Chapter 10 Reading ZARRAH BOOK COMPLETE ROMANTIC BY OUM HAIRAN.txt Arewa Novels

ZARRAH BOOK COMPLETE ROMANTIC BY OUM HAIRAN.txt

Author :  Fauziyya Tasi'u Umar Category :  Home Of Novels

Chapter   10 / 18

27K to 30K   out of 52.6K words

mgnr tayi mata a zuciya kawai sai tace “Uhmm!" Ta kashe wayarta, murmushi yayi yakai dubansa ga Asmah wadda taketa baccin wahala yaja fasali ya miqe ya sanya hannu ya duba goshinta ya jinjina kai ya fice daga dakin abun kamar wasa saida asmah ta kwana ta yini a asibiti sannan ta farfado lkcn data farka Aseem yana sallar la'asar ta zubansa ido tana kallonsa har ya idar shima din ita yake kallo kusan 10 minutes kana ya tashi ya nufota ya zare mata ledar ruwan dake hannunta ya cire mata abinda anka maqala mata saboda shigar ruwan itadai kallonsa kawai takeyi.
Sassauta muryarsa yayi cikin sanyi yace mata “sannu yanzun inakeyi miki ciwo?" Sai lkcn ta lumshe idonta daga barin kallonsa taja ajiyar zuciya ta yunqura zata miqe ya riqota da sauri daidaita tsaiwarta tayi ta sanya hannunta ta ture hannun daya riqeta ta nufi hanyar ficewa daga dakin tana layi ya kamota ta sake tureshi ya sake riqeta yace “ ke dallah ki nutsu bakiga bakida qarfi a jikinki ba...." Wani kallo da tayi masa ya sanyashi sunkuyar da kansa ya sake riqe hannunta gam ya janyota suka fito a shiga motar ma taso gardame masa kawai ya sunkuceta yasata ya shiga yaja suka fita a asibitin ya nufi gdansa da ita hakanan taji gabanta na faduwa zywa yanzu ta tsani zaman wannan gida fiye da tunanin kowa to amma yanzun idan tace zatabar gdan ina zata? Innah batanan kuma dama ita daya ce me saurarenta ta kawo mata mafita da rahama da jinqai.


Suna zuwa gdan ta bude motar zata fita ya riqo hannunta da sauri ya sanya hannunsa ya janye  mayafin da taja ta rufe fuskarta dashi ga mamakinsa sai yaga ashe kuka takeyi yaja ajiyar zuciya yace “kiyi hqr da dukkan abinda Hajiya tayi miki insha Allahu zai zama na qarshe" ba buqatarta jin wannan surutun ba  don haka ta bude motar ta fice daga ciki yabita da kallo cikin kwana biyun duk ta rame yaja numfashi ya fito ya budenta qofar ta shiga ta haye saman bata damu da qurar da parloun yayi ba saboda jirin da takeji ta fada bathroom ta sakarma kanta ruwa ta fito daure da towel tana goge sumarta data zubawa ruwa ya shigo ya tsaya jikin qofar cikin wata muguwar faduwar gaba da mutuwar jiki ya zubawa bayanta ido itanma tagansa amma ko a jikinta bata nuna taganshi ba taci gaba da gyaran gashinta ta hada ta daure ta bude wardrobe dinta ta zaro doguwar riga ta sanya ta koma ta dauki turare ta fesa ta shimfida sallaya ta tayar da sallah
Gabadaya bayajin dadin yaren shiru din da takoma yi masa mu'amala dashi rabon da kalma ta shiga tsakaninsu tun ranar da ya kawo mata magunguna ya fice" ajiyar numfashi yayi ya juya ya fice qa'idar yau ba kwanakinta bane hakanan ransa naso amma ya daure ya tafi part din Mimie ya kwanta zuciyarsa a cunkushe da tunani barkatai marasa mafita.
Kashegari Asmah da taji jikinta da qwari ta shirya domin tafiya makaranta tana goge takalmi ya shigo ta dago suka dubi juna shikam yanayinta tsoro yake bashi fuskarta babu alamun rahma ta kawar dakai tace masa “ina kwana!" Fasali yaja cikin kwana uku kalma daya shima bai amsa ba yace “kinajin qarfin da zaki iya shiga makaranta ne?" Dagansa kai tayi shima ya jinjina kai yace “ok ki fito saina saukeki"




