Rikicin babban gida Book Complete Document by Real Afreen ce.txt

Author :  Real Afreen Category :  A Books

Chapter   2 / 8

3K to 6K   out of 22.9K words

"Ya hydar wanne irin magana kakeyi hk?kasanfa innasanka meyasa kake fadan HK"


Juyowa hydar yayi idanunsa sunyi jawur furzar da iska yayi tare da goge hancinsa ..riqo ta yayi gam ya tsaya yana kallonta shesheqar kuka kawai takeyi..mgn ya somayi yana fadin


"Amra indai kinasona toh kibi abinda nakeso saboda mu kwatoh syyrmu hkn ne kadai zesa a hkra abarmin ke..kinsan inna sannu ko"


Gyada masa kai tayi alamun eh tare da share hawayen fuskarta...saketa yayi ya juya bayansa


"Amra ki bani kanki itace kawai mafitarmu"


Yafara tare da marairaice fuska ..


Gabanta ne yafadi tafara ja da baya tare da mamakin Kalmar data fitoh daga bakin ya hydar....


Ganin HK yasa ya qara marairaicewa


"Amra Dan Allah kifuba yayinda muke ciki in ban aureki ba zan rasaki arayuwata kitaimakamin"


Hawayene kawai ke zuba a fuskar Amra saboda tariga tayi mutuwar tsaye bata taba tsammanin haka daga ya hydar ba kusa da ita ya matso yafara qoqarin cire hijab dinta...



Can kuwa dakin goggo Arman ne yashigo anty faty ya iske zaune cike da fara'a yake fadin


"Antynmu inna wify ta take"


"Kaga ta fita amma nasan ynxu zata dawo"


"OK bara na jirata dama na zone nayi sallama da ita Dan gobe Anna daura aure xan wuce se nan da 1 ko 2mth zan dawo"


"Meyasa bazaka tafi da ita ba?"


"A'a anty kinsanfa basona take yi ba innaso na koya mata sona kafin na dauki matata"


Murmushi anty faty tayi tana fadin
"Hkn yayi bara naje na dubo ma ita"


Toh ya amsa dashi ita Kuma ta fice daga dakin..anty faty na fita ta tafi wata sabgar gabanta tama manta da Neman Amra ta fitoyi...


Fitar anty faty da minti biyar Arman yaji an banko qofa dasauri ya dubi qifar cike da mamaki ya miqe ganin safiya tsaye se share hawaye takeyi


Dasauri ya miqe tsaye Dan yariga yasan meyasa kawota matsowa kusa da ita ya farayi yana fadin


"Dan Allah safiya kitsaya ki saurare ni"


"Ba abinda zakacemin toh wallahi bazan taba yarda Ku zauna lfy ba"


Shafa kansa yayi tare da shafa gemunsa yana cike Lebensa..


"Ka rasa wa zaka aura se Amra qanwace fa gareni"


Ganin be kulata ba yasa ta matsa kusa dashi tayi qasa da murya tana kuka


"Dan Allah ya Arman ka aureni wallahi innasanka inna qaunarka"


"Kiyi hkr kawai safiya"


Tanajin yafadi HK ta miqe da gudu ta fice ranar dakin..
Ajiyar zuciya yasauke tare da komawa yazauna..tunanin me ya tsayar da anty ya farayi


Cankuwa hydar ne yaja Amar yuuu har dakinsa kamar wata sokuwa suna shiga yasa key..




