuma zuwa inda nake"ya faWi rai a Sace.

kuka maryam ta fashe dashi me taSa rai dan tun daga ranar daya kwantq da ita Allah ya jarabceta da sonshi so me tsanani segashi shi bema damu da ita ba.

"tashi ki fitarmin a office"ya faWi yana nuna mata hanya,ba musu ta mi?e ta fice daga office Win zuciyarta na zafi

Tsaki yaja ya maida kansa ya kwanta,ransa na masa ?una danshi ya tsani maimaicin kwanciya da mace.

*********

Abuja


"Zahra wai meye haka,dan Allah wacce irin shigace wannan,haba sekace ba ?ar musulmiba,"Cewar jeeddah cikin Sacin rai.

wacce aka kira da zahra waigowa tayi ta kalli jeeddah kallon uku saura kwata,da daradaran idanuwanta,wanda take yawan lumshesu kamar mejin bacci,tace tana yamutsa Wan bakinta,wanda kyau da tsarinshi ya dace da kyakkyawar fuskarta.

"look jeeddah let's me be pls,ha'a meyasa ke komai sekinsa idonki akaine don Allah,this is my life,kicire idonki akaina"ta faWi tana doka mata harara.

murmushi jeedda tayi ta Wan kauda kai gefe sannan ta kai dubanta gun zahra tace,"am ur friend dole infaWa miki gaskiya,dan wlh duk mutane kallon mutuniyar banza suke miki,sabida lalacewar dressing Winki, kuma..."

"and so fucking what?jeeddah,"zahra ta ktseta a harzu?e,sannan taci gaba da cewa "suci gaba da zagin mana,ubanme zagin nasu zemin,wlh kina Satamin rai"cewar zahra.

"Hmmm zahra bafa irinkune ke irin wannan dressing dinba su fita,,sabida Allah ya gama kyautata surarki yayiki da kyau,ya miki diri irin wanda kowanne Wanamiji in yaganki zeji shaawa kinga..."

"Hold on"zahra ta faWi gamida gyara zama taci gaba da cewa
" yanzu kikai magana mekyau jeeddah,komai Allah yay mana mugode masa,tonima tawa godiyar kenan inyi ado da abuna,ni na shirya inzaki fita ki tasomutafi"ta faWi ganida mi?ewa tana gyara tattarewar rigarta.

inda sabo jeeddah ta saba da halin ?awar tata,dan haka mi?ewa tayi batare da tace komai ba ta zari gyalenta ta yafa suka fito,.

har ranta batason jerawa da zahra da irin wannan shigar bata da yadda zatayi da itane da ta dena fita da ita.

********


Zahra Maina modibbo,shine sunanta,?ar kimanin shekaru 21 da haihuwa,?ar asalin jihar Adamawa cikin garin yola.

mahaifinta,maina modibbo,bafilatanine,amman kuma yayi karatun boko me zurfi,haka itama mahaifiyarta,hajiya hajara,?a?ansu shida,biyar duk mazane,se autarsu zahra.

Asalin gata me capacity ake nunawa zahra,wacce gidan gabaWaya suke kiranta da diamond.

ko kaWan basason damuwarta shiyasa ta taso cikin yin duk abinda takeso kuma take ganin yayi mata daidai,

mahaifinta attajirin me kuWine,shiyasa suke rayuwa cikin jin daWi,dan maaikachin port athorityne,sannan yanada wasu site hustle dayakeyi,agafe,ga katafariyar gidan gona me girman kilometer uku,dyake gudanar da kiwon dabbobinsa,yana fitar da madarar shanu,da kuma ?wan kaji masu yawan gaske.

Mahaifinsu mutumne me raayin karatu shiyasa kaf ?a?ansa ba wanda be tsaya masa yayi karatu a ?asar da yakesoba,ciki harda diamond,wacce ta halarci jamiar oxford tasamo degree a Sangaren mass communication.

babban yayanta jaafar shine kawai ya zaSi aykin Wamara kuma shi yakeyi sojane me ri?e da mu?amin captain,yayi aure da masoyiyarsa zainab wacce kusan saanni suke da diamond,yaransu biyu,mace da namiji.

Maina modibbo mutumne me sau?in hali,amma duk da haka yana tsawartawa gameda yadda mami keba zahra tarbiyyar se abinda takeso zatayi.

mami kullum kareta takeyi da nuna komai tayi ayba laifi bane,lokacine zata daina.

Zahra tasamu ayki da wani babban gidan tv da radio,amman ita a Sangaren radio Win take ayki,inda take gudanar da shirin daya shafi kiwon lafiya.

Maina modibbo so yake yaga tayi aure shiyasa ranar da mami ta gabatar masa da bu?atar zahra nason tafiya abuja dan fara ayki suka kai ruwa rana.

