Chapter 20 Reading KWANKWASON JIMINA Book (1) Hausa Novels by Nana Hafsatu MX.txt Arewa Novels

KWANKWASON JIMINA Book (1) Hausa Novels by Nana Hafsatu MX.txt

Author :  Nana Hafsatu Category :  Love Story

Chapter   20 / 23

57K to 60K   out of 68.3K words

su a gefe .


Ashir ya kunna karatun alqur'ani awayar ummyn su dake wajen sa tun da suka fara aikin har safiya sai da wayar ta kare karaf sannan ya kashe...


Haka rayuwar tasu ta cigaba da garawa. Da safe zai sayo biredi ya Kai gidan bappah auwalu suci gaba daya. Da Rana ma Dan kudin da suka samu da Ashfeef zasu auno taliya yar aune ko shinkafa su bawa nusaiba ta dafa...


Dare ya zama safjya, safiya ta zama rana, Rana ta zama yammaci yammaci ya koma dare lalle Allah buwayi ne gagara misali.


-------


Zaune suke baki daya a parlorn su bappah Auwalu wasu a akasan kujera wasu Kuma akan kujerar.


Tun ba su yarda suna zuwa ba. Har dai suka saba saboda takurawar da bappan nasu yake musu kan lalle su je su zauna ayi hira.


Duk abunda ake cewa nusaiba sai dai
ta yamutsa fuska. Tana jinsu. Sai data mula ta sha iska tace...


_ADVERT👇👇_


_YERWA INCENSE AND MORE_
_(DUNIYAR KAYAYYAKIN KAMSHI MASU MATUKAR DADI DA KAMA JIKI, GIDAH, KAYA DA SAURAN SU)_




_INA MA'ABOTA TURARE? KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE_
_TSAFTA KUMA TANA CIKIN IMANI… TOH KU MAR-MATSO KUSA_


_MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN_


_*YERWA INCENSE AND MORE*_
_DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.._


_AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA. •_


_ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._


_INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_


_NAMBAR WAYAR SU: 08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER:yerwaincense_and more_


_YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY 'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_
[3/10, 21:02] Maman: _K'K'J_
_(M/W/S)_




_✍️:MX_




_45_
_ADVERT👇👇_


_YERWA INCENSE AND MORE_
_(DUNIYAR KAYAYYAKIN KAMSHI MASU MATUKAR DADI DA KAMA JIKI, GIDAH, KAYA DA SAURAN SU)_




_INA MA'ABOTA TURARE? KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE_
_TSAFTA KUMA TANA CIKIN IMANI… TOH KU MAR-MATSO KUSA_


_MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN_


_*YERWA INCENSE AND MORE*_
_DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.._


_AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA. •_


_ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._


_INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_


_NAMBAR WAYAR SU: 08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER:yerwaincense_and more_


_YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY 'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_


:::::::::


::::




"Rayuwar nan da muke gaskia ba zata yiwu ba ... Haka zamu cigaba da tafiya kwan gaba Kwan baya shi kenan mu kowa Yana ci gaba amman mu rayuwar mu na sake tabarbarewa. Haba ga nauyi ya sake hawa kan mu. Wutar nepa ma yau da yan nepa suka zo baku ga rokon dana dinga musu ba kar su yanke" Ta karasa fada tana hararo Ashir dake gefe yana jan carbin dake hannun sa.


Bappah Auwalu na hankalce da ita sai da ya bari ta Kai karshe sannan yace,


"Me kike nufi kenan? Duk kokarin nan da yaran nan suke bakya gani kenan? Allah ya jikan Hindu da rahama ba futa take tana aikatau ba tana nemowa iyalin ta? Ke meya hana ki tashi ki nemo Kya dinga biyan nepar ai dake akeshan wutan kusan kinfi kowa amfana da wutar ma. Kullu yaumin wayar ki na makale a socket"


"Lalle ma Auwalu. Ku ba kune mazan ba. Itama Hindu ai junaidu Allah ya jikan rai ba zaman banza yake ba ya tashi tsaya yana nemowa iyalin sa abinci. Kai bakaji kunyar amsar da ka bani ba saboda Allah ? Ai ko a musulunce ca akai uba ya nemo ya kawo. Kuma kaine mijin ba ni ce mijin ba. Don haka kai zaka nemo bani ba. "


"Ni ma ai ba a zaune nake ba haka kawai. Ina tashi Ina nemowa iyakacin karfi na. Wutar ai ba dole bace a yanke ta"


