Author : M Shakur Category : Romantic Hausa Novels
yayi ya biya sannan ya bar wajen. Mota ya koma ya zauna tare da lumshe idanuwa kawai sai ya saki murmushi,.
"mami kenan... AI nafi maki maganin.... You will bring all the desire out tonight... " yafada yana tada motarshi. Yana tuki yana tunanin how it's going to be, tasan she won't let him ride kaman yanda yake cewa, murmushi ya saki yana lumshe idanuwa kaman Mai jin bacci, kawai he's so eager for tonight, dariya kawai yake yana godewa Allah daya sa yazid ya fad'a mashi,
"da ta gama Dani gani a gidan tana shan wani maganin... Kam... In-law you're the best... " yafada cikin jin dadi, kafin ya dawo gida mami ta gama jealof rice da chicken breast, tana zaune gefe daya a kitchen din suhail ya shigo da sallama, she's so lost in thought da saida ya sake sallama sannan ta daga kai ta kalleshi looking dull, amsawa tayi kasa kasa kaman she's afraid of talking loud, idanuwa ya lumshe yana sniffing kitchen din tare dacewa
"wow... Wannan kamshin alone gives me total satisfaction.... " yafada yana bude food Warmer dake kan tasting table dake tsikiyar kitchen, b'ata daga kai ba kawai ita kadai tasan abinda ke damunta, her stomach is hurting her beyond words, she's having so Much pain fiye da kullum, kayan daya sayo ya jera wasu a fridge wasu kuma cikin basket, ahankali ta Mike ta wuceshi tana tafiya da kyar, juyawa yayi yana kallonta, fridge ta bude ta Dauki Kwakwa guda daya, rike shoulder dinta yayi yace
"pls what's wrong with you... Kinyi sanyi da yawa... " ya fad'a kaman baisan damuwan ta ba
"stop touching me... " ta fad'a ahankali, hannunshi ya cire daga jikinta yace
"na daina.... " ya fad'a ahankali, kwakwan ta mika mashi tare dacewa
"Dan Allah fasa min... " ta fad'a sounding so low, amsa yayi ya fasa mata tare da juye ruwan cikin cup, yana kallon ta tayi adua cikin ruwan kwakwan ta shanye, da sauri yace
"Nima zansha... " ya fad'a kaman small boy, harara ta waTsa mashi sannan ta mika mashi sauran. Amsa yayi yace
"thanks... " kwakwan ta zuba a blender tayi blending sannan tayi tashe dauko whipping cream na gari ta zauna ta juye cikin jug, warmer din suhail ya dauka ya kai falo ya ajiye kan Babban dining, da kanshi ya dauko sauran kayan da plates da juice din, fitowa tayi ta zauna kanta kasa, serving yayi har da zuba coconut juice, jikinshi na rawa ya fara cin abinci because he miss her meals so much, har wani dadi yake ji in yaje gidansu ya tardata tana girki. Ko yayi niyyar tafiya fasawa yake sai yaci abincinta, juice yasha ya daga kai ya kalleta yaga ko spoon daya batayi ba juice kawai tasha
"pls eat mana... " ya fada ahankali,
"am OK... " tafada tana mikewa da cup a hannunta, shanyewa tayi ta kai cup din kitchen, b'ata k'ara bin ta kan abincin ba ta wuce dakinta, murmushi kawai suhail yake,
"daman baa yi karya ba.. Ance mace Mai shape din kafa harijai ne... Now I have testify... " yafada yana shan juice din. Mami kwanciya tayi ta saka pillow daidai saitin cikinta ta haye sai nishi kawai take, ji take kaman an dunkule wani abu an saka wajen, it really hurts. Suhail ne ya shigo ta lumshe idanuwan kaman she's sleeping.
