Author : Ummeey Muhammad Lawan Category : Romantic Books
bartaba Saida yamata duka lilis sana ya kyaleta tare da hada Mata da tukwuncin saki har guda uku
Dakar Meenat ta iya daga kafafuta tanufi daki saboda dukan da Muhammad din ya Mata bana wasa bane
Momy ko zuciyarta tayi fari kyal take tanemin duk wani bacin Ranta tarasa
Momy batabar gidan ba har Saida taga tafiyar Meenat Muhammad dakasa ya maida Momy gida
Abba barcisa yakesha Dan baimasan bata gidan ba
Meenat Tana insa gida tasanar da Mom irin dukan da Muhammad yayi Mata masifa Mom tadigayi tace baza yardaba yau saitaga waye gatansa a garin Gombe Kiran Dad tayi a waya tasanar dashi ran Dad bakaramin bacin yayiba a ransa yake ayyana irin wulakanci da zaiyiwa Muhammad
GIDAN HAYDAR
Haydar nanunawa Ummeey Tsatsar kauna wada har baya iya boye iri Son dayake Mata gawani irin kullawa da yake nunamata
Itama Ummeey bata dawani buri da yawuce taga tasanya mijinata cikin farin ciki duk wani abuda tasa zai farata Masa shitakeyi
Tana bashi kullawa tamusaman
Tana riritashi takar jariri shikansa Haydar jishi yakeyi tankar wani sarki sai a yazu ya Kara tabatarwa Ummeey itace farin cikinsa musamama gani irin kullawar da take nuna Masa Tare da Yar,sa Ummeey k'arama gawani irin shakuwa data shiga tsakanisu
Ummeey Bata samu nutsu idan bataga yariyar a kusa da itaba duk da irin wulakanci da Rukayyah kemata akan yariyar ama hakan baisa tayin zuciyaba
Dan jin yariyar take a rain tankar ita tahaifeta
Wani lokaci idan taje daukarta haka Rukkayah zata hanata taita fada Mata bakaken maganganu itama yariyar Tana ganita zatafara zillo Tana kuka sai taje gun Anty nata
Takaici ya Kama Rukkayah duk kuka da Ummeey k'arama zatayi bazata barta taje gun Ummeey ba saide idan Haydar dine ya dauketa ya kaita gun Anty nata shikasa Haydar Yana mamakin sauyawar Rukkayah lokaci guda takoyo wasu munanan d'abi,u marasa kyau
Haka rayuwa taci gaba da tafiya duk Ranar da Haydar yake d'akin Ummeey to a Ranar daga ita har Haydar din suna cikin fari da Anashuwa idan Kuma zai koma d'akin Rukkayah da kuka suke rabuwa wani lokacin saboda kewar mijinata har kasa barci takeyi Dan bakaramin shakuwa sukayi a Soyayyah ba wada takai takawo basa son suyin nesa da juna
Shima a bangare nasa hakane take kasancewa duk Ranar da yake d'akin Rukkayah jishin yake tankar maraya Dan Bata da Aiki sai mita da k'anana magaganu Kuma hakan nafaruwane tadalilin zafin kishin datake dashi
Zaune take tanayiwa Ummeey k'arama wasa sai kyalkyalle Dariya sukeyi Mikewa Ummeey tayi zubu sakamokon tunowa da tayin da photuna da Mama tabata na Mahaifiyarta wada kwata kwata tamata dasu sai yazu tatina dasu d'aki tanufa tadauko jakar
dawo Fallon tayi Tazauna kusa da Ummeey k'arama
Bude jakar tayi tafara fito da photuna idanuwata suka sauka akan photo wata farar Mata kyakyawa Tana murmushi aka dau photo ga hakworin makka sanye a bakita
Tsirawa photo idon tayi tanajin kaunar Mahaifiyarta nashigarta Hawaye sukafara zirya akan fuskarta
Zuciyarta namata rad'ad'in tausayi Mahaifiyartane ya cika Mata zuciya cin gaba da kallon photuna take
kallon photon Mahaifinata Dana Mahaifiyar Tata take
kuka tasa tare dafad'in Allah yajikanki Mahaifiyata Allah ya Kai Haske cikin kabarinki inama ace Mutuwa batayin gagawar rabani dakeba Dana kalin wanan kyakyawar fuskarna taki dana kwanta akan ciyarki nima najin d'umin jinkin Mahaifinta wayoo Allah mutuwa tarabani da Mahaifiyata batare da najin dumin jikintaba Kara fashewa tayi da kuka Mai sauti
Shigowa Fallon yayi bakisa dauke da sallama a rude ya yakarasa Ida take yace Subbahananllah Habibty Mai yafaru kike irin Wana kuka sanar dani cikin gagawa tukan zuciyata tabuga
Sai a lokacin Haydar ya lura da photuna dake gabanta gabansane ya fadin hanu yasa ya dauki photuna zare idanu yayi yace Habibty.... Ina kikasamu photo Anty Aysha
Kukan tane ya tsaya cak idanu tazira Masa tace Wana itace Mahaifiyata sune photuna da Abba kefadin Mahaifiyata tabashi a lokacin da take Shirin barin duniya
Zare idanu Haydar yayi yace Ummeey karde ace kee. Yar' uwatace Wana ai Anty Aysha ce k'anwar Dadynace Uwa daya Uba daya kimanin shekaru Ashirin kenan da b'acewarta Babu Ida Dady bai nemin Anty Aysha ba ama bai sametaba idai hakan takasance sainafi kowa farin ciki
Ummeey k'aramace tasa kuka sai a lokacin Haydar ya lura da ita daukarta yayi tare da Ciro wayasa a Aljihusa Kiran Dady yayi
Dady dake gida zaune suna hira shida Ammmy yajin wayasa nakara d'agaawa yayi yace Assalamu alaikum...