"To ai kuwa ba zai yiwuwa ba ne. Da maza zagada zagada kamar Ashir ace zaa yanke mana wuta. "


"Kinata famfamin magana shin acikin gidan nan suke a zaune? Yaran da duk kwanan Allah sai ya kawo biredi da safe da kayan shayi baya gajiyawa da rana kuma shi da Ashfeef su hada kudi su kawo taliya ko shinkafa ko garin tuwo ayi ajiya kika basu? Ko sassaka su kikayi? Haba dan Allah ki dinga magana kina aunawa a mizanin hankali da tunani mana. Yaran nan dakin da suke ma babu wuta baa jawa dakin wuta ba haka sike kwana sike tashi chajin waya sai dai su kai wajen chaji saboda masifa irin taki. Kai Kai Kai Nusaiba Allah ya kyauta "


"To ai gaskia ne. Tunda dai da su ake girkawa aci ai dole su kawo nasu tagomashin. Maganar wuta ma kuwa ai sukan kawo nan din a saka musu. To bayaga haka ma ai arziki suke ci s...


"Ya Isa haka dakata nan. Ke wataran dama idan kika fara magana wallahi ko Amnah ba zatayi ban sam ba Kai. Arzikin me suke ci? Yadda Ahmad yake anan gidan haka suma suke. Wadannan yaran arzikin su muke ce, Domin mahaifin su abubuwan da yayi mun har na koma ga Allah ba zan dai na godiya da neman rahamar Allah agare shi ba. Badan junaidu ba da yanzu kwanon gidan nan ya rufta. Ba dan junaidu ba da yanzu kofofin gidan nan sai dai ajingine su. Badan junaidu ba da kowacce damanina sai mun fitar da kayan gidan nan saboda ruwa sai ya cinye komai. Ke ba dan junaidu ba wallahi da ni Auwalu ba zan samu matsugunin zama a Naduka ba bari kiji Ina gaya miki tunda naga ke manta alkhairi ne da ke. Alkhairan da marigayin nan ya mun wallahi ko iyayena sai haka. Don haka arzikin mahaifin su muke ci don kuwa fata nake Allah ya hore. Mun na biya kudin da ya ranto mun nayi gyaran gidan nan da shi. Nayi tambayar nayi cikiyar nayi nayi nayi tun da rasuwar tasa har bayan rasuwar sa dik wanda na tambaya sai yace junaidu bai ranci kudi kimanin haka wajen sa ba. Na gama tabbatarwa na sa ne ya bani kamar yadda da fari yace ba rance yabaniba naki. Don haka sai ya ce mun to ranto mun yayi din amman na bayar a duk sanda na samu babu takura .... Saboda haka dana samu kudi Allah kudin junaidu zan bawa iyalin sa gasunan arzikin su muke ci wallahi. Har gobe "


Nusaiba taja tsaki tana karkada kafa tace,


"Ni dai na gama magana ai, dole kowanne ya sake zage dantse ya nemo abincin da zaa ci da kudi. Nawraah ki duba acikin gidajen aikin da marigayiya Hindu tayi aikatu kema ki samu inda zakuyi mu rage wasu abun"


"Wace nawrahn Anty? Nawraah karatu zata cigaba.... Gaskia ba zatayi aikatau ba" Ashir ya fada yana kada Kai cikin tabbatarwa.


Bappah Auwalu ya dubeta ya zabga mata harara cike da takaici da yaki kololuwar mizani yace....


_INA MASOYAN ZAFAFA BIYAR?_


_KU MARMATSO KUSA...🔊_




_ZAFAFA BIYAR 2024_


_ZAFAFA BIYAR!!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_


_SHIN YAN UWA KUNA DA LABARIN ZAFAFA BIYAR DINKU SUN SAKE ZUWAR MUKU DA WATA TAFIYAR LITTAFAN SU MASU MATUKAR MA'ANA DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA?_


_YA KE YAR UWA KADA KI BARI A BAKI LABARI... DOMIN DA A BAKI GWARA KI BAYAR...WAI AKACE ZUWA DA KAI YAFU AIKE_


_GA SUNAYEN LITTATTAFAN WANNAN TAFIYAR... CIKE SUKE DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA KI KOYA KUMA KI GYARA DA KAN KI..CIKI HARDA ZALLAR KAUNA TACACCIYA MARAR GAURAYE_