"sorry... " ya fada mata, daga kai tayi tace
"ya akayi. " ta tambayeshi face dinta babu walwala
"naga kin saka pillow kasan mara... " ya fada face dinshi dauke da murmushi
"haka nake son kwanciya... "
"naji... Yanzu me zakici... " ya tanbayeta
"nothing.. Pls go out.. I want to sleep... " babu musu ya fita ya bar mata dakin, nashi dakin ya koma ya kwanta sai murmushi kawai yake.
Bayan sallah magrub ya dawo gida ya dauki makullin motarshi ya fita, suya joint yaje ya sayo Mai yawa sosai yanda zasu ci har su rage, yana dawowa Unguwar yaji ana kiran sallah ishai, bai wuce gida ba sai yayi sallah ishai yaje gida, dakinta ya wuce ya tardata kwance kan carpet da alaman sallah ta gama, da kyar ya shawo kanta taci kadan, shima ci yayi sannan yace
"je ki watsa ruwa ki kwanta... " ya fad'a mata,
"ka tafi tukun... " ta fada mashi tana lumshe idanuwa kaman zatayi kuka,
"tou let me go... In Kinyi wanka zan dawo in kashe maki wutan dakin as usual... "
"aa kawai yi zamanka..." ta fada mashi,
"shikenan... Good night... Allah ta tashemu lafiya... " ya fada tare da mikewa
"Ameen.." ta amsa mashi, yana fita ta kira yazid amma sai yaki picking, sai da ta kira sau biyu taji baiyi picking ba, haushi Taji ta kira mum dinta, ringing kadan hajiya ta dauka gaisawa sukayi lafiya lau sannan ta tanbayeta inda yazid yake
"yana dakinshi... " ta amsa mata,
"Dan Allah mummy ki taimaka min ki kai mashi waya... "
"hope lafiya... "
"eh mummy... Tambayan shi zanyi... " ta fada sounding normal, shuru tayi kaman na minti uku taji an bude kofa,
"ga mami... " taji mum dinsu ta fada, mikewa yazid wayar tayi ta fita,.
"my anty ina fitowa daga bathroom yanzu naga miscall dinki... "
"haka mukayi dakai?.. Wato in MA mutuwa zanyi kawai in mutu kou... Ina abinda nace ka sayo min... " ya fada sounding so angry,
"sorry antyna..chemist biyu naje ban samu ba... Amma Bari gobe zan sayo maki.. "ya fadga ahankali
"OK tou.. Pls gobe ka kawomin... Wallahi ban jin dadine sosai... "
"ki fadawa suhail ya saya maki mana tunda yafi kusa dake yanzu.. "
"banason rainin hankali... Ai nasan da suhail din nace kai ka sayo min... Uf you won't just tell me.. "
"no am sorry... Gobe da safe zan shiga cikin gari in sayo maki... Sorry "
"OK... Shikenan nagode... " ta fad'a mashi Sannan ta katse wayar. Ta shiga bathroom. Suhail na wanka yaji wayarshi na ringing, wanka ya cigaba dayi sai da ya gama ya fito ya tarda miscall kusan biyar daga yazid, yana daure da towel ya dauki wayar yayi dailing number shi, yana picking yaji yana cewa
"anty fa ta matsa.. Pls meye ke damunta... She seem disturbed... " inji yazid,
" rabu daita... She will be alright... "yafada ahankali
"meye ainahin matsalar... "
"kawai nace she will be alright... Abun sirri ne... " yafada yana dariya,
"Kunfi kusa... If she calls me tomorrow zan saya in kawo mata... "
"I promise she won't call you... " suhail yayi assuring dinshi, ajiye wayar yayi ya saka kayan bacci fari tas Mai kama da auduga saboda taushi. Turare ya fesa sosai ya tsaya gaban mirror yana kallon kanshi, kawai he's praying b'ata kulle kofa Don bai taba zuwa ba in sunyi sallama, sannan he's praying ya tardata cikin towel yanda zai daga ta babu wasting of time. Maganin ya dauka ya fita zuwa dakinta, lokacin da ya bude Tana tsaye gaban closet daure da towel kaman yabda ya roka, dadi yaji ita kuma tayi saurin cewa
