Author : Ummu Afan Category : Arewa Hausa Novels
Da mamaki ya shamsu ya kalleshi yace masha Allah
Gaskiya kai kam duk abinda ake nema a rayuwa Allah yabaka
Hakeem yace zakasan daughter nawa ma ai duk sati tana zuwa ranar alhamis
Ya shamsu ko wacce kake cewa amina
Hakeem yace yes ita nake nufi
Ya shamsu yayi shiru yace am sorry sir wallahi duk azatona madam dinkace
Hakeem yayi murmushi yace 'yata ne nacikina
Ya shamsu yace masha Allah wallahi gaskiya labarinka ya burgeni
Bude kofar office akayi Prof Ahmad ne yashigo yace
Kace kuna tare da malam shamsu ne Hakeem yace ai tundazu muke hira anan
Ahmad yabawa ya shamsu hanu sukayi gaisa
Ahmad yace wa Hakeem madam fa tagama abincin rana yakamata muje muyi lunch
Hakeem yace gaskiya dai nima yaka mata nasan abinyi
Kaga madam Aisha sai tadinga hutawa ko
Ahmad yace Aisha ce zagaji wai caf yanzu kasan Allah da zankoma inje cin abinci nikadai sai
tambayi ina kake baka biyoni ba
Duk randa kake azumi haka nake fama da ita
Hakeem yace Allah sarki madam tana tausaya wa marayan Allah
Ahmad yayi murmushi yace maraya a kano ba
Ahmad ya kalli ya shamsu yace malam shamsu gaskiya yau Na kamaka sai munje kaci abincin
amarya
Hakeem yace aifa dai kam tunda shi yana mana rowan abincin amaryarsa da kuma ladan da
zamu samu wajen gaida su umma da Abba
Ya shamsu yayi murmushi yace bahaka bane banyi tunanin inna gayyaceku zakujeba shiyasa
Hakeem yayi murmushi yace saboda gamu aljanu bama cikin jinsin mutane ko
Ahmad yayi dariya yace zamu baka mamaki sai dai kaganmu agidanka
Ya shamsu yace ina zuba ido ,nan dai kyar ya shamsu ya yarda suka je dashi cin lunch
Suna kan dining din Ahmad suna cin abinci itakuma Aisha tana kan two sitter
Tace wa Ahmad honey yaushe zaka kaini yawo kasan fa bansan kowaba a kano kuma inason
inga gari
Ahmad yace zan hadaki da kawance da madam din malam shamsu kinga saikije mata itama
tazo miki
amma sai malam shamsu ya amince
Ya shamsu yayi dariya yace ina zata iya erea mu ai sai mu
Hakeem yace kaidai kawai malam shamsu kace bazaka bar madam dinka suyi zumunciba
Ya shamsu yayi murmushi yace shikenan Allah yashige mana gaba
Sukace amin
Dazasu tafi ne Aisha tace wa ya shamsu Dan Allah agaisar mata da kawarta kafin suhadu
Ya shamsu yace zataji insha Allah
****
Bayan wata biyu da fara zuwa makarantar shi
Ankawo sadakin Husnah
Harda kayan lefe akwati gomashabiyu cas
Sadaki kuma naira dubu Dari biyu
Yanzu haka ana jiran suyi waec da neco ne kawai asha biki
Shakuwa ce maitsanani da kaunar juna tsakanin copper bash da Husnah
***
Meenat zaune kan carpet dinsu hajiya rukayya tadawo daga tafiyan datayine wajen boka Dan
karbowa meenat maganin MALLAKA da zata mallake copper bash yazama nata
Hajiya rukayya tace a abinci zaki zuba mishi idan yaci zai kamu da soyayyarki Wanda ko
uwarsa bazai mata Sannan kuma zaiji ya tsani Husnah aduniya
Cikin farincki amina tace kai Allah yabar minke kakus dina
Laila dake gefe tana kallonsu Dan itama jiya tazo
Laila tace hajiya Nifa ba abinda kika karbo min Akan daddyn meenat
Hajiya rukayya tace ai wannan yaro fa asiri bazai kamashi ba sai dai kawai musa a kawar mana
dashi
Har lahira kinga masamu dukiya muyi yadda mukeso da shi
Meenat caf daddyn nawa za a kashe wallahi bazaiyi yiwuba
Haka kawai ita mummyn bata San yadda zata karbi kudi a ahanunshi ba sai ankasheshi
Hajiya rukayya tace to ai murasa yadda zamuyi da wannan uban naki ne jikalle
Meenat tace natabbata baza arasa wani hanyar ba kudaiyi tunanin
Husnah zaune a dakin amarya kubra tana asigment dinta
