Author : Ummeey Muhammad Lawan Category : Romantic Books
ya bude Mata Motar
hanuta yarike tafito daga cikin Motar
cikin gidan suka nufa kwokari zare hanuta take daga cikin nasa ama tagagara
Kaitsaye fallonsa suka nufa wada yasha kayan Alatu lumshe idanu Ummeey tayi sakamako wani sanyayen kamshi dadi daya bugir hancinta
Kallonta Haydar yayi fuskarsa dauke da Murmushi yace Bissmillah ga guri kizauna baneje naduba Antyki
Sukuyar da Kai tayi kasa Tana wasa da yatsun hanuta tace tooo a dawo lafiya
Wucewa yayi bangare Rukkayah Yana shiga ya tarada ita zaune da Ummeey akan cinyarta tacin kwaliya cikin wani had'aden less na Alfarma sai kamshi take zubawa
Kallonta yayi fuskarsa dauke da Murmushi yace Uwar gida sarautar Mata Uwar gida ran gidan idan bakee babu gidan Haydar
Ya mutsa fuska tayi tace yau Kuma Tana kabulo aini ya Haydar bazaka yaudareni da Wana dadin bakinakaba tuda har kakara Aure too wlh kaficemin a Rai yazuma bansa Mai ya kawoka dakinaba
Baiji dadi maganar data fada masaba ama saiya basar
Hanu yasa ya dauki Ummeey dagata sama yayi yace baby Abba yau kiyi sabuwar Momy Kuma Mai sunaki zamuje kigan Momyki ko
Mikewa Rukkayah tayi cikin fushi tace bani yar'ta Kuma wlh Ummeey bazata taba Kiran wata baza da Momy ba karma kafara Abuda zai dameka Dan wlh bazai iyuba batakai matsayi da yan'tah zata kirata da Momy ba
Murmushi yayi yace tooo naji Momy Ummeey yazude muje fallona akwai maganar dazamuyi
Zatayi magana Haydar yace Dan Allah kada kimin musu Matata kiyin hakuri Mujemu kinji My Love
Turo baki tayi taraba tagefesa tawuce shima b bayanta yabi suka nufin fallo
Zama tayi akan kujera tadaura kafa daya kan daya shima Haydar Zama yayi a gefesu ya fara Adu'ah yaroki Allah daya bashi ikon yin Adalci a tsakani mataye nasa
Kallon Rukkayah yayi gami da fadin Momy Ummeey kice babba a gidan na Dan Allah inason kuzauna lafiya keda ka'warki kuhada kanku kada kubada kofar da shaidan zai samu dama dazai tarwatsa Mana farin cikin gidamu
Kekuma Ummeey Rukkayah yayarkice Dan Allah kibata girmata a matsayita nababa kuhada kanku waje Samar da Zama lafiya gidan nan
Kallon Rukkayah yayi yace Momy Ummeey kina da Abu fadin
Ya mutsa fuska tayi tare da fadin nide ya Haydar kafi kowa sani banason raini bazan dau raini daga gun matarkaba
Dan wlh mudin tace zata rainani too wlh jikintane zai gaya Mata gyara tun wuri tashiga hankalita
Murmushi Ummeey tayi tace karki damu Antyna bazan taba mikin wani Abu da ya danganci rainiba aike yayatace tayaya Zan Rana yayata
Nide fatana Allah Ubangijin ya hada kamu Allah yabamu Zama lafiya
Allah Kuma yabawa Mikimu ikon yin Adalci a tsakanimu
Mikewa Rukkayah tayi tsaye tare da wuga Mata harara tace kaji dashi makira daukar Ummeey tayi tabar dakin shide Haydar ya Mata uzuri dan yasan zafin kishine kedamuta_*ZAƁIN🤵🏻♂ABBANA👳🏼♂*_
_*NA*_
_*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_
_*(UMMUH AFNAN)*_
_*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_
https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share
_*FACEBOOK LINK*_
https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link
_*WHATSAPP LINK*_
https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA
_*DASHEN🌲 ALLAH*_
_*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_
_*ALLAH SHINE GATAN MU*_
_{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_
*Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️*
For more information
08140801885
Page 99 & 100
______________Kallonta yayi yace Habibty tashi mushiga cikin kooo
Shuru tayi nad'an wani lokaci sana tace Habibi Dan Allah kaje kararashi Antyna Naga Ranta yabaci
Kura Mata idon yayi tare dafadin karki damu Antyki nada da sauri fushi ama zata huce zuwa safiya
Shuru tayi a Ranta Tana fadin yazu a haka zan zauna da Wana matar Dan nalura Tana da zafin kishin Allah kabani ikon jure duk wani Abu dazan gani daga gareta
Mikewa yayi tsaye yace Habibty tashi mushiga cikin
Tashi tayi batare da tace komaiba tabi bayasu suka nufin bangare nata suna shiga Fallon mamakine ya kamata gani irin kayan Alatu dake Fallon saikace fadar shugaban kasa
