Author : Queen Mamie Category : New Hausa Novels 2026
Jummai tace "Malam ai se a saka Dije ma tunda kaga tayi Girma".
Malam yace "anya ba'a bari ta kai goma ba ,ko bakwai."
Da gudu Gwamma ta fito "wallahi kar wanda yakaimun yarinya makaranta".Malam ya d'aga Mata hannu "waya saka dake ehe?,meye naki aciki? nayi maki tsakani damu don haka Ke 'yar kallo ce, idan kinga bazaki iya ba,ga k'ofa nan abud'e take".