Author : Muhammad Rufa'i Nalele Category : A Books
Yace dare yayi xanso kiyo Alwala muyi sallar godiya ga daya cika mana burinmu
Tace toh
Hakan sukayi Sallah ya kama kanta yayi mata addu'a da yin fuska Yace my Luv 'dan gayamin yanda kikeyin wankan tsarki
XEE tayi shuru
Ganin shima shurun yayi shiyasata mai bayanai dalla dalla
Yayi Murmushi da tura mata xaka da madara ganin tafa'di yanda yaso yaji
Sosai XEE taci yana tayata bata
Dan yanda take hango futuna a kwayar idansa ta tabbatar ba barinta xaiyi bah
Sanda takoshi
Yace bara yake 'dakinsa dake jikin nata yayi wanka
Tace Owkie
Yana fitta taje itama tashige toilet danyin wankan
Bayan tafitoh tamulke jikinta da humra me da'din qamshi tasaka wata dogowar rigar baccinta me rigar mama. Tayi mata kyau Sosai
Sai tayi addu'a ta kwanta
Can shima yasaka kayan baccinsa saiya 'dauki wayansa ya turama RAMADAN da text message kamar haka
_Toh gauro mara mata kayi bacci lafiya😀_
Yana turoma da RAMADAN hakan
Saiya turama FAWAS da nashi kamar haka.
_Abin tausayi ya rigani Amma xan rigashi angwancewa toh miye marabarka da RAMADAN gauro😂_
Yana gama nemansu da tsokana yaje ga Amaryar tashi
Yana xuwa ya haye gadan yana yana cewa me wayo kawai kin wani shige bargo kina kwasar 'dumi toh nima gani Amma naki d'umin xanji
Tace ina 'dakinka daban Ne😠.....
Yayi Murmushi yana qoqarin rabata da rigarta Yana fa'din aina dena maraicin kwana ni 'daya☝🏻😆
Ji kake fad'an masoya ya kaure acikin bargo😁
Cikin nisha'di KHAMIS ya rungumeta Yace Wlhi kinutsu kibarni na sami nutsuwa.......
By Hajju
[11:21AM, 07/01/2017] R🇦HAⓂ🇦T Nalele👯: R🇦HAⓂ🇦T
[20/03, 17:09] 80k: [7:34PM, 09/01/2017] R🇦HAⓂ🇦T Nalele👯: 👯👯👯👯
*SAMAREEN*
*👯BANAH*👯
👯👯👯👯
*👯TASU SALAN SOYAYYAR👯*
*Na Rahamat Muh'md Muh'md Rufa'i Nalele*👯
” بسم الله الرحمن الرحيم
*PART 109*
Cikin sanyi Tace kamin afuwa my luv xuwa gobe pls
Yayi Murmushi Yace dalili
Tace haka kawai dan Allah
Yace Karki ha'dani da Allah Ki cutan dan baxan iya barinki ba Wlhi......
Kan tayi wata magana yafara abinda ya dace
Sosai KHAMIS ya burkita XEE
Kissing 'dinta yakeyi Cikin wani salo can ya gangara ga dukiyarta
Xuwa wannan lokacin yagama da ita gabaki 'daya
Lokacin daya samu nasarar kawar mata da budurcinta ba qaramin qara tasake bah
Duk da yaficce daga hayyacinsa hakan bainashi ji qarar nata har Cikin ransa bah
Yasa mu nasarar rufe mata baki da bakinsa. Sosai ya wahalar da ita harda kukanta.
Taga jarumtar mijin nata fiye da yanda take tunani
Bata dai sumebah Amma taci baqar wahala
Sosai ya temaka mata tagasa jikinta da ruwan 'dumi
Kana yayi wankan Sarki yabarta tayi nata
Watoh daya tsaya ya kalli gadan nasu yanda ya6aci da jini wata ~*MASEEFAR SON*~ matar tashice ta qara camkarsa.
Yayi Murmushi Yace Allah yabarni dake Aunty XEE
Da sauri ya farke wani xanin gadan yacire wannan yasaka
Tana fitowa suna ha'da ya rungumeta yana fa'din am so sorry my luv.
