Author : Boss Barture Category : Romantic Hausa Novels
da na fara aikin jarida inje in ɗauko rahoto da sauransu, har kawo yau da nake ruƙe da matsayin director, ban taba jin makamancin wannan labarin da muke sauraro ba.." Ya faɗa kamar baisan komai ba.
Kafin audio din ya kare gaba daya fuskokin wasu daga cikin su sun jiƙe sharkaf da hawaye..
Shiru suka yi yayin da zuciyoyinsu ke a cike fal da tunanin kurkukun kaddara da prisoners..
Kwatsam ba zato ba tsammani suka tsinkayi muryar Owais acikin kunnuwansu yana fadin, "Sheikh Imam ya yi maku nasiha don haka ku yi haƙuri da abun da zaku ji daga gare ni..." shiru ya ɗan yi kafin ya numfasa yana mai jin shakkar furtawa..
In a breaking voice ya ce, "Nasan kun yi tunanin labarin almara ne, to ba haka bane, da gaske ne ya faru, kuma bakowa bane shugaban KURKUKUN ƘADDARA FA CE KAKANMU OBINNA, PRISONERS DIN DA KU KA JI LABARINSU AKWAI JIKOKINSA A CIKIN SU...."
Bai ƙare maganar ba, sakamakon wani abu da ya katse masa hanzarinsa, a ruɗe yake kallonsu ganin yadda iyayen su mata da grandchilds ɗin suka zabura gaba daya suka miƙe daga zaunan da suke, fuskokinsu ɗauke da tsantsar ruɗani, cikin 6acin rai hajiya Malika ta ce, "Owais kana hauka ne? Kasan me kake faɗa kuwa? Meke damunka ne??" A faɗace ta fada..
Hajiya Muhibbat ta ce, "Wannan wani irin zancen banza ne Owais? Ko ka fara shaye shaye ne? In ba haka ba ka rasa wa zaka hada da fasiƙan mutanan nan sai baba Obie? Uban da ya haifi Ubanka..!" Rai a 6ace ta faɗa kamar zata doke sa..
A firgice Jazz yake girgiza kanshi yana fadin wlh ba gaskiya bane Yaya Owais dan Allah ka daina fada, bazai ta6a yiwuwa ba, Baba ko ƙiyashi ba zai iya kashewa ba, balle rai, wlh ba haka bane ba gaskiya bane, ni nasan wanene Baba..."
Kuka ya kama yi musu kamar ƙaramin yaro.
Huyawa Hajiya Jamila ta yi akan iyayen su maza ta soma tambayar su,"Dama Owais ya samu ta6in hankali shine baku taba faɗa mana ba? Me yasa ba za ku kaishi asibiti likitan mahaukata ya duba shi ba uhum? Dan Allah ku yi magana mana! Kun yi shiru kuna jin kalamil ƙabihin da Owais ke faɗa akan kakansa...!"
Ta faɗa cike da tashin hankali,
Matsawa Hajiya Madina ta yi kusa da Owais, ta damki damtsen hannunshi ta fusgo shi har saida ya miƙe ta tasa ƙeyarsa gaban Sheikh Imam ta ce, "Don Allah ka yi masa rukiya, Owais ya haukace, wlh bayin kansa bane, Owais ba zai ta6a fadin maganar nan da hankalinsa ba, zai iya yiwuwa aljanu ne suka shige shi.."
tsananin tausayinsu ne ya kama mazajensu da shi kanshi sheikh Imam ɗin da Chief Owais, wlh sun ƙara karya musu zuciya, ganin yadda suka yarda da surukinsu.
Cikin fushi Malika ta nufi Owais ta fusgo shi kamar zata doke shi ta ce, "Owais ban ji dadin furucin da ka yi akan Baba ba, dan ubanka meke damunka ne? Baka da hankali? Maza ka zuƙunna ka ba kowa hakuri kuma ka je ka nemi yafiyarsa saboda ƙazafin da ka yi masa!"