Batace masa komai ba ta miqe tabi bayansa suka fita ya sauketa a makarantar ta nufi lecture hall dinsu ta zauna Jiddarh ta shigo ta nufota tana mata murmishi ta zauna kusa da ita tace “ni bantaba ganin luv irin naku ba mijin nan naki kwai qwallon shege wlh na taho banma kula dashi ba ya tsaya ya miqomin wannan tarkacan wai na kawo miki na tabbatar kinci sannan na kula dake karna barki ki shiga rana har yanzun ba lau kike da ba"
Tabe baki tayi taci gaba da duba book dinta saida takai inda takeso takai ta dago tace “bani posting letter na naje karba ance tana gurinki" buda jakka tayi ta dauko mata ta duba tare da dagowa da sauri tace “garin yaya? Ba Sir Sunusi na cike ba ko Gen Murtala Muhammad?" Numfashin Jiddarh ta sauke tace “to yazanyi da abinda ya gagari tahuna niqawa mijinki yazo yayi uwa yayi makarbiya ya canza mana burget yasa aka kaimu asibitinsa" daga haka Asmah bata kuma cewa komai ba taci gaba da lamarin karatunta hudu da rabi ya kirata a waya tagani kamar bazata dagaba har tayi ring dinta ta gama ya sake kiranta Jiddarh ta dubeta tace “ki daina haka ki daga mana" dagawa tayi ta kara a kunnenta yace “ina jiranki" kashe wayar yayi ta miqe ta dubi Jiddarh tace “tafiya zamuyi" fatan Alkhairi tayi mata ta nufi inda yayi parking tunda ta taho ya zubanta ido har ta iso ya bude mata ta shiga ya dago ya kalleta kawai yaja motar yayi gaba, maimakon taga ya nufi gdansa sai taga ya nufi unguwarsu ta dago suka hada ido babu alamun wasan da zata tambayeshi dole ta gimtse yayi parking a qofar gdan nasu tuni ta saki fuskarta wani farin ciki ya mamaye ruhinta karon farko cikin watanni bakwai na aurenta da tazo gdan iyayenta.

_Comments_
_Share_
_Vote_
_Please_

_*Oum Hairan*_
[20/06 4:32 pm] Oum Hairan: _*Zarrah*_


_*Fauziyyah Tasiu Umar*_

*ELEGANT ONLINE WTITERS*

_*41-42*_



Miqewa yayi yayima qofar key ya dawo ya tsugunna a samanta yana qarewa kyakkyawar smile face dinta kallo shauqinsa na qaruwa lkcn da yakebin duk wata gaba ta jikinta da kallon qurillah sosai yakejin wani matsiyacin feeling da baitabajin irinsa ba cikin rayuwarsa, a nutse cikin hikima yakai hannunsa ya janye rigarta manyan boobs dinta suka caki idanunsa da batasa masu bra ba kasancewa ita dama dabi'arta ce indai zatayi bacci batasa bra.
Haskensu da sheqinsu na sukar idanunsa yanajin qarin yanayi, gabadayansa a tsorace yake da ita duk da yasan cewa qarfin allurar daya dura mata ko bata da nauyin bacci bazata samu tagomashin farkawa ba balle ya fahimci biyu ce ta hadu.
A dabarance ya saita bakinsa ya dora harshensa saman nipples dinta da suke baqi wuluk dasu gwanin sha'awa ya lasa a hankali, ji yayi kamar ya ya lashi zuma ya qara narkewa ya kama qasan nonon ya turashi a bakinsa sosai yanajan zuciya da qarfi, miqa tayi ya janye tare da gyara kwanciya.


Tashi yayi ya dauketa cak ya haura saman da ita ya bude dakinta ya azata a gado ya kashe fitilar dakin ya zare mata kayanta, a hankali cikin salonsa na sawa kai nishadi yake sarrafata har yakai ga gacinsa lkcn da yake qoqarin shigarta ne ta qanqameshi tana shure²  ya sake sakar mata nauyinsa tuni ya fice daga nutsuwarsa.