Agun Arman ya kwanta sai barci ya kwashesa... Misalin karfe 1:30 Amra ta turo qofar da layi take tafiya har ta fada gefen gado ..
Shassheqar kukanta ne ya tasa Arman daga barcin da yakeyi tana kwance a dunqule da hijab dinta a hannnu










*Queens online writers*


_Idan kunada comment zaku iya tuntubar kowacce writer din Queens_
[7/8, 12:08 AM] Real Afreen ceπŸ’‹: πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘
πŸ‘ΈπŸ‘ΈπŸ‘Έ
*Queens online writers✍*






_Daga Alkalamin Queens_






🍑🍑🍑🍑
🍑🍑🍑🍑🍑
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
~Rikicin~
*{Babban gida}*








Saturdays update 8th July 2017










Episode *16-20*




Tana kwance dunqule da hijab dinta a hannu..dasauri ya juya gareta yana tmbyrt meyasameta..Dan jikinsa yayi sanyi atunaninsa zancen aurensu ne dataji


Qin kulasa tayi daga bisani barci ya dauketa..Da asubah tanajin fitar Arman daga dakin ahankali ta miqe daqyar ta kai kanta toilet gawani azababban ciwon kai dake damunta..tafiya take amma hawayene ke bin fuskarta..


Washe gari tinda safe anty faty ta shigo dakin kwance ta iske Amra tana barci ta bata tayi da niyar tashinta firgigit ta miqe har taba anty faty tsoro


"Lafiya Amra meyasameki?"


Dafe kanta tayi tare da sunkuyar da kanta...Zama anty faty tayi kusa da Amra tare da sa hannu ta dago fuskarta..

"Amra meyafaru?dubi yanda idanki yayi ja??kuka kikayi Kuma da rashin barci ko?"


Girgiza kai Amra tayi alamun a'a...



"Hmm baki isa ki boyen komai ba..Amra ko bakyason Arman dole kiyi hkr dashi ahankali zakisoshi "


Acewar anty faty ..


"Anty wai ynxu dgsk Arman zan aura?wallahi ni bana sonshi"


"Kull kar inqaraji kin fada HK..kima tashi kishirya"


Can karshen gado ta rakube ta kifa kai da gwiwa tana kuka anty faty tayi rarrashin duniya amma inna taqi.. kamar tana qara ingizata dik Wanda yashigo seya mata mgn amma taqiji hardai suka gaji suka qyaleta.


Bayan ansauko daga sallar juma'ah ne aka daura auren Maryam(amra) da kabir(arman)..
Gaba daya gidan ya kacame da guda shigowa aka dinga yi ganin Amarya amma Amarya ba abinda takeyi sai aikin kuka ..
Ganin Abun nata banayi bane yasa anty faty tace anemo mata Arman..


Aikuwa ba bata lokaci aka nemosa..Cikin shirinsa na tafiya ya shigo dakin..Amra kuwa nanan kwance har gyangyadi yafara dibanta yana zuwa anty faty tajasa waje ta masa bayanin halin da amra ke ciki..gaba daya hankalinsa tashi yayi jin abayanin anty ko kadan bata ambaci cewar Amra taci abinci ba..


Tafiya anty tayi ta basu wuri..yana shiga dakin ya tsaya gefe yana kallonta alamun barcin na mata dadi..


Gyara mata kwanciya yayi amma firgigit ta miqe tafara kuka..gaba daya hankalinsa ya qara tashi..kusa da ita ya zauna


"Kiyi hkr Amra kibarkuka plxx"


Yana fadan HK yasoma laluba aljihunsa wayarsa yaciro ya kira anty faty akan ta aiko musu da abinci..ba musu aka aiko hanan da abinci ta kawo musu..


Ahankali cikin hikima dararrashi Arman ya jawo Amra jikinsa jiyayi jikinta zafi rau alamun zazzabi ajikinta Anna kawo abincin ya soma bata daqyar yasamu ta qarba ko cin kirki batayi ba sekuma ta dena karba..
Kallonta kawai ya tsaya yi dik tayi wani iri kamar ba ita ba...


Ba shiri ya fasa tafiyarsa aranar wuni yayi a dakin agun yayi sallolinsa Wanda daqyar yake samu taa tashi tayi..


Can bangaran safiya kuwa ba abinda takeyi itama banda kuka da ambaton sunan Arman taci alwashin se Amra ta gane kurenta


Ranar kwana yayi a dakin ita kuwa ta wuni aikin kuka ba mgn..tinda sassafe wayarsa ta tashesa saboda rurin dayaji tanayi daga gurin aikin sa ne akan lallai seya komo aranar..