Runtse idanun shi ya yi gam, a hankali wasu zafafan hawaye suka fara shararowa kan kuncinsa, cikin shesshekar muryarsa mai rauni ya furta, "Sheikh bazan iya da su ba, ni dama nasan za a rina, ka taimaka ka yi musu bayanin da zasu fahimta, wlh ba ƙazafi na yi masa ba, shine Elder na gidan kurkukun ƙaddara kamar yadda ku ka ji. Zaku ya tuna yaran da nake ruƙo a gurina? Waɗanda na ce maku sojojin America ne suka tsince su a dajin Evil Forest kuma suka damƙa case din su a hannun hukumar mu? A ranar farewell dinner na Uncle Hateem na zo da su kuma nasan kowan nan ku ya gansu, to wadannan yaran suna daga cikin fursinonin kurkukun kaddara, kuma akwai jininku a ciki..."
nan fa ƙwaƙwalensu suka fara tariyo masu fuskokin yaran masu bala'en kama da wasu daga cikin su.
still basu gasgata maganar shi ba, amma fa sun fara shan jinin jikinsu, maganarsa ta haifar musu da kokwanto..
"Idan har yanzu baku yarda ba zan iya nuna maku videos din yaran da muka kubutar..."
wayarsa ya ɗauko ya kunna masu videos din su Unaisah a questioning room.
Sun ɗan fara yarda amma still basu gasgata ba, saima cewa suka yi koda za su yarda labarin na gaske ne amma ba zai ta6a yiwuwa Baba ya aikata ba, saboda su sun yarda da shi sun kuma san halin shi.
"Daddy ku yi musu bayani, watakil ku su yarda da ku..."
Hajiya Laura ta ce karma su wahalar da kansu, ai wlh ko shi Obie din ya faɗa da bakinsa ba zasu yarda ba..
Cikin raunanniyar murya mai girma Sharafudeen ya basu labarin abun da ya faru a ranar da momma ta bayyana, gaba ɗaya ya fayyace musu komai da ya faru.
Wlh Sunyi matuƙar razana, sun firgita sun shiga matsanancin ruɗani da tashin hankali, musamman da suka ji Momma tana a raye bata mutu ba, lamarin ya rikirkita tunaninsu har suna haɗa baki gurin tambayar tayaya hakan zai yiwu mutumin da ya mutu tsawon shekaru ashirin ya dawo a raye? Bayan su da idanunsu sun shaida mutuwarta, sai dai idan fatalwarta ce ta bayyana.
Duk ta inda Owais ya taro su sai sun nemi abun da zasu fake da shi akan ba gaskiya bane, har mazajen su sunyi kokarin fahimtar da su akan gaskiyar zancen amma sun ƙi yarda.
Sheikh imam ma ya yi kokarin fahimtar da su amma sun ƙi ma sauraron su.
Cikin sanyin murya Hateem ya ce, "Banga laifin ku ba, mu ma lokacin da mu ka ji labarin, mun ƙaryata da farko, amma baba ya karya mana zuciya, saboda ya kasa kare kanshi kuma ya amsa laifinsa, yanzu haka baba yana a ɗaki ya kulle kansa tun ranar da asirin shi ya tonu..." Maganar Hateem ta ƙara ɗaga hankulansu.
"Bayan haka cikin sunayen elders din da Momma ta faɗa ta kira sunan Pravin yana ɗaya daga cikin su, saboda rashin gaskiya Pravin ya gudu daga gidan nan tare da Hajjaty tun ranar da abun ya faru, kuma shine ya yi silar kwanciyar hajiya Saratu jinya, saboda ta kama su suna yunƙurin guduwa daga gidan nan, yanzu haka tana a kwance gadon asibiti ita da momma."
Kamar a mafarki su twins su ke sauraron abunda Sir Mubarak ya ke faɗi, Bayin Allah a tare suka ɗaura hannayensu a saman kawunansu alamar sun shiga uku, kafin ka ce me tuni sautin koke kokensu ya cika wurin, Faryat ma batare da sun ankara ba ta yanke jiki ta faɗi a sume babu wanda ya lura saboda ɗimaucewar da suka yi.
"Momma ba fatalwa bace, da gaske ita ce, bata mutu ba, tana a raye, Baba shi ya ƙulla makircin mutuwarta, lokacin da aka kawo gawarta da sunan sun yi accident din mota bamu ga fuskarta ba saboda ta ca6e da raunuka, ashe ba gawarta bace, Allah kaɗai yasan a ina baba ya samo gawar da ta yi kama da gawarta watakil ma rufa ido ya yi mana muka dinga ganin kamar ita ce..." Deen ne ya faɗa a raunace yana dubansu.