Shuru tamasa kanta bisa qirjinsa tanajinsa yanata gaya mata kalmomin Luv Amma taqi tanka mishi
Murmushi yayi dan yasan ya sameta da yawa dan haka yaqara maqaleta sukasha baccinsu.
Washe gari bayan sunyi wanka sun ha'de sai qamshi suke. Dan kallo 'daya xaka musu kahango hasken amarci na haskesu
Suna qaryawa afalon nasu XEE dai sai satar kallan mijin nata take tana mamakinsa Ashe dai ba'a raina namiji Komai 'kan'kantarsa
Ya tsaida idansa sosai akanta Yace ina godema Allah daya temakeni ya mallakamin ke matsayin matata
Tace nimah haka
Ya matso kusa da ita cikin muryar qasa qasa Yace naga sai satar kallona kikeyi Kodai in qara jin da'di nane
Ta gallamai hararar masoya
Tace wane kuma jin da'di
Yayi Murmushi da matseta Sosai ajikin nasa Yace najiya mana Wanda saboda tsabar da'di har cewa kike dan Allah karka barni inka barni mutuwa xanyi.....
XEE tawaro ido😳 Tace sharri xakamin
Yace tuna dai
Ta shagwa6e fuska Tace toh ai kaine kake fa'da bani bah
Yace yauwa matata kamar yanda nake roqanki da karki barni
gaske kika barni Allah mutuwa Xanyi
Takama fuskarsa tasakar mai kiss abaki Tace ni dakai mutu kara ba takalmin kaxa uban 'ya'yana
Murmushi yayi yafara kissing 'dinta tunda ta6u'de mai hanya
Candai takwaci kanta dan ganin yana qoqarin xarcewa
Tace inasan inje in gaida Momy saidai kacanja min tafiyata
Yace am sorry baby muje in rakaki Kinga sai indinga kareki ko
Ta hararesa tana cewa Amma sai kayi wata kafin ka qarayi ko
Yace mene kenan
Tamai shuru
Yayi Murmushi daci gaba da cewa ko tsallaken kwana 'daya bazanyi ba bare inkai har wata
Tace tab.....
Yace Allah da gaske
Tace tab'dijan nidai tashi muje karakani
Haka ko akayi yana gabah tana binshi abaya har sukakai falan Momyn nashi
Ta durqusa tagaisheta cikin ladabi da kunya
Momy ta amsa da kulawa
Taqara da cewa matso 'yata gareni..
Haka XEE tamatso kusa da ita. Aiko ta 'dora hannunta akanta Tace Allah yayi miki albarka ya baku xuri'a 'dayyiba kamila
Wacce musulunci xaisan da xamanta
Ba kunya KHAMIS ya saqalo da duk hannayansa tabayan Momyn. Ya rungume momyn Yace AmEEn momyna kina San jikoki Sosai ne
Ta make kansa Tace rashin kunya ko
Yayi Murmushi Yace toh shikenan tunda baxaki ban amsa bah bara naje na tambayi Dadyna
Yafa'di hakan da xame hannunsa daga gareta
Momy tayi murmushi da bin 'dannata da kallo
XEE Tace Momy kinada aiki ne
Tace a'a kije Ki huta kinji
XEE Tace toh
Haka tatashi ahankali tafice daga falan Momy batayi mamakin canjawar tafiyar tatabah🙈
FAWAS ko bayan sungama breakfast xai tashi kenan yaji Momyn shi nacema Dady tanaso taje gidan qanwarta dake nasarawa
Yace ba lefi tadawo lpy
Murna tacika FAWAS yau xai 'dan huta da matartasa
Qawata kixo kisha labari pls. Kuma kar kice min baxa kixo bah....😔
RAMADAN yayi Murmushi Yace am sorry Aunty XEE ban kaimata wayan nata bah.