Hawaye fari cikine suka zubon daga idanuta a hankalin tafurta Ina Alfahari daku iyayyena sanyin idaniyata Allah ya Kara muku nisan kwana Mai anfani
Juyowa yayi ya kalleta yace Habibty Yanaga kitsaya lafiya Dee koh
Sukuyar da Kai tayi batare datace ufaba
Suna shiga cikin dakin Alwala sukayi suka gabatar da Sallah nafila sudade sunayiwa Allah godiya daya malaka musu juna amatsayin ma'aurata
Kiran Adam ne yahigo wayansa dagawa yayi yace ganinan fitowa
Bai dad'e da fitaba ya dawo hanusa sanye da ledee
Ajiye ledan yayi a gabata budewa yayi gashashiyar kaza ce a ciki hannu yasa ya yago kazar tare damik'a mata Bismillah Habibty buda bakinki kici Wana dadad'ar kazar
Girgiza Kai tayin tare da fad'an nakwoshin Habibi
Idonsa nakanta Yace kiyin hakuri Habibty kici Koda Kadane zanji dad'in idan Kika Amince kikacin
Mika Mata yayi yace bud'e bakin ko Habibty Bude bakin tayi dakansa yake Bata kazar a baki har sai da ya tabatar tak'oshi sana ya kyaleta
Shigewa Toilet sukayi domin wake bakisu suna fitowa daga Toilet
rakubewa tayi a gefe Kallonta yayi yaga jikinta a sanyaye Alamu tsoro sun bayana a tare da ita
Habibty Yanaga kitsaya a nan taho muje mukwanta
gani yayi Bata daniyar zuwa Karasowa yayi Ida take rike hanuta yayi suka nufin Ida gadon yake Zama sukayi a bakin gadon
gabatane ya fadin Hawaye suka fara zirya akan fuskata
hanu yasa yafara share Mata Hawaye
yace Mai Kuma yafaru Habibty konamikin wani abune da har yasakin zubar da Hawaye
Girgiza Kai tayin cikin kuka tace bakamin komaiba Habibi
Kura Mata Sexy eyes d'insa yayi masu daukar hankalin yace too Mai yasakin kuka sanar Dani
Habibty kisan kuwa irin rad'ad'in danakeji a Raina idan Naga Hawaye nazubowa daga Wana kyakyawar fuskarna taki
Sukuyar da kanta tayin kasa tace nima basan dalilin kukanba jinayi kawai inayi
Tooo kuka yayi hakuri karyasake zuwa Dan nasan soyake ya hanani more wana dare na angwancina Mai cike da dinbin tarihi
Dare Dana daden Ina tanadin zuwansa
Daga Mata gira yayi tare dafadin koba hakaba Habibty shuru tayi batare datayi maganaba Dan tsoronsa yagama ciki Mata zuciya zare hanuta tayi daga cikinasa ta hayen kan gadon kwanciya tayi a gefen gadon gabanta nafaduwa
Shima hayewa gadon yayi ya kwanta daf da ita tare da manata a jikinsa wani irin Abu yajin ya tsikareshi tudaga tsakar kansa harzuwa tafin k'afarsa jin yayi yashiga cikin wani irin yanayi hugging d'ita yafarayin cikin wani irin yanayi na shaukin Son
Cikin kwarewa ya fara sarafata saikace wani mayu wacin zaki
Kokari rabata da kayan dake jikinta yafarayin
sauri tayi tarike hanusa cikin kuka tace Habibi Dan Allah kada kamin komai wlh Ina tsoro
Cikin wahalaliyar murya yace Sorry Habibty bazan iya jurewaba nadade Ina mararin ganin Wana Rana
Kiyin hakuri Habibty kishayar dani ni,imar dake tatare dake nayi mikin Alkawari bazan mikin da zafiba
Rabata yayi dakayan dake jikinta yacin gaba da sarafata Adu'ar saduwa yayi a hankalin yasamu ya shigeta
wani irin Kara Ummeey tasa sakamakon wani a zabeben zafin dataji tak'asanta
Shiko Haydar baimasan tanayiba kuka take Tana rok'osa daya kyaleta
Haydar wani irin Santi dadin yake wada tuda yake baitaba jinshi cikin irin Wana yanayiba
Bai kyaletaba Saida ya tabatar yasamu nutsuwa sana ya kyaleta
Ummeey bakaramin galabaita tayiba saboda bak'aramin gurzar Tasha a gunsaba gawani zabeben zafin datakeji Yana ratsata
rugumeta yayi a kirjinsa yace Habibty wlh sai yazu nakara tabatarwa keta dabance a cikin mata
Kijiyar dani dad'in iri wada bataba jiba
Kishayar dani zuma kaunarki iri wace bantab'a shaba
Habibty ban,taba Tsitar kaina cikin farin ciki irin nawana Ranarba
matsayiki dabane a Raina nayi mikin tanadin Soyayyah zalla ba sirki Zan shayar dake ruwa kauna Mai hade da zuman Son Mai zak'i
A hankalin tabude bakinta tare da fadin Habibi Zan juri duk wani zafi da radadin mudin Zan sakaka cikin farin ciki Habibi burina Naga farin ciki nagudana akan fuskarka
Ashirye nake a koda yaushe wajan gani nabaka hakinka.
