Author : Zee MD Category : Top Hausa Novels 2025
Aysha tausayin Ruma ne ya rufe ta cikin ranta tace " tabbas na tausayawa
Zuciyarki data kamu da Soyayyar wanda yake Gaibu , a fili kuma ta zame hannun Ruma daga
nata tana mik'ewa tsaye , juyawa tayi tana kallon mirrow wanda take hango Rumar ta ciki tana
share hawayen ta , a hankali Aysha tace " shawara 'Daya zan iya baki a yanzu itace ki hak'ura
da Khalid , kallo ta Ruma tayi sannan tace " meyasa zakice narabu dashi ? Aysha cikin ranta
tace " saboda baku dace dashi ba , shi mugune azzalumi ke kuma salaha ce me mutunci wacce
tafito daga gidan mutunci , a fili kuma tace " Abinda yasa nace kirabu dashi bawai ina nufin
kirabu dashi kidaina kulashi ba a'a inaso kibashi nan da kwana biyu muga yadda za'ayi , indai
har cikin kwana biyun nan bai zo wajen ki ba to tabbas Khalid ya canza budurwa sai mu shirya
d'amarar k'wato shi , Ruma tayi shuru tana nazarin maganganun Aysha , tabbas Aysha
gaskiya tafad'a mata dan Mumyn ta ma sai da tace mata hakan , dan haka cike da gamsuwa ta
yarda da shawarar Ayshar ta shirya yin hakan , Aysha ganin ta amince yasa tace " gaskiya
Ruma inaso ki rage damuwa dan kin rame sosai , dubi yadda kika fige tamkar wacce tayi jinya ,
Ruma tayi murmushi sannan tace " wallahi wanda inyi jinya akan yadda zuciyata ke gasuwa ,
Aysha tayi tsaki sannan tace " wallahi soyayya batayi ba , shiyasa bana d'orawa kaina wannan
tension d'in dan bazan iya ba , iya kacina da maza kawai in anshi 'yan canji na inbar su , dan
nasan wallahi soyayya b'ata lokaci ne kawai , Ruma ta kalli Aysha tana mamakin kalmar da ta
fad'a , a hankali tace " Aysha wai kina nufin kice baki tab'a Soyayya ba ? kuma wanne canji
kike karb'a a wajen maza har kika fi fifitashi akan Soyayya ? Aysha tayi murmushi tace " amsar
tambayar ki nanan tafe nan bada jimawa ba , dai dai lokacin aka kira sallar Magriba , toilet
Aysha ta fad'a tayo arwala tare da shimfid'a sallah ya dan gabatar da sallah , Ruma da yake
fashin sallah take shisa bata mik'e ba har Aysha ta idar , duban ta Aysha tayi sannan tace "
kizo muje muci abinci dan yunwa nakeji ni , Ruma tace " sai da naci abinci nataho kawai muje
kici kirakani hanya zan tafi , Aysha tace " malama muje kawai muci abinci tare , nasan bawani
abinci kika ci ba kina wannan damuwar , haka suka fito palor suka samu Gogal ta tashi , kan
Dinning Aysha ta kallah aikuwa Gogal gar tagama girki , Ruma tace " gaskiya Aysha bakida
murunci nasan girkin nan Mama ce tayi , zama sukayi kan Dinning Aysha na bud'e kular abincin
, dambun shinkafa tagani wanda yaji kayan lambu wada tattu sai k'amshi yake , tuni Aysha taja
filet ta zuba musu suka fara ci............
