Chapter 19 Reading ZABIN ABBANA Book Complet by Ummeey Muhammad Lawan .txt Arewa Novels

ZABIN ABBANA Book Complet by Ummeey Muhammad Lawan .txt

Author :  Ummeey  Muhammad  Lawan Category :  Romantic Books

Chapter   19 / 21

54K to 57K   out of 60.6K words

ya bude Mata Motar


hanuta yarike tafito daga cikin Motar


cikin gidan suka nufa kwokari zare hanuta take daga cikin nasa ama tagagara




Kaitsaye fallonsa suka nufa wada yasha kayan Alatu lumshe idanu Ummeey tayi sakamako wani sanyayen kamshi dadi daya bugir hancinta






Kallonta Haydar yayi fuskarsa dauke da Murmushi yace Bissmillah ga guri kizauna baneje naduba Antyki


Sukuyar da Kai tayi kasa Tana wasa da yatsun hanuta tace tooo a dawo lafiya


Wucewa yayi bangare Rukkayah Yana shiga ya tarada ita zaune da Ummeey akan cinyarta tacin kwaliya cikin wani had'aden less na Alfarma sai kamshi take zubawa


Kallonta yayi fuskarsa dauke da Murmushi yace Uwar gida sarautar Mata Uwar gida ran gidan idan bakee babu gidan Haydar


Ya mutsa fuska tayi tace yau Kuma Tana kabulo aini ya Haydar bazaka yaudareni da Wana dadin bakinakaba tuda har kakara Aure too wlh kaficemin a Rai yazuma bansa Mai ya kawoka dakinaba


Baiji dadi maganar data fada masaba ama saiya basar


Hanu yasa ya dauki Ummeey dagata sama yayi yace baby Abba yau kiyi sabuwar Momy Kuma Mai sunaki zamuje kigan Momyki ko


Mikewa Rukkayah tayi cikin fushi tace bani yar'ta Kuma wlh Ummeey bazata taba Kiran wata baza da Momy ba karma kafara Abuda zai dameka Dan wlh bazai iyuba batakai matsayi da yan'tah zata kirata da Momy ba


Murmushi yayi yace tooo naji Momy Ummeey yazude muje fallona akwai maganar dazamuyi


Zatayi magana Haydar yace Dan Allah kada kimin musu Matata kiyin hakuri Mujemu kinji My Love


Turo baki tayi taraba tagefesa tawuce shima b bayanta yabi suka nufin fallo


Zama tayi akan kujera tadaura kafa daya kan daya shima Haydar Zama yayi a gefesu ya fara Adu'ah yaroki Allah daya bashi ikon yin Adalci a tsakani mataye nasa




Kallon Rukkayah yayi gami da fadin Momy Ummeey kice babba a gidan na Dan Allah inason kuzauna lafiya keda ka'warki kuhada kanku kada kubada kofar da shaidan zai samu dama dazai tarwatsa Mana farin cikin gidamu




Kekuma Ummeey Rukkayah yayarkice Dan Allah kibata girmata a matsayita nababa kuhada kanku waje Samar da Zama lafiya gidan nan


Kallon Rukkayah yayi yace Momy Ummeey kina da Abu fadin


Ya mutsa fuska tayi tare da fadin nide ya Haydar kafi kowa sani banason raini bazan dau raini daga gun matarkaba


Dan wlh mudin tace zata rainani too wlh jikintane zai gaya Mata gyara tun wuri tashiga hankalita




Murmushi Ummeey tayi tace karki damu Antyna bazan taba mikin wani Abu da ya danganci rainiba aike yayatace tayaya Zan Rana yayata


Nide fatana Allah Ubangijin ya hada kamu Allah yabamu Zama lafiya


Allah Kuma yabawa Mikimu ikon yin Adalci a tsakanimu




Mikewa Rukkayah tayi tsaye tare da wuga Mata harara tace kaji dashi makira daukar Ummeey tayi tabar dakin shide Haydar ya Mata uzuri dan yasan zafin kishine kedamuta_*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_
_*NA*_
_*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_
_*(UMMUH AFNAN)*_
_*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_




https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share


_*FACEBOOK LINK*_
https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link




_*WHATSAPP LINK*_


https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA


_*DASHEN🌲 ALLAH*_
_*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_
_*ALLAH SHINE GATAN MU*_
_{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_
*Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️*




For more information
08140801885




Page 99 & 100




______________Kallonta yayi yace Habibty tashi mushiga cikin kooo


Shuru tayi nad'an wani lokaci sana tace Habibi Dan Allah kaje kararashi Antyna Naga Ranta yabaci




Kura Mata idon yayi tare dafadin karki damu Antyki nada da sauri fushi ama zata huce zuwa safiya


