Chapter 13 Reading ZABIN ABBANA Book Complet by Ummeey Muhammad Lawan .txt Arewa Novels

ZABIN ABBANA Book Complet by Ummeey Muhammad Lawan .txt

Author :  Ummeey  Muhammad  Lawan Category :  Romantic Books

Chapter   13 / 21

36K to 39K   out of 60.6K words

Kallon Momy yayi yace Momy kiyi hakuri Meenat yariyace karama yarintane yake damunta muje namaidaki gida
'Momy tsabage b'acin Rai kasa yin magana tayi
Fita zasuyi daga Fallon Meenat tace Baby Ina zaka Kuma ?


Juwowa yayi yace zankai Momy gidane ama bazan dadeba Ina kaita zan dawo
Kallonsa tayi karmar Mai Shirin yin kuka cikin shagwaba tace nifa babu idan zaka kabarni nikad'an a gidan


gulma da ya kawota shizai Mai data
Muhammad yace Momy kiyi hakuri kije gida nima inaxuwa anjima takaicine ya Kama Momy masifa tadingayi zagin Meenat Muhammad sai hakuri yake Bata


Fita tayin daga gidan Rai a bance shikuma Ida Meenat din take yanufa sai wani cin magani takeyi rarashita yafarayi Dan a duniya babu Abuda yatsana sama da bacin Ranta






................... Yau kimani wata biyu kena da dawowar Ummeey gidasu tafara murmurewa kyauwuta ya fara dawowa Dan Tana samu kullawa daga gun iyayyenata


Fitowa tayi cikin shirita ta iske Mama a tsakar gida Tana wanke wanke tace Mama sanu da Aiki dama Ina son zanje gidasu Hauwa ne bata masan nadawo gidaba


Kallonta Mama tayi tace aiko da kinkyauta kigaishesu. Ummeey tace to zasujin insha Allah


Tashi Ummeey tayi tace Mama sai nadawo Mama tace a dawo lafiya
Tana fita gidasu Hauwa tanufa


Tana shiga gidan tatara da Hauwa a tsakar gida Tana wanki karasawa tayi tarugumeta tabaya tare da fadin nayin kewarki Yar,uwata


Murmushi Hauwa tayi tace nima haka Sister wlh kulun cikin tunaninki nake d'azuma Saida mukayi hiranki da Umma take Tabayana yaushe zanje nadubaki


Ummeey tace Allah sarki Umma ai wlh sisters babu Abuda zace daku saide Adu.ah


Keni banji motsin Umma ba kode batanane Hauwa tace eeeh wlh Umma tafita unguwa gashi sai yamma zata dawo


Wai nikan Sister meye sirrine Naga kincanja bakamar Ranar danaje gidanki nagankiba wlh sister dana dawo gida kasa barci nayin sai tunaniki nakeyi


Murmushi Ummeey tayi tace kiyin hakuri sister nasan namiki laifi ban sanar dake cewa nakai kimani wata biyu Ina gidamuba Aurena ya mutu ya muhammad ya sakeni batare da wani Abu ya shiga tsakanina dashiba




Farin cikine ya lulube Hauwa tace Alhamdulillah Allah nagodema daka cire k'awata daga cikin wanan k'angin Ina rok'on Allah daya gagauta saka Miki iri zalincin da ya Muhammad ya Miki

Murmushi Ummeey tayi tace sister zaifi kyau mumanta da baya mutinkari gaba Allah Dee yasa inya bakin wahalar kenan


Hauwa ta Amsa da Ameen Cigaba sukayi da hiransu cikin kwanciyar hankalin kamar karsu rabu Ummeey batabar gidasu Hauwa ba saikusan yamma






BAYAN. WATA HUDU


..................Yau kimani wata hudu da mutuwar Auren Ummeey kwance take a kan gaddo zuciyarta cike da tunanin Haydar din tunani take ta Inna zata fara nemansa Dan a yazu bazata inya rayuwa da kowane dan, namijiba idan bashiba


Zubur tamike sakamokon tu,nawa da wasikar da yaturo Adam ya kawo mata a cikin wasikar yasaka number wayasa Ida yace idan Tana bukatar temako tasanar dashi


tashi tayi tabude wata jakar litatafai Ciro wasikar tayi hamuta na rawa tafara daukar number Kiran layin tayi tajin ya danga cikin zazakar muryarsa Mai narkar da zuciyar yace.....