[11/08, 3:43 pm] Maman Islam: *'YAR HANNU*
í ¾í´’í ¾í´’
_NA_
*Zee* *MD*
*WOMEN WRITERS ASSOCIATION* í ½í³š
(Domin Marubuta Mata )
✨ (W.W.A) ✨
https://www.facebook.com/106752595253176/posts/107924965135939/
*Bisimillahir Rahamanir Rahim*
_Page._ 26
Shurun da Aysha tayi ba k'aramin tayar da hankalin Hameed yayi ba , duban ta
yayi cike da sallama wa aran sa baza ta soshi ba ko kuma wani ya riga sa , a hankali ya furta "
kinyi shuru Aysha plss dan Allah kidaure kice min wani abu wallahi zuciya ta gab take da
bugawa , k'wayar idanun sa ta kallah nan ta hango zallar soyayyar ta da k'auna , tabbas
dagaske yake yana son ta amman baza tayi saurin yadda dashi ba , dan lokaci da Farouq yazo
mata kusan shima da irin wannan salon yazo mata , dan haka haryan zu tarasa yadda ake
gano soyayyar gaskiya , duk da idanun Hameed sosai ya fallasa abinda ke cikin zuciyar sa ,
jikin ta a sanyaye tace masa " inaso kabani lokaci plss komai na yanke zakaji ni , Hameed ya
dubi Aysha kamar zaisa kuka yace " inajin kafin lokacin d zaki d'ibar min kibani amsa ta to zaki
iyajin zuciya ta ta buga na mutu , dan Allah Aysha ki tausaya min zuciya ta bak'uwa ce a
soyayya , akan ki tafara so kuma akan ki zata k'are shi ki tausaya min , Aysha tace " kabani ko
zuwa gobe ne sai muyi magana , komai na yanke zakaji kuma kadaina damuwa sosai kar ka
rauna ta zuciyar ka , sosai Hameed yaji dad'in kalmar k'arshe da Aysha ta furta masa , bayan
sun tab'a hira yayi mata sallama tare da ansar phone number ta......
Hameed na tafiya Khalid yazo ko gida bata shiga ba , yana k'araso wa ya janyo ta jikin sa
yana shin shinar ta kamar wani bunsuru , ture sa tayi da k'arfin ta sannan ta shiga magana "
haba Khalid a cikin gidan mu fa kake meyasa kake min irin hakan ? yanzu in wani yagan mufa
shikenan ka janyo min magana , Murmushi yayi sannan yace " Sorry Babyna kinsan in kina tare
dani ji nake kamar ko da yaushe in kasan ce cikin lallausan jikin naki , tab'e baki Aysha tayi
sannan tace " ina kayana suke ? Khalid yace " Muje daga motar sai muyi hira daga nan ki
d'auko abinki , Aysha samun kanta tayi da jin tsoro batason meyasa bataso Hameed ya ganta
tana irin wannan rayuwar ba , a gaskiya baza ta fita tashiga motar Khalid ba gudun kar
Hameed yaganta , tunda bai b'oye mata komai ba ya sheda mata a cikin unguwar gidan su yake
shima , kallon Khalid tayi sannan tace " bazan iya zance ba yau saboda kaina yana min ciwo ,
kasan dai yau tunda rana muke tare don haka kayi hak'uri zuwa gobe , Khalid bai so haka ba
kwata kwata dan so yayi su shiga motar ko k'irjin ta yasamu yasha zai rage ruwan marar sa da
yataru , amman sanin halin Aysha in batason abu to bazatayi ba yasa ya k'yaleta , juyawa yayi
ya nufi cikin motar ya d'auko mata ledojin kayan ta , yana kawo mata ta ansa tana fad'in "
yakama ta fa kaje wajen Ruma dan tadamu dayawa , Khalid yaja tsaki sannan yace " k'yaleta
dan Allah wallahi saboda takurar ta nakashe wayata , Daddyn tama ya kirani nayi masa k'aryar
banajin dad'i kwana biyu , Murmushi Aysha tayi sannan tace " yakamata dai ka duba ta ko sau
d'ayane , tsaki yaja sannan yace " mezan samu a tare da ita in ba kayan haushi ba , kwata
kwata bata wani waye ba kullum kanta a duhu yake , kawai ki share ta zan d'aga wayar ta in ta
kira ince mata banjin dadi , Da haka sukayi sallama Aysha ta shige cikin gida abinta , shikuwa
Khalid yana tsaye ya k'urawa Mazaunan ta idanu har tashige abinta Sannan yatafi......
Tunda Aysha ta shiga gida tayi sallah sannan ta kwanta , sai dai ko alamar bacci bataji
saboda daman ba baccin takeji ba , tunanin Hameed ne ya dami zuciyar ta dan dagaske ta
gano zallar k'aunar ta a k'wayar idanun sa , itama tun sanda ya taimake ta taji acikin zuciyar ta
ya kwanta mata , Abinda yasa take share sa sabida tana jin tsoron maza , duba da yadda ko
wanne namiji in suka had'u dashi bashi da buri sai ya kusan ce ta da iskan ci , amman zata
fallasa masa kanta ta sanar dashi ko wacece ita , in har yaga zai amince mata to in kuma jin
hakan zai nisan tasu dama ita bata saka akai ba , da haka tagama tunanin ta tare da d'auko
wayar ta ta kunna data , tana hawa Whaspp taga tarin sak'onni daga maza kala kala , haka
tashiga duba na dubawa tana share wad'an da basu da amfani ......