"why kake shiga dakin mutum babu sallama?.. Haba pls go out... " tafada sounding angry, bai tsaya ba ya nufota tare dacewa
"sorry sakonki na kawo maki... Yazid yace bashi da lokaci sai yace in taimaka in saya maki.. " yafada yana mika mata magani dake hannunshi, kallon maganin tayi taji wani irin haushin yazid ya kamata, kawai she's praying baisan ko na meye ba because she feel so insulted, hannunta data rike gaban towel dinta ta Dan cire Don amsar amsar maganin hannunshi kawai sai ya saki maganin kasa the next thing sai ya kama gaban towel dinta, before she knows it's off, idanuwanta ta zaro tana rufe chest dinta da hannu guda sai kuma dayan gabanta,
"suhail... " ta kirashi cikin zafin Nama, b'ata k'arasa ba taji ya had'ata da closet din tare da zagaya hannunshi daya waist dinta her chest press to it sai waist dinta pressed to he's, already she's trembling, her body is hot from he's hand on her naked waist,
"am all you're..." yafada yana daga jaw dinta,
"pls.. I beg you.. Ka Bari... Am not.. Ready... " ta fad'a cikin cracking voice, murmushi ya saki tare dacewa
"am ready... "ya amsa mata yana dan Jan bayan Don kallon chest dinta, hannu tazo sawa Don ta rufe ya kama hannun ya zagaya waist dinshi kuma sai ta rike shi gam kaman she's waiting for it, he's looking at her chest bai ko lunshewa,
"pls... Not now... Am begging pls..." ta fad'a jikinta na rawa sosai,
"haba pls...ok muyi sau daya kawai.. Dagashi I won't bother you again... "
"nidai aa... " ta fad'a tana kokarin kuka
"but yau sai kin zubomin....i want you to pour like rain... I want to relieve you of all your pain... " yafada yana shafa mararta da hannunshi dake zagaye da waist dinta,
"bani da pain... Pls let go..." ta fad'a hawaye na taruwa idonta,
"wai am I not enough for you?.. " ya tambayeta yana kallon yana take tirjewa
"ni bance ba... Pls ka Bari... " tafad'a hawaye na gaggawar idonta, Dan dukawa yayi saka harshe yana lashe tears dinta,
"ka Bari pls... "
"you need it... I need it... Pls don't fight it today... Let me be yours and you mine... " ya rada mata har loakcin suna manne jikin closet. Jaw dinta ya daga sama ya ga ta gumke baki Don kar yayi kissing dinta, murmushi ya saki kawai sai ya dora harshenshi kan bakinta kaman he's licking ice cream, idanuwa ta lumshe tana nishi kawai sai ta bude bakinta ta amshi bakinshi kaman she's waiting for it, kissing juna suka dingayi shi kuma yana shafa ta takoina na jikinta, she's so gone from what he's doing to her, kafarshi ya saka ture legs dinta ta ware legs din daga nan tsaye, hannu ya saka nan karkashinta yaji wani irin warmth da slippery fluid,
"yummy... " yafada yana wani irin kuka kaman he's in already, wrist dinshi ta rike gam tana cewa
"Dan Allah... " ta fad'a cikin tsoro dake hade da nishadi,
"not today..." yafada yana tura yatsanshi under her.
