Allah Gatan Bawa Complete Hausa Novel By Zahra Muhammad Surbajo.doc

Author :  Zahra Surbajo Category :  Romantic Hausa Novels

Chapter   11 / 12

30K to 33K   out of 33.5K words

Kai kauce

wayyo garin dadi nanesa anwar tunda yasamu yashiga ilham wacce tafima nafeesat matsewa datake amarya niima kuwa da banbanci nesa bakusa kwatan kwacin fari da baki

ihu anwar yake iya karfinsa niko nace mafarki de yatabbata

ihun anwar ne yatada nafeesa daga bacci tun Tana jiyoshi kasa kasa cande taji abun nayine Dan haka arude tahaura sama inda dakinshi yake nurking takeyi amma ina shuru bawanda yaamsa kuma kukan anwar se karuwa yakeyi tura kofar falon tayi tashiga
bakowa afalon sede akwatuna hartabi hanyar bedroom din tajiyoshi cikin sautin kukanshi yana fadin ilham nabaki gidana dake guri kaza nabaki motoci guda goma sewanda kikeso irinde kyaututtuka Manya nabada mamaki su yadungayiwa ilham hankalin nafeesat ne yatashi jiyo muryar ilham nacewa ngd my happiness Amman ni kabarsu kyauta daya nakeso kamin dasauri yace mekikeso my soul mate zuciyarka tabashi amsa aykamar jira yake amsa yake bata Dede dazeyi release kamar Wanda ze suma yace nabaki zuciyata da rayuwata ilham duka nikaina ma nakine

dagudu nafeesat tajuya tabar dakin Tana matsanancin kuka ita harga Allah bata dauka suna tare bane
[3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*('('('('('('('('('('('('('('('

*salam fans kuyi hakuri da rashin jina dakukayi jiya kunsan shaanin rayuwa jiya ayki nayi kuma nagaji shiyasa*


*Page 81-82*

Tunda anwar da ilham suka shirya rayuwarsu take musu dadi kullum cikin farantawa junansu rai suke kowa bayason bacun ran kowa

Bangaren zaman takewar aure kuwa anwar baya ragawa ilham ko kadan danshi kullum jinta yakeyi takara zaki
Ko girkin nafeesane seya saci jiki yatafi gurin ilham yaje yay tamata magiya akan tabashi itako sede ta rarraheshi akan yayi hkr haka bakyau yadaure se ranar girkinta duk da hakan seya romance dinta yake hakura

Duk halin dayake ciki nafeesat tasani Dan duk lokacin daze saci jikin akan idonta yake fita Tana kallonshi kuma abin namata ciwo mamanta tafadamawa hkr tabata tace sakonta nanan isowa sati mezuwa godiya tamata sosai

Kuma zuwa yanzu tuni anmaida anwar mukaminsa na minister of petroleum na kasa Wanda yawancin yan nigeria sunyi farinciki da hakan Dan anwar adalin shugabane
Tun da yashirya da ilham yadena neman mata sabida yana ganin ilham kimarta da darajarta agurinshi yawuce yahadata da wata shiyasa ko nafeesa dakyar yake kusantarta.


Yaune sakon nafeesat ya iso daga India ta hannun wata aminiyar mamanta
Tayi mata bayanin yadda zatayi amfani dakomai sannan tawuce

Acikin sakonnata akwai wani kasko aciki ta cike da layoyi da allurai da goro alluran an tsirasu ajikin wata jaba
Inda akace kaskon anasone taboyeshi cikin ciyayi inda tasan bazaa ganiba
Danhaka Kai tsaye nafeesat tanufi garden din gidan tanemi guri datasan bame zuwa gurin taboye kaskon Wanda faruwar hakan yayi dede da anwar da ilham suna daki suna raya sunna
Warin jaba anwar yafaraji ajikin ilham Wanda da kamshi takeyi tun yana daurewa yana so yayi releasing amma ina jiyayi yana shirin.mutuwa dole yadaga ilham yabar dakin dan yanajin ko minti daya yakara ze iya halaka
Mamakine yakama ilham gami da takaici sabida anwar yariga daya gogar da ita ta fannin making love yasa tazama itama me karfin shaa???? 
  
