Allah Gatan Bawa Complete Hausa Novel By Zahra Muhammad Surbajo.doc

Author :  Zahra Surbajo Category :  Romantic Hausa Novels

Chapter   2 / 12

3K to 6K   out of 33.5K words

ilham ne ?



love you all =??maman yusuf

[3/13, 07:08] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*('('('('('('('('('('

_writting by Zahra Muhammad mahmud_

*Page 25*


Iham tunda ameera tatafi tabarta take tsaye abakin titin bata matsaba tananan har kowa yawatse bata da alamar motsawa.
Gungun wasu almajirai sukazo wucewa sundawo daga yawon bara suna zuwa daidai da ita kawai seta bisu dan ita atunaninta gidansu zasuje tafiya sukayi metsayi
Sannan suka iso wani dan kauye dayake suna da yawa shiyasa basu lura da itaba tsayawa sukayi abakin titi da alama tafiyar dasukayi sunyitane dan samun ragin kudin mota baa kauyan zasu tsayaba wata motace kirar akori kura tazo wucewa dasauri almajiran suka fara tsaida motar
Motar harta giftasu tadawo da baya ina zuwa direban motar yatambaya. Kano suka hada baki gurin bashi ansa gyara parking yayi sannan yafito yabude musu kofar bayan motan dasauri almajiran suka fara darewa kan motar har sungama hawa ilham natsaye sabida ita bazata iya hawa da kantaba direbanne yawaigo yaganta atsaye atunaninshi tafiyarsu daya danhaka batare da Bata lokaciba yadauketa yasa acikinsu bayan yarufe kofarne yace dasu kudin motarsu naira hamsin hamsin basu musaba sukace Allah yakaimu lafiya zagayawa yayi yatada motar sukadau hanya
Tafiya sukayi medan tsayi sannan suka iso kano parking yayi agefen titi sannan yasakko yabudemusu kofa kowa inze sauka seya mika kudinsa harsuka gama sauka yarage saura ilham sauko da ita direban yayi sannan yamika mata hannu alamar takawo nata kudin kallonshi kawai take da lumsassun idanuwanta Wanda KO baa fadaba yunwa takeji
Ganin Bata da niyar magana yasa yakyaleta yashige motarsa yawuce yabarta agurin sukuwa dama almajiran sundade da wucewa.
Tananan tsaye har akafara Kiran sallar magaruba bata matsa a inda takeba amma zuwa lokacin tafara kuka sabida rabonta da abinci tun karin safe kukantane yajanyo hankalin wata mata meseda kunu da kosai kanta .kobaa fadamataba tasan yunwa ce tasa yarinyar kuka dan haka kunu tazubamata kunun da kosai taje gurinta tabata kallon ilham datayine yasa zuciyarta tashi sabida ilham inbanda warin rana da karnin miyau ba abinda takeyi ga wani zarni daya cika gurin asaka makon fitsarin datayi ajikinta
Seda me kunun tayi dana sanin bata kunun a robarta. Itako ilham nagani kunu bata tsaya tunanin komai takafa robar abakinta batadamu da zafin kununba tashanye tas sannan taci kosan ay tana gama sha takwanta agurin sebacci da gudu me kunun tabar gurinta domin lamarin ilham yafara Bata tsoro Yarinya dakyau kamar aljana sannan gata nakasasshiya ay bata bata lokaciba tahada kayanta tabar gurin




Love you all =??maman yusuf

[3/13, 07:08] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*('('('('('('('('('('