Cikin zumud'in Haydar yace wa,alaikumu sallam Dady Albishirika dariya Dady yayi yace yau Kuma nazamo kakanka kenan
Haydar yace wlh Dady yau nazomaka da Albishi wada zai dawo maka da farin cikinka wada ya dad'e da gushewa
Dady yace kayya kaide Haydar fadin duk Abuda kakeson fad'a Ina sauraronka amani Babu abuda zai dawo min da farin cikina
Haydar yace koda sanar dakai nayi nasamu Labari Anty Aysha
Zaro idanu Dady yayi tare da mikewa tsaye yace Haydar Ina wasa dakaine ko son kake kafamemin tabo daya dad'e a zuciyata
Haydar yace wlh Dady dagaske nakema Ashe Ummeey yar' Anty Aysha ce dazu Naga photo Anty Aysha a gun Ummeey
Dady yace katabata Haydar photo yar'uwata Aysha kagani
Wlh Dady Anty Aysha ce tun lokacin da Abba Ummeey yasanar damu Labari Iyayyan Ummeey sai nake gani kamar Anty Aysha ce Mahaifiyar Ummeey ama sai zuciyata takasa gaskata hakan
Ajiyar zuciya Dady ya sauke Mai k'arfin tare da fadin Ganinan zuwa gidan naka yazu kashe waya Dady yayi
Haydar nagama waya da Dady Kiran Adam yayi yake sanar dashi komai
Adam bai bata lokaciba ya inso gidan
Kallon Ammmy Dady yayi yace tashi mutafin gidan Haydar yazu yake sanar Dani Matarsa Ummeey yar' Aysha ce
Mamakine ya Kama Ammmy tayaya Haydar yasa Ummeey Yar Aysha ce
Mayafin Ammy tadaka suka nufin gidan Haydar din suna insa Dady ya kurawa Ummeey idon sai a lokacin Dady ya lura da komai nata na Aysha ne turanar da ya fara ganin Ummeey yaga taso tayi Kama da Yar,sa fatima
Dauko photunan Haydar yayi ya nunawa Dady da Adam kallon photuna Dady yayi sai yafashe da kuka Mai tsuma zuciya yace Tabbas Wana koshaka Babu Aysha ce taho gareni Yan'tah kizauna kusa dani Dan najin kamshi Yar, uwata atare dake Ashe kedin jinace
Karasowa tayi ta dukusa agaban Dady tace Dan Allah kadena zubar da hawayenka akan Abuda Allah yarigada ya tsara Mana
Karasa K'anwarka a lokacin da bakayi zatoba sai gashi cikin rahamar Ubangiji Allah ya hadaka da jinita a lokacin dabaka taba tsamaniba
Share hawayesa Dady yayi ya Ciro wayasa yakira Abba Ummeey yasanar dashi cewa shine yayan Aysha
Abba yayi farin cikin sosai dajin Wana dadad'an labari yace Suma gobe Insha Allah zasuzo Kano
A Ranar Dady yayi kukan farin ciki godiya yayiwa Allah daya kaddara haduwarsa da yar' Aysha itama Ammmy farin cikine ya cika Mata zuciya tare da Taya Dady murnar haduwa da yar' Aysha Dan ita kanta tasan irin kaunar dake tsakanisa da yar'uwar tasa
Adam kaga ikon Allah ko Ashe Ummeey yar' uwatace nikaina Ina mamakin irin zazafar kaunar danakewa Ummeey har nakejin a Raina dana rasata gyara narasa Raina
Murmushi Adam yayi yace HAYDAR ai jini daya ya wuce wasa
WASHE GARI
Da sasafe Su Abba sukaka dau hanyar Kano Muhammad shikejan Motar sai Abba dake kusa dashi Mama Abba suna gidan baya
Sushigo Kano kicin kwoshin lafiya Haydar da Adam susuka tarosu
A Wana Ranar bakin Ummeey yakin rufuwa saboda murna gani iyayyenata a Wana Rana su Abba suga karamci da girmamawa daga gun Haydar da Iyayyesa
Bayan su Abba sunci abinci suhuta Abba yace Yaya Abdallah ya kamata muyi Abuda ya kawomu Dan a yau mukeson komawa Gombe
Dady yace yakamata kubari zuwa Gobe sai kutafin Dan a yau inason Muje har Bauchi Muhada Ummeey da Mahaifita Alhaji Sadiq
Abba Muhammad yace badamuwa da yau da gobe duk dayane a guri Ubangijin