Yana wani lumshe ido wani dadi me narkar da zuciya yana fuzgarsa wahala irin ta huda sabuwar budurwa shikam saboda susucewa baijita ba itace dai taketa shure shure tana tureshi shikuma yana qara shigewa jikinta tabbas wannan dare Aseem ya rayashi da wata nutsuwa da baitaba riskar irinta ba a duniyarsa yaji nishadin da baitaba jin irinsa ba, ya bata lkc sosai yana kusantarta cikin yanayin da take ciki na gushewar tunani saida ya samu nutsuwa hani'an sannan ya fara dawowa hayyacinsa ya zubanta ido yana kallon kyakkyawar fuskarta tausayinta yana zaga ruhinsa a ransa yanajin dama ace cikin hayyacinta ya karbi budurcinta yasan da zatayi alfahari da wannan dare kamar yanda yakejinsa a ransa dole ne ya rubuta wannan dare na litinin cikin darare masu girman muhimmaci a rayuwarsa.
Zare jikinsa ya somayi daga nata a hankali sai yanzun yakejin dick dinsa tanayi masa zafi hakan ya nuna masa yaji jiki kafin ya hudata ya shigeta sosai yake binta a hankali har ya samu ya zare jikinsa daga natan ya zube a gefe yana mayar da numfashi yana shafa mararsa da yakejinta sakayau kusan 2 month's rabon da ya fitar da ruwansa ya zubasu a inda ya dace sai yau, miqewa yayi zaune yana kallonta yanda tayi daidai a gadon daga yanayin numfashinta yasan baccin wahala takeyi, miqewa yayi ya shiga bathroom yayi wanka ya tsarkake jikinsa ya dawo ya dauketa ya sanyata cikin ruwan dumin daya zubanta magungunan kashe zugi.


Yana sanyata a ruwan tayi wata zabura ta cije lebe idanunta a lumshe amma ruwa suke fitarwa cikin layin fitar hayyaci tace “way....wayyoh Allah Inna....." Dakatawa yayi da gasa mata jikin ya zubawa dan qaramin bakinta idanu yana murmushi ganin kanta ya qara karyewa ya basa damar cigaba da gasata ya dauki lkc a haka sannan yayi mata wanka ya dauketa cak ya fito da ita sabe a kafadarsa ya kunna fitilar dakin saida yaji dam qirjinsa ya buga ganin yanda suka bata bedsheet din da sperm da jini ya sauketa da sauri ya yaye bedsheet din ya shimfida wani ya cire pillow case din duk yasa wasu ya mayar mata da rigarta ya kwantar da ita tare da taba jikinta yaji zafin zazzabi zau ya jinjina kai ya duba cikin magungunanta ya dauki allura yayi mata ya debe bedsheet din ya fice ya rufenta dakin.



Dakinsa na part din ya bude ya shiga ya shiga bathroom ya wanke inda ya bacin ya shanya ya dawo ya kwanta wani bacci yakeji na musamman dolensa ya kwanta aikuwa bacci me nauyi ya daukeshi. Bai farka ba sai safiya don yafi gaban asuba A gurguje yayi wanka ya fito ya shiga dakin Asmah har yanzu tana kwance inda ya barta ya sake dubata yaji zazzabin yayi sauqi ya sake gyaranta kwanciya ya fice yasan a ta farka da wuri shine allurar zata saketa 11:00am bangaren Mimee ya shiga ya sanya kayansa ya dauko kayan aikinsa ya fito da nufin ficewa yajiyo muryar mimee a bayansa tana cewa “jiya ina ka kwana ne?" Bai juyo ba amma saida yaji faduwar gaba yayi sauri dakewa saboda bayason ta fahimci wani abu ta kawo masa raini yace “nayi kwanan asibiti ne inada petient din dake buqatar kulawa"
Jinjina kai tayi sakaryar ta yarda ta kuma cewa “nifa nagaji da wannan gidan ya kamata ace “ka gama wancen ginin da kakeyi na koma ciki Allah banson nake bude ido ina kallon wannan banzar matar taka" sai yanzu ya juyo ya dubeta yayi mata murmushi me dauke da fassarori da yawa yace “ok kinyi fasaha da kika nemi hakan Amma waye ya fada miki banza ce matata?" Sake fadada murmushinsa yayi yace “kinsan kamata da kudina da Zarrah ta da ajina bazan auro banza na ajiye a gdana ba saboda haka Asmee ba banza bace tafi qarfin hakan so inason kike saita harshe wajen kalami course abinda ya shafi mutuncinki zanji ciwonsa itama haka zanji ciwon tabuwar nata mutunci"



