Author : Surayya Category : Home Of Novels
ta hada masa
ruwan wanka, ta zuba turaren wanka, nan da nan ruwan ya
dauki kamshi.
Yana shigowa ya fada toilet, yaji
dadi daya samu ta hada..
Fitinannan kamshin danaji shiyasa ni tsayawa da rubutu
batare dana shirya ba, amma dai bari naci gaba
Yana shigowa ya fada toilet, yajidadi da yaga ta hada masa
ruwayana ta tashin kamshi, ya rinkatunanin irin wannan
kamshi iri-iri dayake jin a wajen zeey din tashi, yanawankan
cikin nishadi kamar kadaruwan ya kare.Ya fito ya shirya ya
fito kan tebirdin, ya kwala mata kira ta fito ahankali cikin
nutsuwa salon yangartatana tafiya das-das kamar bata
sontaka kasa.Ya zuba mata ido yana kare wakwalliyarta
kallo, amma tunaninyanda akayi ta kara samunsihirtaccen
kyau na ban mamaki.Tace, yaya gani, yace zauna.
Yayindaya gyara mata kujera, ta zauna tasunkuyar da kanta
tana wasa dayatsun hannunta.Yace, bisimillah muci
abincin, taceyaya na koshi.Yace, a'a zeeyta kada muyi
hakadake, 'yar kanwata nasan wannanhidimar da kikayi
mana bata barkikinci abinci ba, kisa hannu mucikona yi miki
dura...um-hum.Ya karasa taji kunyarsa tasan tanajin
yunwa, amma yaushe ammayaushe zata iya cin abinci a
gabanshiyanda ya tsareta da kallo haka, batayi aune ba taji
abinci a bakinta tace,don Allah yaya kayi hakuri zaci
dakaina.Yace, to ci.Ta fara ci a yangace.Ya rinka ci yana yi
mata santi, waidama zainab makarantar koyon girkikika yi
ne?Tayi murmushi yana ta cika bakiyana yi mata santi, har
ya koshi.Ya mike akan doguwar kujera yana,wash nafa gaji,
kamata yayi karnakuma fita saida safe."wayarsa ta
dameshi da burari, yadaga "hello mansura.Tuni zainab ta
bace daga wajen,haba Aliyu wulakanci zakayi minkadawo
daga tafiya ko zaman rabinawa baka yi damu ba, ka fice
kayitafiyarka, kayi zamanka?To naji gani nan zuwa, ya
kirazainab a waya ta fito, ya mika matahannu saita noke ta
zauna akasa kankafet.Yace bari naje wajen auntynki
yanzuzan dawo." tace adawo lafiya, Allahya kiyaye.A
gidanshi mansura ta taho masa dalemo daya sha magani
maimakonkaji kamshi sai baurin maganin.Tasan sarai Aliyu
yana da kyankyamikamar likita yake, wajen
tattalinlafiyarsa.Ahmad ya taho da gudu ya fadacinyar
babansa yana murna, kafarsata zunguri jug din lemon ta
bare,mansura ta zuba masa uban dukandaya gigita shi.
Ahmad ya kwalawata irin karan kuka ya rukunkumeAliyu.