 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~?wa togashi yatafi batare daya jira tasamu biyan bukataba
Tashi tayi tayi wanka tashirya acikin wasu kaya masu kyau sannan tanufi dakin anwar Dan taji meke faruwa Dan tasan bahalinsabane hakan
Sallama tayi akofar dakin sannan ta tura tashiga yayidede da lokacin da anwar yake tsaye yana daura agogo a hannunsa dasauri yajuyo sakamakon wani arnen wari daya shaka toshe hanci yayi sannan yadungamata nuni da hannu alamun tafita adakin
jiki asanyaye ilham tabaro dakin
Dakinta takoma inda tashiga shinshina jikinta taji meye yake wari ajikinta dayasa har anwar yake toshe hanci yana korarta bataji komaiba shiyasa tadauki hakan amatsayin wulakanci

nafeesat kuwa daya kullin maganin tadauko inda akace tayi turarenshi a falonta zuwa dakin baccinta
shima hakan tayi batare da bata lokaciba

wani turare ne shikuma akace tafesawa anwar ajikinshi se wani maganin daakace tayi matsi dashi inzasu kwanta kuma tayi iyakar kokarinta wajen ganin anwar yakwanta da ita so shida arana daya inde tayi hakan to ko uwarsa tace ya yanka seya yanka

sakkowa anwar yayi zefita yana zuwa falon yaji wani dadi da natsuwa Tana shigarsa haka kawai yatsinci kanshi dason shiga dakin nafeesat
azaune yasameta agaban mudubi Tana kwalliya gani yayi tamasa kyau sosai karasawa yayi gurinta yarungumota yana fadin wow my baby kinyi kyau sosai fari tayi da idonta sannan tace ngd my love har zaka fitane
eh wlh gashima nayi latti Bari natafi Sena dawo
turarennan tadauko tace to nima ga turare zan fesamaka sabida inkaji kamshinsa katuno Dani
murmushi yayi mata sannan yasa hannu ya amshi turaren yafesa ajikinsa itama yafesa mata yace nima kitunoni inkinji kamshinsa yanagama fadin hakan yafice yana mata bye bye
hankalin nafeesat inyayi dubu yatashi sabida turaren cewa akayi shikadai zata fesawa kuma dakanta zata fesa shi turaren amfaninsa duk Wanda aka fesawa ze dena shawara da kowa se Wanda yafesamasa kuma duk shawarar dayabashi kobata dakyau dole da ita zeyi ayki
zuface tadunga karyomata waya tadauko da niyar sanarwa da mahaifiyarta amma seta tsinci kanta da kiran anwar jin muryarsa yadagane yasa tadawo cikin hankalinta I miss you kawai tace mishi tayi hanging wayar
shiko yana office dariya yayi yace my nafeesat kenan

*Bayan wata biyar*

zuwa yanzu Sam anwar baya son ganin ilham sabida warin datakemasa Amman bawai Dan besontaba Dan yana kiranta awaya yabata hkr sannan yafadamata abinda yakeji game da ita Yakumabukaci tadunga addua shima yanayi itade sede tai ta kuka
su ihsan da ameera dasuka kawo mata ziyara seda tafadamusu halin datake ciki herhkrsuka bata sannan sukace tadage da addua suma zasu dunga tayata
mommyn Adnan ma addua tace tadungayi Dan wannan aykin asirine

bangaren nafeesat kuwa duniya sabuwa sabida anwar yadauketa sunzaga kasashe dabamdabam
[3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*('('('('('('('('('('('('('('('


*page 83-84*


Sede abu dayane yakemata ciwo shine rashin mallakar anwar Dan ranar datayi matsi da maganin dakyar anwar yakusanceta so biyu Dan gabadaya bata da test tayi iya yinta akan yakarasa sauran amma yaki yace mata yagaji gashi yanzu Sam batason shawara da mamanta Dan koda takirata tatambayeta yakomai yana tafiya dedeko cemata tayi eh kawai Dan ita yanzu tafison shawara da anwar =?3?