Anty faty yakira yasanar da ita ya nufi dakinsa ya shiryo yayi wa kowa sallama amma banda matarsa Amra..kin tashinta yayi Dan bayason damunta..
Ahk yayi tafiyarsa tare da barin sallahun waya abata Wanda zasu dinga gaisawa...




Ahankali Amra ta miqe daga kwaciyar dubawa tayi ba kowa a dakin Dan haka ta miqe ta nufi toilet wanka tayi ta gabatar da sallah Wanda ta makarayinsa..


Kayan da tagani saman gadon ne Wanda ykmt tasa tinjiya.. tsaki tayi tasasu ajikinta ko hoda bata sa ba harta juya zata fice ta hango wata takarda saman wani yadi..


Gurin ta nufa tana zuwa ta bude wasiqace..


_Dan Allah mamata ki kulamin da kanki banaso ki cigaba da kuka kuma ga hijab nan kisa kafin kifita innaso idan ndw naganki kina walwala kamar da..bye ki karbi saqona agun anty faty...Luv yuh_


Tsintar kanta tayi dayin murmushi sekuma tayi tsaki daga hijab din tayi harta ajiyeta sekuma ta warwareta tasa..hartakai qofa ta tuna da takardar Dan HK ta daukota ta riqe ahannu ta fice...


Tana fita goggo da anty faty ta tarar a palon..


Anty faty kuwa ba inda Idonta ke kallo se tafiyar Amra daga bisani tayi murmushi tare da fadin Alhmdulh aranta..


Gaidasu tayi dikka tare dayin murmushi suka amsa tsokanarta goggo tadingayi tana fadin


"Haka akeyi kawai jiya seki kwacan mijina?"


"Hmm waye mijin naki?"


"Ahhh kaji fitsara Arrrrmn yake ohm nidai kabiru na iya"


Dariya sukayi dikkansu


"Kedai kika damu dashi goggo"


Tafada tare da ficewarta daga dakin..part dinu ta nufa amynsu ta iske zaune da baqi suna hira gaidasu tayi dikkansu... tanason mgn da amyntata amma takasa Dan HK fita tayi ta tafi dakin anty Amarya tana zuwa bakin qofa ta leqa donganin ko hydar na palon ganin baya palon yasa ta shiga daidai anty Amarya ta fitoh daga kitchen...


"ahhh Amarya seda angon naki ya tafi tukun zaki fitoh?"


Tabe baki tayi ta gaida anty Amarya ta Amsa zama tayi akan kujera tana jira taji ko zata qara mata zance Arman ...itako so take taji inna ya tafi?


Ta qaraci za manta ta miqe ta fitoh ...dakin goggo ta nufa Dan da alamun can xatafi samun bayani dakyau baseta tmby ba...


Tafiya take cikin sauri tayi cinkaro da mutun tana dubawa taga safiya ce..
Kaucewa tayi amma safiya ta kuma tare hanyar..


"Dan Allah kibarni naje inda zani"
Acewar Amra


Murmushin mugunta Safiya tayi tare da fadin


"Banda lokacin ki ynxu amma zamu hade anjima"


Tana kaiwa nan ta bige kafadar Amra ta wuce abunta..binta da kallo Amra tayi daga bisani tayi tsaki dan tasan dik baze wuce akan ya Arman ba..


Tsaki tayi ta kama gabanta tana shiga dakin goggo tasamu wuri ta zauna...


"Amarya ya akayi ne?"
Acewar anty faty..


Girgiza kai tayi alamun a'a..zama tayi dirshen tana jin hirar goggo da anty faty so take taji inda Ya arman yaje amma bazata iya tmby ba gashi har ynxu anty faty bata bata saqon ba...


"Anty faty wai ba wani labari ne?"
Acewar Amra..