tare da saka cikin fari ciki Mai daurewa
Habibi Dan Allah karikeni Amanna kafi kowa sani cewa zuciyata dakai tasaba kada wata Rana kajuyawa zuciyar data zautu da muradin son kasancewa tare dai baya
Nikuma nayi maka Alkawari Zan kasance Mai biyaya a gareka zakayi Alfahari dani a matsayina na matarka.
A cikin Wana Dare Ummeey da Haydar sun daukawa junasu Alkawari Mai tarin yawa sukasace cikin fari ciki tare da shaukin son
WASHE GARI
Washe gari da safe Haydar yanufin bangare Rukayyah ya tarda ita kwace a kan gadon Ummeey nazaune a gadon sai wasa take Tana ganishi tafara dariya Tana k'okarin zuwa gusa daukarta yayi Yana murmushi yafara Mata wasa Ummeey sai kyalkyallewa da dariya takeyi
Kallon Rukkayah yayi cikin mamaki yace Momy Ummeey lafiya Naganki akwance a irin Wana lokaci
Tashi tayi zaune cikin gatsalin tace lafiyarce takawo haka kallon raini takemasa
Girgiza Kai yayi tare dafadin Ina breakfast dimu Naga shuru baki kaimanaba shine nazo nadauka Mana
Takaicine ya Kama Rukkayah a Ranta tace ama Wana mutumin ya Raina min wayo
Gani yayi Bata daniyar magana yace Rukkayah magana nake mikinfa
Murmushi takaici tayi tare dafadin Ya Haydar dama Kai a tunanika nicema zamuku breakfast ita wace kakwana a gunatan bazata muku breakfast diba
Ya Haydar kafitamin daga d'akina bana son ganika ai dama nafadama turanar da nashigo gidanka bazan iya hada mijin dawata yan'maceba
Rashine yabaci take yanayisa ya canja idanuwasa sukayi Jan
Yace Rukkayah nikike d'agawa murya kike fadamin bak'ake magaganu saboda nakara Aure
Too inason sanar dake Ummeey itace zabin Raina Ummeey itace mace da nafara son a rayuwata har gobe banida Kamar ta Kuma banajin zan inyayiwa wata yan'mace son danakewa Ummeey kema shedace akan hakan
Dan haka kishiga hankalinki kishi ba hauka bane wlh idan kikace Zaki rainani a gidana bazaki taba jin dadi a gunaba
Mikewa tayi tsaye cikin masifa tace Ya Haydar kayi duk Abuda zakayi wlh dadai nake dakai tudaga Ranar daka Bude baki kace an daurama Aure da Wana figagiyar yariyar kafita daga Raina
Daga hanu yayi zai mareta saikuma ya tsaya cak
Girgiza Kai yayi cikin bacin Rai yabar dakin yanufi bangare Ummeey
Yana shiga ya tarda ita zaune a fallo Tana ganisa tamike tsaye fuskarta dauke da Murmushi tace barka da dawowa Habibi
Murmushi karfin halin yayi yace Habibty Ina Kika shiga d'azu natashi bangankiba
Murmushi tayi tace Habibi ina can kitchen Ina had'a Mana breakfast
Cikin mamaki Haydar yace breakfast Kuma kina Amarya Kika shiga kitchen
Murmushi tayi tace muje mukarya ko Habibi
Tudaga Wana lokaci kullu Ummeey ita takeyin girkita har lokaci data cika sati guda a gidan Hayda
Haydar yasanar da Adam iri Abubuwa da Rukkayah take Masa Adam dakansa ya zo har gidan yasameta yamata fada sosai
Ammmy itama tazo gidan tahadasu tayi musu nasiha akan sujin tsoro Allah suzauna da junasu tsakani da Allah
GOMBE
Tuda Muhammad yasanar da Meenat Abubuwa da suka faru Meenat tace bazata zauna dashiba yazamo dolle ya saketa Rashi mutunci take zuba Masa na yau daban nagobe daban
Da Abu ya Ishesa yaje yasamu Dad dinta yasanar Masa halin dasuke ciki
Dad yace Kai dama kasan Mahaifin naka matsiyacine shine kazo ka Auri Yan,tah
Too yazamo maka Dole karabu da Meenat Dan ba ajinka bace nifa dama na Aurama Meenat ne saboda Naga Mahaifika sananeni a garina
Too ama tuda Har Arziki banasabane too wlh yazamo Dole kasaki Meenat