Shikuma Aliyu ya rinkararrashinsayana shafa masa wajen
ransa yayimasifar baci, ya zuba wa mansurawata irin
harara data sata nutsuwa,ya doka tsaki yayi bal da jug din
yatarwatse, ya dauki dansa yayi wajedashi.Mansura tayi
tsaki, uban 'yan bakarzuciyar tsiya. Yaro ya jawo min
asarakace bazan hukuntashi ba.Zainab tana zaune a falo
tajisallamar Aliyu, ta dago kai tanaamsa sallamar, karaf
suka hada idoda Ahmad, da gudu Ahmad din yataho ya
rugumeta yana dariya, auntymamita ina kika tafi na dade
banaganinki?Ta rungumeshi tana shafa kansa,Ahmad dina
ka kara girma, yakaratu, kana zuwa islamiya ko? Inazuwa
mana, jiya ma saida malam yadakeni, wai ban iya komai
ba, yacena gaya masa sharrudan sallah, dafarilla sallah da
watanni musulunci,du ban sansuba shine ya dakeni.Ranta
ya baci data ji zancen duka,tace to malamin bai rubuta
muku, yakoya muku ba?Yayi mana, ni kuma na manta,
danazo gida na dakkowa mamana, naceta biya min, tace,
na kyalleta baccizatayi. Aunty mami dama kece mekoya
min bakya nan to ya zanyi?Shiyasa malam yake
dukana.Tayi tsaki, kayi hakuri yarona,zamuyi zaman mu
tare dakai anannai ta koya maka kaji.Yauwa aunty
mamena, nafi sonzama wajenki, mamana fadane daita ga
duka.Du Aliyu yana kwance kan duguwarkujera yana jinsu,
ta fara koya mishiyana nanatawa, saida taji ya rike yaiya
tukunna ta shiga kicin ta hadamasa abinci da lemu, ya rinka
ciyana santi, aunty mami kin iya girkimai dadi, anan zanyi
zamana, naitacin girki mai dadi.Tayi dariya Allah Ahmad
dina? Kacedaddynka ya kawo ma kayanka kadawo nan
kaji.Aliyu yana kallon yanda take tatattalinsa, koda daddare
ma dayakoma gidan mansura yi matasallama ta
tambayeshi ina ahmad,banza yayi mata, bai kulata ba, to
bafuskar da zatayi masa fitsara, donhaka taja bakinta tayi
shiru.Lokacin da ya dawo tuni sunyi bacci,suna gado daya
ya kallesu cike dasha'awa yayi murmushi, sai ya
yayebargon ya shiga tsakiyarsu.Daya fita sallar asuba ya
wucedakinsa, da safe yana jinkwaramniyar Ahmad da
zainab akicin ta gama komai ta jera akantebir, tayiwa
Ahmad wanka, ta shafamasa hoda tasa mai kwalli,
tasamishi dan pant, tunda ba kayansa, tatura shi tace yaje
gaida daddynshi,ita kuma ta shiga wanka. Aliyu yabude
cikin kayan tsarabarsu ya fitomasa da t.shit masu kyau,
Ahmad yasaka yana ta murna.Suna kan tebir suna break,
wayarAliyu tayi kara, Ahmad yayi saurindauka.Mansura
tace, Ahmad kana ina?Ina wajen aunty mami, tana banidadi
dadi.Tana ina zainab din?Gata nan.To bata wayar."Ahmad
yasa mata wayar a kunnantaaunty ga mamana.Zainab ta
rikice ta tsorata, cikinrawar murya tace aunty ina wuni?Ta
wani daka mata tsawa dalla canyi mun shiru
munafuka.Aliyu yayi saurin karbar wayan yasaa kunnansa,
ba tare da yayi maganaba.Mansura taci gaba
munufaka......
[9:16PM, 05/05/2017] 💞@lh@ji💞: TATTALIN SO 3**4 & 3**5
Aliyu yayi saurin karban wayar yasaa kunnensa, ba tare da
yayi maganaba.Mansura taci gaba, munafuka,annamimiya,
ki dawomin da dana,ko shima za ayi min iko dashi ne?Ki
karba kun hada munafuncinku kinauri Aliyu dama ashe duk
abundamukeyi idonki yana kaikina sha'awar Aliyu, to kin
aureshimatsiyaciya, kuma ki sani kedasamun kwanciyar
hankali har abadaa gidan Aliyu.Shiya katseta da cewar, to
naji nakuma gode, ba zainab kika zaga bani kika zaga,
tunda iyayenmu daya.Kuma ki sani, wannan shine na
farkokuma na karshe, du sanda kika sakeyin kwatankwacin
haka, sai kin rainakanki, tace to naji amma a kawomindana,
don ba ita ta haifa min shi ba.Rawar kan da kake yi da
zirgillo kadaasa ma da yanzu saiku jira ta haifatukunna."ya
wani daka mata tsawa acikinwayar, daya sa tayi saurin
kashewayar, ba shiri.Ya kira direba yace, ya kai
Ahmadislamiya, ya biya ta gidansa yadaukar masa
jakarsa.Zainab da tunda Aliyu ya karbawayar a hannunta ta
shige daki.Ya bita dakin, tana zaune a bakingado tayi
tagumi, ya janye taguminyace, meye haka, bana gaya miki