Amma bara na kai mata yanxu
XEE Tace toh RAMADAN pls kaimata da sauri dan Allah
Tace toh
Afalo ya sameta da alamah tagama karyawa ne
RAMADAN yayi murmushi da cewa Auntyna
Da sauri SAILUBAH ta kallesa sai kuma ta wulga mishi mugun kallo
Yayi Murmushi Yace toh kiyi hakuri mana my Aunty
bagashi yanxu nakawo miki bah
Kar6ar wayan nata tayi xatabar falan
Yayi saurin shan gabanta cikin marairaicewa Yace kemafah kinsan fushinki maseefa ne agareni
Kitemaken kimin afuwa Ki yafemin komai pls
Ta gallamai harara dayin kwafah taturo baki gaba Tace shine harda wani cewa kanaso na xama cikakkiyar karuwa agidanka kuma......
Da sauri RAMADAN ya rufe mata baki kuma ya waro ido ka'dan alamar nuna tsoro
Yace kiyi ahankali mana Aunty kar Kakah da mamah sujiki
Tace baxanyi ahankalin bah
Yace toh kiyi hakuri baxan qara cewa bah
Tace toh meyasa tun jiya bakaxo kaban wayata bah
Yace soboda karna qara 6ata miki raine.
Tace waya kirani
Yace Aunty XEE.
Tace kaci abinci
Ya girgixa mata kai
Saita koma ta xauna ta ha'da mata Komai tatura mai gabansa
Yace qiwarci nakeji Auntyna
Tace hmmm in baka kenan
Yace eh
Aiko tamatsa kusa dashi tadinga bashi yana mata hirar junior wai sun gaisa 'daxo har yana cewa agaisheta
Tace hmm ina amsawa
Yace yanxu fah saura wata 'daya da sati biyu bikinmu
Tace Kullun saika fa'da adadin kwanakin wai baka gajiya ne
Yace ina xan gaji da lissafi adadin kwanakin da xan mallakeki
Ta hararesa Tace nadai gayama kadena wani xumu'di
Yace Auntyna kenan wai tunaninki wani abu xai farune
Tace daga dukkan alamun yanda kake nunamin bah
Yace hmm Karki xargi Komai Tace nidai nagayama wata biyar ne xamu rabu
Yace ainaji
Tace aha
Tashi yayi ganin ya qoshi Yace bye bye my Aunty saina dawo Tace toh kadawo lpy katawo min da ice-cream
Yace toh Auntyna uwar babis nawa......
Da sauri SAILUBAH tawaro ido 😳
wasa nake mikifah
Tace toh kadena kar yaxama gaske😔 RAMADAN yayi Murmushi Yace na dena toh karkimin kuka..
Ya fa'din hakan da ficcewa yana Murmushi
Yana ko futan XEE takirata
Sosai SAILUBAH tagyara xama ta'dauka da fa'din Amarsu
XEE Tace shegiya kixo da labari Wlhi
SAILUBAH Tace gaskiya baxan xo bah
XEE ta marairarce mata
SAILUBAH tayi shuru can Tace sai jibi toh
Bakin XEE na qaiqayi batabar SAILUBAH haka bah sanda tabata labarin wahalar da KHAMIS ya bata
SAILUBAH tawaro ido Tace 'dan qaramin yaran nan ne xai wahalar dake😳 Wlhi qaryane 😀
XEE Tace narantse miki da Allah
SAILUBAH tayi dariya Tace story kawai amma maixai iya wannan yaran😂
Tsaki XEE tajah takashe wayanta dan tafi kowa sanin rashin ganewa irin na SAILUBAH idan akan abin data raina ne
FAWAS ne xaune a office 'dinsa yana kallan wani fatan daya futar na wata atamfah da sukesan Su futar.
Bayan ya gama ne yakira Momyn shi yana cewa mum kin dawo ne
Tace aa saidai ina....
Sam bai jira qarashan xancanta bah ya kashe wayan dan jin yaji abinta yake fatan ji....
Yana qoqarin tashi Dadyn nashi ya shigo yana cewa naga naka my son
Ya juyo mishi da laptop 'din gabansa
Murmushi Dadyn nasa yasakar masa da shafah kansa yana cewa dts gud my son
Hmmm Yayi kyau Sosai
FAWAS yayi dariya Yace dama Dady inasan xuwa gida yanxu ne
Yace ba lefi my son Amma karka 'dau lokaci Yace toh
Gudu Sosai yakeyi burinshi kawai yakai gidan nasu ya rage xafi da matar tashi
[5:45PM, 09/01/2017] R🇦HAⓂ🇦T Nalele👯: Aiko yana yin parking ya fitoh da gudunsa
Sam baiyi shashin HAMEEDAN bah. Dan yasan uwar 'Yan surutu CE yana da tabbacin tana tare da babah Hinde
Dan haka yayi part 'din Momyn nasa.