"Bakomai Amra yauwa Arman yaban saqo in baki"


Dadi ne ya cikata tadan juya gefe tayi murmushi tana juyowa taga anty faty na miqo mata kwalin waya dasauri ta karba tana murmushi bata zauna palon ba ta nufi daki ...


Kallo kawai suka bita dashi...
Kan gado ta zauna ta bude wayace sabuwa dal.. Gieoni P5W ...
Murna pall azuciyarta hada wayar tayi tasa sim din data gani aciki ta kunna ta...
Contact ta fara shiga ko zataga nunmbern Arman amma babu.. Tsaki tayi tafara tunanin yazatayi?


Kodai taje ta tmby anty faty..jitayi bazata iya ba Dan HK ta ajiye wayar ta zuba mata ido tana jirankira ..wayar na soma ruri tadauka ta kara akunta abinda taji ne ysa tayi tsaki ta kashe..


"Wa'annan Mtn din yan rainin hankankali ne..ynxu a inna zan samu number ya Arman godiya nakeso in masa fa"




Tsaki tadingayi itakadai adaki ...












*Queens Online writers*
Visit & join our group on Facebook *(Queens Hausa Novels)*
[7/17, 5:21 PM] Real Afreen ceπŸ’‹: πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘
πŸ‘ΈπŸ‘ΈπŸ‘Έ
*Queens online writers*





_Alkalamin Queens_








🍑🍑🍑🍑
🍑🍑🍑🍑🍑
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
~Rikicin~
*{Babban gida}*








Episode *21-25*







Tsaki tadingayi itakadai adaki daga bisani ta miqe cikin sa'a ta tarar anty faty ta bar palon..


Ahankali ta faki idon goggo ta dauki wayar anty faty ta shige daki..
Cikin sauri tashiga wajan calls din Anty faty can qasa taga ansa bro Arman..


Cikin sauri ta kwafe numbern ya Arman ta tafi ta mayar da wayar.. Dakin ta koma tayi save dinsa da Mr.man..


Tinani ta somayi takirasa karta kira farayi dailing sai kuma ta kashe...
Kasa nutsuwa tayi sai tsaki take tana yawo adakin..

Daga qarshe kwanciya tayi agun barci ya dauketa..

"Ke Amra tashi La'asar tayi fa"


Azabure amra ta miqe Dan ko sallahr azahar batayi ba..


Tana miqewa ta nufi toilet tayo alwalla tana fitowa ta gabatar da SALLAH..
Ahankali ta janyo wayarta 10misd call tagani Abun ya bata mamaki to wayasan numbernta da har aka kirata haka???..


Tana duba taga Mr.man. cike da mamaki tasoma fadin


"Dama ya arman nada numberna cabdijan"
"Bara nakirasa"


Harta dailing numbernsa saikuma ta qara kashewa..


Murmushi tayi ta ajiye wayar ta nufi toilet domin yin wanka...


Daure take da towel ajikinta ta fitoh tana goge jiki ga mamakinta taga mutun a tsaye safiya ce..
Yi tayi kamar bata ganta ba ta cigaba da goge jikinta gaban madubi ta nufa ta bude cream din dake gundan shafawa...


"Ke baki ganni bane?"


"Toh inna ganki fa goyaki zanyi?"


Cije lebe safiya tayi Dan taji zafin zancen Amra Dan HK ta nufi inda take..


"Wallahi Amra saikinyi nadamar auran ya arman saina koyamiki hankali"


Murmushin mugunta Amra tayi tare da fadin


"Ai dama kullun acikin nadamar aurensa nake..kuma da hankalina saidai inkece baki dashi kike bukatar inkoya miqi"


Daga hannu safiya tayi da shirin marin amra da sauri amra ta duqe..


"Wallahi karki kuskura ki mareni..ni kifita anan banida lokacin ki"


Wayar Amra ce ta soma ruri ahankali amra ta juya domin dauko wayar dasauri safiya ta nufi inda wayar take bazatoh ba tsammani taga safiya ta dauki wayar..


"Karki amsa min waya"
Acewar Amra


Kamar ko taqara ingiza safiya ta amsa wayar.. Karawa tayi akunenta..