kidaina babu kyau ba?Tace, to yaya nadaina."ya riko
hannunta, meye zeeyta fushikike yi? Gaya min menene, me
akayimiki?Tayi murmushi bakomai yaya bafushi nakeyi
ba.Taso muje na baki tsarabarki, ya rikohannunta har
dakinsa ya jawojakunkunan daya zo dasu, ya zugejakar ya
ringa fito da kananan kayamatsatsu yana buda mata, tana
ganiyana yaba kayan, har kala 20 yace,kinga irin kayanan
su zaki ringasamin dagani saike. Tace yaya yazansa
wadanan kayan kanana nefa.Toni ba mijinki bane? Na fita
dagasahun yaya na koma mijinki, kikwasa kije ki saka daya
ajikinkiyanzu, kizo muyi hira yau ba indazanje, jeki canja
kayan. Tace yaya...Ya daka mata tsawa, bana
songardama. Da gudu ta kwashi kayantayi waje.Ta tsaya
gaban madubita, ta sakawata damammiyar riga iya
cinya,tana da hannun breziya, adon les nea gaban kirjin
rigar, rigar ta lafeajikinta, tayi mata kyau, ta juya tasake
juyawa agaban madubi tayitsaki, ya ya za'ayi na saka
wannanrigar na tsaya a gaban yaya?Karar wayarsa ce ta
katse masatunani wai ta sameshi a sama.Ta dauko after
dress ta daura akankayan, ta yane janta da siririnmayafin ta
karawa jikinta humra tafice ta haura sama.Ta shiga falon
baya ciki, ta budefilin shakatawarsu, yana gurin kuwakan
katifar ruwa, gabanta ya fadiyanda ta ganshi daga shi sai
shimifara kal da ita, ta dame masa jiki dagajeren wando iya
cinyarsa, tatsorata da yanda da yanda ta ganshidon ita bata
taba ganin babba haka,saidai yaro kamar su Amadi.Ya
mika mata hannun yauwa zeeytazoki bani labarin abunda
ya faru daina bayelsa.Ta marairaice fuska kamar mai
shirinyin kuka, ya tashi ya tako a hankaliyazo har inda take,
ya cire after dressdin ya ga yanda rigar tayi mata
kyaukamar 'yar budurwar baturiya, yashafa kanta, ta saki
kuka mara sauti,ya rinka rarrashinta yana bubbugabayanta,
na rarrashi.Haba zeeyta nine fa mazajenki, ninefa mazan
jiyanki, duk kin mantaalkawrinka da kika yi min.Kinki sakin
jiki dani, ko hira bakyasonyi dani. Zeeyta mena miki
bakyasona?Ta daga kanta, yaya ina sonka manakunyarka
da nauyinka nake ji, yayakaine fa yayana dana
daukekatamkar uwar data haifeni." nasan dahaka zeeyta,
shiyasa nake tattalinkinaga bazan iya bawa wani ke ba.Don
kada ya cutar min dake, ki sakijikinki zeeyta bazan cutar
dake ba,kuma ni ba wani abu zanyi miki ba,ko wani abu zai
shiga tsakanina dakesainan da shekara uku, sannan
kinshekara 20 nasan kin danyi kwari,yanzu kuwa
makaranta zan mayardake.Tayi dariya tace yauwa yaya
nagode,kullum makarantar itace araina.Nasani zeeyta na
dade da saninburinki." ya zaunar da ita a cinyarsayana
shakan ni'imtaccen kamshinjikinta, yana bata tufa
abaki.Zainab ta saki jiki da yayanta,saboda abunda take
gudu yace,bazai kusanceta ba sai nan dashekara uku
sannab tayi kwari, lallaiyayanta mai kaunarta ne
datausayinta.Yanzu ta riga ta saki jiki dashi sosai,ya riga ya
koyar da ita salonsoyayyarshi mai tsaya ma ta araibasu da
abun sawa sai kananan kaya,to daga ita saishi, ba wani
wandayake shigo musu har bata so taji zaifita, don bata so
taji zaiyi nesa daita, ko yaushe tana makale ajikinsatana
zuba masa shagwaba, shikumadu ya wani sukurkurce
akanta, donshi yana tunani anya zai cika wnnanalkawari
daya dauka nan da shekarauku? Yarinyar tana birkita
masakwanya, da lallausan jikinta dashamararren
kamshinta.Du sanda suka kwanta gaba dayakarfin hali
yake yi.Sai ya manneta gam yake samunsauki, to yau gashi
kwanansa uku dadawowa, da kafin ya tafi ya matakwana
hudu, yanzu ya cika kwanauku in an hada kwana bakwai
kenan,a bisa ka'ida yauce ranar da zai komagidan
uwargida. Du ya damu ya rasaya zayyi da zeey dinshi,
shidaigaskiya ba zai iya barinta a gidan itakadai ba.Yayi
nisa cikin tunani, yayinta yajikamshinta, ya dago kai
yanakallonta, tana sanye da dogonwando na jeans da farar
bes ta tsukeda bel, ta lumshe idanuwan nannata,...