Dafe kawunansu suka yi, kusan a tare suka shiga ambaton Innalillahi wa'inna ilaihirrajiun daga iyaye mata har ƴa'yan nasu, cikin shesshekar Kuka Malika ta ce, "Wlh da gaske ne! Na yarda da maganarku, sai yanzu na gane wacece tsohuwar da aka kawo asibitinmu villa, dama tun da suka zo da ita nake ta yi mata kallon sani, amma saboda canzawar da ta yi shiyasa na kasa ganeta ashe momma ce bata mutu ba.."
"La'haula walaquwwata Illa billah! Kai jama'a! In kuwa haka ne Baba ya gama da mu, ya yaudari yardar da muka yi masa, ya zalunce mu ya cuce mu, tsawon shekara nawa muna haihuwar yara su zo ba a raye ba, ashe sadaukar da su yake yi gidan matsafa, arzikinsa na jinin ƴa'ƴanmu ne jama'a, mun shiga ukun mu! Da wani ido zamu dubi duniya! Wlh baba ya karya mana zuciya, muna yi masa kallon mumini nagari ashe mutumin banza ne matsafi, mutuncinsa ya zube a idanunmu, wallahi ba zamu ƙyale sa ba, mu dai an cuce mu an goga mana mummunan tabo wlh..." Hajiya Muhibbat ce ta ke ta sambatun rashin ɗa'a
"Wlh dana san haka, ba abun da zaisa in auri jininsa, yanzu gayanan mu da ba ƴa'yansa ba daga surukantaka an jaza mana musiba da bala'e, ana yi mana kallon mutane masu daraja saboda mun auri jinin dattijon arziki ashe dattijon banza ne tsohon najadu, wannan fasikanci har ina! Kawai an zubar mana da mutuncin mu wlh!"
"Yadda muke alfahari da shi na kasancewar shi mutun nagari da ya haifa mana mazajen da muke alfahari da su, ashe ba mutumin kirki bane azzalumi ne, wlh sai Allah ya saka mana cin zalun da ya yi mana, ya ja mana abun kunya, ai wlh mutane suka ji wannan abun kunyar mun shiga uku! Shiga cikin jama'a sai ya gagare mu..."
Kamar mahaukaciya sai 6a6atu take yi, babu wanda ya fahimci me take cewa saboda koke koken da ya cika falon, kuma ta yi maganganun ne cikin harshen shuwa. Maids din gidan dake leƙen su sun ji komai, bayin Allah sun yi kuka da idanunsu kamar ba gobe, su kansu Baba Obie ya karya musu zuciya, sun kuma ji tausayin halin da ya jefa ahalinsa, sai yanzu suka gane dalilin da yasa cikin kwanakin nan mutanan gidan suka shiga mawuyacin hali da kuma dalilin da yasa suke sa ake kawo masu abinci daga restaurant, ashe gujewa cin haram suke yi.
Alƙalamina shima ya yi rauni, bazan iya misalta tashin hankalin da suka shiga ba, zuciyoyinsu sun karye, ga wata matsananciyar damuwa mai tattare da faɗuwar gaba da ta cika zukatansu, sun yi kuka kamar ransu zai fita, babu babba ba yaro, babu mai lallashin wani kowa ta kansa yake yi, duk da sanyin A.c din dake ratsa fatar su hakan bai hana su fitar da gumi ba, gaba ɗayan su babu wanda zazza6i bai kama sa ba, harda masu ciwon kai.
Nan take suka fara yanke jiki suna faɗuwa ƙasa a sume, kusan mutun goma suka sume, Zaid da ya gama haukacewa cikin ɗimuwa ya nufi c-table ya ɗauki glass vase din dake akai ya ɗaga sama yana kokarin buga ma kansa, bai aune ba yaji an cafki hannunsa idanunsa jawur ya dubi Chief da ya ruke sa, fashewa ya yi da kuka yana fadin ya ƙyalesa ya kashe kanshi ko ya samu sassaucin raɗadin da zuciyar shi take yi mashi, mutuwa ya ke so ya yi wlh sai ya kashe kan shi.