_Writting by Zahra Muhammad mahmud_


*Page 26*



Tanan kwance agurin kowa yazo wucewa sede yamata fatan samun lafiya domin azatonsu mahaukaciyace
Tana gurin har zuwa karfe daya nadare se alokacin tafarka koda tafarka Bata tsorataba cigaba kawai tayi da tafiya duba da yadda garin kano dan musa me kwankwasiyya yawadatata da haske dan haka ilham tafiya kawai takeyi batunanin komai ba mutane sede jefi jefin motoci masu wucewa
Duk motar datazo wucewa nacikin motar kallon mahaukaciya sukemata bare yanzu data cire hijab dinta acan inda tasha kunu gashin kanta awaje yake gashi da yawa har gadon bayanta .tayi tafiya meyawa har tazo dai dai gadar yankura anan tayada zango ajikin gadar daga gefen titi baccine yasake dauketa agurin ba ita tafarkaba se da garin Allah yawaye shima tafarkane asakamakon hayaniyar mutanen dataji akanta bude ido tayi ahankali sannan tamike zaune tana kallon mutanen dakowa yatoshe hancinsa asakamakon warin kashin datakeyi domin kuwa kashi tayi akwance
Korarta mutanen suka farayi haka tamike tana kuka ko tausayinta basujiba wata bayarabiya harda marinta tana harkadata. Jinsaukar marin akumatuntane yasata sakin kuka me tsanani gami da kwasa da gudu ay tana fara gudun mutanen suka fara dariya sabida gudun abin dariyane koni naso nadara kawai dannasan wacece ilhamne shine yahanani gudune irin naguragu tana fara gudun tafadi kanta yaji ciwo amma bata damuba burinta kawai tagudumma matar domin tunda tazo duniya baataba marintaba se ranar
Seda taci gudunta me isarta Wanda duk inda tawuce da gudun dariya jamaa keyi dan gudun abin dariya ne sannan ta tsaya tana haki yunwa tafaraji danhaka tafara neman abinci tahanya bin guriguri tana kuka kofar wani restaurant ta tsaya tana kuka to aciki akwai costomers suna brakefast acikinsu akwai Wanda yafara amai sabida ganin ilham dayawa daga cikikuma fita sukayi suka bar abincin ganin haka yasa matar me gurin tasowa takama ilham da duka bata barta seda tamata shegen duka sannan takoma ciki tadauko ruwan wankewanke ta kwaramata zuwa lokacin inka kalli ilham bazakace itabace sabida gaba daya fuskarta ta kumbura dan duka
matarce tafara balai dan ubanki gobe ma kikara zuwa kofar shagona ki korar min costomers mayya kawai wuce kibani guri. ilham nakwance agurin sabida jikinta yayi tsami ga yajin ruwan data watsamata yashigarmata ido da duk inda taji ciwo kuka kawai takeyi ganun ilham Bata da niyar tashi yasa matar janta akasa seda tayi nisa da ita sannan ta wurgar da ita cikin wata kwata Allah sarki ilham marainiyar Allah.




love you all =??maman yusuf

[3/13, 07:08] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*('('('('('('('('('('


_writting by Zahra Muhammad mahmud_


*Page 27*


*Bayan shekara biyu*


Zuwa wannan lokacin duk Wanda yasan ilham baze ganetaba sabida gabada takoma tamkar mahaukaciya sabida datti gashin kantama yadankare akanta kamar bata dashi
Rayuwace takeyi me cike da tausawa sabida ko abincin dazata ci yanzu yakoma sede tabi bola tasamu hakanne yasa duk Wanda yaganta yaga mahaukaciya
Har yanzu atiti take kwana ko kangon da baa gama ginashiba.
Yanzu shekarunta sha uku kuma awannan lokacinne Allah yakawomata jinin al'ada(wayyo Allahna)gaba daya jinin yagama bata mata jiki sabida jinin irin me rushing dinnanne ga azababben ciwon mara Wanda inya murda mata sede taita birgima har Allah yayayemata kuma koda jamaa sunga tana birgimar babu me bi takanta dan azatonsu duk acikin haukarne
Shiyasa yanzu warin datakeyi namusammanne ko ina tabi korarta akeyi babu me Jin kanta kuma lalurarta se abinda yakaru basauki sena Allah.