Kubra tace kedai Husnah kinji dadi wallahi wannan irin gashi aikoda shi zaki yaki mijinki
balantana ga uwa uba kyau da diri duk
Allah yabaki Husnah tadago manyan idonta ta kalli kubra tayi murmushi
Tace anty kubra kenan sai kace ke
Kubra tayi murmushi tace zakicimin fuska ko ai idan dai kina guri muai saidai muyi shiru
Husnah tace banda zuga fa matar yaya
Husnah ta fashe da dariya ita kadai
Sai kubra tace meyabaki dariya
Husnah tace kawai danku nakeson gani keda yaya wannan irin kyau da kyau ai sai dai kuhaifo
mana aljani Dan kyau fa
Kafin Husnah takarasa maganarta kubra ta dauki pilon kujerarta zata kwadawa Husnah
Husnah ta tashi ta gudu dai dai shigowar ya shamsu
Yace lafiya kekuma Husnah tace Lafiya qlw ya shamsu
anty kubra ce ta biyoni
Umma dake kan sallaya a faranda tace o keda kubra dai zanga ranar rabuwanku akwai drama
Ya shamsu yayi murmushi yace sai tabita ai
Umma tayi murmushi tace andawo Dan albarka ya makarantar
Ya shamsu yace alhamdulillah umma bara nayi wanka sai nazo muyi hira umma tace
To banana
Ya shamsu yashiga dakinsa yasami kubra zaune ta tashi tana mishi sannu da da wowa
Yayi murmushi Dan kullum son matanshi karuwa yakeyi saboda yadda take matukar mutunta
'yan uwanshi hakan nasa yana Dada jinta cikin ranshi
Murmushi yasakar mata yace kamu hanunta yace meya hadaki da kanwartaki
Kubra ta yi murmushi tace tsokanata tayi shiyasa tagudu
Wai karmu haifi aljanu Dan kyau fa
Ya shamsu yayi dariya yace ai haka tace
Shiyasa na tambayeta tamin shiru
Washagari da safe bayan anfito break sai copper bash yakira Husnah office din sa Dan ta
serving din abinci Dan baya break shima sai goma
Shiyasa daga gida akekawo mishi
Ba kullum yake kiran Husnah ba Dan idan yakirata bata zuwa Dan kare mutuncin kanta
Ba kullum ana ganinta a office din shi ba
Suna zaune itada meenat wayarta yayi kara ta dauka tace aslammu ailaikum
Yace wa alaikumussalam my love
Husnah tayi murmushi tace inajinka ranka yadade
Yace alfarma nake nema kizo Dan Allah ki serving dina break fast
Husnah takalli meenat tace kice to Dan Allah
Husnah tace shikenan ganin nan zuwa
Husnah takashe wayar ta kalli meenat tace meyasa kikasa na amsa mishi
Meenat tace tace haba kekuwa Dan ya roki alfarmar yau dai ai sai kiyi mishi
Husnah tace bazaki gane bane
amma tashi muje kiraka ni dama abinda meenat kesonji
Suna isa office din copper bash
Yace wa amina taje cikin motarahi zataga basket din abinci ta dauko mishi
Aikuwa amina cike da farinciki ta wuce class dinsu ta dauko maganin ta da zata sawa bash
Sai da ta bude flask din ta zuzzuba dama soyayyan doya da kwai ne
Sai ruwan tea
Aikuwa ta zuba ta dauka takai mai
Husnah tayi serving dinshi
Yayi dai dai lokacin komarwar su class
Husnah tace zata wuce class yace ita bazataciba
Tace ai yau alhamis suna tana azumi
Yace yayi kyau kikula min da kanki kinji ko
Tayi murmushi dimple dinta suka lutsa yace I like your smile
Husnah tace thanks
Ta wuce zuwa class Wanda tuni meenat tarigata
Yagama break dinshi tsaf
Washagari jumma a
Dama bashir yasaba zuwa duk Jumma a
Husnah zaune tagama shirinta tsaf bashir kawai take jira
Kubra tace gaskiya dai tunda yasaba kiranki kuma yasaba zuwa yakamata kikarashi kiji kolafiya
Husnah ta yarda da shawarar anty kubra
Takira bashir yakai sau goma amma yaki dauka sai a kiran karshe
Yadauka yace dalla malama me na damuna haka
Kebari nafada miki karkisake kirana daga yau banza Mara mutunci
Na tsaneki Husnah bana son jin sunanki kifita a rayuwata
Sadakina da kayan aurena duk za azo karba kafin yafadi wata magana