Nan ko sukaci karo da juna. Ita tatawo da niyar fitta shikuma ya sawo kai
Da sauri tamatsa baya tana cewa kayi hakuri bansan katawo ba.
Yayi Murmushi yana cewa ashe ramukwan nawa sunada yawa.
Ta waro ido
Yace eh mana
Jiya ban sallameki ba kika tafi yanxu kuma dan mugunta kinganni sarai kika bari muci karo
Da sauri HAMEEDA Tace toh dan Allah kayi hakuri shikenan
Yace inafah shikenan naxo ne kinunamin wan'yannan abubuwan
HAMEEDA taqara jah da baya ganin yanda yake matsowa kusa da ita
Ga kuma momy afalan. Ta lura Sam baisan da xaman Momyn ba. Kuwai iskanci ne agabansa
Dan haka saita fara mishi nuni da ita da ido Amma ina FAWAS yayi nisa
Innalillahi...... Kawai HAMEEDA Tace Ganin yanda ya rungumeta
Yana qoqarin xuge mata riga Yana cewa so 'daya kawai xan gani
Kuma kikaqi Wlhi xakisha wahala. Dan narantse Allah saina gansu...
Kunya Baqin ciki takaici suka cika HAMEEDA tamkar xatayi kuka Tace Momy Momy Momy fah.....
Bai bari ta qarasa ba ya katseta da cewa kimin Shuru uwar 'yan magana. dan nasan momyn bata nan Kinga kuwa idan zakiyi iwun duniyar nan sai dai baba Hinde tajiki
Kuma ita ba kawo miki 'dauki xatayi bah dan taganni. Tasan nine na ritsaki...
Waima in tambayeki
shin baki San aljannah ne.
Yafa'di hakan da nufin kai bakinsa cikin.
Da sauri Tace gafa Momyn nan.....
Ahankali FAWAS yakai kallansa inda take mishi nuni da Momyn nashi.....
Yayi daidai da lokacin da itama momyn takai kallannata kansa
Aiko da sauri yasake HAMEEDA ya ficce daga falan da wani shegen dugu saboda wata kunyarta da takama shi.....
Haka batare da wani 6ata lokaci ba. itama HAMEEDA tabishi da nata gudun xuwa part 'dinta tanaji kamar qasa tatsage tashige ciki
Momyn tayi Murmushi jin tashin motar 'dan nata
Abayyane Tace my son kenan.
FAWAS na tafiya yana tuna mema yake gayama HAMEEDA ne
Allah yasoshi zif kawai ya xuge mata
Innalillahi... Yace abayyane dan Sosai yaji kunyar mahaifiyar tashi
Ahaka ya komah office 'din nashi yana saqa da warwara
😂😂😂
Yamma can suka ha'du Su uku inda suka xubama KHAMIS ido👀 ganin yanda yake cikin nisha'di
RAMADAN Yace shegen ka kashe bos kenan irin wannan annuri haka
KHAMIS yayi Murmushi da tashi ya dafah RAMADAN Yace fatana kayi saurin mallakar Aunty LUUVAH. Nasan idan kaji Komai daga nesa xaka dinga sakar mana dariyar farin ciki....
FAWAS yajah tsaki Yace gay yau na kwafsa
RAMADAN Yace ka share kawai kaje mata yanda kasaba xuwa mata
KHAMIS yayi dariya Yace nifah ina ganin har sai anyi bikinka da Aunty LUUVAH Sannan Momyn shi xata sakar mai mara😆
Wata shegiyar dariya RAMADAN yayi Yace tab kace Kullun saiya kwana da ciwan ciki kenan
KHAMIS Yace toh yaxaiyi
RAMADAN yace ai ina tabbatar maka baxai kai wata ahaka ba
Dan nasan in yagaji cire kunya xaiyi ya saka momyn tashi agaba yasa mata kuka akan tabashi Matarsa.