"Nace karki amsa min waya ko?"


Safiya ko ko ajikinta saurarawa tayi taji ko muryar ya arman ce ..illai ko taji muryarsa..


"Safiya ki ban wayata"


Kamar akunnen ya arman tinani ya farayi meya kawo safiya gun Amra..
Kashe wayar yayi ya soma neman layin Anty faty..
Safiya kuwa tanajin ya kashe tayi dariya mugunta ta jefa wayar kan gado tare da fadin..


"Ki kiyayi haduwarmu ta gaba.."


Ficewa tayi bata jira jin ansar amra ba




Daukar wayar amra tayi kamar ta kira shi amma sai taqi.


Wani irin radadi takeji aranta daga wayar tayi tayi jifa da ita tadaki sip dinta ihu tayi ta kika ta zauna..
Hawayene yafara zuba a fuskarta dasauri ta share hawayen fuskarta ta sa kayanta hartakai qofa ta tuna da wasiqar ya Arman akan tadinga sa hijab cikin sauri ta juya ta nufi wajan sip din harta dau hijab din ta juya taji wayarta ta fara ruri..


Kamar jira take ta nufi gurin da sauri..Daur wayar tayi arman ne dasauri ta amsa ta kara a kunenta amma kasa cewa komai tayi..


Shiru sukayi dikkansu na 'yan mintina jin shirun yayi yawa yasa ya Arman yasoma fadin..


"Meyaa kawo safiya gunki"


"Nima bansani ba"
Ta basa ansa cike da shagwaba kamar zatayi kuka...


Dadi sosai Arman yaji atunaninsa bazata ansasa ba Dan hk ya kuma fadin


"Kiyi hakuri zan mata mgn"


"Toh" kawai ta fada suka kuma yin shiru dikkansu harna yan mintina...


"Kinci abinci kuwa"?


" a'a ynxu xanje inci"


"Tofa jekici xankiraki anjima"


Yana fadan hk ya katse wayar..
Shiru tayi ta cire wayar daga kunenta ta kara a qirjinta murmushi tayi kafin ta miqe tasa hijab din tafice..


Dakin amynta ta nufa cike da shagwaba ta kwanta akan qafar amynta wacce ke zaune a Palo..


"Kekuma har ynxu bakisan kingirma bane?"


"Anmyta wai inna ya Arman ya tafi ne?"


"Oho aiki ya tafi mana.."


Murmushi kawai Amra tayi tare dayin shiru tana tinanin meyasa ya Arman be tafi da ita ba..



Washe gari


Zaune Amra take zaune apalon anty Amarya tana kallo .hydar ne yashigo palon tsayawa yayi yana kallonta ahankali ta juyo ganin shine yasa tayi tsaki ta ta miqe zata shige dakin anty Amarya dasauri ya riqota.


"Kasakeni ka qyaleni"


"Meyasa bakyason mu hadu ynxu meyasa kike gudu na?kodai Arman ya hire miki kunene"


"Inkana surutanka karka kuskura kasa mijina aciki Dan ba sa'aryinka bane..ka qyaleni innasan mijina"


Sake baki hydar yayi yana kallon Amra da mamakin abinda take fada


"Amra ni kike fadawa kinason wani bani ba?"


Share hawayen dake fuskarta tayi kafin ta soma fadin


"Ya hydar nasoka ada lokacin danayi tunanin kana sona..ka cuci rayuwata bana qaunarka banason ganinka ka matsamin"


Tana kaiwananta fashe da kuka..
Muryar anty Amarya sukajiyo tanafadin


"Mexan gani haka iye hydar"!!!!










*Queens online writers*
[7/21, 4:17 PM] Real Afreen ceπŸ’‹: πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘
πŸ‘ΈπŸ‘ΈπŸ‘Έ
*Queens Online Writers*






_Daga Alkalamin Queens_




*Saqon gaisuwa mai tarin yawa zuwa ga

2 / 8