***********
Zuwa yanzu ameera na js2 sabida megari yamaida ita makaranta kuma har yanzu bata manta da yar uwarta ilhamba shiyasa kullum megari cikin bada cigiyarta yake sabida megari idan akwai abinda yatsana shine ganin ameera cikin damuwa Sam baya kaunar bacin ranta dan inkaga ameera yanzu bazaka taba cewa ba yarsa bace kuma suma matansa kowacce cikin kyautatamata suke ba banbanci. Rayuwar ameera de se sonbarka matsalarta daya ce rashin yaruwarta ga doctor kullum cikin yimata ayke yake duk week-end kuma yana hanya dan yanzu sunsaba dashi kamar dan uwanta haka tadaukeshi shima kuma zallar tausayintane aranshi dakuma wani abu Wanda yabarma ranshi sezuwa lokacin dazata mallaki hankalin kanta.


love you all =??maman yusuf

[3/13, 07:08] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*('('('('('('('('('('


_writting by Zahra Muhammad mahmud_

*page 28*




*Anwar umar mutallib*


Dane ga shugaban kasar nigeria meci ayanzu wato Alhaji umar mutallib manumfashi.shekarunsa basu wuce 35 ba dane daya tamkar dubu agurin mahaifinshi subuyu Allah yaba iyayenshi shine nafari agurin iyayenshi se kanwarsa mebinsa khadija wacce taci sunan mahaifiyar alhaji yasa suke cemata ihsan.
Mahaifiyarsu hajiya zainab ita kadaice agurin mahaifinsu shiyasa tazamana itace first Lady of Nigeria. Hajiya zainab macece kyakkyawa domin ita asalinta mutanen labanonce tsayawa fadin kyau irinna hajiya zainab zezama kauyanci sabida duk wani abu da ake kira kyau ga y'a mace takai karshenshi don kyannatane yake karasawa mijinta kaunarta.duk da kyau irinnata se Anwar yace bata iyaba domin yafita kyau nesa bakusaba mutumne shi miskili naajin farko kasaita gareshi kamar jinin sarauta yayi karatunshi tundaga pramary zuwa secondry school a turkish school dake abuja inda yawuce da karatunshi na jamia a can kasar mascow har zuwa yanzu daya hada masters dinshi akan fannin petro chemical engenearing
Zamansa akasar waje yasa yafara neman mata tun yanayi kadankadan har yakai matakin daze hada mata uku akan gado daya kuma yayi amfani dasu batare daya gajiba sabida Allah yayoshi acikin jerin maza mabukata koya shaawa tamotsa masa baya iya hakura seya biya bukatarsa
