KAMAR DA WASA HAUSA NOVELS COMPLETE PDF.doc

Author :  Nil Category :  Romantic Hausa Novels

Chapter   32 / 36

93K to 96K   out of 106.8K words

kayane jikinsa riga da wando na wa gambari kalar ruwan toka,zama yayi gefenta ya zare earpiece din guda daya yasa a kunnenshi,

"Me kikeji?.... Kekuma kina son wannan malamin naga alama...."

"Yana fadar abubuwa masu amfanine sosai shiyasa...."

"Hakane.... Bacci fa nayi sai yanzu natashi saboda dazun nan bana jin dadine"

"Sorry..."

"Gashi yunwa nakeji.... Kinada abinci?"

"Ni banyi girkiba.... Zakasha tea?"

"Sai insha din ya na iya...."

Tashi tayi tasauka daga kan gadon tatafi zuwa wurin wani dan karamin show glass wanda kayan tea dinta ke ciki tun lokacin da suka hada kitchen da falo da husna ta kwashe kayan tea dinta tadawo dasu cikin daki,shikam fahad tunda tace masa yau batayi girkiba yasan abin yazo domin har yaganeta idan tana period wuni zatayi shan tea, tea ta hado masa lafiyayye harda bread ta kawo masa yana zaune yana kallonta, rigar baccinta bamai nauyi bace kuma ba mai shara shara bace iyakarta gwiwarta da hular bacci akanta, karbar tea din yayi yace,

"Thanks..."

Daga haka yafara sha ita kuma ta koma saman gado taci gaba da aikinta har yagama yawuce bathroom dinta yayi alwala yafito, rug din sallarta ya dauka ya dan kalleta,

"Zo muyi sallar ishah naga kema kamar bakiyi ba...."

Tasan halin nasa zai fara shiyasa tace masa,

"Ni ai tawa tariga taka zuwa..."

"Seriously?" Yafada yana murmushi, batayi magana ba tadai jijjiga kai hakan yasashi shimfida abin sallar yayi, kafin ya idar har ta kashe system din da wayarta ta kwanta, sallama yayi mata yafita bayan ya idar saboda adakin husnah yake kasancewar wancan zuwan adakin bilkisu yabar gari. Washe gari da safe husnah agaba tasashi tana bashi hakuri amma yace shi bashi zata bawa hakuri ba Bilkisu yake so taje tabawa hakuri, tashi tayi tafita nan yayi hanzarin bin bayanta saboda gudun samun matsala, Bilkisu na gaban drewar tana fito da kayan da zata saka daga ita sai daurin kirji dayake daga wanka tafito,bude kofa husnah tayi tashiga,

"Anty kiyi hakuri akan abinda yafaru..."

Juyowa Bilkisu tayi tai mata wani kallo sannan tace,

"Pls walk out from my room... I said get out..." Daidai lokacin fahad yashigo,

"Kiyi hakuri..." Inji husnah,

"Yawuce but kifitar min adaki pls..."

Juyawa husnah tayi tafita shikuma fahad yamaida kofar yakaraso ciki, karasa fitar da kayan da zatayi tajuyo ta kalleshi,

"Kai kuma fa? Me kake bukata?"

Girgiza kai yayi, "nothing"

"Ok bani wuri inshirya to..."

Kada kai yayi yafita, shifa yagane Bilkisu son girmanta ajininta yake wallahi, afalo yazauna ya kwanta yana danna wayarshi dan yaji motsin husnah acikin kitchen tana aiki, yana nan kwance Bilkisu tafito cikin shirinta na fita aiki, yau komai nata brown tasaka, kallonta yayi cikeda sha'awa,

"Kinyi kyau..."

Jin motsin husnah a kitchen yasata cewa,

"Thank u my dear..."

"Adawo lafiya but kamar bakiyi breakfast ba..."

"Bana jin yunwa karka damu, idan naje office zan karasa gida"