Dan bazata zauna da matsiya ciba Babu irin cin mutunci da Dad din Meenat bayiwa Muhammad ba
Haka Muhammad yabar gidan cikin takaici da danasani Aura Meenat
gidasu Muhammad yawuce ya Taran da Momy da Abba zaune Durkusawa yayi a gabasu yace_*ZAƁIN🤵🏻♂ABBANA👳🏼♂*_
_*NA*_
_*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_
_*(UMMUH AFNAN)*_
_*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_
https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share
_*FACEBOOK LINK*_
https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link
_*WHATSAPP LINK*_
https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA
_*DASHEN🌲 ALLAH*_
_*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_
_*ALLAH SHINE GATAN MU*_
_{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_
*Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️*
For more information
08140801885
Page 101 & 102
Barkaku da hutawa Abba dago Kai Abba yayi
ya kallesa tare da fadin yauwa barka de Muhammad dafatan kuna lafiya ya iyalin
D'ago Kai Muhammad yayi tare da sauke idanuwasa akan Abba cikin sanyi jiki yace Abba Babu lafiya tun Ranar da Meenat tasamu labarin dukiyarka ta Ummeey ce
Tudaga Wana lokacin tabi tad'agamin hankalin Wai ita bazata zauna daniba saide narabu da ita
Yazu hakama daga gidasu nake nasanar da Dad abuda kefaru saide shima Dad yace Meenat bazata cin gaba da Zama daniba
Mikewa tsaye Abba yayi yace Wana ai matsalarkuce Kai da Mahaifinyarka
Kafun yayi wata magana. Abba. Yabar gun ya wuce d'aki
Momy nagani Abba ya shige. daki takalin. d'anata ciki tausayawa tace My Son yaushe raboka daxuwa gidanan kaga yada duk kabi karame sai kace wada yayin jiya
Shima kallon Momy yayi tare dafadin Momy ai komai jinya baikaini shiga cikin tashin hankalinba Momy inason Meenat banason rabuwa da ita Dan Allah Momy kitemakeni muje kibata hakuri tayi hakuri mucigaba da zamamu
Momy idan narasa Meenat zanshiga cikin tashin hankalin
Hararasa Momy tayi cikin k'unar Rai tace My Son kokaki ko kason yazamoma dolle karabu da Wana yar'iskar yariyar
Yariyar dabata San mutuncin kaba bare har kayi tunanin zata mutuntani a matsayina na Mahaifinyarka kaduba iri cin mutuncin da yariyarna tamin ama wai kana ikirarin cewa bazaka iya rabuwa da itaba saboda ita tahaifeka
Wacece Meenat da har kake tunani bazaka iya rabuwa da itaba
akwai Mata kyawawa a duniyarna wada sukafin Meenat My Son kana da kyauwun da kwar jini wada duk wata Yar Mace zatason kakasance Mijinta
Tashi zakayi mutafin gidanka a gabana nakeson kadan k'arawa Meenat saki d'an d'an har guda uku
Sana narama irin wulakanci da tayimin tashi mutafi nasan Abbaka bayazu zai fitoba zanje har nadawo batare da yasaniba
Mikewa Muhammad yayi jikinsa a sanyaye suka nufin gidanasa
Suna shiga sukatara da Meenat zaune a fallo Tana gani Momy tamike tsaye cikin tsiwa. tanuna Ta da yatsa 👉tare dafad'in
Wakekan wace iri maran zuciyace nace bana buk'atar ganiki a gidana Ama saboda naci sai kizo too wlh idan ke manyace saide kicin kanki Dan nikan nafin karfin...Bata karasaba tajin saukar Mari a kan fuskarta
Kafin Momy tasauke hanuta daga kunci Meenat itama Meenat din tashararawa Momy Marin jikake Tasssssssss
Wani hucin Muhammad yayi ya danko Meenat ya fara dauketa da Mari Yana dukanta keeee Dan Ubanki Mahaifiyata Zaki Mara saboda baki da kuyan tooo wlh yau sana kusan kasheki a gidanan
Bai