Abokanshi nacan sunyi iya yinsu wajen ganin sunkoyamasa shan giya da coccane amma abin yaci tura domin shi baya kaunar abinda zegusar masa da hankalinsa. Anwar Wanda akafi sani da the most handsome domin haka kowa yake kiranshi sabida kyan Anwar ko ajinsin Larabawa da indiyawa se an tona zaa samu irinshi (kunsanme ? Duk kyansa bekai ilham ditaba)yana da gashi akansa metarin yawa yanayin gashinnasa tamkar arnav din kushi koya yamotsa bakinsa se beauty point dinshi yafitu sosai farine shi sosai kuma yanada tsayi amma bacanba sannan yanada faffadan kirji Wanda yake amurde hakan yasamo asaline asakamakon daga karfe daya keyi arayuwarsa baya kaunar komai sama da iyayensa da kuma kanwarsa kuma duk abinda zeyi yana bashi lokacine lokacin nafita shima yabar abin misali inze gana dawani zece yabasa minti biyar tofa dazaran minti biyar tacika tashi zeyi yafice yabaka guri baya wasa da lokaci hakane yasa baya wasa da ibada duk iskancinsa baya barin sallah
Anwar mutumne shi Wanda beba soyayya muhimmanciba ko matan dayake hulda dasu basonsu yakeyiba kawai for personal used yaajiyesu dan ko numbarshi basudashi
Ko bayan yagama karatu mahaifinshi yayi yayi dashi yadawo gida amma yaki kullum ansa dayace am on my way dady very soon tun mahaifin namishi uzuri har abin yafara Bata mishi rai dan haka yasa masu bincikamasa me Anwar yakeyine daya hanashi dawowa gida duk Wanda yasa binciken ansa daya suke Bashi neman mata yakeyi wannan batu bakaramin tada hankalin mahaifinshi yayi ba domin dede gwargwado suna iya bakin kokarinsu gurin ba yaransu tarbiyya dagashi har mahaifiyarsu kudi da mulki besa sunyi wasa da tarbiyarsuba hakannema yasa bekai ihsan karatu kasar wajeba don yana gudun zamani amma yau abinda Anwar zemasa kenan. Hakanne yafusatashi yakirashi awaya yana gaisheshi amma ko amsawa beyiba illa cewa dayayi cikin muryar fushi wacce Anwar bedauka dad dinsa yanada itaba. Duk abinda kakeyi anan inada labari kuma wallahi duk hukuncin dana dauka akanka ka kuka da kanka dan hukuncin baze maka dadiba danhaka duk abinda kakeyi kabarshi kabiyo jirgi ranar asabar kasauka a kano sabida nima zanje kanon wani taro semu taho abuja tare kuma wlh inbaka tahoba daga yau kanemi wani uban niba mahaifinkabane.yana kaiwa nan yakashe wayarshi yana huci
zuface tashiga karyowa Anwar kamar ruwa domin iya tashin hankali yashigeshi jifa yashigayi daduk abinda hannunsa yakai kai yanayi yana fadin wayyo allahna wanne munafikine yahadani da dad. Hakade yagama dan matashin haukarsa yafara shirin barin kasar domin saura kwana biyu asabar din tacika.