Ilham tayi baki tarame kullum cikin addua take badare barana suma su twins suna tayata sabida rabonta da ganin anwar andade sede waya gashi kullum shaawarshi damunta takeyi sabida yamata mugun sabo

Kowa tayata addua yakeyi harda aminiyarta sugura sabida itama tafadamata

Yau ana suna agidan su aminiyarta sugura wato gidan mahaifinta Dan Haka tanemi izinin zuwa agurin anwar yaamince mata inda yace taturo sudeis yaanshi sako
Turashi tayi falon Kasatunda yanzu anwar yakoma part din nafeesat dazama
Dawowa yayi hannunshi rike da kudi a Leda koda tabude dubu dari biyarne mamaki takeyi to wannan namenene dan itade tanada kudi Dan ko wata baayiba da daddyn anwar yabata sadakinta da dukiyar auranta sama da milyan hamsin
Karar wayartane takatseta anwar ne ke Kira dagawa tayi taji yace dubu Dari hudu kiba mahaifin aminiyarmu saura kiba mejego
Godiya tayi sosai

Sun isa gidan suna ita damasu takemata Vaya dukda ramar datayi da duhu hakan behanata yin kyauba sabida ilham dawisuce sarkin ado
Sugura dataganta mamaki tayi Dan bata zaci zata zoba

Gabatarwa da yan uwanta ita tashigayi kowa se nan nan yake da ita musamman su twins iyayen farin jini
Iso Sugura tayiwa ilham zuwa gurin mahaifinta bayan sungaisa tadauko sakon anwar tabashi dakyar yaamsa sabida shi mutumne Wanda abin duniya bedameshi malamine sosai mahaddacin alqurani kuma shi gwanine gurin gane sihiri ajikin mutum yana kallon mutum inhar akwai jifa ajikinka ta Allah yabashi baiwar daze iya ganewa
Kallon ilham yayi sannan yace diyata meyasa kike sakaci da addua
Kallonshi ilham tayi galala cikin rashin fahimta
Shima yaci gaba
Akwai jifa atattare dake Wanda akayi domin rabaki da mijinki Amman dayarda Allah komai yazo karshe
Qurani yasa sugura tamikomasa da tawada da alkalami yabude quranin yafara rubutu ajikin Allo seda yacika allon da r u but u sannan yasa ruwan zamzam yawanke
Yadauko ganyen magarya dayake ajike yatsiyaya ruwan acikin ruwan rubutun yadure awata yar kwalba yamikamata yace tasha ta shafa harda yaranta tsawon kwana uku insha Allahu komai ze dedeta duk abinda akamata zekoma kan Wanda yamata
godiya sosai tamishi aminiyarta natayashi shikuma yakara jamata kunne akan tayawaita karatun Qurani da sadaka da nafilfilu nacikin dare Allah naamsar addua
Ilham harda kukanta dan godiya koba komai takara samun wani ilimin dan ita da bata damu datayi sadakaba Amman yanzu insha Allahu zata dungayi
Hakade taron suna yawatse ilham sukayo gida
Suna zuwa gida tayi amfani da rubutun daaka bata Tasha tabasu twins tashafemusu jiki
karatun Quran tafara badare ba rana

yau asabar ba makaranta danhaka su twins suka dauko ball dinsu suka nufi garden inda suke bugawa suda daddynsu
wasan yamusu dadi yaudin anwarne yabugo kwallon da karfi seta shige cikin ciyayi inda su twins bazasu iya daukowaba Dan haka shi yanufi gurin=?3?domin yadauko
hankalin nafeesat ne yatashi ganin anwar yanufi gurin ajiyarta sabida tunda suka fara ball din Tana tsaye a window tana kallonsu dasauri tajuya tafito da gudu Dan Hana anwar karasawa gurin Amman ina tamakara Dan tana isowa shikuma yadauko kaskon Wanda yayi mamakin ganin abinda ke ciki ganin hakane yasa nafeesat kwalla Kara tana kamayar dashi anwar karka fito dashi
ihuntane yafirgita anwar agigice yasaki kaskon dake hannunshi yafadi kasa yafashe

fashewar kaskon yayidede da tashin ilham daga bacci jitayi duk wata damuwa ta rabu da ita ga wani nishadi datakeji Wanda rabonta dashi tamanta mikewa tayi taje gyara labulen window dinta seta hango abinda ke faruwa a garden dasauri tadauko takalminta tayo waje Dan ganin meke faruwa