_________


_1_
*_AMEENATUH_*🧕💖: _MAMUH GEE_


_2_
*_TSUTSAR NAMA (ITAMA NAMA CE)🐛👣_*_:BILYN ABDULL_


_3_
*_GUDUN KADDARA🏃🐾_*:_SAFIYYAH HUGUMA_


_4_
*_KWANKWASON JIMINA(MAI WUYAR SHAFAWA)🦩🦯_*_:NANA HAFSATU (MX)_




_GUDA DAYA:400_
_BIYU:700_
_UKU:900_
_HUDU: 1200_


_BANK NAME:KEYSTONE_


_BANK ACC NO:6019473875_


_ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_


_ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_


__
_IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_


_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_


*09033181070*


*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*




_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR💖💯💖ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKU NE💃_


[3/10, 21:02] Maman: _K'K'J_
_(M/W/S)_




_✍️:MX_




_46_


_Assalamu alaikum... HGL CHARITY FOUNDATION. Na neman temako me naira hamsin me naira dari ko sama da haka ko da kayan abinci ne zaa dafa a tallafa abawa mabukata da sukayi azumi a wannan wata mai albarka..._


_idan kudi zaa bayar ga asusun banki na opay 9044191709. Haka zalika idan kayan abinci zaa kawo zaa zo unguwar tarauni dake garin Kano sai akira number opay dincan dake sama_


_zaayi abincin azumi, kosai da Kuma kunu. Wani lokacin harda kankara ta ruwan sanyi ma da za rabawa mabukata masu buda baki.._


_kofa a bude take ga duk Wanda zai taimaka. Allah yabada saa ya hadamu a ladan duka amin_..
:::::::::


:::::


"Nusaiba dan Allah tashi ki bar nan wajen. Don wallahi yadda zuciyata ke tafarfasa ta ke kuna akan maganganun ki da girman Allah zan iya hanbare ki na sumar da Ke yanzu..."


"Ni dai na gama magana.... Idan Kuma baa daiku mataki ba zan dauka da Kai na".


Mtsceww..." Allah wadaran hali irin na ki nusaiba" bappah Auwalu ya fada Yana grigiza Kai


"Aa karka sake tanka ni wallahi. Magana ce ta gaskia nayi. " Ta shiga daki ta dakko pillow ta dora akan kujera,


"Ka kwana a parlor banason hayaniya yau" Ta shige daki ta bugo kofa tana murza mata mukulli.


Yaran duk suna saukar da idanun su kasa. Kunya ta dabaibaye shi. Nusaiba ta gama renashi yarasa yadda zai yi da ita.


Ashir ya mike yana kara waya a kunnen sa ya fice. Ashfeef ma yabu bayan sa. Can daga baya Nawraah ta ja hannun Amnah sukayiwa bappan sai da safe suka fita.


Dakin su suka koma. Ashir yasa suka dakko katifar su shida Ashfeef suka shimfida awaje saboda zafi sika nada net. Sai aka yaye labulen su Nawraah su kuma saboda iska ta dinga shigar musu. ..


Haka suka cigaba da rayuwar su gwanin ban tausayi. Lalle iyaye bango ne kuma fukafukai ne dake lullube yaran su


Wai yau yayan bappah junaidu ne da malama Hindu suke kwana a dakin ajiyar tumaki da kaji. Ba wuta a dakin ba bandaki. Ba wajen girki da ga su sai yan kayan su gwanin ban tausayi. Ko window babu a dakin, Wata iriyar rayuwa sukeyi, Mai ban tu'ajjabi Wanda dole Mai Imani sai ya tausaya musu da hawayen tausayi .


Amman duk da haka basu karaya ba. Ashir zai fita tasha da safe yayi lodi yana saka matafiya a mota. Kuma Yana zuwa wajen wanke mota dake tsallaken tashar nanma yana taya maaikatan wajen wanke mota suna bashi dan wani abun...


Sannan duk inda ake gini zai shiga ya musu leburanci ya daukar musu bulo ya ebo musu ruwa idan suka bukata ya kwashe baraguzai na gini...


Sannan idan sun samu aikin yin fenti na wani gidan ko wata ma'aikatar suna zuwa suyi shi da Ashfeef. Ta haka suke samu su rufawa junan su asiri.