Shuru tayi a Ranta Tana fadin yazu a haka zan zauna da Wana matar Dan nalura Tana da zafin kishin Allah kabani ikon jure duk wani Abu dazan gani daga gareta


Mikewa yayi tsaye yace Habibty tashi mushiga cikin


Tashi tayi batare da tace komaiba tabi bayasu suka nufin bangare nata suna shiga Fallon mamakine ya kamata gani irin kayan Alatu dake Fallon saikace fadar shugaban kasa




Hawaye fari cikine suka zubon daga idanuta a hankalin tafurta Ina Alfahari daku iyayyena sanyin idaniyata Allah ya Kara muku nisan kwana Mai anfani


Juyowa yayi ya kalleta yace Habibty Yanaga kitsaya lafiya Dee koh


Sukuyar da Kai tayi batare datace ufaba


Suna shiga cikin dakin Alwala sukayi suka gabatar da Sallah nafila sudade sunayiwa Allah godiya daya malaka musu juna amatsayin ma'aurata






Kiran Adam ne yahigo wayansa dagawa yayi yace ganinan fitowa


Bai dad'e da fitaba ya dawo hanusa sanye da ledee


Ajiye ledan yayi a gabata budewa yayi gashashiyar kaza ce a ciki hannu yasa ya yago kazar tare damik'a mata Bismillah Habibty buda bakinki kici Wana dadad'ar kazar


Girgiza Kai tayin tare da fad'an nakwoshin Habibi


Idonsa nakanta Yace kiyin hakuri Habibty kici Koda Kadane zanji dad'in idan Kika Amince kikacin


Mika Mata yayi yace bud'e bakin ko Habibty Bude bakin tayi dakansa yake Bata kazar a baki har sai da ya tabatar tak'oshi sana ya kyaleta






Shigewa Toilet sukayi domin wake bakisu suna fitowa daga Toilet


rakubewa tayi a gefe Kallonta yayi yaga jikinta a sanyaye Alamu tsoro sun bayana a tare da ita




Habibty Yanaga kitsaya a nan taho muje mukwanta


gani yayi Bata daniyar zuwa Karasowa yayi Ida take rike hanuta yayi suka nufin Ida gadon yake Zama sukayi a bakin gadon


gabatane ya fadin Hawaye suka fara zirya akan fuskata


hanu yasa yafara share Mata Hawaye


yace Mai Kuma yafaru Habibty konamikin wani abune da har yasakin zubar da Hawaye


Girgiza Kai tayin cikin kuka tace bakamin komaiba Habibi




Kura Mata Sexy eyes d'insa yayi masu daukar hankalin yace too Mai yasakin kuka sanar Dani


Habibty kisan kuwa irin rad'ad'in danakeji a Raina idan Naga Hawaye nazubowa daga Wana kyakyawar fuskarna taki


Sukuyar da kanta tayin kasa tace nima basan dalilin kukanba jinayi kawai inayi




Tooo kuka yayi hakuri karyasake zuwa Dan nasan soyake ya hanani more wana dare na angwancina Mai cike da dinbin tarihi


Dare Dana daden Ina tanadin zuwansa


Daga Mata gira yayi tare dafadin koba hakaba Habibty shuru tayi batare datayi maganaba Dan tsoronsa yagama ciki Mata zuciya zare hanuta tayi daga cikinasa ta hayen kan gadon kwanciya tayi a gefen gadon gabanta nafaduwa




Shima hayewa gadon yayi ya kwanta daf da ita tare da manata a jikinsa wani irin Abu yajin ya tsikareshi tudaga tsakar kansa harzuwa tafin k'afarsa jin yayi yashiga cikin wani irin yanayi hugging d'ita yafarayin cikin wani irin yanayi na shaukin Son




Cikin kwarewa ya fara sarafata saikace wani mayu wacin zaki


Kokari rabata da kayan dake jikinta yafarayin


sauri tayi tarike hanusa cikin kuka tace Habibi Dan Allah kada kamin komai wlh Ina tsoro




Cikin wahalaliyar murya yace Sorry Habibty bazan iya jurewaba nadade Ina mararin ganin Wana Rana


Kiyin hakuri Habibty kishayar dani ni,imar dake tatare dake nayi mikin Alkawari bazan mikin da zafiba




Rabata yayi dakayan dake jikinta yacin gaba da sarafata Adu'ar saduwa yayi a hankalin yasamu ya shigeta


wani irin Kara Ummeey tasa sakamakon wani a zabeben zafin dataji tak'asanta




Shiko Haydar baimasan tanayiba kuka take Tana rok'osa daya kyaleta


Haydar wani irin Santi dadin yake wada tuda yake baitaba jinshi cikin irin Wana yanayiba