Aiko KHAMIS ya qara saka dariya
FAWAS najinsu yayi musu shuru har suka qaracimai iskancinsu suka barshi
Da dare daya koma gida momyn bata nunamai Komai ba
Dama haka yakeso. Sai yayi fuska yadinga janta da hira
Momy dai Murmushi tayi tace aranta nakusa baka matarka my son barmin wani kwana kwana
Bayan kwana biyar
Sanda HAMEEDA takai kwana biyar Sannan tafara sakewa da Momy kamar da
Momyn na kallansu duk da HAMEEDAN bata shigowa saita tabbatar da FAWAS yabar gidan Sannan xatayi part 'din Momyn tagaisheta
FAWAS ko danne xuciyarsa kawai yakeyi danba yanda xaiyi
KHAMIS ko yasami XEE yanda yakeso sai kwasar amarci yakeyi abinsa
Yana wani qara haske sheqi daga shi 'din har ita
RAMADAN ko kallan Aunty kawai yakeyi yana addu'a Allah ya nuna masa ranar da xata xama mata agaresa
Sai wani killaceta yakeyi
Sam bayasan yaji tace xata waje kaxa
Haka ranar takallesa afusace Tace wai me yasa kake takuramin ne haka
Yace Auntyna nima ban san dalilina na takura miki bah
tajah tsaki Tace kabarni nasha iska pls
Yace baxan barki bah Auntyna.....
Yau take laha'di Bayan sunkaima 'Yan matansu xiyara Su biyu Suna Hanyar dawowane wayar FAWAS tafara ringing
Da sauri ya 'dauka Ganin momyn shice
Yace yes mum
Tace kaxo gida yanxu ina nemanka.
Yace ganinan toh
Dake XEE tama KHAMIS kamun kaxar kuka Sam Mantawa yayi da wasu 'Yan matansa😆
Sai yabar RAMADAN da FAWAS sunata fama
Dan haka yanxuma Su biyu ne suka fitta
RAMADAN Yace sai kayi sauri ka saukeni da alama yau ango kake
FAWAS Yace kai share banji hakan ajikina bah
RAMADAN yayi Murmushi Yace idan hakan ta kasance ka 'daukar min alqawarin xaka jajirce har Allah yasa kasamar mana baby acikin wannan daran
FAWAS yayi dariya Yace idan har hakan takasance nayi maka alqawarin wannan sallar da xamuyi xan roqi Allah yasa nasamu baby acikin daran
RAMADAN yafitta daga motar yana cewa toh ina maka fatan alkairi
Yace nagode Sosai 'dan uwa...
RAMADAN ya qarayin Murmushi Yace Wlhi kayi guxurin kaxar cin amarcin naka dan da gaske naji ajikina
Toh FAWAS Yace mai yana dariya
Gun Auntyn nashi RAMADAN yanufah da rikici dan yau iskancin nasa ya motsa
Sosai yakesan ya kalle bakinta da tsokanarta
Saidai kash ya sameta afalo tana bacci
Ayan Kakah Tace mai wai kanta ne mai mata ciwo tasha magani shine tasamu bacci
Yace Allah ya bata lafiya....
Aiko Momy nasiha tayima FAWAS Sosai akan Aure
Daga bisani Tace yaje ga Matarsa Allah yayi mishi albarka
Da murna ya kwantar da kansa kan cinyar Momyn nasa Yace Amiien Momyna
Bacci Sosai yasami HAMEEDA tanayi cikin kwanciyar hankali
Qamshi ne yake tashi ajikinta me sanyi sanyi
Ya xubama rigar da tasaka ido dan tayi mishi kyau Sosai
Wanka yaje yayi da 'dauro Alwala
Yasaka kayan bacci Sannan ya haye gadan dayi mata cakulkulu
Ai da dariya Tatashi tana xare ido😂 Yace tashi mana YAYATA
Tace meya kawoka
Yace hukuntaki
Taqara waro ido ashagwa6e Tace bana San hukuncinka Wlhi
Yace naji tashi kiyo Alwala muyi Sallah
Tace ainayi
Ya jefah mata wani kallo Yace wannan tagodiya ga Allah xamuyi Tace toh
Yana kallo tayo Alwala ya tashi sukayi sallar yayi mata addu'a Sosai da tambayarta yanda take tsarki
Tagayamai Komai anutse
Duk yanda FAWAS yaso da HAMEEDA taci kaxa Samqi tayi
Acewarta in bataci kaxar bah ai baxai kusanceta bah.😀
Daqar dai ya lalla6ata tasha madara
Daga nan yafara burkitata
Ita dai batayi yunqurin hanashi ba.