Juyawa yayi ya fice yabarta da sakakken baki  cike da mamakin irin kalaman daya zazzaga mata duk akan waccan kucakar matar tasa da har yanzu bata isa kallo ba, aikuwa dole ne ta fadawa Hajja wannan rashin mutumcin take ta rattaba mata kira ta daga kafin tayi mgn Hajja tace “ke kina me kikabar wannan sakaran yaron jiya ya rinqa yawo da wannan wofin yarinyar yana nunata a dangi" miqewa tayi tace “na shiga uku Hajja yanzu fah qara na kawo miki yau bakiji ba har zagina yayi akan wannan matar nikam Hajja gsky asan abinyi kafin ya fara dukana akanta kinji fah ke kike fada har yawo yakeyi da ita...."
Katseta Hajja tayi tace “ni bansan ya zanyi masa ba gashinan Dad bayamin mgn tunda ya fada masa nazo har gda na daki matarsa jiya ma cemin yayi idan na qara zuwa gdanku bada wani dalili ba bai yafe ba kawai kedai kiyi iyakar qoqarinki kisan yanda zaki ki kassara yarinyar nan idan da halima ta walle kowa ya huta" jinjina kai Mimee tayi ta kashe wayarta tabbas yau ga ranar Naja'at zagaya dakin ta rinqa yi tana tuna kalaman Naja'at a ranta tanajin dole kowacce hanya tabita domin nemawa kanta mafita.



***********


Tunda ya fita yabar Asmah take kwance tanata juye² kamar yanda ya qiyasta hakance ta faru 11:30am ta fara dawowa hayyacinta ta bude idonta tare da kai dubanta ga agogo ta yunqura da sauri tana ambaton sunan Allah, bata iya qarasa fadar Abinda ke bakinta ba ta gimtse saboda wani masifaffen yanayi da tunda Inna ta kawota duniya bata tabaji ba da taji ya ziyarceta ta qasanta, zuro qafafunta tayi ta miqe akansu tare da sauri dafa bedset ta cije lebe tana yarfa hannu azabar na qara qaruwar mata.
Ta dade tsugunne kafin taja jiki ta shiga bathroom ta fara caje kanta iyakar dubanta ta kasa gano matsalar, nufar bowl din wankan tayi ta shiga ciki ta zauna takai hannunta gabanta taji wani ruwa ya biyo hannun nata gami da wani zugi daya gauraye gurin wanda batasan sanda hawaye ya zubo mata ba saida zugin ya gama ratsata sannan ta fara wara ido tana duba gurin sosai taga yanda yayi jajir tsoro ya kamata cikin kuka da yarfa hannu tace “Nashiga uku ni Asma'ul Husnah meye ya same pupsy na?" Ta fadi tana qara ware idanunta akansa gabadaya jikinta rawa yakeyi saboda tsoro ta saki fatar data bude ta hade ta koma ta jingina kanta da bango tanata rera kukanta na rashin dalili  tanason tuno abinda ya faru da ita jiya amma ta kasa tuna ko abu daya.



Da hikima ta gyara jikinta ta hada ruwan zafi ta gasa kanta ta miqe ta fito tana ware qafafu sosai taji dadin jikinta tsayawa tayi tana tunano abubuwa bedsheets din ta fara kallo ta tuna ai jiya ba shine a gadonta ba to waye ya sauya mata? Gabanta ya sake bugawa da qarfi data tuno ai ita bama a dakin ta kwanta ba a parlour ne, zama tayi kanta na juyawa a fili tace “to wai meye ya faru danine? Waye yayimin wannan aikin kuma waye ya dawo dani daki har ya canzamin bedsheets to da ya dawo dani meye yayimin?"
Miqewa tayi ta koma bakin gadon ta zauna kanta gabadaya ya gama kullewa zuciyarta ta karye tama rasa tudun dafawa tana shirin kwanciya wayarta tahau burari ta zura hannu ta dauka a kasalce ta kara a kunnenta cewa yayi “ki shirya zan turo driver ya daukoki na manta yau zaku fara gabatar da practical dinku" yana shirin kashe wayar tace “don Allah kabarni nikam Aseem bazan iya fitaba banida lfy kasani...." Murmushin qasan maqoshi yayi yace “ok shine kuma zaki jamin asarar maqudan kudade saboda bakisan ciwonsu ba dalla malama ki tashi ki shirya na turoshi ma ya taho"
Kashe wayarsa yayi zuciyarsa tas Bawai damuwarsa tazo tayi practical din ba aa zuciyarsa ce taqi nutsuwa da zamanta a gdan ita kadai shiyasa ya hada mata wannan plan din itakam yau bakinta ya mutu murus babu abinda takeyi sai hawaye da idan zaa sanya kanta gabas batasan na meye ba sai lkcn ta tuna ashe batamayi sallar asuba ba, tashi tayi da sauri ta tayar da sallar daqyar ta idar aka fara buga qofar ta miqe ta dauki mayafinta da jakarta don yau ko uniform batajin sawa ta nufi qofa, ita kanta bataji tafiyarta tayi daidai data mutane ba a azabce takeyinta hakanan dole ta juya ta dauki hijjab ta zura har qasa tasa glass saboda kukan da tayi ta fito drivern ya dauketa suka fice.