TA lumshe idanuwan nan nata, mekamar jin barci, ya miko
mata hannutazo ta shige jikinsa ta kwantaacinyarsa,
lallausar fatarta dakamshin jikinta shi yake karadimautar
dashi, ya kara hura wutarkaunarta, da sha'awarta a ransa.
Yashafa lafiyayen bakin gashinta metsawo da sheki da
yake ta kamshi medadi.Mansura ce tayo waya, zainab
zatatashi ya kara matseta a jikinsa, yaamsa wayar, hello,
tace Aliyu najikashiru ko harda nawa kwanakin zakahada
mata? Gashi har biyar tayi,kasan na shiga aiki ita kuma ta
fita."yace, ai ina sane, yanzu, zan taho, yakashe
wayar.Yace, zainab talatu zata zo taci gabada zama dake,
kin gani yau a gidanauntynki zan kwana.Ta makale kafada,
um-um ni bazankwanta ni kadai ba ka kaini gida.Ya dafe
kanshi yana jin rigimar zeeydin tashi, yace zeey rigimarki
yawane da ita, ina kika taba jin aurehaka? Ta zumburo baki,
to yaya nikadai zan kwana adakin. ya sumbacikuncinnta, ya
lallabata, taso mujemuyi ball.Tana sanye da karamar riga
singileti,da gajeren wando iya cinya, suka fitaharabar gidan
suna ball, sunatakokawa ya hanata bugawa, data zozata
buga, sai ya gara ball din dakafarsa, tayi wani wajen, ta bita
dagudu, ya kuma sa kafa ya janye balldin ta rikeshi tana
tsalle tanayunkurin gara ball din.Motar mansura ce ta shigo
gidan,tana ganinsu ranta yayi mummunanbaci, tace dama
wannan dan raininhankalin wannan yarinyar yake kwa-kwar
so? Shiyasa ni kullum yakedaure min fuska, ko hirar
arzikibama zama muyi dashi?Yanzu kuwa dubi irin shigar
da sukayi, suke ta wasa cikin nishadi. Tuni tasaki kan motar
tayi kansu a guje.Zainab bata kula da motar datashigo ba
saboda ball din ta daukemata hankali, tabi ball din da
dangudunta, tana so ta kamota indaAliyu ya sake
garawa.Aliyu yayi wani tsalle don ya daukezainab, ganin
mansura tayi kanta damota. Amma ina kafin ya karasoharta
bugeta da motar.Ya kwalla kara, tare da kiran
zainab.Zainab ta fada kan gaban motar tagangaro ta fadi
kasa. Aliyu yadurkusa gabanta ya dagota, yarugumeta a
jikinsa, ransa yayimasifar baci, ya dago kai yayi wamansura
wani mummunan kallo.Sai ya shimfide zainab gefe
daya,yayi wani irin tashi kamar namijinzaki, yayi kan
mansura.Du yanda taso ta dake ta kasa,domin bata taba
ganin bacin ransakamar haka ba.Tana ganin ya tinkarota,
tayi saurinmurza siterinta tayi baya, tuni ta ficedaga get din
gidan, ya kaiwa bayamotar wata irin dukagun saida ya dan
loba, ya busar dawani hucin zafi abakinsa, ya komabaya ya