"Adawo lafiya" yafada yana kara kwanciya, duk abinda sukeyi husnah na labe tana jinsu akofar kitchen, kwafa tayi da karfi amma shi fahad bai jiyoba Bilkisu ita kuma tafita, husnah ita kadai tasan abinda zata shirya musu saboda taga fahad yama rainata akan matarsa harda marinta? Wallahi saita rama ta wata hanyar. Kamar yadda ta fadawa fahad yau gidansu takarasa wuni sai da magriba takoma gida,daren ranar ma adakin husnah ya kwana washe gari kuma zai dawo dakinta, ranar da yadawo dakinta tunda safe garin kano yake daure da wani matsanancin zafi kowa kagani rike yake da abin fifita masu kankara da ruwan sanyi kuwa kasuwarsu ce tabude ranar saboda kowa abu mai sanyi yake bukata, karfe 3 tadawo daga office saboda yunwa gashi ita har gobe takasa sabawa da cin abinci a office sam bata iyawa, tuwon shinkafa ta tuka miyar busasshiyar kubewa da kifi, sannan ta tafasa magarya wannan dabi'artane tun tana gida abubuwan nan guda biyu duk lokacin da tagama period tana amfani dasu almiski da magarya saboda tasan yau zata samu tsarki, dama bata wuce kwana biyar ata dade tayi shida. Bayan magrib tasamu tsarki tana yin sallar magriba fahad yadawo daga filin kwallo wanka yayi ya dauki mattress yafita tsakar gida yayi shimfida saboda zafi, Bilkisu na daki bata fitoba tana dai jiyo yar hirar da sukeyi shida husnah tana cemasa ita karatun nan yafi wanda tayi da wahala saboda tulin sunayen magungunan da suke haddacewa sannan sai sun haddace class din da yake da group dinshi da dossage dinshi na manya da na yara, dariya taji yana yi yanace mata ai dama kowanne karatu akwai irin tashi wahalar domin shima hakan take yanzu wata wahala karatunsu ke zubawa saboda yakusa zuwa karshe, ita dai bilkisu tana jinsu ne kawai batada niyyar shiga shirginsu koda akusa dasu ma take bare tana nesa, tunani itama tafara yi da tunifa itama tazama nurse ko Dr dan har tasamu admission a school of nursing amma taki yi tace mass com takeso saboda shi take sha'awa tun tana karama.

K'arfe 9 saura taji su husna shiru da alama sun bar waje sun dawo ciki amma kuma ai yau fahad adakinta yake, bata kai ga gama tunaninta ba taji yar kara daga waje kuma da alama fahad ne ta zaci abin wasane sai tajiyoshi yana ta salati, atamanin ta sauka tafita daidai lokacin itama husnah tafito rikeda wayarta wadda ta kunna light,

"Kuyi ahankali kar ta harbeku.... Kunama ce..."

Husnah na haskawa kuwa sai ga kunama katuwa irin rikakkiyar nan baka kirin da ita, wata zabura husnah tayi saboda tsoro sai Bilkisu ce ta kashe kunamar cikin rawar jiki, fahad kam na kwance yadafe gefen kanshi inda kunamar ta harbeshi,

"Kira min ya Abba... Yazo muje asibiti"

"Wanne yazo ku tafi asibiti kawai ya siyo maka magani saboda kar abata lokaci...." Bilkisu tafada tana dangwala masa dan yatsanshi ajikin wayar, husnah ta mikawa bayan tayi dialling number din ya Abba, yana dagawa husnah tace zata turo sunayen magani yayi sauri yakawo yanzu kunama ce ta harbi fahad,

Dukansu arikice suke saboda wani irin nishi fahad yakeyi mai wahalar gaske duk yabi yahada gumi sai sannu suke yimasa amma baya iya amsawa. Lokacin da Abba yakawo maganin duk yagama jigata, cikin azama husnah ta karbi maganin dama harda allura tayi gaggawar yimasa sannan suka bashi maganin yasha, alama yayiwa Bilkisu da ta kaishi daki nan ta kamashi akan kafadarta suka shiga ciki kayan shimfidar tashi ma da yayi sai ya abbane yashigar musu dashi falo yatafi ita kuma husnah tabishi tarufe gidan. Sosai Bilkisu tayi nadamar kamo fahad bata bari ya Abba yakamashi ba saboda nauyin da taji yayi mata sosai dakyar ta iya kaishi dakinta suna zuwa bakin gado saboda layin da yaketa yi hajijiya na daukarsa akokarinta na kwantar dashi suka fada saman gadon tare yabita ya rufe, iya yinta tayi amma tagagara tureshi saboda nauyinshi har lokacin garin adaure yake sai dai akwai kamshin ruwa alamun anyi akusa da garin, jin gumin dake fita daga jikinsa tasan yana shan azaba cikin ikon Allah nefa suka kawo wuta nan sanyin iskar fanka tasoma ratsashi yadaina gumin, hannunta ta mika ta warware net din dake jikin gadonta pink colour nan hasken yaragu akansu, ita gaba daya mamaki ya rufeta saboda jin nauyin fahad gaba daya yasakar mata nauyi dakyar take numfashi. Baccine itama ya saceta ahaka, husna daketa kaiwa da kawowa tana dan labewa ko zataji motsinsu tun lokacin da suka shiga daki amma sai taji shiru har 12 takai tana zirga zirgar laben nan idan taji shiru sai taje ta kwanta da anjima sai tasake komawa daga karshe sai gajiya tayi ta kwanta tai bacci. Misalin karfe biyu nadare fahad yafarka, daidai lokacin ansau iska agarin sannan yayyafi yafara sauka amma bamai karfiba, juyawa yayi niyyar yi amma sai yajishi ajikin Bilkisu dafarko yazaci ma husnah ce amma yanayin kamshinsu da ya banbanta yasashi gane Bilkisu ce yana kwance dumu dumu akanta ta zagayeshi da hannuwanta ta rungumeshi tsantsan, yayi pillow da kirjinta, ahankali ya bude idonshi ya kalleta har lokacin kanshi yana dan ciwo kadan kadan,