DAGA ALKALAMIN


Ummeey Muhammad Lawan


Yar Autar dashen Allah_*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_
_*NA*_
_*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_
_*(UMMUH AFNAN)*_
_*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_




https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share


_*FACEBOOK LINK*_
https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link




_*WHATSAPP LINK*_


https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA


_*DASHEN🌲 ALLAH*_
_*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_
_*ALLAH SHINE GATAN MU*_
_{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_
*Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️*







FOR MORE INF
08140801885




Page 79 & 80




_____________"HELLO!!!!! HELLO!!!!!
Sauti muryarsane ya dakin dodon kunanta wada hakan ya hadasar mata da farin ciki a zuciyarta


Ajiyar zuciya tasauke Mai karfi hawayen farin cikine suka zubo daga idanuta cikin muryarta Mai sanyi tace Haydar........ Ummeey ce sai Kuma tafashe


Mikewa yayi tsaye ciken da mamaki yace Ummeey Ashe dama zank'arajin wanan zazak'ar muryarna taki wace take sani farin ciki Koda Ina cikin bacin Rai
Kukan Mai kikeyin kidena kuka


kukaki nad'agamin hankalin kunuwan Haydar bazasu inya jure jin kukan Ummeey ba
Share hawayenki Ummeeyna kisanar dani maike faruwa


Share hawayeta tayi tace Haydar nakirakane domin nasanar dakai Aurena ya mutu nakai kimani wata hudu Ina gidamu


Lumshe idanu yayi ya budesu yayi a hankalin zuciyarsa cike da farin ciki Bude bakinsa yayin yace Alhamdulillah Allah nagodema daka dawomin da farin cikina dama inajin a jikina duk da anyin sanadiyar rabani dake watarana dolle Zaki dawo gareni


Allah bazai taba barisu suk'wacemin keba sai gashi cikin ikon Allah kin dawo gareni


Wani dadi Ummeey tajin Yana ratsa dukan sansan jikinta Murmushi tayi gamin da fadin hakika Kai masoyin gaskine bayin gangancin baka Amanar zuciyataba


Yaushe zakazo Gombe danyin
bayin ga shukar da tadade Tana bukatar ban ruwa Ummeeynka namararin kallon Wana kyakyawar fuskarna taka wace ke dauke da annuri a Koda yaushe


Murmushi yayi yace gobe Insha Allah Zan shugo Gombe !!! Gombe gari masoyiyata

Lumsheee idanu tayi tanajin wani sanyi a cikin Ranta budesu tayi fuskarta dauke da Murmushi tace Allah Ubangijin ya kaimu gobe da Rai da lafiya
Amsawa yayi da Ameeen sana sukayi sallama zuciyoyinsu cike da son ganin junnasu k'urawa waya dake hannusa yayi idon
gani lamari yake tankar a mafarki




daga hanuwansa yayi sama ya Allah idan mafarki nake ya Allah kada kabani ikon farkawa yazu
Murza idonsa ya farayi yaga abun a zahiri yake faruwa


murmushi yayi gamin da fadin koyanzu Naga ribar hakurina yau ga Ummeey a hanuna Ya Allah kaji Tausayina kada kabari tasake kufcewa daga gareni

Kiran wayan Adam yayi Adam dake kwace a d'akinsa yaji wayasa na ringing daga wayan yayi dauke da far,a akan fuskarsa hello, Haydar kana lafiya ?


Lafiya lau nake Abokina Ina cikin farin ciki wada ya mamaye dukan sansan zuciyata Adam Ashe rabon mutun bazai taba kubce masaba Auran Ummeey deee baiyin Rai ba yazu take sanar Dani takai kimani wata hudu a gidasu babu Aure a kanta


Mikewa Adam yayi zaune cikin mamaki yace Haydar kana nufin Ummeey bata da Aure Auran Ummeey ya mutu
Alhamdulillah duk da ba,a farin ciki da mutuwar Aure ama a wanan karo nakasance cikin jin dadin dajin mutuwar Auren Ummeey

Ina tayaka murna Abokina da dawowar masoyiyarka gareka yanzu yaushe zamu Gombe
Haydar yace nariga nasanar da Ummeey gobe Insha Allah muna hanya Adam yace to Allah ya kaimu gobe


Haydar yace Amiin ama Dan Allah banason Rukkayah tasan da maganar mutuwar Aure Ummeey Rukkayah Tana da kishin sosai wlh mudin tasan Aure Ummeey ya mutun to daga ranar nayi bankwana da farin ciki a cikin gidana har yazu Rukkayah bata Dena fushi daniba saboda suna Ummeey danasawa yar'ta Taki tafitar da Wana Abu a rainta.