shiko anwar fashewar kaskon keda wuya yaji gurin yadume da wari dasauri yawaiga seyaga nafeesat ce agurin danshi yadauka ilham ce
karasowar ilham keda wuya nafeesat tafara tone tonen abinda tayi musu
mamakine sosai akan fuskar anwar sabanin ilham wacce tasan dama zaa rina

afusace anwar yayi kan nafeesat yafara duka yana kuka yana fadin kincuceni kinsa nakauracewa Matata Allah yaisa tsakanina dake
dakyar ilham ta kwace nafeesat ahannunshi
kokarin janshi takeyi yakoma cikin gida sabida jin haysniyarsu yafara janyo hankalin security nagidan
nafeesat ko kuka take tana rokonsu suyafe mata

nasakeki saki uku muguwa inji anwar ba nafeesat ba har ilham seda tafirgita
anwar yaci gaba Kuma 30minutes nabaki kibarmin gidana
daukar sultan yayi yayinda ilham tadauki sudeis anwar yarike mata hannu suka wuce cikin gida suka bar nafeesat agurin Tana kukan bakin ciki
[3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*('('('('('('('('('('('


Zahra Muhammad mahmud



*Wannan page nakine suhaila nagode da kulawarki gareni kece mutun ta farko acikin daruruwan members na groups dina data fara kirana awaya nagode Allah yabar kauna*


*Page 85-86*

Suna shiga cikin gidan falon ilham suka wuce

Ajiye su twins sukayi suka rungume juna suna kukan farin ciki anwar se neman gafarar ilham yake rufemishi baki tayi tace nadade dayafemaka kuma nima Don Allah kagafarceni laifukan danamaka kissing din bakinta yayi sannan yace nadade da yafemiki my happiness
Alwala sukayi hardasu twins sukayi nafila rakaa biyu dan nuna godiyarsu ga Allah


Nafeesat kuwa dakyar tashigo tahada kayanta nasawa taba driver nagidan yasa amota sannan itama tashiga yajata se Kano koda isarsu da kuka tashiga part din mahaifiyarta
hankalin mamanne yatashi inda tashiga tambayarta ko Lfy
Kwashe duk abinda yafaru tayi tasanar da mahaifiyartata
Kusan fitsarine yakusa kubcewa mamarta
Agigice tace Saki uku nashiga uku yauni na lalace nafeesat duk laifinkine meyasa kika ajiye agidan meyahanaki tafiya daji ki ajiye aygashinan kinjawomana zagi agari
koda akasanar da mahaifinta ansaki nafeesat hankalinshine yatashi Amman basu fadi metayiba

kiran Mr President yayi yana tambayar me nafeesat tayi mezafi haka da anwar zesaketa har saki uku
Hankalin dady ne yatashi danshi har ga Allah besan zancanba
Hakuri yavashi sannan yace Bari yakira anwar din yaji

Lokacin dawayar daddy tasami anwar suna tsaka da soyayyarsu da ilham dakyar yadaga wayar
Gaida daddy yayi sannan daddy yace yazo gida yanzu yanason ganinshi
Amsawa yayi Dan yasan dalilin kiran wanka suka shiga shida ilham bayan sunfitone tayiwa su twins suma
Anwarne yace tashiryasu yanzu harda ita zasuje gidansu daddy
Ilham taji dadin zuwan dazatayi Dan dama takwana biyu rabonta dazuwa gidan tunda abokiyar hirarta tayi aure wato ihsan

Karfe takwas nadare suka shiga gidan daga mommy har daddy sunyi farinciki daganin ilham
Gaishesu sukayi sannan ilham tabasu guri
Daddyne yace anwar meyasa kasaki matarka nafeesat
Cikin kwanciyar hkl anwae yayi mishi bayanin komai sosai abin yabasu daddy mamaki yayinda tausayin ilham yasake kamasu
lalle ilham tayi juriya tunda koda wasa bata taba kawo kararkaba so sekaji tsoron Allah karike marainiyar Allah bisa gaskiya da amana inji mommy godiya yayi sosai
Basu bar gidanba se karfe goma nadare
Daddy yayiwa mahaifin nafeesat bayani ranshi inyayi dubu yabaci dangama rufeta yayi da duka dakyar tace mommy ce tasakata yayi hkr
Dakyar yahakura yakyalesu Amman da yayi niyar sakin mamannatane