Husnah ta yanke jiki ta fadi
Ya yi dai dai da shigowar kubra
Aikuwa kubra tayi ihu umma da abba da ya shamsu suka zo
Next page
Your comments is needed fans
Ina dadin comment din Ku fan's踫踫踫踫
Ina alfahari da Ku 踫踫踫
踫踫踫踫踫踫踫
[05/05, 11:08 AM] UMMU AFAN 潤撕:
潤潤潤潤潤潤潤潤潤潤潤潤潤潤潤潤潤潤潤潤潤潤潤潤潤潤潤潤潤潤潤潤
BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM
潤HAKKIN MALLAKA NA UMMU AFAN 潤
潤撕潤撕FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION潤撕潤撕
潤撕F.C.T.W.A潤撕
潤撕HOME OF QUALITIES AND TRUSTED WRITERS OF THE NATION潤撕
潤DEDICATE THIS PAGE TO MOM IMAN &HANIFA
MUCH LOVE TO YOUR COMMENTS SIS
KEEP IT UP潤
Ina alfahari daku masoya novel din AKWAI LOKACI
daya bayan daya zakuji sunanku ina bin comments dinku sosai
Allah yabar zumunci踫踫踫踫踫踫
潤AKWAI LOKACI潤
潤PAGE 61 to 65潤
HUSNAH kan cinyar umma ansamata ruwa ta farfado
Ya shamsu yace Husnah kiyi magana meya haddasa miki wannan suman
Husnah ba baki sai kuka
Abba yace ke kubra kukinsan abinda yafaru
Kubra tace gaskiya dai ba abinda yafaru sai takira bashir
Bansan meyace mata ba kuma nasan tabbas abinda yasameta yana da alaka da bashir
Kafin suyi wata magana wasu mata sukayi sallama suka shigo
Umma ta sannunku da zuwa suka yauwa
Umma ta ce sannunku da zuwa sukace yauwa Allah yasa nan ne gidan su Husnah ba bata
mukayi ba
Ya shamsu ya kallesu yace nan
Suka shiga yiwa gidan kallon wulankanci suna kebe baki
Dayar tace ni wallahi dama banga gamin kifi da kaska ba da za ace wai bashir yarsa gidan
dazai nemi matar aure sai gidan matsiyata
Wato kubran ya shamsu wani takaici ya debeta ta tashi
Ta cakumo wuyar wacce tayi maganar
Ta wanke ta da mari zata kara mata ne ya shamsu yariketa
Kubra tace Dan Allah ya shamsu kabari
Nakara mata
Inbanda cin mutunci kishigo har gidan mu kuce zakuci mana zarafi
To wallahi ubanku yayi kadan
Ita wacce aka Mara tace kika mareni to wallahi sai kinyi da nasanin marina
Kuma abinda yakawo muda ma munzo abamu kayan auren mu da sadakinmu
Mai auren yace bayayi mudama bason gidan matsyata irinku mukeba
Cikin tace kune kuwa babban matsiyata wadda basusan darajan nagaba dasuba
Abba yace wa kubra shiga daki
Kubra tabi maganar Abba tayi dakin
Abba yace wa ya shamsu fito musu da kayansu
Ya shamsu yafito da kayan daya bayan daya
Umma ta ce kuna iya kwashewa kufita mana daga gida ko
Ita wacce aka Mara tace aiko bakuce mufita zamu fita ehe
Ya shamsu yace ke idan kina rashin kunyarki ya tsaya iya kan dai dai ke banda iyayena
Kwarjinin ya shamsu ya musu suka kasa mishi rashin kunyar
Nan da nan suka fara jidan kayansu suna fita dashi
Ya shamsu yashiga daki yadauko musu sadakinsu yakai musu har gurin mota
Yace gashi sai Ku hada basai wani yasake zuwa mana gida
Suka karba shiru Dan sunkasa magana ma
Ya shamsu yashiga gida yaga yadda Husnah take kuka yace kiyi shiru kidaina kuka kinji yar
kanwata
Allah zai miki canji da mafi alkairi
Umma tace gaskiya yaron nan yabani mamaki yanzu memuka mishi da zai mana wannan cin
mutunci
Abba yace ai sai agode wa Allah ba akaiga aurenba
Da anyi auren ne ya wulakanta mana yarinya ai bazamu ji dadi ba
Ya shamsu yayi ajiyan zuciya yace shiyasa ba kuwani maikudi ake yarda da soyayyrashi akan
talaka ba
Yayi amfani da talaucin mu ne yasa har ya iya yin abin da yayi
Amma bakomai watarana sai labari
Shiyasa ni kwatata yanzu bazan sake wa Husnah auren mai kudi Ba
Gwamma ta auri dai dai ita sayi arzikin tare zaifi ganin mutuncinta
Umma ta ce wallahi na goyi bayanka
Dari bisa Dari
Abba yace muna namune kuma Allah na nasa Allah yazaba mana abinda yafi alkairi
Sukace amin