Ruma tana komawa gida bayan tayi wanka ko abinci bata kallah ba , dan dambun dataci a
gidan su Aysha ya k'osar da ita , Mumyn tace t dube ta tace " wai Ruma ko kun samu sab'ani da
Khalid ne naga kwana biyu baya zuwa ? Murmushin takaici Ruma tayi sannan tace " ko d'aya
Mumy kawai dai bansan me yake damun sa ba kwana biyun nan , Daddy ma yace ko kasuwa
yanzu baya zuwa sosai kuma inna kira sa a waya baya d'agawa , Mumy tayi shuru tana nazari
kafin tace " tabbas to akwai wani abun amman kiyi masa test ko zaki samu kiji meke damun sa ,
Ruma tace to Mumy zanyi masa insha Allah , daga haka ta mik'e tayiwa Mumyn sai da safe ta
nufi d'akin ta .....
Tana zuwa ta bud'e data ta hau Whaspp , sak'onni ne suka shiga shigowa saboda
dad'ewar datayi bata hau ba , duk wad'an da suka mata magana k'awayen tane sai wata
Number guda d'aya wacce bta san taba taga kamar anturo mata pic , kamar zata wuce sai
kuma ta fasa ta dawo tashi ga , tana shiga cikin pic d'in k'irjin ta sai da ya buga ganin wanda
yake jikin pic d'in , Khalid tagani yana shan Nonon wata budurwa wacce bataga fuskar ta ba ,
zoom d'in hoton tayi ta k'ara tabbatar da ba gizo ida nun ta keyi mata ba , a hankali ta furta "
Khalid dama haka kake ? shiyasa ya guje ta saboda tak'i yarda su kauce hanya , kullum burin
Khalid yatab'a jikin ta , takan ce masa yayi hak'uri suzama Mallakin juna har gajiya sai yayi da
ita , wato bazai iya hak'ura har lokacin da zasuyi aure ba sai da yaje yana neman mata ,
hawayen dake gangaro wa a fuskar ta tayi saurin gogewa , tabbas Khalid ba mijin aure bane
tunda ya kasance fasik'i , tamkar zata kira Aysha sai kuma ta fasa gudun kar ko tayi barci ta
dameta , number da aka turo mata sak'on tashiga kira , sai dai akashe ake ce mata haka tai ta
gwadawa amman ana sheda mata tana kashe , number Khalid tashiga kira tana ring amman fir
yak'i d'agawa , tabbas ta hak'ura da Khalid koda shine autan maza , kuka sosai Ruma take
tanajin tsanar Khalid na ratsa jikin ta , ta yanke wa ranta ba wanda zata sanar wa da abinda
tagani , kawai dai baza ta k'ara kula Khalid ba itama ta hak'ura da sonshi koda zai kashe ta , da
wannan tunanin Bacci b'arawo yayi gaba da Ruma......
Washe gari Aysha na tashi ta d'auki layin da ta turawa Ruma hoto tasa akan waya , tana
shiga whaspp taga alamar Ruma taga sak'on da ta tura mata , murmushi Aysha tayi sannan ta
d'auki layin datake amfani dashi tashiga kiran Ruma , dai dai kokacin Ruma na zaune a cikin
d'akin ta na tunani , koda kiran AYSHA yashigo da sauri ta d'aga tana jin wasu zafafan hawaye
na zubo mata , murya a sanyaye tace " Yar uwa dafatan kin tashi lafiya ? Aysha tanajin
muryar Ruma tasan kuka tasha kuma tasan wannan pic d'in data gani ne zai sa ta kukan ,
Aysha tace " lafiya lau natashi 'Yar uwa sai dai kuma tunda naji muryar ki nasan 'Yar uwa ta
tana cikin damuwa , ina fatan ba akan wannan Guy d'in kike damuwa , plss 'Yar uwa banason
kidunga saka damuwa aranki , haka kawai ya saka miku ciwon zuciya yazo ya gudu ya barki ,
aikuwa Ruma me jiran k'iris tuni tashiga rera kuka tamkar 'yar goye , kukan da Ruma keyi har
cikin zuciyar Aysha , dan har ga Allah itama tana k'aunar Ruma , dan haka takeso tayi ta rabata
da Khalid ko hankalin ta ya kwanta itama , nan Aysha ta shiga kwantar wa da Ruma hankali har
tasamu tayi shuru , duk da Ruma bata shedawa Aysha abinda yasa ta kuka ba , itama kuma
bata tambaye ta ba tunda tagane sak'on ta datakeso ta isar ya isa , nan sukayi sallama tare da
yi mata alk'awarin itama zatazo gidan nasu gobe , ......