*bayan wata daya*

hutu anwar yadauka suka tafi aykin hajji shida iyalinsa
sunyi adduoi sosai karma de ilham tayiwa iyayenta addua hartana kuka ganin lokacin su huta yazo Amman basa kusa

Daga saudiyya yawon honey moon suka wuce inda seda suka shafe wata hudu suna hutawa
inda hutun kuwa yayi kyau inda ilham ke dauke daciki natsawon wata biyu
farinciki agurinsu kamar me anwar jiyake kamar yamaidata ciki yarasa ina zesa kansa wannan cikin yaga gata sabanin nasu twins
hargurin su ihsan da Adnan sukaje inda suke zaune a London Wanda tunda sukayi aure Adnan yahanata zuwa gida yace seta haihu cikinta ko yazufa haihuwa koyau ko gobe
tayi murna daganinsu Dan harda kukanta dakyar anwar yararrasheta yayinda shiko Adnan dariya yake mata
dakyar anwar yakyale ilham suka kwana agidan ihsan

siyayya suka shiga kasuwa ana saura kwana biyu zasu dawo kayan jarirai anwar kediba Kamarhauka ita abin dariyama yabata hakade suka karasa hutunnasu sukayo kasa nigeria

koda sugura tazo yiwa aminiyarta barka dazuwa bakaramin farinciki tayiba jin ilham Nada ciki harcewa takeyi Ado gwanja zasu dauko yabugamusu kujerar tsakar gida
dariya ilham tashigayi sosai tace haba sis sekace tafari
tafari cemana agurinmu dole ke murausaya tunda sunansu twins baayiba

ameera ma tazo dauke da cikinta Dan wata biyar dayake batasamu ciki dawuriba sosai tayi murna jin auntyn ta nada ciki fira sukayi sosai inda daga karshe suka tsayar da sati mezuwa zasuje kauyen wudil kaimusu ziyara

maman yusuf
[3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*('('('('('('('('('('('('('('('


*Page 87-88*



Sati nazagayowa suka tafi Kano harda anwar
Da ameera da moneer cikin shiga ta alfarma duk inda suka wuce kallonsu akeyi sabida Sun hadu motocin daake jansu ma abin kallone ga excode gaba da baya ana jiniya

Megari yayi murna dazuwansu sosai senan nan yake dasu
Kofar gidan megari cika yayi da yan kallo Dan jin cewa ilham gurguwa tazo shiyasa kowa yazo ganinta koda suka fito daga gidan megari rabon kudi suka shiga yiwa mutanen dasuka taru suna kallonsu
Ameera ce tamikawa wani gurgu kudin Kai dubanta tayi fuskarsa tabbasa ko alahira aka nuna mata shi zata ganeshi bakowabane illah megidansu daya koresu sanadin hakan suka rasa iyayensu
Wani kara tayi sannan ta cukumi mutumin tafara dukanshi iya karfinta dasauri ilham Tayo gurinta tariketa Tana tambayarta meyamata bata da hankaline take dukan tsoho
Dakyar Ameera tafadamata kowayeshi
Habawa kan kace me tuni guri yakoma se kura Kake gani dangama ilham komawa tayi kamar mahaukaciya gurin dukan mutumin tana kuka ameera natayata

Su anwar nacan cikin jamaa se hangowa sukayi kura natashi dasauri sukayo gurin abinda suka ganine yabasu mamaki ilham da ameera ne kedukar wani tsoho gurgu harsun kaishi kasa amma basu denaba jamaa nakallo bawanda yahanasu
dagudu suka karasa gurinsu suka amshi mutumin ahannunsu Wanda yadoku sosai Dan hakoran dasuka rage abakinsa tuni sunfice
dakyar anwar yaja ilham Wanda se kokarin kwacewa takeyi Tana fadin kabarni nakasheshi shima mugu azzalumi dabadan Kai ba dayanzu munatare da iyayenmu cikin farinciki