Abba yadubin Dady yace Alhaji kaga yarda Allah yake ikonsa Aysha Tasha yawo bulayin Neman kan ama Batasamekaba
Harta koma ga Allah Tana Mai mararin gani fuskar yayanta Ama Allah bai nufaba
Abba yasanar da Dady komai tudaga Ranar da ya fara ganin Aysha a bakin shagonsa
Kuka Dady keyi Kamar wani karamin yaro Yana tuna irin shakuwar da sukayi da yar' uwarsa cikin Kuka Dady yace inata Kiran wayan Aysha ba,a dagawa daganan jikina yabani da Akwai matsala nakira wayan mijinta anane yake sanar Dani an nemin Aysha ba a gantaba nashiga tashin hankalin da rudani bad'an kad'anba
A Ranar natafi Bauchi nabada cikiya gidajen Redio da Talevion
Ama ba a daceba Aysha ita kada'nce Yar Uwata bani da kowa sai ita haka itama Bata da kowa saini tsawan Wana lokaci kullun zuciyata da tunani Yar uwata take kwana take tashi har nakamu da cutar hawan jini
Gaba daya wada suke gun Saida suka tausayawa Dady rabuwa da d'an uwa akwai zafin Dady shikadai yasan irin rad'ad'in dayakeji a ransa shima Haydar kuka yake tare da tausayawa Mahaifinashi Dan tuda yake da Dady nasa bai taba gani kuka Shiba sai yau
Dakar Su Abba suka samu suka rarashi Dady sana yayi shuru ama yanajin ciwo rabuwa da Yar,uwarsa
Ammy itama kuka take Dakar Akasamu sukayi shuru
Rukkayah jikintane yayi sanyi nadama da danasani suka shigeta Ashe Ummeey yar' Uwar mijin natane.
Kiran Alhaji Sadiq Dady yayi yake sanar dashi gasuna zuwa gidan nashi
Tashi sukayi gaba dayasu suka dau hanyar Bauchi suna insa cikin garin Bauchi Kai tsaye gidan Alhaji Sadiq suka nufa
Suna insa gidan Alhaji Sadiq Da kasa ya fito ya tarbesu cikin karamawa
Cikin suka shiga ya kaisu katafare Fallosa na Alfarma wata datijuwa ce tashigo hanuta dauke da Fruit ta anjiye a gabasu Sana tagaishesu
Hajiya Saratu ce tafito cikin takun k'asaita tazauna kusa da Mijinata ko kallonsu Batayiba barai susa ran ran zata gaishesu
Bayan sugama gaisawa Dady yace Alhaji Sadiq yau muzo maka da babban Albishin wada zai sanyaka cikin farin cikin maran yankewa farin cikin da bazai taba gushewa daga garekaba har Ranar da zaka koma ga mahalincinka
Alhaji Sadiq kakalin Wana yariyar da kyau dawa tamaka maka Dady yanuna Ummeey
d'aura idanusa yayi akan Ummeey sai yazabura ya Mike tseye tare dafadin Alhaji Museen Wana yariyar Bata da maraba da Aysha
Gani Wana yariyar danayi ya famenin tabo dake zuciyata Allah sarki Aysha kitafi kibarni cikin tunaniki
Alhaji Museen kahaifin yariyar Mai Kama da Aysha
Dady yace Alhaji Sadiq bani nai haifintaba Wana yariyar Yar,kace Yar,da Aysha tahaifa cikin rudun Alhaji Sadiq yace Dan Allah Alhaji Museen kada kamin wasa da zuciyata
Dady yace Alhaji Sadiq tsakanina dakai Babu maganar wasa Ummeey Yar,kace take Dady yasanar dashi duk Abuda ya faru hata Labari haduwarsu da Haydar hazuwa Aure Dady bai boye musu komaiba
Alhaji Sadiq jiyayi tankar Amasa bisha da Aljannah rike hanu Ummeey yayi tare dafadin Museen kayi gaskiya Wana yariyar jininace Allah sarki Aysha Allah ya jikanki Allah yasa mutuwa tazamo hutu a gareki
Durkusawa yayi a gabansu Abba yace Alhaji nagode nagode Allah yasaka maka da mafifincin alkairi kirikemin Yar,ta riko nagaskiya duk wada yaga Ummeey yasan tasamu tarbiya Tagari kallon Mama yayi yace Hajiya nagode Allah ubangijin yasaka muku da Alkairi