dauki zainab tana yi mishikuka, yaya cikina zafi yake yi
min,wayyo yayana cikina zafi.Ransa ya kara baci, baya so
abundazai taba masa yarinyar nan. Ammatazo ta buge
masa ita harta gogemata fatar ciki. Gashi gurin yayi
jini,dole ya dauki tsattsauran matakiakan mansuradon
bazai dauki wulakanci ba. Bazaiiya sa ido a cutar masa da
zainab ba.Ga zainab din tana kara daga mishihankali da
kukanta, wanda yakekamar a ransa.Wayyo yayana cikina
zafi, ya kamararrashinta, yi shiru zeeyta yanzu zankaiki
asibiti, asa miki magani, kinjizainab kiyi hakuriyi shiru.Yaya
karka kaini ayimin allura, banaso yaya da zafi, yace yi shiru
bazanbari ayi miki allura ba.Magani za a sa miki a wajen
yadaina yi miki zafi.Tace, to, ya canja kayansa da
shaddame tsada, yasa ma zainab after dresstare da
hijabinta, ya daukota kamarjaririya, a hankali ya jingineta
kankujerar, wai du dan kada ta famaciwon, ya shiga motar
ya rinka tuki ahankali, har ya isa da ita wanitsaddaden
asibiti na kudi.Wani baturen likita shi yake yi matadiresin
din wajen. Aliyu yana zaunea gefen gadon kan zainab
yanajinyarta, tana ta raki, wayyo yaya kahanashi tabamin,
zafi yaya, kace yadaina yayana zafi.Ransa ya kara baci
tunanin irinhukuncin da zai ma mansura yakeya kama
shafa kanta yanararrashinta, sannu zeeyta kiyi shiru,yanzu
zai gama miki, ki bari yakarasa miki zeeyta, yi shiru kinji,
yihakuri zeeyta sannu, yana shafakanta yana rarrashinta,
har likitan yakarasa yi mata diresin din. Ya daukoallura zaiyi
mata,ta kankame Aliyu tana kuka, yayabana so, kada yayi
min.Ya rinka rarrashinta, yana shafabayanta, likitan yayi
mata alluran takankame Aliyu tana kuka, ya rinkalailaya
mata gun yana hura matakunanta, yana rarrashinta, sannu
ahankali bacci ya dauketa, sannanAliyu yayi ajiyar
zuciya.Ya ciro wayarsa ya bugawaummansa, tana dauka
suna gaisawa,tace ina zainab? Yace umma
munaasibiti.Lafiya meya kaiku asibiti?Wallahi umma
yarinyar nan ce tashigo da mota har gida ta
bugezainab.Umma ta dafe kai tana salati. Tajiciwo daya
wa?Eh, umma ta kwale a ciki, saida likitaya rede fatar
wajen.Zainab tanata kuka saboda zafi,Allah umma saina
dauki tsattsauranmataki akan mansuratace a'a kayi hakuri
ni zan daukimataki da kaina, idan kaine nasanabun baci
zaiyi, kayi hakuri zanyimaganin abun.Yace to shikenan
umma na kyaleta.Umman ta fito ta shiga dakin ummi,ta
zauna take labarta mata abundaya faru.Ummi ta kama
salati, tana cewakinga yarinya da rashin mutunci..