Chief baisan sa'adda ya dauke shi da mari ba saboda zafin kalmar kashe kan shi da ya furta aikuwa nan take ya faɗi a sume, hankalinsa ba ƙaramin tashi ya yi ba ya yi zaton zuciyarsa ce ta buga ya mutu, hankalinsa ya rabu gida biyu, kwata kwata kowa ya rikice, jikokin sai kokarin illata kansu suke yi, iyayensu ne ke ta kokarin hanasu aikatawa wlh duk sun haukace, daga sun taro wannan sai wannan ya 6alle gida ya rikice, hauka tuburan, Zayn da ƙunci ya mamaye shi babu wanda yasan ya zame jiki ya nufi kitchen ya ɗauko wuƙa yana kokarin dadarata akan wuyanshi, maids din gidan dake kallon komai dake faruwa aka samu wata ta ganshi aikuwa ta fasa ƙara tana fadin zayn zai kashe kanshi a kitchen, da gudu Sir Mubarak ya nufi kitchen din a lokacin har ya fara yanka gefen wuyan shi jini duk ya wanke shi, a zafafe Sir Mubarak ya fusge wuƙar ya jefar da ita, ya dinga kifa masa maruka har saida ya sumar da shi.
Ya salam! sun yi tunanin mafita ne da suka fara sanar da su kafin su ji a bakin duniya gudun kar a ci zarafin su, ashe kiran nasu da suka yi a gida suka faɗa masu basu tsira ba, yaran nasu ne wasu ba tawakkali, suna da ƙarancin ilimin addini akai, ba kowan nan su bane zai iya ɗaukar ƙaddara, bayin Allah tun da suka taso rayuwarsu basu san wahala ba, basu san tashin hankali ba, basu san rashi ba, Allah ya basu komai, nasara da gatanci, wayewa ta yi masu yawa, rayuwarsu da dabi'unsu duk na turawa ne, dama irinsu basu cika ɗaukar ƙaddara ba, in mummunan abu ya faru da su sukan kamu da depression daga nan sai su kashe kan su toh abun da ke kokarin faruwa da su kenan.
Ba don Allah ma yasa sunyi dabarar kiran su gida suka fara faɗa masu ba, watakil sai dai su ji labarin duk sun kashe kan su.
Da abun ya ci ƙarfin su, a karshe sai dai suka kira docs, suka dinga rurruƙe su suna yi masu sedative injection tun da nasihar ta ƙi shigar su, basu ganewa depression ne na farat ɗaya ya kama su.
Kowa ya fi jin tausayin ƴa'yan pravin, bayin Allahn nan suna a tsaka mai wuya, da ƙyar ma su dawo hayyacinsu batare da sun samu ta6in hankali ba.
Al'amarin ya ɗaga hankalin Imam Malik da iyayen su, har nasiha aka yi musu don su dauki dangana, amma sai gashi suna abu kamar ma basu ji nasihar ba, ba irin kokarin da basu yi ba amma sun kasa tanƙwara wasu daga cikinsu, addu'o'i Sheikh Imam ya dinga karanto musu da kyar suka samu suka fara maimaita addu'o'in a cikin zukatansu, ta haka ne suka fara samun sassauci daga baƙin cikin da ke damun su, abun da ya fi karya zukatan iyayensu ganin tun yanzu sunata kokarin kashe kansu to ina ga idan aka fallasa sirrin mutane suka ji? Aka fara tsangwamar su! Akwai sauran Rina a kaba..
Aslm barkanmu da wannan lokaci
Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi
Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin mata
Maganin sa ni’ima da dandano
Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291
Idan maganin mata kikeso akwai
Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻
Bononza Bononza Tsimin kaninfari 1k Tsimin dabino 1k Gumba 700 Gumba aya da nonon rakumi 700 Garin kafi ciccibi 500
Garin bata gaban kishiya 500
Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500
Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 9500
Za a bakisu akan 4k
Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k
🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA NEW PROMO YA KAMMALA💃🏽💃🏽💃🏽😁😁😁 da 5k dinki ki kwashi kayan 12k hajiyata 💃🏽💃🏽💃🏽😃🙃Kazar gadali ta mallara Rabi 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadı😋800 Garin 7in1 1k Gumba 3 balai 500 Gumba kwakwa da dabino 500 maganin Infection 1k Garin zunzurutun dadi 1200 Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 12k All at 5k https://wa.link/l1gcz8 kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki.