**********

*Asabar*

da misalin karfe goma sha daya nasafe jirgin su Anwar yasauka ? filin jirgi na malam aminu kano tun kafin zuwan jirgin airport din cike yake da security takoina sabida Anwar koda saukar jirgin shine mutum nafarko daya fara sakkowa wayyo Allahna sisters kuzo kutayani gani sanye yake cikin blue jins da farar shet sannan yadora katuwar rigar sanyi baka wacce tsayinta yakai har guiwarsa kanshi yasa hular sanyi fara yayinda yanade wuyansa da irin wannan siririn abunnan namaza(bansan sunanshi ba amma wani lokacin har rawani sunayi dashi)red colour inkuka ganshi bazaku so kudauke ido akanshiba domin yahadu saukowa yafarayi cikin tafiyarsa ta kasaita tunkafin yagama sakkowa aka shimfadamasa red carpet yasauko akai yaci gaba da tafiya har zuwa inda aka ajiyemasa motar daze hau wata bakar jeep ce kirar kamfanin Ford tinted ne gilas din motar murfin baya aka bude masa yashiga sannan akarufe sauran motoci kimanin guda goma sha daya suka rufawa motarsa baya yayin da gurin yacika da jiniya duk inda suka wuce kallonsu akeyi yayin da duk ababen hawa nakan titi suke basu hanya ahaka har suka iso govement house koda isowarsu wani kayataccen falo aka saukeshi Wanda ga abincinan na alfarma yaci iya cinshi yabar nabari jus kawai yasha sabida yaci abinci ajirgi nafeesace tayi sallama tashigo cikin falon y'a ce game girma gomnan jahar kano cikin a??????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????do nadaukar hankali se kwarkwasa takeyi Wanda shiwanda akeyi dominsa ko kallo bata isheshiba ita kuwa Allah ne yajarrabeta da sonshi tunda dadewa shiko basonta yakeyiba
koda tagaisheshi dakyar yaamsa suna nan zaune akayi ringing bel ita tabada umarnin ashigo wani sojane yashigo yadan kame gami da sarawa sannan yace ranka yadade his highness yanason ganinka mikewa yayi kawai batare da ya amsaba yabi bayansa har zuwa wani falon. Mahaifinshine aciki tare da gomna suna hada ido da mahaifinsa yaji gabadaya kunya takamashi dakyar ya iya gaishesu cikin sakin fuska suka amsa har mahaifinnasa kamar bawani abu dayamasa gomnane yamatso yarungumeshi ajikinshi yajashi har kan kujerar dayake zaune yana fadin haba dan gidan dady yau gaisuwar daga nesace bazaazo jikin dadynba ko shide dukar dakai kawai yakeyi domin beson hada ido da mahaifinsa
bayan sundan taba hira megirma shugaban kasa yamike yace zewuce sabida yau yakeso yakoma abuja tashi akayi gaba daya harda gomna domin masa rakiya zuwa airport jerin gwanon motocine sunkai kimani guda talatin takoina jiniya ke tashi sukayoma shugaban kasa rakiya ga garin akwai hadari sosai anfara yayyafi jamaa kowa yafake sekallon
Motocin akeyi kan kace me ruwa yabarke kamar da bakin kwarya
adede wannan lokacin ilham natsaye abakin titin ruwa nadukanta amma bata damuba sabida hakan sabontane tananan atsaye har motocin shugaban kasa sukazo wucewa
gomna da shugaban kasane abayan motar yayinda Anwar ke zaune agaba shida direba.
karar jiniyar da ilham tajine yasata firgicewa dan haka Bata bata lokaciba gurin fara gudu gashi ana ruwa. Kamar ance Anwar yawaiga inda take haba mezeyi inba dariyaba dan abin gwanin bandariya dariya yake har rike ciki yana kwanciya Jin dariyarsane yasa mahaifinsa kallonsa da gaggawa Wanda shi tuni yamantama da mahaifinsa yake tafe. Adede lokacin ilham santsi yakwasheta garin gudu tayi samasama tafado kasa haba Anwar ay har ihu ga kwalla data cikamishi ido dan dariya mahaifinsa mamakine yakamasa karara sabida tunda aka haifi Anwar betaba dariyar dazakaji sautintaba se yau
Anwar Wanda garin dariya har pointing dinta yakeyi batare dayasaniba hannunsa mahaifinsa yakalla dan ganin abinda yake yiwa dariya har haka Allah sarki ilham yagani wacce zuwa lokacin harta mike tacigaba da falla gudunta na guragu ay Anwar nagani shima yacigaba da dariyarsa shiko mahaifinsa wani murmushi yasaki Wanda kai tsaye zamu iyan kiranshi namugunta wayarshi yadaga yakira motar bayansu yabada umarnin adauko mishi ilham asa amotar Wanda Anwar dan dariya shibemasan mahaifinnasa yayi wayarba haryadena ganinta bedena dariyaba ahaka harsuka iso airport ko gurin shiga jirgi anriga shigewa da ilham dan haka begantaba ahaka harsukayi sallama da gomna suka shiga jirgi gurin zamansu daya da dadinsa amma koya yatuna yadda ilham tafadi har fadowa yake akujerarsa dan dariya sude security se kallon abin mamaki sukeyi itako ilham tunda akadaukota amota take bacci sakamakon heater dake kunne amotar har akasata ajirgi bacci take shiko mahaifin Anwar kallonshi yayi fuska dauke da murmushi yace aransa my son kenan ay dariya yanzu kosomata




love you all =??maman yusuf

*ALLAH GATAN BAWA*('('('('('('('('('('