[9:17PM, 05/05/2017] 💞@lh@ji💞: TATTALIN SO 3**6 & 3**7
UMMI ta kama salati, tana cewa,kinga yarinya da rashin
mutunci,lallai har yanzu bata san Aliyu akanzainab ba,
yarinyar da tun kafin yaaureta baya kaunar bacin ranta ko
yaganta a cikin damuwa, amma shineyanzu zata nemi
nakasta masa ita?Wallahi in bata yi wasa ba indai
dangidanane ya sallameta, ya koretadaga gidan
nasa.Umma tace ai shiyasa nace yayihakuri ya bar
maganar a hannuna,don inna kyaleshi nasan abun bazaizo
da sauki ba.Ummi tace ai gara da kika yi hakabari na
gayawa Alhj naje gidan sumansuran da kaina.Umma tace
to gara kije din, suyiwa'yarsu fada sosai, inba haka ba
watarana zata dauko musu abunda yafikarfinsu."(nayi
missng wannan page din).Saratu ta shigo tace, a'a 'yar
uwasaukar yaushe?Ta kara hade rai, tace, yanzu nazolafiya
meye na ganki rai abace? Taceum raina min hankali zasuyi,
nikumanaje gidan na gansu cikin nishadi,har sun manta da
kuncin da sukasakani.Don wani rainin hankali, sunyi
shigarkananan kaya, sunata ball a harabargidan, ni kuwa na
saki motar nayikanta, na bigeta, na fito nayitahowata, shine
yayo min tes waikada yazo ya sameni a gidan, nataho saiya
nemeni.Saratu tace, to saime, don yace kitaho? Allah yasa
kinada gidan zuwaba kwararo zakije ba, indai akanwannan
yarinyar ne, wallahi sai yaraina kansa, saiya zo har inda
kikeyana baki hakuri.Mansura ta kwashe da dariya
Allahyayata? Tace Allah ai mu bana wasabane.**** ****
****A asibiti kuwa gaba daya 'yangidansu sun hadu harda
sadiya daamarya ni'ima, sai tattaunawa sukeyiakan abunda
ya faru suna cewazasuyiwa mansura rashin mutunci,
suumma suna tausar kan cewa ai sumazasu dau
mataki.Gaba daya suna falon asibitin, suumma da su
mama da ummi dasusadik. Sadiya da ni'ima ne kawai
adakin, sai Aliyu daya ke gefe dayakan darduma, yana
sallar mangariba,zainab ta farka tana cewa washyayana.
Sadiya da ni'ima suka tasosuna yi mata sannu, ta bude ido
takallesu, tace aunty sadiya yayani'ima ina yaya? Suka ce
sallah yakeyi, sannu zainab ya jikin? Tace dasauki aunty
sadiya, sau daya kikataba zuwar min, yaya ni'ima ke
kumabaki taba zuwa ba, sai yau zaki zomin asibiti.Tace ke
Abba ya hanashi ya barni nafito, ko gida fa ban taba zuwa
ba.Sadiya tace ba kunjejje unguwadashi ba.Munje bikin
kanwarshi, na kuma jegidansu sau biyu, mun kuma jegidan
yarshi, fitata fa hudu kwata-kwata.Ya taso ya zo bakin
gadon yacezeeyta kin tashi? Ta shagwabe fuskatace
yayana.Ya dagota zaune ya zauna a bakingadon ya
jinginata da jikinsa, yacesannu zeeyta, ya kike jin ciwon
nakihar yanzu da zafi? Ta girgiza kai yadaina yaya, ba zafi
yanzu.Yace yauwa Alhmdllh, yace sadiyahado min shayi,
ni'ima zubo minfarfesun can.Ta rissina ta miko masa
shayin datafirfita sosai, ya karba ya rinka batashayin a
hankali tana sha, har saidata shanye.Ni'ima ta miko masa
farfesun yakarba ya miko mata, ta kauda kaitare da cewa
na koshi.Yace a'a ban yarda ba, karbi kici,tace don Allah
yaya, wallahi nakoshi.Yace kinfi so nayi miki dura ko,
bazaki karba kici ba, saina dura miki?Tana langabe a
jikinsa, yana bataabaki harta ci dayawa.Cikin sanyita tace,
yaya na koshi.Ya gyda kansa kawai, yasa tisue yagoge
mata bakinta, likita ya shigo yababbata magunguna tasha,
ya fesamata magani akan ciwon na busarda ciwo ne,likitan
ya fita, Aliyu yace zaki yifitsari ko? Kin dade a kwance,
kadaya kullar miki da mara."ya sako mata kafafuwanta
kasa dagagadon ya mikar da ita tsaye yanarike da ita, suna
tafiya a hankali, yarakata har toilet ta gama abundazatayi,