Ashir na tsaye tsayin daka akan yan uwan nasa. Duk dai burin sa bai wuce ya wayi gari yaga farin ciki lullube a fuskokin yan uwan nasa ba shakikai da suke uwa daya uba daya ..


Ahakan Kuma kullum sai Ashir ya sayo biredi da kudin daya samu ya Kai wa nusaiba sunyi karyawar safe dashi kullum ba gajiyawa wata rana harda madara ma Yana hadawa idan ya samu faraaga... Idan Bai samu ba Kuma Yana sayo biredi da sukari da lipton daya, su sha ruwan bunu.


Amman duk da wannan wahalhalin buga bugar da suke suna kawo cefane ana abinci. Nusaiba Bata gani idan Bata ga dama bama sai tace abincin ya kare ko tace ya kone ta zubar ta hanasu abinci ta bawa yaranta kadai..


°°°°°


Ashir da Ashfeef a yanzu sun dawo kwanan waje gaba daya sun barwa su Nawraah dakin. Net suke kafawa su saka katifa su kwanta.


Da rana kuma su dan zauna suyi hira ko suyi karatu Ashir Yana kara musu duk asubah. Da safe Kuma Nawraah ta koyawa Amnah dai dai hizb din da take.


Ashir ya kurbi ruwan dake cikin kofi Yana duban Nawraah dake kalabewa Amnah Kai yace,


"Ina takardar makarantar da kika samu? Dakko mun muga"


"Hamma kakka damu wallahi ni baki daya karatu yabar Kai na. Allah kuwa"


"Banason musu dakko mun. Akwai lissafin da nake acikin Kai na"


"Tohm Hamma Yi hakuri"


mikewa tayi ta nufi akwatinta ta daga kayanta daga can kasa ta zaro paper ta Mika masa da hannu biyu ya karba yana karantawa...


_INA MASOYAN ZAFAFA BIYAR?_


_KU MARMATSO KUSA...🔊_




_ZAFAFA BIYAR 2024_


_ZAFAFA BIYAR!!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_


_SHIN YAN UWA KUNA DA LABARIN ZAFAFA BIYAR DINKU SUN SAKE ZUWAR MUKU DA WATA TAFIYAR LITTAFAN SU MASU MATUKAR MA'ANA DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA?_


_YA KE YAR UWA KADA KI BARI A BAKI LABARI... DOMIN DA A BAKI GWARA KI BAYAR...WAI AKACE ZUWA DA KAI YAFU AIKE_


_GA SUNAYEN LITTATTAFAN WANNAN TAFIYAR... CIKE SUKE DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA KI KOYA KUMA KI GYARA DA KAN KI..CIKI HARDA ZALLAR KAUNA TACACCIYA MARAR GAURAYE_


_________


_1_
*_AMEENATUH_*🧕💖: _MAMUH GEE_


_2_
*_TSUTSAR NAMA (ITAMA NAMA CE)🐛👣_*_:BILYN ABDULL_


_3_
*_GUDUN KADDARA🏃🐾_*:_SAFIYYAH HUGUMA_


_4_
*_KWANKWASON JIMINA(MAI WUYAR SHAFAWA)🦩🦯_*_:NANA HAFSATU (MX)_




_GUDA DAYA:400_
_BIYU:700_
_UKU:900_
_HUDU: 1200_


_BANK NAME:KEYSTONE_


_BANK ACC NO:6019473875_


_ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_


_ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_


__
_IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_


_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_


*09033181070*


*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*




_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR💖💯💖ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKU NE💃_
[3/10, 21:02] Maman: _K'K'J_
_(M/W/S)_




_✍️:MX_




_47_


_Assalamu alaikum... HGL CHARITY FOUNDATION. Na neman temako me naira hamsin me naira dari ko sama da haka ko da kayan abinci ne zaa dafa a tallafa abawa mabukata da sukayi azumi a wannan wata mai albarka..._


_idan kudi zaa bayar ga asusun banki na opay 9044191709. Haka zalika idan kayan abinci zaa kawo zaa zo unguwar tarauni dake garin Kano sai akira number opay dincan dake sama_


_zaayi abincin azumi, kosai da Kuma kunu. Wani lokacin harda kankara ta ruwan sanyi ma da za rabawa mabukata masu buda baki.._


_kofa a bude take ga duk Wanda zai taimaka. Allah yabada saa ya hadamu a ladan duka amin_..
:::::::::


:::