Tana zuwa Asibitin cikin Saa ta tarar da Jiddarh kallo daya Jiddarh tayi mata ta fahimci ba lau take ba janta tayi suka nufi bangarensu wato Lab taja mata kujera ta zauna suna facing juna ta harareta tace “sai yanzu zaki fito don rainin hankali" zare glass din idanunta tayi hawaye suka tsiyayo mata da sauri Jiddarh tace “subhanallahi meye kuma hakan meye yake damunki?"
Kukan da taketa hadiyewa ne ya kwace mata ta zame daga kujerar ta zauna a qasa tana karkacewa itama Jiddarh sauka tayi tace “kuka kuma Asmah Meye na kukan?" Dago idanunta tayi da suka kada sukayi jawur cikin muryar da take bayyana asalin damuwarta tace “nima bansan dalilin kukana ba Hauwa'u kawai yau na tashi da wani yanayi dana kasa gane masa zuciyata tana rayamin wani abu ya faru dani saidai na kasa gane menene nan ta kwashe komai ta fadawa Jiddarh sosai Jiddarh ta shiga dimuwa ta dafe qirji tace mun shiga uku Asma'uh harda su canza bedsheets to kodai aljani ne ya aureki?" Dagowa tayi cikin kuka ta fada jikin Jiddarh tace “nima tunanin da nakeyi kenan Jiddarh ya cuceni kuwa idan har hakane tayaya zan fahimtar da mijina ya gane ni ba mazinaciya bace wlh duk da cewar banida kwana a gidana bantaba samun alfarmar hada shimfida da Dr Aseem ba zuciyata bata taba ayyanamin cin amanarsa ba saboda ni nasan komai girman gona akwai kunyar qarshe dole wataran asurina zai tonu zanji kunyar ubangijina ranar da zan tsaya a gabansa da wannan lefin Allah don girmanka Allah kasa mafarki nakeyi jiddarh inama na farka naga ba gaske bane ba.............."




_Comments_
_Share_
_Vote_
_Please_

_*Oum Hairan*_
[20/06 4:32 pm] Oum Hairan: _*Zarrah*_




_*Fauziyyah Tasiu Umar*_




*ELEGANT ONLINE WTITERS*




_*Wattpad-Realfauzahtasiu*_



_*39-40*_




Ya lura da canji yanayinta daga yanayin damuwa zuwa na walwala hakan yayi masa dadi a qasan zuciyarsa a zahiri kuwa gimtse fuska yayi ya bude mata motar yace “ki shiga ku gaisa da Inna bayan Magrib zanzo na daukeki" taji dadi har cikin ranta duk da zuwa lkcn Biyar ta gota ta bude ta dauki jakarta ta fita tanajin shauqin kewar Innanta tana shiga gdan ta kwasa da gudu tana kiran “Innah Innata Fito ga Ma'unki tazo ganinki" fitowa inna tayi da sauri burinta tunda ta dawo taga ma'unta taga yanda ta koma samada shekara goma rabon data ga wani abu dazai haskaka ruhinta kamar ganin da tayiwa Ma'unta.
Da gudu Ma'uh ta fada jikin Innah suka rungume juna tace “Innah yanzu kina ganina sosai fadamin wanne kalar kayane a jikina?" Murmushi Inna tayi tajata daki tana qarewa goshinta kallo suka zauna tace “Uwata baki rabu da shirme meye ya sameki a goshinki?" Sai yanzu ta tuna da ciwon dake goshinta tayi ajiyar zuciya daidai lkcn da Aseem ya shigo Inna nayi masa sannu da zuwa.




Murmushi yayi yana shafa sumar kansa yace “jiya da taji dawowarki ta dameni da sai tazo taganki yanzu ma daga makaranta take harda yimin kuka wai ita idan ban barta tazo ba zata daina kulani" yana mgnr

10 / 18