_writting by Zahra Muhammad mahmud_


*page 29*



Da misalin karfe biyar na yamma suka Isa Abuja koda saukarsu motocine da jamian tsaro bila adadin suna jiransu karasowa sukayi suka shiga mota zuwa gida
Tun ajirgi dady yaba wani excord dinshi umarnin yakai ilham wani guest house dinshi kuma yatabbatar yasamo matar dazata kula da ita dan haka koda suka sauka Anwar begantaba tafiyar dasukayi bata da tsayi suka iso gida tundaga get kowa ke sarawa har zuwa cikin gida suna shiga falon gidan mahaifiyar Anwar ce abakin kifa tana jiran shigowar gudan jinin nata dagudu yakarasa jikinta yarungumeta yana fadin imiss you mum somuch ita ma hakan take fadamasa karasowar ihsan gurinne yasa yasaki mum yarungume ta itama dad ne yayi gyaran murya sannan hankalinsu yadawo gareshi
Mum ce tafara Isa gareshi tana murmushin dake kara fito da kyanta rugumeshi tayi sannan tace you are highly welcome my spouse dariya yayi sannan yayi huging nata back yana fadin bawaninan bayan duk kun manta dani ta Anwar kukeyi we are sorry tafadi gami dajan hannunsa suka haura sama
Anwar ma dakinshi ihsan taja hannunshi takaishi ruwan wanka tafara hadamishi sannan tace mishi bross kaje kayi wanka inka shirya seka samemu a dinning area na falon dady murmushi yayi mata kawai yashige toilet itako fita tayi tanata murna yau bross nata yadawo bakinta har kunne (amin afuwa banfadi ihsan ko yar shekara nawabace to me karatu ihsan shekarunta ashirin domin da fifting years Anwar yagirmeta)falo takoma tazauna zaman jiran mutanen gidan

Dukansu Sun hallara suna cin abinci sannan suna hirar yaushe gamo da Anwar amma dady bayasamusu baki momy tafuskanci hakan amma tabari sesun kebe ta tambayeshi meke faruwa hakane yasa shima kanshi Anwar yaki sakin jikinshi dasu
Suna tsaka da cin abincine Anwar yatuno ilham gurguwa habawa aywata irin dariya yafashe da ita harda rike ciki daga momy har ihsan sunfirgita daganin hakan banda dady dominshi yasan dalilin dariyar momy arude take tambayarsa lafiya sabida ita tahaifeshi amma tasan bata taba Jin sautin dariyarshiba seyanzu dafa shi tayi tana tambayarsa dan gabadaya tafirgice atunaninta aljanune suka shigar mata jikin shi
dakyar yaiya dena dariyar sannan yafara basu labarin abinda yasashi dariya tunda yafara labarin ihsan itama dariyar take momy ko murmushi tayi tace Allah yashiryeka Anwar yanzu dama dankaga gurguwane kake wannan uban dariyar wallahi kakiyayi kanka sabida hallittar Allahce bakyau hakan dakakeyi sabida kaima barawa kayi Allah yayi hakaba
Har zuwa lokacin dariyar taki sakinshi seda ihsan tayi katobara tahanyar cewa kai bross wallahi harna hango ka kaida ita amatsayin miji da mata tafada tana dariya wani gigitaccen mari yadauketa dashi kafin marin yasaketa yakara mata wani yadaga hannu zekara dady yarikemishi hannu shiko nuna ihsan yake da hannu yana fadin ni saankine dazakiyimin wannan mugun fatan keko ihsan wacce irin kiyayyace tasa harkika hangoni amatsayin mijin gurguwa ni yafada yana nuna kanshi yayin da gaba daya jijiyoyin jikinsa suntashi haka gashin jikinshima yatashi idonshi yayi ja ba ihsanba hatta dady seda yatsorata daganin yanayinsa sabida one time yarikide dagudu ihsan tabar gurin tana kuka sabida kotsawa bross nata betaba yimataba Amma shine yau harda marinta daga yimasa wasa kuka tasake rushewa dashi
shiko ta maman tsaye se huci yakeyi momy ce tafara magana cikin sigar rarrashi haba my son meyasa haka wasa fa takema inbanda abinka taya zaka auri gurguwa wacce basake ganinta zakayiba don Allah karage wannan fushinnaka shiko dady kallonsa kawai

2 / 12