"wai hajara kanki ?alau yake kuwa,diamond Wince zan bari ta tafi abuja ayki,bayan ni Allah be hanani yadda zan kula dakuba"

"Haba Alhaji meyasa kake haka don Allah,shifa zamani ba ?arya bane,kuma shi aure da kakeson yimata,kaf masu zuwa gunta tace batason kowa acikinsu,kasani ko acan gurin aykinne mijin ze fito,"cewar mami rai aSace.

"diamond bata da wadatacciyar tarbiyyar dazan barta ta koma abuja da zama,banyi wannan lalacewarba"cewar maina cikin halin ko inkula.

"Ni mahaifina lalataccene kenan daya barni naje kano ayki,har kaganni acan gurin aykin ka aura kenan ko"cewar mami muryarta na rawa alamun gab take da ta rushe masa da kuka.

Dafe kai maina yayi ya dubi mami yace"haba mamin yara,zamanin mu abubuwa basu lalaceba haka pls ki fahimceni yanzu duniya ba gaskiya,rayuwa muke da ma?iyanmu bamu saninba."

"abita da addua,amman tabbas ni jikina na bani zuwan diamond abuja alkhairine"cewar mami cike da ?warin guiwa.

badan tafi ?arfinshiba ya amince da tafiyar,sedan ya gwada yaga kamun ludayin abun.

To diamond abun nema yasamu,nanfa tafara shiri,zuwa tayi Wakin mami dan ta ?ara mata godiya,bayan ta gabatar da abinda yakaitane mami ta dubeta idanunta na zubar da ?walla tace.

"diamond,inaso kiji tsoron Allah a duk inda kike,bana tsaya miki abarki bane dan na gamsu da zaki iya zama acan Win,zuciyata atsinke take don Allah ki kama kanki auta,kifitar dani kunyar mahaifinki"

Rungumeta diamond tayi tace"mamina bazakiji kunyaba insha Allahu,zan kula kede addua mamina"ta ?arasa maganar tana hawaye itama.

Da haka zahra tasamu damar komawa abuja ita da ?awarta jeeddah wacce tare sukyi karatu kuma suka samu ayki aguri guda.


a wani estate maina yakama musu hayar,gida ita da jeeddah,kasancewar mahaifin jeeddah amininsane,shiyasa suka taso kamar ?anuwa.

gidane me kyau dake Wauke da Wakuna biyu acikinsa,da duk wani abu na more rayuwa,ba abinda besa musuba,shiyasa suke gudanar da aykin cikin kwanciyar hankali.


Wannan kenan.


"Diamond wai ya zamuyine,yau muje office motarmufa da matsala kinga jiya da?yar muka ?araso gida?"cewar jeeddah dake kwalliya agaban mudubi.

Wan tsaki diamond taja sannan ta dubi agogon hannunta,na Wan lokaci sannan tace"gashi time na tafiya kuma numbar mecharnic bata shiga"ta faWi cikin damuwa.

"muje bakin get musamu taxi mutafi,inyaso ko masu gadi semu barwa key din inmuka samu number mechanic Win semu turoshi gunsu ya karSi key."cewar jeedda cike da nuna kulawa.

Basu da zaSin daya wuce hakan shiyasa ta mi?e suka fito jeeddah na Allah wadai da shigar dake jikin zahra.

Koda sukazo get ba mota dan haka Wan takawa sukayi zuwa gaba,tafiyar zahra tafiyace dake gigita maza,sabida Allah ya mata kyautar da bakowacce mace yaba ba,dan ya kyautata surarta.

wata motace ?irar tesler avater 2025 faWin kyau da tsaruwar motar abune da ze Waukemu lokaci me tsayi kamin mu gama,a ta?aicede kawai,kalar motar rarara.=??.farace da ba?in glass,har ta giftasu,sekuma ta dawo baya,a hankali mamallakinta ya sauke glass,ya dubesu duba na tsanaki yay musu sallama duk da yana tantamar kasantuwarsu duka musulmi,

jeeddahce ta amsa masa dan zahra iskar data Weboshima bata isheta kalloba bareshi.cingum Win dake bakinta kawai taci gaba da taunawa tana duban titi.

"naga kamar kuna neman abun hawane,inba damuwa ku shigo in saukeku,nima cikin estate Winku nake,sometimes ina ganin fitarku,sede bana cinmuku kamin ku wuce dan driver Win taku expart ce,"ya faWi yana satar kallon zahra wacce ta haWe girar sama data ?asa ba alamun wasa.

murmushi jeeddah tayi tace,"ayya mungode amma karka damu kaje kawai zamu jira taxi"

buWe motar yyi ya fito ya ?araso gabansu cikin tafiyrsa ta masuji da kansu,very responsible person.