Thanks
Yan uwana mata da maza, rain soul magani ne Mai dubbin amfani Wanda ake saida complete pack dinshi Mai dauke da guda 30 a kan dubu talatin kacal, nasan wasu zasuce dubu talatin? Well amfanin maganin yafi dubu dari biyar am telling you, it's whole health in a pack, Insha Allah babu irin illness da bai curing da yardan Allah. Har irin ciwon da ake kai mutane abroad yana healing, sannan in zaka saya kasan wajen wa zaka saya don ana saidawa wasu 35k har 50k, Don haka for Interested buyer should contact 08063328903
*masu fitarmin da book waje kuda Allah ban yafeba*
*karki karanta in baki biyaba, inkin karanta ina binki bashi*
*3107021073 first bank aisha Muhammad Zaki tura 300 access fee saiki turamin evidence of payment ta watsapp number na 07012181461 sainai adding dinki a group din danake posting. You can also send mtn card ta watsapp number na*
Da sauri su kwamissiona suka shigo kitchen ganin jini ga Abba kwance awajen, wani irin finciko shi kwamissiona yayi awulakance yana jijjiga shi yace "how dare you? How dare you? Ka sace yarshi, kai kidnapping dinshi, ka aure yarshi, yanzu kuma kabiyoshi har gida ka kashe shi? Me wanan family suka maka ne? Meya maka daka kasheshi?" da sauri Nadeera ta mike tsaye tana neman faduwa tafashe da kuka tama manta da ciwonta ta matso wajen tana girgiza kai tana kallon kwamissiona tana nuna kanta da yatsar hanunta tace "ni..." anatse Marwan yana kallonta ganin tana shirin fadin gaskiya yace "shut up" kallonshi tayi kaman wacce tasami matsalan tabin hankali shima kallonta yake calmly, da hannu kwamissiona ya nuna musu Abba yana kokarin zaro ankwa ya sama Marwan da sauri wani daga cikin police din ya zare fork din ahankali yana danne wajen da clean rag gudun kar jini yacigaba da zuba yamikama na kanshi wukan dake rike da zipper bag ya wurga fork din ciki akai sealing ya sanya yatsunshi biyu a wuyan Abba kafin da sauri ya janye hannun ya shiga daddane kirjinshi kafin ya janye hannun ya kalli kwamissiona dake kallonshi yace "he's not responding let's take him to the hospital first" daukanshi sukayi kaman matattce suka fita dashi daga kitchen din while kwamissiona yawani irin fizgo hanun Marwan ya sakamai handcuff, fashewa Nadeera tayi da kuka sosai tana kallon handcuff din da aka samai, kwamissiona ya kalleta yace "ya isa Nadeera dena kuka, Allah ya riga ya kubutar dake daga hanunshi muje yanzu we are all going to the station kibada statement dinki, karki damu he will pay for his crime justice will surely be served" kallonshi Marwan yayi ido cikin ido yace "akawo mata hijabin ta, my wife is not going out like this" wani wulakantattcen kallo kwamissiona yamai kafin yaja tsaki ya kalli Nadeera dake kuka still looking at the handcuff yace "ina hijabin ki y'ata?" kaman wata zararra tahau shafa kanta danko kadan bata gane mema yake tambayan ta ba, ahankali yasa hannunshi dake cikin ankwa ya riketa da guda daya da sauri ta kalleshi da idanunta dake tsiyaya da hawaye, lumshe ido yayi yabude ya saukesu akanta wani irin tausayin ta na ratsa shi kaman yamata kuka, ahankali calmly yace "where's your hijab?" da sauri tace "hijab?" gyada mata kai yayi yace "yes where is your hijab?" fashewa tayi da kuka sosai tana kara rikeshi tanaso ta rungumeshi tace "daki?" tamai tambayan tana shigewa jikinshi duka not minding hanunshi dake cikin ankwa tadaura kanta kan kirjinshi gently tana sauke ajiyan zuciya tadaura hannayenta akan kafadarshi takama gam gam tafashe da kuka sosai ajikinshi, fizgota Kwamissiona yayi yace "ke lafiyan ki kike wani rikeshi kina shigemai? Bazaki godema Allah kin kubuta daga hanunshi ba? Yanzu sai batun raba auren ku a kotu kuma which zaizo mana