dakyar suka jasu sukasa amota anwar ne yaciro kudi zeba mutumin Dan akaishi asibiti Dan har karyewa yayi ahannu
Dasauri ilham tadakatar dashi tace
Anwar!!!! Idan kasake kaba mugunnan kudi wallahi zaman Lfy nidakai har abada
Jikin anwar har rawa yakeyi yatashi daga gurin mutumin yashiga mota
Mutuminne yakaraso dakyar yanacewa Don Allah sugafartamasa tsawa ilham tadakawa direban daya ja motar ayko beyi watawataba yahaura motor bisa kwalta
Tafiya suke ilham da ameera se kuka sukeyi danji sukayi mutuwar iyayensu tadawo musu sabuwa dakyar su anwar suka rarrashesu har suka iso Abuja dayake moneer ma yanzu a abujar yake ayki

Rayuwa taci gaba da tafiya cikin so da kaunar juna
har zuwa lokacin da ilham tahaihu
Tahaihu Lfy wannan karoma twins tahaifa sede su duka matane
murna agurin anwar bata misaltuwa godiya ko ilham tashashi kwando kwando
daddy yayi murna mommy ko harda rawarta
Daddyn Adnan har Abuja yazo ganin Matannasa shida mommy
ranar suna yara sukaci sunan mommyn anwar da mommyn ilham wato Maryam da Zainab inda suke ce musu mufeeda da mubeena
tarom sunan yakayatar Dan dangi nakusa dananesa babu Wanda bezoba media ko ko ina hotunan sunanne
sede fatan Allah yaba mejego Lfy
ameerama da jima da haihuwa inda tahaifi namiji akasa sunan mahaifin moneer suna kiransa da shahid
itako ihsan yaronta har ya iya zama itama namiji tahaifa yaci sunan daddyn adna suna kiranshi da ameer

duka family rayuwa suke cike dajin dadi da godiyar Allah
kudin ilham da daddy yabata dawanda anwar yake bata hadasu tayi takaiwa baban Sugura tace agina masallatai da rijiyoyi sadakatul jariya zuwaga mahaifanta
[3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*('('('('('('('('('('('('('('('

Last page


*Page 89-90*


Tenure din daddy yakare Dan haka yanzu lokacine nabuga gangar siyasa
Inda jamiyyar su daddy suka tsaida anwar amatsayin Dan takarar shugaban kasa
Anwar bayaso sabida Yasan
Mulki ze hanashi samun isasshen Time din ilham dinsa
Dakyar suka shawo kansaya yarda
Daddy ma behanashiba sabida ya yarda anwar yanzu yashiryu kuma mutumne metausayi da rukon amana Dan hakan yashiga karfafawa anwar din guiwa


Ilham ma fatan alkhairi tayimasa
Hartana tsokanarshi tace to my life yanzu kuma shikenan munci kafar Kare dagani harkai sabida yawon campaign
Rungumota yayi yana dariya yace kece de me kafar Kare baniba ko kinmantane intuno miki
Dariya tayi Tana kaimishi dukan wasa tana cewa wlh kadena banaso Shima kwaikwayanta yayi yace kidena nima banaso Kara rungume juna sukayi suna dariya



Dukansu yanzu bazama yayon campaign suke guri guri inda kowa yake fadin maso uba yaso dansa
sukari bakayi farin banza ba bangon sugar kowa yadafaka seyalasa kayi taka kayi tame karafin karfi makiyanka bazasu iyaba
Irin wainnan maganganu suke fita abakin alumar kasa

Ranar zabe tazo inda koina afadin nigeria ankada zabe Lafiya babu tashin hankali se jiran sakamako gobe in Allah yakaimu

Anwar har ramewa yayi sabida zirga zirga kuma duk inda Zashi kafarshi kafar ilham yaran kawai suke bari agida gurin masu kula dasu


washe gari aka sanar da sakamakon zabe Wanda tun jiya aka Fara

inda alkalin Zabe yabada sanarwar anwarne yalashe Zaben daga jamiyyar CPA

Murnar dasukayi bazata misaltuba
Dan ilham har da kukanta rungume anwar tayi tanamishi fatan Alkhairi tare da adduar Allah yabashi ikon yin adalci yasa mulkin Yayi sanadin shigarsu gidan Aljanna


Talakawa ko zan iya cewa sunfi kowa murna ganin anbasu abinda suka

11 / 12