Bai kyaletaba Saida ya tabatar yasamu nutsuwa sana ya kyaleta


Ummeey bakaramin galabaita tayiba saboda bak'aramin gurzar Tasha a gunsaba gawani zabeben zafin datakeji Yana ratsata


rugumeta yayi a kirjinsa yace Habibty wlh sai yazu nakara tabatarwa keta dabance a cikin mata


Kijiyar dani dad'in iri wada bataba jiba


Kishayar dani zuma kaunarki iri wace bantab'a shaba


Habibty ban,taba Tsitar kaina cikin farin ciki irin nawana Ranarba


matsayiki dabane a Raina nayi mikin tanadin Soyayyah zalla ba sirki Zan shayar dake ruwa kauna Mai hade da zuman Son Mai zak'i




A hankalin tabude bakinta tare da fadin Habibi Zan juri duk wani zafi da radadin mudin Zan sakaka cikin farin ciki Habibi burina Naga farin ciki nagudana akan fuskarka


Ashirye nake a koda yaushe wajan gani nabaka hakinka.
tare da saka cikin fari ciki Mai daurewa


Habibi Dan Allah karikeni Amanna kafi kowa sani cewa zuciyata dakai tasaba kada wata Rana kajuyawa zuciyar data zautu da muradin son kasancewa tare dai baya


Nikuma nayi maka Alkawari Zan kasance Mai biyaya a gareka zakayi Alfahari dani a matsayina na matarka.




A cikin Wana Dare Ummeey da Haydar sun daukawa junasu Alkawari Mai tarin yawa sukasace cikin fari ciki tare da shaukin son






WASHE GARI


Washe gari da safe Haydar yanufin bangare Rukayyah ya tarda ita kwace a kan gadon Ummeey nazaune a gadon sai wasa take Tana ganishi tafara dariya Tana k'okarin zuwa gusa daukarta yayi Yana murmushi yafara Mata wasa Ummeey sai kyalkyallewa da dariya takeyi


Kallon Rukkayah yayi cikin mamaki yace Momy Ummeey lafiya Naganki akwance a irin Wana lokaci


Tashi tayi zaune cikin gatsalin tace lafiyarce takawo haka kallon raini takemasa


Girgiza Kai yayi tare dafadin Ina breakfast dimu Naga shuru baki kaimanaba shine nazo nadauka Mana




Takaicine ya Kama Rukkayah a Ranta tace ama Wana mutumin ya Raina min wayo


Gani yayi Bata daniyar magana yace Rukkayah magana nake mikinfa


Murmushi takaici tayi tare dafadin Ya Haydar dama Kai a tunanika nicema zamuku breakfast ita wace kakwana a gunatan bazata muku breakfast diba




Ya Haydar kafitamin daga d'akina bana son ganika ai dama nafadama turanar da nashigo gidanka bazan iya hada mijin dawata yan'maceba




Rashine yabaci take yanayisa ya canja idanuwasa sukayi Jan


Yace Rukkayah nikike d'agawa murya kike fadamin bak'ake magaganu saboda nakara Aure


Too inason sanar dake Ummeey itace zabin Raina Ummeey itace mace da nafara son a rayuwata har gobe banida Kamar ta Kuma banajin zan inyayiwa wata yan'mace son danakewa Ummeey kema shedace akan hakan


Dan haka kishiga hankalinki kishi ba hauka bane wlh idan kikace Zaki rainani a gidana bazaki taba jin dadi a gunaba




Mikewa tayi tsaye cikin masifa tace Ya Haydar kayi duk Abuda zakayi wlh dadai nake dakai tudaga Ranar daka Bude baki kace an daurama Aure da Wana figagiyar yariyar kafita daga Raina




Daga hanu yayi zai mareta saikuma ya tsaya cak


Girgiza Kai yayi cikin bacin Rai yabar dakin yanufi bangare Ummeey




Yana shiga ya tarda ita zaune a fallo Tana ganisa tamike tsaye fuskarta dauke da Murmushi tace barka da dawowa Habibi




Murmushi karfin halin yayi yace Habibty Ina Kika shiga d'azu natashi bangankiba


Murmushi tayi tace Habibi ina can kitchen Ina had'a Mana breakfast




Cikin mamaki Haydar yace breakfast Kuma kina Amarya Kika shiga kitchen


Murmushi tayi tace muje mukarya ko Habibi




Tudaga Wana lokaci kullu Ummeey ita takeyin girkita har lokaci data cika sati guda a gidan Hayda




Haydar yasanar da Adam iri Abubuwa da Rukkayah take Masa Adam dakansa ya zo har gidan yasameta yamata fada sosai




Ammmy itama tazo gidan tahadasu tayi musu nasiha akan sujin tsoro Allah suzauna da junasu tsakani da Allah