"Ohh Allah inama yau akwana ana lafta ruwa...." Yafada ahankali kafin yarufe bakinsa ruwan ya dan fara karfi daidai lokacin kuma difff nepa suka dauke wuta, ahankali ya dan raba jikinsa da nata yana sinsinarta daidai lokacin ruwa yasake karfi kamar da bakin kwarya......



*_Ummi Shatu_*

*Littafina na kudine me buqatar siya ya nemi wannan lambar 07084161619 kokuma 08030811300*


52****Cikin bacci yaci gaba da sinsinarta saboda kamshinta is special & different da duk kamshin da yataba ji abaya, duk dauriyarsa na wai yau yabarta kasawa yayi, baima san lokacin da yarabata da rigar baccinta ba, rawar sanyi yaga tafara sakamakon ruwan da ake shekawa bargo yajanyo ya lullubesu sannan yamaida hankali wurin ruda mata jiki da soyayyarsa mai zafi, duk kyankyaminshi amma yau haka yadage yana lasar ko ina na jikinta kamar wani tsohon maye, duk yabi ya rude yarasa ma ta ina zai fara,

Bilkisu kam cikin bacci taji abinda fahad keyi mata harga Allah tazaci cikin mafarki take, sosai itama take mayar masa da martanin abinda yake yimata, tun tana yi cikin bacci har tafarka saboda lamarin ya zarce tunaninta, koda tafara fahimtar abinda ke faruwa taso tayi gardama amma sai ya hanata ta hanyar rufe mata baki ruf da nashi, cikin lokaci kankani ya fitar da ita daga hayyacinta nan yarinka juyata son ranshi, abin yayi mutukar bashi mamaki saboda yanda take rawar jiki kamar yaune tasoma shiga cikin wannan yanayin, duk wani pattern da wani password da yasan idan yasaka mata zata dau charge yasaka mata shiyasa tahau tsuma, ayau yayi alkawarin sai yashayar da ita zumar soyayyarsa sannan sai yasata acikin wata duniya wacce bata taba sanin cewar akwaita ba, hakan kuwa akayi domin Bilkisu kawai dai ayi sha'ani dan hamood mugun cutarta yayi da bai taba attempting bata farin ciki kwatankwacin hakaba saboda shi kansa kawai yasani, duk fahad yabi ya rudata tagama fita hayyacinta,rikeshi tayi kamar zata koma cikinsa lokacin da nutsuwarta zata zo, duk da shima yana cikin wani hali amma saida yayi dariya domin a yar kauye tafito ba yar birni ba awannan fagen,

"Wayaga Ambaliya...." Yafada acikin ranshi, saida yabarta tagama samun nutsuwarta sannan shima yafara kokarin nemo tashi nutsuwar, jikinta gaba daya yagama mutuwa murus babu karfi ko kadan cikin wannan halin taji abinda fahad ke neman aikatawa ita dai yau tasan tafaru takare dan bazata iya hanashi ba yariga da yayi nisa tabar damarta tun da farko saboda tamkar mayunwacin zakin da yayi kwana da kwanaki baici abinci ba haka ya zame mata, tanata kokarin tureshi amma takasa saboda jikinta amace yake, kuka tafara yi aboye saboda bata son yaji yasamu damar rainata amma inaa tun tana na boye harta fara na fili, tana kuka tana magiya amma yau fahad yazama kurma kuma makaho dan baya ji kuma baya gani kawai abinda yayi niyya yabada himma,murya bilkisu ta bude tana tsaga kuka daga baya taji shima yafara tayata, tabbas yau badan ruwan da ake kwararawa da babu abinda zai hana husnah jiyo duk abinda ke faruwa, jin kukan nasu yafara yawa yasashi rufe musu baki tahanyar hade bakinsu wuri guda zuwa wani lokaci yasake budesu suka cigaba da koke kokensu yaufa tunda yasamu dama baiyi wasa da damarsa ba saida ya tabbatar sun zama abu daya, har lokacin kuka takeyi sosai kamar me shima yana tayata, rungumeta yayi sosai har lokacin yana samanta sai sauke numfashi yakeyi kamar me, tureshi tayi cikin kuka tace,

"Ni dagani... Ka dagani..."