Sanda taji Maza😳 Sannan tasamai kuka wiwi
Yana mata ihu tana kuka
Daqar tasamu kanta Bayan uwar wiyar da tasha agunsan
Tana kuka yana bata hakuri da temaka mata kintsa kanta....
Sosai ya rungumeta kamar wani xai kwacemai ita yana wani lalla6a kamar kwai
Tanajinsa talangwa6e mai tana kuma yima Momy addu'ar Allah yasaka mata da alkairi
Washe gari haka FAWAS yadinga nan nan da ita cikin so da qauna
Da wayowayo sanda ya qara jin da'dinsa da ita. Nan tafara jin 'dan tsoransa ka'dan
Kallo 'daya xaka mishi kasan yana cikin tsananin farin ciki
Dadyn shi ya kalli Momy Yace yau banga my son bah
Tace hmm Kasan saiyau nasakar mai Mara
Yace ban gane ba 'dan ban haske in fahimceki
Tagyara xama Tace ina tunanin yaudai ya girmah
Dady yayi Murmushi Yace na dauka ya kwan biyu da girma ai Tace aa
Nan dai ta'dan bashi labari Ka'dan suka rufe hirar da addu'ar Allah yabasu jikoki na gari
Dariya KHAMIS da RAMADAN sukayima FAWAS sukace Alhamdulillah mun tayaka murnah
Yace Allah abin godiya nagode yanxu Saura kai.
RAMADAN yayi Murmushi Yace nima gani akan hanya ai
👯👯👯👯.....
____________________
Gida ne mai kyau Wanda ya amsa sunansa
[7:27PM, 09/01/2017] R🇦HAⓂ🇦T Nalele👯: Gashi qarami sai wadatar fili..
Babban falo ne sai kitchen da toilet da dining da wasu 2 bet room a falan
Sama kuma 2 bet room ne na mata da miji sai qayataccen falo da ke6antaccen wajan hutawan masoyan da suke shirin mallakan gidan
Idan kafito harabar gidan babbar barandace gefe guda wacce xata iya 'daukar motoci uku batare da takura bah
Idan kuma kakalli 6angaranka na hagu qaramin ciki da falone ta toilet aka fittar dan xaman wanda yaxoma masoyan xuwan xuwan baxata
Idan kakalli Arewa kuma kaga dan 'dakin me gadi ne
Bishiyoyi uku ne agidan suke bada ni'imantacciyar iska me da'din busowa
RAMADAN ya kalli Dadynsa Yace gashi qaramin gida sai dai yaxo da kyau kuma tsarin ya burgeni
Dadyn nashi yayi Murmushi Yace toh my son anan xaka xauna kai da Matarka.
Kan kayi tunanin fitar da naka tsarin gidan
RAMADAN yayi Murmushi Yace nagode Dadyna Amman wannan ciki da falan daka ke6ance shi fah
Yace kakar ka tawajan momynka CE xataxo tayaku xama
Yayi Murmushi Yace Innah Yalwa kenan ko
Yace eh ita Yace naji Sosai
Haka suka fitoh daga gidan sunama megadin sallama.
RAMADAN da yake tuqa Dadyn nasa Yace kaga Dady tunda sauran sati 'daya da kwanaki bikin xanso inje inga junior kafin lokacin
Dady Yace balefi sai kuje da Momynka...
kufara shiri tun yau gobe jibi saiku 'daga
Da murna RAMADAN Yace tnx my Dad
Amma fah banaso kagayama junior xuwanmu dan inaso in masa baxata
Yace balefi
Ahaka