Abba yace Dan Allah Alhaji kadena Mana godiya wlh duk abuda mukayiwa Ummeey bamu fadinba Ummeey Takasance Yan,Tagari wada muke Alfahari da ita tuda muke da Ummeey Bata taba tsalake Umarnimuba
K'arrra Hajiya Saratu tasa Tana tsale tanafadin shikena tawa takare dama boka yace duk sanda nabari Wana yariyar tazo duniya ide sukayi idon biyu da Alhaji shikena duk wani kullin danayi zai warware shikenan
Sai Kuma tafara dariya Tana fadin. Alhaji Nina maka asiri narabaka da danginka nice nasa Aysha tabar gidanka Nina turo Yan,daba akan sukasheta shine tagudu wayo nacuci kaina dariya Saratu take iya karfita Tana fadin tacuci kanta cire Dan kwalin tayi tabaza gashita tabar gidan aguje
Kowa nagun sai Allah wadare yake da halin Saratu shikasa Alhaji Sadiq jiyayi Kamar an sauke Masa kaya Mai nauyi akansa
saka makon Asiran da suka warware atare dashi
Ummeey kuka take tare da tausayawa iyayyenata
Hirace tabarke a tsakanisu Alhaji Sadiq yakira Yan uwa da dangi yasanar dasu haka suka diga zuwa suna gani Ummeey dagi gaba daya sucika da farin cikin gani jini Alhaji Sadiq din Dan dama Yana fama da rad'adin rashin Haihuwa
Kyautuka masu yawa sufito daga hanu Alhaji Sadiq. Daga cikin harda kyautar kujera makka ya bawa su Abba hada Dady da Haydar da Adam harda Rukkayah da Mama da Muhammad
Sanan kowane su ya hada musu da mukulin Mota godiya sukayimasa Mai tarin yawa tare da Aduoin samu nasa a rayuwa
Alhaji Sadiq ya rokin Alfarma agun Haydar akan yabar Masa Ummeey tayi Koda sati guda sanan yayi Masa Alkawari da kansa zai maidata har Kono
Haydar de ba a son ransa ya Aminceba Dan a zahiri gaskiya baya kaunar yayi nesa da Matarsa ama Babu yada ya inya haka suka bar Bauchi batare da Ummeey ba
Sun Abba sukoma Gombe cikin farin cikin da murnar sada yar'tasa da Mahaifinata
Ummeey nagani soyayyah da kullawa daga gun Mahaifinata harma da dangisa kowa nahaba haba da ita
Kullun suna tare da Mahaifinata yana Bata Labari irin Zama dasukayi shida Mahaifiyatata itama tasanar dashin iri rayuwar da tayi da irin gata da Abba da Mama suka nuna Mata
A Ranar da tacika Sati a Ranar ne Mahaifinata ya maidata har gidanta tare da daleliyar sabuwar motar Haydar yayi murna da dawowar Ummeey Dan bakaramin kewar juna sukayiba
BAYAN WATA UKU
Jirgisu ya tashin zuwa kasa Mai tsarki domin gudanar da aikin hajjin tun acan Ummeey take fama da kasala da rashin jin karfin jikin
Tun bayan tafiyarsu Abba aiki hajjin Alhaji Sadiq yaje Gombe yasa aka rushe gidan Abba akamasa gini zamani tare da zuba masa kayan Alatu a gidan Saida Aka Gama komai Sana Alhaji Sadiq yasanar dasu Abba
Godiya Abba yadiga Masa tare da Adu,oi masu tarin yawa
Bayan sugama aikin hajin su dawo kasarsu Nijeria su Mama da Abba suka wuce Gombe
Abba yacika da mamakin gani yanda gidansa ya koma tankar nawani hamshakin Mai kudin farin cikine ya Kara lulube Abba da Mama lalai Ummeey Alkarice a garesu godiya suka Kara yiwa Alhaji Sadiq
Rukkayah tanemin yafiyar Ummeey akan Abubuwa data aikata Mata take Ummeey tayafe Mata sun hada kansu suna zaune lafiya hata girki tare sukeyi renon Ummeey K'arama ya koma hanun Ummeey
BAYAN WATA SHIDA
Ummeey tahaifin Dan,ta namijin Ranar suna yaro yacin sunna Abba Ummeey wato Muhammad za,Ana cemasa Shurabeel
Abba yayi farin cikin dasamu Mai suna
Ummeey Takoma wankan gida nama dak'ar Haydar yayarda Saida Ammy