Gaban zahra yaje ya tsaya yace cikin harshen turaci,"boss lady kibata damar amsar tayin nawa,dan naga tsonkine yasa ta kasa amincewa."ya faWi cikin sigar tsokana.

kallonshi tayi da daradran idanunta,gamida lumshesu,wanda hakn seda ya jefashi corma na ?an da?i?u kamin sautin muryarta yadawo dashi,

"Tunda taimakonmu kai niyyar yi right?"ta faWi tana kallonshi,gyaWamata kai yayi yana ?are mata kallo."to kabamu key Win motar mutafi da kanmu,bakace kasanmuba,inyaso inmuka dawo sekazo ka Wauka dan in akaga ankaimu office a tesler mundawo a taxi akwai rushewar capacity"ta faWi batare da shayin komaiba,infact tayi hakanne dan ya wuce ya basu guri dan tasan baze amince da hakanba.

Dariya jeeddah keyi sosai ta dafota tace"kinyi haukane diamond,shi bashi da uzurine,a inama aka taSa yin haka?"ta faWi tana dariyarta.

"look ba abun dariya bane,inda yanada uzurin da be tsaya ananba,so shine yabada tabbacin beda uzuri dan haka ya bamu mu tafi,inkuma ba hakaba to kaWan gyara parking dan taxi tasamu gurin fakawa mu hau"ta ?arasa maganar lokacin datakai dubanta gurinshi.

Tunda take magana ba abinda yake burgeshi kamar yadda take motsa Wan ?aramin bakinta da yadda take juya idanunta,

Fuskarsa Wauke da murmushi yace,"yacce kikeso haka zaayi boss lady,"yana kaiwa nan ya mi?amata key Win motar ya juya zebar gurin,

cike da mamaki baki buWe suke kallonshi,da sauri zahra tasha gabanshi tace tana kallonshi"mr man who are you pls?"

"my identity needn't concern you.its quite enough that i know yours.i would advise you da ku hanzarta ku tafi kar latting naku yayi yawa,have a nice day"ya faWi yana murmushi yajuya ya shige estate Win nasu.

taSe baki zahra tayi taja hannun jeeddah tace"muje bestie,can ta matse masa,"ta faWa mazaunin driver,ta kunna motar.

jeeddah a tsorace ta shiga motar zahra ta cillata saman titi,ba tare da damuwar komaiba.

fuska Wauke da mamaki jeeddah tace "diamond a ina kika,samo wannan ?arfin halin naki"?

"you don't need to know where i found it.but you'd damned well knows that bana wasa da damata"ta faWi tana murmushi.

jeeddah mamakine ya hanata sake cewa komai,har suka shigo harabar gurin aykin nasu,

kowa mamakin ganinsu a tesler Win akeyi,dan motar ba ?arya ta haWu iya haWuwa.

sunyi latti dan haka cikim hanzari kowa ta nufi Sangarenta.

*********

Sai tara na dare suka taso yau,dan sun tsaya shirya program Win da zasuyi gobe in sunzo.

Koda suka,zo bakin get Win estate Winsu,?in buWe musu akayi,infact sema Waya daga cikin masu gadinne ya ?araso Sangaren driver.
.
sauke glass zahra tayi tace"meke faruwane,?"

Murmushi megadin yayi yace yana ?o?arin juyawa"sorry hajiya bamu gane motar bane shiyasa bamu buWeba"

da sauri ta dakatar dashi da cewa"kamar ya baku ganeba,ba motar estate Winnan bace"?

"Gaskiya wannan motar bata nan bace madam dan kinsan datanance da daga zuwanku get ze buWe dakanshi,tunda kunsan wirelessne da motocin cikin nan."

Zahra dubanta takai gun jeeddah tace"kinji abinda megadin nan ke cewa kuwa?"

"naji mana diamond,na rasa abun cewane shiyasa nayi shuru.

suna cikin mgn aka buWe musu get Win suka shige,sakamakon anganesu,.

?ofar gidansu suka faka motar sannan suka fita zahra ta kulle motar,suka shiga cikin gidan nasu,kowacce da abinda take sa?awa a zuciyarta.

*********


Koda gari ya waye zasu tafi gurin ayki ba alamun me motar,dan haka tempol suka sa suka rufeta sannan suka shiga tasu dan angyaro musu tun jiyan.

Zahra a gurin aykima bata da sukuni,dan tunanin me motar ya hanata sukuni,takasa fahimtar manufarsa ta barin motar agidansu.


********
"zahra anya bazamu bada cigiya a gun aykinmuba,kuwa dan shurun tayi yawa yaufa sati biyar kenan"cewar jeeddah cikin damuwa.

Hannu zahra tasa ta gyara gashinta daya zubo mata kan fuska,tace"wannan shawarace me kyau jeeddah dan wlh zaman motar nan a hannunmu Wagamin hankali yake,narasa manufar wannan bawan Allah"ta faWi tana Wan jan tsaki.

"ay duk ke kikajawo mana da baki amsaba aydaduk hakan bata

1 / 9