Nan akayi ta rarrashin Husnah da kyar tasamu tayi shiru
***
Satin Husnah biyu bata je makarantaba school ba saboda rashin Lafiya datayi
amma yanzu jikin alhamdullila
Dan tana ma shirin zuwa school gobe insha Allah
Washagari Monday da safe Husnah tashirya cikin sabon uniform dinta Wanda ya shamsu
yadinka mata
Tayi kyau sosai tasaka read cap dinta da belt dinta na head girl
Bayan ta fito tayi wa umma sallama umma tace Allah miki lbarka kinje Dan kicire komai aranki
Tace umma namiki alkawari cire damuwa daga raina
Tawuce bangaren ya shamsu
Ta Dan bubbuga kofar ya shamsu tace ya shamsu nagama mutafi yace OK daman kenake jira
Suka fito tare da kubra tana rataye da jakar mijinta
Ta kalli Husnah tace kai tawan wallahi kinyi kyau sosai
Husnah tayi murmushi tace anty kubra kenan ya Shamsu
Mutafi kasan anty idan tafara sai tasa muyi latti
Kubra tayi murmushi tace to Dan Allah kisayo
Wannan kunun ayar da kike kawo min
Husnah tace karki damu
Zantaho miki dashi
Kubra yauwa kanwata
Nan dai ya shamsu da Husnah suka fita yatare musu keke napep
Yabata dari biyar tace kai yaya shamsu yamin yawa ai
Ya shamsu yace ai nasan bakya azumi Dan haka kiyi amfani dashi kiyi break karkizauna da
yunwa
Husnah tace wallahi umma ce ta hanani yin azumin wai saina warke
Ya shamsu yace ai gaskiyar tane
Gwamma yar kanwata tayi katuwa
Husnah tayi murmushi tace nagode yaya
Ta shige cikin school dinsu
Tana shiga an buga assembly nan ada sauran prefect din suka tayata
Shirya yara Assembly
Nan dai Husnah ta hau kan stage tafara control din data sabayi
Bayan angama assembly principal ta aika akira mata head girl dinta Husnah
Tace mata nakiraki ne nabaki hakuri akan kinyi rashin Lafiya har natsawon sati biyu school
bataje tadubokiba
Husnah tayi murmushi tace mummy ai an wakilta prefect sunje sun dubani
Mummy principal tayi murmushi tace ai duk da haka yakamata a hada da malamai
amma dai muna Neman afuwa
Husnah tace wallahi mummy bakomai aikema bakya gari da kinje
Nan mummy principal tace bata wani envelope tace ga wannan kikai gida
Husnah tace to mummy
Nan principal tabata daman ta koma class
Husnah nazuwa class taga meenat sai alokacin take zuwa
Husnah tayi murmushi tace ai wallahi aminyi bakida kirki
Banda Lafiya kokije kidubani ko
Amina ta kalleta sama da kasa tace Allah yabaki Lafiya
Abin yaba wa Husnah mamaki
Har zatayi magana sai Ku ma tafasa
Dagana kuma malamin su na
Math's yashigo
Ana cikin musu teaching wata daliba tayi excuse sir copper bash yana kiran anty amina
Hakeem
Sir yace amina Hakeem
Meenat tace yes sir
Yace oya tashi kije
Kafin amina ta fita sai da tajiyo taga ko Husnah tana kallonta
Itakuwa Husnah batasan tanayi ba
Dan ita kosunan bashir bata son ji tatsaneshi sosai
Har aka fita break amina batadawo ba
******
Yauce su Husnah suke graduating a school dinsu
Aka kawata hall dinzasu yi taron aciki
Principal bata ba da damar graduating students Susa kayan gidaba wato personal wear's kenan
Shiyasa duk inda kaga SS 3 zaka gansu sunsha guga sunsha kyau
Dan ba hana suyi make up ba
Duk prefect kowacce da hulanta akanta sunjeru a kujera na musamman sai kuma sauran
graduated students dinsuma suna nan akujera ta musamaman
Husnah ma duk 'yan gidansu sunzo mata Abba ne kawai baisamu zuwaba amma ya shamsu da
anty kubra da umma duk sunzo
Amina Hakeem dakyar tasamu daddynta Hakeem yace zaizo
Ahmad da amaryarsa sai Hakeem sukazo sai mamanta da kuma hajiya rukayya duk sunzo
Hakeem tunda yazauna yake ta fama da wayarsa
Dagowar da Ahmad zaiyi yaga ai anzauna kusadashi
aikuwa dai ya shamsu ne da anty