Wlh kishin Rukkayah har tsoro yake bani Adam yace kwantar da hankalinka Abokina dazaran mun dawo daga Gombe zansamu Rukkayah zan mata bayani insha Allah komai zai tafin daide


Haydar yace nagode Abokina gobe karfe 8:00 zamu tafi Adam yace Allah yakaimu gobe kashe wayansa yayi yanufin gidan


Koda ya insa gida ya Taran da Rukkayah zaune a fallo tanayiwa Ummeey wasa itako sai kyalkyallewa da dariya takeyin


Zama yayi a gefenta sanu da dawowa tamasa Amsawa yayi dauke da far'a akan fuskarsa hannu yasa dauki Ummeey


Kallon Rukayyah yayi yace Momy Ummeey gobe inaso zanyi tafin kallonsa itama tayi tace Allah yakamu gobe ama wane gari zaka Haydar yace Gombe zani


Gabantane ya fadin kallonsa tayi cike da tuhuma mezakayi a Gombe bayan nasan baka da yan'uwa a can


Ina da yan'uwa a Gombe Mana ko kin manta Kakarmu Inna nacan tare da Adam zamu tafin
Zamu kaiwa Inna ziyara kiga ai zataji dadin ko Kallonsa take batare da tayin maganaba zuciyarta naraya mata Abubuwa daban daban



WASHE GARI


Damisalin karfe 8:00 Adam ya inson gidan Haydar Rukkayah gaishe da yayannata tayin fuska a hade Dan ita bata yarda dasuba gaba dayasu haushi yayan natane ya kamata


Musamama da takalin fuskar Haydar din taga sai murmushi yake sai kace wani sabon ango


Haydar yace Rukkayah zamutafi kikulamin da kanki kikulamin da Ummeey na zamu wuce sai Allah ya dawo damu lafiya


Dak'ar ta inya bude baki tace a dawo lafiya Allah ya kiyayye hanya kwana nawa zakuyi


Haydar yace kwana biyu zamuyi shuru tayi batare da tace komaiba


Fitowa sukayi daga gidan suka shige mota suka dau hanyan Gombe Haydar sai far'a yake bakisa yaki rufuwa


Damisalin karfe 12 :30 suka in son cikin gari Gombe tsayawa sukayi a masalacin sukayi sallah
Anguwarsu Ummeey suka nufa
Ummeey sai shirye shirye tarbar Masoyinata takeyi girki tayi musu shikafa da wake da Mai da yajin sai kunu ayyah


Dan tasan Haydar din nata dason Abinci gargajiya zuwa tayi tashiya ciki shigar doguwar riga kayan bakaramin kyau suka mataba wayatane tayi Kara dauka tayi takara a kunenta fuskarta dauke da murmushi Sallama tayi


Amsawa yayi yake sanar da ita suna kofar gida kashe wayan tayi cikin sauri tanufi hanyar waje Tana fitowa tatar dasu tsaye jikin mota kallon kallon sukeyiwa juna zuciyoyinsu cike da shaukin So


wani kyau yaga tagara Masa duk da rama dayaga tayi hakan bai hanashi gani kyautaba sallama tamusu sana tagaishesu Amsawa sukayi gaba dayasu suka Amasa.


a hankalin tabude bakinta tace Haydar.... Ashe Idanuwana zasu Kara ganika" Allah nagodema daka dawo min da masoyina a Lokacin Dana cire Rai dasamusa




Murmushi yayi yace Ummeey ai Mai Rai baya fitar da Rai daga rahama Ubangiji kullun inajin a jikina watarana Zaki dawo gareni burimu Zai cika namalakar junamu


Saide akwai maganar da nakeson sanar dake Ummeey.... nayin Aure dago Kai tayi da sauri tadaura dara daran idanuta a kansa tace Haydar kayi Aure?



Eh nayi Aure Ummeey har Allah ya azurtani da samun karuwa yar'mace


Ummeey tace natayaka murna lale wanan matar takasance Mai sa,a


a rayuwa tasamu mijin daya tankar ya dubu dazan ganta Dana Bata shawara tarike mijinta hanu biyu Dan samu irinsa a fadin duniyarna sai Ansha wuya




Mamakine ya Kama Haydar gani yada bata nuna damuwarta akan Auren da yayiba lalai Ummeey tadabace a cikin mata


Kallon Adam Ummeey tayi tace Adam Naga kayi shuru bakace komaiba murmushi Adam yayi yace Mai zance Amaryamu ai Wana zance namasoyane
Saide namiki wani albishin wada shi Haydar din ya manta bai fadamikiba


Itama murmushi tayi tace Ina sauraroka


Adam yace Ummeey saboda irin son da Abokina yake Miki ya dau alkawari idan Allah yabasa yar' mace zaisa mata sunaki