sai ya daukota kamar watajaririya, ya dire ta a gadon
nata.Ya daga mata gira tare da cewa "reu okey? Tace "yes
sir"yace bari na gaya ma su ummakintashi.Ta daga mashi
kai, ya fita falonasibitin.Ni'ima tace 'yar uwa kin ware
yanzuba tsoron yaya dajin kunyarshi, kinsaki jiki kunata
soyayyarku.Sadiya tace aini nasan wallahi komaidaren-
dadewa sai yaya ya aurizainab, saboda kaffa-kaffa da yake
yimata, da kulawa kasan kauna ce dasoyayya zalla.Ai
hauka mansura take yi, idan tacehaka zatayi wallahi ba
karamarwahalar da kanta zatayi ba, ta kumazubar wa da
kanta mutunci a idonkowa, ni'ima tace aita ma
zubarmutunci da ake ganinta dashi da,yanzu wa yake
ganinta dashi?Zainab tace, don Allah kuyi hakuri,kada ku
tsaneta, wallahi bana sonabunda zai jawo mana
kiyayyardangin miji.Kishi nefa ai ita tayi da
sauki,shekararsu tara da mijinta, wayataba jinsu, ta riki
yarinya shekaratakwas a hannunta, lokaci dayamijinta ya
aura mata ita, ta zamakishiryata.Ai tyi tawakkali ma, in
wata ce aisaitayi hauka, yanzu ni yanzu ba fatanake yi ba,
yanda nake jin yayaaraina yace zai yo min kishiya,
auntysadiya ai saikun mike kaina daaddu'a, don saina
zare.Gaba daya suka sa dariya, su ummasuka shigo gaba
dayansu, ta rinkagaishesu tana murnar ganinsu, sukuma du
tausayinta suke ji, sunatajajanta mata, tare da addu'ar
Allahya bata sauki.Zainab tace ina hajiya bata zoba?Umma
tace ai hajiya bata sani ba,Alh ne ya hana a gaya mata,...
Alh ne ya hana a fada mata dan kada hankalintaya
tashi.Cikin shagwaba tace ummi dake da mama daumma
duk kunki zuwar min. Suka ce kiyi hakurizainab daga ke har
ni'ima du bamu je muku ba.Alh ne ya hanamu zuwa yace
kadamuzo mu daga muku hankali.Tace, nidai don Allah
umma kuzo, umma ta dafata, kada ki damu 'yata, zamu zo
ai munji dadi damuka ga kinyi kyau dake, munsan kin
kwantar dahankalinki kenan, kinga ai mafi jin dadin
zuwa.Abba da daddyn zainab suka shigo. Abba yacesannu
'yata ya akayi haka ta faru?Tace wallahi Abba banji
shigowarta ba, da bazantsaya ba Abba, saina gudu
daki.Abba yace "hukumullahi ta'ala, yace kiyi hakurikinji
'yata kada kice zaki dau fansa ko ki rainatakici gaba da
bata girmanta kamar yanda kikasaba, wata rana sai labari
kinji.Tace to Abba nagode.Kwanan zainab uku a asibiti,
kullum ni'ima dasadiya sai sun zo sun wuni a asibitin, haka
ummada mama da ummi, har hajiya data samu labaridaga
baya.Har yau samarin gidan du anan suke wuni, Aliyukam
dama tarewa yayi, danshi yake jinyarta,komai shi yake
mata.Ya kara wani sangartata da shagwabata.Zainab ta
samu lafiya, ciwon du ya kame yawarke sai dan abunda ba
a rasa ba, Alhmdllh tasamu saukia ranar aka sallamesu
gaba daya, gidanta sukadunguma suka yi mata rakiya, har
gidanta.Gidan fes dashi, ba wani datti ko kura,
dakunankuwa suna manne da daddan kamshinta data
kebadawa.Bayan sallar mangariba, kowa yayi musu
sallamasuka tafi suna me addu'ar Allah ya kara
matasauki.Ta kwanta lamo akan kujera Aliyu ya shigo
dagarakiyar su hajiyaya tabota, ya akayi ne babyna? Ta
lumshe idoyaya bacci nake ji.Yace daure kiyi wanka zaki fi
jin karfin jikinki,taho muje nayi miki.Ta makale kafada, um-
um yaya da kaina zanyi.To taso muje kiyi, saida ya rakata
har toilet, yace,inkin gama kizo dakina mu kwanta.Ta daga
kai sannan shima ya nufi dakinsa yafada toilet. Tana gama
wanka tayi alwala, tayisallar isha'i tare da shafa'i da wutri,
ta tsayagaban madubi goge nan, shafa nan, ta shafejikinta
da manta me sihirtaccen kamshi.Farar hoda