da sauki sosai" ya kalli daya daga cikin polisawan dake tsaye a wurin yace "kawomata hijabin ta, duba daki kugani" da sauri daya daga cikin police din yafita daga kitchen din yana kallon Marwan dayaga ya kafe kwamissiona daya rike Nadeera dawani irin jajayen ido kaman zai kasheshi, sakin hannun Nadeera kwamissiona yayi yawani irin sharara mai mari yace "kallon rainin nan dakake min fa?" wani irin fashewa Nadeera tayi da kuka zatazo wajen tana wani irin nishi kaman zata sume kwamissiona yatare ta da hanunshi yana huci yana kallon Marwan daya kafe Nadeera dayaga kaman zata suma da ido kirjinshi namai zafi dan ko kadan batada lafiya she need care, hijabin aka kawo aka mika mata, alamu yamata da akai akan ta karba ta karba ta saka tana kallonshi, ahankali ya mika mata hanunshi daya alamun ta rikeshi da sauri ta rikeshi gam kwamissiona yay gaba yanacema sauran polisawan su fito dashi, Janshi sukayi ahankali yake tafiya sabida ita yana kallon yanda take runtse idonun idan zatai tafiya jiyayi kaman yay kuka har suka kai wurin mota aka sashi sanan ta shiga gefenshi aka tada motar sai police station ana kaiwa aka wani irin jashi aka fita dashi sosai take kuka tafito ahankali tana biyosu abaya tana kuka sosai aka jefar dashi abayan kanta ita kuma kwamissiona yace tabishi zuwa office dinshi, make mai kafada tayi taje da sauri ta zauna kusa da inda aka jefa Marwan ta kankame shoulder dinshi tana kuka kaman ranta zai fita, binta da kallo kwamissiona yayi irin lafiyan yarinyan nan lau kuwa kodai yamata magani ne kokuma wani asirin, amma mutumin dayay kidnapping dinta take makalewa haka, juyawa yayi zai wuce tsabagen takaicin ta Marwan yace "abani waya inaso nayi kira" juyowa kwamissiona yayi ya kalleshi yana mamakin boldness din yaron, he can't say no dan yasan yanada right na a bashi waya yay contacting family shi kokuma lawyer dazai kareshi, kallon wani officer dake gefe yana rubuce rubuce yayi yace "bashi waya yana 2min ka krbe" Sara mai officer yayi yace "okay sir" kwamissiona ya wurgamai mugun kallo sanan yawuce office dinshi, waya officer ya dauko ya mikamai ya tsaya akanshi ahankali Marwan ya karba da dayan hanunshi wanda Nadeera bata rikeba, officer ya juya yabar wajen yace "2min aka bama aidai kaji me ogana yace"
Number Omari yasaka yay dailing ringing kusan na hudu Omari ya dauka, magana yafara mai a natse yadanyi briefing dinshi akan wat happen, kafin ahankali yace "come to the station kazo da files din, inaso you guys kutafi da ita gida she's not doing well hurry" kaman Omari zaiyi kuka daga ta dayan bangaren yace "wat about you Ya Marwan" dan murmushi yayi yace "don't worry about me, but let's just hope bai mutu ba, idan yamutu things will damn hard and complicated but am willing to face anything for Rahma, just come as for me am fine" ya katse wayan kafin Omari yasake wani maganan.
Omari da Abdallah ne suka shigo police station din dadan saurin su rike da file har biyu suna kallon Marwan dake bayan kanta daya kafesu da jajayen idanunshi ga Nadeera data daura kanta akan kafadarshi tana gyangyadin wahala dan bacci sosai ke fizgarta, bayan sun gabatarda dalilin daya kawosu office yaje yafadin ma kwamissiona yabasu izinin aka taho dasu, kujera ya nuna musu yana kallon fuskan kyawawan yaran barinma kyan dan uwansu da har yanzu ya tsayamai arai kana ganin su kasan bayan Nigeria bane ba su kujera ya nuna musu yace "ku suwaye agareshi?" zama sukayi sanan Omari ya mikamai files din yace "mu kanenshi ne, And Nadeera kanwar muce, and ba kidnapping dinta yayiba he tried to save her from her wicked father saisa ma ya aureta dan yarabata dashi dat was his intention badan wani abuba" dago kai