Sai gashi Allah ya azurtashi da samu yar' mace Kuma yasamata sunaki


Wani dadi Ummeey tajin Yana ratsata tace Haydar Ashe kaunar dakamin hartakai haka kasawa Yar,ka sunana


wayo dadin zanso Naga Wana yariyar zason gani yar' masoyina Allah yarayamin Mai sunana Haydar Kai masoyine nagaskiya Ina Alfahari dakai Haydar


Mushiga cikin gida kucin Abinci kuhuta shiga sukayi cikin gidan Ummeey takawo musu Abinci zuba musu tayi a plate
Basu wuri tayi Dan susamu sucin Abinci


Suna gama cin abincin sai ga Abba ya shigo mamane take sanar dashi zuwansu Haydar din karasawa yayi Ida suke gaishesa sukayi cike da mutuntawa. an wanan karo Abba yajin dadin zuwasu Haydar din


Adam ne yace Abba yauma de musake dawowane a kan maganar Aure Ummeey dan Allah Abba katemaka kabawa Abokina Auren Ummeey


Kallonsu Abba yayi yace na'amince zan bawa Haydar Aure Ummeey Ama Ina da sharadin zaka turomi mahaifinka a gabansa
zan fadamuku sharadina idan kun Amince to Zan Baku Aure Yar,ta zufane ya karyowa Haydar Abba yace kakwantar da hankalinka Haydar Wana karo bazan hanaka Aure Ummeey ba saide idan kune kukaga bazaku inya Aurentaba...




DAGA ALKALAMIN


Ummeey Muhammad Lawan
Yar Autar dashen Allah_*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_
_*NA*_
_*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_
_*(UMMUH AFNAN)*_
_*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_




https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share


_*FACEBOOK LINK*_
https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link




_*WHATSAPP LINK*_


https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA


_*DASHEN🌲 ALLAH*_
_*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_
_*ALLAH SHINE GATAN MU*_
_{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_
*Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️*







FOR MORE INF
08140801885


Page 81 & 82




______________Adam yace toshikenan Abba babu damuwa insha Allahu zamu sanar da Dady sak'onka Kuma nasan Dady zai yarda da duk wani sharudanka matukar bai sabawa addiniba


Zamu tafin masaukimu zuwa gobe zamu dawo wata killama tare da Dady zamu dawo Abba yace Allah ya kaimu gobe


Atare suka Mike tsaye sukayiwa Mama sallama Ummeey fitowa tayi daga d'aki domin tayi musu rakiya
Kallon masoyin nata tayi taga yanayisa gaba d'aya ya canja gabantane yafadin cikin tashin hankalin tace Haydar Wana karoma Abbana yakin Amince da maganar Auremu koh wayooo Allah nashiga Ukuna sai Kuma tafashe da kuka Mai cin Rai


Kallonta Haydar yayi gamin da fadin menene abun kuka anan bafa abuda kike tunanibane Abba ya Amince zai bani Aurenki.


Ummeey tace Adam dagaskene abuda yake fada kode akwan wata matsallane kuke boyemin


Murmushi yayi yace gaskiya Haydar ya fada mikin
Ummeey tace tomeyasa naga yanayiku gaba daya ya canja bayan ba a haka kuka shiga gidamuba kushiga gidamu dauke da far,a akan fuskarku
Kun fito Kuma fuskarku dauke da damuwa
Dan Allah kusanar Dani Mai Nene dalilin canjawarku


Murmushi Haydar yayi yace Ummeey Abba yace zai bani kee naturo Dadyna ama Kuma akwai sharudan dazai kafa Mana


Hankalina yatashine saboda bansa wane irin sharadin Abba zai kafamanaba yazu kishiga gida zamuwuce gidan Inna idan muhuta zankira Dady nasanar dashi duk yada mukayi da Dady zakijini zuwa dare


Ummeey bazanbar Gombe ba har sai Abba ya baniken An tsai da Ranar bikin sana Zan koma Kano


Murmushi tayi tare da fadin Allah ya Amince zanso gani Wana Rana Mai cike da dinbin tarihi
Ranar da muka Dade Muna mafarkin zuwata Murmushi yayi yace Zan wuce Ummeeyna saimuyi waya


Toh Allah ya tsare Ango Ummeey Dady Ummeey dariya yayi Dan har cikin ransa yajin dadin Wana suna data kirasa dashi
Shigewa Mota Adam yayi tare da fadin idan nabiyema Haydar saimu akwana anan batare da kasaniba Dan Naga kuna cikin shaukin son
Kallonsa yayi gamin da fadi wlh Adam Idan inatare da Ummeey mantawa nake da komai a cikin wanan duniyar
Subar kofar gidasu Ummeey batare da son ran Haydar ba gidan Inna suka nufa


Inna tayi farin cikin daganinasu susamu

13 / 21