*Welcome, Littafin kurkukun ƙaddara 500 ne, dukanshi Book One two and 3 Idan kin shirya biya ga Details da zaki tura*
3196407426
First bank
Bature Hafsat Muhammad,
*bayan kin tura zaki bada transaction reciept ko screenshot na debit alert a matsayin shaida ta wannan number din 08103884440*~_____💞______💗_____💘_____🌹______💋_____💫_____🫀___~
Luxury-incense By Sapnah Borno.
Ta kawo muku turarukan wutan su Na maiduguri dana chad, turarukanta masu masifar dadi da kama waje harma da daukar hankali, indai kikayi kabbasa da turaren ta har wajen da kika zauna indai kika tashi sai kin bar kamshin ki, sannan Tana saida mayukan gashi irin nasu na shuwa Arab masu tasirin gaske, wajen gyaran Amare kuwa babu magana dan tazo muku da Chadian and Sudanese dilka Wanda zaki gyara jikinki da kanki, oga ya kasa ganeki, haka zalika akwai wata humrar ta mai suna hana bacci da kuma sirrin shuwa Abun ba magana, yar uwata ki jarraba turaren yar mutan borno nasan zata zame miki best turaren wuta plug. Tanada turarukan da zaki turara gida, toilet, bedsheets, curtains, kabbasa and hair incense ku jarraba kada ku bari ayi babu ku.
Wardrobe balls
Kabbasa spray
Chadian khumra
Hawee
Halud
Gabgab
Sandal sukkariya
Kajinguru
Dilka soap
Ready to use dilka
Karkar oil
Turaren tsuguno
Habil
Dorut
Dorot after period
Brown khumra
Dufr khumra
Body milk
Sudanese kuleccam
Chadian dufr kuleccam
Musk khumrah.
Maganin matan mu sunada inganci Wanda muke kawo su daga sudan, sannan munada maganin karin girman nono, Wanda basuda effects, ga masu bukatar maganin Matsi ko maganin mata Masu aiki garanti munada su, sannan muna zuwa gyaran jikin amarya a duk garin da take
Our Chadian aphrodisiacs are.
Beejay fire
Sata jagab honey
Wetness and sweetness combo
Daka
Great A sabaya
Breast engagement powder
Ciccibi
Gumbar madara
Gumbar dabino
Bita Zaizai
08093772168.
~________________________________🌹~
*HAJJATY💫*
Bari mu koma baya muji meya faru da Hajjaty bayan su Sir Mubarak sun yi nasarar cafke su..
Tun bayan da ta suma, bata kara sanin inda kanta ya ke ba, lokacin da ta tashi farfaɗowa a wani ɗaki ta tsinci kanta a ƙwance saman gado, ga ƙarin ruwa sanye a hannunta, cikin disasshiyar murya take ambaton sunan Praveen! Sam ta manta da abun da ya faru.
Da kyar ta tattara sauran karfin da ya rage mata ta samu ta dan motsa jikinta ta miƙe zaune, tana bin ko'ina da kallo,
Tanata tunanin a ina take? Meye faru? Ina Praveen.
Unexpected ta tsinkayi Muryar Sir Mubarak a cikin kunnanta.
"Ina fata kin tashi lafiya? gabanta ne ya faɗi, a rude ta kalleshi, yana a tsaye bakin kofar dakin jikin shi sanye da kakinsa, nan take ta tuna da komai da ya faru.
Cikin shesshekar murya ta ce,"Yaya Mubarak, dan Allah ku yafe mana laifin da mu ka yi maku, wallahi mu ba mazinata bane, da auran mu, munsan bamu kyauta ba da muka 6oye maku, amma ku yafe mana, mun tuba ba zamu ƙara ba, koda ba zaku maida mu cikin ku ba, ku yafe mana zamu tafi mu bar maku ƙasar gaba ɗaya amma dan Allah ku duba zumuncin dake a tsakanin mu, ko dan saboda iyalin Praveen ku taimaka ku ƙyale shi, kada ku kashe