Shiru yayi mata har lokacin yana manne da ita bai dagata ba yanata faman ajiye numfashi, saboda yasan idan yatashi sanyin da zata ji ba kadan bane saboda gaba daya windows din dakin abude suke. Yana jinta tanata shasshekar kuka sai jan zuciya take shima haka,gaba daya yarasa ma wanne irin farin ciki zaiyi saboda ayadda yasamu Bilkisu abin yayi mugun gigita tunaninsa kwata kwata baiyi tsammanin cewar zai sameta a matsayin cikakkiyar budurwa ba amma sai gashi ya isketa fiyeda muradinsa,

Harshensa yakai saman wuyanta yana sake lasarsa ta ko ina, tureshi tayi amma ko motsi baiyiba maimakon ma yabari sai yakoma lasar saman kirjinsa,kuka tasake fashewa dashi cikin sauri ya maida bakinsa kan nata dolenta tayi shiru, duk da yariga da ya karbi abinda yajima da tsole masa ido hakan bai sa ya ya kyaleta ba sai neman fitina yake tayi yaki yarabu da ita,kuka kam ta shashi harta godewa Allah saboda ita yanzu babban tashin hankalinta tayadda zata iya kallon fahad da safe, duk sai taji kunya da haushi sun kamata. Suna nan kwance nane da juna har aka fara kiran assalatu sai lokacin ya iya tashi,

"Tashi muje kiyi wanka..."

Shiru tayi kamar bata ji abinda yaceba, sake maimaitawa yayi amma shiru sai kuka take ta faman yi,

"Am very sorry soulmate wallahi bada niyya hakan tafaru ba.... Tsautsayi ne..."

Kukanta taci gaba dayi tana tattatare gashinta Wanda ya hargitsa mata,

"Yi hakuri ki tashi muje kiyi wanka..."

"Bazanyi ba.... Ni ka kyaleni" tafada cikin kuka,

"Allah yabaki hakuri..." Daga haka yatashi daga kan gadon har lokacin ba adaina ruwa ba windows din dakin yaje ya rurrufe bayan ya dauki wayarta dake saman mirror rufe dakin yayi rikif da cuttens sannan yadauki tea flask dinta wanda ke cikeda ruwan zafi, cikin fada tace,

"Malam ajiye min ruwana...."

"Yi hakuri zan dafa miki wani"

Shiru tayi taci gaba da shasshekar kukanta shikuma yashiga toilet, kai ashe garin dadi na nesa, ashe mata suna suka tara..... Ashe wani kaya sai dai amale, wadannan maganganun sune yaketa fada acikin ranshi, dama yasan za arina saboda bilkisu ta hada duk abubuwan da yake muradi sai gashi yau yasamu dama ya yi son ranshi,

"Allah sarki soulmate na wahalar dake, nakasa controlling kainane shiyasa" yafada cikin zuciyarshi, finally dai yau gashi Bilkisu tazama tashi da wadannan maganganun yayi wanka yafita, yana tsaye gaban wardrobe yana duba kayan da zai saka aka kawo nepa,

Runtse idanuwa Bilkisu tayi tana hawaye gaskiya sai yau tagane fahad yadade da gama rainata, bata taba sanin shi cikakken marar kunya bane sai yau, tana ganinshi yasaka t shirt da three quarter yafita, kitchen yashiga ya dafa mata ruwan zafi cikin babban flask's sannan yakai mata daki, lokacin har ta dan fara bacci yatasheta, harara ta dalla masa sannan tamaida idanuwanta ta rufe, shi kam bai kwanta ba har saida yayi sallar asubah, ahankali ya kwanta gefenta yana facing dinta kana kallonta kasan ta wahalta, tsura mata ido yayi yana kallonta wani sonta yake ji yana sake shigarshi gaskiya Bilkisu ta cancanci yabata award duba da irin shekarunta amma ta tsaya ta kare mutuncinta, shekara talatin da doriya ai ba wasa bane gashi kuma tana fita aiki tana gwagwarmaya da maza awaje amma duk da haka ta daure,

"Gaskiya ke jaruma ce....." Yafada ahankali yana kai hannunsa kan bargonta da take lullube aciki, kamar marar gaskiya haka ya rinka yi sand'a sand'a har yashige ciki ya matsate sosai suna shakar numfashin juna, hannu yakai kan kirjinta cikin bacci taji ta buge masa hannu, murmushi yayi yaci gaba da kallonta har baccin shima yayi gaba dashi.