Bayan sungama waya da Aysha Ruma tasake gwada number da aka turo nata pic , ga
mamakin ta sai taji number ta shiga ba bata lokaci , sai da ta kusa katsewa sannan aka d'aga
tamkar ba'ason magana , Ruma tace "naga sak'on da aka turomin da wannan Number , sai dai
inaso in sanar miki ko kad'an ban damu ba , shida ma namiji ai inyayi abu ado ne agaresa
kuma hakan bazai tab'a mana soyayyar mu ba , inaso kisani in so kike ki rabamu to ina me
tabbatar miki da kinyi kad'an , yanzu nafara son Khalid har sai yazamo mijina , Murmushi taji
anyi mata cike da gadara da isa sannan aka furta " haba 'yan mata ki kama bakin ki , ai Khalid
ya ruga da yayi miki nisa sai dai ki hangesa , kuma wannan pic din ba komai bane akan abinda
muke yi da Khalid , inhar kina so ki tabbatar da waye Khalid to gobe da misalin k'arfe biyar na
yamma kizo Taheer gate place hotel zaki abinda zai baki mamaki , kitt aka kashe wayar batare
da ta yi magana ba , Ruma sake bin wayar tayi amman sai jitayi har ankashe , badan tanason
Khalid tace haka ba kawai tanaso tagane ko shiri ne ko kuma gaske ne , amman lallai gobe sai
taje Taheer Hotel taga abinda akeson tagani , dan itama tanaso takama Khalid da hujja wacce
zata tabbatar masa da tasan waye shi , .........
*Comment* plss
*'Yar Mutan Kanawa* _Ce_ í ¼í¼¹í ½í²ží ½í²”
[11/08, 3:43 pm] Maman Islam: *'YAR HANNU*
í ¾í´’í ¾í´’
_NA_
*Zee MD*
*WOMEN WRITERS ASSOCIATION* í ½í³š
( Domin Marubuta Mata )
✨ (W.W.A) ✨
https://www.facebook.com/106752595253176/posts/107924965135939/
*Bisimillahir Rahamanir Rahim*
_Page._ 29
Tabbas Jabir ya wuce duk tunaninta , Mamakin yadda yasan sirrikan ta tashiga yi ,
koda yake bazatayi mamaki ba duba da tun farko dama tasan shu'umine sosai , shiyasa tun
farko taji jinin ta bai had'u dashi ba amman duk da haka sai bibiyar ta yake , yanzu gashi yana
neman janyo mata Gogal tayi fushi da ita , kuma hakan ba k'aramin tashin hankalin ta bane dan
ko kad'an batason Gogal tayi fushi da ita , duk duniya bata da kowa sai Gogal itace gatan ta
itace duk wani farin cikin ta , da ita tabud'i ido tun tasowar ta dan haka dole ta guji duk wani
abunda zai b'ata ranta , gashi Dr. Yace mata tana gab da kamuwa da matsala a kwakwalwar ta
, duk da Aysha ta k'udur ta aran ta bazata k'ara aikata zina ba tunda har shirinta na k'arshe
yau takeson kammala shi , Amman tuni taci Alwashin tabbas saita koyawa Jabir Hankali dan
haka itama zata bibiyesa batare da yasani ba , ......
Wayar tace tashiga ruri ta duba dan ganin me kiran nata , Khalid ne haka ta katse batare
da ta d'aga ba , wata tsanar sa ce ke nunkuwa a zuciyar ta duk sakon na duniya , zama tayi a
bakin gadon ta tashiga tunanin yadda zata samu wacce zata tura Hotel anjima , tabbas tasan
Ruma zataje Hotel d'in dan ko iya wayar da sukayi ya tabbatar mata da hakan , whaspp d'in ta
ta bud'e tashiga wani group datake ciki , duk wad'an da suke group d'in *'Yan Hannu ne* dan
daga masu yin lez sai masu neman maza , duk da bata magana a group d'in amman sukan
biyota Prvt tallata Hajar su , duba Contact d'in su tashiga yi d'aya bayan d'aya , tsayawa tayi a
Contact d'in wata tsaleliyar budurwa me suna Leeemah , take Aysha ta kunna data tare da
shiga direct Message tace mata Hy , aikuwa taci sa'a Leeemah na kan online tuni ta dawo