"First choice Jami'ar Al-Haramein Naduka mai zaman kanta da ke Naduka crescent (apple island) dinnan? Second choice jami'ar gwamnatim tarayya ta Naduka dake baya, Third choice Kuma makarantar polytechnic ta koyan jinya ta cikin babban asibitin na Naduka.. mashaa Allah. Allahumma barik"


"Nagode sosai Hamma. Amma dagaske ni banason zuwa wata jamiaa Allah kuwa"


"Kede kita addua Nawraah. Da yardar Allah Zaki karatu a jami'ar nan ta farko kamar yayan kowa. Inshaa Allah Zaki karatu Nawraah. Burin ki da kokarin ki ba zasu salwanta ba inshaa Allah. Fatana dai Allah ya shige mana gaba ya zama gatan mu a dukkanin lamuran mu Allahumma Aameen"


"Aameen Aameen Hamma."


"Aameen Hamma. Allah ya amince" Ashfeef ma ya amsa.


"Eh abunda nake so dake kawai ki cigaba da addua kuma inshaa Allah muna tayaku . Kowane tsanani Yana tare da sauki Nawraah komai daren dadewa. Rayuwar biyu shi akwai gidan duniya da lahira. Allah ba zai bar mu haka ba. Inshaa Allah wannan kaddarar tamu sai ta zama tarihi agaba Nawraah. Ki rubuta ki ajiye. Ko da rai yayi halin sa Nawraah ba zaku wulakan ta ba ni na sani. Ina Kuma da hope akan ki kinji ko?"


"Ina sauraron ka Hamma. Amma ka dena fadan haka don Allah Ina jin wani iri Hamma. Inshaa Allah dukkanin mu zamu rayu har ya zuwa lokacin da zamu samu sauki acikin wannan matsatsi da muke ciki. Zakayi aure ka hayayyafa ka tara iyalin da yawa Kai ma Hamma"


Murmushi yayi Yana kada Kai yace,


"Ba Wanda yasan gobe sai Allah Nawraah. Kuma dan ku ai ba zaa barni ba. Hakama dan ni ai ba zaa bar ku ba. Kawai dai Ina magana ta ne. Zance ne ya shigo cikin zance. Kita addua kede kada ki karaya. Inshaa Allah sai kin zama cikakkiyar babbar maaikaciyar a fadin kasarar nan sai an dinga kwatance dake ana yaban kyawawan halayen ki da temakawa mabukata da Zaki dingayi masu karamin karfi. Hakama Ashfeef Kai ma Allah zai cika maka naka burin ka zama babban dan ball Wanda kasa da ketare zasu yi alfahari da kasancewar sa gwarzo jajirtacce. Sai kayi fice ana nuna ka sai kere su messi su Ronaldo inshaa Allahu. "


"Hamma ni fa?"


Amnah ta tambaye shi tana mitstsika idanu zatai kuka. Duk ta sake ramewa gwanin ban tausayi daman ba cikakkiyar lafiya ce da ita ba kullum a kwance. Itama har biscuits da cheese balls Ashir ya saya mata ya ajiye ake bata kullum . Ashfeef Kuma ya saya mata bobo guda goma shima tana sha sosai.


Ashir ya riko hannunta ya taso da ita ya zaunar da ita akan cinyar sa. Ya saka hannunsa yana tallabo habarta yace,


"Ke?.... Amnah ta ai ke babbar maaikaciyar lafiya zaai. Babbar likita Zaki zama inshaa Allah ki dinga temakwa marasa lafiya kina basu kulawa ta musanman cike da tausayin su da kyautata musu kinji.? Allah ya muku albarka gaba daya Allah ya tsare gaban ku da bayan ku Allah ya shiga lamuran ku ya iya muku a dukkanin komai. Allah Kuma ya kare ku daga sharrin masu sharri. Allah ya muku katangar karfe da azzalumai. Allah ya daga darajar ku duniya tasan muhimmanci ku, Ta Kuma yi alfahari da kasancewar ku acikin, Al'ummar ta. "


"Aameen Hamma, Amma dan Allah ka dena irin wannan maganganun" Nawraah tace dashi tana hawaye sosai.


Bude baki yayi Yana murmushi ya dubi Ashfeef yace,


"Kaga? Jaruma ce fa ke Nawraah bansan ki da laushi ba. Banason wannan emotional yanayin naki Allah. Ki jajirce ki tsaya tsayin daka wajen ganin komai ya tafi yadda ya kamata. I count all my hopes n you

20 / 23