Misalin karfe 7 Bilkisu tafarka bude idanuwanta tayi taga fahad ajikinta ya wani kankameta take daren jiya yafado mata, dama ai yasha fada mata wai duk ranar da yatashi kamata sai ta raina kanta kenan wannan ne dalilinsa na sakar mata karfinsa? Harararshi tayi ta daga hannunta da dan guntun karfin da yarage mata ta turashi, bude ido yayi sannan yamayar ya rufe bayan yamatsa daga jikinta, sai yanzu take nadamar kin bin umarninsa da bata tashi tayi wanka ba tun jiya domin jikinta gaba daya yayi tsami yanzu ko ina ciwo yake yimata bata jin zata ko iya sauka daga kan gadon saboda azaba, rasa ta yadda zata tashi tayi sai ta yunkura saita koma ta kwanta duk yana kallonta,

"In daukeki inkaiki....?" Taji yafada cikin rada,

"Bana so....." Tafada cikin fada,

"To shikenan" yafada yana kunshe dariyarsa, kwanciyarta taci gaba dayi saboda bata san ta yadda zata tashinba, tashi yayi yazo zai dauketa nan tafashe da kuka,

"Kuka dai kuka dai hajjaju.... Dan Allah kirage kukan nan Adda labour"

Ji tayi kamar ta kwadeshi jin ya kirata da Adda, tamkar jaririya haka taga ya dauketa yayi toilet da ita,ruwan zafinta yakoma ya dauko mata bayan ya ajiyeta,

"Ni ka fita.... Zanyi wanka"

Juyawa yayi yafita, jikinta ta samu ta gasa sosai sannan taji dama dama, wanka tayi tafita ahankali tana takawa, fahad dake tsakiyar daki tsaye yana rikeda bedsheet dinta suka hada ido ita yau kunyar duniya ta taru mata aka wai itada fahad ne jiya suka raya sunnah ko amafarki bata taba kawowa haka zata faruba. Zama tayi kan stool tana duba doguwar riga saboda tagaji da tsaiwar,fitowa yayi daga cikin toilet din yana kallonta kasa kasa gaba daya idanuwanta sunyi luhu luhu duk fuskarta ta kode kuma ta kumbura, sai tura baki takeyi tana kunkuni,

"Mugu kawai..... Azzalumi mamugunci kawai.... Kawai dan kaga kafini karfi.... Kazami... Da wani kazamin bakinshi awurin...."

Duk abinda take fada yana jinta amma bai tankaba sai na karshen,yasan dalilinta na fadin haka saboda irin baran baramar da bakin nashi yayi adaren jiya, murmushi yayi sannan yace,

"Ni bakina ba kazami bane tunda ai inda ya taba din mai tsafta ne...."

Shiru tayi masa tazaro doguwar riga mai karamin hannu,

"Bani wuri zan shirya..."

Kan gadonta yaje ya haye yana murmushi wato ita wannan tamanta jiya yagama ganin girman natane gaba daya da zata rinka korarshi? Kwanciya yayi ya dan rufa amma yana kallonta, salla tayi azaune sannan ta tashi bayan ta idar, ita tana yiwa fahad kallon karamin yaro ashe ita yamayar small girl bata saniba, kan gadon taje ta kwanta tana harararsa, kwanciya tayi aranta tana cewa,

"Yanzu dama akan wannan kayan wahalar husnah ke jin haushina? Ni wallahi taje nabar mata.......wannan wahala har ina... Allah sarki su maama ashe yaran nan haka suka sha azaba suda akayi aurensu ma shekarunsu baiyi rabin nawa ba...."

Tunani take tayi aranta har taji muryar fahad yana cewa,

"Thank u soulmate and am very sorry, it was a mistake...."

Bude idanuwanta tayi amma takasa kallonshi, kawai saita juya masa baya ta fashe da kuka,

"Meye kuma abin kuka? Am sorry, inkira husnah ta dubaki?"

Ai tana jin haka tajuyo afusace tana harararsa,

"Sai dai uwar...." Shiru tayi bata karasa ba amma yasha harara fa,bayanta yamatsa ya kankameta yana shakar kamshin da gashin kanta keyi, turewar duniya tayi masa amma takasa dolenta ahaka bacci yayi gaba dasu gaba daya, duk haushinsa takeji fitinanne kawai saboda yadda yake shafa mata kirji acikin bacci bayan kuma babu abinda

32 / 36