GOMBE



Tuda Muhammad yasanar da Meenat Abubuwa da suka faru Meenat tace bazata zauna dashiba yazamo dolle ya saketa Rashi mutunci take zuba Masa na yau daban nagobe daban




Da Abu ya Ishesa yaje yasamu Dad dinta yasanar Masa halin dasuke ciki


Dad yace Kai dama kasan Mahaifin naka matsiyacine shine kazo ka Auri Yan,tah


Too yazamo maka Dole karabu da Meenat Dan ba ajinka bace nifa dama na Aurama Meenat ne saboda Naga Mahaifika sananeni a garina




Too ama tuda Har Arziki banasabane too wlh yazamo Dole kasaki Meenat


Dan bazata zauna da matsiya ciba Babu irin cin mutunci da Dad din Meenat bayiwa Muhammad ba


Haka Muhammad yabar gidan cikin takaici da danasani Aura Meenat


gidasu Muhammad yawuce ya Taran da Momy da Abba zaune Durkusawa yayi a gabasu yace_*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_


_*NA*_




_*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_
_*(UMMUH AFNAN)*_
_*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_




https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share


_*FACEBOOK LINK*_
https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link




_*WHATSAPP LINK*_


https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA


_*DASHEN🌲 ALLAH*_
_*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_
_*ALLAH SHINE GATAN MU*_
_{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_
*Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️*


For more information
08140801885




Page 101 & 102




Barkaku da hutawa Abba dago Kai Abba yayi
ya kallesa tare da fadin yauwa barka de Muhammad dafatan kuna lafiya ya iyalin


D'ago Kai Muhammad yayi tare da sauke idanuwasa akan Abba cikin sanyi jiki yace Abba Babu lafiya tun Ranar da Meenat tasamu labarin dukiyarka ta Ummeey ce


Tudaga Wana lokacin tabi tad'agamin hankalin Wai ita bazata zauna daniba saide narabu da ita


Yazu hakama daga gidasu nake nasanar da Dad abuda kefaru saide shima Dad yace Meenat bazata cin gaba da Zama daniba


Mikewa tsaye Abba yayi yace Wana ai matsalarkuce Kai da Mahaifinyarka


Kafun yayi wata magana. Abba. Yabar gun ya wuce d'aki


Momy nagani Abba ya shige. daki takalin. d'anata ciki tausayawa tace My Son yaushe raboka daxuwa gidanan kaga yada duk kabi karame sai kace wada yayin jiya


Shima kallon Momy yayi tare dafadin Momy ai komai jinya baikaini shiga cikin tashin hankalinba Momy inason Meenat banason rabuwa da ita Dan Allah Momy kitemakeni muje kibata hakuri tayi hakuri mucigaba da zamamu


Momy idan narasa Meenat zanshiga cikin tashin hankalin


Hararasa Momy tayi cikin k'unar Rai tace My Son kokaki ko kason yazamoma dolle karabu da Wana yar'iskar yariyar


Yariyar dabata San mutuncin kaba bare har kayi tunanin zata mutuntani a matsayina na Mahaifinyarka kaduba iri cin mutuncin da yariyarna tamin ama wai kana ikirarin cewa bazaka iya rabuwa da itaba saboda ita tahaifeka


Wacece Meenat da har kake tunani bazaka iya rabuwa da itaba


akwai Mata kyawawa a duniyarna wada sukafin Meenat My Son kana da kyauwun da kwar jini wada duk wata Yar Mace zatason kakasance Mijinta


Tashi zakayi mutafin gidanka a gabana nakeson kadan k'arawa Meenat saki d'an d'an har guda uku


Sana narama irin wulakanci da tayimin tashi mutafi nasan Abbaka bayazu zai fitoba zanje har nadawo batare da yasaniba


Mikewa Muhammad yayi jikinsa a sanyaye suka nufin gidanasa


Suna shiga sukatara da Meenat zaune a fallo Tana gani Momy tamike tsaye cikin tsiwa. tanuna Ta da yatsa 👉tare dafad'in


Wakekan wace iri maran zuciyace nace bana buk'atar ganiki a gidana Ama saboda naci sai kizo too wlh idan ke manyace saide kicin kanki Dan nikan nafin karfin...Bata karasaba tajin saukar Mari a kan fuskarta


Kafin Momy tasauke hanuta daga kunci Meenat itama Meenat din tashararawa Momy Marin jikake Tasssssssss


Wani hucin Muhammad yayi ya danko Meenat ya fara dauketa da Mari Yana dukanta keeee Dan Ubanki Mahaifiyata Zaki Mara saboda baki da kuyan tooo wlh yau sana kusan kasheki a gidanan


Bai

19 / 21