Author : Nazeefa Sabo Nashe Category : Hausa Book Store
shi ta haifi Murad da Mujahid ko ina zata kai su yanzu.” Ummeey ta ce “Ku saurarawa d’iyata waye ba ya kuskure.” Ayra dai ta saukar da idonta tana murmushi a hankali ta ce “Alhamdulillah” sai ta ji kowa ya ce “Ma sha Allah” a she da k’arfi ta yi.
To nima Jikar Nashe anan nake cewa Alhamdulillah sai mun ha’du a sabon littafi na GASKIYAR LAMARI…..
(Na tab’a yin sa lokutan baya Amma zai zo muku ta fuskar zamani akwai wasu sauye-sauye a cikinsa.. sai kun ji ni In sha Allah!)
08033748387